Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels 💔SO💘 Love and romantic Story 🌸🌸🌸Writes by pinky 𝗱𝗮𝗿𝗹𝗶𝗴 𝗴𝗶𝗺𝗯𝗶𝘆𝗮𝗿 𝗷𝗮𝗷𝗶𝗿𝘁𝗮𝘁𝘁𝘂🌺🌺🌺 bismillahi Ramanin Raheem 💫 https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ page1 SOKOTO Wasu Yara ne guda2 maza akofar gida suna wasa sai ga wata Mata tafitu da mayafe akafada nakiran" arif Aryan kuzo inyi muku wanka. da guda yaran da kewasa akohfar gidan Naga sun zo dayan na "fadin Ammie nizaki farama dayan dayafi girma "yace Ammie nifa na girma yau nizan yi wa kaina wanka Ya na ya mutse fuska sai alokacin. nakai dubana ga yaran Masha Allah! farare ne tas da ka gansu kaga shuwa Arab ko larabawa tsura musu ido nayi inason in gane waye yafi kyau cikin yaran amma na kasa ganewa saboda gaba dayan su kyawawane ajin karshe a'lamo ya nuna yan biyu ne, a'bu guda ne zai sa ka ban bance su Aryan lips dinsa pink shikuma Arif lips dinsa red ne, gaba daya cikin gidan suka shiga sunata ta tsalle anan na qarema gidan kallo karamin gidane da ɗakunan bacce3 da wurin. dafa abinci da ban daki Aryan ne ya fara shiga bandaki yarufe Ammie na kiransa ya bude. "yace Ammie nifa nafadamiki na girma bazan kohma bari kiyimin wanka ba. batace komai ba ta ja kujera ta zauna ta rafka tagumi Arif yazo kusa. da Ita ya zauna ya saka hannun sa ya janye ta gumin da ta yi "yace Ammie kidena ba kyau. batace komai ba ta kafe yaron da ido tanajin ina ma ace suna tare da mahaifinsu ina ma ace ta san halin da mahaifinsu ya ke ciki yau shekara7 rabonta dashi tun ta nada cikin su Arif yace mata zaije barno wurin dagin sa amma har yan zu shiru gashi yaran sun girma shekarar yaran6 aduniya amma babu shu babu labarin sa Ko Ya na raye Ko ya mutu Allah masani gashi tun yaran na matsa mata akan ina baban su har sun Dena don akwai lokacin da Aryan "yace mata Ammie Ko dai da gsky mu shegh ne bamu da uba? ta dau kesa da mari ta fashe da kuka tun lokacin be kuma tam bayar ta ina baban su ba gashi ku makaranta idan taron iyayen yara ya tashi mukocin su ne take roka ya je gashi yanzu ya dena zuwa saboda matar shi ta Hana wai son Ammie ya keyi yanzu ita da yaranta suna cikin tsaka me wuya gashi Bata da kowa a sokoto ba dangin iya ba na baba fituwar Aryan ne ya dawo da ita tunanin da ta shiga mikewa tayi ta ja hannun Arif zuwa bayi tayi Masa wanka bayan tagama tashirya shi cikin kayan makarantar islamiya tace ma Aryan yafitu ta rakasu. makaranta bayan sun fitu ta rufe gida suka Kama hanya da yake makaran tar ba nisa cikin unguwar Mana karama take bayan ta rakasu ta dawo ne ta dora musu abin ci kafin su dawo taja kujera ta zau na tana tunanin haka rauwa zata cigaba da tafiya yaranta basuda wani gata gashi sunfara girma suna bukatar maihaifin su akusa da su don ma yaran nada hakuri wula kancin da Yara ke musu ama karanta wai basu da uba diyan mace ne Arif ya sha gaya Mata amma shi Aryan be ga ya mata duk da Yana karamin yaro amma akwai zuciya da riqe Abu tun Marin da ta masa ya dena fadama ta tsan gwamar da ake musa a makaranta nan tafara tunanin haduwar ta da mahaifinsu su Aryan Wai waye adon tafiya mahaifin su Arif shin sanadin zuwanta sokoto ita yar asalin jigawa ce qauyen gagarawa Nan ne asilinta asalin sunan ta Aisha Amma ana Kiran ta da indo ta taso cikin rashin gata da kulawa sanadiyar Bata da iyaye mahaifiyar ta tarasu ne bayan ta haife ta da kwana2 sanadiyar doguwar nakuda da Tasha ba akaita asibiti ba bayan a nan mahifinta zuciyar shi ta buga Shima tare da matar sa,a kayi zana izarsu bayan ankai su makwancin su qanwar ma haifiyar ta tace zata karbe ta Amma fir inna mahafiyar babana taki yarda dole aka barmata ni Tana bani nono shano watarn kunu Nasha wahala sosai har nakai shakera guda San Nan tafara bani abinci bana samun WATA kulawa sai idan qanwar mamana tazo ganina tayimin wanka tayi min wanki akwana atashi har nakai shakera 7 Nan inna tafara azamin tallan goro duk ranar da ban siyar ba koh nabatar da wani Abu bazata bani abinci ba Kuma sai tayimin mugun duka Page 2 Idan ta dake ta Kuma, ta hana mara abinci idan cikin sanyi ne da asubu ruwan tulu take zuba mata, wani lakaci ta hada mata da duka. ta na gama sallar asuba zata fara aikin gida shara da wanke wanke da dura dumamen tuwa bayan taga ma, haka zata dauke tallan goro ta fita bata barin ta zuwa islamiya idan ta fita talla ne take shiga makaranta, ba tare da ta sani ba. Idan an tashi ta wuce wurin talla Koh yau haka tayi bayan an tashi ta wuce wurin talla, tana zuwa wurin da ta saba Zama, ta zauna akwai wata rumfar mai sayar da abinci akusa da ita, nan take Zama ba jima da zama ba wani Alhaji yazo ya faka mota, yaba me abincin kuɗi akan tara bawa almajirai,da mabu kata. abinci Ya wuce, nayi sauri na tashi nima nabi layi almajirai haka tara ba muna abincin. Nazau na nace sai da na kushi rabon da da inci abinci in kushi tun qanwar mama na na zuwa duba ni kafin mijin ta ya dauke ta su koma adamawa. bayan na gama cin abincin bacci ya dauke ni daga zaune cikin bacci naji ana tashi na. abu kamar amafarki haka na zabura!", na tashi ina kallon yadda hadari ya taso har an fara yayyafi. tiren gora na, na fara nema Amma yayi sama, Koh kasa nan danan hankali na ya tashi!, dan na san yau Inna yanka ni zata yi shekaru nayi yawu har na gaji Amma Banga tire na ba har aka fara ruwa Amma naki koma wa gida. wani bawan Allah ne yazo wuce yagan ni tsugunne Ina ta kuka!, ga ruwan nadu kana yace, ke yarinya lafiya? me yasa meki?, nan na fada Masa abinda ya faru, yace min muje in raka ki gida nace masa bazan jeba, Inna kashe ni zata yi. yadai lallaba ni har na amince ya kai ni gida yaba Inna hakuri, da yake muguwa ce, harda kuka wai hankalin ta ya tashi tana ta nema na tayi Masa godiya, taja hannu na muka shige ciki muna shiga, tau daukoh icce da wuta ajikin sa, ta fara jib gata dashi, tun Ina ihu!, Ina Bata hakuri, har na bar motsi na suma. dauko ruwan zafi tayi, sannan ta watsa min, Amma Koh motsi banyi ba hankalin ta ya tashi sosai!, don a zaton ta mutuwa ce nayi ga jini. Na zuba a jiki na rabin jikina duk fatata, ta kumbura, saboda ruwan zafi. Cikin tashin hankali ta fara jana zuwa tsakar gida. ruwan saman dake duka na ne ya farfadu dani Naga Inna na jana zuwa bakin rijiya, Koh kuka naka sayi sabo da azaba!", jin data kamar na motsa yasa ta juyawa, muka hada ido da ita, sannan tace min wlh kin tsira, da rijiya zan kada ki, in tara jama'a, ince faɗa wa kika yi, don ta zata mutuwa ce kika yi. Hanan tabar ni jiki na babu karfi, ga ruwan saman dake duka na. aka naja jiki na koma cikin faran da na zauna, Ina kallon yadda jiki na ya farfashe, Inna ce ta fito da ledan gishiri, tana zuba min Shi a jiki. Nan na fasa ihu!", sabo da azaba dake ratsa jiki na, bayan gama saka min gishiri ta koma daki ta barni nan kwance Ina kuka, har baccin wahala ya dauke ni ban farka ba, sai lokacin hana kiran magariba aka na tashi jiki ba karfi naja ruwa a rijiya, na shiga ban ɗaki, nayi wanka na fito, nayi alwala, nayi sallah. ina ta "addu'a," Allah yasa qanwar mama na ta dawo, ta tafi dani. har akayi sallar Isha nayi, sanan na shiga ɗaki na kwanta saman rangan tabarma ta, don nasan yau babuni Babu abinci. ina ta juye-juye sabo da ciwon da jiki na keyi, ga yunwa har bacci yadauke ni. Cikin bacci wata azababbiyar yunwa ta tashe ni!, tashi nayi zaune na dafe ciki, Ina kallon kwanukan abinci inna tayi bacci harda min Shari!. Ina ta tunanin yadda zan samu abinci, wata zuciya na in giza ni akan na lallaba na dibi abincin, aka dai har aka fara Kiran sallar asuba, iya ta tashi ta ganni zaune, hannu na dafe da ciki, ke lafiya kika yi min zaune kamar mayya?, cikin kuka nace Inna yunwa Nike ji tsaki inna tayi, sannan ta gunta min tuwan masara da miyar kuka, jikina har rawa yake na karba na cinye. Bata dai ce min komai ba ta fita tayo alwala tayi sallah, nima nayi, bayan gari ya waye nashi ga, na fara aiki na kamar yadda na saba. bayan na gama, ta kuma bani guntun tuwo, cinye ina ta jin fadi yau naci abinci har sau biyu. Page 3 Bayan nagama cin abincin Inna takira ni ta bani kudi in siyo Mata waken awara kwano1 tace saura kizubar min da kudi wlh Koh uwar ki dake lahira bazata iya karbar ki a hannu na ba shegiya me idon mage wuce zuwa inda na aike ki jikina na rawa nabar wurin nadau koh mayafina na fita naje shagon Ali me shinkafa nasiyo na dawo tace inje in wanke Mata waken in kaima kande me markade bayan na wanke na karbi kudi na fita naje wurin markade ana gama markade nace ma kande ta dura min akai bazan iya dauka da hannu ba tace Indo bazaki iyaba da nauyi Koh na azamiki zubarwa zakiyi bari insa almajiri yakai Miki hk ta dura ma almajiri yakai min gida Koh da muka shiga Inna na bandaki ya ajiye markaden yatafi Tana fituwa nace Mata Inna nadawo kallo na tayi dun ubanki bazaki iya tace kullon ba kikayi tsaye kina kallo na Koh ni kikeso nayi aikin ai wlh tunda Kika karya min jarin Sana,ar goro awara zan dura Miki kina kaimin makaranta kamar nakife cikin ruba haka na tace kullun na Saka itace a murhu nadura tu kunya nazuba kullu naje nace Inna na dura Bata dago daga kwance datake ba tace maza ki dauki langa kije gidan meru ki karbu min ruwan tsami koh uwar ki zan zuba idan yatafaso hawaye ne suka cika min ido kamar ba kakata ba yadda take zagin mahaifiya ta kohmi ta tare Mata oho gashi Bata doniya Amma Tana Shan zagi Hk naja mayafi na tafi bayan na dawo naci gaba da kula da aikin har yada fu tazo ta idar da aikin ta soya awarar nadaka barkono tazuba lokacin karfe10 yan makaranta sun Fara fituwa cin abinci hk nadauki bokitin awara natafi Ina zuwa Yara sukayo kaina sunata siya banjima ba awara takare Ina ta murana nadawo Ina shigowa da sallama Tayo kaina kin zobar Koh Sha Sha Yar iska nayi sauri nabata kudin nace Inna na siyar ba. Zubarwa nayiba nan da Nan ta waahe baki tace inzo ga abinci hk dai rauwata taciga da tafiya har nakai shekara goma sha15 Amma qanwar mamana Bata dawo ba bazan taba manta haduwa ta da Usman ba mahaifinsu Arif ranar wata jumu,a nadawo tallan awara ban siyar ba nayi zaune gefen hanya Ina tunanin kalar azabar da zansha wurin inna ba tsammani Naga mutun tsayi kusada ni yyi saida na razana do arauwata Babu namijin dayataba zuwa kusa Dani yace yan Mata lpy dai bance Masa Koh mai yakoh ma tanbayata lpy my pretty nazare manyan idanuna. Ina kallon sa don mazata zagina nane yyi nace don Allah kayi hkr kallo na yake ce mekika yimin dazaki bani hkr sai lokacin na kare Masa kallo kyakkyawa ne ajin farko kamar balarabe nakafe say da ido saboda bantaba ganin me kyau irinsa ba na shagala da kallon sa sai da busamin iskar bakin sa nadawo haiyace na yace. Min me kike kallo my pretty nace Masa Amma Kai aljanine Koh saboda kyaun ka yyi yawa dariya yyi sosai wadda takara ma fuskar sa kayu yace niba aljani bane mutun ne kamar ke ba Kya kallon madubi ne ai kefini kyau nace Ae bana kallo saboda Inna zagina take wai Ina Kama da biri Kuma idona kamar na mage shiyasa bana kallo saboda banason nagan ni kamar biri dayariya yakoma yi yadau Koh wayar sa aljihu yadauke ni hoto yanuna min galala nasaki baki Ina kallon kaina sai da na storata saboda bantaba zaton ni kyakkyawa ce ba idona manya qwayar idona blue bakina Dan karami da lips Dina pink ga aye lashes Dina gazar gazar sama da gasa baki gashin girata har sun kusa hadewa ga hancina dogo ne sosai ..... page 4 Shiru nayi bayan na kare ma kaina kallo Ina tunanin Wana biyo da kyau saboda Ko kadan bana Kama da qanwar mamana maganar da yayimin ne yadawo Dani haiyace na yace "yadai pretty nah bance kohami ba yace" tashi naraka ki gida nace Masa bayan zu zantafi ba yace saboda me nace "ban siyar da awara ba idan nakoma Inna duka na zatayi, shiru yayi kamar bazai Yi mgn ba yaciro dari biyar yabani yace "kiraba ma almajirai kikai Mata kudin ta ni natafi sai mun Kara haduwa, kamar wata sakarya haka na gyada Masa Kai yajuya yatafi Ina ta kallon sa har ya bace ma idanuna na sauke ajiyar zuciya ina hamdala ga Allah jikina na rawa nabude bukitin awara nafara ci sai da nacinye gaba Daya San Nan natashi na nufe gida hankali na kwance saboda na San Inna Ba tambayata zatayi ba Ina nasamo qarin kudin awara saboda gabadaya awarar tadari uku ce Ina isa gida na ajeyi bokitin na Bata kudin Ina tsaye tagama gir gawa sai murana take tace "Indo koke fa yanzu kin Fara abin arziqi zoga abinci da haka kike min ai da baza mu dinga samun matsala ba, Da ido nabita kawai Indo Ko bazaki ci abinci ba nace zanci tu kizo ki dauka bayan nadau ko abincin na ajiye saboda bana Jin yunwa kwanta waa nayi narufe idona Ina tunanin balaraben da na hadu dashi cikin Rai na Nike tunanin Ko me yakwo shi qauyen? mu gashi 'Dan gayu yayi shiga me kyau dama akwai maza masu kyau qauye haka? nayi ta saka da warwara banida amsa har aka Kira sallar a zahar nayi alwala nayi sallah bayan na idar Na tafi dakin cikeda fargaba Abinda zaibiyu bayan maganar da zanyi ma haka dai nashaga dakin tare da sallama zaune take bakin gado Bata 'amsa sallamar ba dama nasan ba asawa zatayi ba haka dai na daure "Inna don Allah kiyi hakuri in rinqa zuwa islamiyar marece, sai cewa tayi ba matsala nayi mamaki sosai da ta amince nace nagode sosai Inna na miqe zan fita tace in dawo Tana da sharadi jiki na rawa na dowa na tsugunda tace "sharadin bawani Abu bane Zaki rinka kawo min kudin awara kamar yadda Kika kawo min yau" shiru nayi Ina zare ido Taya zan samo kudi haka. Ko yau Banda balaraben da na hadu dashi ai da Kashi na yabushe. " yakika Yi shiru kina zare min shegun idanunki kamar na mage cike da tsoro nace "nayarda tace tu wuce bani wuri haka nafita jiki ba karfi cike da damuwa da fargaba abinda zai biyu baya haka nasaka tsunmar hijab Dina natafi makaranta. Zan shiga aje wani malami yadaka tar Dani ke Ina Zaki wakika zo nema? Haka yajero min tan bayoyin. cikeda sa tsuro nace "Nima karatu nazo Yace min tu "anga yamiki haka ake zuwa islamiya Ina baban ki Koh yayanki" nayi shiru yadaka min tsawa kamar ma kwasa da gudu saboda tsoro yace "badake Nike magana ba?, cikin rawar murya nace Masa baba na da mama na sun rasu kayi hakuri karka koreni jikin sa ne yyi sanyi yace "me sunan ki nace Masa Indo yace asalin suna Zaki fada nace Aisha sunan babanki fa? nace Masa Garba yace" cikakken sunansa zakifada" nace Abubakar San nan yanu na min wani aji yace anan zan zauna nace Masa nagode sosai har nafara tafiya yace "Aisha Najiyu Ina liltafanki? nace malam banida shi yace "Baki shirya karatu ba kenan?, nayi shiru yace "Kar ki dawo gobe in dai bakida liltafai" na gyada Masa. Kai na wuce ajin da yanuna min ajin duk yarane da basufi shekar7 zuwa qasa. Ba nafisu girma ban damu ba haka na zauna suna ta tsokana ta wai babba cikin Ya'n Yara ban kulasu ba har malami yashigo yafara koya muna karatu bayan an tashi nakama hanyar gida inata tunanin Ina zan samo kudin da zansiye liltafai Ina isa gida ban iske Inna ba ni. Nemi guri na zauna kamar an tsikare ni haka na tashi na fada dikin Inna Ina dube duben Ina zanga madubi saman wata langa na hango sa dasauri naje nadauka Ina kallon fuskata Ina murmushi nan Naga nakara kyau hakorana farare tas ga lips Dina kamar nasaka Jan. Baki hakabdai nayita shirme Ina kallon kaina amadubi Ina dariya motsin shigowar Inna ne yadawo Dani haiyace na tsaye tayi nata kallo na tace "au Ashe abin da lami tafada min gaskya ne maza kike biya gashi Nan Naga zahiri harda daukoh madubi kina iskanci tu wallahi awarar dake zanyi shegiya me Kama da mayu" arazane Nike kallon Inna Tana yaba min mugayen kalamai kamar ba ita ta haife mahaifi na ba. Shiru nayi Ina kallon ta nakasa hakuri nace "Inna wai menene ma,anar biyar maza tayu kaina don uwarki nizaki ce ma me ma,anar bin maza wlh yanzu zan ci ubanki shegiya mayya me qashin tsiya uwarki mayya kema mayya Allah ya Isa tsakanina da uwarki Tana mutuwa Dana yabita Ashe da kurwasa ta tafi gashi Nan ta haifu min Balae dana Daya tilo da Allah yabani yatafi yabar ni ta kashe min shi gashi Nan Banda masifa Babu abinda Kika zame min wallahi Indo kafin kijamin abin kunya aurar da ke zanyi tarufe ni da duka Ko guduwa nakasa yi saboda maganganun inna sun ahiga jikina shin da gaske mahaifiyata mayya ce? Kuma Nima mayya ce? shin me Nene maita? haka nayita juya kalaman azuciya ta banida Mai amsa min su "salati Inna ta rafka Tana fadin nashiga uku me zan gani Indo yanzu abinda Nike gudu ban tsiraba ciki wani yadanqara Miki" zabura nayi Jin abinda Inna kefada Ina kallon kafata jini nagani yana gangrowa har kafata bakaramin tsorata nayi ba Ina nasamu jini me hadina da jini na zabura natashi wani duhu ne ya mamaye min idanu nayenke jiki na fadi ban Ko ma sanin abinda ke faruwa ba sai Dana farka nagan ni akan gadon asibitin qauyen mu ana samin ruwa a hankali nafara bin dakin da kallo wani mutum nagani zaune kansa aduke Yana kallon wayar dake hannun sa shiru nayi nakasa magana saboda cikina dayake wani qugin yunwa Jin dayyi kamar tayi motsi yadago fuskar sa Yana kallon na yaje pretty yajikin kallon Nike bance ba wannan balarabe ne da muka hadu da shi darana Koh me yakawo. Shi wurina bani da amsa saida ya Koh ma tabayata nace da sauki shiru yyi Yana kallo na sai ga Inna tashigo a,a Indo ketashi na Jin jina Mata Kai Inna ta jiyu Tana amsa gaisuwar da balaraben kemata lpy Lau Dan Nan ai nazata katafi ngd sosai fa da tai makon da kayin min nayi mamaki Ina Inna ta san shi yace ba Koh Mai bari inkira likita yace idan ta farka akirasa tace ngd Allah yyi albarka yafita bejima da fita ba suka dawo tare da likita yaja Koh jera yazau na yyi min sannu San Nan yafara tambaya ta abinda ke yimin ciyo nayi shiru yace kiyi mgn Mana sai jinayi Inna ta fashe da kuka Tana fadar ai bazata yi mgn ba likita ciki ne da ita yanzu hk jira Nike ka salla me mu tafadamin ubanda yyi Mata ciki juyo was yyi Yana kallon Inna yace cikin lpyi Inna ce wlh ciki ne da ita gata Nan Ina cikin dukan ta jini ya balle Mata idan ba ciki ne ba me Nene shiru likita yyi Yana kallon Inna bayan tagama Gaya Masa karya da gsky wai biyar maza Nike yi Banda kuka Babu abinda Nike yi no ban masan me Nene biyar maza saboda Koh qawaye. Banada sanna yyi gyaran murya yace Inna ki kwantar da hankalin ki ba wani Abu bane babba cikeda masifa tace in kwantar da hankali na Fa kace yarinya tajanyo min abin kunya shine zakace ba babban Abu bane balaraben Nan dake tsaye yace Inna kibari yyi Miki bayani Mana shiru natayi San likita yace bayan kunzo keda Usman kun kawota nadibata sosai baciki bane proud ne tafara saboda wahala tayi Mata ya likita bayani zaka min me Nene pod Koh me Nene oho dai kayimin hausa yace Inna Ina nufin Al ada ce tafara ba ciki bane saboda hk yanzu tarage aikin wahala da dai sauran su Kuma tarinka samun wada taccen abinci Tana ce sai sannan Inna ta zauna gefen gado ta sauke ajiyar zuciya nikuma Ina tunanin meye Al ada? likita yajuya zai fita yace ma balaraben Nan "Usman muje in baka takardar magani kasiyo shiru nayi da ma Usman ne su Nan shi?, PAGE 5 “Kuma dai Yaya ne yanzu nasan sunan sa” bayan sun fita likita ya duba Usman yace “man wai menene alakar ka da wannan yarinyar?”ya kare yana kallon sa. Usman yace “ka ga Malam kabani takardar magani intafi bana son yawan magana”Nan Dr ya bi shi da kallo,sanann ya juya tare da nufan kan tebur ya dauki biro da takarda sanann ya rubuta masa maganin da zai siyo,tare da mika masa nan ya karba sanann ya fita,inda Dr ya koma ya zauna yana nazirin Usman shidai iya zaman shi da Usman be san yana da wasu yan’uwa ba a qauyen asalima NYSC ya zoyi ya ma kusa kammala wa. Usman ko na fita cikin gari ya nufa, ya samo magani,inda yana siya ya dawo asibitin yaba Dr tare suka shiga dikin da take, likita yaba Inna magani yana Mata bayanin yadda zata Sha maganin yace “Amma fa sai ta ci abinci zata sha maganin”ya kare yana dan murmushi. Inna tace “to Dan nan,Allah ya saka da Alkhairi an gode”ya mike sanann ya kalli Indo sanann yace “kina Jin wani Abu ne?”shiru tayi shima beyi magana ba daga haka ya fita,Usman ne ya nisa sannnan yace “Inna ya kamata a bata abinci ta samu ta ci sai ta sha magani” Kallon sa Inna tayi sanann tace “ Dan nan Ina na ga abincin da zan bata? Koh kwabo banda,cini Kin awarar ma ko da na je in rufe daki na,san samu wani mara imanin ya dauke”ta kare kamar za tayi kuka. Ni sawa yayi ba tare da ya ce da ita komai ba,ya saka hannu a aljihu,tare da dauko kudi ya mika mata,inda jikin Inna har rawa yake ta karbi kudin tare da saurin mikewa tace “bari inje in hado mata abin cin”daga haka ta bar dakin. Da ganin ficewar Inna kuwa ya sake mun tattausan murmushi tare da matsowa inda nake kwance cikin takun shi na nutsuwa,tsaye yayi a kai na tare zuba mun idanu a hankali yace “Pretty laifin me kika yi wa Inna tayi miki irin wannan mugun dukan haka?” shiru nayi na ma kasa bashi amsa Ganin haka ne ya sanya ya kamo hannu na yace “ ki fada mun mana”sai lokacin wasu hawaye masu zafi suka samu daman zubo min cikin kuka na fara fada masa abinda ya faru, tun bayan dawowar ta talla shiru yayi ya matse hannu na cikin kuka nace masa “don menene biyar maza da kuma maita?” Kura mun ido yyi kamar bazai yi magana ba sai kuma ya numfasa yace “shekarun ki nawa?”dan shiru na dan yi sannan nace da shi “sha biyar (15)”dan jinjina kai yayi sanann yace “ajin ki nawa a makaranta?” Nan ma saida na dan yi shiru sanann nace da shi “Ai ni bana zuwa, Inna bata sanya ni ba”shiru ya dan yi sanann yace “islamiya fa?”inda wannan kan nace da shi “jiya nafara zuwa” ya girgiza kai yace “ ai ba mace kesa yaro makaranta ba, Mahaifi ke da wanann alhakin shi ke sanya yaro,ke Ina Baban ki?”wannan karan kuka na fashe da shi inda cikin kuka nace da shi “da mama na da Babana duk sun mutu,kuma Inna kullum tana cewa Mama na ce ta cinye babana wai mayyace”ta kare tana kuka me cin rai. Jikin Usman yayi sanyi ba kadan ba yace “pretty fadamin tarihin ki,bana son ki boye mun komai game da tarihin rayuwar ki” nisawa nayi sanann nace “miye tarihi?”saida yayi murmushi sanann yace” labarin rayuwar ki”da jin haka kuwa na kwashe iya abunda na sani tun daga tasowa ta,da irin bakar azabar da Inna ta ganamun take kan ganamun har gobe har zuwa haduwar mu da shi na fada masa ban boye masa komai ba. Ba karamin girgiza Usman yayi ba da Jin bakin zalunci irin na Inna yace “Aisha” nace da shi “na,am “ kamar daga sama na ji yace “kina son karatu?”jin tsantsan jin dadi nace da shi” Eh wlhh ina so sosai ma”saida ya dan murmusa sanann yace “zan saka ki a makarnta kin ji,hope za ki tsaya kiyi karatu?” Da jin haka ai ban san lokacin da na mike zaune ba,na nemi duk wani ciwo da zafin da nake ji na rasa,da sauri nace “ da gsky zaka sani boko?Nima na zama yar gayu kamar kai?Na iya turanci nima ko?” Kai ya daga mata ya daga mata almaun eh snanan ya dauko Pad (Always)guda daya ya bani sanann yace inje bandaki in saka, ido na zaro sanann nace “menene?Kuma a ina zan saka?”ido ya dan zaro sanann yace “ Baki san shi ba?Kuma baki san yanda ake amfani da shi ba?” Nan da shi “ Eh” tashi yayi ya fita inda be jima ba ya dawo tare da wata ma'aikaciyar asibiti yanuna mata ni yace”help me out sister ina jin bata San komai Ba please kiyi mata duk bayanin yadda zata kula da kanta da komai”inda tace da shi kar ya ji komai,kafin ya juya ya fita. Matar ta zo ta zauna nan tayi min bayani akan Jinin Al ‘ada da komai inda take na fahimta sosai har wanka ta koya min,sanna tace kar in yadda maza su zo kusa dani,don yanzu na girma Ina iya samun ciki, kuma yanzu azumi ya zamo dole a kina da sallah,in ko na sha Azumi to yanzu ya wajeba a kai na dole sai na biya,duk abinda ta fada mun na fahimta kuma na rike su a kaina,sanann kuma naji dadi sosai ,tare muka je bandaki ta nuna mun yadda zan yi amfani da pad tace idan banda ita ina iya amfani da kyali me kayau nace mata nagode sosai sannan ta juya ta fita,bata jima da fita ba yadawo da Leda a hannun sa,inda ya mika min na sa hannu na karba,kafin yace “natafi sai anjima,Allah ya kara sauki”murmushi nayi nace “tom na gode sosai” be ce komai ba ya fita daga dakin, yana fita na bude ledar pants ne sabbi da turare a ciki,inda naji dadi sosai saboda koh pant din kirki banda,guda daya nake dashi idan na wanke sai na jira ya bushe kafin na kuma sakawa. Ina nan zaune Inna tadawo da kwano hannun ta ta zauna kusa dani tace “ tashi kici ki sha magani likita yazo ya sallame mu “tashi nayi na sauko kasa najawo kwanon na bude Dan wake ne da manja da kuli nasaka hannu na fara ci, sai dana cinye shi tas na sha ruwa ta daukoh magani ta bani, na sha sanann ta kira likita wai yazo ya sallame mu,inda yace mata ba yau ba sai zuwa gobe kafin nan jikina ya kara warware wa, nan fa ta shiga masifa be kula ta har ta gaji don kan ta tayi shiru. Ban kuma ganin Usman ba har dare yayi Inna tace wlh bazata kwana ba sauro ya halakata haka ta bar ni, ni kadai asibitin gashi an dauke wutar nepa idan nagaji da kwanciya in tashi zaune har bacci ya dauke ni, fitsari ne ya farkar da ni,Ina bude idona naga haske fitila kusa da ni, da sauri na rufe idona na kuma budewa Usman ne zaune kan kujera Yana danna wayarsa be masan na farka ba kokarin tashi nafarayi saboda jikina duk ciyo yakemin,dagowa yyi muka hada ido gaba na ne yayi saurin faduwa,duk lokacin d muka hada ido har tsikar jikina ke tashi ban san dalili ba. Tasowa yayi yakama ni nayi saurin ja da baya,tsayawa yyi chak yana kallo na kafin yace “ lpy dai?”cikin tsoro nace masa “matar nan ta dazu ta fada min kar na yarda na bari namiji yazo kusa dani,in ba haka ba ciki zanyi”na kare da iyakan Gaskiya ta. murmushi ne ya subuce masa ganin yarinta tayimin yawa sanann yace “hkn gsky ta fada miki,amman ai banda Dan uwanki ko?Ni ba yayanki bane?”Ya kare yana tsare ni da ido. Shiru nayi na kasa bashi amsa hakan ne ya sa yace “idan bakya son yayanki wazai tai maka miki?” kallon sa kawai nake yadda yake magana hankali kwance ga muryarsa me shegen dadi, kamar kar ya dena magana ganin irin kallon da nake masa yasa yayi shiru tare da miko min hannun sa yace “taso muje in raka ki” ba musu nabashi hannu na yadaga ni,yar naji tsikar jikina na tashi,abinda bantaba jiba wani da namiji be taba rike hannuna ba sai yau tafin hannun sa kamar auduga don laushi. Inda bangaran Usman kuwa mamaki yake Ace irin wahalar da take sha, Amma hannu ta kamar auduga Ko da yake iya kyawun ta ma da yanayin skin color din ta ma abin mamaki ne saboda wusu matan duk kyan su indai suna cikin wahala bacewa yake yi,haka dai ya raka ni bandaki na shiga, na fitu muka dawo na kwanta, amman sam na kasa bacci sai juyi ni ke yi,da ya kula ne,cikin taushin murya yace “pretty lpy dai?”nan nace masa “na kasa bacci ne”nan ya ce “to tashi muyi fira” ba musu na tashi zaune yace “yawa yanzu bani labarin to”shiru nayi ganin haka ya sa yace “Ko ba ki da shi ne”da sauri nace masa “Eh banda labari” Nan yace “Koh na qawayen ki?” Nan nace masa “ai ni kam bani da qawaye saboda Inna nace min mayya shine ko nafita wasa suke kora ta, wai kar na cinye su tausayi,babu ke wasa da ni,kuma babu me kawance da ni”ta kare tana hawaye, sosai ta bashi tausayi,ajiyar zuciya ya sauke sanann yace “shikenan kar ki damu yanzu ai kina da ni ko”da sauri nace “Ai kai yayana ne”murmushi yaye snanan yace “ba Yaya kadai ba ni Abokin ki ne kinji me kyau!!” murmushi nayi😊 Wanda yakara min kyau inda ya kafe ni da ido yace “pretty na wai Ina Kika samo wan nan kyau hk? Naga bakya Kama da Inna ko kadan." 💔SO💘 Love and romantic story 🌸🌸🌸writers by pinky darling Ginbiyar jajirtattu 👸🌺🌺🌺 Bismillahi Ramanin Raheem 💫 https://chat.whatsapp.com/L8T8LeP1z07HBcKiPOLs1P _____________________________________________________________$ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ️ PAGE 6 Shiru nayi. saboda Nima bansan inda. Nasamo kyaun ba "yace "yadai pretty? ajiyar zuciya. nasauke. Nace Yaya na nima. Bansani ba. Wani qayata can Murmushi ya" sakar min me daukar hankali Nima. Murmushi nasakar masa. Saida yanisa Sannan "yace pretty. ki kwanta. Kiyi bacci Dr "yace gobe zai Baki, sallama. Gabana. Ne yayi mummunan faduwa. Lokaci. Daya hankalina. Yatashi shikenan zan dawo Shan wahala wurin Inna. Nan take idona yaciko da hawaye Kallo na yayi "yace lpy dai pretty?, Bakya son komawa gida ne? Da sauri Nadaga Masa Kai kamar bazai yi magana ba. Chan dai. "Yanisa pretty hakuri zakiyi. ki kwantar da hankalin ki. In Sha Allah. Ba. abinda zaifaru kinji. Koh qanwata, ahankali Nadaga Masa Kai yace yauwa go and sleep. Kamar naji abinda "yafada. na Kwanta tare da rufe idona har bacci yayi awon gaba. Dani ban farka ba sai asuba. Ina tash Banga Yaya Usman wata. Zuciyar tace yatafi masallaci bandaki nashiga nayi tsalki na gyara jikina. Nafitu na zauna gefen gado Ina tunanin. Rauwa nayi Nisa cikin. Tunani bam maji karar bude kufa ba. Sai jinayi andafa ni good morning my beautiful girl did you sleep well? Dagowa nayi ahankali Ina kallon sa "yana sanye cikin qananen Kaya. Bakin wando. Ne ajekin sa da blue din riga sumar kansa. Sai sheqi take. Takwanta. Ga sajen dake. Zagaye da kyakkyawar fuskar sa. Hannun sa. daure da agogo me shegen kyau Masha Allah na. fada cikin zuciyata. girgiza min. Kafada. Yayi "hankali nace barka. Da safiya yayana fatan katashi lpy?, Ajiyar zuciya yasauke "yace lpy Lau qanwata ykk?, Murmushi nayima sa nace lpy Lau Yaya nah, "yace Dr be shigo bane? Nace Eh ya daga Kai. "yace hope dai keci abinci? Yakara she maganar Yana Jan kujera. "Yazauna girgiza Masa Kai nayi. "Alamar banci ba. Sai da "yanisa Sannan "yace Inna bata zobane?, Eh nace Masa. "Yace okay Ina zuwa. Tashi yayi "yafita narakashi da ido bejima da. Fitaba Dr "yashigo dubani. Bayan mungaisa. Cikin sakin fuska. "Yace hope dai Babu Abinda. Kedamunki yanzu? Kai Nadaga Masa "yace okay Allah "yakara sauki "nace Ameen ngd, "yace shikenan idan me kula dake tazo zaku iyatafiya gida, nace tom. "Yajuya yafita nikuma gyara zamana saman gado turo kofar dakin akayi ba sallah akashigo Koh ba"afada min ba nasan Inna ce karasowa tayi kusa Dani. ke don uwarki bacci kikeyi haryanzu? Kallon tanikeyi sai faman masifa takeyi koh. Gajiya batayi. Usman ne yashigo da sallah ma riqe da Leda ahannun sa."yace Inna brk da spy kamar ba itace ke masifa ta"ce lpy Lau. Ygd "yace lpy, takowa yayi har kusa Dani yamika min ledar "yace tashi kici Kisha magani Dr yashigo? Nace Masa Eh har munyi magana. "Yace okay Ahankali na bude ledar dankali ne da. wainar kwai. "Ahankali na Fara cin dankalin da kwai Inna na. Gefe Tana. Kallo na idan nadago muka hada ido. Taharare ni. Nikuma inyi kamar ban ganta ba. "Tana son tayi magana "Amma saboda Usman tayi shiru. Kuma gaba Daya hankalinsa baya kanmu. Kansa na kasa "Yana Dan nar wayarsa bayan nagama cine na. Cema Yaya na Kammala sai lokacin yadago muka hada ido. Nayi saurin kawar da kaina. Okay ledar magani "yadau Koh "yahada min nasha. sannan "yace ma Inna zamu iya tafiya Dr "yabata sallama Inna "tace tom idan kega dama. Tashi mutafi, miqewa nayi tare da daukoh rangan hijab Dina ita Koh Inna harta Kai kofa hk nabi bayan ta.har mun fitu natuna da ledar magani da takayan da Usman yakawo min. Najuya da sauri naje nadauko "abakin get nasame Inna. Da Yaya Usman tsaye nayi inajiran Inna "tawuce mutafi Usman ne "yace pretty mutafi ga mota Nan waje in ajiye ku gida, da sauri Inna "tace mota fa kace? Dan Nan daga Kai "yayi alamar What jikin Inna har rawa yake wurin sauri taga mota bayan inna. Muka bi nida shi WATA hadaddiyar motace nagani baka sai sheki take gabanta an rubutu CMC key "yayi ma motar ta bude sannan "yace ma Inna tashiga mutafi. Ai Koh Inna taki shiga sai raba idano take jikin ta narawa "tace wlh nayafe bazan shiga ba kayanka ni dariyace ta Kama usman😂 "yace haba Inna Taya zan "yanke Miki Kai wlh ni ba Dan "yankan Kai bane kayarda Dani, shiru Inna tayi "Tana mazurai da ido Chan dai "tace Indo kifara shiga ingani idan har Baki Bata ba nima. Zanshigo. 🤣Dariya Usman yakuma yi sannan "yabude motar yace pretty shiga ba. Musu nashiga nazauna. "Yace Inna saura ke tace saura ni dame? "Ai wlh idan kagan nin lahira. Kaini akayi, takarshe maganar "tafara tafiya akafa. Usman "yabi bayani ta. "Yana Mata magiya da. Kyar Inna tayarda zata shiga motar. Amma fa "sai yasauke gilas din motar "yace nayarda mutafi sannna "tabiyo shi dazata. Shiga motar bakalar addu'ar da batayi ba harda tashiga bandaki tana shiga motar ai saida Inna "takusa sumewa saboda waning sanye da. Yaratsa Mata qasusuwa ga wani. Kamshi me masifir Dadi duk yacika Mata hanci. Usman "yarufe marfin motar "yaja suka tafi. Inna dai tunda "tashiga motar bakinta ."yamutu nikuma sai kallon hanya Nike wai yau nice 'acikin mota irin ta Yan gayu. bangaren Usman Kuma tuke "yakeyi hankali kwance "Yana biyar karatun 'al kur'ani me girma da. "Ya kuna cike da burgewa. Koh da. Muka. Isa. Inna tayi bacci tashin ta nafarayi "aiko tazabura da.karfi "tanace wa yasiyar da mu Koh Indo? Dariyace ta kwace min. Usman "yakura min ido "yadda Nike dariya gwanin burgewa. Duka Inna "tanada min abaya. Shegiyar yarinya ni sa'ar kice shiru nayi. Usman "yabude muna motar muka fitu Amma Inna Bata. Dena masifa ba. Tarigamu shigewa cikin gida nikuma natsaya muyi sallama da. Yayana Usman ne "yafara cewa tom pretty kikula da kanki Kisha maganin ki in Sha Allah zuwa gobe zandawo, nace tom yayana Allah "yatsare yakai ka lpy "yace Ameen bye kasa tafiya nayi Shima hk Chan dai "yanisa Sannan "yace pretty lpy? Koh akwai Abinda kike bukata ne?, Girgiza Masa Kai nayi 'Alamar a'a Murmushi "yasakar min. me yaye min damuwa. "San Nan "yashiga mota Ina daga Masa hannu har wuce. Kamar karyatafi "yadawo inyita kallon sa. Nadade tsayi har na hakura nashiga cikin gida inata tunanin yayana Sam na manta banyi sallama ba aikoh Inna Tayo kaina dayake gidan ubanki ne dole kifadu. Min gida. ba sallama. Mayya kawai, wasu hawaye ne masu zafi suka cika min idanu. Narasa me natare. Ma Inna gidan duniya take min. Wannan cin kashin. 💖SO💔 Love and Romantic story writes by Elharm pinky darling🌺🌺 Ginbiyar jajirtattu 👸 Bismillahi Ramanin Raheem💫 https://chat.whatsapp.com/L8T8LeP1z07HBcKiPOLs1P ________________________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Page7 Anya rayuwata zatayi mindad'i ban kulata ba nashigewa tadaki nakwanta ina tunanin rauwar danikeyi har bacci yadauke ni saukar ruwan sanyi ajikina ne yafarkar dani mikewa nayi ina kallon Inna dake tsaye daroba ahannu sai faman huci takeyi banyi magana ba ke "dun ubanki nisa'arki ce da zakizo ki kwanta min adaki shara da wanke wanke duk nizanyi miki sune ko uwarki zatazo tayimin wallahi indo dukan tsiya zanyi miki inga ubanda zai ramamiki munafukar banza mayya maza kifitu zuwa aiki. haka nafitu jiki ba karfi nafara shara bayan nagama nafara wanke wanke ina gamawa naje dakin inna nace"Inna in hura wuta in dura girki.? banza tayimin saida nakuma tambayar ta sannan tace" aikesan inda kayan abincin suke amma tsabar iskanci kikazo kina tambayata tu gasu nan akaina zoki dauka me idon mage kawai. ban kulata ba nafitu saboda nakula duk lokacin danike bata hakuri kamar nakara mata karfi haka zatayi tazagina haka naje nahura wuta nadura tuwan masara da miyar kuka sai bayan isha nagama girkin jikina duk yayi kaurin hayaki sallah nafara yi sannan naje naja ruwa arijya nawuce bandaki nayi wanka na gyara jikina bayan nagama shiryawa nafitu waje insha iska saboda anfara zafi wata guntuwar tabar ma naja nazauna narafka uban tagumi kamar wacce akacema gobe zata mutu nafara tunanin makaranta araina nike fadar anya inna zatayar da yaya usman yasaka ni boko haka dai nayita saka da warwara har akayi sallar isha nayi naje nadauke abincina inaci inna nadaki ko sallan magarib batayi ba ta fitu rike da mayafi ahannu "kinafita zanje gidan lami idan Dije tazo nemana tajira ni ba dade wa zanyi ba. bata majira amsata ba tafita nikuma naciga da cin abincina inna bata jima dafita ba yaro yashigo wai wani na sallama dani awaje shiruwa nayi har yaron zaifita nace "kace inazo daki mashiga cike da mamakin wake sallama dani saboda babu me zuwa wurina zance haka dai na saka hijab harda fesa turaren da yaya usman yasiyo min tare da pant natafi cike da fargaba. kamar wata mara gaskiya haka narinka leken bakin kufar gida kuda ba haske amma nagane ko waye dasauri nafitu ina sakin wani murmushi ko magana nakasa sai raba ido nikeyi shima dai kallo na yake becemin komai ba dayaga banda alamar magana yayi gyaran murya yace "eshana baki iya gaisuwa bane.? kunyace takama ni na sunkuyar dakaina kasa ina wasa da yatsuna sannan nace"brk da dare yayana juyar da kansa yayi be amsaba saida nakuma gaidasa yajuyo "kireki gaisuwar ki banaso tunda saida naroka" yana wani bata fuska wai yayi fushi. gabana ne yabuga dakarfi idan yaya usman yayi fushi shikenan banida me sakani bako haka. zanyi tazama ina tallan awara nace "kayi hakuri yayana bazan sake ba nakarashe maganar kamar zanyi kuka kallo nayayi kafin yamatso kusada ni yakama hannu wana yace "pretty badai kuka ne zakiyi ba? kesan banason ganin hawaye akan kyakkyawar fuskar nan taki. Dagowa nayi ahankali muka hada ido dasauri na saukar da idona kasa kirjina na buguwa da sauri ban San dalili ba ban iya hada ido dashi idan ko muka hada ido har wani yar nikeji ajikina matse min hannu yayi "bazakiyi magana ba pretty na? Cikin sanyin murya da yazame min jiki nace "bakuka zanyiba yayana ban ankara naji wani abu mesanyi kamar yabi saman kafata dasauri naja baya Ina zare idona arazane duk da babu wada tacce hasken farinwata ne amma kana iya ganin abinda akasa bakomai ne yarazana naniba face maciji gudan katu baki tsabar firgita ko magana nakasayi sai nuni nikewa yaya usman da hannu tanbaya ta yake amma nakasa furta komai "pretty wai menene hannu na yake bida kallo wayar sa yadauko yahaska ai dasauri naga yayo kaina Yana esha "kimatsa daga nan da sauri nikuma kamar wacce aka daure ko motsawa banyi wani abu naji yashige min akafa kamar tsinin alura atake jikina yafara tsuma ko da yaya usman iso wurina danike har nayanke jiki nafadi sumammiya arazane yafara jijjigani yana fadan" aisha pretty na kitashi karkiymin haka gabadaya yarikice komai yakasa yimin shikama macijin yana sarata akafa yayi tafiyar sa inna tadawo daga gidan kawarta ta hango mota kofar gida aiko da sauri takara so ganin Usman rungemi dani kamar wani zararre sai faman jijjigani yake ai ko Inna takurma ihu tana fadin "nashiga uku jama'a kukawo min dauki yakashe minjika dama ban yarda da Kai shikenan ka lalata min jika aiko abinka da kauye nan danan jama'a sukayo kofar gidan Inna wani matashi ne yayo kan usman zai dake shi Usman yadaga masa hannu yana fadin"kar wanda ya kuskura yatabani Ina tace iyye "kalalata min jika Sannan kace zakayi muna rai ninwayo wallahi bazan yarda dolema adaura muku aure da ita yau basai gobe ba don bazan zauna da karuwa ba nan dai wasu suka marama Inna baya akan adaura muna aure wasuku ma nafadar afara dubani idan tashi inyi bayanin abinda yafaru wane dattijo ne yace ma usman "Kai yaro kayi muna bayanin abinda yafaru kayi shiru ka rungeme yarinya kaki magana rashin maganar kafa yana nuni da ka aikata abinda ake zargin ka kan Usman ne yayi mugun sarawa Jin mugun abinda akejifar shi da shi girgiza Kai kawai yayi yanajin jina jahilce irin na kyauye Inna tace"ai bazaiyi magana ba saboda yasan abinda ya aikata adaura musu aure kawai nan danan akakira liman yazo yace ma usman "yabada sadaki ko motsi yakasayi don ko alabaran almara betaba Jin inda aka tabayin haka ba ahankali liman yazo kusa dashi yacire agogon azurfar dake daure a hannun usman yakuma cikin mutane "yace ma Inna ko tasan sunan sa da sauri tace eh "nasani Usman naji likita Yana kiransa yace tom jama'a kushai da zan daura auren Indo da Usman akan sadakin agogon azurfa nan dai aka daura aurena da Usman kamar amafarki naji shelar da liman keyi a hankali nafara bude idona aiko naga zahiri ba mafarki bane da gaske ne arazane natashi Ina son inyi magana amma azabar danike ji cikin ƙafata ya 𝒉𝒂𝒏𝒂 𝒎𝒊𝒏.𝒎𝒂𝒈𝒂𝒏𝒂 PAGE8 Ahankali mutane suka fara wa tsewa, ina kwance ajikin Usman nakasa ko da mutsin kirki kawai nafashe da kuka be yimin magana ba miƙewa tsaye yayi tare dani ya bude motarsa ya sakani ya ja motar be tsaya ko inaba sai hospital fituwa ya yi tare da bude bayan motar yabdauko ni ya shiga da ni ciki, ofis din Dr ya wuce dani ina rungume ajikinsa da shigar mu Dr ya taso ya zo inda Usman ya tsaya dani man"lafiya wacece meyasa meta,? haka Dr ya jero masa tambayoyi amma yaga Usman baya da niyar amsa masa ne ya sa shi saka hannu daniyar ya karbe ni da sauri Usman yajaba yana yimai alamar karyataba ni Dr yamatsa gefe yana kallon ikon Allah don shi beyi tsammanin miskilancin Usman yakai haka ba dayaga dai bashida niyar ajeni yayi masa bayanin abinda ke damuna sai kawai yafita yadawo tare da wata ma'aikaciya yana nuna mata Usman dake rungume dani yaki ajeni ko gajiya baya yi matar ce tazo kusa damu tana cewa"oga lafiya me yasame ta,? sai lokacin yayi magana "maciji ne yasare ta aƙafa Please kiduba min ita sosai kiyi mata duk abinda yadace" tom yallabai muje daga ciki matar tafada ba musa yabi bayan ta muka shiga wani daki ya'ajiye ni kan gado yajuya yafita ita kuma matar tadauko kayan aiki allura tafara yimin daga nan bacci yayi gaba dani yaya Usman nafita ofis ɗin Dr yakoma yayi zaune kan kuje yadafe kansa dake masa wani masifaffin ciyo tunanin yakeson yi amma gabadaya yakasa ga zuciyarsa sai zafi take ganin halin dayake ciki Dr yadauko ruwa masu sanyi yabashi ba musu yakarba yabude yafara sha saida yashinye ruwan gorar tas sannan ya"aje Dr yadafa kafadar sa yace "meyake faruwane man naga ko natsuwa bakada sai lokacin yadago kansa ya kalli Dr kamar bazaiyi magana Dr kuma yayi shiru yana kallon sa don har yacire ran Usman zaiyi magana sai kwai Dr yaji yana cewa" Ali ina cikin damuwa sosai ban san meke shirin faruwa dani ba nan dai ya kwashe dukan abinda ya faru yafadama Dr afirgice Dr yaja baya yana girgizar kai yama kasa furta ko mai saida yanisa"yace yanzu man wannan yarinyar tazma matar ka? meyasa baka kirani ba wallahi da bazan yarda adaura ma aure da itaba yarinyar da yanzu ma take ƙirgan dangi mezaka yi da ita gaskiya sakinta kawai zakayi tunda ai da bakin ta tayi musu bayanin duk abinda yafaru kaga shikenan kahuta don idan kako ma gida mezaka fadama iyayen ka? shiru Usman yayi saboda maganar da Dr yake fada sama sama yake jinta don har zazzaɓi yake ji ajikinsa ƙarfin haline kawai na maza sallama akayi tare da turo kafar ma'aikaciyar nan ce tashigo tanace "ma Dr tayima Indo duk abinda yakamata yanzu haka ma bacci take bata farka ba da hannu Dr yayi mata alamar ta tafi kawai tajuya tafita Dr yakalli Usman yace "man bakace komai ba yaza'ayi da yarinyar? dagowa Usman yayi ahankali yakalli Dr yace "ina sonta bazan iya rabuwa da itaba duk abinda zaifaru bazan taba bari wani abu yasame ta ba da sauri Dr yakalli Usman yace"kana sonta fakace? wai man kanka daya kuwa mekagani ajikin yarinyar dazaka like mata?, daga masa hannu Usman yayi yace" koma dai yayi ne yanzu she is my wife karka koma ce mata yarinya don rainonta zanyi kuma ina sha Allah gobe zan bar ƙauyen nan saboda nasamu aiki garin SOKOTO baki sake Dr ke kallon Usman don yanzu lamarin Usman tsoro yake basa shikuma Usman tashi yayi yakoma dakin danike inata bacci kusa dani yazauna yana shafa fuskata wani abu yake ji natsir garmasa har tskiyar kansa sai lokacin yakare min kallo banida tsayi sosai amma ƙirjina yataso alamar nafara ƙiragan dangi duk da kananen shekaru na amma inada babban kugu da shaf irin na manyan mata masha Allah komai najikina dai dai kamar ni natsara ma kaina gani kyakkyawa ajeni farko duk da ina cikin wahala amma besa narage kyau ba gafatar jikina da laushi kamar auduga sai sheki take ta kwanta tayi wane yalow kamar yar masu kuɗi ajiyar zuciya yasauke tare da kwanciya kusa dani yanata sake sake aransa har bacci yadauke sa bamu farka ba saida aka kira sallar asuba tashi mukayi ina kallon sa nace"yayana wai an daura muna aure ko mafarki nikeyi? cikeda damuwa yace "ko bakya sona ne preety? dasauri nagirgi za masa kai alamar a'a murmushi yasakar min tare da miƙewa tsaye yashige ban daki sai lokacin nakula da bandejin dake daure akafata komawa nayi na kwanta don Baccin be ishe niba sabo da tashi ne lokacin salla shiyasa nafarka ko da yafitu nakoma bacci fita yayi masallacin dake cikin asibitin yayi salla bedawo ba saida gari yayi haske yana shigowa ina farkawa daga bacci ahankali yatako har inda nike nayi sauri nace "brk da safiya yayana murmushi yasakar min tare da dura hannun sa akan fuskata yana cewa" lafiya lau esha yajikin naki? "dasauki nace zama yayi kusa dani yace" tashi ki wanke bakin ki muje gidan Inna kidauko kayanki SOKOTO zamu wuce yanzu ban s𝒐𝒏 𝒎𝒖 𝒎𝒂𝒌𝒂𝒓𝒂 PAGE 9 Idanu nazaro nace" SOKOTO fakace Yayana.?" daga min kai ya yi batare da yace komai ba, inason tambayar sa me zamuyi a' SOKOTO amma nakasa saboda Ya yi min kwarjini sosai bazan iya tambayar sa ba. haka nashiga banɗaki na wanke bakina da fuskanta nafitu ban tarar da shi a'dakin ba kamar bazan fita ba haka dai nadauki hijab ɗina nasaka nafitu waje inda nike tsamma nin ganin sa ina fita nahango sa tsaye wurin motarsa ya harde hannayen sa a kirji ya lumshe idanunsa kamar me jin bacci karasa wa nayi wurin sa cikiy natsuwa nace "Yayana" ahankali yabude kyawawan idanunsa akan fuskata bece komai ba ya bude min gaban motar nashiga shima ya zauna gaban motar ya tada mukafara tafiya har muka iso gidan Inna babu wanda ya yima dan uwansa magana, ganin mun iso kofar gidan amma beyimin magana ba gashi ina tsoron masifar da zan tarar idan nashiga cikin gidan. Ahankali ya bude motar ya fito ya zagayo ya bude min cikeda tsoro nafitu jikina har rawa yake nashige cikin gidan da sallama jikina sai faman bari yake ba'a amsa sallamar ba jikina ya kara yin sanyi haka nadaure nanufi kofar dikin inna tare da koma yin sallama ina daga kafa zan shiga dakin bazato batsam mani naji an bankado ni saida nafadi bakina ya fashi dajini, nafasa ihu ina daga kaina ina kallon Inna data karasa fituwa daga dakin tana fadin" wallahi INDO kadan kika gani karuwar banza maza kifita kibar min gida kafin natara miki jama'a banza ya'r iska." ai da sauri nakwasa aguje ina ɗingisa ƙafata dake ciyo karo mukayi da Yaya Usman yarike min hannu ya fara jana zai mayar dani cikin gidan ina turjewa saiga Inna ashe tabiyo bayana tana fadar "au ashe tare kuke iskancin naku har yakai kubiyo ni cikin gida tu wallahi duka zansa yaran unguwar nan suyimuku." cikeda bacin rai Usman yace mata "ya isa haka bawani abu yakawo mu ba kayanta tazo dauka saboda zamubar garin nan yau." wata uwar guda inna tayi kana tace" yuni ina ruwana aini nayafe INDO har abada duk inda zakuje kutafi kaya kuma bata dasu maza kubar min gida." har Yaya Usman yaja hannu na mun fita natuno da hoton da qanwar mama na maryam ta taɓa bani cikin wata karamar jaka bantaba buɗiwa ba, ai da gudu nayi cikin dakin inna na dauko ƙunshi kayana nafitu da gudu nayo waje gaba daya sai inda motar Usman take na tsaya, ina faman haki shima bayana yabiyo itama Inna ta biyo mu tana faman zagi da cin mutunci Usman be kulata ba mukashi ga mota muka kama hanyar barin garin. tafiya muke ahanya sai faman kalle-kalle nike tunda na taso cikin ƙauyen Gagarawa ban taɓa fita ko tashar ƙauyen ba iya kata cikin ƙauyen ban san dalili ba haka kawai na tsinci kaina cikin farin ciki, tafiya muke mai nisan gaske tun safe har rana tayi dana gaji da zama nayi kwanciya ta har bacci ya dauke ni. ɓangaren Usman kuwa hankalin sa naga tukin dayakeyi be tsaya ko ina ba sai ZAMFARA, lokacin an fara kiran sallar azahar gidan mai ya tsaya ya yi Salla ya siyo min abinci ya tashe ni naci abinci nasha ruwa muka cigaba da tafiya harmuka iso garin SOKOTO. i lokacin da muka iso birnin SOKOTO ina falke banyi bacci ba nabaza idanu sai kallon abubuwan burgewa nike da manyan gidaje da makarantu zamani gwanin burgewa, Usman betsaya ko'ina ba sai unguwar mana inda tun kafin muzo ya turama wani abokin sa kude ya siya mai karamin gida mai kyau da kayan da ake bukata, ba laifi unguwar nada kyau ta tsaru sosai dai dai wani madai daicin gida ya tsai da motar ya fito yazo yabude min nafitu sai lokacin ya yi min magana tun da muka baru ƙauyen bekula ni ba sai yanzu yace "dauko kayanki mushiga ciki." ya karasa maganar yana buɗe kofar gidan ƙunshi kayana nadau ko nabi bayansa muka shiga cikin gidan Masha Allah gidan madai daici ne me shegen kyau daki uku ne agidan setroom da bedroom sai kuma wani bed room atsakiyar gida da banɗaki da wurin dafa abinci balaifi komai nagidan ya yi min kyau komai ansaka falo muka shiga na zauna shikuma ya shige banɗakin dake cikin bedroom ya yi alwala saboda lakacin sallan la'asar ya yi har yafitu ya tada salla ina nan inda ya bar ni zaune ina kallon falon yaji kujeru da kayan kallo da sauran kayan kawata falo. yana idar da sallan ya jiyu yace "preety na tashi kije kiyi wanka kizo muci abinci." shiru nayi saida ya koma yimin magana san nan natashi ina raba idanu, miƙewa ya yi yaja hannu na har banɗaki ya nuna min yadda ake amfani da komai sannan yafitu yabar ni wankan sabulu nafara yi kana nayi na tsalki saboda naga jinin ya dauke nayo alwala nafitu zan dauke ƙunshi kayana insaka yana kwance saman 3setar yana waya na duka ina bude kayana duk tsumokara ne narasa wanne zan saka ashe Usman na kule dani be cemin komai ba yafita da makulan motarsa befi minti30 ba ya dawo dawata ƙatuwar leda ya a'jemin ya koma ya kwanta bude ladar nayi saboda nasan haka yake nufi ba magana zashi yimin ba, kayane ya'n kanti riga da siket da dogayen riguna sai riga da wando harda su pant da best duk kayan guntaye yene, babu me kai min guiwa sai abaya guda uku dogaye har kasa. bakaramin daɗi naji ba ganin ya wan kayan duk nawa ne bakina yaki rufuwa najiyu na kalli Yaya Usman nace"nagode Yayana Allah ya kara budi na alkhairi." shiru ya yi yana kallon yadda nabata fuskata kamar zanyi kuka tom"sarkin kuka naji jeki kisa kayanki kiyi kwalliya kizo inyimiki photo." Murmushi nayi masa nadauke ledar kayan nashige bedroom salla nafara yi kana nashafa mai da pink din Jan baki da kwalli nasaka wasu riga da wando don sunfi tafiya dani cikin kayan wandon iya cinya baki sai riga pink iya kirjina nasaka mataji na gyara gashin kai na dana wanke nashafa masa mai ya sauko har gadon bayana nadauko wasu takalma bakake masu tsini nasaka, na fesa turare naje gaban madubi ina kallon kaina kamar wata aljana ni kaina na san nayi kyau Yaya Usman yajini shiru kusan minti 20 ya tashi ya shigo dakin tsayawa ya yi bakin kofa yana kallo na nayi masa masifar kyau kamar asace ni agudu waya ya dauko yafara daukata video da hotuna ni kuma ban masan ya nayi ba. nasha afa da kallon kaina ta madubi takowa ya yi har inda nike ya ka ma gashin kaina atsorace najuyo daniyar zan gudu. ❤️SO ❤ ️ Love and romantic story 💋writes by pinky darling 💋 ________________________________________________________________ https://whatsapp.com/channel/0029VaaRQxx65yDGceKYTI0r ________________________________________________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Bismillahi Rahamanin Raheem 💫 PAGE 10 Rike ni ya yi ganin yadda na tsorata ni kuma da sauri na saka tafukan hannaye na na rufe fuskata, naji kunya yadda Yaya Usman ya tarar dani saboda rigar ta lafe ajikina har shatin breast ɗina ya fito, yana ta ƙoƙarin janye min hannu amma naki yarda. Sakemin hannu ya yi ban ankara ba na ji ya ɗauke ni chak kamar wata yar tsana bedire ni ko'ina ba sai kan kujerar palo, iduna na rufe na kasa buɗe wa saboda kunyarsa data dirar min gurfanawa ya yi gabana ya kamo hannaye na. "preety kunayar mece haka,? shiru nayi saboda yatsunsa da ya saka yana wasa da tafin hannuna, wani abu nike ji yana yimin yawo cikin jiki tsikar jikina sai tashi take, ganin yanayin da na shiga yasa ya skar min hannu yaje ya dauko ledar abincin da ya siyo muna tare da filet da cokali. Kusa dani ya dawo ya zauna kasan kafet ɗin da ke shinfid'e a falon. Ya bude abincin ya zuba akan filat shinkafa ce da miya da kayan lambu da naman kaza, da lemon juice na kwali da ruwan gora, sai da ya gama hada komai kana ya ce "preety zo muci abinci" Ahankali na sauko na zauna kusa dashi ina faman kare jikina da hannu, shi kuma Usman ta gefen ido yake kallon duk abinda nike yi be kula ni ba ya fara cin abincinsa hankali sa kwance ganin banida niyar cin abincin yasa dakan sa yafara bani abaki nan ma nak'ici "Uhmm preety ko kici abincin nan ko nayi miki dure."kallon sa nayi ganin babu alamar wasa a fuskarsa dole na saka hannu na fara cin abinci a takure saboda ban saba cin abinci tare da kowaba. Bawani abincin kirki ya ci ba ya tashi ya shige bedroom sai a'lokacin na samu damar sakin jiki naci abinci sosai nasha ruwa na tattara kayan wuri ɗaya nakai su kitchen. Nadawo na shiga bedroom da niyar chanza kayan dake jikina ban ganshi akan bed ba motsin ruwa naji a bathroom wanka yake da sauri nafara tubewa kafin ya fitu ya ganni riga nafara cirewa ina kukarin cire wando naji ya tura kofar banɗaki ya fitu ya daure kugunsa da tawul dayan hanunsa kuma rike da wani ya na guge gashin kansa. Kamar na fasa ihu haka naji yau wane irin abin kunya ne na aikata Usman ko turus yaja ya tsaya kamar wani sakago yana kallon yadda kirjina ya ciko ya yi kyau yama kasa karasowa tsakiyar d'akin ni kuma sai lokacin na samu naja bargon dake kan gado na rufe jikina cike da kunya. Ganin da Usman yayi min haka bariga bangaren Usman kuwa wani feeling ne ya dirar masa dabe taɓa jiba duk daya san mutum ne shi me karfen sha'awa amma betaba jin irin ta yauba, juyawa ya yi ya koma banɗaki. Dafe da mararsa dake masa ciyo idan da sabo ya saba da ciyon mara saidai ya sha magani kawai saboda gujema aikata zina. ganin ya kuma banɗaki dasauri na dauko abayar da yasiyo min na saka tare da mayafin ta na fice daga d'akin naje falo na kwanta tare da rufe idanuna ina tunanin abinda ya faru yanzu har bacci ya dauke ni. Usman na komawa banɗaki ruwa ya kuma sakar ma kansa shidai iya ruyuwar da ya yi har kasar waje yaga mata kala-kala har masu kawo masa kansu amma be taɓa jin sha'awar su ba sai preety gata karamar yarinya da yanzu take girma gashi yana bukatar mace amma bazai iya kusantar taba. Saboda ganin yake tayi mai k'an k'anta wata zuciyar kece masa kayi romantic dinta ko zaka rage zafi wata zuciyar tace girman ka zai faɗi awurin ta haka dai ya yita sake sake har ya ya fito ya shirya cikin jallabiya baka da hula tayi matukar haska farar fatar sa ya feshe jikin sa da turaruka ya fitu saboda anfara kiran sallar magrib. Tsayawa ya yi yana kallon yadda nike bacci da hannu cikin baki kamar wata baby me shan nono wayar sa ya d'auko ya fara d'aukata hoto sanan ya tashe ni yafice masallacin dake unguwar. Alwala nayi nima na tada salla bayan na idar nayi shiru ina tunanin ƙauyen mu da yanzu ina chan cikin duhu da sauro ko cikin ruwan sama wani lokaci idan mugun tar Inna ya motsa rufe dakin ta take ta turo ni waje inyita kuka ina rokon ta saboda inada tsoro sosai wani lokaci sai tayi bacci in lallaɓa inshiga ɗakin in kwanta, idan asuba tayi ta gani tayi min mugun duka ina nan zaune har akafara sallan isha nayi nakoma falo na zauna ina jiran Yaya Usman ya dawo na fara jin tsoro banjima da zama ba ya dawo dauke da wata leda ahanun sa da sallama yashigo na amsa tare da dukawa ina gaida sa "Yayana ka dawo lafiya,?" "lafiya" ya amsa atakaice yaje ya kunna kayan kallo saboda akwai wuta ya dauko rimout ya zauna kan kujera yana chanza channel. Boom TV ya saka Yana kallon waƙoƙin da suke sakawa matane da maza matan na sanye da irin kayan da Usman yasiyo min namijin da take rawa dashi sai taɓa mata jiki yake nikuma duk kunya ta kama ni nakawar da kaina, shi kuma ko ajikin sa hankali sa ma baya wurina mikewa nayi zanshiga bedroom naji ya ce"Zo nan Aysha" waigowa nayi amma naga har yanzu fuskarsa na kan tv ahankali na taka har wurin shi na tsaya jawo ni ya yi na faɗa jikinsa har fuskar mu na hadewa guri ɗaya. PAGE 11 Ɗagowa na yi ina kallon sa bai kula ni ba sai hannu ya saka ya gyara min kwanciya ajikinsa. yayna shafa gadon baya na kamar wata yar baby, lafewa nayi ajikinsa ina shakar kamshin jikinsa, har bacci ya dauke ni. shi kuma Usman ganin ta yi bacci ya zare ta daga jikin sa. Ya kaita bedroom ya kwantar ya dawo falo ya yi kwanciyarsa tare da kashe hasken falon, shima be jima da kwanciya ba bacci ya ɗauke sa saboda gajiyar tafiya INDO kuwa bacci ta ke sosai cikin kwanciyar hankali, zabura ta yi cikin magagin bacci ta fasa kara tare da fashewa da kuka jikin ta har kar karwa yake saboda firgici. Ahankali ya ke jiyo sautin kukan ta, tashi ya yi tare da kunna hasken falon ya nufe bedroom din da take ya kunna mata haske zaune ya tarar da ita tsakiyar gado, gashin kanta duk ya hargitse ai tana ganin sa da gudu tayo jikinsa tana fashewa da sabon kuka. Bayan ta ya fara shafawa alamar tayi shiru ko magana ya kasa yi saboda har cikin kansa ya kejin kukanta. ahankali ya janye ta daga jikinsa saboda ya gaji da tsayowa amma ta rikesa gam kamar za'a kwace mata shi. "pretty bari mu zauna mana ba tafiya zanyi ba kinji." Da kyar ya samu ta bari ya jata bakin gado suka zauna tana kara makalewa jikin sa gaba da ya tabir kice masa ya rasa meke damunta "pretty faɗamin abinda ke damunki." shiri tayi masa shima be koma tambayar ta ba addu'a ya shiga yi mata ya na shafa kanta gumi ne ya jike mata fuska duk da AC dake aiki a dakin amma gumi take bayan ya'n mintuna bacci ya dauke ta amma tana makale ajikinsa. shima bacci ya dauke sa kiran sallar asuba ne ya tashe sa daga bacci zare ta ya yi daga jikin sa ya shege ban d'aki ya yi wanka tare da duro alwala ya zo ya tashe ta ya nufe masallaci be dawo ba sai da gari ya fara haske ya dawo kitchen ya shiga ya kuna gas ya soya musu wainar kwai da ruwan tea bayan ya kam mala kana ya shige cikin falo tsayawa ya yi cike da mamaki yadda anka gyara falon komai tsaf kamar ba shine suka har gitsa ba be ida shan mamaki ba saida ya shiga bedroom shima dai kamar falo komai net "Barka da safiya Yayana." ɗagowa ya yi suka hada ido Masha Allah ya furta bayan tayi Salla ta gyara gida wanka tayi ta saka wasu riga da siket masu lau nin ja da baki sai jan baki da ta saka red tayi masifar kyau da ma haka ta iya kwalliya da ma rashin gyara ne ya hana asalin kyaun ta ya fitu ashe ba komai ya gani ba lakacin da ya ganta ƙauye. sai da ta koma gaida sa kana ya dauwo duniyar tunanin da ya shiga "lafiya lau preety fatan keta shi lafiyar da kai ta amsa mai shikuma ya shige banɗaki ya yi wanka, ita kuma falo ta dawo ta zauna tana jiran 9fituwar sa bayan ya fitu wanka ya shirya cikin wani da kakkiyar shadda fara tasha aiki surfani sai hula baka me ratsin fari fari ya feshe jikin sa da turaruka masu masifar kamshi tun kafin ya fitu kamshin turaren sa ya yafara iso mata dagowar datayi ta na kallon kofa ya yi dai dai da fituwar wasa wow Allah ya yi halilta kyau iya kyau saboda duk kyaun INDO Usman ko kama kafar Usman ba tayi ba gaba dai yatafi da imanin kamar bata taɓa ganin sa ba sai da ya hura mata iska kana ta dawo haiyacin ta cikeda kunya ta saukar da kanta kasa ta na wasa da zoben hannun ta da har ya fara matse mata yatsa wani tsohon zobe ne k'anwar Mamanta maryam ta saka mata shi tace mata kar ta yarda ta cire sa na maman ta ne. kurama zoben idu Usman ya yi kamar ya taba ganin irin zoben ga hannun wata mata komai na zoben iri daya dana matar amma ina yasan ta yana son tuna wani abu amma ya kasa kansa ne ya fara sarawa nan da nan wani zazzaɓi me zafi ya taso masa ya saka hannu yadafe kansa tare da karantu addu'i kan kujera ya zauna ya lumshe shan yayyun idanunsa masu kama da me jin bacci a hankali ciyon kan yafara tafiya har ya dena Jin sa ga baki da ya ajiyar zuciya ya sauke kana ya ce "preety jeki kitchen ki d'auko kayan da na hada "tom tace kana ta tafi ta dauko tea ya hada musu mai kyauri suka sha da wainar kwai bayan sun kam mala yace ta dauko mayafin abayar ta tazo sufita cikin gari cike da farinciki taje ta dauko mayafin ta fitu sai da ya rufe ko ina kana suka shiga mota suka bar Unguwar PAGE1️⃣2️⃣ to1️⃣3️⃣ BARNO Wata babbar mace ce cikin shiga ta alfarma. daga wuyun ta zuwa hannayen ta duk gwala-gwalai ne zaune take cikin wani ƙatun falo na alfarma ta dura ƙafa daya kan daya ta zuba ma katun talabijin ɗin da ke manne a falon ido fadar irin dukiyar da aka zuba ma falon bata lokaci, ne nidai abinda nace duk wanda ya mallaki irin dukiyar dake cikin falon ya gama samun duniya sai fatan samun lahira mai kyau . gaduk kan alama hankalin ta ba ya ga kallon tv tashi ga duniyar tunanin Hajiya hauwa'u kenan uwar gidan Alhaji Ahmed hamsha ƙen dan kasuwa wanda ke kasuwanci gwala-gwalai har kasa shen ketare. ba iya nan ya tsaya ba ya na harkar gine-gine kana ya nada Company kasar Birtaniya wanda ya saka sunan babban dan sa Usman wani ƙanan matarsa ta2 ke gudanar da harkokin Company Alhaji Ahmed Sani Yarima haifaffen dan BARNO ne asalin sa kanuri ne mahaifan sa duk Allah ya yi musu rasuwa. daga shi sai ƙanwar sa Sakint wadda take aure a kasar Turkiya inda a achan ne ya je kai mata ziyara ya hadu da uwar gidan sa hauwa'u nan suka kulla soyayya me karfe ya sha fama kafin ma haifin hauwa'u malam Yusuf ya amince da ƙyar ya yarda ya bashi auren ta, saboda subi2 kadai Allah ya bashi hauwa'u ce baban sai ƙanwarta Nimra mahaifiyar su tarasu wurin haihuwar Nimra malam Yusuf haifaffen dan Turkiya ne sheda matar sa da ya ransa ya na da tarin dukiya wanda shi kansa be san iyakar taba. haka dai mijin ƙanwar sa ya karbar mai auren hauwa'u bayan an kammala komai malam Yusuf yaraba dukiyarsa2 ya bama hauwa'u rabi ana gobe zasu bar kasar sudawo Nigeria cikin dare ciyon ciki ya kama malam Yusuf ya rasu. Sun shiga tashin hankali sosai bayan sati daya, da rasuwar malam Yusuf mijin sakinat ya tai maka musu suka hada dukiyar mahaifinsu suka dawo Nigeria. Nimra tasha kuka ganin ta bar kasar su ta asali bayan sun dawo Nigeria Nimra da hauwa'u suka yanke shawarar bama Alhaji Ahmed dukiyarsu ya juya musu kar ta lalace, da farko bau yarda ba sai daga baya ya nemo lauya aka yi komai arubuce dama Nimra ta kammala karatun ta zaune take kawai a gida. Alhaji Ahmed soyayya suke zubawa shida matar sa haka rauwa ta cigaba da tafiya har Allah ya bama hauwa'u juna2 murana wurin Alhaji Ahmed da yar uwar sa da Nimra ba a' magana kulawa take samu sosai wurin mijin ta da ƙanwar ta.har cikin ya isa haihuwa ta san talo ƙatun ɗanta namiji mai masifar kyau gashi kamar su ɗaya da Nimra babu inda yabaro Nimra kamar Nimra ce ta haifesa. Murana wurin Alhaji Ahmed ba a'magana anan ya yi ma yaron sa huduba da Usman anyi taron suna lafiya sakinat da mijinta da yaran ta sun koma Turkiya. komai na Usman Nimra ce ke masa ko bacci tare suke gashi baya da rigima Alhaji Ahmed har mamaki yake irin shakuwar dake tsakanin Nimra da Usman ita hauwa'u tace ma Nimra tabar mata Usman duniya da lahira. Haka rauwa ta cigaba da tafiya har Usman yakai shekara 3 lokacin ya yi wayo sosai ga kiriniya ko ina zuwa yake ga magana ta zauna radau abakin sa. dole Alhaji Ahmed yakai sa makaranta. Akwai wata makociyar su Nimra me suna Fateema tana son Nimra sosai har Nimra na shiga gidan ta kamar yadda Nimra tasaba bayan ta gama taya yayar ta aiki tayi wanka taje gidan Fatimah suyi ta fira har tana koya ma fateema yaren Turkiya tana zuwa bakin kofa suka hadu ita da Fatima zata fita kasuwa, Nimra tace zataje itama, haka fateema taja su a motarta suka nufe kasuwa. Bayan sun isa kasuwa sun gama siyayya sun fitu riƙe da kaya zasu shiga motar su sallama suka ji a ba yan su tare suka waiga suna amsa sallamar wani mutum ne babba baza a kirasa da matashi ba saboda yadda nau'in jikinsa yake, ba laifi kaykkyawa ne bafulata ni cike da karfin gyuwa ya gaida su suka amsa kana yace "idan badamuwa ina son magana da wannan ya nuna Nimra." Fateema "ta ce badamuwa amma karka daɗi sauri muke." Godiya ya yi mata kana ya gabatar ma Nimra kansa "suna na Abubakar m Ardo ni ina zaune cikin ƙauyen jigawa ina zuwa nan ne kasuwanci fatan zaki karɓe ni.?" shiru tayi tunda ya fara magana take kallon sa yadda ya ke magana cikin kwanciyar hankali da natsuwa tsin tar kanta tayi da yi masa murmushi ta juya zata shiga mota ya biyo ta ya na fadar " baki ce komai ba." tsayawa tayi tare da saka hannu cikin jaka ta dauko katin address ɗin gidan su ta bashi tare da shegewa mota. kallon ta kawai fateema tayi ta na mamakin sa'ar da wanan mutumen ya samu wurin Nimra saboda sun sha fita tare maza da ya wa suna haukar son Nimra manyan yan kasuwa da masu kuɗi da ya'n siyasa amma babu wanda ta taɓa kulawa sai wannan da ga duk kan alama talaka ne. Tana wanan tunani ne har suka iso gida Nimra ta yi mata sallama ta shige gidansu saboda tasan Usman ya kusa da wowa makaranta. Tana shiga daken ta ta shige saboda taga motar Abban Usman tasan yayar ta na wurin sa wanka ta koma yi tare da kwanciya akan gado tana tunanin mutumen da suka hadu da shi da zu, tashi ta yi kamar wacce aka tsikar tafitu falo tana jiran Yayarta. Bata jima da zama ba Usman ya dawo daga school da gudu yazo ya rungume ta ita rungume sa tayi sosai ajikin ta kana suka sake juna Usman ne "yace Ummiena yakike.?" "lafiya lau yaron kirki fatan kayi karatu Sosai.?" daga mata kai ya yi kana taja hannun sa suka haura sama tayi masa wanka yace abinci a' kaishi islamiyya. har ta kammala shirya Usman Yayarta bata fitu ba shima yaron beda muba saboda yafi shakuwa da Nimra fiye da Umman sa abinci ta bashi sai da ya ƙushe kana taje ta kai sa islamiyya ta dawo dawowar ta ya yi dai-dai da zawan Abubakar kofar gidan su me gadi ya hana masa shiga sallama tayi masa ya amsa kana tayi mai jagora zawa cikin gida falon baki ta aje sa kana tayi cikin gida ta kawo mai abin motsa baki juice ta kawo masa da ruwan gora masu sanyi gaisawa suka kara yi kana ya fara magana " da farko dai na gabatar miki da kaina tom maganar gaskiya Nimra sonki nikeyi kuma auren ki nikeson yi idan ke amince amma fa ni talaka ne ba mai kuɗi ba ina dai da rufin asiri ban sa ya zaki dauke ni ba saboda nasan ke fi karfina sone kawai da baya duban yana yi da matsayi amma fa ko baki amince ba nagode da karmawar da kika yimin ba tare da ke wulaƙanta ni ba." murmushi Nimra tayi kana "tace naji baya nin ka kaba ni kwana2 in Sha'Allah zan nemeka." shiru ya yi kana ya mike zai fita tare da yimata sallama akan bayan kwana2 zai dawo, yaji shawarar da ta yanke." Ya tafiyar sa itama ta kuma cikin gida falo ta tarr da Yayar ta zaune tana karatun Alƙur'ani wuri ta samu kusa da Yayarta ta zauna ta na jiran ta kammala karatun suyi magana. ɓangaren Abubakar kuma cike da fargaba ya koma ma saukin sa anya Nimra zata yarda ta aure sa,? da wannan tunani ya ida wuni har dare Nimra kuwa ba yan Yayarta ta kammala karatu mai do hankalin ta tayi gun ƙanwar ta tace"Ummien Usman lafiya dai.?" "na ganki cikin farinciki me ke faruwa.?" Nimra tace" Aunty wani ba wan Allah ne na hadu da shi da muka fita kasuwa nida Fateema ya na da hankali sosai wallahi, kuma ya kwanta min a rai nan dai ta kwa she duk yadda suka yi ta gaya mata kana ta dura da cewa har ya zo dazun kina tare da Abban Usman shi yasa ban kira ki ba, amma nace masa bayan 2days ya dawo zan fada masa shawarar da na yanke." shiru hauwa'u tayi chan dai tace "yanzu dai zan gaya ma Abban Usman idan ya dawo a fara yin cikakken bincike a kan sa kafin alaƙar ku tayi nisa." "badamuwa Aunty." fira suka shiga yi sosai kafin akira sallar mag riba ko wanensu ya tafi wurin sallah. PAGE 1️⃣4️⃣ ________Bayan Nimra ta idar da salla ta kira yar ai kin su mai suna Maryam ya rinyar tana da hankali da natsuwa ba laifi suna shiri da Nimra sosai idan kaga suna wasa bazaka taɓa cewa ya'r aiki ce ba, Nimra ta shaƙu da Maryam sosai kamar ya'n uwa komai tare suke yi bacci ne kawai ke raba su, bayan Abban Usman ya dawo Hauwa'u ke bashi labarin a'binda Nimra ta gaya mata ya ce" tu shikenan zai sa ayi masa bin cike kafin Abubakar ɗin ya dawo in'sha Allah". Haka kuwa akayi ya saka an yi masa bincike sosai a kan Abubakar anan ya samu cikakken bayani game da shi, Mahaifin Abubakar Malam Ardo bafulata ni ne da a' TARABA suke zaune daga baya suka dawo garin JIGAWA, tare da matarsa Inna Hajjo sai d'an su guda Abubakar lokacin baifi 6years ba suna nan zaune da yake malam Ardo ya na da wayewa ya saka Abubakar makarantar Firamare har zuwa Sakandire, lakacin girma yafara taso ma Abubakar shine malam ardo ya fara fita da shi kasuwar cikin gari in da ya ke sana'ar sayar da shadda da ya duka da takalma, ba laifi Abubakar na tai maka ma Mahaifinsa sosai ahankali har Malam Ardo ya bar ma Abubakar ragamar kasuwanci ya dawo ya koma har kar noma da kiyo da Abubakar ya so cigaba da karatu amma ganin Mahaifinsa na bukatar sa akusa dole ya hakura haka rauwa ke tafiya har Abubakar ya hadu da wani mata shi kamar sa mai suna Umar shima cikin ƙauyen Gagarawa yake da ke cikin garin JIGAWA suna mutunce sosai har suka zama abokai har iyayensu sun san da alakar su Umar ya fi Abubakar gogewa a harkar kasuwanci ya fi shi zurfin ilimin boko saboda har NCE ya na da aiki ne bai samu ba, kamar kulum suna zaune suna fira Umar ke cema Abubakar dan uwa"Ya kamata murinka fita garu ruwa muna saro kaya fa." Abubakar ya ce" gaskiya fa ka kawo shawara zan fada ma baffa duk abinda ya ce zan ga ya ma." Umar yace" shikenan sai na jika." bayan Abubakar ya koma gida suna zaune shida baffansa da Inna Hajjo ya ke shaida ma baffansa yadda suka yi da Umar baffa"ya ce badamuwa ai in dai ana samun cigaba ba matsala Allah ya taimaka yan zu yau she zaku tafi ne.?" "Da yake bamu yanke shawarar in da zamu fara tafiya ba sai na ga ya ma idan ka amince kai da Inna." baffa ya ce"Hajjo keji abinda Garba ya fada ko.?" "Eh naji Allah ya bada Sa'a ya tsare." Amin."baffa ya ce kana ya jiyo gun Abubakar yace" kaje ka gaya masa na amince sai afara shirin tafiya amma fa ba yan kadawo aure zaka yi saboda shekaru sun fara ja." cikin jin kunya Abubakar "yace in Sha' Allah baffa." Inna Hajjo ta ce" wanda ko mata ba ya kulawa ta ya za'ayi maganar aure, dama ina so ahada shi aure da ya'r gidan ƙawata kande." baffa ya "ce ba ruwana idan ya na sonta ba matsala." Tashi Abubakar ya yi ya fice daga cikin gidan bai tsaya ko ina ba sai gidan su Umar ya shaida masa cewa baffa ya amince Umar yaji daɗi sosai yace"gobe zamu fara shirin tafiya jibi zamu wuce." Abubakar ya "ce ina zamu fara.?" Umar ya "ce BARNO zamu fara tafiya ko ya kace.?" "ba laifi Umar Allah ya kaimu lafiya." Umar ya ce"Amin." suka yi sallama Abubakar ya dawo gida, ranar tafiya ta zo bayan sun kammala shirin tafiya suka yi sallama da iyayensu har tasha baffa ya raka su ya na yi musu addu'a, kana motar su ta kama hanyar BARNO sun isa lafiya kwanan su daya suka fara shiga kasuwa suna sarin kayan da zasu tafi dasu suna cikin kasuwar ne Abubakar ya hango Nimra tunda ya ke baj taɓa kula mace ba sai Nimra kushi sai da Umar ya bashi ƙarfin gyuwa kana ya je gurinta Wannan shine asalin Abubakar Alhaji Ahmad ya shaida ma matar sa komai game da Abubakar kuma tayi farinciki sosai ta san inda yar Uwar ta zata zauna. PAGE 15 Bayan sallar magrib hauwa'u ta haura sama ɗakin ƴar uwarta da sallama ta shiga kwance ta same ta kan bed amsa sallamar tayi tare da tashi zaune ta na fadin "Auntyna." "na'am ummien Usman magana nazo muyi." "to ina jinki Aunty." "dama akan Abubakar ne Abban Usman ya sa anyi masa bincike sosai a'kan sa Alhamdulillah bashi da wata matsala ko mugun hali yanzu sai ki kirasa ki gaya masa Abban Usman na son ganin sa." "Aunty bani da number sa sai dai gobe idan ya zo zan ga ya masa". "to ba laifi Allah ya kaimu gobe lafiya." Nimra ta ce"Amin." nan dai suka cigaba da fira kafin Maryam ta shigo ta bar musu ɗakin ta koma ɗakinta Maryam ta ce "Aunty Nimra ya akayi ne Abban Usman ya amince.?" "Eh ya amince har an gama bincike akan sa." "Masha' Allah gaskiya naji daɗi Aunty Nimra zakiyi aure Allah ya sanya alkhairi." "Amin Maryam nagode sosai amma fa zanyi kewarku keda yarona." Maryam tace "ai ƙafar ki ƙafata bazan iya bari kitafi kibar mu ba biyar ki zamu yi." dariya ce ta kama Nimra sai da tayi mau isar ta kana tace"yan zu Maryam zaki iya biyata mu zauna tare.?" tace"sosai ko saboda jinki nike kamar jinina. Nimra tace "fatana Allah ya baki miji kema kiyi aure Maryam." "Aunty Nimra wa zai aure ni ba uwa ba uba bani da kowa sai kakata, kega ba zaiyu in samu miji ba." ta karshe maganar cike da damuwa dafa kafa darta Nimra tayi kana tace "haba Maryam bawa baya taɓa yanke ƙwauna a' wurin Ubangiji saboda haka ke cigaba da addu'a in sha 'Allah zakiyi aure maybe ma ki riga ni aure ." "Aunty Nimra kenan in Sha'Allah zan cigaba da addu'a nagode sosai." fira suka shiga yi ita da maryam har bacci ya dauke Nimra kana Maryam tayi gidansu da ke ba yan layi. Washe gari yau ne Abubakar zai dawo wurin Nimra ya ji Shawarar da ta yanke ƙarfe hudu ba yan an gama salla ya ce ma Umar ya shirya ya raka sa gidan su Nimra ɓangaren Nimra kuwa da kanta ta shiga kitchen ta haɗa masa girki da lemon juice kana taje tayi wanka ta shirya cikin wane arnen leshe pink color dikin duguwar riga ce irin me baje war nan ƙasa rigar ta karɓe jikinta matuƙa ta kafa daurin kallabi msi kamar gwargwaro wani karamin maya fi ta ɗura a'kan kafaɗar ta fari sai takalma plete suma farare sai sarƙar azurfa da ta saka da agogo wow!! masha 'Allah ko makiyin ta ya kalle ta ya san ta hadu tayi kyau sosai abin ba'a magana, sai da ta feshe jikinta da turaruka masu mayen kamshi kana ta sauko falon ƙasa sau kowar ta kenan Maryam na shigowa tana faɗin "Aunty Nimra ai kasa ƙarasawa tayi saboda kyaun da taga Nirma ta yi kamar aljana, Nimra tace "ya a'kayi ne Maryam.?" sai lokacin tadawo haiyacinta "dama Yaya Abubakar ne ya zo shida Abokin sa na kai su falon baƙi. "Ok kishiga kitchen ki dauko kayan da na haɗa masa ki kaimu su ina zuwa." "tom tace kana ta wuce ita kuma Nirma ɗakin Aunty Hauwa tashi ga tare da sallama amsawa tayi tana faɗin "ummien Usman ina zuwa haka masha 'Allah kamar wacce zata je gasar kyau.?" dariya Nimra tayi kana "tace Auntyna Abubakar ne ya zo shida Abokin sa, zanje muyi magana ki faɗa ma Abban Usman ya zo." "ok idan na kammala saka kaya zan je in gaya masa." "ok." kana ta fice daga ɗakin ta nufe falon baƙi da sallama ta shiga kana ta zauna suka gai sa da Umar shikuma Abubakar ya sake baki sai kallon Nimra ya ke ko keftawa baya yi gyaran muyar da Umar ya yi ne ya dawo da shi haiyacinsa ya ce"Abubakar ka faɗa ma Madam tayi min jagora wurin ƙanwarta. dariya Abubakar ya yi kana ya ce "ba gata nan ba kafaɗa mata da bakin ka ai yafi sauƙ. Nimra tace "wai akan wa yake magana.?" Umar yace"akan ƙanwarki da ta kawo muna kayan abinci." Nimra tace"ok wai Maryam kake nufi.?" Umar yace"ita wallahi yarinyar ta burgeni sosai shine nace ko zaki bani auren ta.?" Nimra tace"me zai hana idan kayi mata, bara na kira ma ita." fita tayi cikin farinciki tana fatar Allah yasa Maryam ta yarda da Umar ko ba komai Umar ya nada kirki sosai ba laifi kaykkyawa ne, kitchen ta same ta tsaye Nimra tace"Maryam jike shirya kizo keyi baƙo ya na falon baƙi. haba Aunty Nimra kima kefara zolaya ta ko? "ke Maryam na taɓa yimiki irin wannan wasa ne.?" ta gir giza kai "tom maza kije ki duba cikin kayana akwai wata jar atamfa da farin mayafi da takalma kisaka kidu ba cikin sarƙo ƙina akwai wata farar sarƙa da ya'n kunne kisaka kizo ya na jiran ki." ta juya tayi tafiyarta ta bar Maryam cike da ma maki waye yazo wurin ta, sanin halin Nimra zata iya dawowa ya sa taje ta shirya kamar yadda ta umarce ta ba laifi atamfar tayi mata kyau sosai saboda Maryam farace sosai tana da kyau dai- dai nata falon baƙi ta shiga gabanta sai dukan uku -uku ya ke sallama tayi kana ta shiga Umar ne ya amsa sallamar saboda Alhaji Ahmad ya kira Nimra ita da Abubakar suna falonsa suna magana gai da Umar ta sake yi kana ta nemi guri ta zauna Umar ne ya yi gyaran muyar kana ya gabatar mata da kansa da kuma abinda ya ke nema agurinta idan ta amince ya na son azo nema masa auren ta tare da na Abubakar sai da Umar ya kammala magana kana "tace zatayi shawara da Aunty Nimra." dariya ya yi kana ya ce" ai Nimra tace tabani ke, sai dai idan kece ba kya sona." gir giza masa kai tayi kana "tace ba haka bane kawai zanyi shawara da ita." Umar ya ce"to ba damuwa Allah yasa naji alkhairi." ta ce "Amin." ɓangaren Nimra kuwa da Abubakar sun gama magana da Alhaji Ahmad a'n tsai da magana akan ya turo maga batan sa asa rana nan ya yi ma Alhaji Ahmad godiya kana yaje suka gaisa da Aunty Hauwa kana suka koma falon baƙi suyi sallama saboda gobe zasu koma JIGAWA nan sukayi musayar number ita da Abubakar shima Umar haka sukayi da Maryam kana suka yi ma juna sallama suka tafi ceki da kewar juna kamar sun daɗe tare PAGE 1️⃣6️⃣⏩1️⃣7️⃣ Bayan su Abubakar sun wuce Nimra ke tambayar Maryam "wai ya kuka yi keda Umar.?" nan Maryam ta sanar mata duk yadda sukayi sauke nunfashi Nimra tayi kana tace"tom ke Maryam kina son shi ne ko ya ya.?" "Ina son shi amma ya zanyi da kaka.?" Nimra tace"ai kaka ba matsala bace gidan nan zata dawo da zama kega baza'abar Aunty ita kadai ba.?" Sai lokacin Maryam ta sauke ajiyar zuciya tace"tom shikenan Aunty Nimra nagode sosai Allah ya jiƙan magabata." "Ameeen anjima idan ya kira ki sai ki gaya masa ke amince.?" tace"tom in'sha Allah Aunty Nimra." Kana ta fitu ta shige kitchen ta dura girki ita kuma Nimra kwanciya tayi Usman ne ya shigo da gudu ya fada jikin ta yana fadin "Ummiena am back." murmushi ta sakar mai kana ta shafa sumar kansa da ta kwanta kamar balarabe tana jin ƙaunar yaron na ratsa ta sosai tashi zaune tayi kana tace "habibi fatan kayi karatu sosai.?" daga mata kai ya yi kana tace tom" jeka kayi wanka kaci abinci bayan sallar magrib kazo muyi karatu." "tom Ummiena bye." ya fice daga dakin ya nufe dakin sa bayan sallar magrib ya zo ta koya masa karatu kamar yadda suka saba ba laifi yana da ƙuƙari sosai shike na daya a school ɗin su ta boko da islamiyya gashi ɗan shekara 7 haka zakaji yana zuba larabci kamar balaraben asali, bayan sun kammala ne ya ce "Ummiena wai aure zakiyi kibar ni.?" gir giza masa kai tayi kana ta ce" ai bazan tafi na bar kaba my son da kai zan tafi." murmushi ya yi kana ya ce" da gaske Ummiena.?" "sosai ko yarona lokacin sallar isha ya yi Abbanka na jiranka kufita masjid." ya ce"tom Ummiena bye." "bye my love." washegari Abubakar ya kira ta ya shaida mata sun kama hanya komawa gida tayi masa addu'a sosai kana sukayi sallama akan insun isa zai kirata. Basu isa ba sai bayan sallar la'asar bayan sun isa kasuwa suka wace da kayan su saboda iyayensu na cikin kasuwar suna isa kowa ya yi ɓangaren sha gonsu zaune Abubakar ya tarar da baffa bayan ya gaida baffa nan suka shiga fira sosai ya na ba baffa labarin yadda kasuwar garin take wayar sa ce tafara ƙara ya na ɗauko wa yaga sunan Nimra gabadaya ya manta da ya ce zai kirata idan sun isa, kasa ɗagawa ya yi saboda kunyar baffa yake ji gashi bai masan ya fara kula mace ba, wani kiran ne ya koma shigowa har ya kusa tsinkewa kana ya ɗaga sallama tayi masa cikin zazzakar muryarta mai daɗin sauraro kasa amsawa ya yi saboda ganin yadda baffa ya kafe sa da ido ganin yadda duk ya diriri ce baffa ya fice daga shigon ya barsa. ita kuma Nimra jin shiru ya sa ta katse kiran ganin baffa ya fita ya sa Abubakar kiran ta da sauri ta ɗaga saboda hankalinta bai kwanta ba ganin har karfe5 bai kirata ba shiyasa takira sa, sallama ya yi mata ta amsa kana tace "najika shiru ne hankalina bai kwanta ba shiyasa na kira ka fatan kun sauka gida lafiya.?" ajiyar zuciya ya sauke kana ya ce "lafiya lau Alhmdulillah fatan kuna cikin ƙushin lafiya.?" "lafiya ƙalau ya su baffa fatan kasa me su lafiya.?" "Alhamdulilh Nimra ina kasuwa tare da baffa idan na koma gida zan kira ki." "Nimra tace"Allah ya kaimu ka gaida su baffa." yace "in Sha'Allah bye." Bayan sun kammala wayar ya fitu wajen shagon zaune ya tarar da baffa guri ya nema ya zauna baffa ya ce masa "Garba ka hada kayan shago mu tafi gida yamma tayi." "tom baffa." tashi ya yi ya fara hada kayan dake wajen shagon ya na sakawa ciki yana kammala wa Abubakar ya ja su akan babur ɗin baffa suka nufe gida ba yan sun isa inna ta tarbe su tana fadin "a'a mutan BARNO saukar yau she.?" dariya Abubakar ya yi kana yace "bayan sallar la'asar inna kasuwa na sauka wurin baffa na'aje kayan da muka saro." "tom Masha Allah Allah ya yi albarka." ya ce "ameen." abinci ta kawo musu da fura saboda baffa tare da Abubakar yake cin abinci, bayyan sun kammala cin abinci suka nufe masallaci bayan sun dawo wurin sallah suna zaune suna fira kamar yadda suka saba gyaran muraya Abubakar ya yi kana ya ce "baffa magana nikeso muyi," baffan ya ce "tom Ina jinka habu." kana "ya ce dama da muka je BARNO ne na hadu da wata yarinya nan dai ya gayama baffa komai a'kan Nimra har binciken da Alhaji Ahmad ya sa akayi a'kan sa bayan ya gama yima baffa bayani ya yi shiru don tunda ya fara magana inna keson tsoma bakin ta baffa ya hanata, gyara zama baffa ya yi sosai kana ya ce "naji bayanin ka habu nima zan tura ƴan uwana suyi bincike a'kan ta insha'Allah kana aje a nemar ma auren ta kamar yadda mijin yayar ta ya bukata." inna tace "ina da magana indai ni na haife Abubakar ban yarda ya aure ƴa'r kowa ba se ƴar ƙawata kande." baffa"ya ce wallahi hajjo idan kika koma magana ke san abinda zai biyo baya, yarinyar da ya ke so ita zai aura bazan yi masa auren dole ba kamar yadda aka hada nu dake banda masifa da rashin kunya babu abinda kika iya hakuri kawai nike dake, saboda haka ki kama kanki kesan halina idan na juyo kanki abin bazai miki kyau ba." "Abubakar tashi katafi Allah ya yima albarka sai na nemeka, karka damu da maganar mahaifiyarka." "nagode baffa sai da safe inna sai da safe." Akufule ta ce "idan ubanka ke da gobe kace kar inga safiya." tashige ɗaki baffa ya gir-giza kai kana ya ce "habu tafiyar ka Allah ya bamu alkhairi." "Amin." ya fice ya nufe gidan da baffa ya gina masa anan ya ke kwana shida Umar. __________Yana shiga cikin gidan kwantawa ya yi tare da ɗauko wayarsa ya kira Nimra bugu ɗaya ta ɗaga tare da yin sallama amsawa ya yi suka gaisa, kana suka shiga firar soyayya nan ya ke shaida mata ya yi magana da baffansa kuma ya amince idan ya gama shawara da ƴan uwansa zai turo anemar masa aurenta, sosai Nimra taji daɗin labarin fira suka cigaba da yi sai da Umar ya shigo kana suka yi sallama. Umar ya ce" Abubakar wai kuka yi da baffa a'kan aurenka da Nimra.?" "Ai baffa ya amince sai dai Inna ta ce bata yarda ba wai ƴar gidan ƙawarta kande ta ke so na aura." Umar ya ce "Ya salam yanzu Inna ta rasa yarinyar da zata haɗaka sai wannan mara kunya, ga rashin tarbiya tu me baffa ya ce.?" Abubakar ya ce" ai kasan halin baffa bazai yarda ba ya ce duk yarinyar da nikeso ita zan aura indai tanada tarbiyya da ilimin addini da hankali." Dariya Umar ya yi kana ya ce "ai da sauƙin tunda baffa ya baka goyon baya Ubangiji Allah ya shige muna gaba." "Amin Umar kaifa.?" "Ai kasan Mahaifina bashida matsala ya amince, ya ce zai je ya samu baffanka a tsaida lokacin da zasu je ane marmuna aure.?" "Kai masha 'Allah Abubakar ya fada kana ya ce" Allah ya tabbatar muna da alkhairi."------------------------------- Baffa ya sa anyi masa bincike sosai Alhmdllah komai sai masha 'Allah, yau ta kama Assabr zasuje Barno nemawa ƴaƴansu aure Alhmdllah sun isa lafiya an tarbe su hannu biyu kana suka gabatar da abinda ya kawo su, Alhaji Ahmad ya yaba da halayensu baffa, an bama Abubakar auren Nimra a'kan sadaki dubu100 shima Umar an bashi auren Maryam a'kan sadaki dubu500, an tsaida ranar aure nan da wata2 masu zuwa. Kana su baffa suka dawo gida cike da farinciki, babu kalar zagin da Inna batayi ma Abubakar ba ko gaisuwar sa bata amsawa, ɓangaren su Nimra kowa shirye shiryen buki kawai suke yi ana saura sati ɗaya Alhaji Ahmad ya turo aka duba gidan Abubakar kana ya sa akayi mata other kayan ɗaki Dubai komai namore rauwa ansakawa Nimra hadda ƙatun inji, itama Maryam ya yi mata kayan ɗaki da komai na rauwa sai ma sha 'Allah, radda Inna Hajjo taji labarin dukiyar da a'ka narkama Nimra sai da taje ta gani ba ƙaramar kaɗuwa Inna tayi ba, saboda duk abinda ake batasan Nimra ƴar masu kuɗi bace ai da bazata tada hankalinta ba, nan dai Inna ta sauko tafa jan Abubakar a jiki har lokacin ɗaurin aure ya yi anyi hidima sosai ɓangaren su Nimra da na Abubakar ƙarfe biyar na yamma Alhaji Ahmad ya bada motocin kai Amarya Nimra ta sha kuka sosai zata rabu da ƴar uwarta gashi Alhaji Ahmad ya tura Usman ƙasar U S ya cigaba da karatu. Tare da Yayarta a'kazo kawota, sun iso lafiya nan suka kwana washegari suka shirya zasu koma Barno ai kuwa Nimra ta maƙale ma ƴar uwarta sun sha kuka sosai kana Hauwa'u ta ciro wani zobe na azurfa ta sakama Nimra anyima sa zane da manyan baƙi harfin sunayen su ne a'jikin zoben itama Hauwa'u tasaka ɗaya sai da aka ɓanɓare Nimra daga jikin Yayarta kana suka yima Inna sallama suka kama hanyar komawa Barno. Sai da Inna tayi ta lallashin Nimra kana ta haƙura, daga gidan Abubakar dana IYayensa babu wata tazara haka shima Umar, Inna Hajjo da kanta ta raka Nimra gidanta kana ta dawo sai murna ta ke saboda kuɗin da Hajiya hauwa'u ta bata sunkai dubu dari4 rauwar Nimra keyi da mijinta cikin kwanciyar hankali tana kula da mahaifan Abubakar sosai ko girki tayi sai ta kaima Inna Hajjo shiyasa Inna ke kula da ita sosai ba laifi.. Page 18 and 19 ___________Alhaji Ahmad ne zaune cikin ofishin sa ya na duba wasu files sai ga PA ta shigo ta ce" sir wata mata ce ta zo tana son ganin ka." "Ok ta shigo." juyawa ta yi ta fita ta ba matar damar shiga tura ƙofar ta yi ta shiga tare da sallama jin muraya wacce bazai taɓa mantawa ba ya sa shi ɗagowa da sauri kallon-kallon suka shiga yi ma juna cikin mamaki Alhaji Ahmad ya ce "Rabi da ma kina nan.?" Sai da ta zauna kana ta ce"ina nan mana ban jima da dawowa ba, na samu labarin kayi aure harda ɗa yanzu Ahmad dama kan iya auren wata ɗiya mace ba Ni ba.?" "Haba Rabi kema kesan ba laifina bane ke kika ce baki tashi aure ba karatu zaki ƙarshe ma ki ka bi tsohon Saurayin ki kuka bar ƙasar tu so kike inzauna jiranki.?" Shiru tayi "haba Rabi kema kesan da lafiyata bazan zauna banyi aure ba yanzu ƙaƙa kikeson a'yi.?" "Aurena Ni keso kayi." A'razane ya ɗago ya na kallon zai yi mata musu suna haɗa ido ya ji wani abu ya dirar masa har tsakiyar kansa, ai da sauri ya ce "shikenan angama gimbiyar mata yaushe kike son a' daura auren.?" "Sati mai zuwa yanzu dai kafara tura min miliyan 30 zanyi shirye shiryen buki." Jikinsa na rawa ya ɗauke waya ya tura mata kuɗin ya ce "yanzu kuma sai me kike buƙata.?" "Bana buƙatar komai yanzu katashi ka maida ni gida." "To Ranki shidaɗe." Tashi ya yi ya ɗauki mukullan motarsa suka fitu har gida ya kaita kana ya wuce gidan sa saboda kansa ke masifar ciwo, Hawa na ganinsa ta taje ta tarɓesa kamar yadda ta saba hannu ya ɗaga mata tare da cewa "karki matso kusa gareni bana son ganinki." Yana gama faɗar haka ya shige ɗakinsa ya rufe, baki sake Hawa ke kallon mijinta har ya shige ɗakinsa ita abin mamaki ya bata saboda iya zamanta dashi ko gardama bata taɓa haɗasu ba tu miye matsalar me ke damunsa, haka ta yi ta zancen zuci da taga ba mafita taje tayi alwala ta tada salla bayan ta kammala ta fara karatun Alkur'ani mai girma Inna Hajjo ce zaune ita ƙawarta Kanɗe ta na ɗura ta a'kan keken ɓera "yanzu Hajjo haka zaki sakama yarinyar nan ido sai abinda ta gadama shi ta keyi a'n barki nan zaune tunda shi Arɗo ta asirce shi to aike bazata iya komai dake ba." Nifa Kanɗe ban fahimci abinda kike nufi ba yarinyar nan duk abinda ta girka sai ta aiko min har kuɗi ta ke bani juya ma da suka zo ita da Garba sarƙar gorl da kawo min don haka babu wani asiri da ta ke ma malam kyau ta tawar da ta ke min ko Malam bai kaine cin arzikinta ba, bana son irin maganganun nan Kanɗe." "Au daga faɗar gaskiya sai ki faɗa min baƙar magana shi kenan Hajjo idan ta yi tsami ma ji saboda yanzu idonki sunrufe a'kan kuɗi." Tana gama faɗar haka ta tashi ta fita Inna Hajjo ta ce Allah raka taki gona haka kawai kisa na takura ma ɗiyar arziki da ƴarki ce Garba ya aura ai da bansamu arziki haka ba Haka rauwa ta cigaba da tafiya Abubuwa da dama sun faru da masu daɗi da a'kasin haka ciki ko harda auren Alhaji Ahmad da Rabi wanda Rabi sai da ta shiga wurin Bokaye ta samu ta mallaki Alhaji Ahmad ta na juyasa yadda ranta keso saboda babu yadda batayi ba a'kan ta fitar da Hauwa'u cikin gidan amma abu ya gagara daga ƙarshe ta sa a'ka rufe mata bakin Hauwa'u ta zama kamar kurma duk abinda ke faruwa cikin gidan bata iya magana kuma bata iya faɗama kowa sai da ga baya Rabi tasan Alhaji Ahmad ya haihu da Hauwa'u yaron na ƙasar US ya na karatu nanfa hankalin ta ya tashi tafara yawo wurin Bokaye saboda yanzu shekara8 da auren su ko ɓatan wata bata taɓa yiba taje asibiti Likita ya tabbatar mata da cewa bazata taɓa haihuwa ba, gashi dukiyar Alhaji Ahmad ta ke son mallaka Duk wanna abin dake faruwa Nimra bata da masaniya idan ta kira Yayarta suyita fira hak zasuyi sallama ta kashe wayar tana don faɗa ma ƙanwarta halin da ta ke cika amma da tayi yunƙurin faɗa sai ƙanta ya fara sarawa sai na manta komai zata faɗa Inna Kaɗe tunda taji Inna Hajjo ta samu sarƙar gorl ta fara neman hanyoyin da zata bi ta kwance ta sanan ta shiga tsakananta da Nimra ta na saka da tunani wata dubara ta faɗu mata ai kuwa ta zabura ta ɗauki hijab ta fita saida ta kusa fita ƙauyen kana ta yanke wani daji tafiya mai nisa kana ta isa wurin wata bokka, ta na isa taji an ɓarki da mahaukaciyar dariya saida ta tsorata sanan wani ƙaton mutum ya baiyana gabanta da sauri ta durƙusa ta kai gaisuwa gurin Boka ta buɗe baki zatayi magana ya dakatar da ita ya ce "nasan duk abinda ke faruwa yanzu mekikeson a'yi musu.?" "Tace Boka mai gobe so nike duk dukiyar da surukar Hajjo ta mallaka da mijinta Garba da ita Hajjon su dawo gareni su shiga cikin baƙin talauci da sai Hajjo ta tsani Surukarta sanan duk abinda na faɗa ma Hajjo bazata yi min musu." Ɓarkewa ya komayi da dariya sanan ya ce " ai wannan mai sauƙi ne kije a'ngama ladar aikinki ƴarki zaki kawomin na kwanta da ita." Shiru Kanɗe tayi tana tunanin can dai ta ce "shikenan angama zan kawo ta anjima." Ta kamo hanya ta dawo hankalinta kwance saboda ta san ƴar tata bataji ta san maza haka kuwa a'kayi bayan magrib ta saka Larai gaba sai wurin Boka ta na kallo ya shige bukka da Larai ya gama lalata da ita ta fitu suka dawo gida. Asubar fari Abubakar da Nimra sun tashi sallah suka ga gida wayam komai a'n kwashe ba'abar musu komai ba cikin tashin hankali suka fito zuwa gidansu Abubakar da shigarsu suka tarar da Baffa da Inna Hajjo tsakar gida hankali tashe har shanon Baffa a'n sace Baffa ya ce " Garba lafiya na ganku da asuba nan suka faɗa ma Baffa suma abinda suka ta shi suka tarar aiko hankalin Inna Hajjo ya ƙara tashi tayi kukan kura tayi kan Nimra ta shaƙo wuyanta ta na "wallahi sai naga bayanki annuba kawai mai farar ƙafa wallahi Garba sai ka saki wannan tsinanniya munafuka maiya." Baffa ne ya kife Inna Hajjo da mari har saubi2 kana ta saki wuyan Nimra ya ce "wallahi Hajjo Garba na sakin wannan buyar Allah kema aurena da ke ya ƙare." "Garba ja matarka ku tafi gida Allah ya rufamuna asiri duniya da lahira." "Amin Baffa ya ja hannun Nimra suka fito daga gidan banda kuka babu abinda ta keyi wannan masifa da me tayi kama, ga mari ga tsinka jaka suna isa gida masallaci ya wuce sai da ya dawo ya shiga lallashin matarsa har ta haƙura ta daina kuka, haka rauwa tafara yima su Baffa tsanani abinci da zasuci ma wataran gagarar su yake ga shi Nimra ta samu ciki mai masifar laulayi, ga rashin kwanciyar hankali ita babbar matsalarta bata samun wayar Yayarta takira Abban Usman ya ce mata baya ƙasar amma Yayarta na lafiya nan dai hankalinta ya fara kwanciya cikinta har yafara girma Maryam ce ke taimaka musu da abinci ita da mijinta Umar don bata san abinda ke faruwa ba sai da tazo gidan Nimra tana nan zaune Inna Hajjo ta shigo ta zage Nimra tas kana ta fita, tun daga lokacin ne ta fara kawo ma Nimra Abinci na safe da rana da dare, Abubakar ya rasa inda zai sa kansa saboda Inna Hajjo harshi zagi ta ke Baffa ne ke bashi ƙarfin guywa, cikin dare rashin lafiya ta taso ma Baffa mai tsanani hankalin Inna tashe takira Abubakar ya zo a kai Baffa asibiti amma koda suka isa rai ya yi halinsa Washegari a'kayi zana,izar Baffa a'ka kaisa ma kwancensa tunda ga lokacin Inna ta ƙara uzzura ma Nimra zagi da hantara ba'a magana gashi cikinta ya shiga watan haihuwa yau ko gobe tun cikin dare Nimra ke nuƙuda har garin Allah ya waye amma fir Inna ta hana a'kaita asibiti waisu ai ba asibiti suka haihuba a'na haka Maryam ta zo ta tarr da Nimra kwance cikin jini idanunuta har sunfara kafewa da gude taje ta faɗama Umar yazu suka kai Nimra asibiti ko da suka isa bata masan inda kanta yake ba sai da suka sha masifa gurin likita kana suka karɓe ta suka yi mata allurai da ƙarin ruwa sai da tashi leda huɗu na ruwa kana ta farfaɗo bayan sallar juma'a na ƙuda ta koma taso mata da kyar kulata ya samu suka ceto abinda ke cikinta saboda ga kan Baby ya fara fituwa amma ƙarfinta ya ƙare idan suka barta Babayn na iya mutuwa, likita ya sa hannu ya ida fitar da Babayn sai dai a'nyi rashin sa'a sun ceto abinda ke cikinta ita kuma Allah ya karɓe kayansa Innalillahi wa,inna ilaihi rajiun! rauwa kenan Abubakar kowa ya na kasuwa wurin niman abinda zasu ci saboda Inna ta hana mai zama wai sai ya fita dawowarsa kenan ta ce masa Maryam ta ɗauki Nimar suna asibiti ya na isa ana fituwa da Babyn da Nimra ta haifa kyakkyawa ce sosai ma'aikatan asibiti sai magana suke na kyaun da yarinyar ta ke da shi da zuwansa Umar ya miƙa masa Babyn ya ƙafe ta da ido saboda gaba ɗaya bata kama dashi da Nimra da Aunty Hawa ta ke kama bakinta ne kawai irin na Nimra sai ya tsun ƙafarta irin nasa, kiran sallah ya fara yi mata kana ya yi mata huɗu ba da Nana A'isha yana gamwa ya miƙama Maryam ita ya shiga ɗakin da Nimra ta ke gabansa ne ya yi mummunar faɗuwa ganin a'nrufeta da farin mayafi jikinsa har rawa yake ya jane mayafin wata ƙara ya saki wadda duk wanda ya jita sai hankalinsa ya tashi zubewa ƙasa ya yi sumamme koda Umar da Likita suka shigo ko numfashi ba ya yi nan 'aka fara bashi taimako cikin ikon Allah ya farfaɗo kana a'ka basu gawar Nimra suka nufe gida banda kuka babu Abinda Maryam keyi gashi sai kiran number Aunty Hawa ta ke akashe. PAGE 20 to 21 Number Alhaji Ahmad ta kira amma har ta katse bai ɗaya ba suna isa gida a'ka fito da gawar Nimra suka shiga da ita cikin gida duk Nimra ta rasu amma hakan bai sa Inna ta sauko da mugun halinta ba Mahaifiyar Umar ce ta yi ma Nimra wanka ta shirya ta 'aka fito da ita domin a'kaita ma kwancinta amma Inna Hajjo na ɗaki ita da ƙawarta Kanɗe sai mutanen Unguwa ne kawai a waje ankira Inna Hajjo ta zo ta ga Nimra za'a fita da ita amma fir ta ce ita ko gawar Nimra bata son gani, Abubakar kuwa ganin a'nfito da gawar Nimra ya ga da gaske Nimra ta rasu kusa ga gawar Nimra ya je ya zauna ya na jijjiga ta "haba Nimra ya zaki min haka wai da ma da gaske tafiya zakiyi kibarni Nimra karki yimin haka Please ki tashi kiga ƴar da kika haifa muna." Haka ya rinƙa sabbatu ga ba ɗaya ya fita haiyacinsa sai kuka yake kamar mace duk wanda ke wurin sai da ya zubar da hawaye saboda tausayin Abubakar gashi mutanen Unguwa sai ya bun Nimra suke ba ta da wani mugun hali ga kyauta abinta bai haɗa ta da mutane iya zaman da suka yi da ita bata taɓa ko da musayar magana da kowa ba, Umar ne ya yi ƙarfin halin zuwa kusa ga Abubakar ya na bashi haƙuri har ya tashi a'n ɗauko gawar Nimra za'a fita a'yi mata salla Abubakar ya yanke jiki ya faɗi hannunsa dafe da zuciya nan jama'a suka yi kansa amma ina rai ya yi halinsa salati jama'a suka ɗauka wasu na kuka saboda tashin hankali, Umar ne ya ke ta Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un!! "Abubakar ka tashi kata shi kar kai muna haka da wanne ƴar ku zata ji da rashin Uwa ko da rashin Uba." Haukace Inna Hajjo ta fito ta yo tsakiyar gida ganin Abubakar kwance babu a'lamar rai a'tare da shi ya sa ta fasa ƙara ta na kuka da ta na Allah ya isa Nimra ta cuce ta ta kashe ma ta ɗa haka ta yi ta ai bata Nimra wai mayya ce abinka da ƙauye wasu sun yarda wasu kuma da ke da ilimi ba su yarda jahilci ne kawai irin na Inna Hajjo, Haka Liman yazo ya shirya Abubakar a'kayi musu sallah shida matarsa a'ka kaisu gidansu na gaskiya, rauwa kenan ba a'bakin komai ta ke ba amma mun ɗauke ta da zafi Allah ya sa muyi kyakkyawan ƙarshe, bayan a'ngama addu'ar uku satin suna ya zagayo yarinya ta ci sunan ta A'isha kowa ya kama gabansa Maryam ta so Inna Hajjo ta bar mata A'isha amma fir ta ƙi yarda gashi har lokacin bata samun wayar Aunty Hawa Alhaji Ahmad kuma ba ya ɗauka har text message ta tora masa amma bai kira ta ba dole ta haƙura lokaci ba yan lokaci ta na zuwa duba A'isha , Inna Hajjo ta kwashe kayan ɗakin Nimra gaba ɗaya ta siyar bata barma A'isha komai ba Maryam ta so ta yi magana amma Umar ya hana mata ya ce ta rabuda ita saboda kafin Nimra ta rasu tun cikin na ƙaramin ta ba Maryam wasu sarƙoƙin ta na gorl da wasu hotona da zoben da Aunty Hawa ta saka mata ta ce duk abinda ta haifa idan ya girma Maryam ta bashi saboda jikinta na bata kamar mutuwa zatayi. Ɓangaren Alhaji Ahmad kuwa Rabi na nan sai yadda tayi da shi ta sa ya maida Usman Nigeria nan ya cigaba da karatun jami'ar Maiduguri tunda ya dawo ya ke tambayar Ummansa ina Ummie nai amma ta kasa ba shi amma shima daga baya ya dai na tambayar ta, Rabi kuwa taji ɗaukar ta kardun kadarorin Alhaji Ahmad nan ta ga ta kardun kadarorin su Nimra ita da Yayarta hankalinta ya tashi sosai ba ta zame ko ina ba sai wurin Boka nan ya tabbatar ma ta da rabin dukiyar Alhaji Ahmad ta su Nimra ce shine ta ce ma Boka ya yi duk yadda zai yi kar Nimra ta wai wayo dukiyarsu sannan ya ya ƙara rufe ma Hauwa'u baki kar ta ne mi ƴar uwarta asa ta manta da ita gaba ɗaya hak shima Usman kar ya koma tambayar ta sanan duk abinda ke faruwa gidan kar ya yi magana haka kwa a'kayi wannan shine dalilin da ya sa Usman ya bar maganar Nimra ya maida hankali wurin karatu Mahaifiyarsa kuwa babu ruwanta da shi shine ma ke shige mata har ya fara sabawa da ita wata rana suna fira yaga tayi shiru sai murza zoben hannunta ta ke ya yi ta tambayar ta me ke da munta sai dai ta ce masa ba komai, Alhaji Ahmad kuwa ya sa account ɗin Usman a Company sa da ke ƙara Birtaniya duk kuɗaɗen Company cikin account ɗin Usman zasu rinƙa shiga ba tare da Rabi ta san da haka ba, a'na haka ne Usman ya kammala karatun sa shine 'aka turasa aikin NYSC ƙauyen Jigawa ganin Usman ya bar gari ya sa Rabi taje wurin Bokanta a'yima Usam asiri da bazai dawo gida ba har'abada koma ya manta da IYayensa ko maganar su wani ya yi masa sai ya shiga ciki wani mugun hali da zai sa ba zai iya tunawa da kowa ba, wannan shine dalilin zuwan Usman Jigawa har ya haɗu da Indo _____________________ Dawowa labari cikin gari Usman ya tafi da Preety ya kaita wurare daban-daban kana suka je book shop ya siya ma ta liltafin koyon karatu da rubutu kana suka dawo gida, masallaci ya wuce ita kuma ta shiga gida ta yi salla ta kuma yin wanka ta sauya kaya bai dawo ba sai bayan sallar isha ya na shigowa cikin ladabi da gaida sa ya amsa kana ya ce "Preety tashi mu shiga kitchen muyi girki ba musu ta bi bayansa suka shiga kitchen ya nuna mata yadda zata kunna gas da kashe wa haka dai ya yi ta koya ma ta abubuwa ba laifi ta na ganewa sosai taliya da kifi suka dafa da zoɓo kana suka koma farlo, banɗaki ya shiga ya yi wanka ya shirya cikin wasu ƙananun kaya farar riga da yallown wando ya taje sumar kansa ya sha fama ma ta mai sai sheƙi ta ke Wow! Masha Allah ba ƙaramin kyau kayan suka yi masa ba ya fitu sak kamar wani ɗan Indai sau zuba ƙamshi ya ke fitowa ya yi kamshin turaren sa ne ya ya shaida ma ta fitowarsa ahankali ta ɗago ta na kallonsa Masha Allah abinda ta faɗa kenan cikin ranta ashe ya fito fili, "Preetyna ta shi kiyi wanka kizo muci abinci." "To." Kawai ta faɗa kana ta wuce ta yi wanka ta shirya wata arniyar riga ta saka iya cinya pink color hannu ɗaya keda rigar ta baje gashin kanta ta rabasa biyu wani baya wani kuma ta gaba ta sako shi ta saka jan baki pink color ta shafa kwalli ta feshe jikinta da mayukan turarukan da ya siyo ma ta, kana ta fito kwance ya ke kan doguwar sofa ai bai san lokacin da ya tashi ba "Wow! Preetyna com on." kamar ta ji abinda ya faɗa tazo wurin sa hannuwa ya ware ma ta alamar ta shigo cikin jikinsa tafiya ta yi ya yi hugen ɗinta sai da tsikar jikinsu ya tashi saurin sakinta ya yi ita kuma ta maƙale masa. PAGE 22 23 _______ƙoƙarin cireta da ga jikinsa ya yi "Preety sake ni mana na gaji da tsayuwar." "Yayana bangaji da jin ƙamahin turaren ka ba." Ajiyar zuciya ya sauke kana ya ce "haba Preety yanzu saboda ƙamshin turare baza ki bari in zauna ba.?" Sake shi tayi kana ya ja hannunta suka zauna saman sofa "Pretty je ki ɗauko liltafin da na siyo miki zamu fara darasi." Wani tsalle tayi kana cikin farin ciki ta shige bedroom ta ɗauko liltafin ta dawo, "Yayana gasu." "To zaune kuma ki maida hankali sosai bana son inkoya miki karatu amma ki ƙi maida hankali." "Zan maida hankali sosai Yayana." "Yauwa ƙanwar Yayanta." ABCD ya fara koya mata amma ga mamakinsa sai ya ga tana karantawa har zuwa Z bai gama shan mamaki ba sai da ya zo ɓangaren 1234 suma har (100) shanye mamakinsa ya yi suka koma ɓangaren su one Letar word to Letar word duk ta harda ce raɗau akanta' "Preetyna waye ya koya miki duk wannan.?" cikin farin ciki ta fara gaya masa "Ai lokacin da Inna ke ɗora min tallan goro makaranta nike zuwa in laɓe bayan taga nima ina sauraron abinda ake koyawa ƴan makaranta." "Kai masha Allah Preety yanzu abinda zan koya miki NOUN da PORONOUN *NOUN/SUNA* What is a Noun? Menene Noun? A Noun is a name of persons, animals, places or things. A Noun is a name of anything. A nou always begins with a Capital Letter. Noun suna ne na mutum, dabba, wurare ko abubuwa. Ko wane iri suna Noun ne. Shi noun suna ne na komai fa komai. Yawanci koda yaushe ana fara rubuta noun ne da capital letter. Examples of Noun Misalan Noun. Persons/Mutane Maryam Aisha Zainab Aliyu Musa Animals/Dabbobi Lion/Zaki Cat/Mage Rat/Bera Cow/Saniya Goat/Akuya Places/Wurara Sokoto Zaria Lagos Katsina Niger Jigawa Things/Abubuwa Plate/Faranti Key/Mukulli Car/Mota Spoon/Cokali Chair/Kujera Bed/Gado Examples of Noun in Sentence Misalan Nouns a cikin sentence wato jimla This is my new *Shoe* Wannan sabon takalmi nane I want to buy a *Goat* Ina so na siyo *Akuya* *Zainab* has traveled to *kano* *Zainab* tayi tafiya zuwa *kano* PRONOUN/WAKILIN SUNA A pronoun is a word use instead of a noun. A pronoun is a word that you use to refer to someone or something when you do not need to use a noun, often because the person or thing has been mentioned earlier. A pronoun is a word that stands in for a noun, often to avoid the need to repeat the same noun over and over. Like nouns, pronouns can refer to people, things, concepts, and places. Translations. Fassara. Pronoun/Wakilin suna shine amfani da kalma maimakon suna. Pronoun/wakilin suna kalma ce da kake amfani da ita don yin nuni ga wani ko wani abu lokacin da ba ka buƙatar amfani da suna, sau da yawa saboda an ambaci mutum ko abu a baya. Pronoun/wakilin suna kalma ce da ke tsaye ga suna, sau da yawa don guje wa buƙatar maimaita suna iri ɗaya akai-akai. Kamar sunaye, pronoun/wakilin suna na iya nufin mutane, abubuwa, ra'ayoyi, da wurare. Examples of pronoun Misalan pronouns I - ni you - kai he - shi she - ita we - mu they - su him - shi wanda Ke nesa her - ita wadda take nesa he - shi she, us - mu Examples of pronoun in sentence Misalan pronoun/wakilin suna a cikin jimla *He* is our English teacher Shi Malamin turancin mune Did you see *her*? Kin gan ta? *We* are happy today. Yau muna Farin ciki. *I* am a nurse. Ni nurse ce This is *our* house Wannan gidan mune. *They* going to school. Suna tafiya zuwa makaranta. Did you tell *her*? Kin fada mata? haka ya yi ta koya ma ta da yake Aisha akwai ƙwaƙwalwa nan da nan da hardace; bayan ya gama koya mata karatu ya zuba musu abinci suka ci kana ya kuna musu tv suka fara kallo har bacci ya yi awon gaba da su, washegari bayan sun kammala duk abinda ya kamata ya ɗauketa suka fita bai zame da ita ko ina ba sai Unguwar Mabera wata makarantar hardar Al'Kur'ani ta Dahiru Usman Bauchi nan ya siya mata fom ya cika ya yi mata duk abinda ya kamata sannan ya yi ma Malaman bayani matarsa ce saboda yaga akwai maza amma ajinsu da ban nan Malaman suka shaida mai babu wata matsala akwai ajin matan aure wata ma tashiya ce Malaman suka kira mai suna Ilham Malam Yusuf ya ce ma ta ga sabuwar ɗaliba nan ta kula da ita saboda itama matar aure ce ta ce ba laifi hannun Aisha ta ja suka shiga ciki sannan Usman ya yi ma Malam Yusuf godiya ya wuce wurin aiki; Ilham kuwa sai kula ta ke da A'isha kamar sun san juna haka rauwa ta cigaba da tafiya saboda har boko Aisha ta fara zuwa yanzu wata wayewa ce ke shigo A'isha ta canza sosai ta ƙara zama ƴar gayu duk wannan abin da taimakon Ilham ne don ta fahimci A'isha bata san komai ba musamman rauwar aure, don yanzu harsa Aisha ta ke kafin Usam ya dawo wurin aiki ta yi kwalliya ta ɗaukar hankali sai dai Usman ya yi ta haɗiyar yawu saboda 2dayas ɗin nan Preety na ɗaukar hankalinsa, anyi hutun makaranta A'isha na zaune falo ta na kallo sai ga kiran Ilham ya shigo wayarta saboda har waya Usman ya siya ma ta "hello Preetyn Yayanta ya kike.?" dariya ta yi kana ta ce "Lafiya lau matar mijinta." fira sukeyi sosai sai da mijin Ilham ya dawo sanan sukayi sallama a'kan gobe Ilham zata kawo ma Preety ziyara; Washegari tunda safe ta tashi ta fara gyaran gida haɗa musu birek fast ta Yi wanka Usman shima ya shirya ya fito suka ci abinci ta raka shi ya yi wurin aiki ba yan ya bata wasu turaruka ya ce ta bama Ilham idan ta zo ba ƙaramin daɗi ta ji ba; Wuraren ƙarfe11 sai ga Ilham ta kira ta na waje fita tayi suka shigo tare nan suka shiga fira tare suka shiga kitchen suka haɗa abinci mai rai da lafiya da kunun aya ba yan sun kammala suka koma gyara gida Ilham ta ɗauko ma Preety kayan mata ta haɗa ma ta aiko Preety ta ce bata san da wannan ba; Ilham ta sha mamaki ta kalli A'isha ta ce "yanzu A'isha kina nufin duk iya zamanki da Usman bai taɓa ne manki ba ko kece baki basa hakkin sa.?" "A'a wallahi Aunty Ilham ya na dai nuna almar ya na sun taɓa ni amma kuma sai ya fasa iya ka ya rungume ni ya na sha fa bayana." nan dai ta ba Ilham labarin dauk yadda suke zama ita da Usman, shiru Ilham tayi sai da ta nisa kana ta ce" yanzu na fahimci inda matsalar ta ke bari inbaki wasu liltafin Hausa ki fara karantawa sanan kiyi amfani da abinda kikaga Marubuciyar ta rubuta sannan waɗan nan kayan hakin kullum idan ya fita kidama da madara kisha safe da yamma karkiyi wasa sai wannan humra ki rinƙa shafa ta idan zaku kwanta ba sai na miki sauran bayani ba kuma don Allah A'isha idan har ya fara neman hakkinsa ki basa karki hana masa ki dai san hukuncin matar da ke hanama mijinta hakkinsa ko.?" Ɗaga ma ta kai tayi kana ta ce "to yanzu Ni zan tafi ki fara karatun littafin idan ya kusa dawowa ki a'ji kiyi wanka ki sha fa wannan humra waccen kuma sai zaku kwanta kuma ki ɓoye kayan nan karki bari ya gani." "To Aunty Ilham na gode sosai Allah ya bar zumunci." Har wurin da ta a'je motarta ta rakata ta ba ta kyautar da Usman ya ce idan tazo a'bata godiya Ilham tayi sosai sannan ta ja motarta ita kuma A'isha ta koma cikin gida ta fara karatun littafin da Ilham ta ba ta........ PAGE 24 _____Bayan ta kammala karatun littafin wanka ta shiga bayan ta fito ta shafe jikinta da mayuka masu ƙamshi sosai, gashin kanta ta fara gyara wa ta cakuɗe shi da mayuka masu ƙamshi tsinke ta sa ta raba gashin gida biyu rabi gefen face ɗin ta ɗaya kuma bayan ta, wata riga ce ta sa ka blue marar hannu iya cinya rigar ta tsaya ma sha Allah rigar ta karɓe jikinta sosai duk wata halitta ta cikar ƴa mace ta fito jikinta jan baki ta shafa read color ta shafa kwalli wanda ya ƙara ma manyan idanunta kyau, wasu ta kalma ne ta sa ka masu tsini baƙaƙe sai ƴan kunne fashion da agogo ma sha Allah! faɗar irin kyaun da Preety ta yi ɓata lukacine ta haɗu sosai kamar wadda zata gasar Sarauniyar kyau duk inda ta gifta sai baza ƙamshi ta ke falo ta dawo ta zauna ta na kallon tv ƙarar motar Usman ta ji ya dawo kenan bedroom ta shiga ta shafa humrar da Ilham ta kowa ma ta kana ta fito don tarbar sa da sallama ya shigo kasa ƙarasa sallamar ya yi baki sake ya ke bin Preety da kallo sai tako ta ke cikin salo mai rikatar da mai kallon ta har ta ƙaraso inda ya ke ta rungume sa ta na faɗin "oyoyo Yaya Man." ɗago face ɗin ta ya yi suna kallon juna hannunsa ya sa ya shafe gefen face ɗinta kana ya ce " yoyon Preetyna ya kike.?" "am not fine." What is wrong with you Preetyna.?" sai da ta turo baki kamar wata ƴar yarinya kana ta ce" Na yi kewarku ne Yaya man i missi you." Me too my Preetyna me kika ta nadar ma Yayanki.?" murmushi kawai ta yi masa tare da jan hannunsa suka shiga falo; kasa daurewa ya yi janyo ta ya yi jikinsa ya na shin-shinar jikinta kamar wane tsohon maye tun daga wuyanta har zuwa cikin rigar ta duk ya rikice ƙoƙarin cire ma ta riga ya yi da sauri ta sa hannu ta riƙe rigar cikin rawar murya ta ce "Yaya man muje kaci abinci kayi wanka." ɗago jajayen sexy eyes ɗinsa ya yi cikin wani cool voice ya ce "Please Preetyna ki taimaka ma Yayanki kinji." rau rau tayi da idanu kamar za tayi kuka tuno maganar da Ilham ta yi ma ta ne ya sa ta ce" To." ai bai san lokacin da ya rungume ta ba ya fara kai ma ta hotel kiss ta ko ina ganin tsayowa na neman gagarar sa dole ya ɗauke ta sai bedroom Preety kuwa ido ne ya fara raina fata ya yi fatali da rigar jikinta romantic ɗinta ya ke ta ko ina tun ta na jin daɗi har ta dawo jin zafi, sauya salon wasar ya yi ya fara neman hakkinsa ya sha wahala sosai kana haƙansa ya cinma ruwa sai da ya dawo haiyacinsa sanan ya ga ɓarnar da ya tafka ko motsi Preety ba ta yi hankalinsa ya yi mugun ta shi "Innalillahi wa'ina ilaihi raji'un! Preetyna! Preetyna! Please ki ta shi kar kiyi min haka bazan ƙara ba na yi miki alƙawari kinji Preetyna ganin ba ta ko motsawa ba ta yi ba ruwa ya ɗauko masu mugun sanyi ya zuba ma ta ajiyar zuciya ta sauke sannan ta fashe da kuka mai tsuma rai lallashin ta ya shiga yi da kalamai ma su tsayawa a rai har ta haƙura ta daina kuka ruwan zafi ya haɗa ma ta sannan ya ɗauke ta ya gasa ma ta jikinta sosai kana ya baro ta tayi wanka sannan shi ma ya yi suka fito shi ya shirya ta ko tafiya ba ya bari ta yi ɗauko ta ya yi suka dawo falo ya haɗa musu abinci nan ma sai da ya yi ta lallashin ta sannan ta ci kaɗan saboda ba ta jin daɗin bakinta zazzaɓi ma ta ke ji ba yan sun kammala cin abinci ya janyo ta jikinsa ya na ma ta tausa har bacci ya ɗauke ta, cikin shauƙi ya ke kallon face ɗin ta ya na sha fawa ya na sakin wani lallausan murmushi da shi ka ɗai ya san fassarar sa..... Wannan shafin naki ne ƙawata Kuma takwarata (( Zainab Kaduna Mrs Esah)) PAGE 25 ________Washegari da kansa ya yi aikin gida ya haɗa musu abincin safe sai da ya kammala komai kana ya je ya yi wanka ya haɗa mata ruwan wanka ya na fito wa ta na tashi ɗaukar ta ya yi sai banɗaki ta yi wanka suka fito mai ya sha fa mata da kwalli jan baki riga da wando ya ɗauko mata wandon iya guiwa baƙi sai riga iya cibiya pink sai hula baƙa ma sha Allah kayan sun karɓi farar fatar jikinta sosai hannunta ya ja suka nufe falo saman kafet suka baje ya zuba musu doya da kwai da tea, Preety kuwa sai shagwaɓa ta ke zuba masa duk ya susuce sai tarairayarta kawai ya ke haka rauwa ta cigaba da tafiya wata irin shaƙuwa da Soyayya mai tsayawa arai ta ƙara shiga tsakaninsu komai ta re sukeyi wani lokaci har wurin aiki yake zuwa da ita, Wasa wasa tafiya ta yi nisa Preety har ta kammala karatun Sakandare ta yi safkar Al'ƙur'ani mai girma girma ya ƙara taso mata ta zama cikakkiyar mace mai aji ba kamar Indon da ku ka sani ƙauye ba; sai dai yanzu abinda ke damunta duk lokacin da tayi ma Usman maganar Iyayensa nan da nan yanayinsa zai sauya sai ciyon kai da ke wahalar da shi abin na ɗaure mata kai sosai tana son gayama Ilham ko shawara ta bata amma kwana2 nan da zazzaɓi ta ke fama ga tashin zuciya da amai ya sa ta gaba, har sun kwanta bacci amai ya taso mata da zazzaɓi dole Usman ya fitar da mota sai asibiti text ɗin farko ya tabbatar da Preety na ɗauke da ciki har na tsawon sati6 murna wurin Usman abin ba'a magana tana fitowa wurin Dr ya tashi ya rungume ta jama'a sai kallon su ake gwanin burgewa, kunya ce ta kama Preety ta fara bubbuga bayansa ya sauketa amma ko ajikinsa sai ma ƙara riƙeta da ya yi mota ya kaita sannan ya shiga kyamis ya siyo mata magani, suna kan hanya ne ya kalle ta ya ce"Preetyna me ki ke buƙata in siya miki saboda bana son kibar min Baby da yunwa.?" Shiru ta yi saboda ita yanzu kunyarsa ta ke ji "Preetyna wai baza kiyi magana ba.?" "Yaya Man komai bana so." "Haba Preety wahalar da ni ki ke sun yi ne to ko ki faɗa ko muna zuwa gida kiban hakkinsa." Dasauri ta ce " Buga nike da shawara da mango juice." "Angama Preetyna." OYSIS suka shiga ya siyo mata har abinda bata ce ba kana suka wuce gida sosai Preety ke samun kulawa wurin Usman da da ƙawarta Ilham yauwa ma gidan Ilham ya kaita suna fira ne ta ke gayama Ilham halinda Usman ke ciki idan tayi masa maganar Iyayensa Ilham ta ce "Gaskiya A'isha mijinki na cikin tsaka mai wuya ga dukan alama asirine ke jikinsa shine dalilin da ya sa yake shiga mugun hali idan kika yi masa maganar Iyayensa, amma ga wata addu'a kirinƙa karanta masa falaƙi da nasi da iklas da kafirun da ayatul kulsiu cikin ruwa ko wace ƙafa7 ya sha saura ki shafe masa jikinsa har zuwa sati ɗaya duk sihirin da ke jikinsa zai warware da kansa zai kuma gurin Iyayansa." "Kai amma na gode sosai Anty Ilham Allah ya bar zumunci." "Amin." fira suka ci ga dayi har Usman ya zo ɗaukar ta suka yi sallama, Bayan sun dawo gida washegari Preety ta yi addu'ar da Ilham ta gaya mata ta bashi ya sha ta shafe mai jikinsa kulum sau uku har sati ya cika tana sun yi magana amma tana jin tsoro sai kawai ta cigaba da yima addu'a da ruwan zam zam ya na sha, Cikinta har ya shiga wata5 suna kwance bayan ta gama bashi ruwan addu'a bacci ya ɗauke sa tana zaune tana tunanin halinda mijinta ke ciki sai gashi ya falka ya yi sharkaf da zufa duk sanyin AC da ke ɗakin kallon A'isha ya yi cikin farin ciki ya ce "Preety ki haɗa min kayana gobe zanje Barno wurin Iyayena." Wani farin ciki ne ya kama A'isha yau Allah ya karɓi addu'ar ta mijinta zaije wurin IYayensa "To Yaya Man yaushe zaka dawo.?" "Sati ɗaya1 zandawo mutafi ta re don bazan cigaba da da zama garin nan ba garinmu zamu koma." "To amma ni kaɗai zan rinƙa kwana anan." "A'a kiyima Ilham magana ta turo miki ƙanwarta Hanan ta rinƙa ta ya ki kwana da safe ki kaita makaranta ga motata nan kega ke iya mota sannan ga ATM card ɗina nan duk abinda ku ke buƙata ki cire kuɗi kawai ko nawa ne jirgin safe zan shiga." "To." kayansa ta haɗa masa tsaf cikin sabbin akwatin da ya siyo mata na kayan haihuwa har guda goma guda ce kawai ba a zuba ma kaya ba wai duk ita da Babyna, Washegari tun asuba ta haɗa masa abinci da duk abinda yake buƙata saboda ya kira abokinsa ya yi masa bukin ɗin jirgin safe ko da ta kammala har ya shirya suka ci abinci kana ta ɗauko akwatinsa suka fita mota suka shiga ita ta ja motar har filin jirgi ƙarfe8 aka fara kiran mutane suna shiga jirgi har layi ya zo kansa riƙesa ta yi ta fashe da kuka mai ban tausayi jikinsa ne ya yi sanyi kamar ya fasa tafiyar amma ya ɗaure ya fara ƙoƙarin cire ta jikinsa amma ta ƙi sakinsa sai ma ƙara sautin kukan ta yi mutane sai kallonsu suke, rungume ta ya yi sosai sannan ya yi mata kiss agushi ya raɗa mata kalamai masu daɗi sannan ta raka shi ya shiga jirgi sai da jirgi ya tashi sannan ta ja mota sai gidan Ilham.... PAGE 26 ____Da isar ta gidan bakin ƙofa su ka haɗu, ta rungume Ilham ta fashe da kuka sosai hankalinta ya ta shi "Preety! lafiya me ya ke faruwa ne Usman ne ba shi da lafiya me ya sa me sa.?" Haka ta jero mata tambayoyin amma sai kuka kawai ta ke, ganin kan hanya suke dole ta ja ta su ka shiga falo lallashinta ta shiga yi sai da ta na tsu, sannan ta ce "Wai me ya ke faruwa.?" "Anty Ilham Yaya Man ne ya ta fi Barno wurin Iyayensa, yanzu haka da ga filin jirgi na fito wurin rakiyarsa." Ajiyar zuciya Ilham ta sauke kana ta ce "Wallahi Esha duk ke ɗa ga min hankali na za ta ko wani abune ya faru da shi, ai godiya za kiyi ma Allah da har addu'ar ki ta karɓu ya dawo cikin hankalinsa zai je wurin danginsa, amma shi ne ki ke kuka, tsabar shagwaɓa." "Aunty Ilham ba haka bane jikina ya na bani kamar akwai wani babban abu da ke shirin faruwa da ni da Yaya Usman, amma bansan ko menene ba, kawai dai hankalina bai kwanta ba." __________Esha kiyi haƙuri in sha Allah ba abinda zai faru kega kina ɗauke da ciki bai ka mata ace kina sa damuwa cikin ranki ba, Please Preetyn Yayanta." Murmushin ta yi sannan ta saki ranta su ka shiga fira nan ta ke faɗa mata Usman ya ce ta kira Hanan ta rinƙa ta ya ta kwana, nan Ilham ta dauki waya ta kira Hajiya Mama ta shaida mata da ya ke ta san Preety sun taɓa zuwa ita da Ilham ta ce ba komai, bayan sallar magrib Hanan ta zo suka wace ita dai Preety kasa bacci ta yi saboda ta saba kwana jikin mijinta sai juyi ta ke saman bed, kewar mijinta duk ya da me ta wayarta ta ɗauko ta gwada kiran Number sa amma har lokacin kashe ta ke, hoton da sukayi cikin mota da zai tafi ne ta ke kallo kamar ta jawo shi ta na haka ne har bacci ɓarawo ya yi gaba da ita, ba ta jima da bacci ba ta yi wani mugun mafalki da ya yi mugun ta da mata hankali, ta shi ta yi zuwa banɗaki ta yi alwala nafila ta yi raka'a biyu ta na roƙon Allah ya sa mafalkin da ta yi ba gaskiya bane, yau kwana2 duk ta kira Number Usman ba ta shiga ta kira Ilham ta ga ya mata, amma sai ta kwantar mata da hankali har ta na cewa ta san dole zai kirata gajiya ce ta ha na ya kirata, wasa-wasa har Usman ya cika sati babu labarinsa wayarsa ba ta shiga, sai ga Hanan ta kira Ilham Preety ta yanke jiki ta faɗi sumammiya, kusan watan ta ɗaya ba tasan inda kanta ya ke ba duk ta ra me sai haske da ta ƙara yi ga cikinta ya ƙara fitowa gwanin ban tausayi, Ilham ce da Mamanta ke kula da ita asibitin koyarwa ta jami'ar Usman ɗan fodiyo, sai da ta shiga to mount sannan ta far faɗo ta na kiran sunan Usman, Ilham ce ta zo wurinta ta na lallashinta ita ma Hajiya Mama ta sa baki sannan ta yi shiru ta dena kuka sanu-sanu sauƙin ya fara samuwa har an ka sallameta ta koma gida, amma kullum sai ta yi kuka ta na ne man Number Usman a na haka ne cikinta ya shiga watan haihuwa ga shi ya ƙara girma sai Hanan ta tai maka mata ta ke iya ta shi cikin dare na ƙuda ta ta so mata Ilham ta zo tare da mijinta su ka kai ta hospita, Dr ne ya kira Khalid mijin Ilham ya sa hannu a yi mata aiki saboda ya ran sunyi girma ba za ta iya haihuwa da kanta ba, ba yan ya saka hannu suka shi ga tiyata room da ita, ƙarfe ɗaya da rabi na dare Dr ya fito da shi da wa ta Nursing riƙe da jarirai guda biyu duk maza Ilham ce ta zo da sauri ta karɓi ɗaya mijinta ya karɓi ɗaya WOW!! ma sha Allah, yaran kamarsu sak da Mahaifinsu ba bu wanda ya biyo Preety sai ɗayan lips ɗinsa pink color irin na Preety ɗayan read irin na Usman, Ilham ce ta ce "Likita ya jikinta.?" Ya ce " ta na ɗakin hutu idan ta farfaɗo za ku iya shiga ku du ba ta." Godiya suka yi ma Likita sanan suka zauna shi kuma mijin Ilham ya je ya biya duk kuɗin da a ka kashe, ba ta farfaɗo ba sai safe Dr ya zo ya du ba ta sannan ya sallame su, ko da suka je gida kuka ta ke yi wai ina Yaya Usman ya zo ya ga Babyan da ta haifa ma sa, Maman Ilham ce ke lallashinta har ta haƙura ta yi mata wanka ita da yaran aka shirya. su cikin shigar kayan sanyi masu kyau da tsada, sai lokacin ta amshi yaran ta ba su nono, kafe su ta yi da ido ganin tsan-tsar kamar da sukeyi da Abbansu, wasu zazzafan hawaye ne ya sauko mata ta na tunanin "da yanzu Usman ne zai ba ta wannan kulawa ita da yaransu" Ilham ce ta da fa ta "Kiyi haƙuri Preetyn Yayanta in sha Allah mijinki zai dawo gareki komai daren daɗewa watarana zai zo gareku ke da ƴaƴanku, jikina na bani akwai abinda ya faru da shi amma na san irin SO da ƙaunar da ku ke ma juna bazai iya rubuwa da ke ba." Wani sanyi ne ya ratsa zuciyarta ta ɗago ta kalli ta "na gode sosai Anty Ilham." PAGE 27&28 ~~~~~~~~A na gabe suna Ilham ta ce "Preety wane suna Za'a sa ka ma yaran nan." shiru ta yi can ta ɗago ta kalli Ilham ta ce " Hassan asa ma sa Ahmad shi kuma Hussaini Abubakar, nic nema Arfi da Aryan." "Wow! ma sha Allah amma sunan waye ki ka sa ka ma yaran.?" "Hassan sunan Abban Yaya Usman ne Hussain ku ma Babana." "Amma ta ya ki ka san sunan Abban Usman." "Ga ATM card ɗin sa na gani." "Ayya Allah dai ya dawo da shi lafiya gaskiya zaiji daɗin sunannan da ki ka sa ma yaranku." "Hakane Anty Ilham." fira su ka ɗan taɓa har dare nan Ilham ta kwana, washegari yara su ka ci sunansu sosai mijin Ilham ya yi ƙoƙari maraƙi da ragona biyu ya yanka ma yaran, saboda Preety ta ba Ilham ATM card ɗin Usman ya cire kuɗi amma ya ce ta mayar saboda ai ɗa na kowa ne ya san fiye da haka Usman zai iya yi ma sa, Anyi taron suna lafiya Ilham ta taka rawar gani wurin bikin saboda walima ta shirya ma Preety da yaranta, hadda su kalanda da kayan robobi da kayan kitchen masu ɗauke da hoton Preety da Usman da ƴan2 Ilham ce ta kai ma mai hoto ya haɗa, mutane sai magana dukiyar da a'ka kashe su ke, Preety kuwa sai da ta yi kuka ganin irin ƙaunar da Ilham da da mijinta su ka nuna mata, An watse taron suna lafiya Ilham ta koma gidan mijinta, Hanan kuma ta na taimaka ma Preety sosai wurin kula da su Aryan ga shi ba su da rigima sai su wuni bacci yunwa ce kawai ke ta shin su, wasa-wasa har Preety ta yi arba'in ta warke sarai ga shi ta ƙara kyau za ka rantse ba ita ta haife su Arif ba, lokacin Auren Hanan ya yi dole ta koma gida, Hajiya Mama ta sa moma Preety ƴar aiki don tai makamata kula da su Arif, anyi hidimar biki lafiya Preety ta taka rawar gani sosai saboda ta kashe ma Hanan kuɗi sai da Hajiya Mama ta rinƙa faɗa, bayan bikin ne aka tura mijin Ilham ƙasar Pakistan ta re da Ilham ya zai tafi, aiko da ta zo yi mata ban kwana ta sha kuka ita ma Ilham kuka ta keyi sosai haka su ka rabu kowanne cikin kewar juna, haka rauwa ta cigaba da tafiya har su Arif sunyi wayo sosai ko ina suna tafiya, amma ba bu labarin Abbansu, ganin kuɗin hannunta sun ƙare ta ɗauki ATM card ta fita wurin mai POS nan ya ke shaida mata ATM ɗin ya kusa barin aiki ta ce ya duba mata nawa ne cikin account ɗin ya duba kusan( 1000 miliyan) sai ta ce ya cire mata 30 miliyan, ya ce mata gaskiya bai da su sai dai ta je banki Haka kuwa akayi ta fitar da mota sai banki ciki ta shiga ta ciro kuɗin kana ta dowa ta yi ta cika kitchen da kayan abinci da su na kai shekara10 kana ta sallami mai aikinta ta ciga da kula da yaranta, har su ka kai shekara 3 ta kai su makaranta boko da islamiyya, duk wannan abin ba bu ranar da ba ta tunanin mijinta, wasu sabbin maƙotansu ne mai gidan ya ke tafi mata taron iyayen yara da ga baya ya de na zuwa saboda matarsa ta ce son pretty ya ke, sosai yaran ke shan tsangwama wurin yara ƴan uwansu wai ba su da uba, mutanen Unguwa kuma su na ce mu su ƴaƴan mace, wannan kenan, ga shi tun da Ilham ta tafi ba su yi waya ba ko ta kira Number ta ba ta shiga, har ta haƙora, _______________________Back to story da wowa labari _________________ kiran sallar magrib ne ya dawo da ita duniyar tunanin da ta shiga, ta shi ta yi ta re da yin alwala ta yi sallah, ta daɗe ta na addu'a sosai kana ta je ta ɗauko yarnta makaranta, wanka ta koma yi musu har Aryan da ke cewa ba ya so, abinci ta ba su sai da su ka ƙo shi, su ka yi sallar isha sannan ta koya musu karatu su ka yi bacci, bedroom ta shi ga ta ɗauko wannan jaka da Maryam ta ba ta haka kawai yau ta ke son dubawa miye a ciki ta na buɗewa ta ga wasu hotona sun faɗo wani hoto ne ya fi tafiya da hankalinta hannu ta sa ta ɗauka, ƙora ma hoton ido ta yi, ba kowa bane Preety ta gani illa Mahaifiryata Nimra rungume da Usman da Aunty Hauwa aje hoton ta yi saboda ba ta gane komai ba, kamar ance ta duba bayan hoton nan ta ga wani rubuta kamar haka, __________________________________________ 𝗡𝗶𝗱𝗮 𝗬𝗮𝘆𝗮𝘁𝗮 𝗱𝗮 𝗸𝘂𝗺𝗮 𝘆𝗮𝗿𝗼𝗻𝘁𝗮 𝗨𝘀𝗺𝗮𝗻 𝗔𝗵𝗺𝗮𝗱. ______________gabanta ne ya yi mugun bugawa amma sai ta dake ta ɗauke wani littafi da aka rubuta 𝗟𝗮𝗯𝗮𝗿𝗶𝗻 𝗥𝗮𝘂𝘄𝗮𝘁𝗮 jikinta har rawa yake wurin buɗe liltafin ta ga an rubuta ba bi na ɗaya ta fara karantawa kamar haka: ko biyu ni don jin abinda ke ɗauke cikin liltafin shin ya zata kasance Preety zata samu hanyar ganin mijinta? zata gane Usman ɗan uwanta ne? shin me ya faru da Usman bai dawo gareta? ba shin ina labarin matar Babansa Rab𝒊 ____________Sunana Nimra Yusuf sunan Yayata Hauwa'u Yusuf mu ƴan asalin ƙasar Turkiya ne Mahaifiyarmu ta rasu bayan haihuwar haka Allah ya yi ma Mahaifinmu rasuwa, bayan auren Yayata da Alhaji Ahmad, ta re muka dawo Nigeria ƙasar Barno da tarin dukiyar da Mahaifinmu ya bar mu na, mun yanke shawarar ba Ahmad dukiyarmu ya juya mu na kar ta lalace, anyi yarjejeniya akan idan zai dawo mu na da dukiyarmu duk lokacin da mu ka buƙata, saboda haka Ina son idan har Allah ya karɓi rauwata to abinda na haifa ya je ya karɓe tau dukiya sanan ga number wayar ƴar uwata idan har abinda na haifa ya ga wannan saƙon idan har Anty Hauwa ba ta gane ba ya nuna mata, wannan zaɓe na azurfa mai ɗauke da harfin sanana da nata, da ta bani lokacin da ta zo kawo ni gidan mijina Abubakar ƙyauyen Gagarawa, ina gaida ɗana Usman Ina kewarsa, sosai__________________________________________________ haka Preety ta gama karatun wasiƙar ta na kuka, idan har ta fahimta Usman ɗan uwanta ne, to amma ta ya ya haka ta yi ta tunani, har ta yanke shawarar sati mai zuwa makarantarsu Aryan zasu ba da hutu za ta suje Barno don nemo Yayar Mahaifiyarta, Waiye adon tafiya ɓangaren Usman kuwa tun da ya tafi da isarsa cikin gari gidansu ya wuce, ko da ya isa Abbansa ba ya ƙasar Mahaifiyarsa kawai ya iske zaune cikin falo, sallama ya yi ta amsa sai binsa ta ke da kallo, kamar ɗanta Usman yaushe rabon da ta gansa, tsawon shekaru biyar zuwa shida, Usman kuwa ganin kamar bata ganeshi ba ya sa shi cewa "Ummana nine fa ɗanki Usman, ina Ummiena.?" Gabanta ne ya faɗi jikinta ya ɗauki rawa, ganin halinda Mahaifiyarsa ta shiga da sauri ya zo wurinta ya rungume ta ya fara karanta mata addu'a nan da nan zufa ya shiga keto mata ta ko ina duk sanyin AC dake falon, sai da ta dawo da-idai kana ta ja hannun Usman sai bedroom ɗinta, su na shiga ta rungume shi ta fashe da kuka mai tsuma rai, bai hana ta ba sai da ta yi mai isarata kana ta ce "Usman narasa abinda ke damuna duniya ta yi min zafi nan ta kwashe duk abinda ke faruwa ta gaya ma sa, yanzu haka bababn tashin hankalina duk na kira wayar Nimra ba ta shiga, harta mijinta da Maryam duk ban samun ko ɗaya, kai kuma na rasa inda ka tafi da ga sunna bautar ƙasa ba ka dawo ba, sai yanzu." "Ummana wallahi nima ban san abinda ke faruwa da ni ba tun tafiyata tsawon shekaru biyar, ko tunanin ku ba na iya yi da na fara cikin wani mawuyacin hali ni ke shiga." "Allah na gode ma da kadawo min da yarona lafiya yanzu dai yaushe zamu je Jigawa wurin Ummienka.?" Bankaɗo ƙofar ɗakin akayi da ƙarfi ba kowa ba ce illa Rabi har tsaƙiyar ɗakin ta shigo, kana watsa mu su wani baƙin gari ta juya ya fita, gaba ɗansu nan suka zube cikin wani mawuyacin hali, Rabi kuwa ta na shiga ɗakinta wata mahaukaciyar dariya ta kwashe da ita kana ta fara magana ita kaɗai "sai ni Rabi mugun nama gagara baɗau ƙadangarin bakin Yuli sai inga ta inda zaku je Jigawa Ba sai na bar ku cikin hankalinku ba." Waya ta jayo ta kira ƙawarta Uwani, bugu ɗaya ta ɗauka, "Hello ƙawata ya ne.?" Ƙalau ƴar gari ki same ni gida akwai labari." "Shegiya Rabi baƙar kunama, wani mugun abin ki ka kuma aikatawa ko.?" "Kega Malama sai kinzo." Bata jira abinda Uwani zata ce ba ta kashe wayar, Usman ko cikin wani mawuyacin hali ya samu ya fito ɗakin ya nufi ɓangarensa da ke wajen gidan ko ta kan Mahaifiyarsa bai bi ba, saboda maganin da Rabi ta watsa mu su sosai ya kama su, don yanzu haka ko tambayarsa aka yi bai san waye shi ba, Umma kuwa baccin wahala ne ya ɗauke ta bata falka ba sai bayan magrib, kanta sai sarawa ya ke gaba ɗaya tarasa abinda ke mata daɗi ya na yin da ta shiga ya dawo sabo fiya da lokacin farko, wanka ta yi ta yi sallah, Rabi kuwa na kwance ta na kallon BF da wayarta saboda yanzu har maɗigo ta keyi, Uwani ce ta shigo ta faɗa jikin Rabi su ka shiga kwakwalwar juna, sai da su ka natsu kana, Uwani ta ce "Wai My Love ya akayi ne.?" Sai da Rabi ta gyara kwanciya jikin Uwani, kana ta ce "na koma wurin Boka nan ya shaida min wai shegen yaron nan da na ɓatar ya yi aure matarsa ma juna2 gareta, har ya dawo cikin hankalinsa ya na kan hanyar dawowa gida, kuma babu yadda za'ayi a hana ma sa zuwa sai dai idan ya zo da shi har Uwarsa na juyar mu su da hankali, to shine ya bani magani ya ce ina zowa ina watsa mu su kar inyi mu su magana, ko da na dawo har ya iso su na hira shi da munafukar Uwarsa, na watsa mu su na fito." "Kai amma wallahi muguwa ki ke ta ƙarshe." hira su ke yi har dare don Alhaji Ahmad baya ƙasar nan Uwani ta kwana, haka rauwa ta ci gaba da tafiya, har Alhaji Ahmad ya dawo amma ba bu ruwansa da Usman da Mahaifiyarsa, sai abinda Rabi ta faɗa shi ya ke yi, ta mai da Usman kamar bawanta duk inda za ta fita shi ke kaita da mota idan ai ki ne shi ta ke sa wa, sam bai da wani kuzari, wayarsa ma ɗakin Ummansa ya barta tun ranar da abin ya faru, ashe faɗuwar da ya yi wayar ta faɗu ta mutu, shi ne dalilin da ya sa ko Preety ta kira wayarsa ba ta samu, Rabi sai tsula tsiyarta ta ke yi son ranta, wani tunani ta shi ga yi kawai ta ɗauko waya ta kira tsohon Saurayinta Rabi'u, "Hello kana ina.?" "Ina gidan Ubanki Rabi ke ni za ki yaudara hak mu ka yi da ke.?" Jikinta sosai ya ɗauki rawa ta na inda-inda ta ce "kayi haƙori wallahi ba haka bane yanzu haka ma akan yarjejeniyar da mu ka yi na kira ka, na dai bi duk hanyar da zanbi amma wallahi banda kuɗi ba bu abinda Ni ke samu wurinsa, ba bu Malamin da ban bi ba, akan ya faɗa min inda takardun dukiyarsa su ke amma ya ƙi faɗa min, kawai yanzu ina ganin muyo hayar ƴan fashi kawai su kwace komai." "Ke Rabi ba haka za'a yi ba idan su ka yaudare mu fa, ki cigaba da abinda ki ke yi zan nemo ki da ga baya." "To shikenan sai na jika." Ta yanke kiran, ɗagowar da zata yi kawai ta ga Alhaji Ahmad tsaye bakin ƙofa wani zufa ne ya keto mata saboda ba ta ji shigowarsa ba, Alhaji Ahmad ya zo shigowa ɗakinta nan ya ji duk abinda ta ke shiryawa, ganin duk ta rikice ya yi kamar bai ji abinda ta ce ba, ya basar "Hajiyata ina wuni yanzu na shigo, fatan banyi laifi ba.?" Writes by pinky Darling (Gimbiyar jajirtatu) ~Matar Jay~ ❤️SO ❤ Love & romantic story ❤️🌹💋 Story & writes by Zainab Abdullah pinky Darling 🌷 ((Gimbiyar jajirtatu 👸💮)) Babyn baby Mrs Esah kyautar Allah Aysha comments ɗinku ya fi na kowa️daɗi Ina godiya sosai ________________________________________ https://whatsapp.com/channel/0029VacH5RqG8l5MFep9AI3q ________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ Bismillahi Rahamanin Raheem 💫 Page 31&32 ******** Wata ɓoyayyar ajiyar zuciya ta yi kana ta ƙaƙaro murmushin kissa, ta na cewa "Sannu da zuwa yaushe ka dawo, ba sanarwar.?" " Wani mitin ɗin gaugawa ne ya ta so dole na dawo." "Amma kasan na hana ma dawowa ba ka sanar da ni ba ko rainani ne kayi ko ya ya.?" " Haba Hajiyata kiyi haƙori bazan koma ba." "Na ji jeka toilet ka wanke min ƙanan kayana da na jiƙa, wallahi duk ba su wanko ba sai ranka ya ɓaci." "Angama rankishidaɗe." Ya shege toilet ya fara aikin da ta sa ka shi, amma sam hakalinsa na wurin matarsa da ɗansa da bai san inda ya shiga ba bai san halin da ya ke ciki ba, ga kuma mummunan abinda ya ji Rabi na faɗa, dole ma ya yi mata wani shiri, da wannan tunani ya gama ya fito, falo ya sa me ta. Ita da ƙawarta Uwani su na hira, ya zo kusa da ita "Hajiya na gama akwai wani abu ne.?" Sai da ta ya tsine fuska kana ta ce " babu ta shi ka bani wuri kuma ba ka iya gaida mutane ba ne.?" "Sorry ina wuni." "Lafiya lau Alhaji ya gida.?" Uwani ta amsa cikin sakin fuska, "Alhmdllah." Kawai ya ce kana ya yi ɓangarensa, ya na tunanin abubuwan da zai yi ma Rabi, Wata dubara ce ta faɗo ma sa ya je ya siyo CC tv Camera ya je ɗakinta ya maƙala inda ba za ta iya gani ba kana ya dawo ya kira wani abokinsa DSP ya shaida ma sa ya na so yaransa su shirya zuwa nan da kwana uku, zai neme su nan ya shaida ma DSP duk abin da ya ke so ayi ma sa cikin sirri, kana su ka yi sallama kamar an tsikare shi ya ta shi ya fito bai ga Rabi falo ba ita da ƙawarta da sauri ya shige ɗakin Hauwa'u, kwance ya tarar da ita amma idonnta biyu sai faman tunani ta ke, jin alamar shigowar mutum ya sa ta juyo ta ga waye, a zabure ta ta shi ta na kallon Mijinta, cikin mamaki har ya ƙaraso ya zauna daf da ita, ya riƙo hannunta, ya fara magana " Umman Usman na san ban kyauta miki ba tsawon shekaru biyar na wulaƙanta ki na tozarta ki na musguna miki, don girman Allah kiya femin wallahi ba a haiyacina na aikata miki haka ba, yau da kunnena na ji duk abinda shefiyar matar nan ta aikata min ni da ke da ɗanmu, wannda yanzu bansan inda ya ke ba, ko ya kuma tafiyarsa." "Babu inda ya je ya na nan cikin gidan nan amma ban san wane hali ya ke ciki ba." zan duba shi amma banson Rabi ta san mun dawo cikin hankalinmu, mu cigaba da zama da ita haka akwai shirin da nikeyi akanta, idan ta san wata bata san wata ba, zanje wurin Malam Sa'idu in karɓo muna taimako da tsarin jiki, Please ki da ge da addu'a sosai in sha Allah komai zai dawo dai-dai." "To ina sha Allah, Allah ya shige muna gaba." "Amin ya rabbi." Kana ya rungume matarsa na ƴan mintuna ya fita, sosai Preety ke shirin tafiya Barno ita da yarnta, yau ta kama Assabr ƙarfe ta kwas ta gaam shiryawa ita da yarnta kana ta rufe ko ina su ka fita ta samu napep ta kaisu filin jirgi, Usman kuwa ya fara samun lafiya sosai saboda rubutun da Malam ya bashi da ruwan zamzam itama Anty Hauwa haka, amma har yanzu sihirin bai gama sakin jikin Usman ba, saboda har yanzu bai yi maganar matarsa ba ko wani abu da ya danganci ta, Rabi kuwa Saurayinta ya kira ta akan ya samu yaran da za su matsayin ƴan fashi suyima Alhaji Ahmad barazana kashe shi idan har bai basu takardun dukiyarsa ba, duk wayar da ta ke Alhaji Ahmad na kwance ɗakinsa ya na kallonta ta cc tv camera da ya sa ka, sai dai wata magana da ta dake dodon kunnensa ta yi matuƙar ɗaukar hankalinsa, Rabi na cewa "Ni yanzu tashin hankalina shegeyar matar ɗansa Usman Boka ya tabbatar min dole sai ta zo garin nan neman Mijinta da kuma karɓar dukiyar Mahaifiyarta, da ke hannun Alhaji Ahmad, ka ko ga ƙaryarmu ta ƙare saboda ɗayanta biyu maza ga dukiyar Uwarta ga ta mijinta, ka ga ko mun kashe Alhaji da Usman ba za mu taɓa mallakar dukiyar ba, don dole matarsa ta karɓi ta ta dukiya tun da ɗiyar ƴar uwarta ta zo." "Ke! Rabi yanzu shine ba ki faɗa min haka ba, don kina sha sha ai ita matarsa tare ta zamuyi ga hanya akashe ta kawai ita da yaran, kana mu dawo kan Alhaji da ɗansa, ke hadda matarsa duk kashe banzaye zamuyi." Kai! to karfa akama mu ni ke gudu kasan dole za'ayi bincike." "Karki damu babu abinda zai faru ki da kula kuma ki riƙe takonki." "To sai anjima." Ta katse kiran ta kira number Uwani ta zo su sheƙe ayarsu, Preety kuwa ƙarfe huɗu jirginsu ya sauka, su ka shiga napep da ya ke kowa yasan Unguwar saboda ta masu kuɗi ce da ƴan kasuwa, bai ajeta ko ina ba sai bakin get ɗin gidan, nan ta shiga buga ƙofa mai gida yazo ya buɗe mata ya na tambayarta inda wa ta zo, ta ce wurin Hajiya Hauwa'u ta zo, "To ke kirata ga waya ne.?" "Eh na kira amma wayar kashe." "To jira ni in faɗa mata idan ta ce kishigo to." Bata ce ma sa komai ba ta na riƙe da hannun ƴaƴanta, bakin ƙofa ya haɗu da Alhaji Ahmad zai fita don ya sa jami'an tsaro su zagaye ko ina su kula da hanya, saboda kar su Rabi su sa mu kashe ma sa suruka da jikoki, "Kai lafiya ina za ka shiga.?" "Wallahi Alhaji wata mata ce ita da yara guda biyu, wai wurin Hajiya babba su ka zo." "Okey ta na ina.?" Ta na bakin get." To muje." Alhaji Ahmad ya yi mamakin ganin Preety saboda yadda ta ke kama da Yayar Mahaifiyarta bakinta ne kawai da ido irin na Mahaifiyarta, amma Ko ba ta faɗa ba yasan jinin matarsa ce wannan, kallo ya kai ga yaran da ke kama da Usman kamar antsaga kara, lalali Allah mai iko, ya na wannan tunani ne ya ji muryarta ta na cewa " Abba ina wuni." Cak ya ɗago ido ya na kallonta saboda muryarta irinta Nimra, "Lafiya lau ko zo mutafi." Ba mu su su ka bi bayansa mai makon su shiga cikin gida sai ya ce su shigo mota ya kai gidan da Hauwa ta ke, wata Unguwa ce mara hayaniya su ka shiga dai-dai wani makeken gida aka buɗe get su ka shiga, jagora ya yi mu su har cikin fakon gidan kana ya ce su zauna, gyaran murya Alhaji Ahmad ya yi ya fara magana, " Na san kece matar Usman ko ke ƴar uwa ce ga Usman saboda ke ɗiyace ga ƙanwar Mahaifiyarsa, ina so kiyi min bayani yadda ku ka haɗu da shi ki bani tarihinki." Nan Preety ta kwashe komai ta faɗa ma sa har zuwanta nan da komai, sosai Alhaji Ahmad ya girgiza da rasuwar Nimra da mijinta, Allah mai iko, bayan ya jajanta mata kana ya yi mata bayanin duk abinda ya faru tun da ga tafiyar Usman har dawowarsa da abinda ya faru har zuwa yanzu, kana ya faɗa mata dalilin da ya sa ya kawosu nan saboda gudun abinda zai iya faruwa, kana ya ƙara da cewa " zan kawo Usman nan ya cigaba da zama Malam na kawo masa magani ke ma ki taimaka har yadawo cikin haiyacinsa, idan komai ya tafi dai-dai kana koje ki ga Ummanku A'isha zance ko Nimra saboda sunan da ya fi dacewa da ke kenan." Dariya ta yi kana ta ce Abba duk wanda ka faɗa ya yi." To na zabi Nimra, kai takwarana kozo mugaisa, cikin natsuwa yaran su ka je su ka rungume shi su na gaida shi, sai da ya nuna ma mata komai na cikin gidan kana ya fita akan anjima zai kawo Usman, wanka Preety ta yi ma yaran ta dafa musu abinci su ka ci kana ta kunna mu su tv su na kallo, wuraren ƙarfe goma na dare sai ga Abba da Usman da Malam nan Malam ya bata wasu addu'ui kana ya tafi Usman kuwa kallon sa ni ya ke ma Preety amma to ina ya santa kansa ya kulle ya na son tuna wani abu amma ya kasa dole ya haƙora ya kuma kallon yaran da ya ga su na masifar kama da shi, su ma shi su ke kallo sun san Abbansu ne saboda Preety ta nuna mu su hotonsa, sai da babu damar tafiya wurinsa, Preety kuwa ji ta yi kamar ta yi tsalle ta rungume mijinta ko ta ji sanyi, dai kash Rabi ta cuceta, Mijinta ya kasa gane ta, ta na wannan tunani ne ta ga ya ba yaran hannu su ma su ka bashi ya ja su waje cikin wata sabuwar mota su ka fita ya yo mu su sayyyar kayan ciye-ciye da sauran su ba su dawo ba sai sha ɗaya na dare leda guda su ka ba Preety Usman ya ja su ɗakinsa sun jima su ma yi ma sa surutu har bacci ya ɗau ke su ya gayara mu su kwanciyar su shima ya sha magani ya kwanta ta re da jawo yaran jikinsa, saboda tun da ya gansu ya ke jin wani so da ƙaunar yaran cikin ransa, Preety kuwa jin shuru har ƙarfe ɗaya ya sa ta shiga ɗakin ta ɗauko su, ta na buɗe ɗakin Usman ya buɗe ido ya na kallonta, saida ya ga ta kunna wuta ya rufe idanunsa kamar bacci ya ke, kallonsu ta ke cikin so da ƙauna 🤗 yau yaranta sun kwanta ta re da Mahaifinsu, kashe wutar ta yi ta juya da niyar barin ɗakin cak ta tsaya jin muryar wanda ko cikin bacci ta na gane ta ya na cewa Preetyna!:...... Sai mun haɗu a list page don ji yadda zata kasance Writes by pinky Darling 🌷 ~Matar jay~ ❤️"SO" ❤ ️ Love & romantic story 💋💄 Story and writes by Zainab Abdullah Pinky Darling 🌷 ((Gimbiyar jajirtatu 👸)) ___________________________________________ https://whatsapp.com/channel/0029VacH5RqG8l5MFep9AI3q_____________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ____________________________________________ Bismillahi Rahamanin Raheem 💫 Page 33&34 ___Waigowa ta yi a hankali don ta tabbatar da abinda kunnenta ya jiyo mata, kallonta ya ke duk ya ga ta sauya kamar ba ita ba ta ƙara kyau da haske amma ta yi rama kaɗan, ganin kallon da ta ke ma sa ya ce "Kina mamakin na kira sunanki ko, to ni ma sai yanzu ɗan bacci da ya ɗauke ni, na yi mafalkinki wai kezo gareni kuma har ke haifa muna yara, falkawata ke nan kina shigowa hakan ya tabbatar min da cewa ba mafalkinki da na yi gaskiya ne, amma Please Preety tel me da gaske yaran nan namune kuma kece ko idanuna ne.?" Banza ta yi da shi ta fito ta dawo falo ta na koka, shi ko kewarta bai yi ba batayi tsammanin idan har ya dawo cikin hankalinsa, zai nuna mata SO da ƙauna, da kulawa amma ko ɗaya bata samu ba, saima tambayar ta ya ke wai yaransu ne, da fa kafaɗarta ta ji anyi ko a faɗa ba tashine ya fito, tambayar mi ya fito ya yi mata ohu, "Esha!." Zuciyarta ce ta buga da ƙarfi saboda ba kowane lokaci ne Usman ke kiranta da wannan suna ba, shiru ta yi sai da ya koma kiran sunan kana ta ɗago su ka haɗa ido da sauri ta saukar da na ta ƙasa saboda bazata iya jure kallonsu, ba ta ga hango abubuwa ma su tarin yawa da wuyar fassara wa, cikin su, kusa da ita zaune kana y fara magana "Ayshat ki yi haƙori ki gafarce ni, wallahi ba da son raina na ɗauki tsawon shekaru biyar batare da ke ba, na san ƙila kina min kallon ma cu..... "Haba Yaya Usman kabar maganar nan haka dan Allah Please." Ta na faɗa ta na kuka saboda tabbas ta san ba laifinsa ba saboda Abba ya yi mata bayanin komai, ita haushin da ta ji da gane ta bai nuna mata shauƙin SO ba, lallashinta ya yi shiga yi har saida ya tabbatar da ta na tsu kana ya gyara ma kwanciya saman jikinsa, ya kamo hannunta ya na wasa da shi kana ya ce "Preety wai ya akayi ki ka zo nan.?" "Yadda ake yi mana Yaya Usman." Nan ta shiga ba shi labarin tun bayan tafiyarsa da halin da ta shiga da irin hallacin da Ilham ta yi mata ita da mijinta da Mamanta, har zuwa liltafin da ta karanta na wasiyar da Mahaifiyarta ta bata, ba ƙaramar kaɗuwa Usman ya yi ba jin Preety ƙanwarsa ce jininsa koma matarsa ɗiyar Ummiensa, kawai sai hawaye su ka shiga zubuwa cikin idanunsa, itama hawayen ta ke na tsawon shekaru da sukayi ta re amma ba su san su na da alaƙa da juna ba, sai ga shi ta dawo cikin dangin Mahaifiyarta, da ta na kallon bata da kowa amma yanzu ita ke da kowa ga mijinta da ƴaƴansu ga Yayar Mahaifiyarta, kawai su ka rungume juna su na kuka mai tsuma rai shi ya na kukan rashin Ummiensa da tausayin wahalar da ta sha hannun Surukata, ga wahalar da ƴarta ta sha kafin Allah ya haɗa su, ya goɗe ma Allah da bai wulaƙanta Preety ba lokacin da ya fara ganinta har aurenta da Inna Hajjo ta liƙa ma sa, ga shi yanzu ya zama sanadiyar dawowar farincikin Mahaifiyarsa da su kansu ba ki ɗaya, ɓangaren Rabi kuwa yau Saurayinta ya shigo gari kuma ta ba shi damar shigowa cikin gidan kai tsaye, da ya ke mai gadi ya san da zuwansa, buɗe ma sa ƙidaya kawai ya yi ya shiga bai zame ko ina ba sai ɗakin Rabi taci uwar kwalliya sai zuba ƙamshi ta ke dole yau burinsu zai cika na mallakar dukiyar Alhaji Ahmad,su je su yi aure, sai da ta zuba mai abinci da lemo mai sanyi ya cika cikinsa kana ya yi wanka ya zo yau ko rufe ƙofa bata yi ba, saboda Alhaji Ahmad ya ce mata zai je Abuja amma yau zai dawo takardun dukiyarsa ya ke son dawowa da su gida, hakan baƙaramin daɗi ya yi mata ba, takira Boka ta faɗa ma sa sai ya ce aikin da ya yi ma Alhaji ne yau burinta zai cika don haka miliyan talatin za ta ba shi yau, ko ga jikinta ta ja mota sai wurin Boka ta aje ma sa kuɗin suke nan gareta amma da ta tuna yau zata mallaki abinda ya lunka su sau ɗari sai ta yi dariya, Alhaji Ahmad kuwa ya ɗauke matarsa Hawa bai zame da ita ko ina sai sabon gidansa wanda bai jima da gama geninsa ba nan za su dawo su bar wancen gidan, komai anzuba na more rayuwa, gida kamar aljannar duniya, ________ har sabin ƴan aiki ya zuba mata da masu gadi har guda uku, wanka ya yi ya shirya kana ya ce mata zai fita sai ya dawo koma zai yi mata bazata yau, sosai ta ji daɗin yadda mijinta ya dawo kamar da, sai dai ta na tunanin ɗanta Usman da ƙanwarta, amma idan komai ya lafa zata sa Usman gaba suke wurin ƙanwarta, Alhaji Ahmad kuwa gidan ya koma tun bakin ƙofa ya ke jiyo nishin Rabi da Saurayinta ahankali ya ta ka har ƙofar ɗakin ya tura ya jita buɗe kwance ya gansu Rabi ta rafka ma Saurayinta goho su na sex sai ihu su ke, sun fita haiyacinsu, mai da ƙofar ya yi ya rufe, dama abinda Rabi ke aikatawa kenan, yaushe ta fara haka, wannan shine dalilin da ya sa ta dena ba shi hakkinsa, sama ya hau ya ɗauko laptop ɗinsa ya na duba Camera da ya sa ka ɗakinta idanunsa ne su ka yi mummunan gani kwance ta ke ita da Uwani sai kwakwalwar juna su ke abin wa'iya zubilla! Allah ka shirya muna zuri'a, haka ya yi ta duba abubuwan da Rabi ke yi hadda mai gadinsa su ke aikata zina!, fita ya yi da ga gidan ta re da cima Rabe mai gadi ya zu ya rakasa su ɗauko wasu kaya jiki na rawa ya shiga mota su ka fita bai zame ko ina ba sai hidikwatar ƴan sanda, ya kira DSP ya turo yaransa su kayi ciki da Rabe su ka fara gana ma sa azaba, bai koma gidan ba sai da ya tabbatar sungama tsula tsiyarsu, kana ya shiga gidan falo ya same ta it's da Uwani su na cin naman kaji ita Rabi da ga ita sai tawol rabin nononta duk waje da alama har sun gama aikata lesbian ɗinsu ko kallon su bai yi ba ya haura sama ya ita ma Rabi bata kula da ba su ka cigaba da abinda su ke yi, Hawa ya kira akan bazai dawo da wuri ba kana ya kashe wayar ya kira DSP akan ƙarfe 12 na dare yaransa su zagaye ko ina na cikin haka kuwa akayi sai da wasu cikin banɗaki lungu da tsaƙu na gidan, da ƴan fashin nan shigo Rabi ta nuna musu ko ina na gidan, kana, ɗaya da ga cikinsu ya aza mata bindiga wai ta kaisu inda Mijinta hadda su kukan munafunci ta haura sama da su, Alhaji Ahmad na jin duk abinda su ke yi amma ya yi kamar bacci ya ke, da shigowar su ka fara ta da shi wai ɗauko musu taƙardun da ya ɗauko Abuja, ba musu ya tashi ya ya nufe hanyar wadirof ɗinsa ya na buɗe wa ƴan sanda guda biyu su ka fito guda ya yi halbi nan da nan saura su ka fito su ka zagaye ƴan fashin su ma na wajen gida su ka shigo su ka ma na cikin gida haɗa su akayi har Rabi aka wuce da su state CID shikuma Alhaji ya koma sabon gidansa wurin matarsa, nan ya shaida mata duk abinda ya faru sosai abin ya ba Hajiya Hawa mamaki, kana tayi fatan Allah ya tsare gaba ya tuna ma masu irin halin rabu asiri, washegari, bayan sun kammala cin abinci ta shirya ya ce mata unguwa zasu fita, basu zame ko ina ba sai gidan da yakai Usman da A'isha da yarnsu, falo su ka tarar da Usman da yaransa su na wasa da kayan wargin da ya siyo musu, sallamar da Hajiya Hawa zatayi ne ya maƙale mata ganin Preety na fitowa da ga bedroom ta na kiran "Yaya man ni ma asyo min kyan wargi." Ta na dariya, Idan har idanunta ba gizai su ke mata ba wannan yarinyar duk inda ta fito jininta ce saboda ga idanun ƙanwarta nan ta na gani da bakinta da komai sai wane gefe ta na kama da ita, Alhaji Ahmad ne ya ce "mushiga ciki mana." Sallama ya yi da Usman da Preety su ka amsa ta re da gaida sa cak idanun Preety ya sauka akan Hajiya Hawa, kasa ɗaure ta yi da gudu ta rungume Hajiya Hauwa, ita ma rungumeta ta yi su ka fashe da kuka sai da komai ya lafa kana, Alhaji ya warware ma matarsa komai, wani sabon kuka ta shiga yi yanzu tsawon shekaru ƙanwarta ta rasu, sai su ka yi ta lallashinta kana ta haƙora amma sai ta je ƙauyen Gagarawa, jan jikokinta ta yi ajiki ta na jin ƙaunarsu na ratsata, fira su ka shiga yi sosai kana su ka tattara su ka koma sabon gidansu, wata ƙawarta Hajiya zainab mai gyaran jiki, nan ta biya kuɗaɗe aka fara gyaran jikin Preety, cikin ƴan kwanaki idan ka ganta baza ganeta ba, tayi masifar kyau na ɗaukar hankali Umma ta hana Usman ganinta ga kayan tsimi da sauransu su Arif kuwa anzama ƴan gida har an kaisu wata makarantar ƴaƴan masu kuɗi sun fara tafiya shi kuma Usman Abbansa ya gayara ma sa gindansa sosai ya kashe ma sa kuɗi idan ka shiga gidan bazaka so ka fito ba, don Umma ta ce sabon bikin aurensu za'ayi ana haka ne sai ga Ilham ta kira Preety sosai ta yi murna jin Preety na wurin dangin Mamanta koma Usman Yayanta ne, Ilham ta zo ita da mijinta sun samu tarba mai kyau da su akayi komai, kana Preety aka kai Preety gidan mijinta, su Aryan ko wai bazasu koma ba wurin Umma za su zauna, ranar Preety ta gurzu wurin Usman, soyayya su ke zubawa sosai wanda ko lokacin da su na Sokoto ba su yi ta ba, sunje ƙauyen Gagarawa inda su ka iske Inna Hajjo ba ta da lafiya sosai ta zama abin tausayi ta na kuka ta na ba Hajiya Hawa labarin irin cutarwar da ta yi ma Nimra da ɗan cikinta Abubakar har Preety da zuwan Usman, ta na kuka ta na rokon su garafa, sosai su ka tausaya mata kuma su ka ce sun ya fe mata, sai ga Kande ta shigo kamar mahaukaciya ta shiga ba su labarin wurin Bokan da ta tafi ya lalata tsakanin zaman Nimra da Inna Hajjo, ta na gama faɗa ta fita aguje ta na cire kayan jikinta yara su ka bita su na waƙar Kande mahaukaciya, ga ƴarta cutar HIV ta kamata wurin yawon karuwanci, su rabi kuwa anyike musu zaman gidan kurkuku na shekara ashirin, ta re da horo mai tsanani ko Alhaji Ahmad ya yi mata saki uku, bayan wasu shekaru Preety ce na hango ta re da Usman da wata ƙaramar yarinya da bazata wuce shekara biyu ba, sun fito da ga mota sai fira suke gwanin burgewa, Hajiya Umma da mijinta su na zaune falo su na fira da Aryan da Arif sai rigima su ke akan ba zasu je Dubai ba London zasu je, nan Preety da Usman su ka yi salma su ka shigo Hajiya Umma na faɗin "Yoyon Nimra zonan." Ta na jan hanun ƙaramar yarinyar "gaskiya Usman ko bar min Nimra anan yayeta zanyi kar tasha ciki saboda na ga alamar hankalinka bai kai nan, ba." Sosa kai ya yi kana ya ce "Da ma Umma yaye muka kawo ta kayanta na cikin mota, kai Aryan jeka ka ɗauko don da ga nan filin jirgi yi Torke zamu tafi sai Preety ta haihu zamu dawo." Alhmdllah! Alhmdllah Alhmdllah Anan na kawo ƙarshen wannan littafi Allah kayafe muna kuskuren da ke ciki allah ya sa mu amfana da abinda ke ciki, Sai mun haɗu cikin sabon liltafina mai Suna Riyann!! Wanda na zo muko da sabon salo kala-kala soyayya cin amana da zalunci ƙiyayya romantic da s.... wa'zantarwa faɗakarwa da ni shaɗan tarwa Ma'salam Story & writes by Zainab Abdullah pinky Darling 🌷 ~Matar jay~ Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels