Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?-2️⃣ Tafiya takeyi a gefen titi tana sauri domin Bata son ta makara yau C E O din office dinsu zai zo gashi Monday ne Wani machine ne Bajaj ya zo da gudu kawai batayi aune ba ta ji ya watso mata ruwa,ai juyawa yayi yana ganin itane yaji wani mugun fadiwar gaba a ranshi yace"na Shiga uku ya akayi hakan ta faru yau me rabani da wanan fitsaranran yariya sai Allah,ko da Wasa be yarda ya tsaya ba itako da gudu tayi ta binshi tana cewa Bala ka tsaya kaima kasan bazan kyale ka ba sai na rama" Be tsaya ba sai dai ko nisa beyi ba traffic ya rike shi sai yayi ta juye-juye ko tana zuwa aiko ya hangota tana karasowa da gudu,sai yayi saurin kallon light din ya gan tana 26sec ai sai ya yanke shawaran yayi beating traffic amma kafin ya ja machine ya ji ta wani irin jawo shi domin karfine da ita na bala'i Sauka yayi machine din ya fadi,cakume rigarshi tayi tace"Bala ni ka wasawa ruwa?wallahi yau me rabani da Kai sai allah" Bala ya hade hanunshi yace"NI'IMA dan girman Allah kiyi hakuri wallahi ba da gangan nayi Miki ba bada sanina na watsa Miki ruwan ba dan girman Allah kiyi hakuri" Tuni mutane suka zagaye su ana Bata hakuri Taki hakura wai sai ta Rama" Sani makocinsu yace"ke wace irin shed'aniya ce ayi ta Baki hakuri ki ki hakura" NI'IMA ta Kara damkeshi Dan tuni Suka bar titi Suka koma gefen titi tace"Al'Qurani ubangiji bilahillazi na ratse da Allah Mai busa min numfashi in kuka gan ban d'ibi wanan ruwan na Wasa me ba sai dai in mutuwa nayi na rantse da Allah bazan yarda ba sai na rama" Sani yace"tunda ya baki hakuri ki hakura mana" A fusace tace"Anki a hakura di wanda ma ya kara bani hakuri Allah ya tsine me ,duk Wanda ya Kara cewa in hakura allah ya tsine me,Allah ya mayar da bakin shi gefe" Sani yace"toh ai sai kiyi shed'aniya kawai" Tace"wallahi ni ba shed'aniya ba ce ta gidace shed'aniya" Gadan-gadan sani ya zo zai jawota tayi wani ihu,tace"in ka Isa ka tab'ani wallahi yau zan nuna maka ni yar halak ce" Bala yace"sani kyaleta kasan halinta ba kunya ce da ita ba,Bari kawai ta Rama" Sanda ta jashi Suka koma wurin ruwan ta fara niman abinda zata Wasa me ruwan dashi Amma babu,haushi ya dibe ta,kafin tayi magana sai ta ji horn alamun bus ya iso da gudu ta ruga ko ta kan balan bata bi ba shiko ya sauke ajiyar zuciya ya Kara gaba,dukda yasan sai ta Rama tunda har ta rantse Wani had'aden mota ne pake nisa da bus din alamun dai motar ta samu matsala ne, Driver ya bude Burnet yana dubawa cikin b'acin rai Aslim yace"Wai meke faruwa meyasa tun a gida baka duba ba I hate all this wanan ai disgrace ne a ce kamar ni a titi mota ya lalace bayan Ina da fin ashiri,already Iam late gashi you are wasting my time" Driver yace"alhaji kayi hakuri ko da safen nan nayi warming wallahi motar nan bata nuna alamun Bata da kyau ba kuma..."tsaki da Aslim yayi ne ya katseshi kiran abokinshi yayi yace"Fahad kana Ina?" Fahad yace"wallahi gani yanzu Zan shiga meeting" Aslim yace"please I need your help so Nike ka turo min driver ka ya zo ya kaini office motana ya tsaya a wurin union clinic and Nima Ina da very important meeting da safe Nan" Fahad yace"wallahi na aikeshi d'auko min wani files a gida dana manta dashi yanzu Haka shi Nike jira nayi Kiran duniya be d'aga ba" Ya katse Kiran ya Kira mummy Amma har so biyar bata d'aga ba,tsaki yayi yace"ya zanyi yanzu iam getting late" Danna wayarshi yayi sai ya Kai kunni bugu biyu ta d'auka Yace"wiffy please I need your help wallahi mota ta tsaya a bakin hanya Kuma nayi latti please ki taimaka min" Tsaki tayi tace"Amma kasan yanzu na tashi ko,gaskiya ni bazan iya ba look for another alternative"tana Gama magana ta katse wayar Tsaki yayi yace"yanzu ya zanyi Driver ya kalleshi ya kalli babban bus din da mutane ke dambe shiga Yace" Maman Nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣-4️⃣ Yace"oga toh me zai hana ka shiga cikin wancan motar tunda Lalura ne"ya Kare magana cike da tsoro Wani kallon Aslim yayi me yace"you expect me in shiga public bus? me of all people kana da hankali kuwa?" Driver yace"tuba Nike ranka ya dade na gan Wai tunda sauri kake"be kulashi ba ya cigaba da Kiran mummy Amma still Bata d'auka ba ya Kira walida yafi so biyar itama bata d'aga ba yasan tana can tana ta bacci Sake kiran Fatima yayi tana d'agawa a fusace tace"Wai miye ne Aslim bashi na ci maka da zaka hanani sakewa Dan Allah ka barni in shakata Mana baki nayi kawaye na sun zo " Cikin sanyi murya yace"Dan girman Allah wiffy ki min rai ki taimaka ki zo wajen uniou clinin ki d'aukeni ki kaini office wallahi kina saukeni Zaki koma gida please wiffy" A fusace tace"Dan iskanci ni zaka mayar driver?toh ka kwana a wurin in dai har ni zan zo in d'auke ka,ka dade baka je office din ba"tana magana ta katse Kiran ya bi wayar da kallo shidai Allah ya jarrabce shi da sonta in ba Haka ba ai ya wuci wulakanci" Kallon driver yayi yace"ka sake Kira makaniki ya zo ya duba"ya Kare magana da duba agogo" Driver yace"wallahi na Kira shi yafi so goma be shiga ba" Wayarshi ne yayi Kara ya duba ya gan manager ne" D'agawa yayi sai manager yace"oga wallahi bakin har sun iso" Yace"please ka Basu hakuri gani nan zuwa" Kallon bus din yayi ya gan dambe ake za a shiga Yace"please Babu inda zamu samu cab ko adaidaita honestly bazan iya shiga wanan bus din ba_ Driver yace"wallahi an Hana masu adaidaita tsayawa a nan saboda sunyi rigima da Dan kabu-kabu shiyasa ka gan Yan sanda domin har kashe wani akayi kawanaki uku da Suka wuce,shiyasa ma ka gan ana ta dambe shiga bus din" Ya Kara kallon bus din a ranshi yace"why today of all days?" Karasawa yayi Kamar mara Lafiya duk dama shi mutum ne me natsuwa amma na yau yafi,driver ya bishi da kallo Yana karasawa ya tsaya a gefe yana jiran a Gama shiga tunda dambe ake,Yana ganin duk an cike kujerun wasu a tsasaye Kuma still sai shiga ake Driver ne ya karasa yace"oga shiga fa ake in ka tsaya Haka sai bus biyar ya cika baka shiga ba dambe akeyi a shiga" Yace"toh ai motar ta cika ne" Driver yace"ai Haka akeyi a tsaye ake tsayawa domin in wanan ta tafi sai karfe goma Kuma wata zata zo kuma ba lailah tayi hanya bosso ba please ka shiga Kallon kofar yayi ya gan an rage ba Kamar da ba karasawa yayi cike da kyama da takaici Ai ji yayi an wani mugun bangaje shi Juyawa yayi domin ganin Wanda ta bangaje shi Amma ko kallonshi batayi ba ta shige ciki Tuni idonshi ya canza kala domin ya lura a jike take jiki ba kwari ya karasa ciki ya tsaya duk an matseshi ga Wanda suke tsaye kowa ya d'aga hanun ya Kama karfe hamanta a bude hakan yasa duk bus din ya cika da tsami ji yayi Kamar zaiyi amai ya fara yatsine-yatsine Yana d'ago Kai domin warin kwata yake ji sai sukayi Ido hud'u da NI'IMA Wani kallo me cike da raini tayi me kafin ta Yau dai nayi typing Maman Nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku ~Free page~ πŸ…Ώ5βƒ?-6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Wani kallo tayi me,me cike da raini irin kallon ka fi kowa ne,domin sai yatsine fuska yake,shima kallonta yake domin ya lura ita ta dibo kwatan Tsaki tayi tace"hmmm karyar banza in an fi karfin bus din meyasa aka shiga?"tayi magana ba tare da ta kalleshi ba,shidai bece komai ba,mota na Shiga rami ta wani fad'o me a jiki tureta yayi a fusace tace"Kai malam miye Haka an ce maka da gangan na tureka in fa a motar Nan za a Kai ka inda zaka je Sai ka Yi hakuri ka wani Sha suit ka d'aure wuya kamar Wanda baya Kashi toh in Banda karya meyasa zaka shigo wanan motar?"shidai beyi magana ba mutum ne Mara son hayaniya saima juya Mata baya da yayi,Amma dan niman fitina ta Kara tureshi a fusace ya juya yace"what your problem?stop all this nosense" Wani dariya tayi tace"Kai nifa ban son iyayi bani nace ka Shiga motar kasuwa ba balle ka kawo min wani iyayi ka ji min mutum fa da sanina Zan buge ka ne?" Wani dake zaune yace"NI'IMA kedai anyi shed'aniya Ina ruwanki dashi mutumin nan beyi Miki komai ba,meyasa baki son zaman lafiya" A fusace ta juya ta kalle mutumin tace"wallahi in ka Kara shiga harkata zanyi maka rashin mutunci Ina ruwanka dani Dan niman suna zaka wani saka Baki a abinda be shafe ka,Kai baka gan irin kallon da yakewa mutane bane alamun dai warin mu yake ji sai ka ce mu Muka ce ya shiga motar shine bazan nuna me iyakar shi ba" Tsaki Aslim yayi ya girgiza a ranshi yace"stupid girl" Conductor yace"haba NI'IMA tunda be furta ba Babu ruwanki dashi nifa na Fara gajiya da halinki Babu ranan da zaki shiga wanan motar bakiyi fad'a da wani ba saboda ke wasu sun gommace su hakura da motar" Juyawa tayi tace"toh jikan Mai ajiye kuddin tarihi duniya yau kuma Babi na aka bude toh in shi kanin jatimin ka sai mu gani " Inda sabo sun Saba da halinta shiru conductor yayi ya fara bi Yana ansa kudi Yana kaiwa gunta yace"kudi" Tace"nawa?" Yace"talatin" Tace"bani dashi" Yace"gaskiya yau sai kin biya" Tace"toh d'aukeni ka nimi Mai siya na in ka sayar dani ka cire Sha biyar ka,ka bani sauran canji domin Sha biyar Zan biya tunda a tsaye na tsaya" Yace'Ni'ima wallahi in baki biyani ba Zan barki da Allah " Murmushi tayi tace"ka gan yayi dai-dai sai ka sashi a lissafi,Amma ka shirya kaima Domin ai ba a ce ku kwashi mutane a tsaye ba" Shidai Aslim ko kallonsu beyi ba saima latse waya Maganar conductor ne ya katseshi ya d'ago ya kalleshi Yace"kudi zaka bani" Ciro kudi yayi ya Mika me dubu biyu NI'IMA dake leke ta gan ya Mika me dubu biyu da sauri ta kwace ta Maman Nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ7βƒ?-8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Ta saka a jaka tana murmushi tace"Kai oga aini zaka bawa na fishi bukata"d'ari biyu ta ciro ta mikawa conductor tace"gashi sani ka rike canji nasan yau bazaka tab'a manta ni ba wanan kyauta Haka" Sani yace"toh ce Miki yayi bani yayi Dan Allah maida me da kudinshi" Tace"ai dama bance baka yayi ba ni ya bawa shine na baka kyauta d'ari biyu ka ga rike yanzu dai mun warware lissafi" Wani dake zaune kusa da ita makocinsu ne yace"Kai kin fiye son kudi" Tace"karka zageni duk Wanda baya son kudi Wawa ne " Tsaki sani yayi ya kwace d'ari biyun ya mikawa Aslim ticket ya girgiza me kai Kwace ticket din tayi ta saka me a al-jihun gaba tace"ai Wanda suka amsa ba finsu kayi ba" Turata yayi yace"what wrong with kina da hankali kuwa meyasa kike abu kamar jaka?haba ki Kama kanki tun d'anzu kina da surutu kamar ke kadai ce a mota Wallahi na tsane mace Mara kamun Kai" Baki sake NI'IMA ke kallonshi har ya Kai aya kafin tace"Dan Allah bawan Allah akwai inda ka tab'a sanina ko hanya ne?" Shidai beyi magana ba ya cigaba da latsa waya yana girgiza kai? A fusace ta fisge wayar tace"da Kai nikeyi malam" Rai b'ace ya damke hanunta yace"you are very stupid bani wayana how dare you do that eh' Ai cikin b'acin rai NI'IMA ta Tara miyau ta watsa me a fuska tace"Dani kake zancen" Wani ihu yayi ya jawota ya falfale Mata Mari ya turata ta Fadi jikin wani tsoho tana d'agowa zataje wajen shi conductor ya rike ta yace"NI'IMA karki jawowa kanki wanan yafi karfin ki" Tace"sani sakeni,alquranin ubangiji sai na Rama" Sani yace"Yi hakuri Yar mama gashi har mun iso" Zatayi magana wayarta yayi Kara ta gan manager ne zaro Ido tayi tace"sakeni in d'aga wayan Nan yanzu bani da lokacin shi na makara" Suna kaiwa inda zata sauka a tare suka had'e Baki Suka ce Nan Zan sauka Kallonshi tayi tace"Allah ya Isa kuma ka ajiye a bayan ranka Zan Rama" Shidai be kulata ba ya fita ya shiga building dinsu Itako kallon building din tayi sanan tayi gudu taje wani shago dake nisa da building din,babban store ne,zee tace"kin makara tun safe nike sa Ido" Ba tare da ta tsaya ba ta shige wani d'an d'aki da customer ke shiga in zasu gwada Kaya tana cewa"it a long story" Ta d'au lokaci sai ga wani ya fito a d'ankin cikin suit Mai kyau Zee tayi murmushi tace"sannu ishaq" Dariya mutumin yayi cikin muryar shi me Kama Dana mata yace" Maman nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 vip 500ne me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku Free page πŸ…Ώ9βƒ?-1βƒ?0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"toh ya za ayi man most survive" Zee tace"murya fa ya canja na yau tayi laushi dayawa a Kara kaurin shi" Murmushi kawai yayi ya tsallaka da gudu rike da d'an jaka sai shafa sajensa yake Yana shiga da gudu ya shige elevator Yana sauri domin manager na jiranshi Yana kaiwa 3rd floor ya fita da wuri wani office ne me transparent glass door thou ginin glass ne,jama'a sai kaiwa da kawowa yake kowa yayi busy,tura kofar yayi ya shiga kowa na desk dinshi ya maida hankalin kan aiki direct desk din yaje ya ajiye files da jakar hanunshi ya kalli gefen shi ya hango manager karasawa yayi sanda ya gyra murya kafin yace"sir dan girman Allah kayi hakuri wallahi abin hawa ne yayi wuya" Manager ya juya yace"ishaq na Fara ganin alamun ka Fara gajiya da aiki a Nan domin this days kana ta zuwa latti which be kamata ba despite yau Monday dubi lokacin da kake zuwa" Ishaq yace"please sir a min uzuri inshaallah hakan bazai kara faruwa ba" Manager yace"ba badan hazaka ka ba Kuma ka kawo cigaba a wanan company ba gaskiya Dana dade da korar ka" Ishaq yace"a min uzuri inshaallah zan kiyaye" Manager yace"Ina fatan dai the presentation is ready tun safe suke nan" Ishaq yace"C E O ya iso ne?" Yace"eh but Ina ganin yana shiryawa ne a office dinshi" Ishaq zaiyi magana sai ga C E O ya fito kowa ya mike tsaye,kura me Ido ishaq yayi yace"wanan shine C E O din?" Manager yace"eh" Ishaq ya fara zufa yana shafa sajen shi salati kawai yake a ranshi tare da shafa kirjinshi Kamar dai Mara gaskiya a ranshi yace"inallillahi wa inaillahi raji'un na shiga uku in na rasa aikin nan ya zanyi meyasa ma na shiga harkanshi sosai yake zufa" Yana ganin ya karaso yayi saurin kau da kanshi Yana b'oye fuskarshi Aslim ba tare da ya kalleshi ba yace"shall we?" Manager yace"sure"tuni ishaq yayi gaba har zasu shiga Hall din ishaq yaji yace"wait" Tsayawa yayi cak ba tare daya juyo ba a ranshi ko cewa yake na d'ibo ruwan dafa kaina " Karasawa Aslim yayi ya duka ya Maman nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?1βƒ?-1βƒ?2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Karasawa yayi ya duka ya d'auki abin hanunshi yace"your handband" Sai a lokacin ishaq ya bude idonshi daga rintsewar da yayi ba tare da ya kalli Aslim ba yace"thank you very much sir" Aslim ya gyda kai yace"but ai wanan na matane" Ishaq yayi murmushi yace"my girlfriend gave it to me" Aslim yace"I understand" Shigewa sukayi Nan fa aka fara gudanar da meeting din ishaq dai shiru yayi Yana kallon presentation din Aslim daga karshe dai aka ajiye akan zasuyi plan na housing extate wa government Wanda Basu kadai bane daga plan din ne za a zab'i Wanda company shi yafi iyawa a bashi contract din,basu bar hall din ba sai kusan 12:30 Aslim duk a gajiye yake, bakin na wucewa ya d'auki abinda yake amfani dashi wajen Zane ya Fara zanawa ya kalli manager yace"yanzu wani idea kake dashi ko ya kake ganin zamuyi plan din" Manager ya fara magana,sai ishaq yace"sir with dew respect I don't wanan plan din zaisa a bamu contract din a ganina Mai zai hana mu Yi using din wanan plan din,kawai sai ya fara me bayani Yace"ok shima idea dinshi is not bad kawai muyi team work,Ina son wanan contract din at all cost" Ishaq yace"sir ka ce inshaallah bawai at all cost ba" Juyawa yayi Yana kallon ishaq tuni ya tsargu ya gyra glass din idonshi,shiko Aslim natsuwa yayi Yana kallon ishaq kamar me tuna wani abu can dai ya kalli kirjinshi,ishaq ya shafa sajenshi ya gyra suit dinshi confidently yace"sir ni Zan tafi ina da aiki in an raba team dai sai a fad'a min"be jira cewar su ba ya tafi,Yana barin hall din ya Jingina da kofa ya furzar da wani iska,sanda ya d'au minti biyu kafin ya bar wurin Yace that was too close"toilet yayi direct shiko Aslim ya kalli manager yace"who is he?" Manager yace"a Nan yake aiki shine a desk din dake kusa da office dinka sunanshi ishaq Al-amin" Tabe baki Aslim yayi yace"but ni Yana min Kama da mace" Manager yace"hallita ce Amma namiji ne yana dai da kyaun matane" Tabe baki yayi yace"yea nasan namiji ne and he is interlligent" Manager yace" Maman Nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?3️⃣-1βƒ?4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Manager yace"yes he is unique domin Yana da ilimi sosai" Fitowa sukayi manager ya tafi office dinshi shima Aslim ya shiga nashi Ishaq da fitowar shi kenan a toilet ya zauna a desk dinshi ya fara aiki,sadiya ce ta karaso desk din tana wani yanga tace"sir do you need anything" Ba tare daya kalleta ba ishaq yace"just a coffee" Murmushi sadiya tayi domin itace take had'a musu coffee tace"sir about what we discussed kayi tunani a kai?" Ishaq a ranshi yace"sakarya"a fili ko cewa yayi no sadiya ki tafi iam very busy we will talk when iam less busy but for now I don't have time"ya Kare magana still be kalleta ba Sadiya ta shagwab'a fuska tace"wulakanci ba kyau fa"be kulata ba ya cigaba da aikinshi Sadiya tace"ko dai saboda wanan sells girl din Nan ne" Sai a sanan ishaq ya kalleta yace"please ki tafi inyi aikin gabana na fad'a Miki Ina da wacce Zan aura why are you disturbing me" Sadiya ta tafi cike da haushi can anjima sai gashi ya dawo da coffee" Karb'a yayi ya fara sha,ko rabi beyi ba telephone din desk dinshi yayi kara,ya d'aga bayan wani lokaci ya ajiye coffee dinshi ya mike rike da wani files ya shiga office din Aslim yace"ishaq ban gane Wanan project din ke tafiya ba can you please explain"ya Kare magana da jan kujeranshi baya domin ishaq ya samu dama me bayani Ishaq ya karasa ya d'an duka ya d'an fara dandane laptop din har ya nuna wani babban building din,juyawa yayi yana nuna me sai idonsu ya had'u sun dade suna kallon juna kafin Ishaq ya d'auke nashi,gyra murya ishaq yayi yace"sir nan d'inan da kake gani"juyawa ya Kuma yi Dan dubawa ko Yana kallo sai Suka Kara had'a ido Ishaq a ranshi yace"ni na gan jaraba"bayani ya fara yime ba tare da ya yarda ya sake kallonshi ba sun d'au lokaci kafin Ishaq ya sake kallonshi yace"sir ka gane ko?" Aslim yace"eh"but ga wanan file din ka kaiwa manager ya duba sanan in ya gama dubawa yasa hannu da stamp a tura government house but before then please arrange this files for me" Ishaq zaiyi magana sai ga wani ya turo kofa Fahad ne ya shigo yace"Aslim Ina ta kiran ka baka d'aga ba" Aslim ya d'auke Kai yace"ya kuwa Zan d'auka tunda kaki taimako na" Fahad yace"so sorry my man wallahi Ina da meeting ne a lokacin kuma na aike driver please ka min uzuri,but ya kayi" Aslim yace"dole fa na shiga bus ya kawoni" Zaro Ido yayi yace"ban fahimta ba" Aslim yayi tsaki yace"bus din ne baka sani ba ko yare nayi maka" Fahad yace"bus waye ya d'auke ka a bus?" Aslim yace"I mean government bus" Cikin mamaki Fahad yace"you mean a whole you ka shiga government bus da wani ya fad'a min bazan yarda ba,bus dai?" Girgiza kai Aslim yayi cikin takaici yace"da kasan irin hell din dana gani kafin in iso office daka tausaya,wata jaka na had'u da ita that girl is a nuisance and a public disturbance"labarin komai ya bashi ishaq dake arranging files ya juya yana kallonsu a ranshi Yana maimata kalman jaka" Aslim ya katseshi da cewa"wallahi ni bana kaunar in Kara had'uwa da yariyar nan ko a hanya ne balle magana ta had'a mu" Fahad ko sai dariya yakeyi harda rike ciki yace"yau dai ka ce ka had'u da dai-dai da Kai,but what if in anan take aiki tunda ka ce a wuri d'aya kuka sauka" Aslim yace"da ko aikinta ya kare domin korarta zanyi Kai ka masan in ba dole ba ban fiye son aiki da Mata ba Fatima ta isheni" Fahad yace"hmmm"domin yasan wacece Fatima a very selfish and greedy human being Amma ai ba a shiga tsakanin Mata da miji" Duba agogo Aslim yayi ya gan 1:35 yace"muje muyi lunch" Sai a sanan ya tuna ishaq na tsaye yace"you can go" Ishaq ya fita Fahad ya bishi da kallo ya kalli Aslim yace Maman nur 9/10/20, 6:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku Free page πŸ…Ώ1βƒ?5βƒ?-1βƒ?6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"wanan kumafa?" Aslim yace"my staff" Fahad yace"gaskiya kyakyawa ne" Aslim be kulashi ba ya tashi Suka bar office din Ishaq ya kai file din office din manager ya fito sai ga babban abokin ishaq watoh Salim ya karaso daga wani department,Zama yayi a desk din ishaq yace"yau bazaka je yin lunch bane?" Ishaq yace"aiki ya min yawa bari saina Gama but you can go in bazaka iya jira ba" Salim yace"zaiyi taking dinka minti nawa??" Yace"I think 40minit" Salim yace"what? ai lokacin time din lunch yayi over please in ka Gama Wanan tashi muje" Ishaq yace"ok give me 20 minit" Cikin kankanin lokaci ya Gama Suka tafi,duk wani ma'aikacin company Aslim builders yana zaune a resturant din harda Aslim sai dai shi kujeranshi daban ne Nisa dashi ishaq ya zauna shida babban aminin nasa,jellouf ne akayiwa kowa serving da nama sai drinks Fara ci sukayi ishaq na d'ago Kai suka had'a ido da sir Aslim,d'auke Kai ishaq yayi da sauri Sanan ya cigaba da cin abincinshi Bayan sun Gama ci Suka bar resturant din Sai 4:pm Suka tashi da sauri ishaq ya tattara kayanshi Babu inda Salim beyi ba zai rage me hanya Amma yaki yarda Salim yace"nasan zaka biya wajen budurwar ka ko?" Ishaq yayi murmushi sai ga sadiya ta karaso tace"ishaq mu jera Mana" Ishaq yace"no kedai yi tafiyar ki Zan biya wajen budurwarta zee"be jira cewarta ba ya bar building din Direct shagon su zee yayi yana zuwa ya shiga shagon ya tarar tana sallah Zama yayi a kujera ya fara cire takalminshi,bayan ya gama ya cire suit din ya rage na ciki Zee na sallame sallah tayi addu'a ta shafa ta kalle shi tace"shegiyar gari"ai sai na gan ishaq ya fara cire sajen fuskarshi,zaro Ido nayi ganin abin na fita yana Gama cirewa na gan ashe NI'IMATULAH be,dariya tayi tace"k'awa toh ya zanyi sun ki bani aiki a company Wai bani da deegree Kuma a lokacin vacancy din p'a ya rage,zee kin san komai in ban fita ba nimo ba ai sai yunwa ta lashe mu nida ummina,ya yariyar da mahaifinta ke auri saki zatayi Kuma be da sana'a kirki da zai ciyar da ya'yanshi yara sun Kai 36 Kuma har yanzu auren yake ba Dole in Nima ba" Zee tace"Amma ai naki ya wuce ka'ida tunda yanzu abinda kikeyi in asirin ki ya tonu Zaki iya zuwa prison" Murmushi takaici tayi tace"hmmm you think iam hapy doing this ki kin San condition Dina Babu Wanda baya son ya huta my ummi is a diabetic patient magungunan ta tsada gashi ba ko wani abinci take ci ba,Amma duk da Haka tayi kokarin ganin ta turani makaranta har na Gama secondary school na shiga jama'a a ganin ta shine kadai gatan da zatayi min but me nayi?saboda rashin ji irin nawa sanda na Kai tsakiyar karatu nayi abinda aka koreni a makaranta wallahi har yau Ina tausayin ummina shiyasa Zan iya Yi mata komai Zee tace"Amma meyasa abbanku ya tsane ki Haka na gan be kula ki" Murmushi tayi tace"yau Zan baki laharina" Wacece NI'IMATULAH??? Maman nur Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?9βƒ?-2️⃣0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan sati d'aya da zuwan Ni'ima Aslim builders,ba karamin damuwa ta shiga ba domin ciwon umminta ya tashi kullum jinya gashi ba kudin abbanta Dama ba ruwanshi sosai ummi ke Shan wuya ita kanta Ni'ima ta wahala ga bashi ya fara musu yawa tasan mafita d'aya ne ta nimi aiki,kawai wata ranan juma'a tana kwance sai kawai ta tuna da ishaq makocinsu wanda suke shiri sosai wani idea ne ya fad'o mata tayi wani murmushi domin makaranta su d'aya sai dai a lokacin da take 100 shi yana 300 same department ,Tashi tayi da wuri ta tafi gidansu cikin sa'a ta sameshi zaune kofar gidansu domin a lokacin har ya Gama ya amshi result Yana ganin ta ya fara mata kirari yana Ni'ima Ni'ima the one and only Ni'ima in minna" Murmushi tayi tace"Kai ban san sharri na zo ne ka taimakeni" Yace"toh,ta samu ne?domin nasan ke Baki Nima na sai akwai business,kwana biyu ma kin yada ni tunda Kika sato akuyan abbanki na Saida Miki Kika bani kasona ban Kara ganin ki ba,yanzu wata akuyan Kika sato?" Tace"shi da akuya d'aya Tak ya mallaka a duniya Kuma na d'auke mun sayar Ina Kuma zai samu wani mutumin da aure-aure ya hanashi ajiye abin arziki,Kai ishaq akwai kallo ranan lahira domin sai Allah yayi mana hisabi wallahi a ranan zan tuhume shi akan meyasa ya haifeni bΓ yan yasan bazai iya kula dani ba,Kai ka gan yanzu matanshi uku a gidan yau naji Yana cewa Ranan juma'a za a d'aura me aure ga ya'ya kamar akuyoyi yanzu ma na barosu suna kukan yunwa ni da ummina dama ya daina kulata domin yanzu bata dashi yanzu saude yake like ma,kasan ita ta Haifa me yara maza" Ishaq ya girgiza kai yace"gaskiya baya kyautawa " Tace"duk ba wanan ba ishaq Dan girman Allah zuwa nayi ka bani result dinka zanje niman aiki dashi" Wani kallo yayi mata yace"ke mahaukaciya ce?Taya zaki nimi aiki da result Dina ina namiji kuma gaskiya bazan Yarda ba" Tace"basaja zanyi tayi a matsayin namiji Kuma da an biyani zanyi ta baka 15% tunda Kai already kana aiki a wani company wallahi ishaq i need this job my ummi is seriously sick ya kamata in Samu income da zan dinga kula da ita" Yace"gaskiya bazan Baki ba wanan ai criminal case ne zamu fa iya zuwa prison" Tace"Allah zai Kare please muyi trying kuma nasan kaima kana son kudin domin nasan Kai maye kudine" Yace"ok zan baki nasan ma ba Baki aiki za ayi ba domin kallo d'aya zasuyi Miki su gane macece" Tace"Kai dai ka bani Kuma Kaine zaka maida ni namiji" Yace"how?" Tayi murmushi ta ciro wayarshi dake aljihunshi ta shiga gallery ta bude film din data tab'a kallo a wayar shi tace"like this" Yace"toh wa zai kashe kudi ya siyo fake bears din a super market ake sayarwa fa kuma nasan zaiyi tsada Kuma Dole Zaki siya suit Sanan ya zamuyi da suman kanki ga kirjin ki" Tace"watch the video carefully zaka gan inda tayi " Yace"but Dole sai mun aske suman kanki" Tace"ragewa dai lowcut zaka min and sajen ai nasan irinshi Yan film ke amfani dashi but wanan abin nonon ne bansan ko zamu samu ba a nan tunda ka gan wanan American film ne thou nasan nono na ba irin manya nan bane so ba lalle su gane ba Hararanta yayi yace"dake dawa?" Tace"ok muje mu tambaya please" Basu zarce ko Ina ba sai wani super market me suna jonapals a Nan Suka samu fake bears Suka zab'i wanda suke so Amma 2500 ne" Kallonta ishaq yayi yace"biya kudin" Tace"bani dashi Kai zaka siya sai Musa a lissafi in na samu aiki sai a cire maka kudinka" Ajiyewa yayi yace"in Kuma ba a samu bafa" Al-jihun shi ta saka hanun ta Ciro Atm ta Basu nan ta fara zagawa har ta gan wani Chinese weavon Mai kyau zaka d'au ko suman mutum ne da gaske tace"lah ishaq wanan zaiyi ba sai nayi aski ba yace"kina da kudine?" Tace"is just 1500 fa please ka biya" Yace"wallahi ko baki samu aiki ba sai kin biyani" Tace"na yarda biya yayi sanan ta nuna musu hoton abinda zai matse nono,kamar Riga yake iya cibi wanda in tasa zai shafe nono baza a gani ba,sai in ta cire Sales girl din tace"Basu dashi Amma suje choice" Nan suka je abin hawa-hawa ne da k'yar ishaq ya yarda ya biya 7500 wanda shine me karamin kudi sanan suka kamo hanyar gida Shi ta bawa Kayan tace"gobe zanzo da safe" Yace"toh" Har ta juya zata wuce yace"ni'ima"juyawa tayi ta kalleshi yace"Ina sonk ....." Katseshi tayi da cewa"kana son kudin ka ko ban samu aiki ba ko" Ya girgiza mata Kai,tace"karka damu zan biya"tana Gama magana ta tafi ya dafa setin zuciyarshi yace"sonki Nike ni'ima kinki ki gane" Itako tana Shan kwana tayi tsaki tace"Wawa a karamin kwakwalwarshi zaice Sona yake ni yar iska ce zan yarda dashi in fito a gidan talauci in auri d'an talaka aini maikudi zan aura wanda Zan huta inji dadi ummina ta ji dadi mu huta in Kuma nunawa Yan gidan mu ni Yar halak ce tunda suna gani kamar bazanyi kudi ba" Washe gari tayi wanka ta shirya da asuba ta fito sai gidansu ishak da yike kofar d'ankinshi a ta waje yake Nan fa ta shiga ta shirya a karamin bayinshi dake ciki dama akwai kitso a kanta all back shiyasa Bata sh wuya ba wajen saka weavon din dake razor cuta Aiko yayi mata kyau saitayi kamar mazan Chinese ko in ce yaran real fulani bazaka tab'a tunanin ba Haka kan yake ba ,da k'yar ta saka wanan rigarme Kama da jikin mutum Aiko ya shafe nono saidai da mutum zai natsu ya mata kallon kurulla zai gane akwai d'an tudu Amma ba sosai ba beyi flat ba sosai Bayan tashirya ta saka suit din ishaq domin da kadan yafita tsayi fitowa tayi Yana ganinta ya sake baki yace"wallahi basasu gane ba" Murmushi tayi tace"bana fad'a maka ba result din ya Bata ta tafi sai office din tana zuwa tayi sa'a ba a cike post din ba,interview sukayi mata tayi ta basu ansa nan suka bata pencil Wai ta zana musu plan na 3bedroom plan a take tayi Aiko sun yaba da kokarinta nan fa suka Bata aiki za ayi ta biyanta 75000,ai kamar tayi ihu Dan murna canja murya tayi zuwa na maza tayiwa manager godiya Sanan ta bar office din da niyya washe gari zata fara aiki tana fitowa tayi shagon su zee ta ganta zaune,canja murya tayi tace"Yan mata ya kike?" zee ta kalleta tace"fine" NI'IMA tace"please zan iya samun number ki?" Zee da Kai ya fara Kato ta samu Mai suffan larabawa sai Yan ga take ta fara kira Mata number" Dariya ni'ima ta kyakyale dashi ta dawo da voice dinta tace"ke ni'ima ce" Zaro Ido zee tayi tace"Kai haba ya akayi Haka?" NI'IMA ta shige ciki ta fara cire sajen fuskarta da farin glass dake idonta tace"ki tayani murna na samu aiki"labarin komai ta bawa zee" Zee tace"har Ina cewa nayi new catch" NI'IMA tace"ai aikin kenan"tun daga wanan ranan Ni'ima ta Fara aiki da sunan ishaq al-amin Kuma Babu wanda ya tab'a kawowa macece duk da wani lokaci suna ganin suffa mace Amma basuyi tunani haka ba domin cire passport din ishaq tayi ta manna nata da tayi da new loook yanzu watanta uku kenan duk wata tana bawa ishaq dubu ashirin yanzu Abba ya fara kulata Amma Bata bashi fuska,sauran matan gidan ko cewa suke karuwanci take zuwa itadai duk Wanda ya shiga harkarta toh sai su kwana ana bala'i,da wanan aikin take samu ta biya musu bukatu da maganin ummi ji take zata iyayin komai dan ummita NI'IMA tana da sayi Amma ba can din Nan ba ita ba fara sosai ba Kuma baza a kirata da baka ba,tana da matsifar kyau gata da d'an jiki Amma ba sosai ba itadai baza a ce mata siririya ba,matsifaffiya ce ajin farko Dan in ka shiga harkarta toh ka bani koma baka shiga Ba akwaita da tsokana bata da hakuri ga niman fitina yanzu burinta ta auri me kudi Wanan kenan Cigaban labari 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?7βƒ?-1βƒ?8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim *A gaurguje domin abinda ya faru a baya bashi da muhimmanci sai wanda zai faru gaba* Ni'imatullah Abubakar shine asalin sunanta,mahaifinta malam Abubakar Musa sai Kuma mahaifiyarta Ladidi,mahaifinta d'an asalin jihar Niger state ne kontagora to be precise,malam Abubakar ya kasance mutum me matukar son mata inda yayi ta aure-aure har Mata goma Sha biyar Kuma har Yanzu in ya ji labarin an samu bazawara shi zaije niman aurenta,mahaifiyar NI'IMA itace ta 7 Kuma a lokacin da ya aurota duk matan da yake aurowa yara mata suke Haifa me,shiyasa daya ji labarin aurenta ya mutu yaje niman aurenta a ganin shi tunda a gidan tsohon mijinta ta haifi yara biyu duk maza shiyasa yake da yakinin zata Haifa me yara maza,domin ya'yanshi goma sha d'aya amma ba namiji,shiyasa yasa hope dinshi akan ladidi ya kwashi dukan soyyaya ya d'ora mata,auransu da wata uku ta samu ciki murna a gun malam Abubakar ba dama komai ladidi ke so yana mata kullum zancen shi be wuce Allah ya sauketa lafiya ta haiho me tsantalelen d'an,a lokacin su biyu ne kadai suka rage matanshi da ita da talatuwa,talatuwa itace matar shi ta farko ita a budurwa ya aurota,itace me mulki a gidan duk matar da ya auro ita ke juyasu sai inda tayi dasu kasancewar ita be tab'a sakinta ba,kalman saki be tab'a shiga tsakaninsu ba Kuma ko kad'an bashi da niya sakinta domin talatu ta wuce tunanin ku,macece me shige-shige da bin bokaye ko kad'an Bata damu da aure-aurenshi ba domin tasan bazasu dade ba zai zubar yayi sabon zubi,saidai hankalinta ya fara tashi ne a lokacin da ta gan irin kulawa da mijin nata ke bawa ladidi nata daban ne ko kad'an be tab'a mata haka duk aure-aure daya keyi babu wacce ya nunawa irin Wanan kulawar sai ita,nan fa tayi ta shige-shige itako ladidi Bata masan tanayi ba saima d'an sana'an kayan miyarta da takeyi tana d'an samu rufin asiri Abubuwa sun canja ne a lokacin da ladidi ta haiho Ni'ima ai a ranan haukacewa ne ya rage beyi ba,yayi ta hauka har ya kai ga cewa"shi ba shine babanta ba a waje akayi cikinta,murna gun wajen talatu ba dama tayi farin cikin wanan Lamarin da k'yar dai alhaji sambo maigidan shi watoh alhajin da yakewa gadi ya shiga tsakaninsu sosai ya me fad'a Kuma ya shaidame duk Randa ya sake ladidi zai koreshi a aiki,da yike Yana samun d'an zakkah duk shekara ga kyautan sutura hakan yasa ya hakura be saketa ba Amma ko d'aukar yar beyi ba Kuma yaki yanka mata ragon suna,alhaji sambo ne yayiwa ladidi komai na suna da aka tambayeta wani suna take son a sawa yar'ta tace"NI'IMATULAH"Haka fa NI'IMA ta taso cikin sangwama mahaifinta kwata-kwata ya tsaneta Kuma ya cigaba da aure-aurenshi itadai ladidi ta Kama sana'anta Kuma Allah yasa mata albarka harta su shinkafa da wake garin masara duk tana sayarwa yanzu,saidai a lokacin da NI'IMA keda shekara biyu a duniya step Brothers dinta Suka bar duniya a gidan tsohon mijin ladidi an waye gari aka gan sun mutu,ba karamin tashin hankali ladidi ta shiga ba, ga ciwon sugar da take fama dashi amma ta dage da sana'a ta rungume yar'ta a duk gidan Ni'ima ce ke zuwa boko ba karamin jajircewa ladidi tayi ba wajen ganin Yar"ta ta samu ilimin zamani da Kuma addini sauran yaran kuwa Babu ilimin boko balle mahamadiya Kuma kullum Kara yawa sukeyi,a Haka har Ni'ima tayi primary ta shiga secondary ta gama,yariya ce Mai ilimi sosai,waec result dinta na fitowa umminta ta bata kudi tayi registration din jamb seating d'aya ta ci exam din,nan fa ta siyi form din jami'a a first choice tasa tana son karanta achitecture second choice Kuma tasa urban and regional planing itadai tana son karanta achitecture domin ko a secondary school ita technical student ce a under building take a lokacin ita kadai ce mace,cikin ikon Allah ta samu abinda take so saidai ita kadai ce mace a department din,Ni'ima bata da wata kawa data wuce zainab tare suka taso tun suna yara sunyi primary tare har secondary school sai dai ita zee bata cigaba ba,makota ne su A lokacin da NI'IMA ta fara jami'a sai talatu ta fara sakin haibaici Wai karuwanci take zuwa sai tayi ta cewa"ayi mu gani" Malam Abubakar ko duk da be kula Ni'ima be hanashi zuwa d'akin ladidi domin talatu in be kawo ba saidai ya kwana da yunwa Amma ladidi ba ruwanta ko me ta dafa tana bashi,ko kad'an Ni'ima bata kulashi itama Bata ragawa kowa a gidan ba ma gidan ma kadai ba har anguwan kowa yasan matsifar Ni'ima ita ke takawa talatu birki domin in ta fara matsifa sai ayisati tanayi A lokacin da NI'IMA ke 300 level ne aka koreta sanadiyan dambe da tayi da wata a makaranta kasancewar haka ya sab'awa dokar makaranta,ba karamin tashin hankali Ni'ima ta Shiga ba, tayi kuka domin tasan ita kadai ce hope din mamanta da karatun umminta ta dogara Taya zata Sanar da ita an koreta tasan sai zuciyar umminta ya buga ga ciwon sugar da take fama dashi domin har yayi tsanani ya fara tab'a mata Ido dama tuni ya hanata haihuwa Zee ce kadai tasan da wanan batun tayi kuka ta gode Allah domin tana san ran da a ce Ni'ima ta samu tayi graduating da da first class zata fito domin shegen ilimine da ita itace best a department din,Kuma ita kadai ce mace Amma rashin hakuri da matsifa yasa ta jawowa aka koreta domin tun tana 100level ake Bata warning Amma taki ji" Tasan ko hauka takeyi bazata iya Sanar da ummita ba,hakan yasa duk safe sai ta fita taje gidansu zee da sunan makaranta har na tsawon shekara tana haka kafin ta zo ta cewa umminta ta gama karatun, da yike ummi ba kan karatun ta sani ba,nan fa ta fara shiga gari niman aiki Amma duk inda taje sai a ce ba vacancy,kawai wata Rana sai zee ta fad'a mata Wai sabon company da aka bude a kusa da shagon da take aiki suna bukatar ma'aikata Nan fa NI'IMA ta shirya taje tace"ko shara ne tana so Amma da taje sai Suka ce an cike wanan gurbin post d'in p'a ya rage Kuma saime degree in achitecture Kuma namiji suke so domin post din will involve traveling da c e o in akwai need shiyasa basa son mace"ba karamin kuka tayi ba ranan ta bar buiding din jiki ba kwari Bayan sati d'aya Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ2️⃣1βƒ?-2️⃣2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cigaba tayi da cire kayan jikinta tace"zee kin gan laifina in banyi Haka ba wallahi zan iya rasa ummina,ni kaina na Fara gajiya da wanan harka ga matan office dinmu' kamar zasu cinye ni,yanzu ma na Kara shiga wani tashin hankali domin mutumin dana yiwa rashin mutunci d'azu da safe ashe shine me kamfani" Zee tace"hmmm ai shiyasa Babu kyau tsokana gashi yanzu kin jawowa kanki NI'IMA tace"ko yanzu ya shiga gonata ba kyaleshi zanyi ba ai duk Yan office din Nan wawaye ne" Zee tace"ba laifinsu bane yanayi inda kike canja murya bazasu gane ba Tashi tayi ta shiga ciki ta maida kayanta tana fitowa ta gan Aslim tsaye yana cewa"a bashi ko wani irin soda drink,domin shagon akwai drinks da snacks Hade rai NI'IMA tayi shiko d'auke Kai yayi Kamar besanta ba Zee ta kalleta tace" har an dawo NI'IMA?" NI'IMA ta fito ta tsaya kusa dashi tace"wanne za a bani?" Ciro dubu d'aya yayi ba tare da tanka ba zai mikawa zee ta kwace,wani kallo yayi mata yace"jaka kawai Wanda bata san me takeyi ba,a ce mace da roko Haka?tur da Hali irin naki" Dariya tayi tace"ko a jikina malam indai Zan karb'i canji" Kallon zee yayi yace"ku daina barin irin wa'yanan mutane suna zuwa muku shago in ba Haka ba zasu korar muku costomer" Hararanshi Ni'ima tayi tace"karyar banza Kawai kaima ka daina zuwa kananan shago Mana tunda kana ganin Kai wani ne" Zee tace"Yi hakuri sir Bari in baka canji" Tsaki yayi ya bar wuri Ni'ima ta bishi da kallo tana murmushi Sai da ya wuce zee tace"miye Haka so kike a koreni Ina Kika sanshi?* Ni'ima ta kalleshi tace"nifa sonshi Nike tunda na ganshi a bus na ji ya sace min zuciya,balle dana gane shi me kudine,ya Gama Dani shine fa Mai kamfanin mu" Zee dake kwashe Kaya tana shigarwa ciki tace"ikon Allah daga ganin me kudi shikenan" Tace"Allah ya gani tunda na ganshi na ji Ina sonshi Amma Dana gane shi Mai kudine sai son ya Karo" Zee ta shigar da Kaya tace"toh Allah ya kyauta Amma da kin hakura dan yafi karfin ki Kuma na Lura ya tsane ki" Tace"ko da karfin tsiya zai so ni Bari ki gani nasan hanyar da zan bi Dan ya soni,in Kuma ya ki in je niman aurenshi har gidansu me ke ciki" Zee ta saki Baki Tama rasa me zata ce,nifa zan aureshi da yarda Allah, Zee tace"toh Allah ya kyauta Amma dan rashin gata da sanin ya Kamata mace taje niman auren namiji ni ban tab'a gani ba" Ni'ima tace"wanan ai sai na bi hanyoyin da zanbi in ya garara sai inje gidan nasu Amma yanzu Ina da hanyoyi da zanbi" Zee tace"meyasa Zaki wahalal da kanki akanshi gaki da samari wanda suke sonki Amma zaki zubar da ajin ki Ni'ima you are beautifull why do you want to downgrade yourself?" Ni'ima dake tafiya tana Shan rake domin tuni zee ta kulle shago ta cire rake da ta sa a Baki tace"zee you expect me in auri wanan kanana samarin da Basu San ciwon kansu ba,masu zuwa zance a babur sai ka ce Yar iska,ni Yar iska ce da Zan auri talaka,wallahi wahala da ummina ta Sha bana addu'a in Sha shi,Ina son in bawa ummina farin ciki Kuma ta auren Mai kudi Zan samu cikar burina" Zee tace"toh Allah ya taimaka Allah yasa auren maikudin Nan bazai zama sanadin shigar ki wani Hali ba" Ni'ima tace"eh ko Zan wahala da sauki" Itadai zee Bata Kara magana ba har suka Isa inda take siyawa mamanta abincinta wheat ta siya domin in taje gida shi zata tuka suci sanda tayi cafeni da kudin Aslim Sanan sukayi gida,tana kaiwa gida ta tarar da saude da talatu suna dambe inda sabo ta saba gani,dambe suke tsakaninsu da Allah Ai Zama Ni'ima tayi ta d'auki kwanun silver da cokali ta fara Yi musu Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku Free page πŸ…Ώ2️⃣3️⃣-2️⃣4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ta fara yi musu gid'a tana cewa"ku casu arna ku casu ku casu ba Mai raba ku'hakan ya b'atawa talatu Rai dama gashi ta daku tana Jin haushi ba a zo an rabasu ba" Tana samun dama ture saude a fusace tayi kan Ni'ima tace"ke Dan uwarki waye arna?" Dariya ni'ima ta kyakyale dashi tace"ah'ah ai bani na kashe zomon ba ga dai-dai ke can Dan wallahi In kikayi Dani zan manta na tab'a sanin ki,bulala Zan samo in Zane ki"sanin karamin aikinta ne yasa taja bakinta tayi shiru ta koma kofar d'akinta ta zauna ta cigaba da cacan baki" Ni'ima tace"ku kuke jawo Mana talauci a gidan Nan" A fusace saude tace"uwarki ce talaka shegiya karuwa kawai sai kin je karuwanci ki kin dawowa da uwarki da leda sai ki Hana mutane sakat" Talatu tace"rabu da yar duniya karuwar titi kawai " Wani dariya ni'ima tayi tace"ke ladidi har kina da bakin fad'amin magana karki manta fa yar'ki zainaba sanda ta haifa Miki ya'ya biyu duk ba tare da aure ba karshe ma ta shiga duniya saratu ko da ciki aka Kaita d'akin miji ai kin gan gomma ni tunda baza a ce ga lasisina ba kece Mai karuwai a d'akin ki,ke kuma saude karki manta tsohon mijin ki ya sake ki ne dalilin Kama ki da yayi da wani a ban d'ankin gidan haya ko kin d'au bamu San komai bane"sit kake ji babu wanda ya tanka ta Ummi ce ta fito a d'akinta ta daka mata tsawa tace"Ni'ima maza Basu hakuri ai iyayenki ne" Ni'ima tace"Babu hakurin da Zan Basu ai su suka fara,cikin b'acin rai ummi ta wanka mata Mari tace'nace ki basu hakuri" Ni'ima ta ruga ciki da gudu tace"wallahi saidai ki kasheni Amma bazan Basu hakuri ba" Ummi na ganin ta shige ta kwashi ledar da ta dawo dashi tace"Dan girman Allah kuyi hakuri yariya ce" Ladidi tace"munafuka ai duk ke kike koya Mata" Tsaki saude tayi tace"yariya da nono a kirji wacce tasan hanyar niman maza za a Kira da yariya,gaskiya kiyiwa kanki fad'a ki daina tura yariyar nan karuwanci" Ummi Bata kulasu ba ta shige d'akinta ta fara yiwa Ni'ima fad'a Ni'ima dai amsar ledar tayi ta fito da karamin cylinder 3kg ta aza ruwan tuwo ______________ Aslim na barin shagon gida yayi driver na parking ya fito,be zarce ko Ina ba sai part din mummy Dake d'an nisa da nashi Yana zuwa ya tarar ba kowa a falo sai tv dake aiki Zama yayi a kujera Yana cewa mum iam home" Wata kyakyawar matace ta sauko cikin shiga ta alfarma Fara ce sol tana da jiki Amma Bata da tsayi da fara'a ta sauko Tashi yayi ya Karasa yayi mata side hug yayi pecking dinta yace"mum a gajiye na dawo wallahi" Murmushi tayi tace"Sannu da kokari my son ai Ina alfari da kai,so ya aikin kana dai ganewa ko?" Yace"yes mum" Zama yayi ta d'auko me drinks can sai ga likita ya sauko ta kalleshi tace"ka dai Yi mata allura ko?" Yace"eh" Kawai ji sukayi ta fito da gudu tana kokarin zuwa wurin Aslim,tsayawa yayi Yana kallon hajiya mariya da ta rungumeshi tana kokarin yin maganan Amma ta kasa ga jikinta rawa yakeyi Kallon mum yayi cikin sanyin jiki yace"mum mu fitar da Anty waje Mana she is suffering" Mum ta kalli dr shima ita yake kallo tayi me signal da Ido sai kawai ya fito da allura a jakarshi ya fara had'awa Mum ta Karasa inda suke hajiya mariya na ganin Haka ta b'oye bΓ yan Aslim da tausayi ya Gama cika shi Dr ko hanunta ya Kama yayi mata allura Aslim yace"mum please mu fitar da ita waje tunda na taso fa na ganta a Haka ana fama" Mum tace"ai Babu kasar da ba zaga da ita ba Amma Allah besa an dace ba Saidai mu cigaba da Yi mata addu'a kawai" Cikin damuwa ya zauna kawai sai ya ji ta fad'o jikinshi Dr ya fara kokarin d'aukarta sai yace"Dr tafi kawai zan shigar da ita tunda ta samu bacci" Dr yace"ok hajiya sai gobe kenan" Mummy tace"muje in raka ka" Suna fitowa mummy tace"gobe ka zo da allurar da zai Kara daburce da kwakwalwar gabad'aya bana son ya fara zargin wani abu,domin za a iya samun matsala in ya gano gaskiya" Dr yace"karki damu nasa a nimo min allurar Kuma an tabbatar min gobe za a kawu min" Tace"ok sai na gan ka" Koda ta koma ta gan har ya kaita d'aki Ya sauko tace"son je ka huta" Cikin sanyi jiki yace"toh"sanan ya fita ta bishi da kallo Zaune Fatima take a falo ita da kawarta Fatima tace"ance Miki in badan abinda Zan samu ba Zan zauna a Nan ne ai da mun cima burin mu Zan bar kasar" Salma tace"toh me zai hana kiyi beating hajiya a game din da ta had'a Fatima tace"ban fahimta ba" Salma zatayi magana sai ga Aslim ya shigo kallo d'aya Fatima tayi me ta d'auke kai,murmushi yayi yace" Maman Nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku My paid books Nida mijina 200 Kaunace 200 Mai mata biyu 200 Nida Yaya hydar 200 So makaho ne 200 Habib Mr neat 200 Mu kawaye ne 300 Zo kiji 300 Yarima annur 300 And now NI'IMATULAH 300 Gaskiya in baki karanta wa'yan nan littatfan ba an sha dake ga me bukata sai a min magana ta wanan layin 09090112846 πŸ…Ώ2️⃣5βƒ?-2️⃣6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"au yau su Salma ne a gidan namu?" Tayi murmushi tace"eh ya aiki ai tun safe na zo aka ce ka tafi aiki" Yace"eh wallahi"kallon Fatima yayi da ta hade rai yace"haba sweetheart bazakiyi welcoming Dina ba me nayi Miki?" Tsaki tayi ta juya me baya,Salma ta mike tace"haba ke ko kiyi me sannu da zuwa Mana" Kallon Salma tayi tace"muje in raka ki"daga haka Suka fita ya bisu da kallo Suna fitowa Salma tace"ke miye haka kike basar dashi?" Fatima ta yatmusa fuska tace"nifa haushi yake bani ke kanki kin San ni bana yin maza,Kuma in ban Fara hade rai tun yanzu ba ba in na sakar me fuska sai ya takura min,gashi da shegen naci kamar cingum baya gajiya,ni fa harna Fara gajiya domin nidai saboda kudin na aureshi amma ke kanki kin San ko u's da Mata Nike harkata na fi Jin dadin su,Amma an wani takurani a gida da sunan aure" Salma tace"ai shine Nike fad'a Miki kiyi beating hajiya a game dinta" Fatima tace"how?" Tace"why not tunda ke likita yace bazaki iya haihuwa ba,kuma haihuwar ne ake jira a kau dashi ku kwashi dukiyar,me zai hana ki b'ollo ta bayan gida domin in baki riga hajiya ba zata Riga ki we all know how curning and selfish that woman is,she can do anything Kuma zata iya Kau da kowa akan dukiyar Nan ciki harda ke da kike Yar sister ta balle ita da mum dinki step sisters ne,yanzu da baki haihu ba zata iya sawa Aslim din ya Kara aure Kuma kin San Yana jin maganarta Kuma Ina fad'a Miki da Haka ya faru Zaki tashi a tutar babu domin zata iya sawa ya sake ki ko Kuma ma ta kashe ki tunda kin san sirrinta" Fatima dake gyada Kai alamun kin kawo point tace"Kuma hakane nama ji ta fara zancen" Salma tace"atoh,yanzu dai me zai hana tunda yana sonki kuma kina lokacinki me zai hana ki ce me kin amince yayi secret wedding ya auro Wanda zata haifa muku yara in aka kawu ta ta samu ciki sai kema ki Fara laulayin karya in cikin ya girma sai ki Fara saka cikin karya ita kuma yariyar da zai auro in ta haihu sai ku kasheta harda shi dama duniya zata d'au yar'ki ne ko d'anki kin gan kafin hajiya ta gane sai ki tattara komai nashi ki bar kasar Amma tun kan ta haihu Zaki Fara Shirin barin kasar da lauyer ya zo ya saki dukiyar kawai sai ki Kai yaron gidan marayu ki tafi inda kike so" Dariya Fatima tayi tace"Kai kanki naja Amma saidai wanan plan din da hajiyar za ayi shi kin San tsinanniyar wayau ne da ita zata gane da wuri zan fad'a mata komai amma da haihuwar ya zo kawai Zan canja wasan" Salma tace"Kuma Haka fa yayi duk inda akayi ki min waya" Tace"Yanzu ko zani in fad'a Mata" Jan mota Salma tayi ta bar gidan itako Fatima tayi b'angaren hajiya a falo ta sameta tana waya Zama tayi ta jira ta gama waya,mummy ta kalleta tace"Lafiya dai ko?' Fatima ta harareta tace"miye Kuma na b'ata rai Ali ne fa ya ga Ali " Hajiya ta mike ta jawo Fatima ta murd'a Mata hanun baya tace"na fara ganin alamun kin fara growing wings har kike tunanin zaki sa Aslim ya juya min baya" Fatima tayi murmushi tace"kila saboda abinda Nike bashi ke Baki bashi shiyasa ya fara fifitani a kanki,yanzu ki sakeni na kawo plan din da za ayi ta ta Kare kowa ya huta"ta Kare magana da kwace kanta Mummy ta koma ta zauna,Nan ta zayyana mata komai amma karki nuna me kin San da plan din" Mummy ta kalleta tace"ke kanki kin San ba a playing dina in wanan hanya ne da kike tunanin zakiyi beating Dina a game Dina toh ki canja shawara domin Zan manta ke Yar kanwata ce Wallahi akan dukiyar nan zan iya kawar da ko waye na d'au shekaru Ina wanan Shirin " Fatima tayi murmushi tace"hmmm ke bansan meyasa baki da yarda ba auren Nan fa shine zai kawo karshen komai da ta haihu kin gan sai muyi amfani da d'an mu mallaki dukiyar a bawa kowa kasonshi ya kara gaba ita yariyar ai tana Gama haihuwa sai mu kasheta kowa ya huta kin gan ai duniya bazata San waye mahaifiyar d'an ba a cikin sirri za ayi auren'" (Niko nace lallai wanan auren shi zai kawo karshen komai) Mummy tayi shiru tana nazarinta tace"ok convince him" Fatima ta mike tace"ok inshaallah zai amince I will shade crocodile tears" Komawa tayi ta tarar dashi zaune a dining Yana Shan tea,karasawa tayi ta rungumeshi ta baya tana shagwab'a tana kukan karya Cikin damuwa ya juya yace"dear meya same ki" Cikin kuka tace Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku Free page πŸ…Ώ2️⃣7βƒ?-2️⃣8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin kuka ta Kara rungumeshi tace"kayi hakuri kullum Ina maka laifi wallahi haushin kaina Nike ji in na tuna cewa"bazan iya haihuwa ba,Aslim bazan haihu maka ba wallahi hakan na kasheni" Yace"but na fad'a Miki ko a Yaya kike Zan rayu dake ina sonki matata" Juya me baya tayi tace"that the problem,wallahi my conscience is Killing me in na tuna saboda ni bazaka gan jinin ka a duniya ba kullum da abin Nike kwana dashi Nike tashi wallahi mijina Ina son koni bazan haihu ba Kai ka gan jinin ka zanfi samun kwanciyar hankali tunda Dr yace"you are ok" Yace"Fatima what are you saying kema kin san bazan iya Miki kishiya ba Allah ya jarrabce ni da sonki" Tace"mijina Ina son ka,me zai hana ka Kara aure wacce zata haihu maka Koda d'aya ne ka gan Nima Zan huta da takaicin rashin haihuwa" Wani kallon rashin fahimta yayi mata yace"ban fahimce ki ba,saboda Baki Sona kike son in Miki kishiya Fatima ko kishina bakiyi,ni bance Zan Kara aure ba sai kece Zaki ce in Kara aure hanya Fatima kina Sona kuwa?" Kuka ta fashe dashi tace"you think is easy for me in ce maka ka Kara aure?duk duniya Nan Babu macen da zata so mijin ta ya Kara aure balle har tace yayi,ka taimakeni Kuma ba Ina nufin ka zauna da ita bane na din-din data haihu sai ka sallameta ta bar Mana yaron ko yariya Kuma ai zaka nima Yar talakawa ne ka aura Wanda ko daga baya ta zo claiming abinda ta Haifa zamu iya fighting dinta" Yace"no gaskiya bazan iya ba ai wanan ya zama wickedness ne ita wacce za a auron Bata da gata ne?" Kuka Fatima ta fashe dashi ta mike ta shige d'anki ya bita da kallo,d'auka biredi yayi da niyyar cigaba da Shan tea dinshi sai ya tsinci kanshi da rashin Jin dadin tashi yayi ya bita tana Jin ya bude kofa ta Kara karfin kukan nata,karasawa yayi gado ya rungumeta ya fara lallashinta cikin shashasheka tace"bafa Zama zakuyi na dindin ba,da ta haihu zaka sallameta,gaya me tayi inda komai zai kasance yace'kina ganin haka bazai Zama matsala nan gaba ba?" Shafa fuskarshi tayi tace"kaidai ka Amince Kuma bazamu fad'a mata amfani da ita zamuyi ba infact karka fad'a mata kana da Mata sai anyi auren" Yace"toh Ina zamu samu yariyar?" Tace"ai kai zaka samu me kwad'ayi da son abin duniya ka kashe mata kudi da ita da iyayenta " Zaiyi magana ta hade bakinsu dama abinda yake so kenan domin yayi Kwana biyu,dukda ba so take ba haka ta hakura ta bashi hadin kai hakan ya bala'in tafiya dashi bΓ yan komai ya lafa ya rungumeta yace"I love you my wiffy" Tana shafa suman kirjinshi tace"Mee too please ka amince" Murmushi yayi yace"in Zaki dinga min irin Haka zan amince,Fatima Ina sonki please ki daina hanani kanki please" Tace"Nima in ka Amince Zan dinga Yi maka inda kake so" Yayi murmushi yace"toh tashi muje muyi wanka sai muyi sallah magrib ta gabato" Suna tashi ya Kuma jawota ta tureshi tace"nifa yunwa Nike ji" Yace"alright Bari in nayi sallah sai in fita in samo Mana abinci" A tare sukayi wanka suna fitowa yasa jallabiya ya feshe jikinshi da tularai yace"na tafi massalaci sai bΓ yan Isha Zan dawo" Tace"ok'yana fita tayi tsaki tace"nifa bani da fellings wa namiji" _____________ A gurguje ni'ima ta tuka tuwon wheat ta kwashe Sanan ta kashe gas taje tayi sallah magib Bata tashi ba sanda tayi Isha Ummi tace"Amma sai kin siyo maganin zakiyi Miya ko?" Tace"bana son dare yayi min domin sai na je mudus zan samu da sauki" Ummi tace"toh kije kawai zan lallab'a inyi miyar kafin ki dawo* Tace"in bazaki iya ba ki Bari in na dawo sai in yi kin ji umminta" Ummi tayi murmushi ta shafa kumatun ta tace"Yar ummi ki daina kula Yan gidan Nan kin ji" Tace"toh" Ummi tace"ki dawo da wuri bana son ki tsaya fad'a da kowa" Tace"toh" Da sauri ta fita da kafa ta taka da yike Basu da nisa domin a Baki general hospital yake Minna Tana zuwa ta Basu paper maganin Suka Bata juyowa tayi tana tafiya harta zo junction din gidansu zata tsallake titi sai ga wani mota ya zo a guje sake ledar maganin tayi har ta runtse ido sai taji ya ja birki A ranta tace"wallahi baka Isa ba tunda har ka kusan bigeni ka shiga uku,fad'awa tayi saman mota ta kwanta Aslim ya tsaya Yana kallon ikon Allah shidai yasan be tab'a ta ba fitowa yayi kafin a taro Yana zuwa ya Maman nur 9/10/20, 6:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ2️⃣9βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Fita yayi ya leka fuskarta Amma be samu ganin ko waye ba Jijjigata ya farayi yace"malama meya sameki ina fatan dai baki ji ciwo bako?" Banza tayi me,ganin dai Bata da niyyar magana yasa shi d'aukarta ya Shigar mota sanan ya ja motar gefe D'aga fuskarta yayi bΓ yan ya gama parking Yana ganin fuskarta yace"not again" Bude ido d'aya tayi aiko sai ya ganta turo baki tayi ta wayance tace"a duniya nike ko a lahira" A fusace yace"meyasa kike damuna ne?" Hararanshi tayi tace"oh ni da ka buge da mota banyi magana ba sai Kai ne me bakin magana sai ka biyani asarar da kasa nayi" Yace"fita ko in yi Miki dukar tsiya" Tace"al-quranin ubangiji bilahillazi la'ilaha ilahuwa na rantse da Allah in ka gan na fita a motar nan ka dire min dubu goma da a ce na fadi na mutu fa iyayena ne da asara wallahi bazan yarda ba,ni Yar iskace zan Bari ka wuce free wallahi baka isa ba"ta Kare magana da gyra Zama Wani kallo yayi mata a ranshi yace"yariyar nan akwai son kudi"tsaki yayi a fili yace"ni kuma bazan Baki ko sisi ba,fita ki bar min mota" Tace"ok ai zamu gani" Ganin dai da gaske take yasa ya Ciro kudi a inda take ajiyewa ya wasa mata murmushi tayi ta fara sincewa harta gama ta kalleshi da murmushi tace"tun d'azu da haka kayi da an wuce wurin,ledar maganin daya shigo dashi ta d'auka ta kalleshi tace"Ina wuni,ya mutane gidan su umma fa?" Yace"fita please sauri nikeyi"har zata fita sai ta gan take away guda biyu d'auka d'aya tayi tace"nagode Allah amfana inda kake d'awainiya dani kaima Allah ya biya ka" Bata jira me zaice ba ta fita ta kama hanyar gida tana sauri Tana kaiwa ta tarar da abbanta a kofar d'ankinshi ummi harta kad'a busashan kubewa" Hade rai tayi ba tare data kalle inda yake ta shige ciki,ummi tace"kin samu maganin" Tace"eh na samu" Abba ya kalleta yace"ke baki ganni bane?" Tace"na ganka me zan maka?' Ummi ta daka mata tsawa tace"ke miye Haka" Ni'ima bata kulata ta bude kula abinci ta cirewa ummi leda d'aya tasa mata Miya Ta kwashe ta Kai d'anki ta zauna ta bude take away dinta fried rice ne da chicken ta ajiye kudi gefen ta ta fara ci,ba tare da ta kalli inda yake ba tace"in ma mutum abinci yake jira gwamma ya tashi kafin dare yayi me domin tuwon mu dai-dai mu Muka tuka' Kallon abincinta Abba yayi ya had'iye miyau ni'ima ta cire kaza saman abincinta ta sawa ummi duk Yana kallo' Kallon ummi yayi yace"ladidi baki bani abinci ba kuma yau girkin ki" Wani dariya ni'ima ta kyakyale dashi Amma batayi magana ba Ummi ko yi tayi kamar bata jishi ba domin duk ranan da yunwa ya kwaso shi sai ya zo ya zauna yace"girkinta ne alhalin tunda ciwon ta ya tashi ya daina kulata Ni'ima ce kawai me fama da ita Yace"dake Nike ladidi" A fusace tace"Wanda ka kawo zan baka ko wanda ya'ta ta samo?ka gan mal am na dawo daga wanan rakiya Dan bazai yiwu ya'ta ta fita kullum dan rufan asirin mu kuma in kwashe inyi ta baka ba bazai yiwu ba" Da mamaki ya kalleta domin zamanshi da ita Bata tab'a yime magana haka' ba lallai tura ta Kai bango,ita kanta Ni'ima tayi mamaki ummi nata yau Muryar tausayi yayi yace"ladidi Dan Allah kiyi hakuri yunwa Nike ji" Ummi tace"ka cire kudi cikin wanda ka tara na sadakin da zaka Kai ranan juma'a ka ci abincin dashi " Yace"ai na aika dashi ko?" Ni'ima ta d'auki kudinta ta kirga dubu bakwai tace"ummi gashi wanan gobe in kin samu lafiya ki shiga ki yanko Mana kaza ki siyi shinkafa irin Wanda kike ci da tumatu gobe shinkafa da Miya zamu ci ki siyo holandia babban gora da wanan dubu uku nan ki siya atamfar da aka fito dashi na auren zara'u makociyar mu ki bada d'inki" Ummi tace"kefa bazaki d'inka ba?" Tace"karki damu in ke kin samu ni ban damu ba bana son ranan tayi ke ki fita daban kin San ina kishin ki,ni Kona d'inka bana Nan ina gun aiki" Abba yace"nifa Ni'ima" Ni'ima tace"ni ban tab'a saninka kamar inda baka sanni ba,malam zan baka mamaki nan gaba mu zuba nida Kai tunda har kayi musu na kace Kai ba mahaifina bane Kuma kaki yanka min ragon suna,hmmm malam zan baka mamaki kad'an kenan ka gani" Yace"Ni'ima ai abinda ya wuce ya Riga ya wuce a baya Kuma karya ake miki,nidai a manta baya kawai,yanzu dai bani dubu a wurin" Ni'ima zatayi magana ummi tace"ya Isa haka" Talatu ce ta fito tana marsifa tana zuwa ta shake shi tace"malam in baka so in tara maka jama'a ka fito ka bada kudin abinci domin ni da yarana yunwa muke ji" Saude ta fita tace"ai yau in be bamu kudin abinci dukan siya zamuyi me" A fusace yace"ku sakeni ko ku kwana gidanku yau" Tuni talatuwa ta sakeshi tace"malam Babu abinda zamu ce ma sai Allah ya isa" Saude tace"ai wallahi sai Allah ya isar mana kuma daga yau sauran ya'yan ka wanda uwayensu basa nan sai ka San inda zakayi dasu tunda manya suna fita wajen samari" Saude na barin wajen ta aika taliya guda biyu ta dafa ta ci ita da yaranta,itako talatu ta dafa shinkafa Yar Fara da Mai kowa ya ci da yaranshi sauran yaran da ba iyayensu a gidan sukayi tagumi kanana na kuka manya dai sunyi shiru Babba cikinsu ramlat ta zo tace ummi Dan girman Allah ki tausaya Mana tun safe bamu ci komai ba" Ummi ta saci kallon Ni'ima, Ni'ima tace"a Basu ragowar tuwon,d'aki ta shiga ta d'auko d'ari biyar ta mikawa Ramla tace"ku Kara dashi Sosai Ramla tayi godiya Ni'ima tace"ya kamata kema ki fita ki nimi aiki Koda shara ne in ba Haka ba yunwa zata kashe ku" Ramla tace"toh anty in an samu Ina so" Ni'ima tace"Zan duba Miki Amma kema kiyi ta tambaya" Tace"toh" Suna wucewa ummi tace"Ni'ima Allah yayi Miki albarka ya rufa Miki asiri nagode" Tace"Amin" Ummi tace"Amma ki rage wanan tsanan da kikewa mahaifin ki ki Fara kiranshi da sunan abba bawai kiyi ta kiranshi malam ba ya kamata ki gane shi mahaifin ki ne" Ni'ima ta mike tace"duk Randa ya gane shi mahaifina ne Kuma ya d'aukeni kamar yar'shi Nima Zan Fara bashi muhimmanci Binta d'anki ummi tayi tana mata nasiha,itadai Ni'ima ta juya mata baya tana kuka,haba ita Bata jin zata iya yafe Masa domin ta sha wuya tun tana yariya har girmanta da a ce shi responsible father ne da yau ba sai tayi shigar maza ba ___________ Aslim na kaiwa gida ya tarar da Fatima zaune tayi tagumi Rungumeta yayi yace"ai na ce Miki karki damu Kuma ni kaina nayi tunani na gano soyyaya da kike min ne yasa Baki son in mutu ba ya'ya you are Not selfie at all shiyasa nike sonki dan da wata ne sai dai ta hanani aure" Tace"Ina son ka mijina please ka Fara niman yariya ko cikin staff dinka ne nasan baza'a rasa Yar talakawa ba masu kwad'ayin kudi" Shiru yayi kamar me tunani ni'ima ce ta fad'o me a Rai yace"it will be easy to use her domin tana da kwad'ayi ga son kudin bala'i sai dai bazan so in had'a zuri'a da ita ba" Fatima da ta ji maganar shi Wanda shi a zatonshi ba a bayyane yayi ba Tace"baby wacece ita?_ Yace"share kawai" Tace"fad'a min mijina"labarin komai ya bata tace" wow baby ai itace zamu iya amfani da ita Kuma ai mu zamu bawa d'an tarbiya kawai kasan inda zakayi ka jawo ra'ayinta in zaka tura magabatanka sai mu biya wasu su je niman aurenta bazaka fad'awa kowa ba if possible a d'aura da asuba karka Bari wani ya san da maganar auren sai ku biyu da iyayenta,ko Fahad karka fad'a me ka gan Koda ka saketa in sukayi musu sai mu ce su kawo shaidu" Yace"ok no prob Allah yasa ta amimce" Tace"karka yarda tasan manufar mu ka nuna Mata soyyaya" Yace"hanya kina kishina kuwa?" Tayi murmushi tace"sosai ma kuwa" Ajiye abinci yayi yace"ki ci nagode da kokarin ki dan ganin na gan jinina a duniya" Tace"jinin mu dai " Yace"eh hakane kam" Murmushi yayi a ranshi yace"perfect ta wanan hanya Nima Zan Rama iskanci da tayi min" Jiranta yayi ta gama cin abinci duk inda yaso kusantar ta kin yarda tayi Wai bacci take ji badan yaso ba ya jika tea ya Sha ya kwanta,domin Fatima bata girki Washe gari da safe ya shirya ya fito falo dama ya rigada ya Saba da rashin breakfast shiyasa be wahala da kanshi ba ya fita aiki Yana kaiwa kowa ya mike ya gaidashi ya amsa ya shiga office Ishaq dai na desk dinshi yayi serious Yana aiki Sadiya ce ta kawu me coffee ta ajiye me godiya yayi mata Tace"ishaq" Yace"Wai miye?" Tace"haba ishaq ka bani dama Mana ka gan nawa kala soyyaya" Ishaq yace"aiki Nike please don't distract me" Ta ajiye wani kula tace"ok ga abinci na kawo maka daga gida" Yace"nagode je kiyi aikin ki zamuyi magana anjima" Wucewa sadiya tayi badan taso ba tana wucewa ya sauke ajiyar zuciya Coffee ya d'auka ya fara sha ya bude abincin ya gan lafiyayar jellouf ne da nama tabe baki yayi ya rufe abincin Yana Gama shan coffee ya cigaba da aikin shi"telephone din ne yayi Kara ya d'auka ok sir, s kawai yace"ya mike ya shiga office din a lokacin da suka had'a ido ji yayi Kamar ya fashe da dariya tunawa da abinda ya faru jiya Amma sai ya basar ya karasa yace"sir gani" Aslim yace"wani time ne meeting din?" Yace"10:30am sir" Yace"ka gama aikin ka" Yace"sir iam still working on that sir" Yace"ok gobe Ina son ka gama zuwa gobe so that mu duba mu gani kafin mu had'a plan din" Yace"ok"har zai fita,aslim yace"kasa a kawo min coffee" Ishaq yace"ok sir" Yana fita yaje inda zai gan sadiya amma Bata nan duk Babu kowa a wurin,kawai sai ya d'auki cup me kyau ya had'a me coffee ya aza a tray ya kawo me ya ajiye a table" Har zai wuce ya ji yace"please use my laptop to reply the email din public procurement board Ishaq yace"nidai na gan jaraba kamar ni kadai ne a office din"kasa-kasa yayi magana inda bazai ji ba Yana zuwa ya fara danne-danne Ji yayi aslim yace"who made this yayi daban dana jiya" Ishaq yace"sorry sir dana je ne ban gan kowa ba a kicin din shiyasa na had'a ma da kaina Amma in baka so Bari inje in nimo sadiya ta had'a ma" Aslim yace"no infact I love it,gaskiya ka iya coffee waya kowa maka domin jiya banji dadin shi ba" Ishaq yace"thank you sir kawai ginger ne nasa kila shiyasa kaji dadin shi" Aslim yace"as from today you will be the one to make me coffee " Ishaq yace"ok sir nayi sending email din " Yace"ok"komawa yayi ya zauna,Ranan ishaq be je gida da wuri ba kowa ya tafi ya barshi domin Yana son ya gama aikinshi kafin gobe Da misalin karfe 5:30 zee ta Kira ni'ima tace"kefa Nike jira mu tafi gida" Ni'ima tace"please yanzu Zan fito bani 10minit" Zee tace"ok"suna Gama waya Ni'ima ta mike ta fara had'a kayanta ta saka waya a aljihu godiyar Allah ta d'aya duk ta samu tayi sallolinta domin ta fita taje shagon su zee a sace File ta kwashe ta kai store ai tana shiga kofar ya kulle da ita a ciki Babu irin bugun da batayi ba Amma shiru ga duhun ya mamaye store room din Bugu da take da karfinta ko security zasu jita Amma abu kamar Wasa sanda tafi minti 30 ga number zee be shiga service ma gabad'aya d'aukewa yayi dama cikin kwanakin ana fama da matsala network Aslim ne ya shigo company sanadiyan mantuwa da yayi security ya gani a kasa suna hiransu suna ganinshi suka mike suna tambayarshi ko lafiya yace"kalau Abu zai d'auka,d'aya daga cikinsu ya biyoshi sai yace"ah'ah Yi zaman ka" Komawa yayi ya zauna,shiko ya haura 3rd floor yana haurawa ya shiga office dinshi ya d'auki abinda zai d'auka ya fito ji yayi ana buga kofa da karfin Karasawa yayi Yana cewa who is there" Budewa yayi Amma be gan kowa ba hakan yasa ya shiga yana haska wuta kamar kofar jira yake ya Kara kullewa da sauri ya juya ishaq ya mike cikin tashin hankali da tsoro ya Karasa da gudu ya Maman nur 9/10/20, 6:32 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku *Last free page* πŸ…Ώ3️⃣0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Rungumeshi ishaq yayi jiki na rawa duk ya daburce" Jin ishaq jikinshi yasa Aslim yin shiru na d'an lokaci domin wani yanayi yake ji na daban,jin shiru yasa ishaq janye jikin shi yace"sorry sir wallahi na zo ajiye file kawai sai door din ya kulle wallahi na fi 40minit a ciki" Kallonshi aslim keyi a duhu hakan yasa ishaq juyawa da wuri yace"sir p kofar ya Kara rufewa kuma dama kofar nada matsala tun last week manager yace zai kira me gyra in kofar ya kulle sai an bude ta waje" Tsaki Aslim yayi yace"that is my problem with securities door suna da wuyan sha'ani" Karasawa yayi ya fara kokarin budewa Amma Taki buduwa Shima bugawa yakeyi Amma shiru shi kanshi yasan masu gadi bazasu tab'a jinsu ba domin duk Suna can waje gajiya yayi ya koma ya zauna ya bar ishaq Yana bugawa Gajiya yayi yace"yanzu sir ya zamuyi kuma ba service" Aslim yace"I guess a nan zamu kwana har zuwa gobe" Ishaq yace"what? sir Yan gidan mu will be worried and I can't reach them please sir ka taimaka" Aslim ya gyra Zama yace"ishaq what do you want me to do iam as worried as you are but I can't help it domin ko ya Zamuyi kofar nan bazata tab'a budewa ba Kuma duk inda akayi akwai wanda ya tab'a kokarin shiga ne ba sani ba,just seat and relax Ishaq a ranshi yace"how can I relax when iam in trouble in na cigaba da wanan zufa this fake bears zai fita,and zaka gane ni macece bana Miji ba" Ji yayi yace"why not ka cire suit din you are sweating" Ishaq yace"no never mind sir I will coup" Shi dama cikin jeans da polo yake domin har yaje gida yayi wanka ya dawo ne ya d'auki wani file yayi aikin a gida" Zama ishaq yayi sai shafa gemu yake ganin abin ya fara b'anb'arewa" A ranshi yace"innalillahir wa Inna illahi raji'un ya rabbi ka taimakeni" BΓ yan wasu mintuna sai ga cockroach a wajen kafarshi a da sauri ya mike yaje ya rungumeshi yace"sir cockroach ka taimakeni" Aslim ya fashe da dariya ganin fa da gaske tsoron yake har jikinshi na rawa" Yace"ishaq wanan wani irin tsoro ne Kamar ba namiji a why ishaq jibi fa har maganarka ya canza zuwa na Mata saboda tsoro" Sai a sanan ishaq ya gane ya kwabsa ya canja murya yace"please sir ka koreshi wallahi tsoro Nike ji" Dariya aslim yayi yace"ok"koma gefe Rakub'ewa tayi gefe jiki na rawa har ya Kori cocroach din Dariya yayi yace"honestly ishaq ban tab'a ganin namiji that is scared of cocroach ba sai Kai Haka kake da tsoro" Ishaq yace"sir tun ina yaro Nike tsoron cocroaches shiyasa ma yan gidan mu ke ce min namiji dole saboda Ina da tsoro gashi wasu na cewa features dina kamar na mata Dariya ya kyakyale dashi yace"namijin dole?is that your name at home' Ishaq yace"sir miye na dariya please bana son kowa yasan Ina da tsoro let it be our little secret if not my girlfriend zata min dariya" Aslim yace"so you have a girlfriend tell me about her" Ishaq ya zauna a ranshi yace"ni na gan ta kaina yau kofar nan ya bude kafin bears din nan ya cire" A fili yace"sir please ka duba wayar ka ko akwai service" Yace"ai na duba I think Babu service ne a store room din nan but gist me about your girlfriend kafin allah ya turo Wanda zai bude mu let while away time" Tace"sir karfe nawa?" Yace"7:15pm" Zaro Ido yayi yace"sir my mum will be worried na sani" Aslim yace"as big as you are kaifa namiji ne meyasa zata damu akan grown up man like you?a man that has a girlfriend" Ishaq cikin kosawa yace"my mum loves me a lot kuma ni kadai gareta in ba aiki ba bata bari inje ko Ina" Yace"zancen fa wa ke zuwa ma?" Ishaq yace"ai during lunch nike zuwa in ganta itace wacce ke Zama a store din dake opposite din mu" Yace"you mean the sales girl?' Yace"yes sir" Aslim yace"but meyasa kake Bari tana harka da anyhow friends?" Ishaq ya gyra Zama yace"I don't understand" Aslim yace"no I don't mean to interfere but akwai wata kawarta da Bata da kamun Kai which I don't think ya kamata suyi ta harka kartayi currupting dinta" Ishaq yayi wani dariya yace"you mean Ni'ima?" Yace"I don't know her name but be kamata suyi ta yawu tare ba" Ishaq yace"nasan ma Ni'ima ce wata me son kudi ko?" Yace"eh" Yace"is not her fault that she loves money what do you expect in yariya bata da responsible father,a gidansu yara sun fi arba'in domin babanta aure saki yakeyi and baya ciyar dasu shiyasa take son kudi and ita kadai suka haifa tare suka taso da zee so it will be difficult to separate them" Aslim yace"I see, it will be easy to decieve her" Ishaq yace"kana magana ne" Yace"no" ______________ A gida ko hankalin ummi ya tashi sosai ta rasa inda zata sa kanta domin da safe Ni'ima ta tabbatar mata zata dawo da wuri da shiyasa ma ta lallab'a tayi shinkafa da Miya Amma shiru Hijabi tasa ta tafi gidansu zee,zee na ganinta ta duka ta gaisheta ta amsa,gaisawa sukayi da mahaifiyar zee Ummi tace"zainab Dan Allah akwai inda Ni'ima tace'miki zata je ne?" Zee ta zaro Ido tace"kina nufin har yanzu Bata dawo ba?8:12pm fa yanzu" Ummi tace"toh ni Ni'ima bata tab'a min Haka ba,Bata kawai shida a waje ba"ta Kare cikin damuwa" Zee tace"nifa na kirata da na jita shiru tace"in Bata minti goma zata fito toh har 6:30 shiru sai Kuma abbana ya fara Kira shiyasa na dawo" Ummi ta zauna akasa tace"Allah dai yasa lafiya" Ganin ta damu yasa zee shigar d'akin ta Kai minti biyar sai gata ta fito tana murmushi da be Kai zuci ba tace"ummi karki damu yanzu ta turo min sako Wai sun tsaya meeting Kuma ance su kashe waya shiyasa Amma da sun gama zata dawo" Mama tace"alhamdullilah" Ummi tace"toh Bari in koma gida"komawa tayi zee ko d'aki ta shige ta dinga trying number ta be shiga tace"Allah dai yasa ba Kamata akayi ba Abu dai kamar Wasa har 11:30pm ____________ Babu abinda Aslim yakeyi sai kyakyale dariya yace"are you serious?kana nufin irin mutane Nan na existing a duniya" Yace"iam darm serious,she was like ishaq meyasa zaka min haka why wulakanci Babu kyau fa?"ta Kare cikin muryar maza" Niko nace"I don't want to betray you zee is the only one I love" Aslim yace"and what her reaction when you said that" Ishaq yace"she hug me and started crying,begging me to love her" Aslim yace"are you serious Ashe Kai na Mata ne" Ishaq yace"sir Kai fa, do you have a girlfriend?" Murmushi yayi yace"not at all,ko Zaka bani cikin masu sonka?" Ishaq ya zaro Ido yace"ai bazasu so ka ba,su dai ishaq kawai suke so" Aslim ya mike yace"ni bansan irin gadin da security din Nan suke ba ya kamata a ce sun zo tunda motata na waje da basu gan fitowa na ba ya kamata su biyo ni Amma suna ta hiransu yanzu fa is to 12 Bari in buga kofar kuma" Zuwa yayi ya fara buga kofa ai sai ga fake bears din ishaq ya fadi,lalube ya farayi tana sauri kafin ya juyo,ji tayi ya juyo yace"I guess a Nan zamu kwana" Da sauri Ishaq ya juya baya ya samu ya d'auki bears din amma mayarwa zaiyi Wutar Aslim ke haskawa har ya karaso yace"ishaq ya kamata ka cire wanan rigar ka Sha iska" Ishaq dai yana kokarin mayarwa ai juyo dashi Aslim yayi zai haska me wuta a fuska har ishaq ya runtse Ido zuciyarshi na mugun bugawa sai ya ji yace"wayar ma ta mutu ara min taka" Wani wawan ajiyar zuciya ya sauke sanan yayi sauri ya maida bears din amma be Kama sosai ba Zaiyi magana sai yaji Kamar motsi da gudu ishaq ya fara kwankwasawa cikin ikon Allah sai ga security ya bude kofar Yace"ya Haka Kuma" Aslim yace"meyasa da Baku gan fitowa na ba Baku biyo ba" Security yace"Babu wanda ya lura da motar ka sai yanzu shine nace Bari in zo in duba ko lafiya shi oga ishaq dama babu Wanda yasan Yana ciki" Aslim yace"Amma a matsayin ku na masu gadi ya kamata kuyi ta zagaye office ba ku zauna Kuna hira ba" Security yace"sorry sir " Aslim yace"ishaq let pray kafin mu tafi gida" Ishaq a ranshi yace"you fool ya zanyi inyi sallah ba hijab"a fili yace"ah'ah in naje gida zanyi" Yace"ok then muje in sauke ka a gida" A mota ko Aslim sai dariya yakeyi yace"ishaq you are funny and fun to be with" Ishaq yace"thank you sir" A junction ishaq yace"saukeni a Nan" Aslim yace"no gida zan Kai ka in Yi magana da mama in fad'a mata abinda ya faru kartama fad'a" Ishaq yace"no zatayi min fada please saukeni anan" Yace"ok if you insist,gobe ba sai ka zo da wuri ba" Yace"ok sir" Yace"Amma duk anguwanku d'aya da ni'imar ko?na gan this is the same spot da na so bige ta" Yace"eh mu makota ne" Jan motar yayi ishaq ya ruga da gudu bΓ yan ya cire fake bears din matsalanshi d'aya Kar ummi ta ganshi cikin kayan maza" A kofar gida ya tsaya yana Kiran ummi yace"Yana waje Domin har an kulle kofa" Yana tsaye ya hango saude da mijin makociyarsu ya rokota matarshi tayi tafiya d'auke Kai yayi sai Suka Fara kame-kame" Ummi ce ta fito ta bude kofa tana kallon ni'ima da har ta cire razor cut din ya rage ta babu ko d'an kwali Matsawa tayi ta shiga suna kaiwa d'aki ummi tace"daga Ina kike Kuma Ina hijabin ki?meyasa Kikayi shigar maza?* Rasa me zata ce tayi,a fusace ummi tace"ba da KE nikeyi ba?" Ni'ima tace"Dan Allah kiyi hakuri ummi wallahi.." Wanka mata Mari ummi tayi tace"tube kayan ki"kallon ummi tayi cikin tashin hankali ta fashe da kuka tace"ummi wallahi ni ban bin maza"a fusace ummi tace"zaki tube ko sai ranki ya b'ace?" Ni'ima na kuka ta tube kayan ta kwanta ummi ta saka mata hanun Ihu tayi sai ta wurga Mata zani rai b'ace ni'ima ta tashi taje ta d'auro alwala tana kuka bata yarda ta kalli ummi ba" Ummi da jikinta yayi sanyi ta zauna bakin gado tana kallo yar'tata harta idar da sallah Ummi tace"Ni'ima Ina takura Miki ko?" Ni'ima ta fashe da kuka tace"ummi har yanzu baki yarda Dani ba abin na damuna ni bana bin maza" Ummi ta mike ta zubo mata abinci tace"gata Nikeyi Miki ko bana Raye wata rana Zaki gode min" Ni'ima taki amsa tace"na koshi" Ummi tace"in baki ci abincinan ba yanzu Zaki gan b'acin Raina" Ni'ima tace"toh muci nasan kema Baki ci ba" A tare suka ci bayan sun Gama Ni'ima ta kwanta bacci yayi awon gaba da ita" __________ Aslim na zuwa ya tarar Fatima tayi bacci ko ta kanta be bi ba yaje d'akinshi yayi sallah ya kwanta Aslim ne ya fad'o me a Rai da labaran daya bashi sai kawai yayi murmushi yace"funny guy"kwanciya yayi sai kawai ya tuno da inda ya kankameshi daya gan cocroach murmushi yayi yace"silly guy" (Niko nace tohfa) BΓ yan sati d'aya sosai ishaq ya maida hankali akan plan dinsu kuma sun Zama friends da Aslim domin a cewar aslim yana sashi nishad'i Yau dai da asuba ta fito zata je aiki tana sauri a junction dinsu ta hango motar Aslim murmushi tayi ta karasa kusa dashi ta buga glass din sai ya sauke Yana ganin Ni'ima ce ya hade rai" Fuskar tausayi tayi ta duka har kasa tace"Ina yini sir" Da mamaki yace"lafiya Lau" Tace"sir dama Ina ta niman ka in baka hakuri akan abubuwa da nayi maka wallahi sharrin shadaine da Kuma bukatar kudin Amma insha Allah Zan biya ka dubu goma Sha biyu ko??wallahi a lokacin ummi ta ce ba lafiya shiyasa Amma Zan biya" Aslim a ranshi yace"this is my chance"a fili yace"not at all dear na baki" Murmushi tayi tace"toh nagode" Har zata wuce yace"please mu Zama friends Mana" Tace"ok ba damuwa,amma me kake zuwa Yi a unguwan mu kullum Haka" Yace"Ina da abokine ishaq" Ni"I'ma tace"Allah sarki ai saurayin kawata ne,dazu ma ya wuce aiki" Aslim yace"ok Ashe ya wuce ok then" Jan mota yayi ni'ima ta fashe da dariya tace"fool" Keke ta tare ya sauketa gaban shagon su zee a guje ta shige ciki ta canza kaya,ya shirya sak domin ya siya sabon saje Fitowa yayi Yana gyra neck tile,turus yayi sakamakon ganin Aslim da yayi tsaye yana magana da zee,murmushi yayi yace"sir meka zo yi a Nan?" Aslim ya hade rai yace"na Kama ka yau na Kama ka red handed" Ishaq ya had'iye wani miyau,zee zatayi magana yace"Yi min shiru I didn't expect this from you inda kike sa hijab ban tab'a tunanin Zaki shigar da namiji ciki ba" Ajiyar zuciya ishaq ya sauke yace"sir I can explain" Juyawa yayi ba tare daya amsa soda drinks dinshi ba ya wuce ciki" Zee tace"yanzu ya zakiyi?" Dariya ishaq yayi yace"zargi yake ko matse ki nikeyi ciki tunda ya ganni na fito Ina gyra necktie" Zee tace"ya zakiyi yanzu?" Ishaq yace"Raina me hankali zanyi" Binshi ishaq yayi ko daya ya shiga office ya tarar already Yana cikin office dinshi had'a Ido sukayi sai Aslim ya hade rai ya d'auke kanshi,ishaq ya zauna ya fara aikinshi Da misalin karfe 10:30 ishaq yayi natsu Yana aikinshi sai ga Fatima ta shigo building din da warmer na abinci me kyau,karasawa tayi desk din ishaq hakan yasa ishaq ya d'ago Kai daga kallon computer da yikeyi ya kalleta Fatima na had'a ido da ishaq tace"Mashaallah ka gan namiji Mai kyaun Mata" Ishaq yace"how may I help you" Fatima tace"handsome ya sunanka?" Ishaq yace"ishaq" Tace"you are handsome please ko zaka bani number ka muyi ta gaisawa?" Ishaq a ranshi yace"toh fa" A fili yace"ok' Tace"please sir Aslim na zo Nima" Ishaq yace"ya shiga meeting sai 12:pm zai fito" Tace'ok gashi In ya fito ka ce me Fatima ce zan ma kirashi" Har ta juya zata wuce ta dawo tace"the number" Ishaq ya Bata number sanda ta kira ta gan waya yayi ringing a desk dinshi sanan ta wuce" Tana fita tayi dialling number salma,Salma na d'agawa tace"Salma guess what yau na gan namiji da ya birgeni a rayuwa Baki ganshi ba kyaun mata gareshi wallahi yau for the first time naji Ina son namiji and he is Young bazai wuci 25-26 to 27 ba,eh yanzu gani nan zuwa" Sai misalin karfe 12;30 Aslim ya fito a meeting ko kallon inda ishaq yake beyi ba ya shige ciki office dinshi Ishaq ya d'auki warmer din ya bishi office yace"sir wata Wai Fatima ta kawo ma abinci" Ba tare da ya kalleshi ba yace ajiye,ajiyewa yayi yace"sir is not what you think" Aslim yace"meyasa kullum kake zuwa shagon ku kebe a cikin changing room da yariya I even saw you yesterday" Ishaq yace"sir is not what you think" Aslim yace"don't try to decieve that girl just because she loves you,please don't take advantage of that poor girl" Ishaq yace"sir what are you insinuating?kana zargin Zina nikeyi da yar mutane?" Aslim yace"in bashi ba me kake zuwa Yi kullum Kuma yau na Kama ka kana fitowa harda gyra necktie" Ishaq yace"sir ni ba mazinaci bane I have respect for women,how can you think of that?" Aslim yace"can you swear baka tab'a taba ta ba?" Ishaq yace"not at all" Aslim yace"you mean baka tab'a kissing dinta ba?" Ishaq yace"eh toh muna d'an tab'a kiss and hugs but not sex" A fusace Aslim yace"you mean matse Yar mutane kakeyi karamin yaro da Kai sai shegen jaraba" Shima ishaq a fusace yace"and what is your business in my personal relationship?in badan Kai namiji bane da sai in ce kishi kake,ai kiss and hugs is common in relationships why are you even bothered tunda. ba sister ka bace" Aslim ya sake baki Yana kallonshi shi kadai yasan inda yake ji Ishaq ya rike Kai yace"iam sorry sir for shouting at you is just that you are interfering too much and I don't like it" Aslim yace"just because i cared and want the best for you,you think I am interfering ishaq you are too young for all this,and na d'auke ka a matsayin kanina please ishaq becarefull" Ishaq dake me wani kallo domin lamarin ogan nashi ya fara bashi tsoro kodai gay ne shi Yace"sir zan wuce Ina da aiki yi" Har zai fita ya ji yace"get me coffee" Ishaq yace"Zan fad'awa sadiya" Aslim yace"no do it yourself" A wunin ranan ishaq be Kara yarda yaje office din ba shiko Aslim abin ya tsaya me a Rai sai juya kalman kishi yakeyi Koda Suka tashi nacewa Aslim yayi shi zai Kai ishaq gida Ishaq yace"tare fa muka saba wucewa da zainab" Be jira amsarshi ba ya wuce yana fitowa sai wani mutumi ya tareshi manager nice builder suna cikin magana sai ga Aslim ya fito a mota kallo d'aya yayi musu ya d'auke Kai" Bayan kwana uku Ni'ima ne a cikin motar Aslim tace"da gaske kake zaka aureni Kuma kana sona?" Yace"eh Kuma bana son ya wuce sati biyu Ina sonki" Ni'ima ta rufe fuska tace"Nima Haka" Aslim yace"muje inyiwa baba magana" Ni'ima tace"toh har gaban gidansu ta kaishi tana murna ko ba komai su talatu zasu mutu da bakin ciki" Baba na ganin Mai kudi ya sunguna har kasa ya gaishe shi hakan ya bawa Aslim kunya shima ya sunguna Baba yace"ai ni'ima yariyar kirki ce ga iya girki" Aslim a ranshi yace"kwad'ayi ne dasu" Yace"baba dama niman izini na zo Ina son in turo magabata na" Baba yace"toh ba damuwa,Aslim be bar wurin ba sanda ya direwa Abba dubu d'ari" Kwanciya ne Abba ya rage beyi ba Cikin kwana uku Aslim ya tura fake relatives da ya biya Suka zo niman auren Ni'ima inda akasa biki Nan da sati biyu Duk inda ummi taso ayi bincike abin gagara yayi,su talatu da saude ko hassada zai kashesu Ana bikin su saura sati d'aya Ishaq ne zaune a office yana aiki Aslim ya fito yace"muje hope you are ready for the presentation?" Ishaq yace"yes sir" Manager yace"ok muje sir" Suna fitowa domin a public procurement zasuyi meeting din meeting din da in sunyi sa'a zasu samu contract din da yayi Worthing billions of naira Bayan kowa ya zauna nice builders ne Suka Fara presentation abin mamaki abinda su Aslim zasuyi presentating shi sukayi exactly Kallon tuhuma Aslim yayiwa ishaq,domin ya gansu tare ranan kenan ishaq ne ya sayar musu dashi Manager ya kalli Aslim dake zufa ganin duk wahalan da Suka sha ya tashi a tutar Babu" A Haka har company hudu sukayi Sanan aka fito break sai 3:pm za a dawo Suna fitowa ishaq yace"sir what is happening" A fusace ya damko shi yace"I think I should be asking you that" Zaiyi magana ya finciko shi ya kaishi mota ya tura shi ciki sai office dinshi a fusace ya turashi ya Fadi kasa Ishaq yace"sir me nayi?" Yace"nawa Suka biya ka?" Ishaq ya gyra rigar shi idonshi tab da hawaye yace ".... Toh my people free page ya Kare me son karantawa har karshen sai a hanzarta biyan 300 ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 vip 500 watoh masu son a tura musu p'c kenan ko katin MTN ta wanan layin 08148088368 9/10/20, 6:32 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣1βƒ?-3️⃣2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ido tab da hawaye yace"sir wallahi ni ban San me kake fad'a ba dan ka gan ni dashi ranan bawai Yana nufin na siyar da project dinmu ba ne that is the last thing I will ever do,iam not....."katseshi yayi da cewa"shout up my friend will keep quiet,ka kwashi duk wani abu da kasan naka ne ka bar min building Ishaq yace"sir karka yanke hukunci cikin fushi wallahi b....." Tsawa ya daka me da ya firgitashi Ishaq ya fashe da kuka,manager yace"ishaq iam disappointed in you" Ishaq zaiyi magana Aslim ya Kira security laptop kawai ishaq ya d'auka ya fita yana kuka Tana fitowa ta Kira anihin ishaq din yana d'agawa tace"ishaq I need your help" Ya fad'a mata inda zasu had'u ishaq yaje wajen Ni'ima ta cire sajen fuskarta tace"please ka taimakeni" Yace"kina haukane abinda sai an Kai sati biyu ake gama had'awa shine kike so muyi in just 2hrs" Tace"please ishaq ka taimaka min wallahi wanan abin shi zai dawo min da k'ima na" Ishaq yace"count me out tunda ya Kore ki,ki hakura mana" Tace"ba kora na da yayi bane matsala Dole inyi proving dinshi wrong kafin in bar office din"da k'yar ta samu ishaq ya yarda zai taimake ta A tare suka dinga had'awa sai dai in summary sukayi komai" Da misalin karfe 3:30 su Aslim ne zaune wasu company na bada nasu presentation din shidai yayi nisa cikin tunani ga ceo din nice builders sai yime dariya yake,da misalin karfe 4:39 da rabi aka kira aslim builders sai dai kafin ya Fara magana ishaq ya shigo rike da laptop Yana sauri yace"sauri iam late" Aslim ya sake baki kafin yayi magana har ishaq ya fara bayani wani building ne a screen Aslim yace"wanan shine propose housing extate din da gomnati take so ginawa civil sevant dinta,mun zauna munyi tunanin me zai hana tunda ance civil servant za a ginawa a had'a da talakawarsu ma'ana Wanda suke karamin matsayi misali messagers,masu gadi,da sauransu,tunanin da mukayi shiyasa muka kawo idea na Suma a musu gini dai-dai inda zasu iya biya,da wanan tunanin mukayi wanan plan din,danna projector din yayi sai ga wani gida ya fito a screen,kallon mutane da Suka natsu yayi ciki kuwa harda aslim yace"wanan gidan da kuke gani simple gini ne Kamar inda kuke gani Nan shine palor master bedroom ga kuma wani bedroom can sai nan kicin ga toilet sanan sai tsakar gida,Danna projector yayi kuma yace"wanan layin ba middle eaners ne daga level 7 zuwa 10 wanan kuma 10 zuwa 13 sauran kuma su directors,gm da dai manya ma'aikata"sosai yayi musu bayani inda zasu gamsu,mikewa akayi ana tafi ganin Haka yasa Aslim mikewa shima Yana tafi yana kallon Yan nice builders yana sakin musu murmushi Ishaq ya koma ya zauna ya d'auki ruwan gora ya Sha Bayan Yan rubuce-rubuce boad members din Suka yanke bawa Aslim builders contract din 500housing extate saban farin ciki Aslim besan lokacin daya rungume manager ba Ishaq yayi murmushi ya had'a laptop dinshi ya bar office din Suna fitowa aslim yace"manager nayi kuskure ban bashi damar kare kanshi ba" Manager yace"nidai Allah yasa ya yarda ya cigaba da aiki damu domin da irin wanan presentation wallahi za ayi ta bashi offer a wasu company" Duba agogo yayi ya gan 5:30 sallamar manager yayi sai gidansu Ni'ima yana parking ya tarar da abba waje tun kafin ya fito Abba ya karasa ya duka yana gaishe shi yace"Bari in Kira maka ita"be jira cewar aslim ba ya shige ciki can sai gashi sun fito tare Ni'ima na ganin Yana binta tace"Wai miye?".. Yace"magana Nike so muyi dashi" Suna kaiwa Abba yace"dama fad'a maka zanyi machine dina ya lalace ka siya min wani" Aslim yace"toh dama Nima Ina son ganin ka,Ina son in roki al'farman dan Allah a d'aura aurenan a massalaci da asuba" Ni'ima tace"saboda me Kamar auren Yar akuya,ko d'an lunching da akeyi ni bazanyi ba" Yace"no baby wallahi Ina da Mara lafiya shiyasa Bani son biki" Abba yace"ke ko ai hakan ya fi Lada" Aslim yace"toh yauwa hakan yayi Yar dubu ya Ciro a mota bandir uku yace"gashi" Baba ya dinga godiya, hararanshi Ni'ima tayi,bayan ya shige ciki Ni'ima ta kalli Aslim ba tare da tayi magana ba ya Lura jikinta a tsanyaye yake Yace"dear what wrong?" Tsayawa tayi tana kallonshi tace"kasan fa bana Jin turanci,banyi makaranta ba" Yace"me ke damun ki?" Murmushi yake tayi tace"b'ata min rai akayi,tunda nike ba a tab'a b'ata min rai irin ta yau ba,mutane Basu tunani da uzuri a rayuwa sai ka dade kana yiwa mutum alkhari Amma rana d'aya Dan sab'ani ya Shiga bazai baka dama Kare kanka ba" Jikinshi yayi sanyi yace"waye yayi Miki laifi?" Tace"step mum' dina ne tayi min laifi" Dafa hanunta yayi yace"please karki sa damuwa a ranki ke da zakiyi aure ki bar musu gida,please karkiyi stressing kanki bana son kina damuwa" Tayi murmushi sosai ya kwantar mata da hankali ko ba komai ta samu relief,shi ko a ranshi yace"hmmm ranan da Kika zo gidana Zaki gane ne" Itako NI'IMA ta d'auka duk kalaman da yake fad'a mata ya Kai zuci cikin kwana biyun nan ba karamin kulawa yake bata shiyasa bata kawo komai a ranta ba Bayan sunyi Hira yaje zai Kama hanunta tayi saurin janyewa yace"miye haka?" Tace"haramune yin Haka" Yace"ok please ki Kira min ishaq Ina son magana dashi Ina ne gidansu?" Ni'ima tace"d'azu fa na gan shi Yana dawowa aiki ranshi a b'ace ko kulani beyi ba" Yace"sab'ani Muka samu please ki kirashi in bashi hakuri Ina son ya yafe min" Ni'ima tace"ok Bari in dubo shi"fita tayi a motar ta shiga makota bayan minti biyar ta fito ta gan Yana waya yana ganinta ya razana ya yanke wayar,hade rai tayi tace"dawa kake waya?" Yace"k'anwa ta" Tace"a gaskiya duk randa na gane kana b'oye min abu wallahi dukanmu biyu zamu fuskanci b'acin rai" Yace"kedai kin fiya kishi ina ishaq din,ni'ima tace"cewa yayi bazai fito ba" Shiru yayi na d'an lokaci kafin yace"Zan d'an bashi lokaci ya huce nasan dole ranshi ya b'ace Amma in ba na bashi hakuri ba hankalina bazai kwanta ba" Ni'ima tace"toh ni zan shiga sai munyi waya" Yace"ok then" Tana shiga Bata zarce ko Ina ba sai d'akin Abba Aiko baya ciki ya shiga wanka bincike ta farayi har ta gan inda ya b'oye kudaden da yake samu gurin Aslim tas ta kwashe shi sanan ta fito ta Kai d'akinsu ta b'oye baba da sauri yake ya fito ya je niman bazawara daga nan ya leka chamber shiryawa yayi saf ya zo zai d'auki kudi,kudi yace"d'aukeni ai wani ihu yayi ya fito tsakar gida ihun daya fito da kowa na gidan waje ana tambayarshi meya faru ciki harda Ni'ima Ya karaso gaban ni'ima yace"Ni'ima ba kina Nan lokacin da sirikina ya bani dubu d'ari uku in siya sabon machine ba?wallahi ban gan kudaden ba gabad'aya" Ummi tayi tsaki tace"malam Dan rashin sanin ya kamata rokon kudi kayi gunshi??" Yace Maman nur 9/10/20, 6:32 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣3️⃣-3️⃣4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"nidai Babu abinda ya dameni da wanan surutun wallahi bazan yarda ba a fitar min da kudina in ba Haka ba wallahi kowa ya tafi gidansu bazan yarda ba" Saude tace"ah'ah wallahi Babu inda zani ko sakina kayi Zan zauna inyi zaman ya'yana wallahi in Kuma kaki yarda in Kai ka kotu Kuma kap duniyar nan nice na baka abinda kake so nice na baka ya'ya maza har hudu ka gan ai inada lasisi zaman gidan ka" Talatu tace"sannu me gindi haihuwar maza sai ki fadawa Wanda be haihu ba Wanda guda d'aya garesu kamar soka d'aya a Miya Amma ba ni da nake da ya'ya tara ba ai na wuci gori Kuma kema sanin kanki ne da a ce za a sakeni da ban Kai yau ba sai dai a zo a tafi a barni" Tsawa ya daka musu dayasa kowa firgicewa yace"ni ba wanan ya dameni duk shegiyar da tasan ta d'auka min kudi ta fito dashi kafin raina ya b'ace" Talatu tace"kowa yasan kap gidan Nan ba Mai d'auke ma Abu sai Ni'ima ko akuyan Nan ma da aka sace kai Ina da tabbacin itane" Kallon ni'ima yayi ta harareshi ya tautausa murya yace"ya'ta nasan Wasa kike min dan Allah bani kudin sauri nike ana jirana" Ni'ima tace"watoh kaima ka yarda ni na d'aukar ma kudi ko?toh shikenan Wallahi daga yau in saurayi ya zo wuri ka kuskura je sai nayi maganin ka tunda b'arauniy......." Tsawar da ummi ta daka mata ne ya katseta,yace"ah'ah shalele ai bance ke Kika d'auka ba Yi hakuri,amaryar da yayi satin daya gabata ne ta fito tace malam dama kana da kudi har dubu d'ari uku kake Bari muna kwana da yunwa lailah ka cika Mara tsoron Allah" Shidai zaman dirshen yayi a kasa ba tare daya damu da shadda shi zai b'ace ba Deluwa tace"Allah ya ya sauke" Jan hanun Ni'ima ummi tayi Suka shige d'aki,suna shiga ta kalleta tace"ke Kika d'auke me kudinshi?" Ni'ima tace"ni Dan Allah ummi kyaleni,ni ban d'aukar me kudi ba" Ummi tace"toh ai shikenan tunda ke bazaki ji magana ba" Da misalin karfe 8:30,Ni'ima ce zaune da ummi suna d'an hira,karamin wayarta ne yayi Kara ta d'aga toh kawai tace"sai ta juyo ta kalli ummi tace"Wai Yana waje" Ummi tace"toh ki d'an fesa tularai tunda Allah yasa kinyi wanka sai dai karki dade" Tace"toh"sanda taje tayi brush domin Ni'ima akwai safta ta dawo ta fesa tularai tace"ummi sai na dawo" Tana fita taje motarshi direct ta zauna Ko amsa gaisuwarta beyi ba yace"please kun had'u da ishaq?" Hade rai tayi tace"Wai miye tsakanin ka da ishaq da kake takura ni tun d'azu ka dameni yanzu kuma ka zo ko gaisawa bamuyi ba kana kiran ishaq" Yace"please kiyi hakuri ishaq abokina ne nayi me laifine da in ba na roke ba bazan iya bacci ba" Zatayi magana sai ga Abba ya fito zaman dirshan yayi a gaban motar ya saki ihu da ya razana Aslim Fitowa yayi yace"subhannallah meya faru??" Abba yace Maman nur 9/10/20, 6:32 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣5βƒ?-3️⃣6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Abba yace"wallahi duk kudaden da ka bani an sace ko kwandala ba a barmin ba,ka taimaka in akwai wani ka Kara min" Ni'ima ta ji wani abu ya taso Mata ya tsaya mata a makogoro she has never been this embarass in her entire life,hawaye ne ya cika idanunta,kallonta Aslim yayi sai yayi murmushi ya d'auke kai yace"ok baba sai dai bazai Kai na d'azu ba dan bani da cash tare Dani" Abba yace"eh ba damuwa in har za a rage takaici" Aslim ya bude mota ya Ciro bandir din Yar dubu ya bashi baba ya zube kasa Yana godiya Can sai su saude da talatu sun karaso cikin hijabi duk datti suka duka suna gaidashi kallon ni'ima yayi sai tace"my step mum'" Talatu tace"ranke dade ka taimaka ka bamu kudi mu ja jari" A ranshi yace"duk gidan haka suke da roko" Saude tace"ai mu iyayenta ne" A aljihu yasa hanun ya Ciro kudi ya Basu Abba babu kunya yace"ko wacce ku sai ta bani dubu biyu-biyu Talatu tace"saboda muna tsoron ka ko??' Yace"toh ku addana domin Babu maganar kudin abinci daga haka ya buga akwalan mashin dinshi ya kara gaba Suma Suka shige suna lissafo abinda zasu siya Kallon ni'ima yayi yace"toh miye?" Kuka ta fashe dashi ta koma mota tace"dan Allah kayi hakuri banyi dacen iyaye ba Ina son yau Zan baka labarina in ka gan bazaka iya Zama dani ba tunda wuri ka janye" Aslim mahaifina is not responsible ya mayar da mace Riga,sawa yake ya cire a duk lokacin daya ga dama,baya siyan abinci ga ya'ya sun fi a kirga,ni kadai ne wajen mahaifiyata Kuma ta sha wuya kafin in girma,mahaifiyata ita ce duniya ta itace gabana itace bayana,bΓ yan Allah da annabinsa bani da kowa sai ita,mahaifiyata tana da lurar ciwon sugar Wanda yayi sanani sosai,wallahi na bi hanyoyi da dama Wanda be dace ba Dan in faranta mata Amma kuma bana sab'awa addini"hanunta ta d'auka ta aza akan nashi tace"Dan girman Allah in kasan Babu d'igon Sona a ranka,ka fad'a min in hakura,Amma Ina rokon ka da karkayi amfani da daman Nan ka yaudareni,karkayi amfani da condition din gidanmu ka kaskanta dani nasan Yanayin da muka had'u zai iya jawo min raini but Ina son ka sani ni ba Haka Nike ba,ni mutum ne me son tsokana kuma zan dawo ma da kudin ka " Jikin Aslim yayi sanyi ya kasa cewa komai tace"badan komai nike son in aure Mai kudi ba sai Dan in Samu gidan rufin asiri in taimakawa ummi ta,ka ga laifina?toh in na ce zan auri talaka wa zai jikanta?" Shidai shiru yayi Kuma ya kasa kallonta cikin kuka t tace"tun Ina yariya mahaifina ya tsaneni duk wanan soyyaya dan ya ganni da Kai ne,kaima ka gani da Idonka in ba inrresponsible father ba waye zai zo gaban sirikin shi yayi wanan " Aslim ya tausaya mata sosai ammabeyi magana ba saima ce Mata yayi zai wuce Yana komawa gida be zarce ko Ina ba sai side din mummy dama be fad'a mata zaiyi aure ba domin Fatima tasa yayi alkawari" Mummy dake kokuwa da hajiya mariya a falo akan tana son ta fita Fatima na taimakonta,ganin Taki komawa yasa haushi ya dibe mummy ta wanka mata Mari da yasa yatsunta fitowa a kuncinta suna Jin sallaman Aslim Suka Fara kokarin turata Amma taki shiga d'akin saima hanyar waje da tayi da gudu ta b'oye bΓ yan Aslim Kallon fuskarta yayi ya kalli mummy da zuciyarta ke bugawa cikin tsansan b'acin rai besan lokacin da yace"waye ya mareta ba" Fatima ta kalli mummy,mummy ta dukar da kai A fusace yace"Fatima magana nikeyi Miki" Fatima ta kalli walida dake kwance a 3seater tace"fasawa walida waya tayi shine cikin b'acin rai ta mare ta Amma mummy tayi mata fad'a" Mummy tayi murmushi tace"eh hakane" A fusace ya jawo walida dake Jin music tasa earpiece a kunni Bata masan me ke faruwa ya wanka mata mari yace"tsarar ki ce da Zaki duke ta?" Kuka walida ta fashe dashi tace"me nayi maka?" Duk da mummy ba karamin haushin taji ba be hanata Kara mata ba tace"Dan iskanci mu kike tambaya me kikayi" Zatayi magana mummy ta daka mata tsawa tace"Yi Mana shiru"cikin kuka walida ta haura da gudu Hajiya mariya ta kurawa me Ido murmushi yayi mata ya zaunar da ita .mummy ta zo zata Kama hanunta tace"muje oh mariya ki kwanta dare yayi" Yace"barta abinci zan bata"be jira cewarta ba yaje kicin ya d'ibo tuwon semo da Miya ya zo yana Bata tana ci sai murmushi takeyi Kallon juna mummy sukayi da Fatima Ko loma 7batayi ba taki amsa Wai sai shima ya ci,ci ya fara yi yana goge Mata baki BΓ yan sun gama ya kaita har d'akinta ya kwantar da ita be bar wajen ba sanda ya gan bacci ya d'auketa Yana fitowa ya kalli mummy yace"please mummy a kiyaye wanan ai maltreting dinta ake " Mummy tace"toh" Ko kallon Fatima beyi ba ya bar falon Kallonta hajiya mariya tayi tace"akwai matsala kodai ya fara ganowa ne?" Fatima tace"shiyasa Nike ce Miki muyi duk abinda zamuyi da wuri gashi ya fara dukan mutane kanta Nan gaba bamu San waye next ba Mummy tayi wani murmushi tace"hmmm zaisan ya tab'a walida da a ce yasan irin tsana Danayi me da bai kuskura ya tab'a walida ba kedai kiyi kokari ki tabbatar yayi auren Tace"hajiya in Kuma asirin mu ya tonu fa?" Mummy ta mike tace"hakan bazai faru ba domin na d'au lokaci Ina wanan Shirin,ke kisan irin Shirin dana dade ina yi?in baki sani ba Bari yau in baki labarin komai" Wanene Aslim Maman nur 9/10/20, 6:32 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣7βƒ?-3️⃣8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim.. Mohammed Kabir Mai naira shine asalin sunan shi Amma ana ce me Aslim D'an ne ga Dr Kabir Abdallah wanda duniya tafi sanin sa da Mai naira saboda ba karamin attajiri bane kasancewar shi d'an d'aya tilo ga iyayensa,mahaifiyar sa,hajiya Aisha watoh kakar aslim kenan ita balarabiya ce Yar Dubai business din gwala-gulai takeyi itama ta tara ba kad'an ba mahaifinsa kuma Mohammed d'an kasuwa ne d'an Nigeria a wajen kasuwancin ya had'u da ita sukayi aure inda Allah ya Basu Kabir Alhaji Kabir babban likita ne Dan har Yana da asibiti a Dubai da wasu kasashe mutum ne da duniya take alfari dashi kasancewarsa me illimi Kuma ya kware a aikinsa Bayan mutuwar iyayensa ne ta hanyar asarin mota yasa shi dawowa Nigeria bΓ yan ya tattara dukiyoyin mahaifiyarsa,Niger state direct ya sauka domin nan ne asalinshi kasancewar mahaifinshi d'an bida ne nupe but sai ya bude babban asibiti a minna Nan ya nimi mata yayi auren,ya auri hajiya hauwa saidai sun shekara goma sha biyar Amma hajiya hauwa Bata tab'a b'atar wata ba an zaga ko Ina da ita gargajiya da asibiti Amma ba result,sosai ya shiga damuwa domin yana bukatar haihuwa in be haihu ba waye zai barwa dukiyarshi abu dai kamar Wasa har sukayi Shekara ashirin shiru,hakan yasa Dr Kabir tunanin kara aure,babu inda hajiya hauwa bata Yi ba ko ta shiga dan ganin auren mariya da alhaji be yiwu ba sai dai Kash komai na rayuwa rubbutace ne ta kashe kudi Amma sanda akayi auren ya auro mariya marainiyar allah,Babu abinda ya rage su dashi yana adalci iya gwargwado tsakaninsu saidai hajiya hauwa bada zuciya d'aya take zaune dasu ba,aurensu da wata uku sai hajiya mariya ta samu ciki,farin ciki gun alhaji baya misaltuwa domin yama kasa b'oye farin cikin shi Nan fa ya d'auki soyyaya duniya ya d'aurawa cikin tun ba a haihu shi ba,bakin ciki duk ya cika hajiya kamar ta had'iye rai addu'anta Allah yasa Kar a haifeshi lafiya,sai dai Bata nuna musu ba,saima Jan mariya da take a jiki tana nuna tana son ciki Nan ko ita kadai tasan irin plans din da takeyi,hankalinta be tashi ba sai Randa Suka je sacarning aka tabbatar namiji mariya zata haiho,alhaji yayi ta murna har mota ya canjawa mariya harda kyautar gida Wai ta cika me burin shi ba tare da yayi la'akari hauwa zata ji ba Dadi ba (Yawanci haka mazajen mu keyi yanzu idanun su ya rufe da son ya'ya basa la'akari da feelings din Wanda Bata haihu ba,Allah dai yasa mu dace)Amin Sosai ya dinga nunawa mariya soyyaya wanda bawai Yanayi dan tozarci bane shidai Allah ya d'aura me kauna yara balle inda suka dade be tab'a zato zai gan jinin shi ba shiyasa duk yabi ya haukace A lokacin da suka Sanar da hauwa abinda mariya zata Haifa ranan kasa bacci tayi zuciyarta na tafarfasa akan me ita da ta zauna dashi na tsawon shekaru ba haihuwa farat d'aya wata ta zo ta haihu me kenan in ya mutu su zasu gaje shi ita Saida a cire mata na takaba,gaskiya bazai yiwu ba da sake Da wanan tunanin ta fara Na so Yi muku long page Amma kun kasa hakuri Maman nur 9/10/20, 6:32 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣9βƒ?-4️⃣0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ta fara had'a plan na kashe hajiya mariya,itako hajiya ta bala'in yarda da ita A kwana a tashi ba wuya,har cikin hajiya mariya ya shiga watanshi na haihuwa hajiya hauwa Bata samu nasara ba,a haka ta haihu akayi sunan kece raini sunan da ya girgiza mutane Minna domin anyi b'arnan kudi an Kai abinci gidan marayu,an tallafawa marayu,anyi rabo ban mamaki inda yaro ya sunan Mohammed Amma suna kiranshi Aslim Ganin inda alhaji yayi b'arnan kudi yasa hajiya Kara tsanar d'an saidai bayan suna Dr ya d'auki wani hali wanda yake shiga hakkin hauwa domin ko ranan girkinta ne sai ya b'ata dare d'akin hajiya mariya Wai Yana Wasa da Aslim wani lokaci ma da d'an zaije d'akin shi Wai su yi bacci saidai in kuka Aslim yayi ya kaishi gun mariya Hakane da yakeyi ba karamin haddasa kiyayya Aslim yayi ba a zuciyar hajiya,a haka Aslim ya Kai wata uku saidai abin gaba yakeyi Hajiya sai ta fara Shirin kashe mariyar da d'anta wata rana tana waya da kawarta hajiya halima tana fad'a mata plan dinta,da yike hakinsu d'aya,alhaji dake labe ya ji abinda take Fadi dama kuma ya fara zarginta domin akwai randa ta d'auki Aslim din ta kulleshi a wardrobe Amma tace"yar aikine tayi hakan,Amma shi zuciyarshi ya fad'a me itace Yana komawa ya Kira babban abokin shi Kuma lawyer shi watoh barrister Suleiman yace"su had'u a office dinshi" Yana zuwa ya fadame komai tare da bashi muhhiman takardu na kamfanoninshi Nan ya bar wassiya ko bayan ranshi Kar a bawa kowa dukiyarshi sai Aslim ya girma yayi aure ya haihu a ganinshi a lokacin yasan ciwon kanshi,itako hajiya ta ganshi a lokacin da take waya ta dai basar ne,be bar office din ba sanda yasa hannu a wasu takkardu,barisster yayi setin camera yayi me video inda ya bar wassiyar Kuma ya mikawa barrister komai nashi,duk jikin shi a sanyaye Kamar yasan bazai kwana ba Barin office din yayi Yana sauri yaje ya d'auke mariya saidai duk kiran da yayi mata a waya Bata d'auka ba,hakan ya Kuma tada me hankali ya gane yayi kuskuren barin su da yayi ya fito shi kadai Number police yake son yayi dialling kawai sai wani babban mota ya d'aukeshi ko da aka duba ya riga ya bar duniya kuma driver ya gudu A gida ko hajiya tasa anyiwa mariya allura da zai b'ata mata kwakwalwa a take ta daina magana,har ta d'auki Aslim zata kashe kawai sai Dr yace"ta barshi kila zaiyi musu amfani Nan gaba" Bayan anyi arba'in da mutuwar alhaji hajiya hauwa tayi nasara canjawa mutane tunani da cewa"ai shock din mutuwar Dr ne yasa Mariya Shiga halin da take ciki a cewarta tunda ta sami labarin mutuwar Dr ta shiga halin da take ciki" Bayan arba'in lawyoyi uku ne Suka zo gidan Suka zauna a falo Barrister Suleiman yayi gyran murya yace Maman nur 9/10/20, 6:32 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣3️⃣-4️⃣4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Fatima tace"toh mummy Bari in tafi na gan ranshi ya b'ace" Mummy tace"ok ki tabbatar dai anyi auren Nan" Tace"karki damu za ayi auren' " Shiko Yana komawa ya kwanta zuciyarshi na tafarfasa kayan jikinshi ya cire ya shiga yayi wanka ya fito ya kwanta,kawai sai ya tsinci kanshi da shiga damuwa waya ya jawo yace"only ishaq can cheer me up Allah yasa ya d'aga,ni wanan fushin nashi ya fara sani a damuwa" Waya ya d'auka ya fara Kiran number ishaq Amma Baya d'agawa,juyi yayi ya jawo filo ya gyra kwanciya yace"pick,pick ishaq pick" Sanda ya Kira kusan so shidda,ni'ima dake kwance har bacci ya fara d'aukarta ta ji wayarta babba na kara,dubawa tayi sai ta gan Aslim murmushi tayi ta tashi har zata fita sai ta ji ummi tace"Ina Zaki?" Zaro Ido tayi ta kalli ummi dake kwance tace"waya zanyi a waje ogana ne ke kira na d'au bacci kike shine banso in tashe ki"Bata jira me ummi zata ce ba ta fita,tana fita tayi murmushi ta d'auka ta canja murya Gyra kwanciya yayi yace"thanks goodness you picked my called ishaq iam sorry please forgive me" Ishaq yace"a gaskiya oga bazan iya aiki da kai ba tunda baka yarda dani ba,ka d'aukeni maci amana bazan iya d'auka ba gaskiya" Aslim cikin damuwa yace"don't be like this ishaq I said iam sorry,ka zo gobe muyi magana" Ishaq zaiyi magana yace"please badan ni ba dan Allah" Ishaq yace"ok Zan shigo gobe" Murmushi Aslim yayi yace"thanks dear,zan ......" Maganarshi katsewa yayi domin Fatima ce ta shigo ta fad'a jikinshi tana baby " Ishaq ya ji muryar mace sake bin wayar yayi da kallon sanan ya sake kai wayar kunni yace"hello sir"ji yayi an yanke wayar ni'ima tace"me hakan ke nufin Yana wajen wata kenan? Fatima ko fadawa Aslim tayi a jiki ta saki kuka tace"dear ya maganar aure ne" Ganin tana kuka ya jawota jikin shi yace"toh miye na kuka?" Tace"ka gan fa har siyama ta kara haihuwa ta biyu kamar ba tare akayi Mana aure ba please kasa seriousness" Yace"yauwa dama ina son in fad'a Miki please mu hakura da aurenan,this is not right bana son inyi betraying yar mutane,that girl is too innocent tausayin ta Nike ji" Wani kukan ta fashe dashi tace"haba mijina meyasa zaka min Haka sanda bikin ya rage kwana biyar zaka ce ka fasa ai ko yariyar bazata ji Dadi ba Kuma in zaka saketa ba Haka za a barta ba za a bata kudi da gida ni na tabbatar inda take da kwadayin nan bazata damu ba kasan talakawa sufa kudin ya damesu ko mahaifinta ka bawa kudi tuni zai yarda kuma fa bazamu bar wani kofa da zai nuna cewa ka tab'a aurenta ba" Shiru ya d'anyi na d'an lokaci tunawa da yayi da inda Abba yayi ta roko yace"you are right inda Kika ce haka za ayi" Ta rungumeshi shiko sai ya fara shafata tuni ta janye jikinta tace"your phone is ringing " Dubawa yayi ya gan ishaq sai kuma ya ajiye yace"please Fatima kad'an zanyi please" Tace"gaskiya ni bazan iya ba na gaji"duk inda ya so ta Yarda ki tayi karshe ma ta wuce d'akinta ta kwanta tana latsa waya ta Kira ishaq Ni'ima dake zaune ta gan Kira a babba wayar tasan daga gun aiki ne canja murya tayi ta d'aga Fatima tace" Maman nur 9/10/20, 6:32 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣1βƒ?-4️⃣2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sanda ya fara sa musu videon da Dr yayi tukkuna sanan yace"Babu wanda za a bawa dukiyar har sai Aslim yayi girma yayi aure sanan a bashi dukiyarshi saidai ya bar wassiyar in har Aslim ya mutu toh a bawa marayu dukiyarshi,wasu kamfanonin ma sunan Mariya ce akai be barwa hajiya wani abin kirki ba sai miliyan ashirin" Ba karamin hauka tayi ba da barrister ya Gama bayani tace"wallahi karya kukeyi mijina bazai min Haka ba wallahi ya aureni tun Ina kuruciya tun ban San kaina ba farar d'aya ya barwa wasu dukiyar shi wallahi be isa ba Tashi barrister yayi yace"ai kin dai kalla a video Babu wanda za a bawa dukiyar sai yaro ya girma in shi ya gan damar baki sai ya baki" Tashi tayi a fusace ta haura sama tana Jin zafi a ranta bata tab'a tunanin bazata samu dukiyar cikin sauki ba Har gida ta bi barrister Suleiman ta tambayeshi ko akwai hanyar da dukiyar zai dawo wajenta yace"hajiya babu hanya sai dai mu jira ya girma da akwai Dana fada miki tunda nasan bazaki barni Haka Tace" ba komai Zan Kira" Tun daga wanan Ranan ta ta hajiya mariya da d'anta nono kawai kesa ta kaishi gunta,ana yayeshi kuma shikenan ya girma ne besan hajiya mariya ce mamanshi ba domin hajiya hauwa ta nuna me soyyaya ita kadai ya sani a matsayin uwa,saidai yana kaiwa shekara ashirin shakuwa ya fara shiga tsakaninshi da hajiya mariya domin tausayinta yake nan fa ya Fara cewa a fitar da ita waje,hajiya na ganin Haka ta turashi kasar waje yayi karatu domin bata son ya gano gaskiya domin tayi destroying duk wani evidence da zai nuna mariya ce mahaifiyarshi hatta birth certificate sakeyi me tayi,shidai barrister be d'au Mataki ba domin a ganinshi hakan ma kariya ce,kuma babu evidence da zai nuna itace ta kashe Dr Kuma Yana yunkurin d'auka mataki shima rayuwarshi zai shiga hatsari hakan yasa ya tura d'anshi karatu a university da ta tura aslim Kuma ya nuna mata Yana tare da ita inda tame al'kawarin bashi 10% cikin dukiyar,Amma shi dama yake Nima ya tona mata asiri Hajiya tayi aure bΓ yan rasuwar Dr cikin ikon Allah ta haifi walida Amma nunawa Aslim take ubansu d'aya domin alhajin days aureta guduwa yayi Yana Gama karatu ya dawo ko sati beyi ba tasa aka d'aura me aure da Fatima yar step sister ta,Wanda hadin baki ne itama tasan da plan din,itadai tayi hakan ne da kar ya auro wata daban da zata b'ata mata tsari,yana ganin Fatima Allah ya jarrabce shi da sonta Fatima Yar lesbian ce number d'aya,Bata son namiji ko kad'an kwad'ayin kudi ne yasa ta yarda ta aureshi,ko kad'an baya jin dadin auren domin ko girki batayi da k'yar take Bari ya kusance ta sonshi yafi nata,saidai Suma sun dade ba haihuwa Wanda hakan plan din barrister ne domin shiyasa Yar aikin gida tasa mata magani a drinks daya haddasa Mata ciwon ciki inda a ranan asibiti ta kwana nan ya samu ya had'a baki da dr aka juya mahaifanta Dr ya sanar musu bazata tab'a samun ciki ba Wanan kad'an kenan daga Tarihin su domin abinda ya faru a baya bashi da muhimmanci,burauban ko ince bala'in na gaba🀣🀣🀣 Aslim fari ne sol kyakyawa son kowa kin Wanda ya rasa yana tsayi da jiki Cigaban labari Maman nur 9/10/20, 6:33 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣5βƒ?-4️⃣6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"hy handsome how are you kwana biyu" Ishaq yace"please waye?" Tace"don't tell me har ka manta ni Fatima ce wacce ta kawo abinci ranan" Ishaq yace"oh ok na gane ya kwana biyu" .juyi tayi ta lumshe Ido tace"lafiya Lau na dai kira ne mu gaisa" Ishaq yace"Kina ganin hakan bazai Zama matsala ba tunda ke budurwa oga ce" Tace"no yayana ne" Ishaq yace"ok gobe zamuyi magana dare yayi Zan kwanta"dip ya yanke wayar Sai a sanan ya gan missedcalls din oga dake waiting,tsaki tayi kawai ta shige d'aki ta kwanta zuciya ba dadi Washe gari tana tashi ta shirya cikin atamfa riga da skirt tasa hijab ta sallami ummi A gaban shagon su zainab ta sauka ta shiga ta canja Kaya ya fito a ishaq dinshi Sanan ta tafi office Zama tayi a desk dinta Amma batayi aiki ba a Haka sadiya ta zo ta sameshi tace"coffee za a kawo maka" Yace"no ba yanzu ba" Sadiya ta tafi yau Bata tsaya rokon shi soyyaya ba hakan ya bashi mamaki Amma ya basar Sadiya na barin wurin ta tafi office din Salim tace"oga Salim nayi inda ka ce kana ganin hakan zaisa ya Soni" Salim yace"eh ki nuna baki damu dashi ba zai so ki,nasan ishaq abokina ne karki damu" Tace"toh nagode" Sai misalin karfe 10:am Aslim ya shigo office din duk gaishe shi akayi sanan ishaq ya bi bayanshi Yana zuwa ya ajiye me evelope yace"sir iam resigning" Aslim yace"I thought mun gama magana meyasa baka da hakuri?" Ishaq a ranshi yace"Dole in fad'a maka gaskiya nice Ni'ima tunda aure zamuyi" A fili yace"sir you hurt me wallahi bansan Wanda ya sayar da project dinmu ba, ranan da ka ganmu da manager din nice builders ranan ya zo ne ya fada min Yana son in sayar musu da project dinmu zai bani kudi but I rejected the offer,shine fa ka ganmu tare,sir I might be poor but I have self respect" Aslim yace"iam sorry please forgive me" Ishaq yace"sir akwai abinda Zan fad'a ma,ni ba Nam......." Shigowar Fahad ne ya katse ishaq duk suka juya Aslim yace"ishaq you are not living my company that final" Ishaq zaiyi magana yace"ok ka Fara aiki,ka gyra file din cikin cowboad din nan ka Ciro min contract din da mukayi sighnig da fills investment Ishaq yace"ok sir" .gaban drawer yaje ya fara dubawa Fahad yace"man ya kwana biyu what happening?" Aslim yace"nothing much saidai stress din aure da zanyi" Fahad yace"aure kuma ban sani ba?' Sai a Sanan ya gane ya kwabsa it soppose to be a secret " Fahad yace"you mean zakayi aure baka gayamin ba gaskiya ban tab'a sanin baka d'auki friendship dinmu wani abu ba" Aslim zaiyi magana Fahad ya mike yace"ba abinda zaka gaya min wallahi" Aslim yace"no ba Haka bane auren bashi da muhimmanci ne a guna shiyasa ban Sanar da Kai ba " Ishaq ya d'an juya ya kalleshi Jin abinda yace" Fahad yace"me kake nufi da hakan?" Yace"Fatima ce ta kawo idea din in Kara aure,in auro Yar talakawa data haihu min sai in saketa,shine na Samo Yar talakawa a nan unguwar kwangila saima ka gan gidansu,mahaifinta shagen kwad'ayi ne dashi infact Yan gidansu gabad'aya haka suke, nasan ita data haihu na sallameta da kudi bazata damu ba nidai kawai ta haihu min,iam even imagining inda zan kwanta da ita" Fahad a ranshi yace"Dole in sanar da daddy domin wanan plan ne"a fili yace"Amma Kai kana ganin hakan dai-dai ne,just because ita Yar talaka ce bashi zai baka damar yaudararta ba Kuma baka ganin Fatima ba sonka take ba tunda har take son ka kara aure Dan macen da take son mijinta bazatayi hakan ba" Yace"ni a ganina wanan shine soyyayar gaskiya domin ta danne kishinta ta yarda in Kara aure Dan kawai in gan jinina tayi sacrificing farin cikinta kuma fa tsarin shine in ita waccan jakar tayi ciki itama zata Fara pretending tana da ciki Babu Wanda zaisan ba ita ta Haifi d'an fa da ta haihu mu sallameta Fahad yace"nidai a ganina hakan be dace ba" Yace"karka damu Babu abinda zai faru bazan bar yariyar Haka ba kudi Mai yawa Zan sallameta dashi" Ishaq da tuni hawaye ya wanke me fuska jikinshi na rawa Fahad yace"Wai wacece yariyar?" Yace"wanan jakar ce da Muka tab'a had'uwa a bus,Ni'ima take ko?I don't bloody care ni mace in ba Fatima ba ni bana mata kallo mace " Fahad yace"ok Allah ya taimaka but ka sake tunani" Zaiyi magana ya gan ishaq tsaye Yana kuka Yace"meya faru?"Amma shi kanshi be ji dadin Jin maganarsu da yayi ba ya manta Yana office din ne shiyasa yayi maganar Ishaq da idonshi ya canja kala yace" Hanya auren nan zai yiwu kuwa??? Maman nur 9/10/20, 6:33 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣7βƒ?-4️⃣8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim.. Yace"sir why,meyasa kake son decieving that innocent girl kenan dan iyayenta talaka ne does that mean kowa ya taka ta?haba sir meyasa kayi haka?' Yace"look ishaq I know be dace ba but my want this and Zan iya yin komai dan In faranta Mata" Ishaq yace"sir kana nufin zaka rusa rayuwar wata dan ka faranta mata,kenan zaka kashe wata dan ka Raya matar ka,wanan wani irin wickedness kenan" Fahad yace"I advise you quit in ba haka ba zakayi nadama" Yace"Nima kaina I hate to do this but is not free I will reward her handsomely,kuma a inda muka tsara baza mu bar ko wani trace ba,shiyasa na aika fake relative kuma I have manage to convince her father ayi da asuba a massalaci,ishaq please nayi nisa a plan dina don't ruin it for me,abinda yasa na tsaya Ina maka dogon surutu is because Ina ganin girman ka na d'auke ka aboki da badan haka ba da na dade da korar ka for intruding" Ishaq zaiyi magana kuka ya ci karfin shi,fita kawai yayi Fahad ya bishi da kallon ,shima mikewa yayi yace"sai munyi waya" Aslim yace"please let this be between us" Fahad beyi magana ba ya fita Ishaq be zarce ko Ina ba sai shagon zee ya tarar da ita tana cika sales book zaman dirshe yayi a kasa ya saki kuka Mai ban tausayi,sosai hankalin zee ya tashi ta Karasa tace"Ni'ima meya same ki kike kuka haka ko an gane ne?" Sanda Ni'ima tayi kuka Mai isarta ta kalli zainab tace"Ashe yaudararta yake,zee aurena zaiyi kawai dan in haihu me ya sakeni ya raba ni da abinda Zan haifa,zee ban tab'a Jin wanan tasuniyar ba ko a mafalki meyasa zaiyi min haka?" Zee tace"ban gane ba fasa auren yayi?"labarin komai ta bawa zee Zee tace"toh ai kin godewa Allah tunda Kika sani tun ba ayi auren' ba kin gan sai a fasa auren " Ni'ima ta kalleta tace"ya za ayi in fasa auren da saura kwana biyar ayi shi,kin San halin gidan mu zasu ta min gori kuma ummina zata shiga damuwa sosai ya zanyi" A fusace zee tace" is better a Miki gori than ki fada a wanan trap din,Ni'ima zaki samu better man than this useless man please ki fasa auren Nan" Kallon zee tayi tace"bazan fasa ba domin in na fasa kenan ya ci bulus wallahi bazan fasa ba,za ayi auren a inda aka tsarashi Same time,same venue sai dai plan dinne ya canja" Rai b'ace zee tace"baki da hankali kina ganin wuta Zaki fad'a wanan mutumin ya fiki kudi,yana da powers, influence,connection you can't fight him it better ki bar maganar nan please,shiyasa ni auren me kudi be kwanta min ba" Tashi Ni'ima tayi ta goge fuskarta tayi murmushi tace Maman nur 9/10/20, 6:33 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣9βƒ?-5βƒ?0️⃣ Tace"no zee wallahi bazan Yi give up ba,yes na yarda Ina sonshi domin tun randa na fara ganinshi na Fara sonshi,shiyasa ma nayi ta tsokanarshi,ko kudin da nayi ta amsa wurinshi tsokana ne kawai kin sanni ai I find pleasure in tsokanar mutane but ai bashi zai bashi damar yayi min abinda yayi ba,Haka ya nuna min beda tausayi,wallahi zee na rantse Miki da Allah billahilazi la'ilah a ilahuwa wallahi bazai wuce free ba,Zan nuna me nice Ni'ima I will show him the stuff iam made of badai aurena zaiyi Dan in haihu wa matarshi ba?toh Nima aurenshi zanyi dan in d'au fansa,zee zanyi faustrating dinshi da matar shi to the extent that he knell down and beg for mercy,hukunci matarshi zaifi nashi tunda tana mace ta shirya wanan abin wa Yar uwarta mace zata San ta tab'o littafin ni'ima wallahi zee hmmm Zan ko bude musu page by page,mu dai bar maganar kawai,zasu san ba ko wani talaka bane yake da mutuwar zuciya,aini ba Yar iska bace da za a tab'ani a kwana lafiya" Zee tace"please ki rage wallewar nan tayi yawa,Ni'ima Ina fad'a Miki ki shafawa kanki lafiya amma nasan tunda Kika rantse nasan komai Zan fad'a Miki bazaki ji ba Amma Ina son komai zakiyi ki tuna cewa"ke kadai ummi keda ita in ta rasa ki wani Hali zata shiga?" Zee tace"Babu damuwa yanzu Zaki gan nawa kalal wayau" Zee tace"ok" Waya ta jawo ta kira real ishaq din yana d'agawa tace"ishaq ko zamu had'u Yanzu ka zo da wanan abokin ka me aiki a court din nan,court court Clark din Nan" Yace"lafiya ko?" Tace"no just ka zo dashi" Yace"Amma bani da time Yanzu Ina aiki sai in na fito lunch Zan kira ki" Tace"ok" Zee tace"me Kike shiryawa?" Tace"karki damu,zee please karki bari ya gane ni macece at all cost hakan shi zai Kara min karfi domin ta hanyar ishaq zanyi ta jin wani sirrin shi,and please kiyi duk wani abu da zaisa ya yarda ni saurayin ki ne domin hakan bazai bashi damar zargi ba" Zee zatayi magana sai ta hangoshi yana sallakowa Tace"Ni'ima gashi Nan zuwa" Ni'ima tace"ishaq in,Ni'ima out" Zee tana ganin ya karaso ta rungume ishaq tana pecking din fuskarshi tace"i love you ishaq please ka kwantar da hankalin ka karka fadawa Ni'ima domin lokacin ya kure ko ka fada mata bazata yarda ba" Ishaq yace"Nima na gane fad'a bashi da fahida domin ko na fadawa Ni'ima bazata yarda ba Kuma kinsan mahaifinta da kwad'ayi zai ce bakin ciki nike mata" Gyran murya Aslim yayi sukayi breaking hug din ishaq ya kalleshi yace"sir iam sorry na gane bani da right na interfering domin iyayenta Suka jawo Mata" Yace"please ishaq let this be between us bana son kowa ya sani" Ishaq yace"ok" Aslim yace"bari ma in kira ni'imar" Zee Suka kalli juna da ishaq,zee ta kalli jakar ishaq dake tebu aiko sai wayar ya fara kara Kallon jakar yayi yace"ta zo nan ne" Zee ta karasa ta d'auka tace"no wayana ne let me pick the call" Tana d'aukawa ta Danna power ta Kai kunni kamar da gaske ta dage tana magana a waya Wanda ta Riga ta kashe shi" Ishaq ya sauke ajiyar zuciya,ya kalli Aslim yace"me zaka fad'a Mata" Yace"ce mata zanyi I miss her bla-bla bla" Ishaq yace"ok"may be Bata kusa da wayar ne" Yace"ok" Da misalin 1:30 Ni'ima ce zaune a wani eatry tare dasu ishaq da abokin shi Mahmud Kallon Mahmud tayi tace"nasan a court kake aiki" Yace"eh" Tace please so Nike ka Samo min original marriage certificate da stamp din court da signature din judge" Yace"wanan sai kin je da mijinki" Ta gyra zama tace" Maman Nur 9/10/20, 6:33 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ5βƒ?1βƒ?-5βƒ?2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Gyra Zama tayi tace"Mahmud aiko ba miji anayi zaka min papers dinne ni Zan bashi yasa hanun makaranta zan kuma sun ce in kawo marriage certificate" Yace"women day Zaki?" Tace"eh" Yace"but zaki Kashe kudi ba tunda bazamu bi procedure ba" Tace"no prob" Yace"ki kawo fifty thousand" Tace"haba yayi yawa abinda 3000 akayiwa makociyata da zata shiga makaranta shine zaka ce 50000 watoh ka gan money miss road ko?" Yace"no gaskiya, Amma inda Zaki bi procedure ne kije ke da mijin ki toh ko 1500 Zaki samu,yanzu fa saina bi kowa nayi bribing dinsu" Tace"ok Zan baka 20000 in ya maka toh" Yace"ok"account number ta amsa a take tayi me tranfer din kidin yace"zuwa gobe Zan bawa ishaq ya kawo Miki sai ki bawa mijinki yasa hanun yanzu dai bani sunayen ku" A takarda ta rubuta me ya amsa ya bar wurin Ishaq ya kalleta yace"me ke faruwa?" Tace"karka damu nidai please ka taimaka zuwa anjima mijin da zai aura zai zo Zan maka flashing in ya zo daga nisa zaka Mana ho kayi zooming camera din and ko wani picture kayi ka wanke shi ko nawa ka kashe sai ka fadamin zan biya,sanan ranan aurena da asuba za a d'aura Dan girman Allah karka makara a massalaci za ayi make sure kayi videoring komai but a sace"karka damu zan biya ka Yace"haba ai ana tare duk da Baki fad'a min meke faruwa ba nasan akwai matsala ne zan taimake ki" Tace"nagode" Tana komawa gida ta gan har gidan ya cika da jamma'a su talatu an dage ana aiki shiga d'aki tayi ta kwanta Ummi ta shigo ta kalleta ta zauna bakin gado tace"Ni'ima lafiya kwanciyar yamma,bazaki je gun telan bane ki anso d'inki?" Shiru Ni'ima tayi hakan yasa ummi jawota kawai sai ta fashe da kuka ta rungume ummi tace"ummi meyasa hakan ke faruwa dani first abbana ne yanzu kuma....."kuka ne ya ci karfinta hakan ya tada hankalin ummi tace"meya faru,waye ya tab'amin ke?" Tace"ummi meyasa babu me Sona sai ke kadai duk Wanda suke nuna min so bayan ke ba tsakani da Allah bane meyasa ummina" Ummi ta rike fuskarta tace"auren ne Baki so a fasa,meke damun ki Dan Allah ki fad'a min" Ni'ima tace"ba komai ina dai ji ne a jikina zan wahala Nan gaba" Ummi tace"subhannallah meya kike fadi haka inshaallah Babu abinda zai faru kin ji?Ina tare da ke" Rungume ummi tayi,ummi ta fara shafa mata Suma a Haka bacci ya d'auketa hakan yasa ko da aka kawo lefe bata sani ba Amma ta bawa Ramlat waya tayi video din komai Tana tashi ummi ta Bata tsumi ta Sha sanan ta Jingina tana tunanin next step Washe gari duk inda ta so fita ummi hanata tayi Wai bazata Kara fita ba,ishaq ta bawa kudin Abba da ta sace yaje kasuwa ya siyo musu kayan abinci su Masara, shinkafa wake A tsakar gida ta rabawa su talatu sunyi farin ciki sanan ta bawa su Ramlat nasu Ana jibi biki ta roki ummi akan ta Bari taje office na karshe domin fad'awa oganta ummi tace"toh sai kin dawo karki dade" Kamar dai kullum a shagon zee ta shirya tana zuwa office ta saka marriage certificate a tsakiyar takardu da Aslim zai sa hanun ta tsaya tana jiranshi Budewa yake Yana karantawa kafin yasa hanun ganin dai a natse yakeyi yasa ishaq cewa sir su firms zasu zo yanzu lokaci yayi kayi sauri Yace"ok ai ka daiyi going through files din ko kafin ka kawo?" Yace"yes sir sa hanun ka kawai Nike bukata a turusu branch din" Yace"ok" Sighning kawai yakeyi ba tare da ya duba ba Yana kawai wajen marriage certificate ishaq yayi saurin cewa"sir a nan Zaka sa hanun" Yace"ok"aiko sawa yayi ba tare da ya duba ba,wani wawan ajiyar zuciya ishaq ya sauke ya kulle file din har zai fita aslim yace"coffee please" Yace"ok" A ranan ya d'auki permission zaiyi kwana biyu be zo office ba da k'yar aslim ya yarda sanan Suka rabu,Ni'ima na kaiwa gida aka fara mata desighn da zee Sanan akayi mata kanana kitso abindai sai Wanda ya gani domin tayi kyau sosai Ana gobe d'aurin aure ta saci hanya sai babban show room ta siyawa ummita tv da decorder sai palm na dish tana dawo ta kira ishaq aka sawa ummi plasma da dish sanan ta siya mata fridge da d'an canjin ta Ummi tayi farin ciki Abba ya nace shima sai ta bashi kudi ko kulashi batayi ba Kamar dai inda aka tsara komai haka ya kasance a masallaci da asuba aka d'aura auren Mohammed (Aslim) *Da* Ni'imatullah,akan sadaki dubu hamsin,ishaq yayi kokari wajen d'aukar video a sace domin Yi yayi kamar Yana latsa waya Amma zooming camera yayi Yana d'aukar video most expecially fuskar ango da fake wakiyinshi Bayan an d'aura Suka fito Aslim ya sallami su,ishaq ya hau roba-roban shi ya bi bΓ yan fake waliyin har ya gan gidan daya shiga sanan ya dawo ya Kira ni'ima tace"please a maida videon cd plate" Yace"ok" A ranan Ni'ima tayi kyau tasa Kaya masu kyau da tsada domin dama tana tanadin aure anci an Sha da misalin karfe 6;30 na yamma Yan d'aukar amarya Suka zo Da k'yar aka raba Ni'ima da ummi domin kuka take Wai ta fasa Abba ba kunya ya zauna cikin Mata Yana cewa"bakin ciki zakiyi Mana Allah ya baki Miji na kece raini shine Zaki ki zuwa,keda Zaki je kiyi ta samo mana kudi" Da lallashi da nasiha umma ta Rakata har mota ana wucewa da ita itama ta fara kuka ta koma ciki rai ba dadi _____________ Fahad ne zaune da daddy,kallon daddy yayi bΓ yan sun gama waya da Aslim Yace Maman nur 9/10/20, 6:34 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ5βƒ?3️⃣-5βƒ?4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"daddy an d'aura auren Wai" Daddy ya cire madubin idonshi ya maidashi case dinshi yace"nasan all this thing's game plan din hajiya ce waye yasan ma ko harda yariyar bakinsu d'aya" Fahad yace"no dad I don't think so domin ya tabbatar min ita fatimar ma Bata Santa ba shi ya nimo da kanshi" Murmushi daddy yayi yace"Aslim be da wayau beda tunani shiyasa it always easy to fool him in ba rashin wayau da tunani ba,ya za ayi ka biyewa mace Dan tace"kayi aure,and Ina mamaki a ce har yanzu be hango wani abu game da hajiya mariya ba ko irin inda take manne me take gudun hajiya ya kamata ya gane akwai wani abu,but har yanzu shiru" Fahad yace"ni abinda na lura dashi I don't care ne shi,bashi da kula da lura da abubuwa" Daddy yace"Allah dai yasa ba bakinsu d'aya da amaryar ba,domin ita kadai ne hope dinmu yanzu" Fahad yace"inshaallah komai ya kusan zuwa karshe" Daddy yace"Allah yasa" _______________ Wani d'an madaidaicin gida aka Kai Ni'ima a bosso extate mutane sun yabawa gidan,sai dai mutane sunyi mamakin ganin gidan ba kowa hakan yasa mutane keta kananan surutai Wai Babu Wanda ya tarbesu an dai ajiye musu abinci Bayan anci an Sha anyi sallah isha'i yan kawo amarya Suka bar gidan ya rage zee da Ni'ima Zee tace"miye abinyi?? Ni'ima tace"karki damu a kowani plan dinshi I will be 100 step ahead of him,Bari dai Kuma ki gyra Zama zaki gan drama na gan security a gidan Yana nufin kenan bazan fita bako?"murmushi tayi ta mike ta yaye gallen kanta tace"shi a tunga yake Zama Amma yasa an kawo ni bosso kin gan baya son muyi kusa kenan ko,baya son abinda zaiyi connecting dina dashi ko" Zee tace"ni tsoro da Nike ji karya zo ya nuna Miki karfi ya kwana dake in kikayi ciki shikenan' Ni'ima tayi dariya tace"sai ka ce ba Ni'ima ba,Bari Wanan zancen yanzu nasan dole zai zo nan cikin Daren nan in ya zo ga plan din Fad'a Mata komai tayi zee tace"toh ni ya zanyi in fita a gidan?" Ni'ima tace"ishaq zaizo sai ki cewa"me gadin ke kawar amarya ne bazasuyi zargin ki ba" Zee tace"toh" Da misalin 9:30 sai ga motar shi ya danno Kai mikewa Ni'ima tayi tace"gashi nan ya zo" Zee tace"toh ki bi kofar baya karki damu zanyi inda Kika ce" Ni'ima tace"ok" Trolley d'aya da aka kawota dashi ta d'auka domin sai jibi za a biyota da sauran kayan dama yace baya son kayan d'aki" Ni'ima na fita zee ta ruga da gudu ta shige bedroom tasa me key domin key na jikin doors din kasancewarshi sabon gida Yana shiga d'akin yayi direct,ya fara bugawa zee ta fashe da kuka cikin kuka tace"dan Allah kayi hakuri kunyar ka Nike ji bazan kwana d'aki d'aya da Kai ba Ina Jin tsoro" Tabe baki yayi yace"ok ga abinci ki ci" Kin budewa tayi babu inda beyi da ita ba taki,a ranshi yace"tafi nono fari Ni'ima na fita da sauri ta karasa ta bude motarshi a hankali aiko a bude yake,shiga tayi ta bude booth ta ajiye trolley dinta sanan ta shiga da k'yar ta rufe shi Amma be rufu da kyau ba addu'ar ta d'aya Allah yasa karya gane murya zee Shiko dama be damu da muryar ba Yana jin taki budewa ya fito Yana farin ciki domin dama Bashi da niyyar kwana a gidan Yana fitowa ya bude mota ya shiga ya zauna,tsaki yayi ya fito yaje wajen booth,da Kamar zai bude sai Kuma ya kulle da karfi yace"Fatima is too careless shine dan wulakanci da ta cire kayan ta barmin booth a bude" Komawa yayi ba tare da tunanin komai ba ya ja motar Suna kaiwa Mobil sai ga checking point Ni'ima da zafi ya dame ta ta runtse Ido tanna addu'a Allah yasa su barshi ya wuce Ana kaiwa kansu police na ganin shine Suka ce ya wuce domin Yana musu alkhari Jan motar yayi sai babban gidansu dake tunga farm centre Parking mota yayi har zai fito ya ji karar waya Juyawa yayi sai ya ji Kamar daga booth ne yace"waya Kuma a booth?" Budewa yayi ai wani mumunan fadiwar gaba ya ji ganin Ni'ima kwance tana me murmushi Tace Maman Nur 9/10/20, 7:17 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ5βƒ?5βƒ?-5βƒ?6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Kokarina fitowa ta fara Yi tana murmushi ganin dai bakin shi yaki rufuwa tace"surprised baby,dama nace bari in maka surprised nasan zakayi farin ciki amaryar ka na sonka harta biyo ka"shafa fuskarshi tayi cike da karuwanci tace baby Nima fa kayi suprissing dina nasan a nan zamuyi honeymoon ko"ta Kare magana da d'age me gira,ganin dai har Yanzu bakin shi a bude yake ta rufeme,wani kamshi ne ya daki hancinshi na humrah data maso kusa dashi ,lumshe Ido yayi Ni'ima a ranta tace"Ashe dai bazaiyi wuyar lakwasuwa ba " Tace"but baby meyasa ka fito baka fadamin ba?da ban biyo ka ba dama barina zakayi,haba baby" Besan lokacin da yace"toh in kina Nan wacece na Bari a gida?" Ni'ima tayi murmushi ta ja trolley tace"muje ciki Mana ka barni tsaye kamar Yar iska bayan ni matar ka ce" Shidai ya kasa kwakwarar motsi har zata bude kofa yace"wait" Ko kulashi batayi ba ta bude kofa ta shiga,Fatima ce zaune a dining tana waya da abokiyar shashancin ta,sai shafa jikinta take Ni'ima tace"oh itace matarshi kenan?" D'aga Kai da zatayi ta gan mace tsaye gabanta da trolley a razane ta mike Zatayi magana sai ga Aslim ya shigo Yana cewa tsaya ke,da gudu Fatima taje zata rungumeshi sai Ni'ima ta jawo ta tana Mata wani kallo tace"miye haka ke baki da d'a'a ne a gabana zaki rungume min miji?ko kina Shan wani abu ne" Da mamaki Fatima ta kalleta domin Bata tab'a kawowa yariyar da Aslim ya aura ta waye haka ba tace"ke a su wa?" Ni'ima tace"ni a matarshi ta sunna,Kuma ke zan tambaya ke a su wa" Fisgota Aslim yayi yace"ke bana son iskanci fa,ubanwa yace ki biyo ni,waye ya Baki izinin fita" Hararanshi tayi tace"have some shame atleast,Ina amarya kake son ci min mutunci akan k'anwa ka?ai ba laifi nayi ba dan na hanata rungume min miji ai Babu addini da ya yarda balagaggiyar mace haka ta rungume d'an uwanta Kuma me takeyi a gidan mu nifa bana son haka yau daga aure za a Hana mu sakewa" A fusace ya Kara fisgota ya fara janta yace"Zan maida ki inda na gan daman ajiye ki ke wacece da Zaki zo gidana kina son kawo min iskaci" A fusace Ni'ima ta janye hanunta ta Nuna ne yatsa tace"iam warning you the next time ka jawo ni haka violencely wallahi you will regret Sanina da kayi Domin bazanyi tolerating Wanan nonsense din ba" Ta koma ta zauna ta aza kafa d'aya kan d'aya tana me wani kallo A fusace Fatima tace"Aslim ko Zan iya sanin meke faruwa anan?" Dawowa yayi ya rungume Fatima yace"baby I can explain wallah..." Mikewa Ni'ima tayi ta jawo Fatima ta wanka mata Mari tana huci,ba komai ke Bata haushi ba sai in ta tuna taba mace ta shirya a cuce Yar uwarta mace" Wurgata Ni'ima tayi ta Fadi kasa Shima a fusace ya Kai hanun zai wankawa ni'ima mari,Ni'ima tayi saurin rikewa tace"Ina ganin mutunci ka bazan so yau in nuna maka real colour Dina ba ina matar ka a gabana kake kirar wata jaka baby?" Fisge hanunshi yayi ya Karasa zai taimakawa Fatima ta dakatar dashi ta mike a fusace ta bar falon Cikin tashin hankali ya bita Ni'ima da ranta ya gama b'acewa tace"Wawa solobiya duk zan koya muku hankali" Yana shiga d'ankin ya Maman Nur 9/10/20, 11:12 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ5βƒ?7βƒ?-5βƒ?8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Rungumeta zaiyi ta turashi cikin damuwa yace"baby kin gan abinda Nike ta gudu ko?kin gani ko sanda nace Miki muyi rayuwarmu mu biyu kika ki,kin nace sai na kara aure gashi daga zuwanta kin Fara zubda hawaye" A fusace ta mike daga bakin gadon da take zauna tace"karka fad'a min maganar banza ai dana ce maka ka Karo aure bance ka auro budurwar ka ba,oh dama kana nimanta,dama kawai kake nima da ka samu sai kayi amfani dashi, you make the fool out of me" Kara matsawa yayi kusa da ita yayi,yace"so you are blaming me now Ina ke Kika nace in Kara aure,yanzu laifina zaki gani" Ni'ima dake tsaye jikin kofa tayi murmushi tace"Haka Nike so kuyi fad'a " Mikewa tayi tace"oh nayi laifi Dan na nuna maka soyyaya?nayi laifi Dan na kawo shawaran hanyar da zamu gan jinin mu,Ina son ka gane soyyayar ka ce tasa na hakura danawa farin ciki dan in faranta maka amma shine nayi laifi"sai ta fashe da kuka Karasawa yayi ya rungumeta yace"ba laifi Kikayi ba baby" Tace"Amma meyasa ka yaudareni bayan munyi da Kai a bosso zata zauna bazata san gidan nan ba,sanan Kuma ka tabbatar min yariyar nan illiterate ce bata waye ba but iam seeing something different gashi ka kawota har gidana haba" Yace"wallahi bani na kawota ba booth dina ta shiga ban sani ba kuma ni kaina nayi mamakin ganin inda take turanci sanan baby na fada Miki halin yariyar nan da inda Muka had'u ba wani abu bane dan tayi min haka,yanzu dai miye mafita matata tunda kece Kika kawo shawara duk inda kika ce ayi haka za ayi" Zatayi magana Ni'ima ta turo kofa ta gan Fatima cikin jikin Aslim wani kallo tayi musu tace'ni ban gane ba matar ka fa ka ce ka min bayani domin ban gane ba" YaΓ§e"fita min a d'akin matata kan ranka ya b'ace,na Fara gajiya da wanan iskanci naki" Tace",miye na wani b'acin rai akan na tambayi mijina wata karuwa yake bawa matsayina domin na gano yanzu ba yar uwarka bace sabar iskanci ne kawai kum....."maganarta makalewa yayi tsakamakon wanka mata Mari dayasata ganin taurari rai b'ace yace"matata kike cewa karuwa?" Ni'ima tace"ka mareni?" Yace"an mareki d'in shegiya jaka duk kwad'ayin ki ya jawo Miki hakan Kuma kiyi saurin Shiga taitayinki" Ni'ima ta dinga girgiza kai tana cewa ni ka Mara??" Yace"eh"batayi magana ba ta fita tana fita ta fara niman kicin harta hango kofa tana budewa ta gan kicin ne,shiga tayi ta fara Bude drawer harta gan kayan abinci ta Ciro kananan indomie biyu ta d'aura tukunya ta bude fridge ta d'auki Naman kaza ta fara dafawa,bΓ yan ta gama ta dawo dining ta had'a tea me kauri ta fara Sha tana cin indomie Fitowa yayi rike da hanun Fatima Suka zauna a falo suna kallo Fatima dai sai satar kallonta take ko meyasa? Ni'ima bata kallesu ba yace"kiyi sauri in maidaki gidanki domin bazaki zauna a nan ba" Tace"toh" Tana Gama cin abinci ta kai kwanonin kicin ta fita ta d'ayan kofar kicin daya fita waje Tana fitowa wajen maigadi taje domin Babu security gidan hajiya ta koresu Tace"Sannu malam" Cikin yi mata kallon ke wacece yace"yauwa" Tace"ogane yace"ka bani fetur in ya rage a gora" Yace"me oga zaiyi da fetur?Kuma ke wacece?" Tace"toh Bari inje in fad'a me sai ya zo da kanshi ka me tambayoyi" Yace"ah'ah Bari in baki ai ba a rasa fetur a gidan nan muje gidan gen din" Tare suka je ta kinkime gaba d'aya Goran fetur din wanda yayi rabin 25liters a kofar falo ta bude a hankali domin tsarin gidan kofar baya facing falo direct fara wasatsawa tayi A hankali suka fara Jin warin fetur Fatima tace"baby kamar warin fetur ko?" Zare key din tayi ta ciki da sauri ganin hankalinsu ya Fara zuwa wajen kofa da gudu ta fita ta kulle ta waje Sanan ta koma ta kicin ta kulle shi shima ta zare key din ta bude fridge ta saka sanan ta shiga falon ta ji Aslim cikin tashin hankali yana cewa"wiffy kamar fa fetur din ne da gaske " Ji yayi ni'ima da ta cigaba zuba fetur a dining area tace" Maman Nur 9/10/20, 11:12 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na I'm in the in the in kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ5βƒ?9βƒ?-6βƒ?0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ji yayi tace"ba Kama bane fetur din ne" Juyawa yayi yace"ke baki da hankaline Zaki zuba mana fetir dan hauka" Ni'ima tace"aikai ka Gama naka haukan yanzu zaka gan nawa" Wani tsawa ya daka mata yace"kina haukane?" Tace"so Nike in nuna maka ni jaka ce" A fusace ya fara tafiya zaije wajenta ai kafin ya Karasa ta Ciro ashana ta seta shi kamar zata kunna tace"one step from you I swear to God I will burrn this house to ashes" Tsayawa yayi yace"please ki ajiye ashana we can sort things out kiyi hakuri in Kika kunna ashana nan dukan mu zamu mutu harda ke ciki" Fatima tace"Dan Allah ka bata hakuri please"duk sai zufa takeyi" Yace"ki fadi abinda kike so zanyi Miki shi but please karki Kona mu,harda ke fa Zaki mutu" Tace"aini bana tsoron mutuwa" Yace"kiyi hakuri yanzu ki fad'a min me kike so" Tace"so Nike ka fad'a min matsayin wanan matar a gunka ko in Kona mu duka wallahi" Yace"matata ce" Tace"matar ka fa ka ce,kana nufin na titi ko na Sunnah?" Yace"Kamar inda kike matata itama haka take matata" Ni'ima ta kara Ciro ashana tace"Ashe yau zamu mutu ni kake gayawa matar ka?" Fatima da tuni ta b'oye bayanshi tace"wallahi zata canna ashanar mahaukaciya ce kayi wani abu" Yace"kiyi hakuri ban fad'a Miki ba,nayi hakanne da Kar in rasa ki" Fatima tace"eh hakane sonki yake sosai please kiyi hakuri" Ni'ima tace"ai wallahi tunda ka b'oye min baka Isa ba ni bansan kana da ko wacce mata ba,Kuma bazan amince da ita a matsayin Mata ba dan haka babu shegiyar da zan raba ka da ita ehhee" Yace"ba sai in sake ki ba" Tace"ka sakeni Mana da ko Kayi nadamar da har ka mutu kana cikinta" Kallon Fatima yayi domin so yake ya saketa ya huta".. Fatima ta girgiza Mashi kai,Ni'ima tace"Kai Nike jira ka furta sakin ni kuma in Kona gidan nan" Yace"Yi hakuri"da k'yar Ni'ima ta yarda ta ajiye ashanan sanan ta karasa inda yake ta Kama hanunshi tace"muje mu kwanta" Fisgewa yayi ya jawota zai Kai Mata Mari ta katse shi da cewa" kana Marina wallahi Zan mugun baka mamaki Wanda nayi maka yanzu kad'an ne" Fatima tayi murmushi tace"dear ku je ku kwanta kawai ba damuwa" Yace"ni bazan kwanta da ita ba wallahi" Ni'ima tace"ka daina wallewa domin yau a d'anki d'aya zamu kwana dan wallahi ni ba Yar iska bace da Zan Bari angona ya kwana da wata karuwa a daren auren mu" A fusace yace"Ni'ima " Itama ta daka me tsawa tace"aslim" Zama tayi ta hade kafafu,Fatima tayi murmushi tace"baby please Bari in leka Kar mummy ta ji hayaniya ta biyo yanzu Zan dawo" Ni'ima tace"oh mamanshi ma a gidan Nan take?" Fatima bata tsaya ba ta wuce tana shiga falon mummy ta tarar tana kallon Zama tayi tace"mummy an yanka ta tashi wallahi duk Shirin mu ya rushe domin yariyar ta biyo shi har gida tun d'azu take ta zuba Mana matsifa" Mummy tace"ban fahimta ba ya akayi ta biyoshi gida bayan munyi a bosso za a ajiye ta" Labarin komai Fatima ta bata tace"kawai zance ya saketa ya auro wata" Mummy tace"ah'ah ance Miki zai Kara yarda ne ya Kara aure?Yanzu dai abinda za ayi mu barta ta zauna a gidan nan wanan ma is to our advantage zamuyi iya monitoring dinsu,sanan Kuma karki nuna Mata wani abu,sai dai Kuma ki sawa Aslim Ido sosai karya Raina Mana hankali ki binciko ko da gaske biyo shi tayi ko Kuma shi ya kawota,sanan ki tabbatar yana kwana d'ankinta dan tayi ciki da wuri,daga nan zan San abinyi" Fatima tace"ok na fahimta" Mummy tace"ki Sa musu Ido fa karki tsaya shashanci Kuma karku bari asan matarshi ce ku ce matar abokinshi ce da zaiyi tafiya ya kawota ta zauna har ya dawo" Fatima tace'toh"sanan ta koma part dinsu tana komawa ta gan Aslim ya shake Ni'ima da k'yar take numfashi Da gudu ta karasa ta fara janshi amma yaki sakinta Ni'ima ta lalubu wani jug dake saman centre table ba a d'auke ba ta buga me a kai,wani Kara ya sake,ya saketa da sauri Tari take sosai ta rike wuya,tana kallon inda jini ya b'alle me tace" Note:littafin Ni'imatullah na kudine in kina karantawa baki biya ba toh Ina son ki sani kin shiga hakkina,please karki karanta min littafi Baki biya ba,karki Karanta ki ce ai malamin fiki'u yace tunda a group ka ganshi baka da laifi,wanan rubutun anyi shi ne dan son zuciya,because Babu inda za ayi malami yace"abu haramun ne kuma ya bada damar a karantashi saidai ya ja hankalin jama'a akan su daina karantawa baki d'aya,ku gan inda ita wacce tayi rubuta tayi kuskure kenan ko?🀣akan novel kun dage Kuna ta tamboyoyi harda rubuto dogon zance,toh Allah yasa mu dace ya yafe mana baki d'aya,ya rabamu da azabar kabari,ya bamu ikon kiyaye hakkin mutane,because akwai Kuma malamin da yace in har kasan na kudine ka karanta toh ka shiga hakkin meshi,toh koma dai menene sab'anin malamai Rahama,allah yasa karmu mutu da hakkin juna,ki biya kafin ki karanta shi yafi kwanciyar hankali And ku masu fitarwa kuna ganin Kamar Hakan abinyi ne,toh ya kamata ku sani babu adalci a ciki dan ka biya d'ari uku ka turawa mutane kusan dubu,domin in kin tura group d'aya sai anyi sharing kin gan ai in Yana yawu ko da mutum yayi niyya bazai siya ba kuma,but wanan ba damuwata bane domin rabon mutun baya wuceshi ,Amma Ina son ku sani karamin abu shi yake sa mutum ya daina ganin dai-dai a rayuwarshi,karki Bari hassada da Kuma rashin son ganin cigaba Yar uwarki ya danne ki wuri d'aya domin a yayin da kikewa wani hassada toh kina danne kanki ne baki sani ba,ita kuma waccan Allah zai dinga d'agata,nasan zaku ce rabu da ita"but hey ni kaina nasan za ayi yawo da littafin domin mutane Basu da Amana Amma ba wani abu bane a guna,but bazan fasa Fadi ba duk wacce take fitar min da littafi na barta da Allah fakatπŸ€·β€β™€οΈ?,and ba lalle ku d'auki shawarata ba,nidai zuciyata na fadi,zanyi ta typing Kuna fitarwa,ku kuke fitarwa ku ne zaku rasa farin ciki not maman Nur domin nayi muku nisa tunda sai nayi typing za a fitar ko a wanan ya ishe ku🀣🀣🀣🀣🀣🀣Allah yasa mu dace Maman Nur 9/10/20, 11:12 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ6βƒ?1βƒ?-6βƒ?2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"kad'an kenan kafin ka kasheni Zan kashe ka" Janshi Fatima tayi d'anki ta zaunar dashi tace"meyasa ka kulata har kukayi wanan tashin hankalin baby" Yace"Wai a ce Waini yariyar nan zata kalla tace min mara tarbiya " Fatima da ta d'auko first aid box ta fara goge me ciwon thou ciwon karamin ne but sai jini yake zubdawa Tace"sweetheart ya kamata mu bi komai a hankali dan mu Sami abinda muke so kawai na amince ta zauna a gidan nan Amma zamu fadawa mutane matar abokin ka ne da yayi tafiya ya kawota ta zauna damu,please ka nuna mata soyyaya harta saki jiki da Kai ka gan da ta haihu mun kwace abinda ta Haifa ko da wanan aka barta ka d'au fansa abinda tayi maka" Zaiyi magana ta katseshi da please mijina is as simple as a b c please ka yarda mijina Be kulata ba saima kwace auduga da yayi ya fara goge fuskarshi da kanshi bayan ya Gama ya cire Riga ko wando be cire ba ya kwanta ya kashe wuta ya rufe jiki da duvet ya lumshe ido,toilet ta shiga tayi wanka ta fito tasa kayan bacci ta kwanta nisa dashi ganin ya juya mata baya ta tabe baki itama ta juya me baya Ni'ima ko da k'yar ta tattaro karfinta ta mike murmushi tayi tace"I will give you trouble today" Binsu tayi tana addu'a Allah yasa basu kulle kofa ba,aiko tana rike handle Kofa ya bude ta gansu kwance harsu Fara bacci ga ciwon kai na damun shi Murmushi tayi ta Haye gadon ta kwanta a tsakiyasu ta rungumeshi Ba tare da bude Ido ba yace"me kike so Kuma fatima,domin baki tab'ani sai kina son wani abu" Ni'ima a ranta tace"I see" Yace"Ina jinki Fatima ciwon Kai Nike karki Kara min" Jin fatima tayi shiru yasa shi juyowa sai Ni'ima tayi saurin shigewa jikinshi Wani kamshi yake ji na daban ya d'anyi shiru yana jin wani yanayi Kunna bedside lamp din yayi sai ya hango keyar Fatima daga nisa da sauri ya kalli Wanda ke jikinshi Ni'ima ta fashe da kuka tace"haba Ashe kiyyaya da kake min har ya Kai ga Haka mijina a ce a daren aurenmu zaka kwana d'ankin wata haba Mana mijina" Kokarin turata yake amma ya kasa domin kankameshi tayi har sanda tsigar jikinshi ya tashi Yace"sakeni Mana meyasa baki tunani zaki biyo ni har gadon matata Cikin kuka tace"Babu wani matarka cin fuska ce kawai , zalunta ta kake son kayi in ba Haka ba yau ai kwana na ne zaka wani zo ka kwanta da wata" Fatima cikin bacci ta ji hayaniya bude Ido tayi ta ji Ni'ima na cewa Ina fa da hakki akan ka Kuma wallahi in ka kwana d'akin Nan bazan yafe ma ba,infact Saidai mu kwana tare Fatima tace"dear yariyar nan fa nada gaskiya ka bita kawai ku je ku kwanta please" Yace"toh bari in tashi muje"domin jiri yake ji Tashi yayi Ni'ima ta mike ta Kama hanunshi a haka Suka fita Fatima tayi saki tace"ke ma kije ki ji da jarabarshi nina huta,kwanciya d'aya zaiyi dake Zaki koroshi da kanki domin baya gajiya da harka" Suna fitowa tace"Ina ne d'akin da Zan zauna" Opposite room ya shiga ta bishi ciki yana shiga ya kwanta ya rufe jiki zare key din tayi ta fito ta d'auki trolley dinta ta haura ta shiga toilet tayi wanka ta fito ta bude trolley ta Ciro Kayan shafe shafenta ta shafa sanan ta shafa kullaca me dadin kamshi ta Ciro kayan bacci Riga da wando iya cinya tasa ta shafa humra sanan taje ta kulle kofa ta zare key din ta dawo ta b'oye ta haye ta kwanta karasawa tayi ta rungumeshi tana Ni'ima karki bawa Yan team dinki kunya Maman nur 9/11/20, 7:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ6βƒ?3️⃣-6βƒ?4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Wani zirrr ya ji shafa me kirji ta farayi tana wasa da suman kirjin shi,juyawa yaje yi tace"no baby yi baccinka tunda ka ce kana jin ciwon kai,yanzu Zan maka head masach inshallah Allah zaka ji sauki" Kafin yayi magana harta zauna ta jingina da gado ta fara matsa me Kai a hankali aiko sai ya ji dadi wani bacci ne mai dadi ya kwashe shi Tana ganin Haka tayi murmushi zata mike ta gan ya jawo hanunta ya rungume A ranta tace"ka Gama jin dadin ka angona zan baka mamaki Sallah asuba ne ya tada ta ta bude ido ta ganta jikinshi ya kankameta Janye jikinta tayi ta shiga toilet tayi brush tayi wanka tayi alwala ta fito ta saka wani dogon Riga ta saka hijab ta tada sallah asuba ta dade tana azakar tana gamawa ta juya ta ganshi Yana sharar bacci tace"ba dole ba anji d'imina" Zama tayi gaban mirror ta shafa kullaca da humra sanan ta bude trolley ta ta Ciro wani burnshot iya cinya da vest mai kyau tasa Gaban madubi ta koma ta shafa hoda ta d'an shafa da lipgloss a baki ,wani kyau tayi domin fuskar da ba ayi mata kwalya yau anyi sai ya bada ma'ana Kallon kanta tayi a madubi tace"as they said a way to a man's heart is through his stomach so Bari in je in had'awa mijina breakfast Tana fita ta kulle kofa take kicin direct ta fara fere irish tana soyawa tana gamawa ta soya kwai ta zuba a wamer ta kawo dining ta ajiye ta koma ta dafa tea Komawa tayi ta bude kofa sanan ta dawo ta zauna a dining,a ranta tace" yanzu fa sai ya d'auka sonshi Nike ko? hmmm Bari dai wanan plan din yayi working dai, zai San wacece Ni'ima " Shiko sai 7:13 ya tashi yayi mamakin lokaci ya wuce Haka yau tunawa beyi sallah asuba ba yasashi dirowa a gado ya shige toilet ya d'auro alwala yana fitowa ya zura jallabiya ya tada sallah Yana idarwa ya koma toilet yayi wanka,fitowa yayi d'aure da towel yana goge Kai da d'aya,gaban madubi yaje yana ajiye towel din hanunshi ya gan mutum zaune bakin gado Juyowa yayi da sauri sai ya ganta zaune ta hade kafafu,daga kasa yake kallonta harya Kai cinyata,shagala yayi da kallonta mikewa tayi yayi saurin d'auke Kai Karasawa tayi da murmushi tace"good morning my love ka tashi lafiya toh ya ciwon kai din da fatan dai da sauki" Shidai Baki bude yake kallonta Kama hanunshi tayi ta zaunar dashi gaban madubi Tace"sweetheart ya ka sake baki kamar wanan ne first time da mace ta fara gaishe ka"tana magana tana goge me Kai A ranshi yace"kamar ko kin sani" Ture hanunta zaiyi tace"bari Mana in shafa maka cream Amma wanan kan naka saida hand dryer in kana dashi kawo in busar ma dashi domin na fuskanci dakin ka ne nan na ga Kaya a wardrobe" Be kulata ba ya mike yaje ya bude wardrobe ya d'auko hand dryer ya jona kafin ya Kai kanshi ta kwace Tace"haba baby ina nan zaka wahalal da kanka?bari in maka A ranshi yace"Allah kadai yasan me take shiryawa" Itama maganar zuci take tace"just 2week ka bani sati biyu kacal zaka gane me nike shirya maka" Tashi yayi ya kwashi Kaya ya shige toilet yasa ya fito tie ta d'auka ta fara same tace"kayi kyau mijina" Hanun ta kai zata Maman nur 9/11/20, 7:31 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ6βƒ?5βƒ?-6βƒ?6βƒ? Zata shafa fuskarta ya turata ya d'auki jaka bayan yasa takalmin shi,sauka yake da sauri tana binshi Yana sauka ya gan Fatima zaune tana hamma Karasawa yayi ya Bata side hug yace"good morning my love" Tace"morning sweetheart"itadai ni'ima na tsaye ta rungume hannu tana kallonsu Yace"baby zan tafi aiki Ina da aiki" Tace"toh ya za ayi da breakfast da ka d'an taimaka ka soya min ko da kwai ne" Yace"baby sauri Nike Nima sai naje office Zan sh a coffee ki sha tea ai akwai bread sai ki aiki walida ta siyo Miki lunch zuwa anjima dan ba lalle in dawo da wuri ba Ina da meeting,ishaq baya nan to help me so yau zanyi busy ba lalle in dawo da wuri ba Tace"yanzu baby bazaka taimaka min ka soya min ba?" Yace"baby understand bani da time please " Tace"shikenan" Ni'ima tace"In kun Gama shirme taku,abinci na dining na ajiye maka tun safe nike maka hidima" Yace"bazan ci ba" Karasawa tayi gabanshi ta Kama necktie dinshi tace"haba baby ya za ayi tun asuba in tashi in yi maka breakfast sai kaki ci hanya ka min adalci kuwa?" A fusace yace"nace bazanci ba Dole ne?" Tace" ok babu komai Amma zamu ga inda zakayi ka fita ai tun jiya keys din na hannuna"tana magana ta koma dining ta zauna tana karkad'a kafa Yace"bani makkulin kofa"banza dashi tayi" Fatima ta mike tana murmushi tace baby ka ci abinci in Haka zai sata farin ciki karka b'atawa kanka lokaci" Ta kare magana da kallon cinya Ni'ima Komawa yayi badan ya so ba ya zauna itama Fatima ta zauna ko kallon inda Fatima take batayi ba ta zubawa Aslim abinci itama tasa nata Ta zauna yace"ita fatimar fa?" Ni'ima tace"ba a haife Yar iskar da zanyiwa girki ba ta zauna ta ci,in tana Jin yunwa ta shiga tayi ai itama macece Amma ni bazan Bata abinci dana girka ba wallahi" Ya mike yace"toh Nima bazan ci ba" Tace"ok yau a gida zaka wuni kenan" Fatima tace"baby karka damu yanzu danayi wanka zanje ostrich nasan bazan rasa abinda zanci ba Hararar Ni'ima yayi ya fara ci,itako murmushi tayi tana satar kallonshi aiko abu kamar Wasa sai ya cinye Tashi tayi ta kara me tace"baby ka daina irin wanan barazanar wata Rana sai ka ji kunya Kai da kace bazaka ci ba gashi harda Kari ni bana son irin Haka sai wanan jakar ta d'au Sona ne bakayi alhali jiya ka bani so"ta Kare magana da kashe me Ido" Tsaki yayi ya shanye sauran tea din ya tashi yace"bude min kofa" Mikewa tayi ta karaso inda yake ta d'aga kafa ta me peck tace"take care baby kila zanzo anjima in kawo maka lunch ishaq ya tab'a nuna min office dinku" Da sauri yace"no basai kin zo ba" Tace"don't worried I will decide ba Kai zaka fad'a min ba" Itadai Fatima tayi tagumi tana kallonta Bude kofar tayi ta rakashi har falo Yana jan mota ta dawo da gudu ta haura toilet ta shiga ta wanke fuskarta sanan tasa atamfa riga da skirt tasa hijabi ta d'auki hand bag ta kunna wayar office ta fita sai shagon su zee Ba karamin mamaki zee tayi ba da ta ganta tace"amarya jiya harta fito yau" Ni'ima tace"ba lokaci in na fito sallah anjima zamuyi magana" Zee tace" atleast bani labarin abinda ya faru jiya" Ishaq na shiyawa yace"nidai abinda Zan iya ce Miki yanzu shine zan d'aga shi sama,sai na kaishi sama zan wurgoshi kasa kedai ki samin Ido" Zee tace"ban fahimta ba" Ishaq yace"bazaki gane ba saiya faru" Barin wurin tayi sai office Yana shiga ta hangoshi zaune Yana aiki,ajiye Jakarshi yayi ya Karasa ciki Yace" Maman Nur 9/11/20, 3:47 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ6βƒ?7βƒ?-6βƒ?8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Ishaq yace"good morning sir ya gajiya bikin? " Da mamaki ya kalleshi yace"ishaq I wasn't expecting yau ai gobe ka ce min zaka dawo ko?" Yace"eh sir but i change my plan saboda Ina tunanin bazaka zo yau ba tunda Kai ango ne ya Kare magana da yin dariya" Aslim yace"yaron Nan ka Fara Raina ni fa" Ishaq yayi dariya yace"sorry na zo ne kawai dan nasan aiki zaiyi maka yawa shiyasa " Aslim yace"that very thoughtful of you" Ishaq yace"in kawo maka coffee ne?" Aslim yace"no nayi breakfast a gida" Ishaq ya zaro Ido yace"sir yau kayi breakfast a gida abin mamaki kasan Allah nayi mamaki da ranan nan naji Wai kana da Mata domin at first I thought you are single inda kake zuwa ka sha coffee da biscuit" Yace"me kake nufi?" Ishaq yace"it simple ya za ayi Ina da Mata Kuma inyi ta ci coffee da biscuit ko abinci waje ai kamata ai kafin in zo office matata ta had'a min had'eden breakfast, miye amfanin ta?karka manta ma ranan ma na gan ka da take away da daddar......" Kallon da aslim keyi me ne yasa shi canja magana yace"sorry I mean Ranan nan Ni'ima tace min ta ganka da take away" Zama ishaq yayi yace"sir hanya ko matar ka na Sonka kuwa??" Aslim ya b'ata rai,ishaq yace"sorry sir in na Fadi ba dai-dai ba but Kai ogana ne you are a good man shiyasa Nike son in fad'a maka Amma kayi hakuri bazan sake ba" Aslim yace"Ina Jin ka" Yace"sir tun randa naji Hirar ku da friend dinka Wai matarka ce tace ka Kara aure dan ku samu haihuwa abin ke damu na Ina ta tantama hanya macece kuwa? tambaya d'aya ce a raina shine wanan wace irin Mata ce da bata kishin mijinta hanya tana sonka kuwa?toh in tana sonka meyasa zatace kayi aure,Kuma sir na Lura kamar baka samu kulawa a wajenta inda ya kamata domin Ina Jin wani lokaci kana waya ka Kai mata lunch gida wanan wani irin macece da bata girki,sir ka ganni nan bazan iya auren mace da bazata Yi min girki,gyra gida ladabi da biyyaya never toh miye amfanin auren in Babu kulawa it simply means babu so ne Basai wani ya fadamin ba"ya Kare magana da karantashi a ranshi ko cewa yake"sai na sa maka watsi-watsi a ranka akan Fatima that is the second plan" Aslim yace"tana sona soyyayarta ce a hak.......' Katseshi ishaq yayi yace"you considered me your friend duk da nasan ban Kai wanan matsayin ba shiyasa Nike son Fadi maka gaskiya,sir every good wife and mace da take son mijinta,Bata da wani buri da ya wuce ta faranta me Kuma ta wanan hanya indai har tana sonshi,komai kudin mijinta itace zatayiwa mijinta girki,domin duk wata mace tasan abinci na bala'in Kara dakkon soyyaya,na biyu sir shine a gado ta bashi hadin Kai d'ari bisa d'ari in suna harka,and komin jarrabashi ta Zama me dauriya domin iya gado na bala'in karawa mace martaba,na biyu kuma ladabi da biyyaya Bari na Bari Yi nayi,sai Kuma tarrarya in ka dawo aiki ta zo ta tararye ka ta amshi jaka ta cire ma takalmi ta maka headmasach ta fad'a maka kalamai masu dadi domin ita kaje nimowa rufin asiri,and kulawa mace tayi ta kiranka a waya ko text dan sanin lafiyar ka,wanan shine soyyaya sir in baka samu abubuwanan da na lissafa a gun matar ka toh gaskiya Babu d'igon soyyaya ka a zuciyarta tana dai Zama dan kudi ko Kuma akwai manufa da take so ta cinma Amma babu soyyaya a lamarin"ishaq ya kare magana da kallonshi domin ya lura magana ya fara tasiri Aslim yace"kana nufin duk wata mace me son mijinta bazata ce ya Kara aure ba?" Ishaq yace"eh sir mata ana musu kishiyane dan dole Amma Babu wata mace da zata ce mijinta ya kara aure no matter the condition ko akwai cikin kaso d'ari da k'yar za a samu biyar,domin kishi hallitace abune a zuciyarsu" Yayi shiru a ranshi yana tuna maganar Fahad kenan kullum,yanzu da gaske kenan Bata sonshi?" Ishaq yace"Bari in nuna maka misali" Dialling number zee yayi,zee dake zaune ta gan number da ni'ima ke amfani a office ne tasan as ishaq ya kirata d'agawa tayi tace"hello baby na ji kewar ka Dan Allah ka fito during lunch na taho maka da abinci' Ishaq yace"baby please al'farma nake nima,wallahi sadiyar Nan ne ta takura shine nace Bari in roke ki alfarma in na aureki nan gaba sai in aureta" Zee tace"wallahi ban yarda ba,bazan zauna da ita ba yanzu ishaq dama yaudara na kake all this while" Murmushi yayi Yana kallon Aslim dake jinsu yace"zee Wasa fa nikeyi Miki kin fiya kishi" Tace"ba dole ba tunda Ina sonka ai abinda mutum ke so shi yakewa kishi" Ishaq ya yanke waya yace"sir ka ji ko,ka tambaye kowa maccen da Bata kishin mijinta toh ba sonka take ba" Mikewa yayi yace"lokaci yayi da zamu tafi meeting din" Ai Aslim Maman nur 9/11/20, 3:47 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ7βƒ?9βƒ?-8βƒ?0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ai Aslim zurfi yayi a tunani sanda Ishaq ya Kara cewa"sir Ina magana" A firgice ya kalleshi yace"me ka ce??" Yace"cewa nayi sir lokaci yayi da zamu fita" Mikewa yayi jiki ba kwari,ishaq yace"sir karka sa magana ta a zuciya nidai kawai na gan al'ajibi ne a zancen cewa ka kara aure Amma nasan sauran abubuwan tanayi maka " Shidai beyi magana ba ya fita yace ka sameni a mota Amma Babu abinda yake juyawa illa kalman zee da tace"ba dole inyi kishin ka ba tunda Ina sonka"and duk qualities da ishaq ya lissafa kwata-kwata Fatima Bata dasu kai zai iya lissafa ko so nawa tayi girki Kuma bazai iya tuna randa ya ci abincinta ba,sanan Bata so ya kusance ta ga fita ba tare da izininshi ba,be tab'a kawo abubuwan nan a ranshi ba sai yau da ishaq yayi me magana Ishaq ko bayan ya fita murmushi yayi yace"zaka gane ne a lokacin da na koya maka hankali" Fitowa yayi ya shige mota driver ya jasu a mota ishaq ko sai waya yake da zee kasa-kasa" Aslim a ranshi yace"ni na mance randa Fatima ta kirani dan ta tambeyi ko Ina Lafiya Suna kaiwa Babu b'ata lokaci suka Fara abinda ya kaisu dasu da nice builders Ganin kallon da C E O nice builders keyiwa Aslim yasa ishaq Lura sai murmushi yakeyi Bayan foreiners din sun musu bayani,za a fara presentation din sai C E O din nice builders ya tashi ya roki alfarma da please a bari gobe domin kayan aikinsu da laptop din da sukayi saving project dinsu yana da technical fault Aslim yayi mamaki hakan yasa ya mike yace"wanan ba damuwar mu bane wanan ma ya Isa ya nuna company ko are not reliable in ba Haka tun yaushe ake shiri sai yau zaka kawo excuses din" Farouq C E O na nice builders yace" ba Kai zakayi deciding ba" Foreigners din Suka ce sun amince Tashi sukayi suka fito,Aslim yace"Ina ganin zanyi withrawing proposal na tunda basa valueing time" Ishaq yace"in kayi haka Kamar kayi accepting defeat ne kuma rival dinmu will take advantage of that" Yace"Kuma hakane" Ishaq yace"what do you think about farouq?" Aslim yace"ban gane ba" Ishaq yace"I think he is planning something in baka manta ba last time ya sace Mana project baka tunanin Haka yake Shirin yi Kuma?" Aslim yace"ba mamaki" Ishaq yace"someone is helping him a company mu" Aslim yace"kana suspecting wani?" Ishaq yace"manager tunda gashi har yanzu be fito ba Kuma farouq be fito ba shi yace Mana zaije toilet gashi shiru har yanzu' Aslim yace"yanzu miye abinyi?" Ishaq yace"hanya d'aya ne muyi snicking company su mu duba computer dinsu so as mu San me suke Shirin presenting gobe" Yace"wanan criminal act ne" Ishaq yace"ok ai ka hutar dani,sai ka tsaya su b'ata reputation dinka" Yace"ok ka kirani in ka shirya" Ishaq yace"ok but karka nunawa manager kamar muna suspecting dinshi" Manager ne ya fito Suka koma office saidai ishaq a shagon zee Suka saukeshi a Nan yayi sallah cikin kwanciyar hankali,tana Idarwa zee tace"d'azu acting Dina yayi kuwa?" Ni'ima dake mayarda fake bears tace"sosai ma kuwa wallahi Komawa yayi office sai 4:pm Suka tashi,duk saurin da ni'ima tayi be hana Aslim rigata kai gida ba Yana shiga falon Fatima dake kallo tana cin popcorn kallo d'aya tayi me ta d'auke Kai sanda ya Karasa yace"baby Sannu da gida" Ba tare da ta kalleshi ba tace"yauwa Nike ji ka taho min da take away din yunwa Nike ji" Yace"Wai baby yaushe Zaki Fara girki ne a gidan Nan,yaushe Zan dawo in tarar da abinci?' Zatayi magana sai ga Ni'ima ta shigo da sallama Karasawa tayi ta rungumeshi tace"ah'ah Ashe baby na ya dawo Sannu da dawowa ya aiki Allah ya taima"ansar jakar tayi ta ajiye taje fridge ta Ciro me juice ta zuba me ta bashi,da farko dai kin amsa yayi tace"baby amshi mana kaida ka dawo a gajiye Sha please Yana amsa taje bayanshi ta fara matse me kafadu tace"baby ciwon kan ya Bari kuwa?" Satar kallon Fatima yayi ko zai gan kishinshi a kwayar idonta sai ya gan ma kallonta take cikin kwanciyar hankali Ni'ima tace"baby please kayi hakuri bansan yanzu zaka dawo ba Bari inje in had'o maka abinci Sharp-sharp Har ta Kai kofa ta ji yace"daga Ina kike?" Tsayawa tayi cak sai Kuma tayi murmushi ta shige kicin Lafiyyayen kus-kus ta had'a me yaji kayar had'i ta dawo tace"baby abinci yayi " Kin tashi yayi ta Kama hanunshi Suka je dining sosai ya ci abinci sanan tace"muje in Taya ka rage kayan jikin ka kayi wanka" Tsaki yayi ya haura ta bishi tana murmushi Bayan yayi wanka yafito ta fara shafa me Mai shidai bece komai ba Fatima ta turo kofa tace"malam yunwa fa nike ji ka fito ka kaini eatry " Yace"in yunwa kikaji kije kicin ki dafa abinci daga yau an daina siyo take away" Fatima tace maman nur 9/12/20, 4:15 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku Ashedai tun safe nayi kuskuren number Bari in gyra πŸ…Ώ7βƒ?1βƒ?-7βƒ?2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Fatima tace"i understand kayi busy,so enjoy"bata jira me zaice ba ta bar d'ankin Ni'ima ta bishi da kallo tace"dan ka raina min wayau ka ce wanan matarka ce,toh in matar ka ce meyasa bata kishin ka"ta Kare magana da zaunar dashi Kin bari ya fita tayi ya zauna a gado ya Jingina,kunna tvn tayi tace"baby ka kalli series din nan yana da dadi"bata San film din bafa kawai ta dai Fadi ne Shidai beyi magana ba ya lumshe Ido sai tace"ok na gane ka gaji bari in rage maka gajiya Aiko yaji dadin matse me kafa da takeyi har bacci ya d'aukeshi Kiran sallah mangrib yasa ta tashe shi yaje massalaci Yana dawowa ya zauna a falon kasa Fatima ta zauna kusa dashi murya kasa-kasa tace"baby jiya ka kusanceta?" Kallonta yayi Amma beyi magana ba Ni'ima ta fito daga kicin tace"inshaallah abinci zaiyi yanzu " Jellouf ne dai-dai Wanda zai ishe su su biyu tace"zo ka ci" Babu musu yaje ya zauna ya fara ci Da misalin karfe 9:30 Ni'ima ta shige d'anki tayiwa Aslim text akan su had'u a mobil yana falo text ya shigo tashi yayi ya shiga d'aki ya ganta kwance cikin blanket Kamar me Bacci canja Kaya yayi ya fita Ni'ima na ganin Haka ta mike ta fara shirinta ta mike ta saka kayan maza da ta dawo dashi d'azu jeans ne na maza da wani polo sai dai duk inda tayi kirjinta yayi flat domin ba Kamar suit dake kara rufewa ba,ta canja Riga yafi biyar amma beyi ba haka ta hakura tunda sai an lura Kuma dare nei bayan ta gama shiryawa ta saka hijabi daman Bata sa suman da take sawa ba,da fake bears din,hijab tasa har kasa ta fita ,tana fita ta cire hijabin Tunda ya Kai Mobil yake jiran ishaq har ya Kai minti goma Sha biyar har zai koma sai ga ishaq a bayan roba-roba ta fito a ishaq dinta Real ishaq ne ya kawo ta,sauka yayi yace"Zan kira ka,ka zo ka d'aukeni' Yace"toh" Motar shi ta shiga,yace"ya ka shanya ni?_ Yace"Yi hakuri mun biya niman abinda zamuyi amfani dashi ne" Yace"miye?" Ishaq yace"muje zaka gani Suna kaiwa gaban company ishaq yace"sir ka jira ni a nan bari inyi magana da securities din" Yace"muje tare" Ishaq yace"ok but sir ka rufe hancinka da hanky Yace"saboda me?" Yace"kayi inda nace"rufewa yayi Suka karasa ishaq ya fara magana da security din Security yace"suwa kuke Nima" Ishaq yace"please so nik...." Kafin security yayi wani abu ishaq ya rufe hancin da hanky Wasawa security wani powder yayi tuni ya zube kasa Zaro ido Aslim yayi ba tare da ya bude hancinshi ba yace"miye Haka?" Ishaq yace"sir muje ba lokaci" Jikinshi na rawa yace"mu koma meyasa ka kashe shi" Ishaq yace"sir ba mutuwa yayi ba weak yayi bazai iya motsi ba sai bΓ yan minti talatin by then mun gama abinda zamuyi Zaiyi magana ishaq yace"muje kawai" Suna Shiga har zasu Shige main building din Suka hango wani security Yana bacci Ishaq yace"mu canja hanya,wani hanya suka bi saidai suna tura kofa yaki buduwa Kasa-kasa Aslim yace"ya zamuyi yanzu?" Ishaq yace"saidai mu koma' Har sun juya Aslim ya tab'a ishaq yace"kalli can" Ishaq yace"wow"wani d'an space ne alamu na a/c ne aka cire" Ishaq yace"ya zamuyi mu hau a sama yake fa" Aslim ya nuna me wani dogon karfen water tank dake wurin ishaq yayi dariya Aslim ne ya fara hawa sanan ishaq ya bishi cikin dabara Suka cire ceiling da aka rufe wajen dashi sanan Aslim ya shiga ishaq ya bi bayanshi Suna shiga office din farouq ishaq ya kunna computer Suka Fara danne danne Kuma duk sun rufe fuskarsu da hanky,ishaq yace"akwai password bazaiyi ba" Aslim yace"kasa nice mu gani" Ishaq yasa nice Aiko ya bude dudubawa ya farayi Yace"sir kalli our suspicious was right ga project dinmu" Aslim yace"delete it ka duba ko akwai wanda aka turawa" Ishaq yace"not at all but ga laptop can mu duba " A gurguje Aslim ya duba sai sukayi deleting Sanan Aslim ya fara fita,yana sauka yace"Yi sauri Ishaq bamu da lokaci" Ishaq yace"ok" Ishaq yaje sauka wani karfe ya jame riga ai sai Maman nur 9/13/20, 11:20 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ7βƒ?3️⃣-7βƒ?4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ai sai yayi wani ihu ya fad'o har ya runtse Ido sai ya jishi jikin mutu Amma karfen ya jime ciwo a guiwar hanun jini na zuba sauka yayi jikin Aslim Yana hawaye Aslim yace"so sorry dear " Wani security ne ya zo bayan domin ya ji ihun Aslim na jin tafiya ya kama hanun Ishaq suka b'oye Security yayi dube-dube sanan ya bar wurin Ishaq yace"mu tafi,ta baya suka bi Suka fita Suka shiga mota Suna shiga mota Aslim yace"karka fad'a min kuka zakayi akan wanan d'an ciwon ,ishaq yace"wallahi zafi yakeyi min" Aslim yace"sorry in kaje gida ka wanke ciwon,ishaq Ina ka samu wanan hodar hope you are not into something illegal" Ishaq yace"Nima friend dina ne ya samo min yana harka da masu shaye-shaye" Aslim yace"please be careful with him" Suna kaiwa Mobil yace"saukeni a nan na Kira friend Dina" Aslim yace"ok good nite" Sanda suka bari yayi nisa kafin Ishaq ya d'auki Ni'ima a mashin ya kaita kofar gidan Ni'ima ta d'auko hijabi a inda ta ajiyeshi tasa buga kofar tayi maigadi ya bude mata ta shiga, kofar kicin tayi direct domin ta barshi a bude Kuma ta ajiye kayanta a nan,tubewa tayi ta saka jallabiyar a kicin din ta b'oye Kaya da ta cire ruwa tasa a wuta yayi tausa sanan ta kaishi sink ta d'auki towel ta fara gasa ciwo tana hawaye,bayan ta gama ta fita a kicin din A falo ta ganshi yana kallo shikadai har zata haura yace"daga Ina kike" Ba tare da ta kalleshi ba tace"Kai mahakaho ne baka gan daga kicin na fito ba?" A fusace ya mike ya fisgo hanunta Kara ta saki domin ya fama mata ciwo,sai Kuma ta daure yace"don't tell me that na leka kicin din d'azu baki Nan" Tace"ina backyard Ina Shan iska"tana Gama magana ta fisge hanunta ta haura Tana zuwa tayi wanka ta kwanta Washe gari Koda suka koma meeting Aslim aka bawa contract din domin farouq na Fara presenting hotunan Mata banza akayi ta gani Aslim yayi ta dariya,hakan sai ya karawa ishaq kima a idon aslim BΓ yan kwana goma sosai Ni'ima tayi nasarar birkitawa Aslim tunani ya gama relax domin ta gama dashi da kulawar da take bashi ya daina cin abinci waje Yau tayi nasarar rigashi dawowa daga office,taliya ta dafa ta ajiye ta shige wanka Yana dawowa Fatima ta zo ta rungumeshi tace"baby kai Nike jira yunwa Nike ji" A fusace"yace"baki da hankaline ko ba akoya miki inda akeyi da miji ba a gidanku,the next time Kika Kara min irin Haka sai ranki ya b'aci"Yana gama magana ya haura sama ta bishi da kallo Baki sake" Ni'ima na ganinshi taje zata rungumeshi a fusace ya mugun turata ta Fadi saman gado yace"ke meyasa jaka ce baki da kamun Kai kiyi ta makalewa mutum kamar Dole nace bana sonki dole ne kin wani nace min ko kunya baki ji kina mace" Tashi Ni'ima tayi tace"ai tunda kake min wulakanci baka tab'a kallon kwayar idona kace baka Sona ba sai yau,kuma na fahimta Amma ka sani ko kaine autar maza na hakura da Kai,dama ni ba sonka Nike ba mu zuba dani da Kai Dan yanzu aka fara wasar tsakanina da Kai" Zama yayi ya rike Kai Yana Jin haushin maganar da Fahad ya fad'a me a ranshi da b'acin rai ya dawo Ni'ima ta bude wardrobe ta fara had'a kayanta tana zubawa a trolley harta gama zata ja kenan yace"Ina zaki je?" Tace"bar maka d'ankin zanyi" Zaro Ido yayi yace" Maman nur 9/13/20, 11:20 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ7βƒ?5βƒ?&7βƒ?6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"saboda me?"wani kallo tayi me sanan tayi tsaki ta bar me d'ankin ya bita da kallon mamaki ai ba yau ya Saba Mata irin haka ba toh meyasa yau zatayi fushi?" Cire kanyan jikinshi ya farayi,duk sai ya ji ba dadi,wanka ya Shiga ya fito ya saka jallabiyar ya sauka kasa ya zauna a dining yana ta jiran saukowarta shiru sai kallon sama yakeyi,ganin Bata sauko ba yasa shi hayewa sama ya fara bude d'ankunan d'ankin har ya bude Wanda take ciki,zaune ya ganta ta kunna tv ta jingina da gado tana kallon tana cin popcorn Karasawa yayi yace"Ina jira ki zo ki bani abinci tun d'azu"Bata ko kalleshi ba balle yasa ran zata amsa shi Zama yayi yace"Ina magana dake kin shareni"still Bata kalleshi ba Yace"ok in maganar d'azu ne kiyi hakuri wallahi Fahad ne ya b'ata min rai Yana cemin Wai mummy ba mahaifiyata bace can you imagine?ni ban ma tsaya na saurashi ba domin magananshi hankali bazata d'auka ba Itadai ko motsi batayi ba Kamo hanunta yayi yace"Ina Miki magana ki zo mu je mu ci abinci nasan baki ci ba Kuma naje na d'auko miki kayanki a gidan ku kamar inda Kika ce ummi na gaishe ki,Ramlat tace"in fad'a Miki taje can gidan da aka kaiki babu kowa,abbanki Kuma yace"in fad'a Miki tun washe garin bikin ki yake jiran kujeran makkah Amma shiru,sanan su steps mum's d'inki Wai abincisu ya Kare"ya Kare magana da murmushi Cikin d'aure fuska tace'oh dariya kake min,ai bazan ji kunya ba tunda tun farko kasan kwadayoyu ne Kuma kullum sai ka min gori" Gimtse dariyar shi yayi yace"ni karki min sharri yaushe na ce haka?" Ta mike taje bathroom ta fito ta zauna yace"muje Mana wallahi yunwa Nike ji* Tace"ya kamata ka sani daga yau na daina maka girki Kuma na daina kula ka,kowa yaji da kansa har randa Zan bar gidan ka inje in auri Wanda Nike so,ka koma kaje ka Sami abin kaunar ka matarka' Jawota yayi ta fad'a jikinshi har popcorn ya zube ya hade bakinsu tureshi tayi tace"bana son iskanci fa miye haka,karka Kara shiga harkarta in ba haka ba komai nayi maka Kai ka ja " Yace"miye nayi Miki?Kuma ai ke Kika sabamin da kulawa " Tace"Kuma na ce na daina ba,ka tashi ka fita ko ni in fita in baka wuri tunda gidanka ne" Zaiyi magana ta daka me tsawa,tashi yayi ya fita yaje ya ci abinci ya koshi,sanan ya kalli kofar d'ankin Fatima yace"dole in kwana d'ankinta yau in lallab'ata ko zata bari inyi wallahi akwai matsala yau yariyar nan ta kaini ta baro Amma Koda karfin tsiya ne sai nayi,bari ta gama iskancinta Tashi yayi yaje massalaci yayi sallah sai bayan Isha ya dawo gidan D'ankin Fatima ya bude sai ya gan gadon a yatmuse Salma ce a kwance ta rufe da bargo ba Riga Amma Babu Fatima Tana ganin shi a firgice ta kalleshi Kallonta yake da mamaki yace"ina Fatima" Ta fara in ina,Fatima dake toilet taji muryarshi ta fito d'aure da towel dukda ta tsorata be hanata zuwa tayi hugging nasa ba tace"baby yi hakuri ban gaya maka ba,tun rana Salma ta zo zata kwana ne na so fadama d'azu sai na gan ranka a b'ace shiyasa' Fita yayi ranshi a b'ace,komawa d'ankin ni'ima yayi sai ya ganta kwance harta kashe wuta bacci ma ya fara d'aukarta Kulle kofa yayi ya tube rigarshi ya rage shi da boxers ya kwanta a bayanta,a hankali ya fara shafata,cikin bacci ta fara Jin bakon lamari tuni yayi loosing control Kokuwa Suka farayi amma yafi karfinta danma beson ya nuna Mata karfi,danneta yayi itako sai mutsu-mutsu takeyi Yace"wallahi Baki isa ba sanda Kika kwad'aita ni zaki kawo min iskanci yau sai na karb'i hakkina wallahi" Ni'ima tace"that will be over my death body jikina ba naka bane Ina da Wanda Nike so" Matseta yayi da karfi yace"zamu gani" Danneta yayi ya cire rigar jikinta ya rage wando Da hanun d'aya ya fara kokuwa cire wando saidai Yana zame wando baccinta sai ya gan wani guntun jeans ne a ciki ya matseta sosai duk iya kokarin shi ya cire wandon gagara yayi,tureshi tayi gefe ta mike da sauri tana rufe jikinta da blanket tace"you think iam a fool,ni yar iskace da Zan barka ka tab'ani" Yi yayi kamar zai bita ta shige toilet da gudu Naushin iska yayi ya kwanta yana mayarda numfashi ga mararshi da ya kulle" Ta dade sanan ta fito ta Maman nur 9/13/20, 11:21 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ7βƒ?7βƒ?-7βƒ?8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Shimfid'a tayi a kasa ta kwanta saidai ko baccin kirki batayi ba tana tsoro Kar ya zo ya afka mata shima juye-juyen yakeyi,da asuba ya rigata tashi Yana tashi yaje massalaci ko da ya dawo ya ganta zaune saman dadduma ya zauna bakin gado yace"please ki had'a min breakfast kafin in Gama shiri,sanan Kuma Ina son ki ajiye wanan aikin da kikeyi na ji jiya ummi na tambayata ko kin cigaba da zuwa aiki,toh inma aiki kikeyi ki ajiyeshi please" Tashi tayi tace"kamar inda kake shirin zuwa aiki Nima shiri Nike Kuma aini ba baiwar kowa bace in kana Jin yunwa kaje ka fad'awa matarka' ta shiga kicin ta dafa maka abincin Amma bawai ka matsa min ba dan ni na kawo kaina gidan nan so karkayi wani claiming right" A fusace yace"you are trying me wallahi in kika fita a gidan nan yau ban yafe miki ba" Tace"wallahi sai na fita tunda dai babu abinda ya had'ani da kai da zaka samin doka inbi,ka manta ba Sona kakeyi ba,ka manta wulakancin da kayi min a daren aurenmu kiri-kiri ka fito fili ka ce baka Sona matarka kake so,ko ka manta dalilin aurena da kayi shine dan kawai in haihu ka rabani da abinda zan Haifa ka bawa matarka wallahi na tsane ka,bana son ganin ka" Yace"it means ishaq ya fad'a Miki kenan ko?" Tace"ai shima ishaq din Ina jiranshi a ce yasan niyyar ka ya b'oye min" Kafadanta ya rike yace"please kiyi hakuri" Cire me hannu tayi tace"bani ne da hakuri ba Kaine da hakuri domin kuskurena ne dana sa ran a samun soyyaya namiji bayan ko mahaifina be bani soyyaya ba,kuskurena da na d'auka me kudi zai so talaka,kuma kuskurena ne Dana d'auka kai me tausayine shiyasa na fad'a maka sirrina har cewa nayi in bazaka iya ba ka fadamin in hakura Amma madadin ka tausaya min you still go ahead and betray me,I will never forgive you for that"tana Gama magana taje ta bude wardrobe cikin kayan da ya dawo mata dashi jiya ta Ciro atamfa Riga da skirt Tana kokarin Ciro hijab taji an rungumeta ta baya yace"kiyi hakuri na gane kuskurena Kuma Zan gyra inshallah" Juyawa tayi ta bar wurin tace"can ta matse maka babu abinda ya dameni nidai abinda na sani in ka karamin abinda kamin jiya wallahi gidan Nan sai yayi Mana kad'an "Kaya ta fara sawa yace"wallahi saidai rayuka su b'ace amma wallahi Babu Wanda ya isa ya hanani kusantar matata sai Allah,in ma kina tunanin Zaki hanani tab'a ki toh tunanin ki be fad'a Miki dai-dai ba ehe" Ni'ima na sa riga tace"lallai na yarda namiji be da kunya,yanzu da kake niman inda zaka juye damuwarka ka tuna ni matar ka ce,harda wani babu wanda ya Isa ya hanaka kusantata matarka,toh zamu gani ni zan hanaka" Yace"are challenging me?" Tace" not a challenge but a guarantee" Hanun ya Mika mata yace"a kwana biyar kacal sai na amshi hakkina a gunki ko kina so ko Baki so in ya so daga baya ma shirya" Tace"challenge accepted in Kuma bakayi nasara ba bazamu Kara kwana d'anki d'aya ba,Kuma komai nace kayi zakayi " Yace"in kuma nayi nasara,kema bazaki Kara yunkurin hanani hakkina ba Kuma kome na ce kiyi zakiyi kin yarda?* Tayi shiru na d'an lokaci yace" tsoro kike ji?" Hanun ta bashi tace"challenge accepted ni'ima Bata tsoron kowa" Yace"really" Tace"yes" Yace"ok Zan tafi office saina dawo karki manta ban Amince ki fita ba ko nan da kofa in Kika fita ban yafe ba," Tace"saina fita" Fita yayi yace"nidai na fad'a Miki" Yana fita tayi wurgi da hijabin hanunta tace Maman Nur 9/13/20, 11:21 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ7βƒ?9βƒ?-8βƒ?0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Wurgi da hijabi tayi ta zauna ta rike kai,ta dade a Haka tace"Dan raini hankali yace"Kar in fita,toh meyasa ma Zan fasa fitar?wallahi zuwa zanyi tunda ba ubana bane shi, ko malam ya Isa yace min in zauna,in zauna aini ba Yar iska bace da zanji maganarshi ,Kuma in na zauna zai d'au sonshi nike"murgud'a baki tayi ta mike tasa hijab ta d'auki jaka Fita tayi harta Kai gate sai tayi tsaki ta koma a hanya shiga falon ta ji kamar wani Kara Juyawa tayi sai Kuma taji wani ihun kallon kofar su mummy tayi tace"kamar ihun mutum ko?" Komawa tayi baya sai taje tasa kunninta a kofa sai taji kamar dukar mutum ake Taji wata nacewa Dr in Bata tsaya ba ka Mata shegen duka matar nan na wahalal dani fa in badan Ina da bukatar ta ba da tuni na dade da kau da ita" Itadai ni'ima Bata fahimce me suke Fadi ba gani dai matar ta kara wani ihu yasa Ni'ima tura Kofa ta gan dr ya d'aga hannu zai kaiwa hajiya mariya mari,karasawa tayi tace"kana kai mata Mari saina Rama Mata ku wasu irin marasa imanine?miye tayi muku?" Mummy tace"daga Ina?" Ni'ima tace"bani da had'i dake dukda bansan wacece wanan baiwar Allah a gunku ba Amma na gane zaluntar ta ake" Hajiya mariya ta fisge hanunta ta zo bayan Ni'ima da gudu ta kankameta jikin ta na rawa" Mummy tace"ki fita ki bani wuri babu ruwanki" Ni'ima ta juya ta Kama hannu hajiya mariya tace"in zamu tafi saidai mu tafi tare" A fusace mummy tace"ke banson rashin kunya fa?" Ni'ima ta fara Jan hanun mariya Dr ya kalli mummy sai tayi murmushi ta canja fuska tace"tsaya anty" Ni'ima ta tsaya ta juyo ta kalleta Mummy tace"kece bakuwar Aslim?" Kafin Ni'ima tayi murmushi mummy tace"barka da zuwa Dan Allah kiyi hakuri nayi Miki magana haka bansan a gidanan kike ba na d'au just a stranger ne ya shigo min gida yana niman controlling dina,please zauna in kawo Miki abin sha" Ni'ima tayi murmushi tace"nagode" Mummy tace"ki saki jikinki ki Sha nice fa mahaifiyar aslim" Ni'ima tayi murmushi yake ta duka tace"Ina kwana?" Mummy tace"Yi hakuri please da yike be kawo ki mun gaisa ba ya dai fad'amin yayi bakuwa matar abokinshi ta zo zama dasu na d'an lokaci Amma be kawo ki ba" Ni'ima zatayi magana ta katseta tace"please karki mana mummunan fahimta wanan kanwata ce ta dade tana fama da ciwon hauka munyi fama Amma Allah besa an dace ba toh kullum in za ayi mata allura sai anyi fama yau dai dana gaji saina ce Dr ya duketa"mummy ta kare da fashewa da kuka tace"munyi fama Nima Dole yasa Nikeyi mata haka" Ni'ima ta kalleta a ranta tace"something is fishy"a fili ko tace"hajiya amma be kamata ayi ta dukarta haka ba koya akayi ai yar uwarki ce Kuma ai a hankali zaku bi da ita" Itadai hajiya mariya na makale da ni'ima Mummy ta zo zata jata sai ta saki Kara ta koma karshen kujera ta takure Ni'ima ta jefawa mummy kallon tuhuma tace"but I fell something is not right me kukeyi Mata?" Mummy da ranta ya fara b'aci tace"please Bari a Mata allura Dr bashi da lokaci " Dr yace"zai jawota Ni'ima ta daka me tsawa tace"enough saidai a hakura da allurar Amma Babu wanda zai takura ta'tana Gama magana ta ja hanun hajiya Suka fita Dr zai bisu hajiya ta kalleshi tace"barsu su tafi nasan bazata fitar da ita a gidan nan ba she don't know who she is messing with yau zan Fara bata d'and'ano kad'an daga cikin halina Bari shi Aslim din ya dawo daga yau bazata Kara shiga harkata ba,yau Zan nata warning my own way Ni'ima ko Maman Nur 9/13/20, 11:21 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ8βƒ?1βƒ?&8βƒ?2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ni'ima ko d'ankinta ta kai hajiya mariya ta Zaunar da ita a gado tashi tayi ta shiga toilet ta had'a mata ruwa tana kallon jikinta da Suka tashi Ni'ima tace"shiga kiyi wanka" Kallonta hajiya mariya tayi,Ni'ima tace"baki magana amma nasan kina ji,ki shiga bayi kiyi wanka-wanka 'ta Kare da Mata alama Hajiya tayi murmushi,hanunta ta Kama ta kaita bayi Sanan ta fito ta sauka kicin ta fara had'a masu breakfast,kwai kawai ta soya ta had'a tea Mai kauri tasa a tray ta haura tana shiga ta gan hajiya zidir ta fito da sauri ta ajiye tray din Taje da gudu tace"subhannallah ai akwai towel a ciki ko?" Murmushi hajiya mariya tayi,Ni'ima ta kama hanunta ta kaita bayi wanka Mai kyau Ni'ima tayi mata Sanan suka fito zani Mai kyau ta fito dashi ta d'aura mata saidai rigar beyi mata ba taje d'akin shi ta d'auko polo shi tasa mata sanan ta Kai Wanda ta cire toilet ta wanke sanan ta fito ta gan gajiya na tura biredi,wani tausayinta taji Sanan ta karasa tace"umma in Karo Miki" Kallonta hajiya mariya tayi sai tayi murmushi ni'ima tace"daga yau zanyi ta kiranki umma" Tace'zaki kara?"umma dai sai murmushi takeyi tana shafa fuskar Ni'ima,Ni'ima ta kara Mata tea dinta tas ta shanye sai ta fara tafi Ni'ima tace"mu Yi bacci "kwantawa sukayi a gado Sai misalin 12:pm Ni'ima ta sauko tana sauka ta gan Fatima tare da salma suna romance sai nishi suke,ba karamin girgiza tayi ba ta tsaya tana kallonsu Ihun da tayi ne yasa Fatima d'agowa a frigice domin bata zaci tana gida ba tunda tasan kullum tana fita Wani kallo Ni'ima tayi mata tace"wani abin kyama kenan dama Haka kike?" Salma tayi saurin tashi tace"Fatima anyi biyu mijin ki ya ganni jiya yau ita kuma wanan ta ganmu bazan Bari ayi na uku ba na tafi in kina da bukata ta kin San inda Zaki sameni" Ni'ima tace"gaskiya ke shed'aniyace kina bukatar addu'a" Itako Salma sa kaya tayi ta bar gidan gabad'aya Fatima Babu kunya ta mike tace"sai me Dan kin gano Haka Nike?ni Yar lesbiance Kuma bana Jin kunya shiyasa na bar miki sadakar mijina domin bani da bukatarshi yanzu sai muyi deal in Zaki dinga barina Ina kwakuleki toh zan bar Miki shi har abada Ni'ima tace"uwarki zaki je ki kwakula ita da bata baki tarbiya ba shegiya kaxama"tana gama magana ta shige kicin ta fara had'a shinkafa da Miya tana aiki sai wayar office din data ajiye tayi kara dama shiyasa ta fito dashi domin tasan zai Kira ya ji meyasa ishaq be zo office ba D'agawa tayi,Aslim yace"ishaq ka Fara Wasa da aiki fa yau baka shigo ba" Ta canja murya tace"wallahi mum Dina ne ba lafiya shiyasa na kaita asibiti" Yace"ok so sorry dear Allah ya Bata lafiya may be in na tashi Zan Kira sai in zo in gaisheta" Yace"ok" Sai anjima sir" Yace"ok saina Kira" Tana ajiye wayar ko minti biyu beyi ba call din Fatima ya shigo ta d'aga still canja murya tayi Fatima tace"haba baby ishaq inyi ta Kira ba a d'agawa me ke faruwa ne" Ishaq yace"nayi busy ne" Tace"please baby ka samu Lokaci I want to take you out mu samu private place I have lot of things to tell you" Ishaq yace"in na samu time zan Kira" Fatima tace"ok then always remember that I love you" Yanke wayar tayi ta cigaba da aiki har ta gama white rice dinta Sanan ta fara had'a Miya tana soya nama sai ta ji an rungumeta ta baya da sauri ta juya sai ta gan Fatima fuska d'aure ta turata tace"zanci ubanki fa in kina min iskanci" Fatima tace"hannu kawai zan saka Miki please Bari in rage sha'awar ki" Ni'ima ta sauke frying palm tace"fita ko in Kona ki da wanan man gyd'an" Fatima ta koma baya da wuri tace"think about it" Tsaki tayi ta gama miyarta tasa ta raba abincin biyu tasa a plate sauran ta juye ta ajiye a dining ta ajiye juice ta d'auka ta haura dana plate din tana zuwa ta tarar da hajiya zaune tana zare ido Karasawa ciki tayi hajiya mariya na ganin abinci ta sauko da wuri ta kwace ta fara ci da hanun biyu sai turawa takeyi ni'ima tayi tagumi tana kallonta Sanda ta jira ta gama ci sanan ta share wajen ta kaita ta wanke Mata hanun Ta fito da ita Sanan ta shiga domin yin wanka Tana fitowa ta duba agogo ta gan 1:30pm dogon riga ta saka sanan ta shimfid'e dadduma ta tada sallah tana cikin sallah hajiya mariya ta zo kusa da ita itama ta farayi inda inda ta gan Ni'ima nayi Tana idarwa tace"jirani Bari inje in je in ci abinci yanzu Zan dawo Tana sauka tun daga step ta hango Aslim zaune ya Gama cin abinci sai kasusuwa a plate juice yake sha Da gudu ta sauka tace ba dai abinci Dana dafa ka ci ba" Murmushi yayi Yana d'age mata gira yace"wow baby Ashe kina Sona na hanaki fita kuma kinji maganata sanan kuma na dawo lunch naci abinci Mai dadi wanan girki Haka" A fusace Ni'ima tace"wani shege ya fad'a maka Kai nayiwa girki wallahi sai ka biyani abincina ni yar iskace da zanyi maka girki" Murmushi yayi yace"haba baby ai abinci saidai wani domin da Dadi ya dibeni bansan sanda na cinye ba" Ni'ima Kamar zatayi kuka ta ta bude kular ta gan wayam dama kad'an ne " Wani kallo tayi me tace"ka cinye ni nace maka Kai nayiwa girki wallahi sai kayi aman abincinan mutum tun safe beci komai ba" Dariya yayi zaiyi magana sai ga mummy ta shigo Yana ganinta ya gaisheta, fuska d'aure tace" Wai nace Mohammed wanan bakuwar da kukayi mahaukaciyar Ina ne da bata da tausayi?bata San Mara lafiya ba Wai akan mariya ta mata b'arna d'azu ta rufe ta da duka ko tausayi babu da nayi magana ta jata d'anki ta kulleta ban daiyi magana ba dan bansan ya kuke da mijin nata ba da har zata zake Haka"shiyasa ban fiya Bari mariya na fita ba saboda irin Haka wanka na shiga ta fito ban sani ba" Kallon ni'ima da ta sake baki yayi Rai b'ace yace"akan me Zaki daketa?dan baki da tarbiya ko" Ni'ima tace"wallahi karya matar nan takeyi munafuka ce nifa jin ihun...." Katseta mummy tayi ta fashe da kuka tace"ka ji ko Babu irin zagina da batayi ba shiyasa ma na kyaleta Kuma na fad'a mata ni mahaifiyarka ce Amma Haka yariyar nan ta kulle idonta tana min rashin kunya" Ni'ima zatayi magana sai ya daka mata tsawa yace"rashin kunyar ki ya tsaya a kaina karki kuskura ki ce zaki zagi mahaifiyata" Ni'ima tace"wallahi in Bata Kama girmanta ba sai in zageta munaf......" Wanka mata Mari yayi da yasa Ni'ima ganin taurari yace"karki Kara domin in Kika Kara Zan baki mamaki maza bata hakuri" Ni'ima da har gefen kumatun ta ya tashi tace"wallahi bazan Bata hakuri ba ko kasheni zakayi"tana gama magana ta shige kicin ta fita ta zauna a baya tana kuka ga haushin abinci daya cinye ga sharri da akayi mata Ni'ima Bata tab'a ji abu ya tsaya mata a rai irin wanan ba Mummy tace"toh ko zaka je ka d'auko min ita?" Yaji mamakin daya shiga d'akin ya gan umma kwance cikin kwanciyar hankali dukda ya gan yatsu a fuskarta be hanashi ganin sauyi da ya gani tattare da ita ba ba tayi neat Tana ganinshi ta mike ta rungumeshi labari take son bashi amma ta kasa ta kama hanunshi ta kaishi toilet tana son tace me anyi mata wanka Amma be gane ba Suna fitowa Suka gan hajiya ta shigo ta Kama hanunta tace"lokacin Shan maganinta yayi" Cikin rashin walwala yace"toh domin ya gan umma ba son zuwa take ba" Haka ya bar gidan ya koma office Rai b'ace besan dalili ba Mummy ko tana fitowa ta hango Ni'ima ta had'a kai da guiwa murmushi tayi ta karasa tace Hannuna ya kame sai Kuma gobeπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺ Maman Nur 9/13/20, 11:28 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ8βƒ?3️⃣-8βƒ?4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"ya dai kuka kikeyi?" Ni'ima ta d'ago Kai ta kalleta,mummy tace"wanan kad'an kenan dan in ja miki kunni akan ko da Wasa karki Kara shiga lamarina in ko Kika ki Zan baki mugun mamaki,wanan Jan kunne ne" Ni'ima tace"in tambayaki dan Allah kin tab'a sanina ko hanya da Zaki min wanan sharrin Kika sa mijina marina" Mummy tayi murmushi tace"na fiki sanin mijinki ne dan haka kiyi sauri kiyi abinda ya kawo ki,ki tafi ki cire hannunki da shishigi a lamarin da be shafe ki ba" Umma ta fisge hanunta ta koma bayan Ni'ima Ni'ima tace"toh Ina son ki sani kinyi da Mai Rai ba mataciya ba,kinyi da Yar halak ba shegiya ba wallahi hajiya tunda Kika sani kuka yau banyi Miki komai ba toh daga yau saina zame miki matsifa sai kinyi nadamar sanina,hajiya sai na sa d'anki ya tsane ki,sai na fito me da real colour d'inki sai nasa ya ji dama a ce bake Kika haifeshi ba,wallahi hajiya sai nasa kin Zama abin kwamtance ga masu hali irin naki,hakan da kikayi ya nuna min cewa zargin da Nike Miki gaskiya ce,Kuma saina kubutar da wanan baiwar Allah daga hanunki inshallah In har anyi duniyar nan dan manzon Allah" Hajiya ta kalleta tace"keeeee" Ni'ima ta daka mata tsawa tace"sauke muryar ki,kafin in yanke Miki halshe in ina gaban munafukai irinku makirai ban fiya hankali ba domin zan iya mancewa da shekarun ki in Miki shegen duka da sai an kwashe ki a wheel biro " Hajiya ta d'aga hannu zata Kai mata mari,Ni'ima ta rike hanun tace"Wanda suka isa dani su suke tab'a wanan fuskar Mai daraja ba jakai irinki ba" Mummy tace"Ina mahaifiyar mijinki kike cemin jaka?" Ni'ima tace"who cares?inda dai kin rike girman ki" Mummy tace"a maganganun ki kin ce zaki koya min hankali toh Nan da d'an lokaci Zan Baki ki koya min hankalin, Nima kuma nayi Miki al'kawarin sai nayi sanadin mutuwarki,Zan nuna Miki nice queen a gidan nan,sai abinda na fad'a akeyi" Ni'ima ta kama hanun mummy ta matse da karfe tace"challenge accepted in shi d'an naki Wawa ne besan ko ke wace irin mata bace toh ni kallo d'aya nayiwa kwayar idonki na gane ko ke wacece Kuma Zan gyra ki,zan sauke ki a wanan makamin da Kika takama dashi Mummy ta fisge hanunta Zata kama na umma Ni'ima ta tureta tace"baki isa ba saini na gan dama" Mummy taja umma da karfin dariya Ni'ima tayi tace"shashasha zan barki ki tafi da ita yau dan Zan d'auketa ne gaba d'aya" Tana Gama magana ta shige kicin ta tura Kofa da karfi har hajiya ta firgita Dariya mummy tayi tace"yaro Man kaza,yaro Yaro ne da a ce kin san koni wacece da wallahi bazata so Shiga gonata ba" Ni'ima na Shiga ta gan Fatima zaune tana latsa waya harta haura sai Kuma ta dawo zuwa tayi ta zauna kusa da Fatima tace"baki ji hayaniya ba d'azu na gan baki fito ba" Fatima tace"hmm naji sama-sama domin baccin wahala ya d'aukeni Ina jin feelings Kuma kin ki kulani" Ni'ima tayi murmushi tace"ke ko ai komai a hankali ake bi Kuma ai saina tabbatar kina Sona kafin in yarda dake" Fatima tace"yanzu me zanyi dan ki yarda dani?" Ni'ima tace"zan baki test na wata d'aya in har Kika ci zan yarda da ke" Fatima tace"fadi me kike so?" Ni'ima tace"so Nike ki Kira Aslim ki fadime abinda Zan fad'a Miki yanzu" Fatima tace"Ina ji" Ni'ima tace"kiranshi zakiyi ki ce me bani na dake umma ba hajiya ce ta mata wanan duka nidai hakuri na bayar na d'auko ta Nan shine tamin wanan sharrin" Fatima tayi shiru tana tunani Ni'ima tace"Bari toh intafi tunda bazaki iya ba" Fatima tace"da gaske Zaki yarda muyi in na kirashi?" Ni'ima tace"sai kin ci jarabawa " Aiko Fatima ta kirashi ta tsara me zance tace"ka zalunce yariyar nan in Banda abinka aslim ai tun kan ta zo ake dukar mariya a gidanan kaima kana gani a jikinta akan me zaka yarda da maganar hajiya gashi kaki barin yariyar nan tayi maka bayani wallahi a gabana akayi komai nidai ban fito bane dan banso in karyata ta Amma ni kaina nayi mamakin inda ta juya maganar" Yace"toh nagode" Yana yankewa Fatima tace"nayi inda Kika ce"Ni'ima ta harareta tace"ai farkon jarabawar kenan ki cigaba da biyyaya"tana Gama magana ta haura Tana zuwa ta zauna ta jingina da gado mummy ke bata mamaki me tayi mata?meke faruwa a gidan Nan? kenan mummy tasan ita matar Aslim ne take b'oyewa but why?gaskiya akwai matsala Kuma zanyi find out,kwata-kwata bata jin yunwa tunawa tayi da Marin da Aslim ya wanka Mata sai ta fashe da kuka" Sallah ne ya tada ita tayi jiki ba kwari ta dawo ta zauna Da misalin karfe 5:pm tana zaune a gadon ta kunna tv amma bata da walwala sai gashi ya shigo ko kallon inda yake batayi ba shikuma kallo d'aya yayi mata ya d'auke kai,ya ajiye jaka a gefen mirror ya Fara cire necktie dinshi Itadai Bata kalleshi ba,a Yanayin da ya ganta it obvious Bata ci abinci ba,satar kallonta yayi yace"ki tashi please ko indomie ki dafa mana" Ko kallonshi batayi ba ya shige toilet yayi wanka ya fito ya zauna Yace"dake nike magana kinyi min shiru" Tashi tayi tace"ni gidanmu zanje nayi kewar ummita" B'ata rai yayi yace"bazaki je ba da yamma nan zaki fita dan baki da hankali?" Ganin ta kwanta ta fashe da kuka yasa shi fita zuwa b'angaren mummy tun daga kofa yake Jin mummy na dukar mariya domin Taki shan magani,tsayawa ya d'anyi na d'an lokaci kafin ya Shiga ciki da sauri mummy ta saki mariya ta zauna Kallon tuhuma yayi mata umma ta zo ta rungumeshi jikinshi na rawa Zama yayi bayan sun gaisa yace"mummy ban Jin dadin abinda Kikayi d'azu ba kin san na duke yar mutane a banza,mummy meyasa kika duke anty mariya Kika ce Ni'ima ce?" Mummy zatayi magana ya katseta yace"mummy please in kin gaji da jinyarta ki maida ita kauye Mana ai ba dole da wanan muguntar da kike Mata kina b'ata ladan ki" Be jira cewarta ba ya Kama hanun umma Suka fito har d'anki ya Kai umma tana hango Ni'ima ta fara tafi tana dariya Ni'ima ta d'ago ta kallesu,umma na ganin Hawaye a idon Ni'ima ta kalleshi kafin taje da gudu ta rungume Ni'ima Ni'ima tace"umma ta kara dukarki ko?" Kama hanunta tayi suka sauka kicin Ni'ima ta dafa musu indomie,suna ci tare babu ko kyama domin umma da hannu biyu take ci"har suka cinye Saukowa yayi ya zauna a dining yace"Ina abincina?" Ni'ima batayi magana ba ta haura ya bita da kallo,Kama hanun umma yayi ya maida ita har d'ankinta ya kaita ya kwantar da ita sanan ya fito Yana komawa d'anki dai-dai Ni'ima na fitowa daga toilet tayi alwala Kallonta yayi yace Maman Nur 9/13/20, 11:28 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ8βƒ?5βƒ?-8βƒ?6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"Wai wanan wani salon wulakanci ne ?" Dadduma ta d'auka zata shimfide ya kwace yace"kin Fara kaini bango fa wanan ai ranin hankaline kina gama sallah kije kicin ki dafa min abinda zanci" Ji yayi tace"bazan Yi ba" Yace"ni kike fadawa bazakiyi ba?" A fusace tace"toh Kai waye da bazan ce maka bazanyi ba ni baiwar ka ce ko a baya danayi na ga dama ne,Amma bazanyi ba Kuma wallahi the next time ka Kara d'aga hanun ka mareni a gaban mutane Nima ramawa zanyi yau kara nayi maka Amma in ka karayi Zan baka mamaki,maganar abinci kuma in matarka bazata shiga kicin ta dafa maka ba toh ka d'auko househelp ko ka cigana da cin take away Amma karka Kara shiga harkarta domin bani da had'in da Kai in Kuma ka cigaba da matsamin toh wallahi Zan bar maka gidanka tunda ba Dole bane inda baka Sona haka Nima bana sonka" Shiru yayi zuciyarshi na bugawa,dadduma ta d'auka ta shinfid'e ta tada sallah Gajiya yayi da tsayuwa shima ya fita massalaci sai bΓ yan isha ya dawo harta kwanta,kasa ya koma ya soya kwai ya Sha tea komawa yayi ya tura Kofa ya ji shi a rufe Da karfin tsiya yake jijjiga kofar yace"ki taso ki bude kofar nan kan ranki ya b'ace" Banza dashi tayi har ya gaji ya bar wurin sai kwafa yakeyi ya koma d'ankinshi ya kwanta Fatima dake jinsu ta tabe baki ta Kwanta tace"jararbabe" Ji yake kamar yaje d'ankin Fatima ya kwanta Amma besan meyasa zuciyarshi ke hasko me Ni'ima ba tsaki yayi tunawa da yayi Fatima tace"ta Basu wata uku kafin a fara raba kwana A haka ya kwana ranan ba bacci kirki sai juye-juye Sallah asuba ne ya tadashi yaje massalaci yana dawowa ya Kara zuwa kofar d'ankin fatima sai ya ji shi a bude ajiyar zuciya ya sauke ya shiga ciki amma bata ciki" Ya duba toilet bata ciki da gudu ya sauka motsi ya ji a kicin sai ya shiga ya rungumeta ta baya Juyawa tayi tace"miye Haka?" Kankameta yayi yace"iam sorry in maganar jiya ne ya b'ata miki rai kiyi hakuri please" Tureshi take sonyi Amma ya kankameta A fusace tace"ka sakeni bana son kana tab'ani" Yace"ai babu ruwan fad'an mu da tab'a jiki fadar mu daban tab'a jiki daban" Tsaki tayi ta janye jikinta ta juye indomie ta tasa cokali d'aya yace"ai biyu zaki sa" Kafin tayi magana ya d'auki wani cokalin ya bita,duk inda ta so ta hanashi sanda ya cishi sanan ya Kama hanunta ya kaita d'anki yace"oya mu koma bacci" Tace"ni bana jin bacci,Shirin aiki zanyi" Yace"Ina mun Gama magana akan wikin nan" Tace"ah'ah ka Fara wining challenge din tukkuna sai in gan abinyi,karka manta yau day2 " Yace"ba dai kin ce in naci kome nace kiyi zakiyi ba?" Tace"eh,Nima in na ci komai nace kayi zakayi" Ya tashi ya dawo kusa da ita ya jawo ta jikinshi kokuwa take dashi Amma ya rike ta Gam had'e bakinsu yayi sanda yayi son ranshi ya barta yace"Zan baki mamaki Tsaki tayi ta shige toilet yace"ko in raka ki ne?" Ya ji ta banko kofa yayi dariya ya koma ya kwanta Da misalin karfe 8:30 ta Isa office ta fara duk wani aiki daya kamata tayi Shiko sai 10:30 ya shigo Misalin 11:30 Fahad ya zo office din Had'e rai yayi, Fahad yayi murmushi yace"hakuri na zo baka" Yace"karka kara yi min irin wasan Nan" Fahad yace"ok,ya su Madam's me Mata biyu" Yayi murmushi yace"wallahi ko kai me mata d'aya ka fini jin dadi ita Fatima dama ba wife material bace,ita kuma ta biyu sanda ta latsa min zumq a baki sanan ta yadani,yanzu abincinan ba samu nike in ci ba,wallahi Fahad rabon da in kwanta da mace nafi wata daya da wasu kwanaki" Fahad ya zaro Ido yace"ita amaryar fa?" Yace"ai ita in Banda fitina da ruwan matsifa babu abinda ta iya,Amma da farko baka gan abubuwan da take min bane har cewa nike na auro Wanda idonta ya bude yanzu zero wai ta daina sona,ka ji raini hankali" Fahad yace"Kai sonta kake?" Yatmusa fuska yayi yace"so kuma?" Fahad yace"cikinsu da Fatima yanzu dawa kafi Jin dadin kasancewa da ita?" Yace"Ni'ima ofcause" Fahad yayi murmushi,Aslim yace"yanzu fa Wai sai na ci challenge before I sleep with my own wife" Dariya Fahad yayi yace"challenge kum"labarin komai ya bashi Fahad yace"yanzu ya zakayi?" Yace"nidai sai nayi wining challenge din nan at all cost" Fahad ya mike yace"toh Allah ya bada sa'a ni na wuce"Amma ya d'au aniyar sai ya nimo ni'ima sunyi magana Yace"yau in na tashi a office zani gidan ku in gaida daddy munyi kwana biyu" Fahad yace"ai ka guje mu' Yace"zanzo" Da misalin karfe 4:30 ishaq ya bar office shagon zee taje bayan ta canja shiga " Zee ta kalleta tace*challenge fa Kika ce?toh in yayi wining fa?" Ni'ima tace"bama Zan Bari yayi wining ba" Zee tace"Allah yasa bakiyi kuskuren accepting wanan challenge din ba,ni tsorona ki samu ciki" Ni'ima tace"karki damu Zan kula" A gaban shago ni'ima ta tare Keke sai gida tayi mamakin ganin ta rigashi ta shiga d'anki ta tube atamfar jikinta tasa dogon riga taje kicin ta fara had'a kus-kus Tana dining tana ci sai gashi ya shigo,satar kallonta yayi ya ajiye jaka a kujera sai ga Fatima ta shigo itama alamun anguwa taje Rungumeshi tayi sai ya saci kallon Ni'ima ya gan ta d'auke Kai Murmushi yayi,Fatima tace"baby Sannu da dawowa" Murmushi yayi ya Kama hanunta ya yayi kissing,satar kallon ni'ima yayi sai idonsu ya had'u ta kau da nata Yace"baby da alamu kin gaji" Zama tayi tace"wallahi yau mun sha harka" Ni'ima ta harareshi duk Yana kallonta a sace Zama yayi yace"na gaji wallahi dama zan samu wata yar albarka tamin tausa da girki gaskiya dana gode Mata" Fatima ta mike tace"baby Nima a gajiye nike Bari inje in huta" Ni'ima ko kasa cigaba da cin abincin tayi ta tashi ta kai kicin saban b'acin rai ta mance ta juye Wanda zataci anjima a kula balle ta b'oye Yana ganin ta haura sama yayi murmushi ya bita Da sallama ya shiga d'ankin Amma Bata amsa ba saima tsaki da ta ja Ajiye jaka yayi yace"baby what wrong meke damun ki"ya Kare da Kai hanunshi zai tab'ata a fusace tace"karka kuskura ka tab'ani da wanan kazamin hanunka,sai ka je ka Gama kazanta da wasu zaka zo ka tab'ani toh wallahi ina son ka sani ni Ina da kyakyami bazai yiwu a tab'a kazamai a zo a tab'ani ba ehhe" Murmushi jin dadi yayi yace"waye kuma kazamai badai Fatima ba,baby dole fa kiyi accepting Fatima a matsayin matata,domin zakuyi sharing abu d'aya A fusace tace"wanan yana d'aya daga cikin abinda yasa baxan tab'a Bari ka tab'ani ba,dan bazai yiwu kaje ka saka jikin ka a wani datti ba ka kwaso cuta ka zo kace zaka sakamin ba bazai yiwu ba Wallahi" Yace"baby ai ana wankewa bawai daga can za ayi Nan direct ba sai anyi wanka an wanke,ko yanzu kikace inje in wanke sai inje in wanke ko ke ki wanke min in Zaki bani hakkina zan yarda" A fusace tace"ubanwa za ayiwa tsome?Allah ya kiyaye bancin ka gama tsomawa a wani wuri"da iyakar gaskiyarta take magana Besan lokacin da ya kyakyale da dariya ba,wani haushi ne ya dibe ta fashe da kuka tace"Allah ya Isa tsakanina da Kai tun farko da na san kana da mata da ban aureka ba " Jawo ta yayi jikinshi yana lallashinta ta lafe tana sauke ajiyar zuciya,yace"toh sai hakuri tsome ya zama ya Zama dole Tureshi tayi ta koma ta Haye gado shiko tsintar kanshi yayi cikin farin ciki yaje kicin ya cinye kus-kus din tas Itako bata kara saukowa ba,yana gamawa ya tafi massalaci sai bΓ yan Isha ya dawo yau bata kulle kofa ba Yana murd'awa kofar ya bude Ya gan tayi shimfid'a a kasa ta lumshe Ido shi yasan ba bacci take ba Yace"kinyi bacci ne?"ya ji shiru Tube jallabiyar jikinshi yayi a ranshi yace"day2 ba abinda nayi karfa yariyar nan tayi wining,Bari dai in Bari tayi nisa a bacci Kwanciya yayi a gado besan lokacin da bacci ya d'aukeshi ba,sai 2:am ya bude Ido zaro ido yayi ya duba agogo ya gan time yace"perfect yanzu nasan bazata iya kokuwa ba tashi yayi a hankali ya sauka a kasa ya kwanta a bayanta zai Kai hannu ya ji tace"idona biyu" Tsaki yayi yace"and so in idonki biyu" Tace"na fad'a maka ne kayi using another trick wanan yayi failing " jawota yayi ya matseta Suka Fara kokuwa dukda yayi nasarar cire mata riga Amma tasa wando rana nan gajiya yayi ya barta Ta mike tana numfashi tana dariya tace"Kar Nike malam" Tsaki yayi ya naushi iska Itako bayi ta shiga ta d'auro alwala tana fitowa ya fara rokonta wallahi kad'an zanyi please" Tsaki tayi ta tada sallah nafila,da asuba Yana dawowa daga massalaci ya ganta ta koma gado ya haye ya jawota ya rungume tana jinshi tayi shiru Yace"baby kiyi hakuri please kin ji?kad'an zanyi" Murmushi ne ya so sub'uce mata ta gimtse A fusace yace"ki bani ko inyi Miki allah ya Isa wallahi,in biya sadaki kuma in wahala Tashi tayi tace"Bari inyi shiri Kar in makara Day3 Maman Nur 9/14/20, 3:29 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ8βƒ?7βƒ?-8βƒ?8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Falo ta sauka ta soya kwai ta had'a tea ta Sha sanan ta koma d'anki ta ganshi kwance ya lumshe ido Dariya tayi tace"da nine Kai da na dade da accepting defeat ka sani bazakayi wining challenge ba" Bude ido yayi yace"hell no zanyi wining wait and see" Tace"good luck then" Yace"nagode da addu'ar ki" Shiri tayi ta d'auki jaka tace"na wuce aiki sai na dawo" Har zata fita yace"a Ina kike aiki?' Juyowa tayi tace"Ina ruwarka?" Yace"ok Bari inyi wining challenge zaki Sha mamaki"wucewa tayi ta barshi sai 11:30 ya tashi ya shirya duk baya Jin dadin jikinshi" A shagon zee ya sauka ya zauna ta gaishe shi" Ya amsa yace"zee taimakon ki nike nima please ki fada min weakness din kawarki I really want to win this challenge" Zee tace"wani challenge?" Yace"kedai ki fad'a min weakness dinta her likes and dislikes inda take aiki da dai sauransu " Zee tace"bazanyi betraying friend Dina ba but abinda zan fad'a maka shine show her love,ka Kai mata breakfast gado,ka mata girki,kata ririta,nasan in ka mata haka kome kake so zatayi maka" Yayi shiru,zee tace"Lafiya tunanin me kakeyi?" Yace"tunani nike kawai farat d'aya ta ganni na fara ririta ta bazatayi zargin wani abu ba kin santa fa wayau ne da ita Kamar b'are" Zee ta kyakyale da dariya tace"ka jarraba" Sallamata yayi yau da wuri ya sallami ishaq yace"zai koma gida" Yana zuwa gida ya tube ya fito ya fara had'a mata abinci sai zufa yakeyi albasa ya Shigame ido yace"duk fa akan a bani hakkina gaskiya ni na Fara gajiya" Yana cikin aiki yaji shigowarta,fitowa yayi falo yaje zai rungumeta tayi saurin matsawa baya tace"kana lafiya dai ko?miye haka?sabon salo" Yace"kai baby daga kawai zanyi welcoming matata nayi laifi" Ratsa gefenshi tayi tace"in plan ne Bari in gaya maka it won't work" Hayewa tayi ya bita,Fatima da saukowarta kenan tace"ikon Allah shifa akan mace babu abinda bazaiyi ba yanzu haka hanashi tayi" Suna Shiga dakin yace"baby Bari in had'a miki ruwan wanka sanan in Miki tausa kafin ki ci abinci" Dariya tayi tace"lallai kai jarrababe ne yanzu duk akan gado kake wanan bautar" Yace"laifine Dan namiji ya tambayi hakkinshi gun matarshi baby zan Rama fa,Kuma ki da kyale ki kawai nikeyi da Koda karfin tsiya sai bayi" Tace"Kai ka sani bari inje inyi wanka" Yace"ok Nima Bari in sauka in duba abinci" Tana shiga ta kulle kofa" Tsaki yayi yace"hanya ba Wawa zee ta maidani ba" Tana fitowa ta zauna a mirror tana tsafe kitson kanta,sai gashi ya shigo da abinci yace"baby sauko mu ci" Tabe baki tayi tasawa kanta net ta sauka ta d'auki cokali shidai kallonta yake" Tace"Fara ci" Yace"Baki yarda dani bane?" Tace"kaidai Fara ci" D'iba yayi ya Kai baki" Sanan itama ta fara ci,tace"wow dama ka iya girki haka gaskiya yayi dadi" Ci take tana santi murmushi yayi yace"baby ai ni boarding school nayi" Tana girgiza kai tace"na gan alama gaskiya girkin yayi Dadi" Tama fishi cin abinci tana koshi tayi gysa ta tashi ta Koma kujera,ya kwashe plate din " Yana dawowa yaji tana waka tana cewa"Allah bani bani,bani masu sona'tana kaiwa wajen baitin Nan ta d'aga murya tace"dadina da duniyar kowa yace baya sonka kaima ce baka so nai,ba Allah bane ba balle ya kashe ka yanzu"sai a hararanshi take A ranshi yace"tana hararana bayan ta cinye min abinci ji raini wayau" Ni'ima ta tashi tana tsifa ta koma ta Jingina da gado ya shiga wanka ya fito Kallonshi take daga sama zuwa kasa ta tabe baki a ranta tace"useless fellow you think iam a fool da zan bari ka kusance ni duk hanya daka b'ullo Ina dai-dai da Kai"yatmusa fuska tayi ta hura hancin ta leka kirjinshi,tace"ji farfad'a kirjinshi Kamar zai fito,ai wanan b'ukeke in ya afka min mutuwa zanyi jibeshi fa,kazami Yana shiga jikin wanan lesbian din da kowa ya Gama tura hanun da Mata da maza jifa inda take nuna tana son ishaq kenan harda maza take bi" Shima juyowa yayi ya kalleta suna had'a ido ta harareshi,a ranshi yace"wallahi duk rowarki sai na samo hanya da zan karb'i hakkina at all cost,in na Bari Kikayi wining Zaki Raina ni" Kara juyawa yayi ya kalleta yace"jibeta kullum kwalele takeyi min dubi kirjinta dukda basu da wani girma suna d'aukar hankali,dubi cinyata very fresh" Juyawa yayi sai suka Kara had'a ido a tare suka ce what?"harararta yayi yace"bayan kin Gama ci min abinci kina min wulakanci maimakon ki ce in zo mu kwanta Tace"oh dama badan allah ka dafa ba?" Tsaki yayi yasa jallabiya ya tafi massalaci sai bΓ yan Isha ya dawo sai tunanin plan yakeyi Amma ba mafita Yana dawowa ya ganta saman dadduma yace'har kin gama tsifar kenan?" Tace"eh gobe ma zanje gida tunda Saturday ne ba aiku zanje Ramlat ta min kitso" Yace"da izinin waye?" Tace"da izinina Mana da kafar wani zanje" Yace"shirya in kaiki ki gan ummi gobe ni da kaina Zan kaiki saloon" Tace"da gaske zaka kaini gida yanzu?" Yace"eh Mana na tab'a Yi Miki Wasa" Tsalle tayi ta rungumeshi tace"nagode"tame peck a gefen baki murmushi yayi yace"yi sauri ki shirya Nima bari inje in shirya" D'akinshi yaje cike da Jin dadi yace"nasan ma da mun dawo zata yarda tunda gashi ta min peck Kuma tana good mood" Polo da jeans yasa itako tasa jallabiya tayi rolling Yana shigowa yace"baby ki sa hijab zaifi please" Tace"dare ne fa" Yace"toh a fasa zuwan,hijabi tasa ya Kama hanunta Suka fito suka shiga mota a mota sai Hira sukeyi kamar Babu komai Suna kaiwa gida Suka gan Abba kofar gida yayi tagumi yara sun zagaye shi,Yana ganin mota ya mike yana kallon ko waye,Ni'ima ta b'ata rai Ai baba na hango Ni'ima yaje yace"sannu da zuwa Yar albarka wallahi tun washe garin auren Nike ta jiran kujeran makkah,na d'au tunda me kudi Kika aura duk sati zakiyi ta kawo abinci Ni'ima kanne ki yunwa suke ji,sai gashi allah ya jeho ki,sati biyu kenan ina sa ramlat ta kaini gidan ku Amma masu gadi sun ce baki ciki,turai ya kaiki halan?Amma shi Yana zuwa Kuma Yana d'an yin al'heri Amma da yike kudin yanzu basu da auki in ba Haka ba shekaran jiya ya bani dubu d'ari" Ni'ima ta kalli Aslim dake murmushi Aslim yace"ina zuwa Abba bari in Baku na abinci ai yunwa ba dadi" Ni'ima tayi tsaki ta shige ciki"Abba yace"rokon siriki Kamawa takeyi" Kudi Aslim ya bashi sanan ya bi bayan Ni'ima Ramlat na ganin Ni'ima ta rungumeta ta saki ihu dayasa su talatuwa fitowa da fara'a suna Mata sannu da zuwa Saude tace"Allah ya kawo ki Ni'ima tun safe babu wanda ya ci komai nan gidan" Ta kalli Aslim hawaye cike da idonta sai yayi murmushi yace"ni Zan shiga d'akin ummi"barin wurin yayi Yana mamakin halin irin nasu jiya nan fa ya raba musu kudi Kuma ya Basu jari yafi a kirga wanan wani irin gidane amma Yana ganin girman ummi domin duk zuwanshi Bata tab'a tambayar shi sisi ba,ko ya Bata,bata amsa saidai ya ajiye Mata" Tana ganinshi tace'barka da zuwa" Yayi murmushi ya shiga d'akin saf sai kamshi ke tashi na tularen tsinke" Ni'ima ce ta shigo ta gan inda suke Hira da ummi abin sai ya Bata mamaki Rungume ummi tayi tace"nayi kewar ki ummi" Ummi tace"Nima Haka Bari in Baku tuwo" Tace"a koshi muke" Yace"kedai a koshe kike nidai zanci" Ummi tayi murmushi ta zuba me tuwon wheat da miyar alaihu yaji nama," Ci yake yana Santi Ni'ima tace"ummi Nima zanci" Yace"ummi karki bayar dan gulma tace"bazata ci ba shine dan ta gan zan kara zata ce zata ci salon mu cinye Miki tuwo" Ummi tayi murmushi tace"karka damu har a kula zan sa maka" Umma na zuba tuwo sai ga yaran gidan sun Fara buga kofa suna kuka" Ni'ima ta fito tace"wai miye ba an baku kudin abinci ba" Cikin kuka suka ce Abba ya gudu dashi wallahi ana bashi ya gudu" Ni'ima tace"ya miye?" Suka ce ya gudu tace"muje ku nuna min ta Ina ya bi" Suna fita ta gan machine dinshi Ni'ima ta cire hijabi ta d'aura a kugu ta Maman Nur 9/14/20, 3:29 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ8βƒ?9βƒ?-9βƒ?0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ta cire machine din a standard ta fara janshi sai gidansu ishaq Ta buga me kofar d'anki ya fito Yana ganinta a tsorace yace"Ni'ima lafiya cikin dare Kuma hijabi a kugu dan Allah ki rufa min asiri" Tace"ga machine din nan ka fitar dashi a unguwanan cikin dare Nan gobe ka sayar ko nawa aka siye ka rike kudin" Yace"kamar na tsohon ki ko?" Tace"eh ko baka so?" Yace"ina so Mana yayi laifi kenan ko?" Tace"kaidai Yi abinda nace" Ishaq yace"toh ai babu key" Ni'ima ta duka ta zaro wani waya guda biyu ta jona tace"ai wanan akwalan machine din ta dade bata da key,watoh mutumin Nan ya amshi kudin sabon machine a wurin mijina yafi so uku Amma be siya ba,ko me yakeyi da kudi oho" Ishaq yace"ai matan banza yake bi yanzu, Ina karuwanan nan na kasa kwangila?yana da dadiro anan da yike Nan Nike siyo wiwi Ina ganinshi" Ni'ima tace"no wonder kwana biyu be Kara aure ba" Ishaq yace"nagode sai munyi waya" Tace"toh"ta maida hijabinta shiko ya d'ane ya bar wurin Komawa tayi a kofar gida ta gan Aslim tsaye Yana nimanta Yana ganinta yace"Ina Kuma kikaje?" Tace"gidansu zainab shiga muje ka ci abinci ko ka koshi ne" Yace"ina kuwa ummi tace"in nimo ki dan tasan halinki" Suna Shiga tace"shiga yanzu Zan biyo ka yace"toh" D'akin Abba ta shiga ta fara bincike kudi ta gani kasan katifa zai Kai dubu ashirin ta d'auka ta fito ta bawa Ramlat tace"kuyi girki zai kaiku sati biyu in kukayi manaji" Tace"toh mun gode" Tana komawa ummi tace"Ni'ima in kin d'auke me abu ki maida bana son fitina" Tana cin tuwo tace"Babu abinda na d'aukar me" BΓ yan sun cinye tuwo suka ji ihun Abba a kofar gida ,ummi tace"wanan mutumin Allah ya shirye ka" Aslim yayi murmushi,shigowa Abba yayi ya kwanta a tsakar gida yana ihu Ummi ta fita ta gan birgima yakeyi a kasa talatu tace"lafiya?" Yace"an d'auke machine din" Aslim dake tsaye nisa dasu ya rungume hannu yana mamakin Abba,Ni'ima ko fitowa Batayi ba yayi ta kuka Yana cewa ga tsantalelen mota Basu d'auke ba sai machine din bawan Allah,Yana hango Aslim yace"dan Allah ka taimaka ko zan rage radadin da nikeji ka bani Koda kudin ne" Kafin Aslim yayi magana Ni'ima ta fito tace"wallahi sisi bazai baka ba,shi ba d'an iska bane da zaiyi ta baka kudi kana kaiwa dadiron ka" Talatu tace"Ashe dai abinda ake Fadi gaskiya ne dadiro gareka" Saude tace"ba na sha fad'a Miki ba Baki yarda ba" Aslim ya shige ciki Ni'ima ta bishi,ummi tace"toh Allah ya kyauta Su saude suka rufeshi da fad'a Suna shiga ummi ta kalli Ni'ima da taki yarda ta kalleta tace"meyasa kika d'auke me machine " Ni'ima ta mike tana sa hijab tace"ni ban d'auke me machine ba' Ummi tace"karya kike"shidai Aslim kallonsu yake" Ni'ima tace"muje dare yayi" Ummi tace"watoh ko da kikayi aure Baki daina halin naki ba na rashin ji" Aslim yace"nidai Bata tab'a d'auke min Abu ba" Ummi tace"abbanta kadai takeyiwa haka in ya b'ata mata rai ta d'auke me abu ta sayar ta bawa yaranshi kudin abinci" Ni'ima ta fita ta barsu Aslim ya sallami ummi ya bi bayanta Abba nata kallo ko zai bashi kudi yaji shiru Yana shiga mota ya ganta zaune ta Jingina ta lumshe Ido Kallonta yayi saita fashe da kuka yace"subhannallah meya faru?"batayi magana ba sai ma cigaba da kukanta da tayi ya jawo ta da hannu d'aya ya rungume yace"I understand karki damu please" Kullum kenan mutumin Nan yayi ta badani" Yace"koya yake babanki ne,ki godewa Allah kina ganinshi nifa bansan mahaifina ba sai a hoto tun Ina yaro mahaifina ya rasu" Ni'ima tace"ai gomma Kai mutuwa yayi Amma ai ba dadi mahaifinka ya zama abin kwantace da mutuwa yayi Dana hut......." Bige Mata baki yayi yace"ko ya yake don't wish him death" Shiru tayi tana kallon hanya bΓ yan sunyi nisa yace"Zaki ci kaza in siya Miki" Tace"ah'ah a koshe Nike" Yace"ok" Suna kaiwa gida suka hango mummy zaune a balcony dinta Tana ganin ya paka ta tashi tana jiran fitowar su domin tunda Fatima ta fad'a mata sun fita tare da ni'ima hankalinta ya tashi Suna fitowa Ni'ima ta hangonta ta d'auke Kai" Kama hanunshi tayi Suka Fara jerawa shi be ma Lura da mummy ba Mummy na ganin zasu shige tace"Mohammed zo nan" Juyawa yayi yace"toh mummy" Sake hanun Ni'ima yayi ya juya zaije wajen mummy saidai be Kai wajen mummy ba yaji Ni'ima tace"wayyo kafana baby ka taimaka" Juyawa yayi ya gan Ni'ima ta lankwasa kafa tace"wallahi baby gurd'ewa nayi ka taimakeni please" Komawa yayi da sauri,mummy ta zaro ido" Yace"meya same ki" Ni'ima tace"ka taimaka ka d'aukeni bazan iya tafiya ba wayyo ummina na mutu wayyo ka taimakeni mijina" Ai rudewa Aslim yayi ya d'auketa ya ma mance da wata mummy ya d'auki ni'ima jiki na rawa" Mummy na kallonsu ta cika fam kamar ta fashe D'aga Kai tayi Suka had'a Ido da ni'ima,Ni'ima ta kashe mata Ido" Mummy ta shige ciki,cike da haushi da b'acin rai" Suna shiga ya ajiyeta a gado yace"sorry dai-dai Ina ne in ja Miki" Tace"Nan ne" Ja ya farayi tana Jin chakulkuli tana dariya" Kallonta yayi yace"miye Haka" Tace"chakulkuli Nike ji" Murmushi yayi yace"tell me something,da gaske ke Kika d'auke machine din" Dariyar fuskarta ne ya d'auke ta juya me baya" Dawowa yayi gadon ya fara mata chakulkuli tana b'ab'aka dariya har ya had'e bakinsu ya fara romancing dinta Sanda ta Bari yayi nisa ta tureshi da karfi ta sauka gadon da ta shige toilet Naushi iska yayi yace"me take nufi yauma bazata yarda ba kenan duk irin shiryawa da mukayi Ta dade kafin ta fito ta zauna a saman mirror tana dariya tace"ya dai malam day3 ya kusan expire " Tsaki yayi yace"wallahi na kusan yi Miki Allah yasa" Tace"Allah ko" Shimfid'a, tayi bΓ yan tasa kayan bacci da wando uku ta Kwanta a kasa,shima kasan ya dawo yace"wallahi Baki Isa ba" Murmushi tayi ta juya me baya tace"asuba ta gari" Cikin su biyu Babu Wanda ya runtsa,da misalin karfe 1:12 ya tab'ata a firgice ta mike tace"nafila zanyi" Yace"ga babban nafila"ya Kai hanunta wandoshi ta janye da sauri ta shige bayi ta d'auro alwala ta fara nafila sai da asuba ta koma bacci Washe gari Day4 Wai waye zaiyi wining ne team Ni'ima suna da confident but karku manta ba a sanin maci tuwo sai Miya ya Kare Bari dai mu gani Maman nur 9/14/20, 3:29 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ9βƒ?1βƒ?-9βƒ?2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Day4,yau ta kama Saturday bacci sukayi sosai Domin basu samu baccin dare ba,sai 9:30 Ni'ima ta tashi tayi mamakin ganin kanta a gado cikin jikinshi zaro Ido tayi,sai taji yace"ai wandonan da Kika sa bazasu bari in Miki wani abu ba" Sai ka tace" tashi yunwa Nike ji" Yace"toh kije ki Sha tea sai" Tace"no indomie zanci" Yace"je ki dafa ki dafa Dani" Tashi muje tare ka tayani,mikewa yayi yace"ok muje" A tare suka sauka suna kicin yana tayata ta window Ni'ima ta hango mummy na zuwa b'angarensu Ni'ima ta juya ta rungumeshi tana kissing dinshi shima jawota yayi tana Jin alamu mummy ta shigo falon sai ta kyakyale da dariya tace"baby jiya ka manta mummy ta Kira ka"tayi magana cikin d'anga murya inda mummy Dake falo zata jiyo su Rike kai yayi yace"na mance Bari inje yanzu" Jin muryar mummy yayi tace"ba dole ka manta ba ka samu matar abokin ka kana dannewa" Duk fitowa sukayi daga kicin Ni'ima ta duka har kasa tace"mummy ina kwana ya gajiya Dan Allah kiyi hakuri nine na mantar dashi,amma kema kinsan da ya zo"ta Kare magana da kallon mummy " Mummy tace"Mohammed wacece wanan?ita wacece a wurinka domin ni cemin kayi matar abokin ka ne" Ya kalli Ni'ima itama shi take kallo yace"mummy kiyi hakuri ban fad'a Miki ba Kuma nayi Miki karya matata ce" Mummy tace"what?matarka Kuma?" Yace"eh,at first na aureta dan ta haihu in amsa baby in bawa Fatima Amma yanzu na gane itace farin ciki na,kiyi hakuri ban fad'a Miki ba" Mummy ta kalli ni'ima,Ni'ima tayi murmushi A fusace mummy tace"ka saketa ni ban yarda da wanan auren ba,waye yasan ma ko Babu aure tsakaninku kadai kawuta ne kawai,bana son abin kunya" Ni'ima tace"mummy akwai shaidu da zai nuna Miki an d'aura Mana aure jirani" Hayewa tayi mummy ta bita da kallo,kallo Aslim tayi tace"lallai yaron nan baka d'aukeni da muhimmanci ba dan da ka d'aukeni da muhimmanci da bazakayi aure baka fad'a min ba Kuma in ni na haifaka ka saketa" Zaiyi magana sai ga Ni'ima ta dawo tace"mummy wanan court marriage certificate dinmu ne,wanan kuma"ta Fara danne waya har ta kawu video tace"ga videon d'aurin auren mu kinji ko ance Mohammed da ni'ima nasan yanzu kin gamsu ko?kiyi hakuri mummy kinsan d'an yau sai hakuri sai ya saki uwarshi ya Kama matarshi yana faruwa ai,balle yanzu akwai mata manta uwa Allah dai yasa mu dace" Mummy ta kalleta,yace"mumkiyi hakuri Ina son Ni'ima bazan iya sakinta ba,mummy in kina son farin cikina toh kiyi acepting Ni'ima a matsayin matata,in Kika rabani da ita Zan iya rasa rayuwata please" Mummy ta fashe da kuka tace"yanzu saboda Fatima Bata samu haihuwa ba shine kayi mata wanan cin mutunci ya zata d'auki lamarin" Yace"Fatima fa ita ta had'a komai,Kuma bata damu ba,Kuma in Allah ya bamu haihuwa na farkon Fatima zamu ba" Ni'ima ta kalli Aslim a ranta tace"Allah ya kaimu ni yar iska ce Zan bawa wata" Murmushi tayi a fili tana dukar shi tace"toh kin ji mummy wanan alkawarine ya d'auka ba tare da shawarceni ba nasan zai cika shi" Mummy ta shafa fuskarshi tace"farin cikin ka shine nawa d'ana,yanzu Ina ita fatima din" Yace"Bata tashi ba" Tace"ko zaka kira min ita?" Yace"ok toh" Yana haurawa ta finciko Ni'ima tace"ni na had'a wanan wasan Baki Isa kiyi beating Dina ba" Ni'ima tace"bansan wani Wasa Kika had'a ba amma Zan rushe shi da yarda ubangiji" Mummy tace"I dare you" Ni'ima tayi murmushi,sai gasu Fatima saukowa Fatima na ganin mummy tayi tsaki ko gaisuwa babu tace"wanan tsammakon fa?" Mummy tace"muje Ina son muyi magana sai yau Mohammed ke fad'a min ya Kara aure" Fatima cike da Jin haushin an taso ta tace"toh miye a ciki ai kin Sani dama ko kin manta ke kika....."matse mata hanun mummy tayi sai tayi shiru Ni'ima tace"Fatima kina nufin ta sani dama?" Fatima tace"ba Haka Nike nufi ba" Mummy ta ja hanun Fatima suka fita Suna kaiwa falonta tayi wurgi da Fatima tace"ke wace irin jaka ce da har zaki bashi kofar ya sota" Fatima tace"miye laifin dan ya sota?" Mummy tace"you completely ruin my plans baki da amfani a wanan plan din daga yau na cire ki you are on your own" Fatima ta mike ta murd'a mata hannu tace"Baki isa ba shashasha bazaki ci kudin Nan ke kadai ba" Mummy ta wurgata ta fadi tace"zamu gani henceforth baku cikin wanan plan din" Fatima tace"toh kowa yayi nashi"tana Gama magana ta fita Mummy tace"Ni'ima kike ko wa? zan jure iskanci ki har Allah ya baki haihuwa kina haihuwa zan Kau dake in d'auki babyn" __________ Ni'ima ko tana fita ta rungume Aslim tace"da gaske kana Sona kodai wani plan kakeyi dan in yarda da Kai"ya janyeta daga jikinshi yace"ina kika samu signature dina a marriage certificate" Tace"it a long story" Yace"then cut it short" Tace"ka tuna last week dinan da ka tashi daga bacci na kawo maka paper kasa hanun?" Fisgota yayi yace"karya kake baki tab'a bani paper insa hanun ba,fad'a min waye ya turo ki?" Ni'ima ta fashe da kuka ta haura ya bita da kallo Zuwa yayi ya kashe gas din ya haura ya ganta tana Jan trolley yace"Ina Zaki?" Tace"ni gidanmu zani tunda baka yarda Dani ba Kuma ko waye ne a shoe dina zaiyi abinda nayi,ya za ayi a ce an aureka ne dan kawai ka haihu shiyasa Nima na nimi evidence da ko kaci musu zan iya Kama ka,Kuma fa kuma fa Ina sonka bazan so ka rabo Dani ba" Rungumeta yayi yace"toh Yi hakuri nayi kuskure" Tace"toh" A tare suka ci indomie suna gamawa suka haura shi ya fara shiga wanka Ni'ima ta fara tunanin meya mummy ke nufi meyasa take pretending a gaban aslim,meyasa uwa take mugun shiri akan d'anta Kai akwai wata a kasa"a Haka ya fito wanka ya sameta ruwan wanka ya Wasa mata ta firgita yace"tunanin me kike Yi?' Tace"ba komai" Yace"toh je kiyi wanka" Ta mike ta shiga har ta Fara wanka ya shiga bayin yace"wa na Kama?" A firgice ta juya zata gudu tsansi ya jata taje luuu zata zame ya jawo ta ya rungume Tace"Dan Allah kayi hakuri please ka fita ai Banda wuri wanka please Cire towel din jikinshi yayi ya hade bakinsu ya fara Bata hot romance duk ya birkice Yana wani irin nishi,Ni'ima ta fara hawaye" Tace"wallahi zafi kirjina yake min ka kyaleni" Cikin wani irin murya Yace"ah'ah baby please kadan zanyi" Tace"toh mu fita a toilet babu kyau a bayi" D'aukarta yayi ya kaita gado jikin Ni'ima na rawa yace"chill I will be gentle" Ni'ima na ganin bashi da kuzari ta tureshi da karfi ta gudu bayi Kasa tashi yayi cikin bayi taji yana ihu yana cewa wayyo allah marana ki taimaka min" Da farkon kin fitowa tayi sai da ta gan ihu yake sosai sai ta fito ta ganshi takure,cikin tashin hankali ta Karasa tace"sannu toh kayi hakuri please zan baka Amma a hankali zakayi" Yace"no shafa min mara bazan iya yin komai ba please ki d'an shafa min Mara tace"toh"komai yace tayi shi take me ta bala'in tausaya me a Haka wani mugun bacci ya d'aukeshi taje tasa Kaya itama ta kwanta ta rungumeshi Sai 2:30pm ta tashi,sanan ta tashe shi har idonshi sun canja kala,kunyarshi ta ji ta dukar da kai yayi murmushi ya Kama hanunta yayi kissing yace"thank you" Rungumeshi tayi ta fashe da kuka tace"I was scared na d'au mutuwa zakayi,kayi hakuri" Yayi murmushi ya yaye bargon data rufeshi dashi ya d'aura towel ya shiga toilet yayi wanka ya fito yasa jallabiya sukayi sallah Tace"ya maganar saloon din?" Yace"ki Bari sai 4 sai muje" Tace"toh"jawota yayi yace"muje ko kus-kus ne mu dafa" Ta kalli idonshi da yayi ja tace"har yanzu kana jin ciwon mara"ya Kama hanunta ya Kai kasarshi yace"fell for yourself"janye hanunta tayi ta fita ya bi bayanta Zama yayi a falo ita tana kicin,a kicin tunani take wallahi in ta kuskura wanan mutumin ya kusance ta mutuwa zatayi Shiko a falo yace"yau ta kaini bangon dole in sa mata pills in idonta biyu bazata tab'a bari in Samu natsuwa ba" Tare suka ci abinci ya kaita saloon yace a Mata harda design tace"Bata so" Zama sukayi domin akwai dan layi ana kaiwa kansu yace"ta jirashi Cikin gari yaje ya siyo kaza da hollandia kananan gora biyu sanan ya tsaya a chemist yayi musu bayanin irin pills din da yake so tun a mota ya bude d'ayan hallandia din ya saka pills din sanan ya kulle ya kulleshi a leda daban A mota ya jirata aka Gama ta fito Suka je gida Yana ajiyeta ya Bata ledoji yace"bari inje massalaci" Tace"toh" Tana shiga d'anki ta bude ledoji" Kallon hollandia da yake kulle leda daban tayi tace"meyasa wanan aka d'aureshi daban,meyasa be siya babba d'aya ba sai kanana? Kai something is fishy,canja holandia din tayi sanan ta kulle ledar Kamar ba a tab'a ba Toilet taje ta d'auro alwala tayi sallah,sai bΓ yan Isha ya dawo Yace"sauko mu ci abinci" Tace"toh" Tana sauka ya Mika mata hollandia dake d'aure daban" Tace"meyasa ba ka siya babba ba" Yace"Babu sai kanana"a ranta tace"my suspicious was right Yana son yayi drugging dina Sha tayi Suka ci naman sanan kowa yaje yayi brush Yana fitowa ya rike Kai sai kawai ya zube a gado Dariya ta kyakyale dashi ta gyra me kwanciya tace"good nite sweetheart yau zaka samu bacci" Kissing dinshi tayi passionately sanan ta kwanta ta ja me bargo Washe gari Day5 Maman nur 9/14/20, 3:29 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ9βƒ?3️⃣-9βƒ?4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Day5 Yau ya Kama Sunday Babu inda batayi dashi ba ya tashi yayi sallah asuba Amma abin ya garara domin daya bude Ido komawa yakeyi kyaleshi tayi taje ta had'a tea ta dawo ta Sha ta dawo ta kalleshi Tace"ka tashi fa"shiru be motsa ba kwanciya tayi ta kai kunninta kirjinshi ta ji Yana numfashi,komawa tayi ta zauna sai 10:am ta sauka tayi white rice sanda ta gama ta koma d'anki sai ta Ganshi jijgine da gado ya rike kai Dariya ta kyakyale dashi tace"sannun ansha hanya" Bude Idonsho yayi ya gan safe ne kallonta yayi Kamar me son tuna wani abu" Tace"tun jiya kake bacci Yanzu haka ko sallah asuba bakayi ba" Kallon tuhuma yayi Mata yace"me kikayi min" Tace"ba komai canja hollandia nayi that all"zaro Ido yayi yace"kina haukane da a ce na mutu fa?" Tace"oh ni daka sawa ni ba mutum bace,a lokacin da kasa min bakayi tunanin Zan iya mutuwa ba,Ina fad'a maka kayi accepting defeat kila in sausauta maka domin yau ne last day by 12:am deal din zaiyi expire" Harararta yayi kamar zaiyi kuka yace"tun jiya kike ta min mugunta wallahi na kusan ja Miki Allah ya Isa sai ma'alaikum Rahama sunyi ta tsine Miki" Tace"inda kaima zasu tsine ma tunda aurena kayu da niyyar ka cuce ni" Yace"daga yau ni na ma daina magana dake" Tace"yafi nono fari tace,kuma wallahi inyi wining mutum hmm wallahi sai ya gan kafirin aike"waka ta farayi harda rawa shiko ya mike jiri ya d'ibeshi zai Fadi tayi saurin rikeshi,tsaki yayi ya janye hanunshi ya shige toilet Koda ya fito waka take,Zama yayi gindin mirror yana kallonta ta madubi a ranshi yace kodai in amsa defeat ne?wata zuciyar tace ah'ah zata rainaka Kuma in har ka Bari tayi wining toh sai ka gan wulakanci domin Kai zaka ta girki wanke-wanke da sauransu,har imagining yayi Wai tayi wining ta zauna a 3seater tana bashi order,a firgice ya dawo hankalinshi yace"never Dole in yi wani Abu" Tuni ta fita taje kasa ta fara cin abinci BΓ yan minti ashirin sai gashi ya sauko cikin jallabiya tana ganinshi ta kyakyaleda dariya had'e rai yayi ya zauna ya d'auki cokalin ya fara ci a plate dinta BΓ yan sun gama ta kwashi kwanoni ta Kai kicin sai Waka take tana cewa Stand up stand up for the champion" Fitowa tayi sai ya harareta ya mike yaje ciki ya shirya sai gashi ya fito da jeans da wanishirt yayi bala'in kyau Tace"Ina zaka?' Be kukata ba ya d'auki makullin mota tace"karka manta you have few hours yanzu 12:30pm ne" Tafiyarshi yayi ya barta tana dariya har cikin zuciyarta ta yarda itace winner ba zaiyi wining ba Yana fita ya d'auki motarshi da yayi Kwana biyu be fita dashi ba robon da ya fita da motar tun daren da Suka je nice builders da ishaq Yana shiga motar sai kawai ya hango wanan hodar da ishaq ya sawa security kad'an ya rage ya mance shi a motar D'aga ledar yayi yace"oh no ishaq you made my day,ai ka cancanci babban kyauta" Fitowa yayi yasa a aljihu ya koma Ni'ima dake zaune a falo ta ganshi suna had'a Ido yayi Mata murmushi ba Kamar d'azu ba Zama yayi yace"baby na fasa fita zan zauna dake" Ni'ima ta kalleshi da mamaki tace"me kake shiryawa?" Yace"kamar me" Tashi gayi da wuri tace"ni ba ruwana"wunin ranan Ni'ima Bata yarda ya zo kusa da ita ba da ya zo zata canja wuri shidai murmushi yake Daya je massalaci sallah mangrib ta fara bincike ko zata gan wani abu ta bincika ko ina Bata gan komai ba tace"ban Yarda da kallon da yake min ba Dole akwai abinda yake shiryawa " Ana kiran sallah Isha tayi tana gamawa ta sauka a stairs sukayi Karo shidai murmushi yake mata ta ratsashi ya wuce tana waigawa har ya b'ace mata Yana shiga d'anki ya tube jallabiya ya rage daga shi sai boxer yana zaune har ta shigo tace"baka sauko ba na rage maka abinci,toilet ta shiga tayi brush tare da yin wanka ta fito ta tsaya gaban mirror juyawa da zatayi domin zuwa wajen wardrobe taji ya jawota ya rufe hancinta da hanky duk kokuwar da sukeyi be saketa ba sanda ya gan tayi weak ya kwantar da ita saman gado Yaye towel din yayi,murmushi yayi yace"yau rana ne" Ai a wanan daren sosai Aslim yayi San ranshi,sanda ya sauke sha'awar da ya dade Yana fama kanfi ya tsarara Mata itadai sai Ido Amma ba motsi sosai ya kwashi gara wanda haukane ya rage beyi ba shi da yake cewa kad'an zaiyi ai fita hayyqcinshi yayi,gaskiya taci sunanta Ni'ima a fili yace"ashe da dai fama Nike da namiji d'an uwana,Allah yayi Miki albarka matata Sauka yayi ya koma gefe Yana mayar da numfashi juyawa yayi ya kalleta sai ya ji wani mugun sha'awa na taso me fara romancing dinta yayi,son Ranshi sanan ya Kara hau jikinta zafi ne yasa ta d'an motsawa Amma tayi weak sai ihu yake,Fatima ta fito ta labe domin ya hanata bacci Jin inda yake salati da Kiran mummy yasata Jin wani iri a ranta tace"dama nasan yariyar nan zatayi zuma nima saina d'ad'ana" Ba karamin aiki ya buga ba har ya ji marar shi ya sake sanan ya jawota jikinshi Yana shafata sai murmushi yakeyi Yana kissing sumanta da ya sha gyra yace"ke ta dabance matata " Wani bacci ne ya kwasheta na wahala,shima haka Da asuba shi ya Fara tashi ya tasheta A hankali ta bude idonta ta saukeshi a kanshi domin ya kunna wuta a d'ankin Tashi tajeyi taji wani zafi a kasartq ta saki ihu,rike Kai da yayi mata nauyi yayi a hankali abubuwan da Suka faru jiya ya dawo mata kallonshi tayi da sauri Tace .bacci Nike ji Maman nur 9/15/20, 10:16 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ9βƒ?5βƒ?-9βƒ?6βƒ? Tace"hell no!hell no!!hell no!!!" Dariya ya kyakyale dashi yace"heaven yes" Wani irin kuka ta fashe dashi daya sashi rudewa ya karasa inda take yace"pleass me ke damun ki?ciwo na ji Miki ko?" A fusace ta turashi tace"nidai wallahi gidanmu zan tafi,tunda ai ba a ce harda maganin bacci ba you cheated Kuma bazan yafe ma ba wallahi"sosai take kukan takaici Shiko rudewa yayi yace"zumata please ki bari in kaiki toilet ki gasa jikin ki Kar yayi tsami please"zuwa yayi zai d'auketa ta fara dukanshi yana kaucewa,Zama yayi kamar wani sabon maraya yayi tagumi Cigaba tayi da kukanta yace"in bakiyi shiru ba Nima zanyi kuka fa" A fusace tace"toh ka d'auke ni ka kaini toilet Mana ko sai mun makara" Tashi yayi jiki na rawa ya Kama hanyar toilet ya Kara dawowa sanan ya kara komawa hanya toilet duk jikinshi rawa yakeyi,ya rude A fusace tace"zaka je ka had'a ruwan ne ko cigaba zakayi da zagaye d'akin Cikin rudewa yace"d'aukaki zanyi uhmm shi zanje in had'a" Hararranshi tayi sai ya shige toilet da gudu,ya fito ya tsaya a gabanta yace"na had'a ruwan jikinshi har rawa yakeyi domin hade rai tayi Tace"so kake inyi tafiya bΓ yan ka b'arb'arkani" Yace"ai d'auka ki zanyi jira nike ki ban permission" Hararanshi tayi sai ya d'auke ta,sai toilet ya sakata ciki ta saki ihu ta fara dukanshi tace"kasheni zakayi ruwan ai yayi zafi dayawa" Ya ruga da gudu ya karo na sanyi ya zuba mata a fusace tace"toh da ruwan sanyi kake so in gasa jikin?"kunna na zafin yayi sai ta harareshi ya zauna a gefen bath din yayi tagumi,kallon kasa-kasa tayi me ta tabe baki a ranta tace"sai mu gan inda zakayi controlling dina" D'agowa yayi ya kalleta idonsu na had'uwa ta fashe da kuka tace"ka gan ka cijeni a Nan ko?" Karasowa yayi yace"ina?"ta nuna me wajen nipple dinta,Aiko da gaske cizonta yayi harda gefen bakinta Dukar da kai yayi yace"wallahi dadine ya dibe ni shiyasa amma hakan bazai kara faruwa ba" Tace"ai wallahi kayi na karshe tunda Kai baka da control" Yace"haba baby don't talk like that please in kina son ganina a Raye karki hanani kanki" Shafa wurin yayi yace"zai warke" Cigaba yayi da shafawa tun tana Jin dadi har ya koma zafi Kallonshi tayi ta gan ya lumshe Ido a fusace ta ture me hanun ya kalleta yace"Yi hakuri bari in fito dake kiyi wanka" Yana fito da ita ta ware kafafu kallonshi tayi daga sama har kasa ta harareshi sai ya shafa inda take kallo yace"ko hauka Nike ai dole in hakura fitina ne irin nashi" Shi ya taimaka mata tayi wanka,wani zazzafan zazzabi ne ya fara rufe ta Maidata yayi d'aki ya shimfid'e mata dadduma kuka ta fashe dashi tace"wayyo zafi Nike ji wallahi" Cikin tausayawa yace"Yi hakuri da gari yayi haske zan Kira likita domin na gan kamar kina bleeding ko?" Tace"ka taima Dan allah Kar in mutu ummi tayi asara" Yace"aini ne da babban asara" Be jira me zatace ba ya koma yayi wanka ya fito Yana Jin nishad'i Yana fitowa ya ganta still a tsaye ta raba kafafuwa Yace"sannu please ki daure kiyi sallah Bari in je massalaci in dawo" Yana fita ta fashe da kuka domin ji tayi jikinta yayi tsami da k'yar tayi sallah tana gamawa ta koma toilet ta Kara had'a ruwa ta shiga tana kuka Yana fitowa daga massalaci yayi dialling number Fahad bugu biyu ya d'auka Yana ji Fahad ya d'auka ko gaisawa be jira sunyi ba yace"guess what" Fahad yace"what?" Yace"I won the challenge,yanzu Haka da sabon ango kake magana" Fahad yace"really" Yace"honestly Fahad wallahi ban tab'a tunanin har yanzu akwai Yan mata masu daraja irin Ni'ima ba,kasan ni yawanci rayuwata a waje nayi har ga allah ban tab'a kawowa a duniyar da muke ciki yanzu za a samu budurwa da ta haura 25years virgin ba,duba da inda muke samun Yan mata arha'a a turai su suke kawo kansu,wasu saboda kudi wasu kuma iskancine,Fahad Kai kanka kasan na bi mata,but wallahi ban tab'a kusanta mace da naji abinda naji akan ni'ima ba,wallahi ta bani mamaki ko da Muka Fara wanan challenge din wallahi ban tab'a kawowa virgin bace duba da irin gidan da ta fito ko batayi dan son ranta ba,zatayi saboda yunwa but ta Kare kanta,gaskiya I respect her for that,wallahi yau na d'aukarwa kaina alkawari in Ina Raye bazan Bari ta wulakanta ba Fahad ka Zama shaida Ni'ima ce duniyata Zan iya fad'a da kowa saboda ita,ko bayan Raina Fahad ka kula da ni'ima" Fahad yace"toh alhaji Mohammed ai ka Bari in Yi magana ko?" Dariya yayi yace"iam just excited" Fahad yace"yanzu me kake so tayi maka?" Yace"ni na isa?ai tsakanina da ita sai lallashi in ba so kake a hanani ba,kuma tana Nan ta cika pam burga iska duk na gane duk da dai hade da zafi amma borin kunya yafu yawa nidai ko miye zan lallasheta a wuce wurin" Fahad yace"toh a bita a hankali Kar ayi kisan Kai" Yanke wayar yayi ya shige ciki yana shiga Babu kowa a d'ankin ya fara dube-dube shashsheka yake ji a toilet shiga yayi da wuri ya ganta cikin ruwa tana kuka a ranshi yace"nidai na Shiga tara,zanji Dadi Amma Zan wahala bari in daure"karasawa yayi yace"miye Kuma" Tace" Maman nur 9/15/20, 10:17 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ9βƒ?7βƒ?-9βƒ?8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"zafi Nike ji" Yace"ok bari in Kira likita"waya ya Ciro ya kira Dr saheeb yace"I really need your help, farida nike so ka turomin in bazan takura ku ba" Dr saheeb yace"waye ba lafiya?" Yace"amaryata ce Bata ji dadi ba please ka turo ta in tana kusa Bata waya in Mata bayani" Dr saheeb yace"ok ga farida Nan" Bayani yayiwa farida,farida tace"Zan biyo kafin inje asibiti" Tunda ya fitar da ita a toilet take cewa"yayi mata tausa"shidai komai tace"tana so shi yakeyi Sai misalin karfe 8:30am farida ta shigo gidan shi ya fita ya shigo da ita Yana tambayarta yara" Suna shiga suka tarar da ni'ima na Shan tea,farida ta juya ta kalleshi tace"itace Mara lafiyar" Yace"eh" Ta kalleta sanan ta Karasa ta zauna bakin gado ta tab'a goshinta ta ji shi da d'an zafi" Ni'ima tace"kinji da zafi kamar wuta ko?" Farida tace"d'an zafi ne bari yanzu Zan Miki allura pain killer da paracetamol inshaallah zaki samu lafiya ko akwai wani damuwa ne bΓ yan wanan" Ni'ima tace"eh babba ma kuwa" Farida ta kalleshi tace"ko zaka iya bamu wuri na d'an mintuka" Badan ya so ba ya fita,Ni'ima tace"zafi nikeji kasana Kamar zai fita dan Allah ki duba min ji nike Kamar an zuba min barkono?" Tace"ok mu gani"dubawa tayi ta gan ya ji mata ciwo tace"kiyi ta gasa jikin da ruwan zafi Zai warke,sanan rashin karfin jiki Zan sa Miki drip zazzabi zai sauka kuma zaki samu lafiya" Ni'ima tace"toh asa" Sa mataruwa tayi ta Mata duk abinda ya dace sanan tace ni zan wuce Allah ya baki lafiya Ni'ima tace"toh nagode a gaida yara" Shigowa yayi ya gan har ansa drip godiya yayi mata,har zasu fita Ni'ima da idonta ke lunshe tace"anty kece faridar da mijinta yayi mata aski a daren aurensu?" Farida ta juya tace"eh nice wani abu ne" Ni'ima tace"Kuma kika cigaba da Zama dashi?" Farida tace"nashi kalar soyyaya kenan" Aslim a ranshi yace"Bata da lafiya Amma tana da bakin surutu' Farida tace"ni na tafi nan da awa uku ka Bata wanan maganin guda biyu"godiya yayi mata Komawa yayi ya zauna a gefen gadon Ni'ima tace"sauka ka koma kasa" Sauka yayi yace"toh umma" Latsa waya takeyi kafin bacci ya d'auketa a ranan beje aiki ba,kuma ya kira ishaq be d'auka ba Washe gari alhamdullilah jikin da sauki da safe ya fita ya had'a musu breakfast yana kawowa tace"ishaq ne ya kirani yace"in roke ka please akan cewa zaiyi kwana biyu beje office ba saboda jikin ummanshi sun kaita wani kauye" Yace"ok no prob zai ci albarkacinki" Ni'ima tayi dariya Yace"ok tunda na ci challenge abu na farko da Zan saki shine ki ajiye aikin ki" Hade rai tayi,yana ganin ba fuska yace"Yi hakuri toh" Cikin dare ya fara kokarin janta jikinshi tace"likita fa tace"naji ciwo sosai sai nan da wata d'aya,please ka kyaleni" Bayan sati d'aya duk inda Aslim ya so ya kara Ni'ima rufe idonta tayi ta hanashi in ya matsa ta sashi gaba tana kuka haka ya hakura har ya daina magana da ita Yau da safe ta tashi ta fara Shirin zuwa aiki,kallonta yayi fuska d'aure yace"kin ji saukin da har Zaki iya zuwa office?" Ba tare da ta kalleshi ba tana sa hijab tace"sure" Yace"I see,saura ki dawo da daddare ki zo ki cemin kin gaji wallahi yau zan baki mamaki domin bazanyi tolerating nonsense ba bar ganin ina binki a hankali" Juyawa tayi zata me magana ta gan fuskarshi a d'aure sai tayi shiru Zata fita yace"ki jira In sauke ki bana son yawu a Tasha" Ganin ba fuska yasa ta yin shiru ta zauna tana jiranshi har ya gama shiri suka fita tare ko a mota d'aure fuska yayi yace"Ina wajen aikin ku?" Shiru tayi"a fusace yace"tambayarki Nike" Tace"a mobil zaka ajiyeni zan karasa da kafa" Yace"ba inda Zan ajiye ki na tambayeki ba Ina ne wajen aikin ku?" Tace"mtn partners"a gefen titi ya ajiyeta sanda ya gan ta shiga ya ja mota Tana ganin ya wuce ta fito ta tare abin hawa ya kaita shagon zee ta canja Kaya Tana zuwa direct office dinshi yayi ya gaishe shi" Aslim Yace"ishaq ya jikin umma naka?" Ishaq yace"alhamdullilah" Yace"toh Allah ya Bata lafiya ka gan alert dinka jiya ko?" Yace"eh jiya salary ya shigo" Yace"ok" Har ishaq zai fita yace"ishaq" Ishaq ya juyo yace"kun had'a dangin ne dasu Ni'ima?" Ishaq yace"me ka gani?" Yace"your eyes?" Ishaq yace"no bamu da dangin we are just friends" Yace"tularen jikin ka fa" Yace"oh oga Ni'ima ce ta bani da bikinta humra ne ta d'iba min" Aslim yace"ok please if possible ka daina sawa Yana sani shiga yanayi,in Banda abinka me zakayi da tuleran Mata" Ishaq yace"cikinsu na girma duk friends dina mata ne shiyasa ake kirana na Mata" Aslim yace"I see" Ishaq na komawa ko minti talatin ba ayi ba sai ga police sun shigo company Manager yace"waye kuke Nima" Security da ishaq yasawa hoda ne ya nuna ishaq yace"officer shine wanan Amma bazan gane d'ayan ba " Ishaq ya zaro ido,Aslim ya fito zaiyi magana police din yace"in kana da abin cewa ka biyo mu office" Haka aka tasa keyar ishaq gaba sai station Aslim yabi bayansu Suna kaiwa station Aslim ya nimi ya kebe da ishaq yace"ko ya zasu Yi da Kai karka Yarda ka amshi laifin ka ce sharri ne in Kuma Basu yarda ba su jira lawyer ka,zanyi kokarin ganin ba a duke ka ba" Ishaq cikin tashin hankali yace toh " Aslim yace"don't worried Zan fitar da kai yau Ina kiran lawyer na baya d'agawa" Ishaq ya rike kukanshi,Aslim yace"karka damu yanzu zanje office din lawyer na " Ishaq yace"ok sir" Aslim yaje chamber din lawyer shi ance yana court sai karfe biyar,in takaice muku duk inda Aslim ya so a fitar da ishaq ranan abin gagara yayi Wai yamma yayi sai gobe da safe, Ishaq na Jin sai gobe hankalinshi ya tashi,a ranta tace"na shiga uku in ban koma gida yau ba gobe Ina zance me naje?" Aslim na komawa gida Maman nur 9/15/20, 2:24 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku 9βƒ?9βƒ?-1βƒ?0️⃣0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Aslim na komawa gida ya duba d'akin ko ta dawo wayam,saukowa yayi ya gan Fatima da wata kawarta,mikewa tayi tace"baby ya aiki" Ba tare da ya kalleta ba yace"alhamdullila "kicin ya Shiga ya dafawa kanshi indomie ya fito ya zauna a dining Yana ci yana kallon agogo yace"this is after 6 and Bata dawo ba"Yana gamawa yaje d'akin yayi wanka still bata dawo ba, jallabiya yasa domin an Fara kiran sallah magrib as usual be dawo ba sanda akayi isha ya dawo rashi b'ace yace"yariyar nan ta raini ni Bari ta dawo" 9:pm nayi hankalinshi ya tashi yace"meke faruwa?ko fushi tayi ne,kila ta tafi gidansu ne" Kiran numberta ya farayi amma sai yaji ringing a d'anki Ya kalli gaban mirror da mamaki ya gan misssedcalls harda na ummita kwashe number yayi a wayarshi ya Kira ummi Amma Bata d'auka ba,Safa da marwa ya farayi a d'akin Yana kallon agogo Yana ganin to 10: ya kwashi makkulin mota ya fita,gidansu yaje ya paka ya shiga da sallama Ramlat ya gani tana wanki,gaisawa sukayi yace"Ni'ima ta zo?' Tace"ah'ah Bata zo ba" Yace"ummi fa?" Tace"tana ciki" Yace"please ki sanar da ita na zo" Ramlat ta shiga ta tashe ummi Dan hartayi barci ummi ta fito tana goge idanunta,shiga yayi ya gaisheta cikin ladabi ta amsa tace"Lafiya da daddaren Nan?" Yace"ummi ba Lafiya Ni'ima ce har yanzu Bata dawo ba na zo ne in duba ko ta zo Nan ashe bata zo ba" Ummi ta zare ido tace"Bata dawo ba?" Cikin damuwa yace"eh" Ummi tace"toh Bari in sa hijab kuje gidansu zainab ko tasan inda take" A tare suka je gidansu zainab suka buga musu kofa,maman zainab ta taso da a barci suka tambayeta tace"ah'ah Ni'ima bata fad'a Mata inda zata ba" Ummi ta fashe da kuka,tace"goma fa ta wuce" Tare da zainab suka tafi gidansu ishaq Amma a Ranan be kwana gida ba Jikin Aslim ya fara rawa yace"zee please ko kin san wasu kawayenta?" Ummi cikin kuka tace"tunda ka gan bata dawo ba toh akwai matsala ni'ima bata yawu" Yace"ok ummi karki damu kije ki kwanta zanje wurin aikin nata in duba" Tace"muje tare" Yace"ah'ah duk inda akayi Zan Kira ki" Ummi tace"toh sanam ta koma gida ya shiga mota Gaban mtn partners ya paka ya gan wurin a kulle ya shafa Kai yace"ya Allah ka bayyana min matata" Har zai koma gida sai ya gan exther resturant tsayawa yayi yace"Bari in kaiwa ishaq abinci maganar Ni'ima yasa na manta shi" Zuwa yayi ya siyo take away din abinci sanan ya tafi police station yana zuwa ya nimi izinin ganin ishaq sai gashi a fito dashi Murmushi yake yayi yace"sorry ban zo da wuri ba ga abinci Ni'ima da ta ci kuka ta gaji tace"me ke damun ka na ganka a cikin damuwa?" Yace"ishaq ban gan Ni'ima ba,ko fad'an da nayi mata da safe ne ya sata guduwa oho,tun d'azu Nike nimanta naje gidansu bata nan,naje gidan su zee nan ma bata Nan munje gidan wani wai shima ishaq baya Nan,ishaq please ko kasan inda take zuwa" Ni'ima a ranta tace"iam doomed na shiga uku,a fili tace"ah'ah " Aslim ya rike kai hawaye na sauko me yace"meyasa Ni'ima zatayi min haka?" Ishaq yace*ka kwantar da hankalin inshaallah zaku ganta" Aslim ya mike yace"meyasa d'azu kayiwa police taurin kai kaki cire Kaya?" Ishaq yace"sir sanyi Nike ji kuma akwai tsoro a cell din" Yace"ok inshaallah gobe barrister Yusuf zai zo ya cire ka" Ishaq yace"ok" Aslim yace"nayi bribing dinsu akan Kar suyi torturing dinka" Yace"ok,but sir akwai matsala na ji ance macece Mai company nice builders naji Yan sanda suna Hira Wai tace"bazata bar maganan ba,and ko ma waye me companin Nan da Kai yake da matsala domin so suke suyi tanishing image dinka" Yace"zamuyi magana yanxu Banda natsuwa" Tuki yake Yana addu'a Allah yasa in ya Kai gida ya ganta sai dai Yana zuwa wayam dawowa yayi falo ya kwantq sai Kuma ya mike yace"kila tana gun mummy" Zuwa yayi ya bugawa mummy ya dade tsaye kafin walida ta bude ya shiga mummy dake saukowa tace"Lafiya ?" Yace"Ni'ima ta zo Nan?" Tace"Ni'ima Kuma?" Yace"eh taje aiki bata dawo ba na je gidansu Bata Nan Babu inda ban zaga ba" Mummy tayi murmushi tace"ai Wanda yaki ji bazaiki gani ba ta fara nuna maka halin nasu na bariki ko,in ba Haka ba wata mayar aure ce zata fita bazata Sanar da mijinta ba?kila tana can tana holewa da samarinta ni Ina ganin yariyar nasan ba son tsakani da Allah bane Amma idonka ya rufe" Yace"mummy in Bata nan sai da safe ya fita ya barta tsaye Baki tsaye Komawa yayi ya kwanta a falo yana addu'a Allah yasa Lafiya A daren ranan Babu Wanda ya runtsa cikin su ummi kwana tayi tana jiran Kiran Aslim yace"ya ganta,zee ma Haka,shima haka,Ni'ima ma Haka" Washe gari da safe da misalin karfe 8:am Maman Nur 9/15/20, 2:24 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku ~Book2~ πŸ…Ώ1βƒ?-2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Da misalin karfe 8:am yayi wanka ko shafa Mai beyi ba yasa jallabiya da short nicker a ciki ko yunwa baya ji ya tafi mtn partners ya tambayesu Ni'ima abubakar suka ce basu da staff me wanan sunan" Fitowa yayi ya kife Kai a starting mota,Kiran lawyer ne ya dawo dashi daga duniyar tunani ya d'auka Barrister yace"sir mun samu papers a kotu yanzu Zan je a fito dashi sai dai time-time za ayi ta zuwa dashi station din" Yace"please barrister kayi duk abinda ya dace yanzu bazan iya zuwa ba banji dadi Da mugun zazzabi ya koma gida,ana fitar da ishaq ta tare abin hawa sai shagon zee,zee ta rungumeta tace"jiya bamuyi bacci bq,ummi nata kuka Ni'ima ta shiga ciki ta canja Kaya ta fito tace"a station na kwana zee yau Ina cikin matsala domin duk inda zanyi karyar naje duk kun zaga" Zee tace"mijinki kamar zaiyi hauka jiya" Ni'ima tace"na wuce sai munyi waya" Keke ta tare ta koma gida tana shiga ta had'u da mummy zata fita kallo d'aya tayi mata ta d'auke Kai mummy tace"yar bariki"itadai Bata kulata ba ta wuce ciki abinta" A hankali ta bude kofar falon din ta shiga da sauri Aslim Dake kan stairs ya d'aga Kai ya kalleta Mikewa yayi yace"ni'ima Ni'ima da gudu ya karasa ya rungumeta gam yace karki Kara tafiya ki barni please" Ta janye jikinta domin batayi wanka ba,hade rai yayi yace"daga Ina kike?" Tayi shiru,a fusace yace"nace daga ina kike?" Tace"Dan Allah kayi hakuri wallahi.. ..." Katseta yayi yace"tambayar ki Nike daga Ina kike?"rasa me zata ce me tayi ya fisgo hanunta ya jata d'anki yayi wurgi da ita ta fadi saman gado yace"Ni'ima ki fadamin kafin inyi loosing temper dina" Tace"kayi hakuri bazan Kara ba"zuciyarshi na rafarfasa yace"Ni'ima ki fad'a min daga Ina kike?" Tayi shiru,wayarshi ne tayi Kara ya d'aga yace"ummi gata ta dawo" Ummi tace"toh Ina taje" Yace"taki magana" Ummi ta yanke wayar,yace"sanan Kuma sai kin min bayanin karyar da kike min domin naje inda Kika min karya wurin aikin ku ne sunce Basu sanki ban" Ni'ima ta fara in Ina tace"uhrmm dama dama ehrmmm" Tsawa ya daka mata yace"dama me?" Fashewa da kuka tayi jikinta har rawa yakeyi Tsaki ya ja yace"na baki nan da lokaci ki fad'a min gaskiya in ba Haka Ni'ima zan baki mamaki"Yana Gama magana ya fita ya koma d'akinshi ya kwanta sai a sanan ya samu bacci Tashi tayi jiki ba kwari ta Shiga tayi wanka ta fito ta saka dogon riga,sanan ta sauka ta Sha tea ba bread ta bishi d'aki,bata tab'a tunanin yana da fushi Haka ba,hayewa tayi ta kwanta bayanshi tace"iam sorry" Tureta yayi yace"tashi ki fita"zatayi magana yace"tashi ki fita nace" Fashewa da kuka tayi tace"Dan Allah kayi haku...." Tsawar da ya daka mata ne yasata fita da gudu Komawa tayi ta kwanta ta ci kukanta kafin bacci ya d"auketa Sai 2 ta tashi tayi sallah ta sauka ta dafa jelouf rice Yana dawowa tace"ga abinci" Ko kallonta beyi ba ya haura, Da misalin karfe 8:,pm ya bude kofarta tana zaune gaban madubi yace"ki shirya zamu fita" Hijabi kawai tasa sanan ta fita ta ganshi a falo Tafiyar shi yayi ta bishi a baya,tuki yake fuska d'aure Ni'ima ta aza hanunta saman nashi tace" baby iam sorry"beyi magana ba saima janye hanunshi da yayi tayi mamakin ganin gidansu ya sukaje Tace"baby pleas..." Be jira me zata ce ba ya fita ta bishi a baya jiki ba kwari Gaisawa sukayi da ummi,sanda ta jira sun gaisa tace"ummi Ina yini" A fusace ummi tace"ke zanyiwa ina yini Ni'ima " Ni'ima tace"Dan Allah kuyi hakuri....." Ummi ta katseta tace,"fad'a mana Inda kikaje jiya zakiyi, ba hakuri zaki bamu ba" Shiru tayi ummi tace"ko bada ke Nike ba" Aslim yace"ummi gata nan wallahi ban Isa da ni'ima ba abinda take so shi takeyi,girki sai ta gan dama,ko bacci Muka zo yi sai tayi shimfid'a ta koma kasa,ko kuma ta samin sharadi da in ba cika ba bazata Yi inda Nike so ba,ga karya Ni'ima Bata da gaskiya a baki ta min karyar wurin aikinta,bayan tasan bana son aikin taki ajiyewa tun satin can take min karyar Bata da lafiya,yanzu tun safe nike cewa"ta fad'a min inda taje amma taki fad'a yanzu ummi a ce ban Isa da ni'ima ba" Ummi tace"Daman iskanci da takeyi kenan shine baka tab'a fad'amin ba?A fusace Ummi tace"dan gidan ku Ina kikaje?" Ni'ima tayi shiru,ummi ta rufeta da duka,yace"yi hakuri mu bita a hankali kila zata fadi mana,ummi tace"yariyar nan Yar iskance yariya ce bazata fad'a ba shagen kafiya ce da ita" Cikin kuka tace"abinda muka Yi shi da wasa shine zaka ce Ina baka sharad'i bayan Kai ka Fara challenging dina nayi accepting yanzu ka zo ka canja magana" Ummi ta mata kafa tace"karya zai Miki?zaki fad'a Mana inda kika je ko sai na Miki shagen duka" Tace"ummi kiyi hakuri bazan iya fad'a Miki ba" Ummi tace"toh ki tashi ki bar min d'anki wallahi ni'ima in ni na haife ki Kika Kara karacea shimfid' mijinki Allah ya Isa ban yafe Miki ba,kuma ko bai ni me ki ba ki nimeshi" Ni'ima dai kuka takeyi,ummi tace"maza duka ki bashi hakuri" Ni'ima ta mike tace"nasan nayi laifi jiya Amma meyasa zai fΓ d'a Miki ba dai-dai ba Ummi tace"daga yau ya Kara saki abu kika ki har ya zo kunnina Zan mugun sab'a Miki" Ni'ima ta fita tana kuka su saude suka bita da kallo suna d'aga hanci Ummi ta kalli Aslim tace"Zama da ni'ima sai hakuri,Dan Allah kayi hakuri Kuma ka kwantar da hankalinki nasan halin Ni'ima Bata da kunya Amma bazatayi abinda ya sab'awa addini ba in ta huce zanzo har gida in lallasheta zata fad'amin inda taje Amma yanzu da ranta ya b'ace ko kasheta za ayi bazata fad'a ba,karka Bari zargi ya shiga zuciyar ka" Yace"ko kad'an ummi bana zargin Ni'ima nidai Ina son inji inda taje ne ko hankalina zai kwanta" Tace"karka damu zata fad'a" Yace"toh nagode" Sallamarta yayi Yana fitowa ya gan Ni'ima a dakalin kofar gidan ta hade Kai da guiwa tana kuka" Yace"muje" Tashi tayi ta shige motar Suka tafi gida Yana parking yace"Kira min walida ta zo ta d'auki sakon mummy" Ni'ima ta Kama hanyar part din mummy zata bude kofa taji mummy na cewa"ai so Nike kafin ya gane bani na haifesa ba Zan sa yayi sighning takardun gidan,ita kuma yariyar zan San inda zanyi da ita" Murd'a kofar tayi mummy tayi saurin sauke waya a fusace tace"ke gidan ku ba a koya Miki sallama bane" Ni'ima tace"Wai yace walida ta zo ta amshi tsako"tana Gama magana ta juya Abin mamaki sai ga mummy ta biyota tana cewa"Ashe an ganta,Aslim ina ka ganta?" Beyi magana ba Dan ya ma rasa me zaice,tace"Kai yaran yanzu in sunyi aure basa manta samarin da'yanzu haka wurin tsohon saurayinta taje,Amma ta fad'a inda taje ko? tun jiya ta hana mu bacci" Ya Mika mata leda yace"ga maganin da abinda Kika ce in siyo Miki" Tace"Amma Ina taje?" Yace"Ashe wajen aunt dinta taje,tunda jiya mun d'a samu sab'ani" Ni'ima tace"sai ka shigo"sai ya bi bayanta mummy ta bisu da kallo domin ya fara canja mata,inda da ne da bazai bata sako a waje ba Ni'ima na Shiga ciki ta zauna gefen gado ta rike Kai" Shigowa yayi,yace"kenan wajen saurayi kikaje ko?" Ni'ima ta mike ta me wani kallo tace"eh nan na je" Fisgota yayi da idanunshi da suka canja kala yace"ni zaki kalla ki ce wajen saurayi Kika je eh ni ni'ima A fusace tace"toh me zance maka tunda zargina kake,kasa yau ummina ta furta min kalma mafi muni,kasa ummina ta gan bakina yau,miye nayi maka?Ashe ko da laifi nayi maka ai Kai me rufa min asiri ne ko?" Yace"eh Amma Banda wanan laifin" Tace"ni Ashe da kamin na hakura na shanye ni wawiya ce?wallahi da Ina son ummina ta tsane ka da a take a nan wurin zan tona ma asirin yaudarata da kayi ka aureni,saboda in rufa maka asiri Kuma Ina son ummita ta cigaba da ganin kiman ka shiyasa yau ban sanar da ita kana da wata Mata bayan ni ba,Kuma saboda ta cigaba da ganin girman ka shiyasa ban Sanar da ita mahaifiyar ka ta tsani ba,ko kasan meyasa Randa ka mareni a gaban mummy ban rama ba?saboda nasan ka isa dani ne despite sharri mummy tayi min Amma yau d'aya ka kasa rufamin asiri ko uzuri baka min ba"fashewa da kuka tayi ta koma ta zauna,jikinshi yayi mugun sanyi cikin kuka tace"yanzu kuma zargina kakeyi da Kai da mahaifiyar ka,gaskiya ni bazan cigaba da Zama da Kai ba ka sallame in wuce gida" Barin d'akin yayi ba tare da yayi magana ba ya koma d'akin shi,itako wanka ta shiga ta fito tasa dogon rigar bacci ta feshe humra sanan ta bar d'akin,da sallama ta bude d'akinshi ta shiga ta ganshi Jingina da gado Yana latsa laptop Tace"dama ummi tace"bata yarda mu raba d'anki ba,shiyasa na zo kar tsinuwanta ya bini" Zagawa tayi ta kwanta nesa dashi ta juya me baya,kallonta yayi sai ya cigaba da yin abinda yake sai 11:40pm ya kulle ya kashe wuta ya kwanta,tuni tayi bacci,ya Maman nur 9/16/20, 9:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣-4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ya jawota jikinshi,kuka ta fashe dashi harda sheshaka Ya d'ago fuskarta ya kunna wuta yace"nayi laifi da nayi Miki fad'a?ni'ima nayi miki laifi dan na nuna na damu dake,wallahi tunda Fatima ke yawunta ban tab'ajin kwatankwacin abinda naji jiya ba,sai yanzu na gane abinda ishaq ke fad'a gaskiya ne abinda kake so shi kake kishinsa,sai yanzu na gane ashe da can ba son Fatima Nike ba sai hauka kawai nikeyi ,Ni'ima nayi laifi dan kin kwana a waje nayi magana,kina matan aure,kina ganin inda wani namiji ne da bai dade da warware auren ba?baby zaman kanki kike da zaki fita ki ce kar a tambaye ki kwana fa kikayi" Itadai kuka takeyi,ya kara matseta a jikinshi it ok if baki son ki fadamin inda kika je,but Ina son ki sani shirun ki na nufin bani da muhimancin ne a gunki"Yana gama magana ya kashe wuta ya kwanta Jikinta ne yayi mugun sanyi tana tunanin ta fad'a me ne ko kuwa,gyra kwanciya tayi ta lumshe Ido amma ba bacci take ba shima haka ya dai juya mata baya ne sun fi minti ashirin babu Wanda yayi magana Rintse Ido tayi tace"sir Zan fad'a maka....' Juyowa yayi ya kunna wuta yace"what do you mean by sir?" Tace"sorry Zan fad'a maka" Yace"Ina ji" Tace"please kayi min alkawari bazakayi fushi ba" Yace"sai kin fad'a" Tace"dama abinda yasa ban fad'a maka ba shine,wallahi ba wani aiki nikeyi ba illah house help" Ya maimaita kalman house help,ganin inda ya b'ata rai yasata cewa"Zan fad'a maka komai" Yace"ok iam listening" Tace"dama a wani gida Nike aiki tunda dadewa,ummi ma Bata sani ba domin nayi Mata karya a wani company nike aiki toh dama abinda yasa na b'oye mata shine,dama,dama ni ban gama makaranta ba,korata akayi a university munyi fad'a da wata,nasan ban kyauta Mata ba domin tayi sacrificing komai dan in Yi karatu but sanda ta gama wahala na b'ata komai shiyasa ban Sanar da ita ba dan nasan ranan data gane gaskiya sunana sorry,Kuma kasan bata da lafiya,ban samu aiki bane yasani Fara aikin house help kasan inda gidanmu yake ai in banyi aiki ba yunwa zai kashe mu,jiya abinda ya hanani dawowa,shine bayan na gama aiki Ina shirin dawowa,sai hajiyar ta sume Domin tana da hawar jini kuma yaranta basa nan shine nida me gadi Muka kaita asibiti toh nayi ta jiran zuwan babban yar'ta shiru shiyasa na kwana a asibiti Amma in baka Yarda ba gobe sai in kaika" Wani kallo yayi mata yace"matata ce house help a wani gida?dan tana Jin yunwa ko rashin sutura ko?toh nagode ni'ima inda rashi ne yanzu kuna fa?kin tab'a tambayata abu na had'aki?ni'ima kin..."sai kawai yace"forget it goodnite" Tace"wanan shine dalilin dayasa ban fad'a maka ba nasan zakayi fushi shiyasa,but iam sorry bazan Kara ba please" Shareta yayi a fusace tace"ok then sai kowa yayi ta kasan Kuma wallahi anjima mutum ya nuna ya sanni ya gan kafirin wulakaci" Da sauri ya juyo ya Maman nur 9/16/20, 9:30 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ5βƒ?-6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Juyowa yayi yace"who cares ba sai inje d'akin uwargidana ba" Tsaki tayi ta juya baya tace"ka ji na rantse ko? duk randa na gane kaje d'akinta wallahi karshen aurenmu ya zo kenan" Jawota yayi yace"tana fa da hakki a kaina Kuma tayi kokari bamu wata uku nasan inda kece bazaki Yarda " Tsaki tayi tace"Dan Bata sonka ne shiyasa so ka daina ganin kokarinta domin a wajenta ta rabu da Kaya ne' Shiru yayi na d'an lokaci Yana tunanin maganarta tabbas abin hakane domin Fatima bata nuna tayi kewarshi ba Murmushi yayi ya jawota yace"toh kefa kina sona?' Ya Kare magana da had'e bakinsu,a wanan Ranan Aslim ji yayi kamar yau ya zo duniya domin Ni'ima Bata me raki ba Bayan ya samu gamsuwa ya rufesu da duvet yana jan hancinta Tace"in tambaye ka Mana" Yana shafa hanunta yace"Ina ji" Tace"ku nawa mummy ta Haifa?" Yace"mu biyu nida walida" Tace"akwai Wanda take riko ne?" Yace"no mu biyu ne kawai " Tace"wacece umma a wurinta " Yace"wacece umma Kuma" Tace"wanan mahaukaciyar matar Mana" A fusace yace"waye yace Miki mahaukaciya ce bata dai da lafiya ne amma ba mahaukaciya bace mind your language,Ina Jin anty mariya a Raina fiye da mummy bansan meyasa ba please in kina son mu shirya karki kara ce mata mahaukaciya" Tace"but meyasa kake jinta fiye da mahaifiyar da ta Haifa?" Yace"Nima ban sani ba muyi bacci gobe da wuri zan fita" Tace"ok" Lumshe Ido yayi bΓ yan minti biyar yace"baby babu maganar aiki fa" Tace"ok,but muyi wanka ko kafin muyi bacci zaifi" Yace"ok muje" A tare sukayi wanka suka kwanta itako NI'IMA tunanin maganar mummy take a ranta tace"Dole akwai wani abu a kasa" Washe gari kafin ya tashi ta had'a breakfast sanda ya ci ya koshi sanan ya tafi aiki Yana fita ta d'auki wayar da take amfani dashi a office ta tura me text Kamar Haka good day sir,sir jiya mum dina tayi fushi akan kulleni da akayi a station tace bazan kara aiki a company ba kayi hakuri Zan kawo resignation letter na"tana gamawa ta rungume waya tace"zanyi missing office" Da misalin 10:30 tana kwance aka kirata Ramlat ce d'agawa tayi Rahmlat tace"Ni'ima ki zo gida please ciwon ummi ya tashi tun jiya muke fama" Ni'ima ta mike da wuri ta shiga bayi tayi brush ta fito tasa dogon riga sai ta fara kiran aslim be d'agawa text tayi me ta fad'a me,ta saka hijab da wuri ta fito tana sauri sai ta hango wani ya shigo da kafa tun daga nesa take kallonshi domin manager ne,da yike da ishaq ya Santa sai be damu ba ya shiga b'angaren mummy" Sauri take data bishi tana fitowa tayi ta niman abin hawa babu sai tayi ta takawa a gefen titi Wani mota ne ya zo ya paka a gabanta kafin tayi wani abu taji an turata mota tana ihu aka rufe mata baki akayi blindfold dinta Bayan tafiya me tsawo motar ta shiga wani had'eden gida Suka shigar da ita aka d'aureta a kujera sosai take kokuwa,bayan minti talatin taji wani yace"ku bude mata fuska Suka bude mata fuska ta fara kokuwa tana son yin magana Dattijon mutumin yace"ku bude mata Baki" Budewa sukayi ta saki kara,a fusace tace" Maman nur 9/16/20, 4:23 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ7βƒ?-8βƒ? Ni'ima tace"me nayi muku zaku saceni,please ku barni in tafi ummina ba Lafiya pleas..." Ji tayi yace"your life or your husband life?" Ni'ima tace"what?me kake nufi da haka" Yace"ke za a kashe ko mijinki" Kuka ta fashe dashi tace"toh me mukayi muku please" Yace"ba damuwarki bane,laifin mijinki ne ya shafe ki shiyasa cikin ku biyu dole mutum d'aya ya mutu cikin ku,in ke Kika mutu zai rayu ne cikin kunci in Kuma shi ya mutu kee....." Ni'ima tace"Dan Allah kuyi hakuri bazan iya rayuwa Babu shi ba ku rufa min asiri please" Yace"karki b'ata Mana lokaci" Tace"kuyi hakur......" Katseta yayi da Kai waya kunni ta ji yace"ku kashe shi kawai" Da sauri tace"no no no ni za a kashe" Yace"good choice Ashe zakiya iya bada rayuwarki saboda shi,toh ga bindiga ki halbe kanki da kanki" Ni'ima ta ansa hanunta na rawa tana kuka tace"ummi ki yafe min,in an kashe shi bazan iya rayuwa ba shiyasa na zab'i in mutu" Kuka take sosai sai yace"you are waisting my time" Danna bindigar tayi ta rintse ido Ashe ba bullet,bude ido tayi da wuri ta kalleshi Yace"ku kwanceta,aka kwanceta tace"please ku su waye ummina ba Lafiya Barrister Suleiman yace"Fahad je gidansu ka Kai ummita asibiti" Fahad yace"toh daddy" Ta kalli Fahad tace"ni ban gane ba " Barrister Suleiman yace"zan Miki bayani yanzu" Zauna,Zama tayi yace"sunana barrister Suleiman nine lawyer marigayi alhaji Kabir Abdallah watoh mahaifin mijinki,abinda yasa na fara Baki bindiga ki kashe kanki is that Ina son in san extend din da Zaki kai Dan kiyi saving mijinki,domin shi da mahaifiyarshi suna cikin matsala" Ni'ima tace"mahaifiyarshi Kuma?" Yace"eh" Laptop ya bude ya nuna mata hoton alhaji Kabir yace"wanan shine mahaifin mijinki alhaji kabir asalinshi d'an nan ne Amma mahaifiyarshi balarabiyace Wanan kuma itace hajiya Hauwa uwargidashi saidai harya bar duniya basu haihu tare ba" Ni'ima ta kalleshi tace"shi Kuma Aslim ai d'an ta ne ko?_ Ya nuna mata hoton hajiya mariya yace"wanan itace hajiya mariya amaryar alhaji Kabir Kuma mahaifiyar aslim" Ni'ima ta zaro Ido tace"kana nufin ba kanwar mummy bace kamar inda muka d'auka?" Yace"ko d'aya hajiya mariya marainiyace ita kadai ta haihu da alhaji Kabir saidai Kash hajiya Hauwa ta kashe alhaji Kabir sanan kuma ta raba mariya da d'anta,ta kuma haukatata ta hanya Yi mata allura" Ni'ima ta kama salati tace"duniya abin tsoro" Yace"kafin alhaji Kabir ya mutu ya bar wasiyar akan cewa"Kar a bawa kowa dukiyar shi sai Aslim in ya girma yayi aure ya haihu a ganinshi a lokacin yasan ya kamata Wanan dalilin yasa hajiya ta raini Aslim ya girma a fili ta nuna me kauna Amma da za a bude zuciyarta toh duk duniya babu wanda ta tsana sai Aslim,amma ta danne tsanan dan kawai ta gaji dukiyarshi,Hakan yasa ta aura me Fatima Amma sai nayi nasara sa a juya mata mahaifa wanan dalilin ne yasa Bata haihuwa" Ni'ima tace"Amma meyasa baka d'aukesu da mahaifiyarshi ba tunda kasan komai ai sai ka sanar da d'an sanda" Yace"I wish it was that easy,matar nan dangerous woman ne wanda bata d'auki Rai a bakin komai ba,a lokacin dana nuna mata bana bayanta barazana tamin da zata kashe aslim,Kuma gashi ko an fad'an me baya yarda ban San meyasa ba da an Fara maganar sai ranshi ya b'ace I guess kila ta had'a da asiri" Ni'ima tace"miye abinyi?" Yace* Maman nurul hudah 9/16/20, 4:23 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ9βƒ?-1βƒ?0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"yanzu haka hajiya ita take juya multi billion naira company da alhaji ya bari a sunan Mariya domin ba duka dukiyar yake under Aslim ba kasancewar a gurguje mukayi komai a daren ranan ya bar wurina ne da niyyar in gari ya waye zai kwaso min takkardu sauran dukiyar Amma a hanya sai ya mutu,hajiya tayi nasara samun wasu takkardu dukda ba a sunanta yake ba Amma in ana bukatar sa hanun mariya sai tayi mata print,hajiya Bata da buri saina ganin Aslim ya wulakanta yanzu haka ta Kirani jiya tana fad'a min tana so ta dawo da komai na mariya sunanta,sanan in kikayi ciki Kika haihu zata kashe ki in an damkawa Aslim dukiyarshi zata sa ya Mata transfer domin tasan bazata wahala wajen yin hakan ba domin yanajin maganarta Kuma bazai gan laifin yin Haka ba tunda mahaifiyarshi ce,sanan ga wani sirri Ina son ki sani,ba kowa keda nice builders ba sai hajiya hauwa wanan company an budeshi ne domin ganin bayan Aslim through wanan company zata samu ta tura aslim prison" Ni'ima tace"how?" Yace"sharri zatayi me in ta samu abinda take so,ni'ima bamu da lokaci" Tace"toh me zai hana mu gudu mu bar mata gidan " Yace"me Zaki fad'awa Aslim ya Yarda kin San kuwa tun shekara uku da ta wuce muke fadame be Yarda ba,sanan za a Bari taci bulus kenan,and if a ce guduwar za ayi ya zakuyi excaping dinta domin in ba mutuwa tayi ko jail taje ba bazata tab'a barin Aslim yayi rayuwar farin ciki ba,the best thing kawai ayi ta,ta kare"yace"ke kina da idea?" Ni'ima ta mike tace"an dai kai umminata asibiti ko?" Ya kira fahad,Fahad yace"eh gasu a asibiti" Zama Ni'ima tayi tana murmushi tace"lokaci yayi da zan had'awa mijina birthday?" Yace"how will that help?' Tace"bamu zamuyi aikin ba Yan jarida zasuyi aikin a wanan ranan zamu sawa Aslim watsi-watsi cikin mummy da umma wacece mahaifiyar shi" Barrister yayi murmushi yace"I never thought of that" Tace"in zamu fad'a me direct bazai Yarda na,but what if Muka bi abin gradualy step by step?" Yace"but you have to be careful Dole Kuma public su san ke matarshi ce saboda gaba" Ni'ima tace"baxan bar duk wata da take son ganin bayan mijina ba,Zan tozarta hajiya a duniya da sai tayi nadamar zuwanta duniya,sai na ramawa umma abinda tayi mata sanan kuma zan"kwaa tayi ta girgiza kai tace"mu zuba nida ita " Yace"but birthday din shi nan da 2month ne but a ganina the first step mu fara ceto mariya daga wanan allurar" Ni'ima tace"ni zan tafi asibiti sai dai munyi waya" Yace"ga card dina "ansa tayi Yace"za a ajiye ki" Suna kaiwa asibiti ta gan ummi har ansa Mata ruwa"dukda tana cikin damuwa domin lamarin ya girgiza ta,Zama tayi tana kallon mamanta dake baccin wahala Tace"Ramlat je gida ki girka Mata abinci" Ramlat tace"toh" Kallon Fahad tayi tace"please muje waje,zamuyi magana" Suna fita tace"please duk inda zakayi,kayi kokarin ganin Kuna tare 8:pm bana son ya dawo gida, zan fita,and I can't be at 2places at the same time" Yace"ina Zaki" Murmushi tayi ta juya me baya tace" Sorry sai yamma inshaallah aiki ya rikeni Maman nur 9/17/20, 8:15 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?1βƒ?-1βƒ?2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Murmushi tayi tace"ko ishaq ko Ni'ima nasan hanya da zanbi Dan in Sami abinda Nike so"juyowa tayi tace"kafin mu samu abinda muke so dole sai mun haddasa mugun sab'anin tsakanin hajiya da Fatima" Yace"Taya kenan?" Tace"zaka fahimta Nan da d'an lokaci" Yace"ok"suna cikin magana,Aslim ya Kira wayarta D'agawa tayi yace"Ina kike na dawo Baki Nan" Tace"na Kira ka baka d'aga ba but ai nayi maka sending text" Yace"ok wani asibiti kuke,ok gani nan zuwa"Sallamarta Fahad yayi ya bar asibitin BΓ yan 20minit sai ga Aslim ya zo asibinti ya ganta zaune still ummi na bacci" Yace"me likitan yace?" Tace"sun dubata sunce may be ta ci abinda be dace ba,kasan bana nan balle in Sa mata Ido" Yace"yanzu ya ake ciki" Tace"sunce inshaallah da ta farka zata samu lafiya jikin ne ba karfi" Yace"ok Allah ya Bata lafiya" Kije gida kiyi mata abinci ni zan jira ki" Tace"aikin fa nasan yanzu lunch ka zo gashi bana gida,sorry about that" Yace"eh no problem je kawai" Tace"ok" Gida taje direct ta fara girki ta d'au lokaci kafin ta gama tasa a kula ta haye sama D'auka wayarta tayi ta kunna sai ta danna number Fatima sanda ta mata missedcall biyar ana shida ta d'auka Fatima tace"ishaq ya kake?" Ni'ima ta canja murya tace"baby ya dai kiyi hakuri tun ranan ban Kira ki ba busy nayi" Tace"ok"kasa ranan ne I want to see you" Ni'ima tace"eh toh me zai hana yau ki gaya min inda zamu had'u Nima iam dying to see your beautiful face" Tace"really da gaske?gaskiya iam so happy today I can't wait to see you" Ni'ima tace"ki fadamin inda zamu hadu" Fatima tace"diamond resturant zan mana reserve saboda tsaro" Ni'ima cikin muryar ishaq tace"ok then sai mun had'u kenan ko?" Tana yankewa ta shiga tayi wanka a gurguje ta tafi asibitin ta ganshi zaune da Ramlat Ramlat tace"ai na kawo abinci,ashe kinje kin daho wani" Ni'ima tace"ba damuwa in Zaki tafi sai kije dashi kuci da sauran yaran" Ramlat tace"tunda naje baba keta mitar in fad"a me inda take,nace Nima ban sani ba" Ni'ima tace"karki yarda ya sani Kar ya zo yayi Mana hauka anan" Aslim yayi murmushi yace"sun ma ce yau zasu duba ta su gan inda jikin zai kasance zuwa gobe zasu sallameta" Tace"ok kaje gida ka huta na ajiye maka abinci zuwa 8:pm zan dawo in kuma ban dawo ba sai gobe" Zaiyi magana sai ni'ima ta katseshi da cewa ga ummi ma ta farka" Zuwa tayi kusa da ummi tace"ya jikin ne?" Ummi tace"alhamdullilah" Yace"ummi ya jikin " Tace"naji sauki" Ni'ima ta d'ibar mata abinci,ta ci kad'an Haka suka zauna suna Hira da ummi kamar ba Mara lafiya ba sallah ne kadai ke tada Aslim Amma yaki wucewa Da misalin 7:30 Maman Nur 9/17/20, 8:15 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?3️⃣-1βƒ?4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Suna zaune ni'ima sai satar kallonshi take domin bashi da niyar tafiya me yake nufi?dashi za a kwana a asibitin?" Tashi tayi sai shima ya tashi,tace"fitsari fa zanyi" Zama yayi yace"oho" Ummi dake kallon dramar su tun d'azu ta lumshe Ido da wuri tana murmushi,domin tun d'azu ta Lura duk inda Ni'ima taje sai ya bita Ni'ima na shiga bayin ta kira fahad yana d'agawa tace"tun d'azu Nike jiran ka fa shiru" Yace"yi hakuri yanzu Zan kirashi" Tana fitowa dai-dai wayarshi tayi kara yana d'agawa Fahad yace"man fito Mana please mu shiga cikin gari chilling" Yace"Babu inda zanje ummi mu ba lafiya " Fahad yace"haba bafa dadewa zamuyi ba zaka rakani wajen wani abokina ne" Yace"Allah Babu inda zani,na daina yawun dare,dama yunwa ke sani fita" Fahad yace"wulakanci zakayi min?" Yace"Babu zancen wulakanci bazan iya tafiya in bar matata ba" Fahad yace"to shikenan sai anjima" Yana yankewa ya kalli ummi a ranshi yace"bacci ma take" Yace"ni'ima bani abinci in ya rage" Abincin tasa me sai ga wayarta ya kawo wuta message tana Mika me ta bude" Fahad ne yace"yaki yarda" Ni'ima ta rubuta me do something please" Ya rubuto :I will try" Ni'ima ta kalleshi yana cin abinci tace"nace ya kamata Kaje gida fa kayi wanka ka huta ka dade anan" Hade rai yayi,beyi magana ba,ummi dake jinsu ta bude Ido tace"ku tafi tare kawai Babu komai tunda Ramlat zata dawo" Murmushi yayi zaiyi magana sai wayarshi yayi kara toh daddy kawai yace"sanan ya katse kiran fuska ba walwala Tace"ya dai?" Yace"daddy Fahad ne ke son ganina yanzu" Tayi murmushi tace"waye Fahad?" Yace"sorry Fahad friend dina me zan had'aku soon" Ruwa ta bashi ya wanke hannu sanan yace"ummi zan dawo bada dadewa ba" Ni'ima ta bi bayanshi yace"baby sai na dawo ko?" Ni'ima tace"me zaka dawo Yi kuma, bayan dare yayi kaje gida ka huta please stress zai maka yawa" Yace"what do you mean by inje gida in huta ba tare zamu wuce ba" Tace"what?so kake mu barta a asibiti ita kadai Kamar Mara gata haba dai,na yau ne kawai" Yace"nifa ba hanaki kwana anan nayi ba,but tare zamu kwana dan ko naje gida bazanyi bacci ba" Ni'ima tace"matsalana da Kai ka fiya zakewa da yawa" Yace"ba Dole ba irin dadin da kike feeding dina dashi" Ni'ima Bata san lokacin data rungumeshi ba tana kuka,wani irin tausayinshi ne ya kamata Shiru yayi Yana saurarin kukanta duk jikinshi yayi sanyi Janyeta yayi Yana kallon kwayar idonta yace"what wrong?" Tace"nothing" Yace"karki damu ummi zata samu lafiya kinji?eveythig will be alright" Tace"da yarda rabbi inshaallah I will set everything right" Yace"ok Bari inje saina dawo" Yana tafiya ta koma ward din tace"ummi ina zuwa" Ummi tace"ina Zaki?" Tace"ummi akwai sako da zan bawa wani ne na aiki yana gate Yana jirana" Ummi tace"Ina an Gama maganar aikin Nan" Tace"eh,Amma ban sallamesu ba akwai abubuwan da Dole sai na warware musu ai ba a barin aikin haka" Tace"karki dade" Ni'ima na fita ta Kira zee Zee tace"ke mu ke jira fa"wani gida ishaq ya kaisu a gurguje ni'ima ta canja Kaya ba karamin kyau tayi ba cikin wani polo da jeans,sai ta fito a ishaq dinta sak Ishaq ya kyakyale da dariya yace"ni'ima ne ko ishaq" Ni'ima zatayi magana wayarta yayi kara,tace"shegiyar ne" Zee tace"toh ki ce mata kina zuwa sai ishaq ya sauke ki gaban resturant din,allah ya Baki sa'a Tace"Amin" Ishaq ne ya sauketa yace"zan jiraka oga ishaq Tayi murmushi ta shiga Tana shiga ta tambayi waitress din aka Kaita wani kebabben wuri da Fatima ta musu reserving " Tana karasawa ta Maman nur 9/17/20, 10:26 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?5βƒ?-1βƒ?6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Zama yayi yace"ya dai baby?" Fatima da yau tana cikin farin ciki,cikin wani irin murya tace"lafiya babyna" Ishaq ya Kai hanun saman hanunta,Fatima ta kalleshi tana murmushi,ishaq dai shafa hanun yake yace"kin ce zaki fad'a min wata magana" Fatima ta gyra murya ta rasa meyasa duk ta shiga wani yanayi da ishaq ya tab'ata ji take kamar wata hot macece ta tab'ata shiyasa take sonshi domin Babu namijin da yake sata jin abinda take ji yanzu Tace"baby bazan b'oye maka ba tunda na fara ganinka na Fara sonka,bazan b'oye maka ba Kaine namiji na farko dana Fara Jin irin haka akanshi" Ishaq yace"a gaskiya bazai yiwu ba kin fi karfina,ke fa matar ogana ne" Zaro Ido tayi,ishaq yayi murmushi yace"yes na Sani ya fad'a min" Fatima tace"nifa ba sonshi Nike ba,in kana so basai mu rabu ba in har zaka aureni" Ishaq ya shagwab'a fuska yace"fatima nima ina sonki Amma bani da kudin da Zan aure ki,domin har yanzu Ina gaban iyayena kuma nasan ko kin rabu dashi na kaiki wajen iyayena bazasu Yarda in aureki ba domin kin girmeni" Tace"basai mu gudu zuwa wata kasa ba mu cigaba da rayuwar mu" Yace"that the problem ni bani da kudi" Tace'ni Ina dashi" Yace"nawa?" Tace"zaikai 30-40 million," Tsaki ishaq yayi yace"ana maganar real money ai wanan kafin shekara uku zamu cinye baby nifa Ina son muyi living expensive life cikin farin ciki" Fatima tace"gaskiya ne" Yace"baby Mai zai hana muyi playing games da mijinki?" Tace"how?* Ishaq yace"like muyi playing dinshi mu kwace me dukiya" Tace"Kamar ya" Ishaq yace"me zai hana ki samo hanyar da zamu samu kudi a wajenshi" Fatima tace"ai ko munce zamuyi haka hajiya ta rigamu domin yanzu haka jira take ya samu haihuwa ta kwace komai ta kashe shi ko Kuma ta turashi jail" Ishaq yace"ban fahimta ba" Fatima tayi me bayanin komai ta Kare da cewa"hajiya ita keda nice builder farouq sugar boy dinta ke kula da company ta Sha al'washin sai tayi ta tozarta Aslim shiyasa take amfani da manager shi dan shi ke turawa farouq duk wani plans din da akayi a Aslim builders burinta shine in Aslim yaje presentation ya gan an rigashi yi ya rasa inda zaiyi,tasan in haka ya cigaba da faruwa babu wani da zai Kara trusting Aslim builder balle har a bashi aiki daga karshe sai tasa manager yasa drugs a office dinshi sai a ce trafficking drugs yake,ka gan Babu me cetonshi Ishaq yace"wow ga harka cikin sauki baby" Tace"ban gane ba" Yace"meyasa baki da wayau ne,ke Yarda zakiyi ta ci kudin ita kadai bayan kema tayi amfanin da ke,why not yanzu kema ki samo hanyar da zaki samu kudi cikin sauki" Tace"kullum Nike niman hanya Amma har yanzu na rasa" Ishaq yace"toh kwantar da hankali it simple baby,me zai hana cikin ruwan sanyi ki Fara rusa duk wani plan dinta,as in ki Fara tona Mata asiri cikin ruwan sanyi tunda kin San sirrinta,ko wani plan da tayi akan matarshi NI'IMA ki rusashi" Tace"miye fahidar yin hakan?" Ishaq yace"in kina sopporting Ni'ima zata yarda dake d'ari bisa d'ari shima Aslim Zaki kara girma a idonshi kin gan data haihu in akayi nasara Kama hajiya kin gan ya rage Dake ke sai su,sai kema ki samu hanyar kashesu a gurguje ki nimi lawyer ya canja komai sai ki ce Amana Suka Baki hade da d'an nasu da dukiyar su,kin gan kema kinyi inda hajiya tayi kenana baya,Kuma Babu Wanda zai zarge ki in komai ya lafa sai ki Kai d'an wani state sanan sai mu bar kasa" Fatima tace"wow baby you are a genius ban tab'a tunanin haka ba" Ni'ima ta Kai juice baki ta sha,tace"kiyi ta fadan min komai ki sawa hajiya zafi karki raga Mata domin itama tana niman korar ki ne a gidan" Tace"me kake nufi" Yace"jiya hajiya ta zo office dinmu lokacin Ina office din oga Ina gyra me files sai na ji tana cewa ya sake ki ke Yar lesbian ce" Shine yace"ta bari sai an Kama ki" Fatima ta zaro Ido tace"in ji hajiyar?" Ishaq yace"eh,harda cewa akwai wata Salma kawarki me zuwa gidanku Wai iskanci ke kawu ta" Fatima a ranta tace"tabbas dole in ci kaniyar hajiya yanzu dama da gaske take da tace zata tona min asiri shekarar jiya?ai ita kadai tasan sirrina sai Ni'ima " Ishaq yayi murmushi yace"Amma da gaske ke lesbian ce karki min karya" Tayi shiru,ishaq yace"menene weakness din hajiya?" Fatima tace"walida " Ishaq ya gyra Zama yace" Maman Nur 9/17/20, 10:26 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?7βƒ?-1βƒ?8βƒ? Me zai hana kiyi amfani da walida ki jawo ta network inda bazata iya babu ke ba,kin gan in ta Saba dake ko daga wajenta zakiyi ta jin sirrin hajiya" Tace"ai tuni na mayar da walida yar hanun kawai kwana biyu Nan ne na daina yinta Kuma na Lura hakan ya dame ta" Ishaq yace"ok,kema kiyi amfani da kwakwalwarki Amma ban yarda ki bari oga ya Kara kusantar ki ba domin Ina da kishi da kyankyamin in gan abinda Nike so na gantali" Fatima tace"ni dama ba yarda Nike ba Ina da Mata masu rage min zafi,ka ci abinci karta huce" Kad'an Ishaq yaci yace"baby na koshi na bar abokina a waje" Ta mike ta dawo kusa dashi tana shafa fuskarshi Cikin dabara ya cire mata hannu yayi kissing hanun yace"baby mu bar wanan abin sai munyi nasara zan baki abinda kike so" Tace"ko d'an romance ne baby i want to fell you"mikewa ishaq yayi yace"baby bana son musu tunda nace Miki Ina sonki ai sonki Nike ki Bari ni nasan abinda nikeyi" Tace"ok muje" A tare suka fito ishaq na zaune a waje Yana jiransu ni"I'ma tace"baby muje mu gaisa da friend dina" Suna zuwa Ni'ima tace"meet the love of my life" Ishaq yace"dama ita kake bani labari" Fatima ko Kai yayi Kato" Anan Suka rabu,ishaq ya maidata ta canja Kaya sanan ta koma asibiti shikuma ya d'auki zee suka koma gida Ni'ima ta Kira Fahad tace"komai ya tafi normal" Yace"ok Amma fa tun d'azu Aslim ya bar gidan mu" Tace"ok zan kirashi" Kiran numbershi tayi Bata shiga kuma tayi mamakin rashin dawowarshi asibiti Zama tayi domin tuni ummi tayi bacci" Washe gari da misalin karfe 6:40am Tace"ummi Bari inje gida in had'a abin kari Zan dawo anjima Ummi tace"toh" Tana sauri domin duk sai ta shiga damuwa domin be Kira ba Kuma numbershi be Shiga" A kofar gida Mai adaidaita ya sauketa tana shiga ta ajiye kular hanunta ta haura tana sauri sai ta ganshi Yana fitowa daga d'akin Fatima daga shi sai boxers Yana Mika" Kallo d'aya tame ta d'auke Kai ta shige d'anki ya bita da kallon mamaki" Tana shiga d'aki ta zauna bakin gado zuciyarta na tafarfasa Da sallama ya shigo d'akin yace"baby baki ganni bane" Tashi tayi ba tare da ta kalleshi ba tace"ko na ganka ya zanyi?" Yace"tun jiya fa muka rabu,shine ko hug Babu" Toilet ta Shiga tayi brush tl tayi wanka ta fito d'aure da towel ta tsaya gaban madubi" Karasawa yayi zai rungumeta ta baya a fusace tace"kana tab'ani Zan baka mamaki" Yace"miye nayi?" Bata kulashi ba ta cigaba da shafa cream tana gamawa tasa Kaya ta fita ya bita da kallo Breakfast ta had'a ya sauko ya zauna a dining yana latsa waya ta kawo me ta ajiye fuska d'aure sanan ta koma tasa hijabi" Ko kallonshi batayi ba ta dauki kulan abinci zata fita yace"Ina Zaki je" A fusace ta juyo tace"ban gane Ina zani ba,asibiti Mana" Yace"ki kawo yanzu Zan shirya Zan Kai da kaina" Tace"ah'ah da ka barshi Kar a katse ma jin dadi" Latsa wayarshi ya cigaba da yi ta bude kofa" Fuska d'aure yace"na ce ki ajiye ko" Fita tayi a fusace ya girgiza kai,kawai sai ya gan ta dawo ta ajiye kulan ta wuce sama abinta Har ya gama ya bita d'anki ya ganta kwance ta kife ciki alamun dai kuka takeyi yace"ke bazakiyi breakfast din ba?" Banza tayi me yace"ok da mummy zamu tafi asibitin zata duba jikin ummi daga nan Zan tafi office" Shiga toilet yayi wanka ya fito ya shirya ya zo ya Haye gadon ya jawota,kuka ta fashe dashi yace"baby what wrong" Tace"nothing" Ya mike yace ni Zan tafi please anjima ki duba Fatima Bata Jin dadi" Tsaki tayi ta gyra kwanciyarta Ya fita yana zuwa side din mummy ya tarar harta shirya yace"muje mummy" Ta mike domin bason zuwa take ba tun jiya ya nace mata Suna fitowa ya gan tana kokarin sawa kofa key yace"mummy ai anty mariya na ciki meyasa za a kulle?_ Tace"Dan bana son ta fito waje har ta bar gidan Nan" Yace"ai zamuyiwa Mai gadi magana be dace a kulleta ba" Tace"toh"Bata son ya d'auketa muguwa balle har yayi tunanin babu alaka tsakaninsu da mariyar" Suna fita,ni'ima dake window tana ganinsu ta fita da sauri tana addu'a Allah yasa Bata kulle kofar ba, Tana shiga d'akin a gurguje ta fara bincike ta a d'ankunan,anty mariya na bacci" Sanda tayi searching d'ankuna kusan hud'u bata samu abinda take Nima ba sai ta shiga d'akin hajiya,d'akin ya hadu a gurguje ta fara duba kasar gado tana dubawa su drawer taja wardrobe sai taji shi a kulle ta rasa inda zatayi kawai sai ta d'aga akwatin sama sai ga key kwaya d'aya tal ta bude jikinta na rawa sai ta bude first side din tana budewa ta gan wani kwali sai ta bude sai ta gan wani karamin kwali ne na asibiti Budewa tayi sai ta gan allurai ne ciki da har zata d'auki d'aya sai tayi tunanin kila hajiyar ta kirga kawai sai tayi snapping din kwalin ta bude ciki ta Kara snapping sanan tayi na kwalbar ta maidashi ta gyra komai kamar Babu wanda ya shigo Sanan ta bi sauran d'ankunan ta gyra Ta fita da sauri tana Kiran number Fahad a bΓ yan kicin ta tsaya tace"yanzu Zan turo maka allurar da Nike sa ran shi akewa hajiya" Yace Maman Nur 9/18/20, 8:45 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ1βƒ?9βƒ?-2️⃣0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"ok zan sami Dr saheeb yanzu ya dubamin ya abin yake daga nan musan abinyi" Tace"please keep me updated" BΓ yan wasu mintuna sai ga mummy ta dawo driver ne ya dawo da ita" Tun daga nisa Ni'ima ta hango ta sai ta d'auke kai Mummy ce ta karaso tace"na gan mahaifiyar taki ashe ku talakawa ne no wonder da kika gan me kudi jikin ki ya dinga rawa" Ni'ima tayi shiru tana kallonta mummy tace"anyways dama ba dadewa zakiyi a gidan Nan zaune da d'ana ba,na d'an lokaci domin nasan hanyar da zanbi in rabaku" Ni'ima ta mike tace"d'anki kuma?Wai da gaske d'anki ne because iam confuse yanzu naji Fatima na cewa"d'an anty mariya ne,nan da ki ganni zaune, tunani Nike domin akwai kamshin gaskiya saboda suna Yanayi da mariya and judging from inda kike wulakantata da Yi mata mugunta,hanya kuwa ba gaskiya fatima ke fad'a min ba data ce ke kikeyiwa anty mariya allura Dan ki kwace musu dukiya ba,abinda ya gigita ni kenan ki ganni Nan nayi tagumi Ashe Haka duniya yake" A gigice mummy tace"fatimar ce ta fad'a Miki Haka" Ni'ima tace"not really,ji nayi tana waya tana cewa"zata gan karshen ki sai ta koya Miki hankali,in short waya take naji"yi kasa da murya tayi tace"Amma da gaskene mariya ce mahaifiyar mijinah? I mean my real mother inlaw" Tsaki mummy tayi ta bar wurin ni'ima ta kyakyale da dariya" Anan ta zauna har Fahad ya kirata Tana d'agawa yace"saheeb yayi min bayanin komai akan alluran gaskiya yayi matukar mamakin inda aka sameshi har yake cewa a gaskiya ba a kasar Nan bane domin sanda ya turawa wani friend dinsa aka turo bayani,yace ayi gaggawa daina Mata wanan allurar domin zai iya b'ata kwalkwalwar gabad'aya inma be Riga yayi ba" Ni'ima tace"toh miye abinyi?" Yace"mafita d'aya ne a fitar da ita a gidan Dan ta samu kulawar likita" Tace"fitar da ita ai sai a hankali bazai yiwu cikin gaggawa ba,but akwai mafita" Yace"ka tambayeshi ko akwai allurara daya Kamata ayi ta Mata dan samun lafiya" Yace"ok miye mafitar?" Tace"me zai hana in akwai allurar a bamu,in an bamu sai muyi exchanging da Wanda sukeyi mata ka gan ai zaifi" Yace"toh ai zasu gane ko daga kwalin" Ni'ima tace"in akwai ya baka kaje Dana phamaceutical ka samu wani ka bashi bribe sanan su mayar dashi exactly container wanan ni nasan inda zanyi in canja,but in babu please ya baka na glocose ko na vitamin e in akwai nasan su lafiya Zai kara mata kafin in San inda za ayi in fitar da ita" Yace"ok it a good idea" Tace"alright bari zuwa anjima in ba nayi maka flashing ba don't call me please,abokin ka bashi da ganewa" Yace"ok" Ciki ta shiga domin 12:pm yayi ta d'aura abinci,bayan ta gama ta shiga tayi wanka,Rahmlat ta kira ta tace"an sallame ummi har Aslim ya maidasu gida " Ni'ima tace"zan zo da daddare" BΓ yan sunyi sallama ni'ima ta zauna tana tunanin ya zatayi tasa Aslim ya Kori manager a company su" Tana zaune tayi zurfi sai ga Maman Nur 9/18/20, 8:45 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ2️⃣1βƒ?-2️⃣2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sai ga Aslim ya shigo kallo d'aya tayi me ta d'auke kai Yayi murmushi yace"baby har yanzu kishin ne?" Hararanshi tayi tace"waye ke kishin ka?Allah ya kiyaye inyi kishin ka wallahi Basai kana son mutum kake kishinsa ba?" Kallonta yayi yace"kenan dai Baki Sona kike nufi?" Tsaki tayi ta mike ta fita ya tabe baki ya Shiga toilet Yana Gama abinda zaiyi ya fito be zarce ko Ina ba sai d'ankin Fatima ya ganta kwance" Cikin d'aure fuska yace"da fatan dai kin fahimce abinda na fad'a Miki da safe ki zab'i d'aya koni ko yawun duniya" Zatayi magana ya katseta yace"look Fatima yanzu ba da bane bazanyi tolerating nonesense din da kikayi a baya ba never kuma yanzu Ina son,ki amshi ni'ima hannu biyu domin Babu maganar in ta haihu a saketa matatace kamar inda kike a guna,har yanzu kina da damar da Zaki janye watanni ukun da Kika bamu duk da mun ci wata d'aya ko" Girgiza kai tayi hawaye cike idonta tace"ai Dan Allah na Baku kuma nasan kana sonta shiyasa" Yace"toh mun gode"Yana Gama magana ya fita Tashi tayi tace"kenan gaskiya ne hajiya ta b'atani a gunshi lallai maganar ishaq gaskiya ne Dole ne in tona Mata asiri kafin ta koreni a gidan,hmmm mutumin da baya son b'acin Raina shine yanzu yake zazzage min rashin mutunci,tun safe fa da sade yake matsifa inba zugi ba" B'angaren mummy ko tana shiga falo ta zauna tace"lallai ma Fatima watoh daga magana shekaran jiya nayi shine take niman tonamin asiri Dole in nuna mata Bata isa ba,muje zuwa" Sauka yayi ya ganta zaune a 2seater yace"an sallami ummi d'azu na kaisu gida zo ki gan inda Abba keta rawar jiki ya rasa inda zaisa kanshi sai cewa yake ladidi barka da dawowa nayi kewar tuwo ai da kin fad'a min Zaki gidan Ni'ima Dana biki"ya Kare da kyakyalewa da dariya" Ni'ima ta kwanta ta juya me baya shidai abinci ya ci Yana gamawa Yace"muje ciki mu kwanta bazan koma aiki ba Kuma" Shareshi tayi yace"Bari inje wurin my Fatima duk randa Kika Gama Shan kamshin ki sai muyi magana" Mikewa tayi da wuri ta rungumeshi ta fashe da kuka dariya yayi cikin Jin dadi yace"muje ki gan abinda na kawo Miki" Tace"toh" Suna shiga,bΓ yan minti talatin kwance suke ni'ima tana latsa sabon wayar daya siyo mata tana godiya Yace"zuwa nan da sati zamu Abuja " Tace"da Kai da ishaq zaka?" Yace"ah'ah ai tunda aka fitar da ishaq a station yaki zuwa na kirashi baya shiga gaskiya banso barin shi ba" Tace"toh yanzu ya akayi da case din station?" Yace"as usual kudi na kashe musu sosai aka kashe maganar sai dai na gane kamar ba ishaq din aka so kamawa ba ni aka so ayiwa tanishing image" Ni'ima tace"yauwa ishaq yayi mu text d'azu yace"number ka be Shiga yace"in fad'a maka kayi hankali da manager he is behind everythig yace"abokin farouq ne ya gansu d'azu tare" Aslim yace"Nima na fara zargin manager Amma da munje Abuja mun dawo Zan sallameshi " Ni'ima tace"if you want zan iya yiwa ishaq magana ya raka ka abujan ya rage maka aiki" Yace"da ko nagode" Washe gari Fahad ya zo gidan Aslim yayi intruducing dinsu Ni'ima ta bashi abinci,bΓ yan ya gama ci yace"gaye rakani mana wajen mummy mu gaisa" Aslim yace",ok Bari inje insa Riga" Yana tashiwa Fahad yace"ni'ima na ajiye kwalin a gefen motana muna fita kiyi sauri kije ki d'auka" Tace Maman Nur 9/18/20, 7:34 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ2️⃣3️⃣-2️⃣4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"ok duk inda akayi I will text you" Zaiyi magana sai Aslim ya sauko yace"muje" Zuwa sukayi Suka gaida mummy ta amsa cikin sakin fuska" Tace"Fahad ka guje mu ko kunyi fad'a ne da abokin naka?" Yace"no ayyuka ne shiyasa" Tace"toh Allah ya taimaka" Tashi yayi yace"toh hajiya ni Zan wuce" Tace"toh saida safe" Washe gari da asuba bΓ yan sunyi sallah ni'ima tace"baby ya kamata muje mu gaida mummy ko" Yace"yau ke da kanki ku da Baku jutuwa" Ni'ima tace"ai saboda ba mahaifiyarka bane shiyasa ban mata biyyaya" Yace"me kike nufi" Tace"cewa nayi nafi d'aukar anty mariya a matsayin mother inlaw na,baby ka ma tab'a Zama kayi tunani cewa meyasa kwayar idanun ku iri d'aya dana mariya meyasa kake jinta a ranka fiye da mummy,ka tab'a tunanin meyasa babu wani d'an uwansu mummy daya tab'a zuwa" Kwanciya yayi yace"ai Kama ba wani abu bane tunda Yar uwar mahaifiyata ce,jinta Kuma da nikeyi na d'aukeshi a matsayin tausayi" Ni'ima tace"toh"kwanciya tayi tace"hmmm baby ashe macece me nice builders" Jawota yayi yace"baby muyi bacci iam felling sleepy" Tace"ok" Gari nayin haske bayan Aslim ya tafi office tayi ta petrol taje bayan kofar mummy ta lebe Sai taji mummy na cewa"walida karki yarda ki fita ki barmin d'anki a bude" Walida tace"toh" Ni'ima na jin alamun zata fito ta koma ta b'oye wajen flower mummy na wucewa da minti goma ta koma d'anki ta d'auko maganin ta saka a hijabi Confidently tashiga ta gan walida kwane tace"walida Fatima na kiranki" Ai walida na jin ance Fatima ta mike ko ta kan Ni'ima Bata bi ba ta fita Ni'ima ta ruga da gudu ta shige d'ankin wardrobe din ta bude ta kwashe alluran da ta jera wani tana gamawa ta rufe drawer tana fitowa ta ji motsi leka falon tayi sai ta gan mummy ne Zaro ido tayi ta lebe bayan kofar mummy ta karaso d'ankin ni'ima ta tsorata ta sosai" Mummy na Shiga ta d'auki wani wayarta a gado Sanan ta fita tana fita Ni'ima ta sauke ajiyar zuciya ta fita ta koma b'angarensu A haka har akayi kwana uku Dr na nayiwa mariya alluran da ni'ima ta ajiye ba tare daya sani ba Yau bayan ni'ima ta gama aiki ta fito ta zauna a balcony tayi tagumi mummy ce ta fito ta shiga motar ta ja ta bar gida" Ni'ima nata kallo kofar d'ankin tana addu'a Allah yasa bacci ya d'auke walida umma ta fito,ai bΓ yan minti talatin sai ga umma ta fito tana waige-waige Ni'ima na ganinta ta mike ta dannawa Fahad Kira Yana d'agawa tace"ka karaso" Ni'ima tayi kamar Bata ganta ba taje wurin megadi ta bashi d'ari biyu tace"je shago ka siyo min biscuit cream craker Yace"toh hajiya" Yana wucewa ni'ima ta kira mariya da hanun da gudu taje ni'ima ta leka waje sanan ta Maman nur 9/19/20, 8:07 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ2️⃣7βƒ?-2️⃣8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Aslim ya Gama Shiri saf na zuwa abuja,duk da cikin kwanakin nan Yan cikin damuwar b'ata umma be hanashi bawa ni'ima kulawa ba Kwance ni'ima take ta dunkule cikin duvet domin da safe zazzab'in ke damunta in rana yayi sai ta ji sauki" Kallonta yayi yace"ni'ima ni na Gama shiri,ko zaki tafi gun ummine?" Ni'ima tace"ah'ah zan jira ka ai nan gidan mijina ne ko?" Yayi dariya yayi kissing nata yace"please take care of yourself,wallahi in badan Dr tace"Kar ki hau hanya ba da na tafi dake my baby" Tace"ok Zan kula da kaina mijina" Yace"akwai cash a drawer use it when needed bana son extravagant spending " Hararanshi tayi tace"mazaje na bawa matar su atm su kashe kudi amma ni sai an Samin doka"ta kare da murgud'a me baki" Murmushi yayi yayi kissing dinta yace"toh ni ba irin mazan Nan bane so spend my money with caution" Yatmusa fuska tayi tace"ok' Yace"ok ishaq na jirana a cikin gari da yike sai na biya office" Tace"ok" Yana fita ta diro a gado ta fara shiri a gurguje dogon Riga ta saka tasa hijabi ta bar gidan bayan ta kashe wayarta ta shiga Keke Gidansu ta Fara zuwa ta shiga d'akin ummi ta tarar da ita har ta shirya Ummi ta rungumeta tace"wallahi ni'ima kwana nayi Ina al'ajibin labarin Mohammed da Kika bani ji nayi kamar a mafalki Amma ba komai akwai Allah " Tace"kiyi ta Mana addu'a" Ummi tace"inshaallah yanzu ki tashi muje kafin mahaifinki ya dawo ya b'ata Mana lokaci tun jiya nace me Zan tafi kauye Ni'ima tace"ki Fara fita kisa nikab ba mamaki ana bibiyata kina fita titi akwai motar da zai d'auke ki,ki kula ummina kuyi ta rufe kofa karki fita ba tare da munyi magana ba ummi please kiyi ta cajin wayarki ki,kema ki Sha maganin ki akan lokaci Ummi tace"toh umma" Ni'ima tayi dariya tace"toh sai munyi waya Ummi na fita wayar ni'ima yayi kara tace"oga please ban fito ba ko zaka karaso unguwan mu?" Yace"toh" Ni'ima ta fita da sauri taje canja Kaya wajen ishaq daya jirata a waje tana gamawa ta fito da jaka Ya kyakyale da dariya yace"sannu ishaq" Ni'ima ta d'aga me gira tace"miye son ranka" Shi ya rakata har mota suka gaisa da Aslim Sanan Suka d'auki hanya Abuja Aslim yace"nagode daka yarda zaka taimaka min" Ishaq yayi murmushi yace"saboda bazan iya cewa ni'ima no ba,sir toh ya zamuyi da manager me canja mana plan sir shi abokin farouq ne na gansu tare ko jiya"ya Kare magana da nuna me hoton da Fahad ya turo na farouq da manager" Aslim yace"don't worried this time plan biyu nayi wanda na nuna me bashi zanyi presenting ba" Ishaq yayi dariya yace"hmmm ka Fara Zama me wayau kamar matarka" Yace"wane ni?ai wayau ni'ima wani lokaci tsoro yake bani" Ishaq yayi dariya zaiyi magana yaji amai ya fara taso me yatmusa fuska yayi aslim ya kalleshi yace"ya dai ko kaima kana Jin warin Mai" Da sauri Ishaq yace" eh kamar ka sani in zanyi dogon tafiya sai na ji warin petrol inyi ta amai" B'angaren hajiya ko zaune take a falo da farouq da manager Dariya tayi tace Maman Nur 9/19/20, 8:07 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ2️⃣9βƒ?-3️⃣0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"zan so ganin fuskar d'an banza in ya gan farouq yayi presenting plan dinshi,shege tsinanne yaro wallahi ban tab'a jin na tsanan mutum irin Aslim ba ko uwarshi banjin na tsaneta irinshi ba,haka kawai Ina zaune da mijina lafiya ya auro uwarshi data tarwatsamin rayuwa' Manager yace"ni ban tab'a ganin wawa irinshi ba an maka abu so biyu Amma har yanzu beyi wayau ba,dama dai ishaq ne mai d'an taimaka me Kuma ya bar office din" Farouq zaiyi magana sai ga walida ta fito,tunda ta fito yayi ta kallonta hajiya ta hade rai tace"ya kamata ku Kama hanya kar ya riga ku" Mikewa sukayi suka sallameta,walida ta rigasu fitowa tana sauri shidai farouq sai kallonta yake manager yace",hmmm ko yar ma sai ka latsa?" Yayi dariya ya shafa kai,Fatima dake kokarin bude mota ta tsaya tana kallonsu murmushi tayi ta shiga mota ta fita Mummy ko waya ta d'auka ta kira boys dinta masu Yi mata aiki tace"Ina son ku bimin Fatima da wanan yariyar ni'ima Ina son in San inda suke zuwa nasan cikin su biyu akwai wacce ta d'auke mariya" Suka ce toh" Yanke wayar tayi tace"Bari inje in duba Yar iskan yariyar nan kafin in San matakin da Zan d'auka akanta Amma dole in sa Aslim yayi mata Koda saki d'aya ne in ya dawo Dan in nuna mata na isa dashi,nasan in nayi haka zata fita harkata zata gane igiyar aurenta a hannuna yake zata dawo tana min biyyaya " Tana zuwa ta gan kofar falon a kulle tace"oh itama Bata nan kenan daga tafiya har ta Fara yawo wonderfull nasamu abin rikewa dashi zanyi amfani Bayan tafiya Mai tsawo su Aslim Suka shiga garin abuja duk ishaq ya fita hayyacinshi amai shi uku,abin har mamaki yake bawa Aslim Suna Isa hotel din da zasu zauna ishaq dake mugun jin zazzabi ya zauna Aslim yayiwa receptionist magana Tace"sir d'aki d'aya ya rage a hotel din nan" Yace",but mu biyu ne ai" Tace"wallahi duk an cike domin ana wani taro" Yace"ok zamuyi manaji saboda nan yafi kusa da inda zamuyi meeting " Tace"ok"biya yayi ya amshi key,ya juyo ya kalli ishaq yace"muje d'aki d'aya muka samu" Zaro ido ishaq yayi yace"d'aki d'aya gaskiya muje wani hotel" Aslim da harya Fara tafiya yace"toh zauna Nan" Ishaq ya bishi suna shiga Babu kunya Aslim ya tube ya rage da vest da boxers Yace"zauna Mana " Ni'ima a ranta tace"na shiga uku"Zama ishaq yayi Yana latsa waya Shima Aslim latsa waya yake ya Kai kunni Amma number be shiga bw yace"ah'ah me ke faruwa tun d'azu number ni'ima be shigo Kiran Fatima yayi ya tambayeta tace"kana nufin ba tare kuka fita ba domin kana fita ta fita" Yace,"ok" Yace"bari in Kira ummi ko taje gida" Ni'ima a ranta tace"iam doomed gashi ummi bata iya karatu ba balle in Mata text Kira yayi cikin dabara ya tambayi ummi yace"ummi nace ni'ima ta zo wurin ki ta iso ko?" Tace"ah'ah" Yace"ok' Tashi yayi ya Shiga toilet yayi wanka ya fito da towel Ishaq ko kaduwa ya farayi sosai,Aslim yace"subhannallah Wai dama baka da lafiya ne?" Ko amsa be iya bayarwa ba,Aslim ya d'auki duvet yaje zai rufeshi dashi haba Basai ishaq yayi ta korara me amai ba a jiki Wani kallo aslim yayi yace"Wanan ai wulakaci ne ko matata dake laulayi bata tab'a min amai a jiki ba" A galabaice ishaq yace"dan girman Allah kayi hakuri sir"sai haki yakeyi Aslim ya koma ciki ya sake wanka ko da ya fito ya gan sai haki yakeyi,wani tausayinshi yaji ya dawo ya zauna kusa dashi Shafa me baya ya farayi yace"ishaq ya kamata ka rage kayan jikin ka" Ishaq yace"no sir iam ok" Jawoshi yayi yace"yau sai ka tube na gan abinda kake b'oyewa a station ma Haka kayi,ranan da kofa ya kullemu ma haka kin cire suit kayi yauma Haka toh baka Isa ba" Jawoshi yayi wanda tunda ya tab'a hanun ishaq ya ji Kamar na Ni'ima sake kallonshi yayi Ishaq da ya Lura da irin kallon da yake me yace" Maman Nur 9/19/20, 10:06 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣1βƒ?-3️⃣2️⃣ Ishaq yace"sir is like you are missing your wife "ya Kare da cire riga ya bar na ciki ya juyawa aslim baya Aslim yace"toh miye na juyawa" Ishaq yace"in baka tashi ba Zan maka amai fa" Da sauri Aslim ya mike yace"ka daure muje muyi sallah na gan mosque a waje " Yace"no sir kaje kawai zanyi a Nan wallahi sanyi Nike har kashina" Yace"ok" Yana fita Ni'ima ta fashe da kuka ita kadai tasan abinda take ji tayi dana sanin biyoshi,da k'yar ta mike ta shiga bayi tayi wanka ta fito da karamin Jakarta ta bude ta saka dogon Riga tayi sallah tana gamawa a gajiye ta koma saman kujera ta kwanta sai cikin dare ya dawo da abinci yace"ishaq tashi ga abinci" Ishaq ya mike da k'yar Yana goge ido yace"sai yanzu" Aslim ya zauna tare da bude take away ai ishaq na Jin kamshin abincin ya ruga cikin toilet da gudu Aslim yace"ikon Allah" Binshi yayi ya tsaya a kofa Yana me Sannu" Ishaq ya dawo ya zauna a kujera yace"sir dun girman Allah ka rufa min asiri ka rufe wanan abincin" Aslim yace"ah'ah wanan ai mugunta ne nifa yunwa nikeji"rufewa yayi Yana mita Aiko cikin dare zazzabi ya rufe Ni'ima Aslim dake zaune saman gado yana aiki a laptop ya rasa inda zaiyi dawowa yayi kusa dashi ya zauna dogon wandon ishaq ya d'aga ganin yana Sosa wurin Ai Yana d'aga wandon ya kurawa kafar ido Kara kallon fuskar ishaq yayi kamar me tuna wani abu sai Kuma ya basar,ganin yayi shiru yasa ishaq cewa sir barshi kawai' yama Bari Wani kallon dayasa ishaq tsarguwa Aslim ke jefa me" Ishaq dake rawar sanyi yace"sir kaje ka kwanta gobe da safe zaka fita" Aslim ya mike ya koma gado ya cigaba da trying number Ni'ima yace"wallahi in yariyar nan tayi abinda zai Sami cikin jikinta wallahi sai nayi shari'a da ita" Ishaq yaji wani mummunan fadiwar gaba kawai sai ya fashe da kuka kasa-kasa Washe gari da asuba Aslim ya gama shirin shi cikin suit daya Kara me kyau ya juya ya kalli ishaq dake kwance yace"are you here to help or ka zama min kaya?" Ishaq yace*wallahi taimakon ka na zo yi wallahi zazzabi ne ya ci karfina" Aslim yace"ni na tafi sai anjima" Ishaq yace"wish you best of luck" Aslim na fita sai inda za a gabatar da taron,manager na hangoshi ya taso ya karaso,ga mamakin shi sai ya gan Aslim yayi kamar be sanshi ba Yace"sir tunda na iso Nike ta kiranka a waya Dan mu shirya komai" Aslim ya fito da waya yana latsawa ba tare da ya kalleshi ba yace"if you are here,then you are own your own domin you are not longer my staff" Zaiyi magana Aslim ya bar wurin da mamaki ya bishi da kallon Suna shiga farouq ya fara presenting yana expecting ya gan shock a idon aslim Amma sai ya gan Aslim na murmushi harda me tafi Bayan ya gama wasu company sukayi wanda Aslim shine na bakwai da yayi sanda farouq ya girgiza ganin irin had'eden plan da Aslim yayi Yana gamawa aka fara yime tafi manya harda tashi so it become obvious that shi za a bawa contract din bayan rubuce-rubuce aka ce su tafi za ayiwa kowa sending email" Aslim na fita ko kallon manager beyi ba ya shiga mota abinshi Yana kaiwa hotel room ya tarar da ishaq zaune Yana cin biscuit pure Bliss Kallonshi yayi yace"biscuit ake ci?" Ishaq yace"eh wallahi zo ka ci Dadi" Aslim zaiyi magana wayarshi yayi Kara d'agawa yayi yace"eesha ya akayi?" Ko me tace"sai yace"ok mu had'u da dare by 8:pm Dan gobe zan koma yauma Dan dare yayi ne bana son tafiyar dare" Yankewa yayi ya kalli ishaq da tuni mood dinsa ya canja murmushi yayi ya karasa yace"Nima bani in ci" Ishaq yace"sir Ni'ima ce ta Kira ka? Yace"no wata old friend Dina ne danayiwa alkawari duk randa na zo Abuja zan kirata shine d'azu na kira" Ishaq ya kwanta tuni zazzab'i ya tashi By 8:pm Aslim ya shirya sai kallon kanshi yake a madubi,bayan ya Gama yace"sannu Allah ya sawake gobe zan kaika asibiti da safe kafin mu tafi"yana Gama magana ya fita Ni'ima taji kamar ta had'iye rai" Misalin karfe 9:ganin be dawo ba yasa ishaq Maman nur 9/19/20, 10:06 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣3️⃣-3️⃣4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Kiranshi ishaq yayi yace"sir ka dawo please zazzabi ya dameni"Yana Gama magana ya katse kiran Aslim be dawo ba sai 10:30 ya tarar ishaq yayi bacci harda minshari shima kwanciya yayi bΓ yan ya ajiye abinci daya kawo Washe gari ya tafi sallah asuba yace"daga nan zan biya in d'auko maka likita da eesha ta had'a mu jiya ta duba ka sai mu Kama hanya" Yana fita ishaq yace"likita?"tattara kayanshi yayi ya bar hotel room din saidai as Ni'ima ya fita Gareji taje ta Sami mota da zai kaita suleja daga nan sai ta shiga na Minna domin Bata samu direct ba, Koda Aslim ya dawo ya gan wayam Babu kowa ya duba kayanshi ya gan babu wayarshi ya Ciro ya karanta text din anan yaji yana fad'ame Wai ya tafi gun kanwar mamansa dake garin Abuja tsaki yayi yace"strange sanan ya bawa Dr hakuri" Shima Jakarshi ya d'auka ya fita Yana trying number Ni'ima Amma still be Shiga Kiran mummy yayi tana d'agawa yace"mummy please ko kin leka Ni'ima" Mummy tace"ai tunda ka bar gidan nan itama ta bar gidan nan har yau shiru,wallahi in ka dawo Aslim indai harni na haifeka toh ka saki yariyar nan ,kawai a ce ina mahaifiyar ka yariyar nan tayi ta gaya min maganganu akan kawai nace ta zauna karta fita da ciki tunda Bata da lafiya" Yace"me kuma ya faru?" Tace" ranan kana fita sai na gan ta fito da kayanta a d'an jaka nace mata Ina zaki keda baki da lafiya,kawai yariyar nan ta rufeni da zagi ta inda take Shiga ba ta nan take fita ba,wallahi sai ka ji magangunun data fad'a harda cemin karuwa"ta Kare da fashewa da kuka Ai ran Aslim ya mugun b'aci yace"in ji ni'imatullah" Tace"eh wallahi harda cemin ai ta rigada ta gama dani tunda ta rabani da d'ana" Yanke wayar yayi ya kira ummi tana d'agawa yace"ummi ko Ni'ima ta zo wurinki domin nace ta zo Kuma layinta be shiga" Tace"ah'ah Nima na kirata be shiga ba wallahi tun shekaran jiya kenan may be ko wayar ya Sami matsalane" Yankewa yayi ba tare da ya sallameta ba cikin kunan rai yace"nobody will save you from me today Jan mota yake da mugun gudu" Ummi ko na gama magana dashi ta shiga ta duba umma da akayiwa allura tana bacci ba laifi jikin nata da sauki" Sai misalin karfe uku ya Isa gida Rai b'ace yana murd'a kofa ya jishi a rufe a ranshi yace"harda fatimar ma karawa gaba tayi kenan" Wajen mummy yayi direct tana ganinshi ta fashe da kuka tace"wanan wani irin matane ka aura eh"sosai take kuka jikinshi yayi sanyi ya fara lallashinta yace"duk ka sallamesu in kana son in cigaba da d'aukarka Kamar d'ana"da k'yar tayi shiru sanan ta bashi ruwa ko abincin be iya ci ba" Da misalin 4:45 ya dawo daga massalaci sai ga ni'ima cikin jallabiya da hijab ta zauna gaban part dinsu Wani kallo yayi mata yace"daga Ina kike?" Tace"please muje ciki bana Jin dadi" A fusace yace"Ina tambayarki kina cemin muje ciki ni'ima are you stupid?" Ganin Babu alamun Wasa a idonshi yasa jikin ni'ima fara rawa,tsawa ya daka mata yace"daga ina kike?" Ai firgicewa ni'ima tayi tace"wajen ummi naje Yace"karki min karya na kira ummi tace baki zo ba now fad'a min daga Ina kike"ya Kare da fincikota" Zatayi magana mummy ta fito tana kuka tace"ke ko tausayin kanki Baki ji da ciki zaki tafi bin maza" Ai hakan da tace"sai ya Kara harzuka Aslim yace"na gaji ni'ima kije gida sai na nime ki" Ni"I'ma ta zube kasa jikinta na rawa tana wani irin kuka,mummy ta Karasa ta dafa ta tace"ki bashi hakuri"a fusace ni'ima ta ture ta tace"kyaleni munafuka banz...." Ai maganan makalewa yayi sakamakon wanka mata Mari da Aslim yayi da k'yar ta mike tana kuka cikin b'acin rai yace"kije na sakeki saki d'aya"ai sai mummy ta fashe da wani kuka tace"meyasa zaka saketa ai na yafe Mata" Ni'ima ta zube kasa ta kama kafarshi tana cewa"dan girman allah kayi hakuri karka min Haka wallahi zan fad'a maka inda naje please ka yafe min daga yau na daina maka karya wallahi matar nan ba mahaifiyarka bane" Jan kafarshi yayi shima hawaye ya cika idonshi,bazai iya jure kukanta ba kawai sai ya shige sashin mummy Yana shiga mummy ta kyakyale da dariya tace"mema kika ce zaki bashi manta uwa ko?yau na nuna miki na Isa dashi,karya kad'an nayi me ya yarda Dani ko in fad'a Miki?"labarin komai ta bata Ni'ima ta mike tana Jin jiri ta fita ta Kira Fahad ya zo ya d'auketa a mota kuka take sosai Bata baki yake Amma Taki yin shiru sai cewa take ya sakeni wallahi ya sakeni mijina ya sakeni,mutumin da bazan iya rayuwa Babu shi ba ya sakeni meyasa mijina? Gidan da su ummi suke ya kaita Ummi tayi ta kallonta inda take kuka jikinta yayi sanyi tace"mutuwa yayi ko?sunyi nasarar kasheshi ko?" Cikin kuka ni'ima tace"sakina fa yayi" Umma ta tashi ta dawo wajenta ta rungumeta tana lallashinta saidai batayi magana ba Ummi tace"me Kika me?" Ni'ima tace"sharri ta min" Fahad yace"akan me?" Ni'ima ta kasa magana sai kuka" Ummi ta daka mata tsawa tace"ki fad'amin" Tace"Wai cewa tayi maza nike bi" Ummi tayi tsaki tace"toh dan ubanki da Kika dawo uban me zan Miki?ni'ima kin bani mamaki da wayau ki za a Miki irin wanan sharrin ki dawo gida watoh mahaifin ki kadai Kika Raina da kike tanka me magana ko?toh in ni na haifeki ki koma ki tankawa wanan matsiyaciyar matar sharri da tayi Miki tunda tayi Miki sharri kema ki mata Wanda yafi wanan wallahi ni'ima in har Baki nunawa matar nan ladidi ta haifeki ba saina tsine Miki,tashi dan ubanki" Ni'ima tace"ni ba ind...." Dundu ummi tayi mata a baya ta mike Fahad yayi dariya umma ta dinga tafi tana Mata alama da taje Fahad yace"kenan umma ta fara fahimta komai kenan ko" Ni'ima tasa hijab Suka fita da Fahad Suna shiga mota tace"please Fahad ka kira anty farida ka ce in an kirata tace"tun shekarar jiya Nike kwance asibitinsu" Yace"toh ke ina Kika je?" Labari komai ta bashi,Fahad yayi mamaki data fad'a me itane ishaq Ni'ima tace"yau me rabani da wanan matsiyaciyar matar sai Allah muje mu siya sabon wuka a Wasa yau ko ni ko ita, ba a bani lasisin tashin hankali ba ya aka kare balle yau ummina ta bani" Fahad yace"wow wallahi a gabana za ayi komai yau" Sanda ya kaita Suka siya wuka Mai d'an girma kafin ya sauketa kofar gida Ni'ima na shiga ta gan Fatima na zagin mummy a tsakar gida Aslim na korarta gadan-gadan ta Please a min uzuri please,and iam sorry for the late post sai yanzu na samu caji dan yau bana gida,VIPs kuyi hakuri ku ban Sanar muku ba Kuna ta jira kuna dayawa bazan iya bin kowa ba shiyasa kuka ji shiru Inshaallah gobe zamu d'ora daga inda muka tsaya Maman nur 9/20/20, 2:38 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣5βƒ?-3️⃣6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Gadan-gadan ni'ima tayi kan mummy ta jawota ta matse mata wuya da karfin tsiya tuni mummy ta fara musu-musu kwace kanta tana niman kwarewar mutuwa Ni'ima tace"tunda Kika kwance igiya d'aya tskanina da mijina yau Allah ne kadai me rabani dake,yau sai kin fad'amin miye nayi Miki kike niman rabani da mijina" Fatima tace"ci ubanta munafukar mata dan kawai mun b'oye sirrinta,shegiya da za a fad'awa Aslim ita wacece da yau ai saidai ta kwana a prison" Aslim yaje da gudu zai jawo mummy ai wuka ni'ima ta fito dashi tace"kana taku d'aya zan kasheta Nima in kashe kaina wallahi" Cikin muryar lallashi yace"ni'ima we can settle this please ki saketa ba a Wasa da wuka please Ni'ima" Cikin fisgo magana mummy tace" Ni'ima kiyi hakuri please zansa ya maiyardake sosai jikinta je rawa ta kalli Aslim maza maidaita" Yace"ni'ima kiyi hakuri please wallahi dama Ina da niyyar binkgi yanzu" Ni'ima tace"wallahi bazan hakura ba sai na kasheta tunda tayi sanadiyar mutuwar aurena"Fahad ya shigo kamar besan komai ba yace"ni'ima har kinji saukin da Zakiyi tashin hankali Ina yau aka sallamoki daga asibiti" Aslim yace"asibiti Kuma?" Fahad yace"eh ai tun shekarar jiya na ganta a asibitin Dr saheeb da na Kai ummana checkup amma ta rokeni Akan Kar in fad'a maka in Bari kayi abinda ya kaika Abuja wallahi yariyar nan taji jiki ruwa tara ta Sha" Ni'ima tace"ba sai ka b'ata lokacinka kana bashi hakuri ba ai Bai damu da damuwata ba tunda ya riga ya kumsa min ciki bani da saura amfani a gunshi dan daya damu dani da ya bani dama nayi me bayani wanan matsiyaciyar matar a ranan da ka Wuce Babu irin rokan da banyi mata ba ta kaini asibiti ta ki,karshe ta Kama hannun na ta fitar Dani waje tace" in bar musu gida da k'yar na Kai asibiti anty farida ta samin ruwa duk dan in ceci jininshi Amma me zai samu in return sai saki wallahi sai na kasheta kowa ya huta in kun gan ban kasheta ba toh ta fad'i dalilin dayasa ta tsane ni" Idon Aslim ya canja kala yace"nace ki kyaleta Ni'ima mahaifiyata ce fa" Ni'ima tace"wallahi ko ku kashin awakine sai yau ta fadi dalilin dayasa ta tsane ni" .da k'yar mummy tace"wallahi karya takeyi" Ni'ima ta yanka ta a hanun jini ya fara zuba" A fusace"Aslim yace"Ni'ima kina da hankali kuwa?" Tace"kalau Nike kuma tunda baka matsayin mijina doka bazaiyi aiki ba" Ni'ima ta makura mummy tace"Zaki fad'a ko kuwa?" Cikin azaba mummy tace"eh gaskiya ne Aslim ni na koreta ka yafe min" Aslim yace"toh me tayi Miki mummy ko Baki tausaya mata dun komai ba ai Kya tausaya mata dan cikin jikinta gaskiya mummy yau iam dispointed in you and sai kika had'a ni fad'a da ita me tayi Miki" Mummy tayi shiru kunya ya Kama ta .Fatima tace"matar nan munafuka ce wallahi " Dakawa Fatima tsawa yayi yace"enough,Ni'ima kiyi hakuri ki saketa dan Allah " Share shi tayi sai ya Fara karasawa wajenta tace"in ka karaso sai na kashe ka wallah...." A fusace yace"sai ki kasheni ki huta Ni'ima ni ban Isa in Miki magana ba toh gani ki kasheni nace maza kasheni" Ni'ima na had'a Ido dashi ta tura mommy gefe ta fara kuka" Fatima ta karaso tace"Sannu karki Bari baby mu ya samu matsala pleased my dear" Mummy ta fara kakarin amai jikinta na rawa ko ta kanta Aslim be bi ba ya rike Ni'ima yace"meyasa baki jin magana eh" Harareshi tayi tace"ka budemin kofa in kwashi abinda Zan kwashe Zan tafi gidan mu" Yace"ke meyasa magana be Kare Miki ne?Ni'ima meyasa kike son Zama criminal ne harda wuka" A fusace ta tureshi tace"miye haka karka Kara tab'ani miye had'i ka dani?" Fatima ta taka mummy sanan ta karasa ta bude kofa ta shiga Ni'ima ta bi bayanta Aslim ya juya ya kalli mummy dake zaune a kasa yace"mummy wallahi kin bani kunya meya Ni'ima tayi Miki Kika tsaneta harda karya?gaskiya abinda kikeyi ya fara isata wallahi in baki canja Hali ba Zan bar Miki gidan,no wonder mutane ke cewq ke ba mahaifiyata bace saboda duk wata mahaifiyar zata so farin ciki d'anta" Mummy ta mike da k'yar ba tare da tayi magana ba ta shige part dinta tana Shiga ta gan walida kwance da earpiese a kunni wani haushine ya d'ibeta zatayi magana sai taji karar wayarda dake saman kujera ta d'auka da wuri manager Yace Maman nur 9/20/20, 2:38 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣7βƒ?-3️⃣8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"wallahi hajiya baki gan inda ya wulakantani bane a Abuja dan wulakanci Wai a can yake fad'amin Wai ya sallameni daga aiki kiji wulakanci saima kin gan inda yayi wasa da hankalin mu yanzu haka fa muna sa ran shi za a bawa contract din" Mummy ta zauna tace"what kar dai ya gane ni ce me company" Yace"toh bamu dai sani ba" Mummy ta yanke wayar farouq ya kirata taki d'agawa domin tasan me zai fΓ d'a mata Rasa me zatayi tayi kwata-kwata yau beyi mata Dadi ba kawai sai ta kira police Wai a zo a kama Ni'ima Shiko Aslim tsaye yake da Fahad a tsakar gida Fahad yace"please a dinga bincike kafin a zartar da hukunci" Cikin rauni Aslim yace" for the first time yau naji a jikina akwai question mark a Lamarin mummy" Fahad yace"na sha fad'a maka wanan matar ba mahaifiyar ka bane kaki Yardq sai Randa ta kashe tukkuna zaka gane duk wanan abinda takeyi kiyyaya ce ka kalli kwayar Ido......" Katseshi da cewa just because banyi sa'an uwa ba doest mean she is not my mum please na fad'a maka ka daina Fadin haka" Fahad zaiyi magana sai ga police da mamaki Aslim ya kallesu Yace"lafiya?" .Suka ce hajiya ce ta Kira mu Wai mu kama ni'imatullah tayi yunkurin kasheta da wuka" Aslim ya kalli Fahad shima Fahad shi yake kallo Yace"please kuyi hakuri family issue ne zamuyi settleling" Police din zaiyi magana Fahad ya Ciro kudi Mai yawa ya basu,godiya sukayi Suka bar gidan A fusace Aslim ya je falon mummy ko sallama Babu yace"mum you called police to arrest my pregnant wife why haka tsanan da kikamin ya Kai you hate me so much that Zaki tura matata da unborn baby cell haba Mana mummy wallahi ban tab'a expecting haka daga gareki ba Amma nagode"Yana Gama magana ya fita Mummy ta rike Kai tace"meyasa na yanke hukunci cikin fushi?yanzu ai na kara b'ata aiki na ne Bari Zan San inda zanyi in lallab'ashi ya kara Yarda dani Amma bari in Kira barrister Suleiman in ji ko akwai wani hanyar da zamu bi" Kiran daddy tayi tace"gobe zan zo office dinka yace"ok" Aslim na komawa d'aki ya tarar da Ni'ima ta harhad'a akwatunan ta Jingina yayi jikin kofa ya rungume hannun yace"baby har yanzu maganan tafiyar na nan ai na mayar dake ko" Ba tare da Ni'ima ta kalleshi ba tace" ban yarda ba yanzu sai dai ka shiga layin manema na" Karasawa yayi inda take yace"allah ko madam?" Bata kulashi ba ta ja akwati yayi saurin jawota jikinshi yace"please karki karamin stress ki Bari in huta yau na dawo please" Kuka ta fashe dashi tace"sakina fa kayi wallahi ko a mafalki ban tab'a kawowa akwai ranan da zaka furta min Kalma saki ba Yace"Yi hakuri matata"kuka take sosai ya rungumeta BΓ yan wani lokaci kwance suke a gado rufe da bargo Aslim ya jawota jikinshi yana shafata yace"baby Yi hakuri na tuba in allah ya yarda bazan Kara ba,itama mummy tayi nadam...." Ni'ima ta mike tace"waye Kuma mummy please karka Kara kiran sunanta a gabana" Yayi shiru Yana kallonta tace"toh tashi mana muje muyi wanka yunwa Nike ji" Tashi yayi ya d'auketa suka je toilet bΓ yan sun fito Ni'ima ta zauna a gado tana cin biscuit Yayi murmushi yace"ya kamata ki daure kiyi ta cin abinci" Tace"amai yake sani" Murmushi yayi yace"haka fa ishaq yayi ta amai a Abuja " Tace"Allah sarki in yayi tafiya Mai tsawo haka yakeyi" Washe gari da safe mummy ta tafi office din daddy Yace"hajiya Ina jinki" Tace"mariya ta b'ata yanzu Ina son ayi min transfer komai nata zuwa sunana in zai yiwu,sanan shikuma Aslim Babu wani hanya ne dole ne sai an jira ?" Yace"hajiya babu wani hanya but ki bani nan da wata biyu zuwa uku zan san abinyi zan duba in akwai hanya,but meyasa bazaki jira ba tunda matar nashi nada ciki" Tace"abubuwa sun fara kwab'awa domin baya under control dina bazan iya jira ba gaskiya" Yace"ok zan San abinyi" Tace"nifa in na gan go no go wallahi allurar da zai sashi mance komai zanyi me kowa yq huta ya zamto Bata tuna komai sai ni" Yace"ok mu jira wata biyu tukkuna hajiya Nima Ina son ayi ta ta kare saboda ki cika min al'kawarin da kikayi min" Ta mike tace"sai munyi waya" Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya Aslim yayi mugun fushi da mummy baya zuwa wurinta ko ta zo sai ya d'aure fuska har ta gaji ta rasa inda zatayi ta jawo hankalinshi Fatima ko sosai ta kulla soyyaya da ishaq domin suna waya ko wani Shirin hajiya sai ta fad'a me dukda yayi mata karya Yana Lagos shiyasa kwana biyu basu had'u ba in ya dawo zasu had'u Ta yarda da ishaq sosai ba kowa ke fad'a mata sirrin mummy ba sai walida yanzu Haka ta fad'awa Fatima mummy ta aika allurar da za ayiwa Aslim ya mance memory dinshi Fatima ta Kira ishaq ta fad'a me Bayan wata biyu abubuwa da dama sun faru ciki harda koyar mota Ni'ima Kuma cikinta yana wata na hud'u yanzu Babu wani zancen laulayi saima bul'bul da tayi cikin yayi mata kyau Zaune ni'ima take a gidansu umma suna Shirin birthday din Aslim Ni'ima ta kalli ishaq tace Maman nur 9/21/20, 9:18 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ3️⃣9βƒ?-4️⃣0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ni'ima tace"ishaq please be careful Ina son a wanan Ranan a fallasa sirrin dake b'oye,ina son yasan gaskiya at all cost" Umma da alhamdullilah jikin da sauki ta Kama hanun Ni'ima dukda taji sauki Amma Bata magana Fahad yace"nasan in akayi Haka zai yarda, da yarda rabbi sai dai ya zamuyi da allurar da hajiya take Shirin yiwa Aslim ?" Ni'ima tace"karka damu da wanan a Ranan da Fatima ta fad'amin na canjashi Yace"good_" Zee tace"toh ni ya zanyi yanzu" Ni'ima tace"ana gobe birthday din zaki zo gidan kiyi acting da kyau naji ya fara Zance za a fara raba kwana ni wallahi bana son kazanta" Ummi tace"hmmm sannu ni'ima Mara kunya" Umma tayi murmushi,zee tace"ummi jiya da Abba ya zo ya tsare Mama Wai sai ta fad'a me inda kike Wai kauye kika ce me zakije gashi ana niman wata uku" Ummi tayi murmushi tace"yunwa ya ji kenan ya tuna Dani ko?" Zee tace"Babu inda beyi dani ba in Nuna me gidan Ni'ima na ce ban sani ba" Ni'ima tace"karki kuskura kar ya zo yana bani kunya a rainani" BΓ yan sun gama planing Ni'ima tasa hijab domin dogon rigar atamfa ne jikinta d'inkin ya kwanta Mata sosai sai d'an cikin da ya fito Fahad yace"sai muje in sauke ki ko" Tace"ok zee muje sai ya sauke ki" Zee tace"Bari zan tafi da ishaq" Ishaq yace"ah'ah Yi tafiyar ki Ba gida zanje ba"ba Haka taso ba Amma ta hakura gaban mota zee ta shiga tunda Fahad ya tada motar kanta ke kasa domin data d'aga Kai sai su had'a ido a Haka har suka Kai kofar gidansu ni'ima ta sauka ta shige Murmushi yayi ya kalli zee yace"shine kika ce bazaki biyoni ba" Murmushi tayi tana wasa da yatsunta Amma batayi magana ba Ni'ima na shiga ta gan Aslim na dukan Fatima Kamar jaka Da gudu ta karasa tace"kasheta zakayi baby?me tayi" .walida ko rakub'ewa tayi a gefe Babu Kaya jijinta da alamu itama ta daku" Yace"ki bari in koyawa yariyar nan hankali watoh yariyar nan Ashe all this while ma"amula take da Mata ban sani ba?" Ni'ima ta dafe kirji tace"Kai waye ya fad'a ma?" Yace"yanzu fa na dawo na kamasu red handed da walida kiji iskanci" Fatima da taji jiki tace"kayi hakuri please" Aslim yace"kije na sake ki saki uku ki barmin gida" Ni'ima har lumshe Ido tayi dan farin ciki Bata tab'a tunanin komai zai zo mata cikin sauki ba Haka Allah ya gani ta Kai 3days batayi bacci ba tunda ya fad'a mata maganan raba kwana domin tana kishin mijinta she can't imagine mijinta na kwana da lesbian,godiyarta d'aya ba itace sanadin rabuwarsu ba kamar inda ta shirya da ta so ne zee ta biyo ta har gida tace"ta kwace mata saurayi watoh ishaq" BΓ yan ya haura ni'ima ta kalli Fatima dake kuka ko na me oho a ranta tace"kin girbi abinda kika shuka Walida dake shashasheka tasa kayanta ta bar falon da gudu fatima ta Shiga d'ankinta ta fara had'a kayanta Ni'ima na Shiga ta tarar da Aslim zaune ya rike Kai ta fara lallashin shi tace"karka damu please karka sa abin a rainka tun zuwa na gidan Nan nasan lesbian ce domin ta so tayi dani,baby nayi mamaki da baka tab'a zarginta ba shiyasa Bata Bari ka kusanceta baby" Rungume Ni'ima yayi yace"baby da kanwata fa " Ni'ima tace"Allah ya tsareka baka da alaka da walida"zaiyi magana ta rungumeshi Washe gari tunda asuba Ni'ima ta tashi ta had'a tea Mai kauri da katon bread tana Sha a saman gado Yace"baby dole sai anyi cebrating birthday din ne we can still mark it kawai ai ba sai an Tara jama'a ba you are stressing yourself" Tace"don't worried you are my husband I will do anything to make you feel loved so karka damu zan warware" Yace"ok just invite few friends ban San taro dayawa ni'ima tace"toh" A wancan building din zamuyi ai zai d'auki jama'a Washe gari yau ya Kama birthday din Aslim Da misalin karfe 8:pm Maman nur 9/21/20, 9:18 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣1βƒ?-4️⃣2️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Da misalin karfe 8:pm building din gidan ne cike da Yan uwa da abokan arziki,business partners da manya kasar Aslim yayi mamakin ganin friends dinsa,harda daddy ma ya zo sunyi kokarin inviting old friends din babanshi,tunda mummy ta gan irin mutane da akayi inviting tasan akwai matsala domin yawanci su San ba itace mahaifiyar aslim ba Ni'ima da ta ci ado cikin wani had'eden material da akayi me d'inki gown tayi matsifar kyau sai welcoming mutane take shima Aslim yayi kyau cikin suit dinshi ya fito a birthday boy dinshi Fahad sai hira yake da friends dinsu Mummy Bata tashi girgiza ba sai da ta gan Yan jaridu Ni'ima ta kalli ishaq da yayi disguising kanshi a matsayin d'an jarida yasa gemun Katya tame signal da Ido yayi mata alama da ya gane Ni'ima taje juyawa sai ga Abba cikin wani kodaden shadda zaro ido tayi tace"meya kawo ka" Yace"ai hajiya ce ta zo har gida ta gaiyaceni" Ni'ima ta kalli mummy dake mata dariya ni'ima a ranta tace"kenan tana son bani kunya kenan ko zanyi maganinta" Ishaq ya karaso ya juyawa ni'ima baya yace"toh ya za ayi dashi?" Ni'ima ta kalli Abba tace"wallahi da baka zo ba wanan matar da ka gani so take a Kama ka,domin so ake a Kama maza masu bin matar banza kuma tana da labarin ka" Ya zaro Ido,ni'ima ta nuna me wani me bakin suit tace"ka gan wancan toh shine Mai Kama mutane kayi sauri ka bar nan ko ta kira ka karka juya" Abba da jikinshi ke rawa yace"toh bani na mashin wallahi yanzu Zan tafi" Ni'ima ta Ciro kudi zai Kai dubu biyar ta bashi tace"ka bi ta kofar baya"aiko Abba na fita ya ruga da gudu Babu b'ata lokaci aka fara gudanar da taro Aslim ya Kama ni'ima Gam bayan fahad yayi dogon jawabi yace"celebrate ya fito " Aslim ya fita da ni'ima nan ya sanar da jama'a itace matarshi domin ya gan duk sunyi mamaki tunda da Fatima Suka sanshi godiya yayiwa mutane ya Kuma ce suyi enjoying kansu Bayan ya koma ya zauna Fahad ya Kira mummy yace"ko tana da abin fad'a nan fa ta rude Amma Bata da choice ta fita ta amshi loud speaker" Tace"asslamu alaikum jama'a barkan mu da wanan lokacin,na ji dadin da kuka hallaci wanan bikin murna zagayowar haihuwar d'ana da farko dai Dole in godewa Allah da ya nuna min wanan rana,yau a ce d'an Dana Haifa is 35 ai abin farin cikine" Nan mutane Suka Fara kallon juna,ni'ima ta kalli ishaq ta me alama da ido Ji sukayi yace"excuse me ma, but ai akwai masu cewa bake ce mahaifiyarshi ba kedai kishiyar mahaifiyarshi ne muna son mu ji menene annihin gaskiyar Mummy tayi shiru, ta rasa me zata ce" Aslim yace"mummy please ans him in ba haka ba gobe zamu Zama topic a jaridu" Mummy tayi dariyar yake tace"it private so I don't wish to discuss it here" Ni'ima ta kashe mata Ido,ishaq yace"gaskiyar ne baki so ne or there is something else" Wani abokin daddy yace"ai kowa yasan mariya ce mahaifiyar shi" Aslim yayi saurin kallonshi,matar mutumin tace"but ina mariyar Allah sarki kawata ce fa" Aslim ya kalli Ni'ima yace"me ke faruwA?" Ni'ima zatayi magana mummy tace"Bari mu watse zanyi maka explain....." Maganar makalewa yayi sakamakon videon da tvn ya fara haskawa bayan wutan ya mutu hoton Aslim ne tun Yana yaro kurawa hoton Ido yayi sai yayi ta ganin hotunanshi da mariya da Kuma hoton da sukayi da abbanshi tun Yana d'an yaro Rike Kai yayi idonshi ya canja kala Ishaq yayi ta d'auka a waya domin a d'an jarida ya zo Aslim yace"meke faruwa?" Mummy da jikinta ke rawa tace"karka damu zan maka bayani" Nan fa party beyi dadi ba mutane Suka fara barin wajen domin ya zama surutai kowa na fadin albarkacin bakinshi Mummy tayi ta kallon ishaq a ranta tace"tabbas turo shi akayi" Wata ta fito dashi tana latsawa Kamar ko ishaq yasan me takeyi ya fita da sauri ta bayan gida ya hau fence ya bar anguwan Daddy da Fahad suka sallameta,mummy ta kalli Aslim tace"muje part Dina zamuyi magana Kafin yayi magana Ni'ima ta Kama me hanun yace"kije zamu fito yanzu"Bata jira me zata ce ba ta Kama hanunshi Suka bar wajen " Suna komawa part dinsu ni'ima ta kalleshi tace"ka Yarda ko still kana tantanma" Aslim yace"no ban yarda ba,ya za ayi a ce anty mariya ce mahaifiyata,nasan mummy bazata min karya ba she zata min bayani" Ni'ima tace"Kai wani irin Wawa ne can't you use your brain for once?haba shekara nawa ana fama da Kai Amma kaki yarda that woman is not you mum she is only using you" Yace"ok Bari inje in ji me zata ce" Ni'ima tace"jirani tana shiga ta fito da wani d'an sanda ta baya ta kwala me a Kai ya saki Kara ya zube kasa tana ganin haka taje ta kulle kofar falo ta dawo ta d'aureshi Sanan ta kulle me baki me baki, Kicin taje ta dibo ruwa ta wasa me a firgice ya dawo hankalinshi Tace" Maman nur 9/21/20, 6:08 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣3️⃣-4️⃣4️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"bazan fita ba sai ka ji abinda zan fad'a maka,baby matar nan ba maihafiyar ka bane Amma kaki ji dole sai ka ji abinda zance maka" Kallonta kawai yake domin ba Bakin magana,video ta shiga a wayarta ta fara nuna me videon mummy inda take magana dasu manager a ranan da zasu je Abuja tace"nasan halinka shiyasa nasa camera a falonta" Kallonta yayi ga mamakinta sai Bata shock din data take expecting a idonshi ba,bude me baki tayi ya sauke ajiyar zuciya ta kwance shi Mikewa yayi ya rike Kai yace"Ni'ima in kina Haka wata Rana Zaki kasheni wallahi" Tace"ya Ina maka magana zaka maiyardani Yar iska" Yayi murmushi yayi kissing dinta yace"Ina zuwa baby Bari inje wajen mummyna" Binshi kawai tayi da kallo harya b'ace mata Yana zuwa ya gan mummy na up and down yace"mummy karki damu ke ce mahaifiyata har abada" Mummy ta rungumeshi cikin farin ciki tace"da gaske?" Yace"eh" Mummy tace"Ina zuwa jirani" Tana shiga ta d'auko allura ta zuba a syringe ta b'oye hanunta a bayanta ta fito tace"dear zo inji d'imin ka Kai d'ana ne" Yana rungumeta mummy ta soka me allura a hanun Rike kai yayi Yana ta ihu kamar mahaukaci sabon kamubayan minti goma ya mike ya b'oye bΓ yan mummy yace"mummy zanje school's" Murmushi tayi dariya tace"kenan kwakwalwar ya dawo Kamar na yara Bayan minti biyar Ni'ima ce ta shigo ta gansu zaune yana cin abinci yana Wasa Ni'ima tace"baby zo muje mu kwanta" Tashi yayi da gudu ya b'oye a bayan mummy yace"wacece wanan?" Mummy tayi murmushi tana shafa me Kai ta kalli ni'ima tace"my dear ai yanzu Baki da miji zaman kanki kike domin mijinki ya Zama d'an yaro yanzu sai mu gan inda zaki ceceshi you think you are smart" Ni'ima ta zube kasa ta kama kafafunta tace"kiyi hakuri karki illata shi kome kike so zanyi Miki" Mummy tace"ai dolenki Amma sai kin haihu zansa kuyi transfer cikin sauki" Ni'ima zatayi magana tace"ki fita kan in fitar dake" Ni'ima ta mike da sauri ta fita tana komawa tea ta sha kaWai taje d'akinta ta kwanta duk sai ta ji ba Dadi domin ta Saba da mijinta Cikin dare ta fara tari,da k'yar ta mike tana shafa wuya ta girgiza jug ba ruwa ciki dama shine me sawa D'auka tayi ta fita tana sauka falo taji motsi sai ta d"an tsaya sai Kuma taji shiru Tana Fara tafiya sai ta Kuma ji,tsaki tayi tace"in zaka fito ka fito nasan Kaine Jawota yayi ya Maman nur 9/21/20, 6:08 PM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣5βƒ?-4️⃣6βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Jawota yayi jikinshi yace"baby bakiyi bacci ba" Tace"ruwa na zo Sha " Yace"alright kawo in dibo Miki "bashi jug din tayi yaje ya d'ibo mata ruwa Suka zauna a falo Bayan ta Sha ta kalleshi tana murmushi tace"sannu me cutar memory lost" Yayi dariya yace"matar nan fa wawuyace ta yarda dani ta d'auka da gaske memory lost din ne duk call dinta a gabana takeyi Ni'ima ta rungumeshi tana kuka Yace"yanzu ba lokacin kuka bane inshaallah Dana kwashi wasu takardu dake hanunta Zan sa a kamata zamu dawo mu cigaba da rayuwar mu,ba dai kince umma na lafiya ba?" Ni'ima tace"eh" Yayi murmushi ya ja hancinta yace"da ishaq Nike tare ko da Ni'ima ". Ni'ima ta kyakyale da dariya tace"ya akayi ka gane?" Jawota yayi jikinshi yace"tun a Abuja na gane kece ishaq da Ni'ima d'aya ne domin tunda muke da ishaq ban tab'a me kallon kurulla ba sai a daren ranan da muka je Abuja na dai kyale ki ne kawai in gan iya gudun ruwanki ko da nayi ta Nuna b'acin rai da Kika dawo nayi ne ko Zaki fad'i gaskiya Amma da yike kin fiya taurin kai da Kika fita sai Kika had'o wani karya kuma Fahad yayi sopporting d'inki tun daga wanan Ranan na gane akwai abinda kuke b'oye min kuma akwai kiyyaye Mai zafi tsakaninki da mummy,but then Ina ta son in San meyasa kike ta shigar maza,Hakan yasa na fara binki a b'oye,har Kika je gidan umma Ina ta jira a mota,a ranan dana gane real intention din mummy shine a daren da Kika fita ishaq ya d'auke ki a machine Kuna fitowa sai na gan fito da Shirin maza zee na bayanki har ya d'auke ki ya kaiki eatry,duk Ina kallon ku abinda ya gigita ni sai na gan Fatima Kika je gani,I was confused washe gari sai naje shagon zee nace ta fad'a min gaskiya abinda ke faruwa in ba haka Zan sakeki na gaji da halinki zee ta ji tsoro sai ta zayyane min komai dukda wasu ban yarda ba Ina barin wurinta sai na dawo gida nayi part din mummy sai dai kafin in shiga sai naji tana waya,tana fad'awa farouq irin tsanan da tayi min,nan dai naji wasu sirrika tun daga ranan Nima na fara acting dinna"ya Kare da kyakyale da dariya Ni'ima ta turo baki tace"toh meyasa ka sakeni bayan kasan gaskiya?" Yace"na baki chance ki fad'amin gaskiya baby shiyasa nace may be in na sake ki zaki fad'a min Amma sai na gan Ashe ke Yar daba ce sai Kika zo da wuka" Ta harareshi tace"da ka fadamin kasan gaskiya ai da ban Yi maka wanan bugun a Kai ba" Yace"Taya zan fad'a miki bayan mummy na leke ta wundo" Runguneshi tayi tana dariya tace"yanzu in ta zo ta Kama mu fa?" Yace"karki damu maganin bacci nasa mata a drinks " Ni'imatullah ta kyakyale da dariya ta fara shafa kirjinshi zaiyi magana ta hade bakinsu,d'aukarta yayi ya kaita d'anki Nan fa suka Lula duniyar ma'aurata Bayan ya samu natsuwa yace"baby nagode da soyyayarki Allah yayi Miki albarka" Tace"ai yiwa kaine " Hira suka shiga Yi tana bashi labari umma ta samu lafiya sai kusan asuba ya bar part din ya koma na mummy a hankali ya shiga ya rufe kofa ana Kiran sallah yayi a falo Washe gari mummy na hanunshi kwance a inda ta barshi jiya ta ji wani dadi Haka fa Aslim ya cigaba da Zama a part din mummy a matsayin ya mance komai Wanda a zahiri takardu dukiyarshi yake had'awa in Bata Nan,kullum sai tayi tawa Ni'ima dariya Bayan sati d'aya Maman Nur 9/22/20, 8:48 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣7βƒ?-4️⃣8βƒ? Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan sati d'aya Aslim ya tattara duk wani abinda yake so ya kwashe Yau da safe suna zaune,a falo tare da mummy ta Lura sai murmushi yakeyi sallama Suka ji mummy tace"walida je ki duba ko wanene" Zuwa tayi ta juyo tace"mummy police ne fa" Mummy ta zaro Ido tace"police lafiya?"fita tayi daga ita sai dogon Riga tana ganin Dr ta zaro Ido sai daddy da umma Komawa zatayi da gudu Aslim ya tare hanya yana murmushi yace"Ina zuwa fake mummy" Umma ta zo da gudu ta rungumeshi tace"wallahi matar nan ta cucemu ta rabani da kowa ita ta kashe abbanka" Police Suka sawa mummy handcuff aka tafi da ita Aslim ya rungume umma yace"iam sorry ban gane da wuri ba" Komawa falon Ni'ima sukayi tana ta baccinta hankali kwance Umma tayi murmushi tace"barta kawai ta huta Zama yayi domin da hijabi jikinta da alamu daga sallah asuba ne ta koma bacci Daddy yace"alhamdullilah komai ya zo karshe Aslim akwai dukiyoyin ka a hannuna akwai wa'yanda za a iya tranfering akwai Wanda za a jira sai matar naka ta haihu inshallah akwai wasu companies dinka da nayi ta kula dasu Kuma cikin shekarunan ba karamin kudi aka Tara ba kamar kamfani da ka San d'ana Fahad dashi toh ba nashi bane naka ne" Yace"ni na bar mishi"bayani daddy yayi me daga karshe umma tame godiya ya bar gidan Ni'ima bata tashi bacci ba sai kusan 11:30 ta gan umma zaune tana kallo a firgice ta sauka kasa tace"umma yaushe Kika zo?" Umma tace"tun d'azu kina bacci" Ni'ima ta karasa cikin jin kunya ta gaidata " Umma ta amsa da murmushi,Ni'ima tace"Bari in had'u Miki breakfast " Umma tace"na ma had'a breakfast kije dining ki d'iba ki ci" Ni'ima ta zaro Ido tace"ai da kin tasheni" Umma tace"je kici" Ba karamin abinci ta ci ba sanan tace"umma Bari inje inyi wanka" Umma tace"sai kin fito" Tana haurawa aslim ya dawo bayan yayiwa walida korar Kare ya bawa megadi gargadi akan Kar a Kara bari su shigo gidan Zama yayi kusa da umma yana jin farin ciki umma tace"ya dai d'an umma sai murmushi kake" Yayi dariya yace"umma farin ciki ne kawai" Ta shafa kanshi tace"Nima Haka"kwanciya yayi ya aza kanshi a cinyarta sai ga Ni'ima ta fito cikin dogon riga tana ta kallonsu" Umma tace"ya dai ya'ta?" Tayi murmushi,umma tace"toh zauna Mana" Ni'ima tace"so Nike ya tashi ya dawo nan ni in zauna kusa dake" Yace"wallahi bazan tashi ba ke tun yaushe kike ganinta sai yau da zata bani kulawa kike bakin ciki" Umma tace"toh tashi ka zauna tashi yayi ya zauna umma tace" matsa" Matsawa yayi sanan itama ta matsa Ni'ima ta zauna suka sata a tsakiya a takure suka zauna Ni'ima tace"umma ummi ta koma gidane?" Umma tace"eh Babu inda banyi da ita ba ta biyo mu taki Bayan wata uku abubuwa da dama sun faru ciki harda gidan da Aslim ya canja musu sun koma wani babban gida saidai part din umma daban ne Ramlat ta dawo tana Zama da umma cikin watanin nan uku Abba bashi da lafiya sosai domin ya samu cutar kanjamau a asibiti yake jikin yayi tsanani babu wanda ya damu dashi Ni'ima ce ke kokarin zuwa dare da safe sai ummi dake jinyarshi su talatu ma suma suna fama jikin saude yayi tsanani sosai har ta bawa alhajin dake mu'amula da ita talatu da d'an sauki tana shan magani sai yanzu Sukayi dana sanin auren Abba,Abba ko kullum sai ya Nime gafarar Ni'ima domin duk ya'yanshi babu me zuwa gaishe shi sai ita harda Wanda suke gidan mijin sai Ramlat itama tana kokari yayi nadama a lokacin da bata da amfani sai yanzu ya gane Babu riba a aure aure da yayi tayi gashi da kanana yara yanzu in ya mutu me zai faru dasu?tun Yana Raye ma sun wulakanta balle ya bar duniya kash kullum sai cewa"yake kaicona,kaico dame hali irin nawa Umma ko sab'on rayuwa ta bude da ita da d'anta sun manta baya yanzu cikin Ni'ima na wata 7 yayi girma Kamar cikin daya shiga watan hauhuwarshi sai dai kwanakinan bata fiya lafiya ba domin tasa tunanin rashin lafiyar Abba a ranta ga ciwon ciki da take yawan fama dashi sunje asibiti farida tace"da ta ji ciwo su zo asibiti cikin nata ne akwai complications Yau dai da misalin 4:20pm zazzab'i ne ya rufeta ta koma part din umma domin Aslim ya fita da Fahad Ramlat kuma taje asbiti wajen abba Umma ne da ummi da ta zo tun safe duba jikinta da k'yar ta samu bacci a d'akin Ramlat Cikin bacci tayi ta Jin hayaniya a falo Kamar ihun umma a hankali ta fito sai ta gan mummy da fatima,mummy na Jan umma daga stairs sai wasu katti biyu Zata koma mummy ta wani jawota ta wurgata kujera ta saki ihu Umma na kuka tace"dan girman Allah ku kyaleta karku mata komai Ummi da jikinta ke rawa taje da gudu zata d'ago Ni'ima ganin jini na bin ta kasarta sai mummy tayi saurin buga mata kasar bindiga a kai tuni jini ya b'arke mata ta Fadi kasa Ni'ima tayi ta ihu tana niman taimako amma sai fatima tayi ta jan Sumanta tace"kece sarkin had'a wasa ko you decieve me dana Kira ki a waya kika ce kece ishaq shiyasa yau Zan ci ubanki,a ganin ki Dan an kama mummy an koreni Wasan ya karene?toh gashi ta fito karamin kudi na Basu Suka fitar da ita na awa uku dan kawai mu d'au fansa bazaku ci bulus ba Ni'ima na kuka ga azaba ta dinga rokonta Amma taki Mummy tace"yau sai na kashe ku kowa ya huta" Ni'ima tayi ta ihu tana niman taimako Mummy tayi setin bindiga zata halbi Ni'ima ummi ta mike da k'yar taje ta shige gaban ni'ima sai mummy ta halbeta a arms dinta,wani ihu ni'ima tayi cikin wani Hali ummi tace"ki gudu ni'ima ki gudu" Umma tayi ta kuka tana rokon su mummy tace"ai saina raba Aslim da farin ciki alkawarine wanan" Ni'ima ta mike da k'yar zata gudu Fatima ta jawota ta wurgata ta Fadi kanta ya bugi tebu tuni jini ya b'arke mata akai Megadi ko kokuwar kwance kanshi yake har ya samu nasarar kwance kanshi da sauri ya d'auki waya yayi dialling number Aslim yana d'agawa yace"oga zo da police akwai matsala wasu mutane sun zo suna niman kashe su hajiya" Jikin Aslim na rawa ya mike a inda suke zaune ya Kira yan sanda Koda Suka iso sun tarar Fatima ta jawo ni'ima da niyyar zata wurgata kasa daga bene Nan fa yan sanda Suka zagaye gidan Ni'ima na ganin Aslim ta dinga Ihu Zubewa kasa yayi ganin Fatima taki sakinta ya fara rokonta sai dariya takeyi wani d'an sanda ya Haye sama da gudu Umma ko kokuwa sukeyi da mummy domin tuni mazajen biyun sukayi surrender ganin an halbe d'aya Kokuwa sosai umma keyi har tayi nasarar tura mummy daga sama ta Fadi kasa mataciya kanta ya fashe Fatima ko a Kafa aka halbeta ta saki ni'ima da ta dade da sumewa Aslim ya haura jini da ya gani ne ya bashi tsoro yayi ta jijjiga Ni'ima Amma Bata motsi Fahad yace"mu kaita asibiti" Babu b'ata lokaci Fahad ya d'auki ummi zuwa mota Aslim da jikinshi ke rawa ya d'auki ni'ima umma tasa hijab Yan sanda Suka d'auki gawan mummy Suka tafi dashi Ana kaiwa asibiti Babu b'ata lokaci aka shigar da ni'ima emergency Dr farida tayi ta kuka Dr saheeb yace" you have to be strong let save her life"da k'yar ni'ima ta farfad'o tana farfad'owa nakud'a ya zo Mata gadan-gadan Dr saheeb yayi ta fama Amma bata haihu ba ta wahala sosai Farida tace"dama akwai possibilities na ta haifi pre-matures sai dai na fad'a musu dama akwai complications" Yace"what do we do now?" Tace"tunda Bata haihu da kanta ba bari a mata aiki" Aslim ko sai zirga-zirga yake shi kadai yasan abinda yake ji Yana tsaye sai ga likita ya fito yace"Kaine Aslim ?" Yace"eh" Dr yace"ladidi na son ganinka" Umma ta mike tace"muje Dr jikin nata da sauki ko?" Yace"ku shiga tana niman ku" Cikin tashin hankali suka shiga ummi dake kwance tana ganin aslim tayi murmushi dole Kama hanunshi tayi hawaye na bin gefen kunnita tace"ka min alkawari zaka kula min da ya'ta Mohammed ka rike min ita Amana karka Bari tayi kukan maraici ka riketa Amana" Kuka yake kamar yaro Fahad na shafa bayanshi yace"ummi Babu inda Zaki kina tare damu" Murmushi tayi tace"ina ji a jikina mutuwa zanyi mariya ki kula min da ni'ima na yafe mata duniya da lahira in na bar duniya ku bata farin ciki da ta dade bata samu ba,ya'ta tayi wahala a rayuwa saboda ta rufamin asiri Babu abinda batayi ba tayi aiki a matsayin namiji duk na sani Allah yasa ku Gama da duniya lafiya" Umma zatayi magana sai ta ji Aslim yayi salati domin ya ji hanunta ya saki" Kuka yake sosai besan lokacin daya rungume ummi ba yana jijjigata amma Ina Rai yayi halinsa Umma ta rike Kai domin juya Mata yake,Dr ne ya shigo da gudu yace"sir muna bukatar jini" Fahad yace"muje Mana a duba nawa" Aslim yace"no Bari q duba nawa" Fahad yace"no I don't think is a good idea domin duk inda akayi jinin ka ya hau,bari a duba nawa kawai"be jira cewar aslim ba ya bi Dr ana godawa ko akayi sa'a yayi dai-dai aka d'iba shidai Aslim zama yayi ya rike Kai babban tashin hankali shi Yaya za a sanarwa ni'ima ummi ta rasu Ni'ima ta ji jiki sosai da k'yar ta haiho ya'mace,farida tayi hamdala Tace"zaki iya ni'ima please ki Kara kokari saura d'aya" Cikin fitar hayyaci tace"wallahi bazan iya ba mutuwa zanyi ku taimaka min wallahi bazan iya ba please mutuwa zanyi inallillahi wa inaillahi rajiun ummina ki zo ki taimaka ni na mutu na lalace" Dr saheeb yace"Zaki iya please ki Kara daurewa kiyi nishi" Aslim dake waje yana kallo ta glass babu abinda yakeyi sai addu'a jiri ke d'ibarshi Can dai ni'ima ta damke hanun farida tayi wani irin nishi sanan ya'mace ta Kuma fitowa Tsit kakeji,Dr saheeb yace"ni zan tafi I think you can take it from here" Farida tayi me side hug ya fita,Aslim ya shigo hankali tashe yace"meyasame ta naji shiru" Farida tace"hutu takeyi gaskiya tayi kokari sosai wallahi ban tab'a tunanin a halin da aka kawota zata iya haihuwa da kanta ba" Sai a sanan ya kalli baby's din dake hanun nurses ya kalli Ni'ima duk da yana cikin damuwa sanda yayi murmushi Farida tace"kun zo da Kaya ko?za a gyrata sanan a Kai yaran incubetor " Yace"ok"fita yayi nurse ta anso kayan sanda Suka gyra Ni'ima saf sanan Suka mata allurar bacci ta samu bacci yara kuma aka tafi dasu inda zasu Sami kulawa Fahad yace"yanzu ya za ayi da gawan ummi" Cikin kuka Aslim yace"I don't know bana son inyi komai ba tare da ni'ima ba and gashi Bata da lafiya Dr sunce Kar a fad'a Mata,but zani asibiti in gan Abba in sanar dashi tunda aurenshi na kanta Umma tace"kuje Ina Nan,har muryarta ya dashe saboda kuka" Suna fita sukayi asibiti direct sashen inda ake ajiye masu cutar kanjamau Nan fa Aslim yayi me magana Kuka yake sosai yace"ban so a ce kin mutu ba Ladidi ban roki gafararki ba naso a ce kinyi tsawon rai kodan yar'ki ni'ima,Allah ya jikanki ya Kai haske kabarin ki Allah ya yafe Miki Nima na yafe miki duniya da lahira in dai addu'an miji ke Kai mace aljana toh Ina rokon Allah ya saki a aljana"kuka Abba keyi sosai daga Nan kuma sai abin ya koma tari tun ana d'aukar abin Wasa har Aslim ya Kira Dr fama akayi tayi da Abba har Allah yayi me rasuwa Aslim ya koma da baya yace"no ka dawo wallahi ni'ima bazata iya d'auka ba ka dawo please Abba ka dawo karku barta Bata da kowa please" Fahad idonshi ya cika da hawaye ko mutuwar mahaifiyarshi be tab'ashi irin wanan ba kuka yayi sosai, aslim yace"Ramlat je gida ki sanar yanzu zamu Kai gawansu Ana kaiwa Babu b'ata lokaci aka musu wanka da sutura a kofar didan Abba aka sallacesu dukda talatu tace"a jira ni'ima Aslim yace"baya son ta gan gawansu zata iya shiga wani Hali ga d'ayen jego ana Gama musu sallah aka kaisu makwancinsu talatu Bata tab'a Jin mutuwar daya tsaya mata ba irin na ummi duk Yan anguwa anyi mata kyakyawar shaida saidai dayawa basu bi Abba da addu'a ba saima cewa da ake saboda ummi ne akayi me sallah,bayan an gama komai aslim ya dawo asibiti ya tarar da ummi zaune still ni'ima Bata tashi ba Amma jinin ya Kare Zama yayi,yayi tagumi umma tace"komai mukkadarine daga allah Allah ya jikanshi Zaiyi magana sai ga Ni'ima ta tashi a firgice tace"Ina ummina mafalki nike Wai ta mutu" Aslim ya taso da wuri ya Maman nur 9/22/20, 8:48 AM - Ummi Tandama: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ *NI'IMATULAH* πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah Wanan littafin na kudi ne 300 me bukatar karantasa har karshen a tura naira d'ari uku ta wanan asusun banki Aisha Mohammed 0092544083 Access bank ko Kuma Kati mtn vtu ta wanan layin 08148088368 me niman Karin bayani sai a min magana ta wanan layin 09090112846 sai na ji ku πŸ…Ώ4️⃣9⃣_5βƒ?0️⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Aslim ya taso yace"baby no baki da lafiya you need rest please" Kuka ta fashe dashi tace"mummy fa ta halbeta da ta je halbina ummina ta tare min ku dai kawota asibiti ko? wani ward take please" Aslim ya rungumeta umma ta rasa me zata ce kawai sai ta fashe da kuka ni'ima ta janye jikinta tace"umma Basu dai miki komai bako?" Umma ta girgiza mata Kai ni'ima tace"meyasa kike kuka?" Aslim ya zaunar da ita yace"ummi na barci Dr yace"Kar a tashe ta baby je ki kwanta" Tace"nifa ganinta kawai zanyi"da k'yar ya lallasheta ni'ima ta kwanta cikin dare basuyi bacci ba saboda ciwon ciki datayi ta fama dashi Washe gari ta tashi da hauka sai ta gan ummi Aslim yayi ta fama suna cikin magana wayarta yayi Kara umma zata d'auka tayi saurin d'aukewa tana d'agawa taji maman zee tace"na zo gidan ku Ashe ba a sallamoku ba na zo miki ta'aziyar rasuwar iyayenki Allah ya jikansu" Ni'ima ta kalli Aslim tace"abbanne ya rasu?" Ya jawota yana buga bayanta yace"addu'a zamu Yi musu sun rigamu gidan gaskiya Ni'ima Allah yayiwa Abba da ummi rasuwa jiya" Ai da ni'ima tayi wani Ihu bata kara sanin inda take ba Aslim ya Kira Dr aka dubata Dr na ta fadar meyasa aka fad'a mata BΓ yan kwana biyu suka koma gida sai dai ni'ima takiyin magana saidai ta amsa da Kai a falo ta zauna tana karb'an gaisuwa ko ta kan yaran bata bi ba,ni'ima Bata tab'a sanin tana son abbanta ba sai da ya bar duniya kullum tana me addu'an samun rahama ji take kamar an aza mata wani kaya a kirji" Tana zaune tayi tagumi cikin hijabi umma ta kawo abinci tace"gashi Ina son ki cinyeshi tas" Ni'ima ta girgiza kai" Umma tace"umurni na baki" Ni'ima ta fara hawaye tace"ni ban jin yunwa" Umma tace"saboda bani na haifeki bako,Ni'ima bazaki ragewa kanki wanan damuwar ba ki cigaba da Yi musu addu'a ki godewa Allah kin rabu da ita lafiya kuma tana ta Miki addu'a harta bar duniya Ni'ima ki d'aukeni a matsayin ummi ki kinji" Ni'ima ta fashe da kuka tace"meyasa mutuwa zata min Haka bayan ta gama wahala dani lokacin da zata ji dadi sai ya d'auketa umma bani da kowa fa yanzu"kuka take sosai umma ta rungumeta tana shafa bΓ yanta tace"kina da Allah kuma kina da mu" Da dare Aslim ya zo yace"ta zo zaiyi magana da ita" Binshi tayi suna Shiga falonsu ya rungumeta yace"yau Ina son kiyi kuka ki rage radadin Dake zuciyar ki shirun Nan naki na kasheni please" Ni'ima ta rungumeshi tana kuka sosai tayi kuka sanda ta gaji dan kanta tayi shiru yace"toh ya Isa daga yau bana son in Kara Jin kinyi kuka ko na gan hawaye a idonki please baby promise me" Ni'ima tayi shiru yace"please" Tace"I promise" Yace"yanzu Ni'ima kin Zama amana a guna please karki Bari inyi failing ummi" Tayi murmushi yake,kallonta yayi sanan ya juya mata baya yace"ni fushi nike dake" Tace"me nayi?" Yace"ko ki tambayi yaranki" Ta rufe fuska tace"kunya nikeji" Ya Ciro waya ya nuna mata cute baby's din yace"Kamar ku d'aya dasu wallahi,nidai Allah yasa karsu Zama Yan daba"sai a sanan ta amshi wayar tana kallo tuni taji relieve wani soyyaya yaran ne ya rasata yanzu Bata da kowa sai su" Murmushi yayi ya kwace wayar yace"Suma fushi suke dake" Tace"nida yarana sai ka ce wani ya Sha min wahalalsu"wani Dadi yaji ganin tq dawo Ni'imar ta Rungumeta yayi Yana tsokanarta Bayan sati d'aya ni'ima ta amshi kaddara saidai har yanzu in ta tuna ummi Bata Raye sai taji wani ciwo a zuciyarta yau aka dawo da yaran umma ta zage tana basu kulawa ba ayi taron suna ba an sa musu sunan ummi Aisha sai Maryam Amma ana Kiransu da afrah da amrah sai daishi afra ummi yake ce mata ba karamin kaunar ummi yake ba dan ko wani lokaci tana makale dashi Ni'ima har haushi Take ji Wai Yana sonkai,umma dai saidai tayi murmushi A kwana a tashi ba wuya har sukayi arba'in a lokacin ansa bikin zee da Fahad Nan da wata d'aya za a had'a Dana Ramlat da ishaq Ranan da sukayi arba'in babu kunya ya d'auke matarshi Suka bar umma da Ramlat da raino Ni'ima nata jin kunya Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda Aslim ke nunawa ni'ima so baya son b'acin ranta duk dukiyarshi ya dawo hanunshi,inda Ni'ima ta kira duk matar da tasan mahaifinta ya tab'a aure kuma sun bar ya'ya a gidan suka zo ta Basu kyauta sanan tace"su yafe me ta rokesu da ko wacce ta d'auki yaranta Suma su ladidi ta basu babba kyauta sanan ta koma gida BΓ yan wata d'aya yau gidan cike yake domin har gida umma taje ta d'auki zee aka had'a su da Ramlat ana musu gyran jiki harda ni'ima aiko Aslim ya yaba kudi sosai ya kashe wurin yiwa zee kayan d'anki komai iri d'aya da Ramlat sanan ya bawa ishaq kyautan gida da mota sanan ya d'auke shi a matsayin manager domin ya Yarda dashi" Ni'ima tayi me nasiha akan ya daina shaye-shaye kuma ya d'auka yace"tayi me addu'a domin Saida addu'a" Ba karamin biki akayi ba an kashe kudi da programs sanan aka d'aura aure aka Kai zee gidan Fahad itakuma Ramlat sabon gidan da Aslim ya bawa ishaq saidai muyi musu fatar alkhari Bayan wasu shekaru sosai Ni'ima ta Zama babban mace yaranta hud'u yanzu baka tab'a sanin ba umma ta haifeta ba lokaci-lokaci tana bin gidan Yan uwanta tana dubasu Ramlat ta canja yanzu tana da shago Kaya take sayarwa yaranta biyu zee ce me Yara uku sun kulla zumunci Mai karfi Soyyaya tsakanin Aslim da ni'ima kullum karuwa yake Zaune Suka da yara tanayiwa Abba watoh Kabir home work sai ga Aslim ya shigo dukansu Suka tashi gabad'aya Suka rungumeshi ummi ce taki tashi Yace"waye ya tab'a min ummi?" Ni'ima ta tab'e baki ta amshi jaka ta haura Abba yace"abinci aka bamu shine Wai ita Saida akara mata nama mummy tace bazata bata ba shine taki cin abinci mummy ta zaneta tasa ta Dole sai ta ci shine take fushi Zuwa yayi ya d'auketa ta fashe da kuka lallashinta yayi ya Basu sweet yace"kuje wurin Gramma" Da gudu suka ruga shikuma yayi d'aki yana shiga ni'ima na fitowa daga toilet ta had'a me ruwa wanka Fuska d'aure yace"meyasa Zaki duke ummi?" Tace"laifi tayi" A fusace yace"Naman ne babu da baza a Kara mata ba?* Itama fuska d'aure tace"bazan bata ba,domin wanan ba so bane kake nuna mata" Ganin ta d'aure fuska ya jawota yace"haba baby ai ba fad'a mukeyi ba yau bazaki tayani wanka bane?" Cikin shagwab'a tace"toh ba Kai bane kullum kayi tayiwa mutum fad'a akan ummi" Had'a bakinsu yayi tuni komai ya canja bayan ya samu natsuwa yace"baby yau aka kirani Wai Fatima ta rasu a prison" Ni'ima tace"Allah sarki Allah ya jikanta " Yace"nidai nace su nimi Yan uwanta bamu da alaka,kinsan dama walida ta shiga duniya" Ni'ima tace"Allah ya kyauta tashi muyi wanka dan yanzu autan mama zai dawo Yana Nima na" Yace"ni nace Miki Fahad ne auta?" Tace"haba dai ai sun ishemu" Yace"toh tunanin ki ya fad'a Miki karya domin sai munyi dozen ke fa kadai ce gun ummi Nima Haka" Ni'ima tayi kissing dinshi tace"as you wish my husband " *The end* ____________ Toh jama'a nan na kawo karshen littafin Ni'imatullah inda nayi kuskure Allah ya yafe min Godiya ta musamman ga ni'imatullah paid group da Kuma VIPs Godiya gare ku masoyana Allah ya bar kauna nagode da kaunar ku Wa'yanda suka karanta free kuma Ina Mai shawarta ku da kuyi settling debt dinku domin kayaneπŸ€·β€β™€οΈ? maman Nur na muku fatan al'khari Maman Nur Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels