Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ο»Ώ[20/06, 18:08] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NiDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. wanan labarin kagagen labari ne banyi shi dan cin zarafin kowa ba ban yarda wani ko wata ta canjamin labari ta kowani siga ba DEDICATED TO MY HUSBAND HAPPY 5years Anniversary.tanks 4 loving me Please masu daga farko Ku dinga tambaya a group bani da ishashe lokaci πŸ…Ώ1⃣&2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Abuja national stadium,mutane ne cike sun zauna suna jira a fara bike race domin yau ta kasance laraba kuma ko wani laraba ake tsaren mashin din watoh (bike race) Wani saurayi ne Wanda a kalla ya kai 37yrs tsaye da tsanye da 3qtr sai armless da karamin towel a wuyar shi da alamun yana jira Wanda zasu yi race din tare ne amma shiru har an shafe minti 40 Kallon ref din yayi yace"wanan wani irin wulakancine a ce ana jiranshi har minti arbain be zo ba" Ref yace"bana miji bane macece" Yace"what mace ai da ka fada min tun dazun da na tafi domin maza ma basu taba wining dina ba balle mata,nasan ma kila ta tsorata n...."bai gama magana ba ref ya katseshi tare da cewa"ai gata ta zo "yayi maganan ne tare da Nuna me hanyar da ta bullo Hango su yayi su biyu a saman power bike da helmet a kai na bayan ta rungume mai Jan mashin din A gaban su ta paka tare da saukowa sanye take da short niker iya guiwa sai wani d'an rigar da be gama rufe jibin ta ba da dogon high heel a kafanta Cire helmet suka yi na gaban ta mikawa ta bayan Ref ta kalla tace"iam so sorry 4 coming late" tayi maganar ne ba tare da ta kalleshi ba Ref yace"babu komai" Tace"good what are we waiting 4 muje mu fara wasan" Ref yace"je ciki ki shirya" Tace"ai a shirye nike"zaro ido yayi yace"da wanan takalmin?" Tace"don't worry" Saurayin kallonta yayi sai kawai ya fara dariyar rainin hankali Yace"ke a ganin ki zaki iya race dani ne?ki yi gaggawan barin wurin nan in ba haka ba zaki sha kunya because kina zance ne da unbeatable SUDAIS the bike man" Kafin tayi magana kawarta tace"ka damu da kanka"shiko dariya yake har da rike ciki Karasawa tayi gabanshi tace"are you challenging me?" Yace"ba ki kai inyi challenging dinki ba" Lashe baki tayi kafin tayi murmushi tace"in nayi wining dinka ka min alkawarin zaka daina jan mashin,in kuma kai kayi wining daga yau nayi maka alkawarin na daina jan mashin"tana magana ne cikin wani irin hausa mai dadi wanda da jin shi kasan bata da isheshen hausa sosai domin sai kayi mamakin ma tana jin Hausa kasancewarta india Ba tare da tunanin komai ba yace"ya amince" Kawar tace"think twice before accepting the challenge" Yace"no need" Yariyar tace" BEELAH sit there and video everything ina son in ya koma gida yayi ta kallon defeat dinshi wanan zai zama me darasi akan challenging NEESA"tayi mata nuni da kujera Shima kiran abokinshi yayi yace"hafiz kayi video komai"kallon Hafiz BEELA tayi kamar tasan shi a wani wuri sai kuma ta basar tare da sakin murmushi Ref yace"kudin gasa" Ba tare da ta kalleshi ba tace"nawa?" Yace"50,000" Dubu Hamsin hafiz ya mikawa ref Beelah dubu Dari tace"nayi doubling dan su samu na jinyar zuciyar shi in ya fadi a race" Helmet suka sa NEESA ta mika me hanun alamun handshake tace"best of luck" Shima mika mata yayi yana murmushi,sai dai hannayen su na haduwa kowa ya janye nashi sakamakon wani shock da kowane su yaji Halmet suka sa kowa ya haye bike dinshi Beelah tace"best of luck besty" NEESA tace"wani style zan bashi" Beela tace"hrithk roshan da Katrina kaif a film din bang-bang" Tace"ok" Ana hurawa suka tada mashin gudu suke yi sai dai SUDAIS ne a baya kasancewar NEESA ta nuna korewa harda Salle take had'awa kamar a film Sai dariya beelah keyi tana tafi yayin da Hafiz ya zauna shiru kamar maraya yana tunanin in akayi wining dinsu ba karamin kunya zasu ji ba kuma SUDAIS zai iya samun matsala kasancewar ya fi son bike fiye da mota gashi yayi alkawarin daina hawa in ta yi wining,kai dole yayi wani abu" Wasu beat ya ciro a aljihu mai santsin gaske ya wasa a dai-dai layin NEESA duk abinda yake yi Beela na kallonshi amma ta share Bayan wasu mintina sai ga NEESA ta juyo da flag a hanun babu ma alaman SUDAIS kafin NEESA ta karaso inda Hafiz ya zuba beat beelah tayi ihu Tace"oil oil"da alamun NEESA ta gane me take nufi ai sai ta kalli kasa ta gan beat a zube sai kawai ta sallake gun Bella ta fara yiwa Hafiz dariya a gaban shugabanin race din ta parka ta cire halmet ta amshi ruwa goran hanun Beella tasha sanan ta fara goge zufa Bayan minti 30 sai ga SUDAIS ya karaso tun kan yayi parking aka declaring NEESA winner mutane ko sai hailing NEESA ake anawa SUDAIS dariya Karasawa suka yi gabanshi beelah tace"hope u remembere the deal daga yau babu kai ba power bike" Shiru yayi cike da kunya zuciyar shi na kona Har sun juya zasu wuce suka ji Hafiz yace"gaskiya yariyar nan ta iya mashin kamar a movies" SUDAIS yace"ai ba abin mamaki bane domin kasan yan duniya ne Allah ka dai yasan adadin kasar da suka je karuwanci kasan karuwai ne" Cikin zafin nama beelah zata je wurinsu NEESA ta rike ta Hafiz yace" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [21/06, 02:59] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. DEDICATED TO ANTY SHAMSIYA πŸ…Ώ3⃣&4⃣ Bismillahi Rahmanir Rahim Hafiz yace"ai gomma d'ayan ansa indiya ce amma wancan da tasa guntu kaya kamar fa bahaushiya ce kuma musulma take irin wanan shigan" SUDAIS yace "hm mm ai sunyi nisa" Kwafa beelah tayi NEESA ko ta ja mashin kamar wanda zai tashi sama A wani restaurant suka zauna suka yi ordering abinci Suna ci suna hira Beela tace"wanan d'ayan gayen kamar cousin dina" NEESA tace"ta ya kika gane shi?" Tace "besty bazan taba manta da shi ba domin sanadiyar shi abbana yayi ta wulakanta ni har ummana tasa na bar gidan zuwa gidan yayanta"tana magana ne tana hawaye NEESA tace"please beela don't start ai zamu koya musu hankali,kuma ban ga abin kuka ba tunda we are successful in life" Tace"you are right dear"amma yaushe zamu koma gida cause I miss my mum" NEESA tace"I miss my parent I want to live with them but I will never forgive them 4 abandoning me the way they did" Beela tace"ba za mu taba bari su San mun zama wani abu ba,zamu dinga nuna musu bamu da tarbiya hakan zai sa su yi nadama abinda suka mana,ko da dai nasan baba na ba zai taba sona ba kuma ba zai canja halin shi na kin ya'mace ba" NEESA tace"karki damu ranan da ya gane ko ke waye zai ji kunya a ranan zai San ya'mace rahama ne" Suna gama cin abinci suka mike sanan NEESA tace"muje mu yi wanka kafin mu leka site din ko aiki na tafiya" Suna barin wurin a titi Beela ta hango wani dattijo mutum na kokarin sallakowa Tace"NEESA ga babanki"kallon lane din NEESA tayi ta gan yana kokarin sallakowa da ledar kayar da ya siyo a super market amma ya kasa saboda titi yayi busy Parking tayi a gefen hanya ta sauka suka sallake dai-dai lokacin da wani b'arawo da aka biyo ya ture shi yana so ya fadi NEESA ta taro shi Yace"thank you dear"yana magana yana daidaita tsayuwar shi ba tare da ya kalleta ba Itako wani felling ta ji da bata taba ji ba ji take kamar ta rungumeshi Yace"once again tanks dear" Tace"urmmmm"kallonta yayi ai sai ya ji wani mumunan fadiwar gaba sai ya gan tayi me kama da matarshi sak,a ranshi yace"this is my princess" Itama kallonshi take,tana son tasan ko zai gane ta Shiko wayar shi ya Ciro ya kalli hoton screen din tabbas yar'shi ne wanan Beela ma kallonsu take Ai bata yi aune ba taji ya rungumeta yana kuka kamar yaro Yace"ANEESA where have you been"itama hawayen take yi Beela ta kalleta ta girgiza mata kai sai tayi sauri gogewa ta raba jikinta da nashi Tace"your ANEESA is long dead" Yace"no dear you are my princess right?ANEESA UZAIFA YUSUF my daughter "shiru tayi Yace" nasan nayi miki laifi amma ki saurare ni please"jiki na rawa ya ciro waya ya fara dialling number matar shi Tana d'agawa yace"guest what?"be ma jira me zata ce ba yace"iam together with our princess ANEESA" Priya na zaune ne amma sanda ta mike tace"alhaji me ka ce?" Yace"abinda kika ji she is with me" Kuka mai hade dariya ta fara yi tace"please alhaji duk inda zaka yi kayi amma ka dawo min da dota na don't let her escape this time around " Yace"OK gata kuyi magana"mika mata waya yayi yace"ta amsa amma taki, bai damu ba kawai sai ya sa mata a kunni Sai hello!hello!mominta keyi amma tayi shiru Priya tace"nasan kina jina amma dan Allah ki dawo zan miki bayani komai" Ganin bata yi magana ba yasa shi cewa"dear muje ko kin gan an fara kallon mu" Beela ta kalleta ta girgiza kai ganin tana son tayi kuka Shiko har ya bude mota yana jira su Shiga amma basu ko motsa ba Yace"let go" Beela tace"ai da mashin muke" Yace"don't worry muje kawai" NEESA tace"ba inda zani Yace"meyasa? baki son ki gan yan uwanki ne?" Tace" Ni bani da kowa ni kadai na taso" Yace"ki yi hakuri ai nace zan miki bayani ko?" Amma taki jin magana shi Yace"ANEESA if you are stobborn ni ma baba kin iam more stubborn than you babu inda zanje sai kin Bini" Ganin zai rikece mata yasa tace"gobe ka same ni a hill guest inn by 2:pm" Yace"zaki gudu ko?" Tace"no" Yace"kin yi alkawarin?" Tace"yes" Yace"please karki karya alkawarin ki" A fusace tace"ni ba kamar kai bane mai alkawari baya cikawa"tana gama magana suka bar wurin Sanda ya gan sun ja mashin ya shige mota ya koma gida su na abuja A falo ya tarar da alhaji jabir yana aiki a laptop ya karasa da sauri yace"yaya na gan ANEESA a cikin gari" Yace"wata ANEESA?" Yace"ya'ta" Cikin farin ciki alhaji jabir yace"ina take?" Yace"taki biyo ni amma tace gobe in same ta a hill guest inn dan Allah yaya ka mata magana ko zata bi mu gida gobe" Yace"inshaallah wanan karon baza mu bari ta gudu ba" Bangaren NEESA ko suna barin wurin Beela tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Please share [21/06, 13:40] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. This page is dedicated to my friend MAMAN FAREESA MARUBUCIYAR INA TARE DA ITA πŸ…Ώ5⃣&6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Beela tace"amma meyasa kika bashi adress din guest in bayan muna da gida" NEESA tace"saboda bana son yasan ni mai kudi ne, ko kin matan baza mu bari susan ko mu waye ba?" Beela tace"eh na fahimta" NEESA tace"gobe zamu bisu ko?" Tace"inshaallah" Abba ko sai murna yake ya gan yar'shi a haka SUDAIS ya dawo ya same shi SUDAIS yace"Abba lafiya kake cikin farin ciki?" Abba yace"ai dole in yi farin ciki Allah ya hada ni da ya"ta ANEESA " Duk da SUDAIS na cikin b'acin rai baisan sanda ya saki murmushi ba yace"wow Abba na taya ka murna yanzu ina take?" Yace"gobe zamu je mu d'auko ta by 2pm a hill guest inn" SUDAIS yace"what a pity a cheap guest inn take zama?gashi gobe da asuba zan koma minna saboda ina da emergency amma zamu hadu a gida inshaallah" Abba yace babu damuwa Washe gari da asuba Hafiz da SUDAIS suka bar garin abuja saboda suna da aiki Misalin 2pm Abbu da Abba suka tafi hill guest inn direct room noban da NEESA ta basu suka je suka kwankwasa NEESA ne ta bude musu sanye da 3qtr da riga Mara hanun Tace Ku shigo mana ba tare da ta kallesu ba ta koma ciki Abba yace"dear ya kike" Tace"lafiya lau"shiru ne ya d'an rasa kafin Abbu yace"dear ina son ki shirya mu koma gida zaman hotel bai kamace ki ba,a ce kina mace kina zama a wanan kazamin hotel" NEESA tace"ya zanyi tunda bani da kowa iyayena sun manta dani" Abba zaiyi magana Abbu ya dakatar dashi Yace"dear your anger is justified but please give us a chance" Yanayin inda yake mata magana yasa jikinta yin sanyi sai ta ji son shi har ranta Zata yi magana sai ga beela ta shigo da ledar take away Tana cewa"besty ga abinci" Abbu ne ya kalleta yace"kamar NABEELA ko?" Dukawa tayi ta gaishe shi ya amsa cikin sakin fuska Abba yace"wata nabeelan?" Abbu yace"yar malam Abbas abokin ka" Abba yace"wallahi ban ganeta ba" Abbu yace"Ku shirya muje gida" Beela zata yi magana abbu ya d'aga mata hanun yace"in na isa dake ki shirya muje" Tace"toh Abba amma kasan mahaifina baya son ya'mace" Abbu yace"muje kawai" Dama sun hada kayan su dan haka suka ce a shirye muke Abbu yace"toh Ku saka kaya mana" Kallon jikinsu suka yi suka ce ai mun gama Yace"ko hijabine Ku saka" Suka ce mu bamu da shi Yace"toh muje kawai"Dan ya lura sun fara gunguni Bangaren priya ko bayan ta gama waya da Abba da gudu ta je part din umma tana cewa"hajiya" umma tace"na'am lafiya kike gudu" ajiyar zuciya ta sauke tace"su alhaji sun gan ANEESA yau za a dawo da ita" umma tace"kai amma na ji da muje mu had'a mata abinci" cikin murna suka shige kicin yayin da mummy dake zauna ta gan sun wuce ta ta tabe baki tace"munafukan bazan" abinci suka girka umma ta dafa mata abinci Nigeria ita kuma ummi(priya ta dafa India dishes)sai hira suke da misalin karfe 3:pm SUDAIS ya dawo daga asibiti a gajiye dashi da Hafiz a babban falon gidan suka zauna suna jiran su Abbu da misalin karfe hudu su Abba suka shigo gidan da sallama su NEESA na binsu a baya rike da akwati umma ta karaso ta rungume ANEESA tace"welcome home dear" babu fara'a a fuskar NEESA tace"thank you"kama hanunta umma tayi ta shigar dasu babban falon inda jama'a gidan suka taru Hafiz ne ya kalli su NEESA bayan su kawai ya gani ba tare da ya gan fuskan su ba domin sun basu baya shiri su kawai ya gani sai ya kalli SUDAIS dake aiki a laptop yace"kar dai wanan yar iska ce yariyar Abba?" SUDAIS ya kallesu yace" kasan yaran yanzu sun lalace sai karuwanci na tsani ganin mace da bazan shiga" duk maganan su a konin nisa hakan yasa ta juya ta kalleshi ai sai ta ga looser da suka yi game ne shima SUDAIS za ido yayi yace"you"tare da nuna mata hannu kashe me ido tayi tana murmushi a ranta tana tunanin rashin mutuncin da zata me Hafiz yace..... maman noorul hudah luv u my fans please share [22/06, 02:18] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my HUSBAND πŸ…Ώ7⃣&8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Hafiz yace"hmm Ashe yar Abba ce no wonder tayi min kama da ummi" Abbu ne yace ANEESA muje dining ku ci abinci daga nan sai ki je ciki ki huta" Tace"toh" Beela dai shiru tayi bata yi magana ba Wani saurayi ne da ba zai wuce 30yrs ba ya shigo tare da wani tsoho sai fara'a suke Saurayi yace"ina sis dina" Kafin a bashi amsa ya je gaban NEESA ya rungume yace"nasan kene sister na domin kamar ki d'aya da ummi" Murmushi tayi tsohon yace"itace amaryar tawa" Akace eh Dukawa su Abba suka yi da alamun mahaifinsu ne watoh kakan su SUDAIS Kafin kace me yaran gidan sun cika sun zagaye NEESA suna kallonta sai zuba suke Abba yace"son zo mana ku gaisa da yar uwar ka" Yana zuwa ya mika mata hanun amma sai ta basar ta hade hannayen kamar inda indiya ke yi Hakan da tayi ba karamin haushi ya bashi ba a ranshi yace"in ba saboda su Abba ba ai da bazan ma so had'a hanun da ke ba Mara kamun kai,ni da nike da malama Batul" Ita dai NEESA share shi tayi ta cigaba da harkokin gabanta Sai dai taki magana da umminta ko Abba yayi da ita bata amsawa sai dai umma da Abbu da sauran yaran gidan da sauranyin nan da ya shigo Hamza me kama da SUDAIS sak Alhaji ne yayi magana yace"a kira sauran mutanan gidan a ci abinci" Farida ne ta mike ta tafi part din mummy ta kirata da ya'yan ta sai wani cika take tana basewa Babu Wanda ya kula ta da ya'yan ta domin sun San halinta A haka daddy ya shigo ya same su yace"wai ina Batul?" Mummy tace"bata dawo ba tana makaranta"be kara wani magana ba suka fara cin abin Abinci umma NEESA ta ci Ummi tace"ga indiya dishes amma ko kallonta bata yi ba,umma ne ta mata alama da ido akan karta damu Bayan sun gama cin abinci SUDAIS ya mike NEESA ta bishi da kallo Har ya shige part dinshi Abbu yace"dear kuje farida ta nuna miki dakuna ki zaba" Tace"Abbu ni fa wancan nike so"ta me nuni da d'akin SUDAIS Abba yace"d'akin yaya kine SUDAIS ki je ki zabi wani please" Ganin ta hade rai yasa Alhaji cewa"dole fa a yiwa amaryata abinda take so" Abbu yace"hamza kira SUDAIS" Yace "toh" a tare suka dawo Abbu yace"ka kwashi duk wani abinda kasan yana da muhimmancin a gunka ka koma boys quarters domin anan ANEESA zata zauna" Yace"what?" Abbu yace"yes ko ban isa bane?" Abba yace"gaskiya in aka me haka ba a me adalci ba" Umma tace"ai dole ya bar mata tunda shine babba" Ummi tace"amma be dace a kore shi ba kowa yasan inda SUDAIS ke mutuwan son d'akin shi" Umma tace"mutum ya rasa ranshi balle d'akin" Ganin suna b'ata mata lokaci yasa ta sakin kukan karya Da sauri umma ta karasa inda take tace" subhannallah baby meya same ki?" NEESA tace"ni dama nasan ba sona ake ba tunda common d'aki an gagara bani ni zan koma inda na fito"ta kareshe maganan da jan akwati Tsawa Abba ya dakawa SUDAIS yace"zaka bi umurni na ko sai rain ka ya b'aci?" Rai b'ace ya kalli NEESA da ke kukan karya umma na lallashinta Ai sai ta fakin idan jama'a tayi me gwalo tana murmushi har da kashe me ido tana lashe baki Wani haushi ne ya dibe shi da gudu ya haura sama ranshi na kuna Wani kukan ta saki Abba yace"miye kuma?" Tace"kayan shi kadai zai kwashe ya barmin gadon" Umma tace"angama" Yana saukowa da akwati ta karasa gabanshi tace"bari in taimaka ma"tana magana tana murmushi kasa-kasa Hararanta yayi sanan ya janye akwati har yana turata Umma tace"bashi hanya kar yayi miki illa kin San ba hankaline dashi ba" NEESA tace"oh ummi kina nufin yana da tabin hankali toh ai ba boys quters ya kamata a kai shi ba asibiti ne" Yana jin abinda ta fadi ya juya ya kalleta Idon su na haduwa tace"sannu ashe baka da lafiya" Wani haushi da tsananta ne ya fara bin jinin jikin shi Suna hada ido da beela ta d'aga mata gira tace"oil oil" Beela ta jinjina mata ta hanya yi mata alama da babban yasa Shiko Hafiz bin abokin shi yayi a baya Abbu yace"kuje Ku huta NABEELA bayan sallah isha'i zanwa abban ki magana Tace"toh tare da jan akwati zuwa ciki" Suna shiga d'akin NEESA ta lumshe ido tana lashe baki a falo suka zauna beelah tace "ai ban tunanin yau zaki fara yi me rashin mutunci ba" ajiyar zuciya NEESA ta tace"ke a tunanin ki zan barshi ne bayan ya kira mu karuwai?beelah na sani mazinaci bana kuma so amin zargin zina domin nima bana yiwa wani ko da kuwa na gan mutum ya kebe da wata ko wani nikan yi musu uzuri domin zina ba karamin laifi bane kamata in zaka zarge mutum ka tabbatar kana da hujja,amma a abuja sai ya kira mu da karuwai a nan ma sanda yayi gulma mu wallahi ina jin tsanan shi har cikin jini na kuma zan koya me hankali" beelah tace"kamar inda na tsani Hafiz ba" NEESA tace"bari inje kasa na manta da wayana a dining" tana saukowa ta fara jin magana a falon umma tace"yanzu haka ma kila gulma na suke"karasawa tayi sai ta ji abbu na cewa" dole fa muyi abinda take so in muna son zamanta a gidan nan" Abba yace"amma gaskiya ba a kyautawa SUDAIS ba" abbu yace"dole ne ya ci girma" ummi tace"ni ko magana bata son min" daddy yace"Ku bata lokaci" budan bakin mummy sai tace"mu dai an kawo mana mara tarbiya"tsawa daddy ya daka mata tare dacewa bar nan wurin mara mutunci kawai jin motsin fitowar mutum yasa NEESA barin wurin da ta makale ta je ta d'auki wayarta ta haura sama cike da nishadi tana zuwa tace"beela guest what?" beelah tace"what?" tace"an bani lasisi koyawa wanan mara mutuncin hankali" tace"bangane ba" tace"yanzu na ji suna cewa kome nike so shi za a min kin gan da wanan dama zan koya me hankali" beela tayi dariya tace"oil oil " NEESA tace"muje bedroom in gyra d'akin" wacece NEESA da Beela gaskiaya comment Ι—in ki yayi min Ζ™kadai Ζ™ko a bar labarin ne Ι“e muku ba cause baku bani karfin guiwa as usual maman noorul hudah luv u my fans please share [22/06, 14:13] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. DEDICATED TO MY FANS πŸ…Ώ9⃣&1⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim UZAIFA YUSUF shine cikeken sunan mahaifinta haifafen garin taraba ne watoh fulanin jalingo Sunan maihaifinshi alhaji yusuf da mahaifiyar shi fatima su uku ne a gurin mahaifansu duk maza Jabir ne babba sai shi uzaifa sai autan su Jibrin sun taso ne cikin so da kaunar juna inda suke girmama juna Sai dai mahaifinsu gadi yake yi mahaifiyarsu kuma sana'ar sayar da kayan miya a kofar gida alhaji Yusuf duk kokarin shi kan yaran shi ne dan su samu ingantace ilimi da tarbiya A haka ya reine su har suka girma inda jabir watoh(abbu)da uzaifa watoh Abba)suka gama sekandari suka samu scholarship zuwa jami'a da taimakon wanda alhaji keyi wa gadi Abbu na gama sekandari me gidan alhaji ya aura me yar'shi khadija da yike a lokacin yana da shekara 23 da uku bai gama bane da wuri domin ana yawan yi me repeat baya son makaranta sai kasuwanci alhaji isah ya yaba da hankalinshi da kuma natsuwa da rikon amana domin yana zuwa kasuwa taya shi kasuwanci samun scholarship dinsu Hakan ba karamin sauki alhaji ya samu ba sai kawai ya fuskaci autan watoh jibrin bayan shekara biyar da auren jabir khadijat ta haihu d'anta namiji ya suna ABDULSUDAIS Bayan shekara biyar suka kammala karatun su inda jabir ya karanta accounting shi kuma Abba business admin sai dai babu aiki gomma abbu yana bin alhaji isah kasuwa taimakawa shiko Abba sai dai zaman gida wasa-wasa har ya shafe shara biyar a gida Hakan yasa uzaifa barin jalingo da niyar niman aiki Direct minna ya je amma ba karamin wahala ya sha ba kasancewar shi bakone wanda basan kowa ba Har kwana yake a tasha cikin ikon Allah ya hadu da wani mai kwana a shago mai suna Abbas Ashe Abbas ya kula domin in ya dawo aiki da asuba sai ya ganshi kwance yana barci Wata rana sai yayi me magana nan Abba yayi me bayanin ko shi waye ne Yace"toh shigo ciki mana,abinci ya bashi suna ci suna hira Abba yace"ni wallahi ko wani irin aiki na samu zanyi" Abbas yace"nidai da rana ina zuwa aiki gidan block da dare kuma aikin company DANA company ne da ake magunguna da robobi nan maitumbi yake India ke dashi in kana so sai ka ka zo muje gobe ka biya 2500 kudin unifoam da safan hanun Abba yace Allah ya kaimu hira suke kamar sun taba sanin juna domin abba akwai barkwanci ga sabo da mutane wanda yawanci maganan Abbas a kan kiyayya shi ne ga yara mata Abba yace"ai da namiji da mace duk d'aya ne in ka lura yara mata rahama ne kuma suna da tausayi da jinkai amma in baka yi sa'a haihuwar namiji ba sai yayi ta jawo,maka magana" Abbas yace"shidai a nashi ra'ayin baya kaunar mata ai maza suna magada " Abba dai shiru yayi dan ya lura iya gaskiyar shi yake fadi Washe gari da safe suka je akayi komai tare da umurtan Abba da ya bude account aka bashi katin shi domin aikin daily pay ne ranan da baka zo ba za a cire kudin ka in kuma kazo late half day za a baka Nan Abba yace"double shift zaiyi"a inda ake hada drip aka kai shi Yana zuwa da dare da karfe tara na safe da rana kuma karfe biyu sai kuma safe Ya dawo ya huta Cikin kwana biyu ya saba da aikin har indiya na yaba shi domin be da San jiki ko kadan Hakan yasa jinin shi ya hado da Mr manish Har ya kai ga Mr manish na aike shi gidan shi dake farm centre ya kaiwa yar shi priya sako Priya macece mai saukin kai kullum in Abba ya je sai tasa sun tsaya sunyi hira,tun baya sakewa da ita har ya fara A hankali soyyaya ya fara shiga tsakanin su amma basu sani ba Mr manish bai da wanan labari domin ya tsani Africans Kwana biyu sai ya daina aiken Abba gida Priya ko ta Shiga damuwa sosai har ta kasa hakuri ta fara biyo Abba Dana Mr manish sai ya fara tunanin dalilin zuwan ta companing sai tace"wajen shi take zuwa domin ta gaji da zama ita kadai a gida" Babu inda ya iya ya yarda da maganarta domin baya son b'acin ranta kasancewar ita kadai ya haifa kuma wajen haihuwarta mahaifiyarta Gauri ta bar duniya hakan yasa ma ya taho da ita Nigeria Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda yanzu Abba ya shekara da aikin Dana gashi sun shaku da priya zuwa yanzu ya gane sonta yake kuma ba zai iya rayuwa babu ita ba Bangaren Mr manish ko har ya sa ranan aurenta nan da wata d'aya tare da Arjun a indiya Ranan da ya fad'a mata kwana tayi tana kuka amma gari na waye ta bi kofar baya ta bar gida Direct inda Abba ke kwana taje domin ya kama hayar d'aki d'aya shida Abbas Tana zuwa ta fara yi me kuka hankalinshi ya mugun tashi cikin kuka Yace"priya what happen?" Domin bata jin Hausa Nan ta kwashe inda suka yi da Mr manish ta fad'a me Shima ya shiga tashin hankali tace"me zata bashi as dowry ya aureta" Murmushi yayi yace"in African mata basa biyan sadaki sai maza" Tace"then marry me" Yace"are you ready to accept Islam?" Tace"anything for you" Yace"let go" Tace"where?" Yace"mosque inda za a d'aura mana aure Dan nima bana son nayi loosing dinki" Da sauri ta mike ta bi bayan shi yana zuwa yayi wa limamin masalaci bayani Bayan an idar da sallah zuhr aka daura auren su a kan sadaki dubu 10 wani ne ma ya biya dama kafin aure priya ta musulunta an bata sunan mahaifiyar shi Fatima Sai bayan auren ne ya tuna yan uwanshi me zaicewa iyayen shi Kawai sai yace"kome miye zai faru tunda na samu priya me sauki ne"a masallacin wani alhaji ya bashi business card yace"ya zo zai bashi aiki" godiya sanan suka bar masalanci zuwa gidan su priya a falo suka tarar da Mr manish yana kallo priya ne ta sanar dashi an d'aura mata aure da abba,ai mikewa yayi yace"what?" tace"yes father" ranshi ba karamin b'aci yayi ba ya shake abba amma priya ra d'auko wuka akan in be sake ba zata kashe kanta da sauri ya sake shi,sanan ta rusuna ta taba kafan shi inda indiya keyi tace"bless me father" ko kallon ta beyi ba balle tasa ran zai dafa kanta yace"bless you"gajiya tayi ta mike ta ja hanun abba suka bar gidan tana kuka ita kanta tasan bata kyautawa mahaifinta ba amma zata yi ba laifin ta bane sone bayan sun bar gidan Mr manish yayi zaman dirsha yana kuka kamar d'an yaro yace"sai ya d'au fansa (revenge) abinda abba yayi me inda ya raba shi da yar'shi shima zai raba shi da abu mafi muhimmanci" bayan kwana biyu ya nimi mai bincike yasa a binciko labarin abba sai dai ance me abba ba d'an nan bane babu Wanda yasa kowa nashi su priya ko suna barin gidan agent abba ya nima aka nimo musu gida safe contain lallashin ta yayi da k'yar tayi shiru suka ci amarcin su inda abba ya kara sonta saboda ya same ta a cikkaken budurwa aiki abba ya samu mai kyau ana biyan shi 70k a wata nan ya fara nunawa priya so da kulawa da kuma yana aika waji Abu gida a haka har priya ta samu ciki bayan wata tara ta haihu yar'ta mace me kama da ita sak akayi suna yariya ta ci sunan ANEESA abba na zuwa jalingo lokaci lokaci amma bai sanan dasu yana da mata ba a fara samun matsala ne a lokacin da alhaji ya yanke shawaran abba zai auri yar abokin shi zainab a cewar shi ai yanzu yana da aiki abba na minna alhaji ya kira shi yace" maman noorul hudah luv u my fans please share [22/06, 23:44] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. DEDICATED TO BALKISU please zaku gan nasa Abdulsudais mistake nayi wallahi Ku min uzuri please zaku fahimta in mu kai inda zan yi bayanin wanene sudai πŸ…Ώ1⃣1⃣&1⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Alhaji yace"duk abinda kake yi ka zo karshen wanan makon ina niman ka" Abba yace "inshaallah" Yana dawowa gida ya sanar da matar shi fatima Nan tada rigiman sai ta bishi ta gan yan uwanshi Yace"iam soory priya u can't follow me saboda har yanzu ban fad'a musu nayi aure ba,ai kin gan it will be some how a ce naje dake da yariyar shekara uku,kuma ina zuwa gida ko hiran ban taba yi da su ba"kuka take yi sosai har hankalinshi ya tashi Lallashinta yayi har tayi shiru tare da yi mata alkawarin wanan karon zai sanan dasu sanan ya dawo ya kaita" Tace "yayi mata alkawari " Yace "yayi alkawari"sai dai tunanin yake yi ta ya zai sanan dasu cewa yayi aure shekara hudu da ta wuce kuma ma India tunawa da yayi da zuwa gidan shi na karshe ya d'an fara yiwa mahaifiyar shi magana a cikin wasa Yace" umma nifa yar India zan aura" Tace"Allah ya kiyaye India dake safi" Yace"ai wana musulma ce" Yace"ai komi musulcin ba indiye sai ya had'a da safi ni dai ban amince ba"sai jikin shi yayi sanyi Shiyasa ma yayi loosing courage na fad'a musu Ranan da zai tafi kuka tasha kamar ba zai dawo ba A hanya shi ta zuwa har ya shiga garin taraba yayi wani mugun hasari Wanda babu wanda yayi tunani zai rayu domin motar shi a cliff ya fada da k'yar aka fito dashi inda ana fitowa dashi ko minti 5 ba a yi ba motan ya kama da wuta Ya bugu sosai a kai ko motsi baya yi dashi da mutace ba babbanci wani ne a wajen yace"ya sanshi kanin jabir ne kiran jabir yayi ya sanar dashi halin da ake ciki Cikin tashin hankali suka zo da jibrin Asibiti aka kaishi sai dai fa likitoci sunyi iya kokarin su amma babu alaman zai motsa domin ya shiga coma In takaice muku sanda abba yayi shekara d'aya cif a koma sanan ya farfado amma ya manta tunanin shi Bangaren priya ko tasha kuka ta gaji domin noban shi bai shiga wayar ta kona mota Har companin g da yake aiki taje ko ya kira amma suka ce mata basu da labarin shi gashi Abbas ya bar gari zuwa Lagos A daddafe tayi shekara biyu amma babu labarin shi Sai dai in ta gaji da kuka sai taje gidan alhajin da ya taimaka musu dan Suna shiri da matan ita ke koya mata abubuwan addini Babu abinda hajiya keyi sai dai tayi ta bata hakuri Mr manish na samun labarin b'atan abba ya yanke shawarar amfanin da damanshi Nan fa ya zo har gidansu tana ganin shi ta saki kuka ta fad'a jikin shi shafa mata kai yayi tayi yana bata baki har tayi shiru Nan fa ya fara cewa"ai ya fad'a mata ba sonta yake ba he is just trying to take advantage of her gashi da ya samu abinda yake so ya gudu ya barta" Cikin kuka tace"ba haka kawai bane dole akwai abinda ya faru Dan tasan uzaifa ba zaiyi mata haka ba" Shiko abba har an sallamo shi ya ji sauki amma baya tuna komai sai dai yayi ta kallon mutane A haka rayuwa ta cigaba tun priya bata yarda da maganan babbanta har yayi nasara ta fara yarda domin shekara uku kenan babu labarin ga alhaji nan da ya basu aiki yana niman yayi lalata da ita Hakan yasa ta yanke shawaran bin mahaifinta indiya da yar'ta yar shekara shida A cikin kankani lokaci ta hada kayarta suka tafi Mr manish ko dadi ya ji domin yasan ya raba yar'shi da uzaifa sauran ya raba shi da yar'ta Ai tunda abba ya raba shi da yar shima sai ya rama Abba ne kwance yana barci sai ya fara mafalki fatiman shi (priya)ai sai ya farka da ihu yana priya da gudu alhaji da umma da abbu suka Shiga dakin nan suka zagaye shi ana tambayar shi wacece priya?" shiru yayi abbu yace"ina tunanin ya dawo tunanin shi dama malamin me rubuta rubutu yace inshaallahu yau ko gobe zai tuna komai" Abba yayi shiru yana juya maganan tuna komai sai yace"yaya me ya same ni?" abbu yace"ai shekaran ka uku kana jinya sakamakon hasarin mota da kayi ka manta tunanin ka" yace"what?"shekara uku?"besan sanda yace"toh ina Fatima da ANEESA?' alhaji yace"waye su?" yace"alhaji ka min gafara matata ce"labari komai ya basu a zaton shi alhajin fushi zaiyi sai ya gan yayi murmushi yace"toh ina take yanzu" cike da mamaki yace"minna" alhaji yace"toh gobe zaku a dauko ta" abbu yace"toh ya maganan auren shi da zainab ranan juma'a ne fa ai wanan dalilin yasa ka kira shi har ya samu hasari" alhaji yace"babu komai za a yi da jibrin" a waya alahaji yayi wa jibrin magana kasancewar yana B U K kano(daddy)amma da shike suna da biyayya ya amince albarka yaje har gida ya same mahaifin zainab (mummy)yayi me bayani shima yace"ba matsala washe gari suka zo minna amma suka samu labarin gun hajiya priya ta koma indiya wata ukun da suka wuce domin ta jira ta gaji jikin sanyaye suka koma taraba ranan juma'a aka daura aure zainab da jibrin Wanda ita zainab bata so ba domin Abba take so hakan yasa ta tsani Fatima banganren Fatima kuwa bayan sun koma indiya damuwa ne fal a ranta na rashin abba yau lafiya gobe lafiya Mr manish ko babu aikin da yake yi sai tusawa ANEESA sanan babbanta amma yariyar ta taso da kaunar abbanta a kwana s tashi zuwa abba indiya biyu amma be gane kan garin ba ya ma rasa daga inda zai fara nimanta in ya gaji sai ya dawo shima damuwa ce a ranshi daurewa kawai yake yi bayan wasu shekaru a lokacin ANEESA na da shekara sha biyar har ta gama college burinta ta gan abbanta ta tambaye shi meyasa yayi abdoning dinta da ummi ta ta taso ne cikin so da kaunar Fatima kuma tana sallah domin Fatima na kokarin koya mata abinda ta sani a musulcin sai dai al-adun India na jinin ANEESA irin su celebrating holi da tafa feet din na gaba da ita dan niman albarka sai dai fa jinya sosai Fatima keyi na rashin abba Mr manish da ya gan fa soyayya abba na niman kashe me ya sai kawai ya yanke shawaran yin plan sinshi na d'auka fansa ta hanya raba Fatima da ANEESA inda abba ya raba shi da yarshi sai yace"priya zai je Nigeria niman abban amma da ANEESA zashi" tayi farin ciki sosai harda ANEESA ma farin ciki tayi ba tare da sun San abinda ke zuciyar shi ba domin haushin Fatima yake ji dan babu inda beyi da ita ba akan ta dawo addinin Hindu taki ANEESA dai bata jin Hausa sai English da Hindu babu b'ata lokaci ya shigo Nigeria amma a Lagos ya tsaya wani gidan marayu ya ajiye ANEESA tana kuka amma ya tafi yana farin ciki ya d'auki fansa wani letter ya rubuta ya kaiwa priya wai Abba ne ya bashi kuma yace baya sonta ya kara aure mai zaiyi da indiya dama dan ya samu abinda yake so ne cikin kuka tace"toh ina ANEESA" Mr manish yace"ai ya kwace ta wai ba zai iya barin ta gun indiya ba" kuka sosai Fatima ta sha daga karshe rashin lafiya ya kamata bangaren ANEESA ko maman noorul hudah luv u my fans please share [23/06, 00:07] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Wanan page din naki ne MAMAN IHSAN na GORGEOUS WRITERS FORUM ke ta daban ne a zuciyata Allah ya barmu tare πŸ…Ώ1⃣3⃣&1⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren NEESA ko yana barinta a wajen ta dinga kuka tana niman taimako amma babu wanda ya kulata sai dadi da madam bose ta ji an kawo mata kala domin wanan gidan marayu babu abinda ake a ciki in banda sanfara mata da miyagun kwayoyi an dai fake ne da sunan gidan marayu (Allah ka kare mana marayu mu da marasa galihu domin yanzu dasu ake neman kudi) Yawanci jama'a Lagos sun San abinda akeyi a Bose ophanaga an sha kai karanta amma gwamnatin basa d'aukan mataki saboda costomers dinta ne kuma da hanun manya a ciki Haka ANEESA taci gaba da rayuwa bakin ciki kullum kuka bata da walwalla dan ko magana bata yi da kowa ko tayi ba a,ganewa domin turancin ta wani Irine,sai dai in lokacin sallah yayi tayi Abinci ma sai ta gan dama take ci saboda bata iya cin abinci mu na Nigeria ba Sai dai akwai wata yariya da baza ta wuce shekara goma sha biyu bs dake saman gadonta mai suna NABEELA ta takura ta domin NABEELA bata jin magana ko kadan kai tsokanan tsiya Kullum in tana barci sai ta samu abu tayi ta sa mata a kunni amma NEESA bata kulata ko kadan Wata rana tayi ta mata dariya domin sallah NEESA akwai gyra Ita dai NABEELA tana zuwa secondary na cikin orphanage din Wata rana NEESA na zaune tana kuka domin tunanin gida ya addabe ta sai NABEELA ta shigo da ruwa daure a farin leda ta bude bakin shi ta fara wasawa NEESA a jiki cikin b'acin rai ta fara mata masifa da halshen Hindu Beela dai ba yaren ta ji ba sai kawai ta fara mata dariya tana cewa"kai oil oil" Haka NEESA tayi ta fada har ta gaji ta bari dan kanta Bayan shekara d'aya har wanan lokacin beela da NEESA basa jituwa A yau ake shirin sayar da su NEESA zuwa wani Italy danyi karuwanci mata dai-dai shekarunta ake so a diba Da dare aka yi layi dasu ana saka su a mota Wanan abin na d'aurewa beela kai domin ita shekaranta biyu a orphanage din kuma kullum da dare ta gan manya sun zo sun dibe yara wasu na dawowa wasu kuma shikenan in kuma sun dawo sai sunyi jinya A take ta gane koma menene ba abune mai kyau ba domin NABEELA akwai shagen wayau A na kokarin saka NEESA a mota beela ta fito bayan taje tayiwa mai gadi wayau ya bar gate Ta bude kofa sanan ta dawo ta koma d'akinsu tayi dinga ihu wai ga maciji ai da gudu kattin suka shigo ana tambayarta ina yake Nan fa ta fara wasa da hankalin su tace"gashi yabi can sai tace gashi can Gani tayi hankalin su ya karkata da niman maciji domin har sauran yaran aka tambaya suka ce eh sun gan maciji kato dan tuni beela ta hada baki dasu Zamewa tayi ta fito ta nimi katon dutse ta halbe driver tuni jini ya b'alle me Bayan mota ta bude tace kowa ya gudu amma hankalinta yafi karkata gun NEESA tana fitowa ta kama hanunta suka gudu sai cewa take oil oil Ba karamin gudu suka yi ba ana binsu da beelah ta gan haka sai ta boye a daji gari na wayewa suka fito gari A kofan wani babban gida suka zauna suna kuka Har mata gidan ta fito ta d'auke su ta shigar cikin gida tare da yi musu tambayoyi Beela ne ta bata ansa tace"mata ni sunana NABEELA Abbas ni kadai mahaifiyata ta haifa amma maihafina ya tsane ni saboda ni ya'macece yan shekara na sha uku dan ya samu d'an namiji yasa yana ta aure aure a cikin shekara uku sanda ya auri mata uku yana sakin su domin ko ciki basa yi balle su haifa me namiji Hakan yasa ya dauko d'an yaya shi Hafiz domin tun bayan haihuwata mahaifiyata bata kara samun ciki ba Hafiz dai maraya ne haka mami na ta amshe shi hanun biyu biyu ta bashi kulawa amma ko ganina abbana baya son yi Komai nashi hafiz ne,wata rana naje makaranta ban dawo da wuri ba domin na tsaya wasa a hanya kasancewar a waje nike sakewa ina dawowa abbana ya rufe daki yayi ta dukana kamar wata babba dudu a lokacin shekaruna basu fi goma ba duka yayi min kamar zai hallaka ina kuka mahaifiyata na kuka A Cewar shi karuwanci naje kamar wata babba Yana gamawa yace"in barme gida shi baya kaunar ya'mace a gidanshi Nima fushi nayi nace mahaifiyata mu tafi amma sai taki ta kira yar wata kawarta hajiya turai tace in babu damuwa ta kula dani tare da bata duk wani kudi nata da gulagulanta wai hajiyar ta sani a makaranta toh Ashe hajiyar mata take sayarwa shine ta kaini bose orphanage ta sayar dani a gabana a ka bata kudi mai yawa bayan ta ma mahaifiyata alkawarin a Lagos zamu zauna Bayan na bar gidan abbana ya kara auro wata mai sun lami cikin ikon Allah lami ta haifa me ya'ya maza uku Toh nan aka fara wulakanta mami domin da ita da bola duk d'aya Bangaren Fatima ko jin shiru har bayan shekara d'aya tana sa zuwan Abba amma shiru yasa ta taho Nigeria ba tare da sanin mahaifinta ba A gidan alhaji ta na minna ta sauka ta fara tambayan su sai tayi sa'a bai gari matarshi ce kawai Kwasam washe garin zuwanta aka nuna company abbu a tv domin abbu nada companies a abuja minna da kuma kano surikin shi ya taimakame da hanun jari da Abba da sauri ta kwashe address din Na minna taje abba a cikin office tayiwa secretary bayani wai yace"priya"ai na jin priya ya fito har yana tuntube yana zuwa ya tsaya yana kallonta yana hawaye shima hawayen yake a tare suka rungume juna ya shigar da ita office Baki suka hada wajen cewa in ANEESA? Yace"me kike nufi" Tace"ba banana ya kawo maka ANEESA ba" Yace"ban fahimta ba"labarin inda suka yi da abbanta ta bashi tare da nuna me wasikan da ya bata Abba yace"ni be kawota ba kuma karya yake da yace nayi aure domin babu inda ba ayi dani ba inyi aure naki ina jiran ki so biyu ina zuwa India amma basan daga inda zan fara ba"labarin hasarin da ya faru dashi ya bata Kuka ta fashe dashi yace"karki damu gobe zamul indiya ya fada mana inda ya kai min ya" Yana barin office ya kaita gidan su domin sun dawo minna da zama sanadiyar kisan gilla da akayiwa ummasu yan ta'ada shiyasa suka bar taraba Kowa yayi maraba da zuwan Fatima banda zainab domin ta tsani priya tans ganin saboda dalilinta ne Abba bai aureta ba yanzu yaranta uku duk mata amma tana rukon yar yayanta BATULA khadija (umma) kamar ta goya fatima sai nan nan da ita takeyi Abbu yace"gaskiya ya kamata su je indiya su tambaye Mr manish inda ya kai NEESA A wanan lokaci SUDAIS Nada shekara 26 Hafiz ko shekara 23 kuma abokai ne Indiya Suna zuwa suka sa Mr manish gaba sai ya fada musu inda ya kai ANEESA Dariya yayi yace"fansa ya d'auka ta hanya kaita gidan marayu a Nigeria" Abba baisan sanda ya shake shi ba ai sai Fatima ta fara kuka tana dukan Abba tana cewa don't forget he is my father " Sake shi Abba yayi yace"sorry I lost my cool" Haka dai suka Bari indiya cike da farin ciki bayan Fatima tayiwa mahaifinta alkawarin bazai sake ganin ta ba A Nigeria babu inda basu nime ANEESA ba amma babu labari sai kawai suka cigaba da rokon Allah ya bayyana musu it's Suka cigaba da rayuwar aurensu India abbu yayi wa fatima komai umma kuma na koya mata abubuwa addinin da al'adar Mummy ko gaba take da kowa dan taso ne su hada kai su kori Fatima Amma umma bata aminta ba Su NEESA ko hajiyar nan ta amshe su hannu biyu biyu domin bata taba haihuwa ba tana basu kulawa a ss1 akayiwa beela registration na waec ta rubu ta taci nan fa ta tambaye su mai suke son karantawa NEESA tace"law" beela tace"Dr " hajiya Rabi tana da kudi sai dai bata da kowa domin familyn ta sunyi hasarin jirgin sama babu wanda ya rayu kuma yanzu tana da breast cancer shiyasa ta taimaki su NEESA dan tasan bazata rayu ba amma su basu San tana da cutar ba a kwana a tashi NEESA nada shekara 24 ta zama barrister ammi na matukan ji dasu ga ciwonta na sanani ba Inda bata yi dasu ba akan su bari a nimi iyayen su amma suka ki wai sai sun zama abin alfari babu ma kamar beela da take son nunawa abbanta cewa mata ma ya'ya ne wanda a yanzu duk yayan shi maza babu mai hankali ko d'aya daga mai shaye shaye sai mai sata a shekara ashirin da biyu beelah ta gama makaranta ta zama cikeken Dr da yike an mata sallake duk a Lagos suka yi karatu beela ko ta koyawa NEESA abubuwa sosai da Hausa da kuma addinin domin ita tun tan shekara 10ta sauke yariyar akwai ilimi kuma ammi su na kokarin koya musu abubuwa NEESA ko bata da aiki sai kallon hoton iyaye ta rana d'aya beela ta tashi da zancen zuwa gida dan ganin maminta minna taje babu wahala ta gane gidan su domin tasa an mata bincike tana zuwa ta tarar da maminta ta lalace tayi baki saboda wahala ranta ya mugun b'aci tana ce sai dai mami ta rabu da abbanta Hafiz ne kadai mai kwantarwa mami hankali bayan b'ata beela shima tunda Abba ya samu yara maza ya daina kulashi abbu ke d'aukan nauyin shi beela tace"mami kotu zani in raba auren ki da Abba mami tace"..... [23/06, 13:46] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. πŸ…Ώ1⃣5⃣&1⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Mami tace"ke ko wacce irin ya'ce mai son raba auren iyayen ta ai ko saboda ke zan zauna ko,nagode tunda kina lafiya" Beela tace"nifa mami dake zan tafi"suna cikin hira sai ga Abba ya shigo yana ganin nabbela ya karaso ya tada siya sai ta bar me gida,sanda ta gama karuwancinta shekara da shekaru zata dawo me gida Beela tace"ni wajen mahaifiyata na zo ba kai ba kuma da kake kira na karuwa ai kaine babana kuma dole a kira ka da baban karuwa" Magana yake NABEELA na bashi amsa har mami ta wanka mata mari Tace"da baban ki kike sainsa NABEELA?" Abba yace"kyaleta ta gaya mun ai ke kika d'aure mata gindi sha-shasha Wanda bata da gindi haihuwar yara maza sai cin abinci" NABEELA tace"ai abinda ka bata shi zata Haifa maka" Ganin ba zata yi shiru ba yasa mami janta zuwa gun umma domin makota ne (Karku manta Abbas da Abba abokai ne) A falo suka tarar da abbu cikin kuka mami ta me bayani Nasiha yayi wa NABEELA umma ma ta tofa albarkacin bakinta Ummi da shigowarta kenan ta tsaya tambayar abinda ya faru Shiru NABEELA tayi tana kallonta nan take ta gane ummi NEESA ne domin suna kama kuma tasha ganin hoton su a hanun NEESA Shigowar Abba ya kara tabbatar da zarginta Amma sai bata ce komai ba Abbu yace"je ciki ki huta a baki abinci" Beela na barin wurin kofar bata tabi ta bar gidan a hotel ta kwana washe gari ta tafi Lagos cike da haushi mamin ta Domin gani take mami ta fison Abba akanta Hamza ne zauna yana Facebook kawai zai ya gan hoton NEESA a people u may know Yace"yariyar nan tayi kama da ummi"sunan ya duba sai ya gan ANEESA UZAIFA YUSUF Yace"tabbas itace yar Abba "zuwa yayi ya nunawa Abba Shima yana gani yace" Aneesa shi ce" Chart ya farayi da ita harta fad'a me mamanta India ce amma baban ya gudu ya barta Yace"you are my daughter" Tace"ya ka gane?" Yace "saboda bazan taba manta ya'ta ba" Beela na komawa ta fad'awa NEESA abinda ya faru kuma ta gan abbanta da ummi ta Abinda ya bawa NEESA haushi tace "ashe suna tare ta manta ni,ni ina nan ina tunanin tana indiya ashe tana tare da mijinta" Bayan dawowar beela da kwana uku Allah yayiwa ammin su rasuwa Mutuwar da ya taba su sosai domin bazasu taba manta ta ba ita ta inganta rayuwar su Kafin ta rasu ta mallaka masu dukiyarta da gidaje tare da rokon su da su ta mata addu'a Sun ci kuka har sun gaji da nabella ta gane cancer ya kashe ammi nan ta d'au alwashin zurfafa iliminta akan wanan ciwon suka yanke hukunci komawa makaranta Ita NEESA zata karo ilimi a law a London ita kuma Dr a India kusan they have the best doctors A ranan da Abba yayi zai zo ya d'auki NEESA su dawo gida ranan suka bar gari NEESA ta tafi London ita kuma beela indiya tare da alkawarin zasu ta visiting juna Abba ko ya zo Lagos be sameta a inda suka yi zasu hadu ba jiki ba kwari ya koma gida ya sanar dasu ta gudu Karatu sosai suke yi inda NEESA ke zuwa indiya wajen beela saboda tafi ta samun lokaci Nan fa suka fara d'aukan al'adan indiya amma basa wasa da sallah yanzu beela na jin indiyan ci Haka rayuwa ta cigaba da tafiya har NEESA ta gama karatunta ta zama cikakkiyar international lawyer saboda kokari da hazakarta suka bata aiki a London Bayan gama karatun NEESA da wata shida NABEELA ta gama nata ta zama cikkakiyar doctor da ta specialized a bangaren kansa ba ma india kadai ba yawanci kasashe na alfari da ita Har inviting dinta ake kasashe daban daban.dan duba mara sa lafiya An kuma d'auketa a London tana aiki Beela da NEESA yara ne masu ji da ilimi kudi da lokaci Kuma duk shekara sai sunyi celebrating holi wasan da indiya keyi da colours ana sawa juna a fuska Aikin shekara d'aya sukayi a London suka dawo Nigeria suna,dawowa NEESA ta kai Bose orphanage kotu cikin ikon Allah tayi nasara yanzu madam Bose na prison da duk wani mai hanun ciki sayar da yara Dama NEESA bata taba loosing case ba Yanzu sun bude gidan marayu da sunan ammi mai suna hajiya Rabi memorial orphanage a Lagos da abuja Yanzu beelah na kokarin bude babban asibitin ta anma kusa gama ginin NEESA kuma ta bude ANEESA U Y chambers a minna da abuja Kuma suna gina wani orphanage a cikin garin minna ne Wanda zasu same suna NEESABEELA foundation NEESA na matukan son iyayen ta amma take sharewa dan tana son nunawa iyayenta illar barin yara ba kulawa Kuma a tunanin ta da gangan suka barta NEESA tana da matukan sanyi amma bata da hakuri Dan in kayi mata laifi sai ta rama bata shiga harka mutane amma in ka shiga nata zaka ji ba dadi,bata da tsokana amma inka tsokane ta zaka sha mamaki ta tsani Kalmar zina balle a mata kazafi da ta aikata shi Fara ce Sol tana da tsayi da jiki madaidaici kekewar ce ajin karshe domin tana da Asia looks kasancewar mamanta indiya ce Sabanin NABEELA da ke da fad'a ga yawan tsokana da rashin kunyar tsiya NABEELA ta tsani mahaifinta saboda musguna mata da yake yi NABEELA chocolate colour ce kyakyawa ce amma bata kai NEESA kyau ba tana da shaven wayau dan har tafi NEESA shiyasa ba a gane NEESA ta bata shekaru biyu Beela ta tsani Hafiz Dan lokacin da aka kawu shi gidan babanta na nuna me kauna hakan ba karamin b'ata mata rai yake ba Yanzu haushin mami ta take ji akan ta ki rabuwa da abbanta In zasu yi wa mutum rashin mutunci sai su fara cewa oil oil Oil oil ya samo asali ne a lokacin da NEESA bata jin Hausa ita kuma beela bata gane turancinta Komai NEESA tace"sai tace oil oil" A lokacin da NEESA ta fara jin Hausa sai ta tambayeta miye ma'anar oil oil Sai beela tace"yo inda kike jan nan ai in an yan ka ki ba karamin jini mai za kiyi ba" Shike nan ya zama masu tsara da zaran sun Shiga matsala sai su ce oil-oil Da sun ce oil oil d'ayar zata gane me yar uwarta ke nufi (Pls nayi mistake a sunan SUDAIS instead of Abdulaziz nasa abdulsudais pls a min uzuri domin real name dinshi Abdulaziz be,ina fatan kun fahimta Wanan kenan Cigaban labari Maman Noorul Hudah Luv my fans Please share [24/06, 00:50] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent, and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MINERT marubuciyar jini d'aya πŸ…Ώ1⃣7⃣&1⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tashi NEESA tayi ta shiga bedroom da babu abinda ke tashi sai kamshi kwanciya tayi a gado ta lumshe ido tana lashe baki Domin lashe baki yana d'aya daga cikin d'abi'un NEESA tun tana yariya Beela ne ta shigo d'akin tace"toh ai sai ki tashi mu zuba kaya a wardrobe ko" Mikewa tayi suka fara jera kaya a wardrobe suna hira Beela tace"wallahi kin burgeni da kika koya me hankali" NEESA tace"ai tunda ya kira mu da karuwai ya shiga uku" Dariya beela tayi tace"zaiyi regretting" NEESA ta leka window sai ta gan shi tsaye a gadin domin daga d'akin kana hango abinda ke faruwa a garden Kuma SUDAIS akwai son zaman garden especially in yana cikin damuwa NEESA tace"beela zo ki gan looser nan" Da sauri beela ta leka tace"toh me zamu yi me yanzu" NEESA tace"ruwa zamu wasa me ta nan" Ruwa suka ciko a bokiti suka zuba omo tare suka kama suka korara me Daga sama ya ji saukan ruwa a firgice ya kalli inda yake zato ruwan ya fito Ai sai idon su ya hadu da NEESA ta sakar me murmushi tana waving shi Ba karamin b'aci rai ya ji ba nan da nan idon shi ya canja kala zuwa ja Cikin b'acin rai ya shiga ciki d'akin shi na boys qutrs Toilet yaje dan yin wanka domin ruwa omo suka wasa me amma babu sabulu ya baro shi a tsoho d'akin shi Fitowa yayi zai fita ya siyo wani bayan ya canja kayan jikinshi kawai sai yayi karo da ita da buhu Tace"kai looser kayar da ka manta na kawo ma" Kallon tsana yayi mata daga sama zuwa kasa Itama kallon jikinta tayi sanye take cikin bakin 3qtr da farin riga mara hanun Sai bakin flat shoe mai shegen kyau kuma ya amshi kafarta Sanda ya gama kallonta sanan ya nunata da yasa yace"ki kiyaye ni domin duk wani iskanci ki a bayana kike" Tace"lah ashe kai d'an iska ne?a gomma da ka fada da bakinka ashe shiyasa kake yi wa kowa kallon yan iska irinka" yace"ke ki gan dan abbu ya sa na bar miki d'aki ki d'auka ki yi nasara domin kome kike takama dashi na fiki,karki bari raina ya bace" zagaye shi ta farayi tana tafi tace"realy me zai faru in ran naka ya b'ace?domin in ka bari nawa ya b'aci zaka sha mamaki kuma karka yi tunanin yin wani abu domin zaka b'atawa kanka lokacine domin ina dai-dai da kai" yace"kina ganin zaki iya dani ne" tace"wani gani bayan na nuna maka a aikace,in ka lura daga jiya zuwa yau na raba ka da abubuwa da kake so"zuwa dab dashi tayi tayi kamar zata had'a fuskokin su tace"SUDAIS the bike man,in baka manta ba na raba ka da mashin da kuma d'akin ka,you can't imaging what I will do to you next" yace"I dare you" dokan kafarda shi tayi tace"I like your courage boy,but don't make a mistake tha t you will regret because I assure you can't beat me in this game" yace"and i will make sure na RABAKI DA GIDAN NAN" tace"ina jiran ka in gan aikin hanun ka,yaro amma ina so kayi tunanin a ranan farko da nazo gidan nan na raba ka da dakin infact cikin gidan zuwa boys quarters toh ka kamanta a ranka mai zan iyayi nan gaba" shafa kumatun shi tayi kamar yaro cike da rainin wayyo tace"SUDAIS kayi kuskuren kira na da beelah karuwai and zanyi make nayi dealing da kai ban so zama a nan gidan ba amma saboda kai zan zauna dan in koya maka hankali" yace"ai ba karya nayi ba karuwai ne Ku"runtse ido tayi ta kuma bude su ta lashe baki tana jin tsanan shi na gudana a jinin jikinta tace"wallahi i will make it a mission to deal with you" yace"me zaki iya yi" tace"hmmm yanzu za a fara was an" kallon wani gefe tayi tace"oil oil" NABEELA dake boye a kwana tana kallonsu ta ji NEESA tace oil oil ai sai ta saki kara tace"wayyo umma zai kashe NEESA da gudu mutanen gidan suka fito umma har tana tuntube NEESA na ganin su ta maman noorul hudah luv u my fans please share [24/06, 12:12] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to AL- HUSSEN ABU SAMEER nagode da kokarin ka a gareni thanks a lot πŸ…Ώ1⃣9⃣&2⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim NEESA na ganin su ta saki kukan karya Jiki na rawa umma ta karasa inda suke tace"baby me ya faru ne"kafin NEESA ta bata amsa Beela tace"umma kasheta zaiyi makureta yayi wai sai ya koya mata hankali tunda ta raba shi da dakin da yake so,shima sai ya raba ta da ranta"ta karashe maganan da kuka NEESA ko kuka karya take yi tana tari a dole an shaqeta umma tace"SUDAIS kisa?lallai kayi nisa" Abbu yace"watoh ban isa da kai ba ko?shikenan wallahi akan ANEESA zamu sa wando kafa d'aya da kai" NEESA ko da ta gan ba a yi me fad'a Inda take so ba sai ta kara sakin kuka tana cewa abbu ka bari na koma inda na fito wallahi yayi alkawari sai ya d'au fansa"karasawa tayi ta rike alhaji tace"alhaji ai gomma na tafi ko,dama a gidan marayu na taso bani da kowa" alhaji yace"yi shiru amaryata babu inda zaki je wallahi in ka kara shiga harkanta sai na mugun sab'a maka" shiko SUDAIS suman tsaye yayi idonshi ya canja kala zuwa ja ranshi na kuna be ma iya magana ba domin babu Wanda ya bashi wanan dama ummi ne tace"haba kun sashi gaba kuna me fad'a Ku bashi damar kare kanshi mana,ita meya kawo ta nan?" NEESA ta kara karfin kukanta tace"nasan baki sona a masayin ki na mamana ni ban tsokane shi ba zuwa nayi in bashi sauran kayan da ya manta,in kuma share me d'aki domin nasan boys quarters din zaiyi kura,shine ya fara gaggaya min maganganu harda cewa ni yar iskace bana sa hijabi wai ya tsane ni ai dama babu me sona a wanan family din" ummi tace"ban yarda ba" umma tace"hajiya karki yi musu inda SUDAIS ne zai aikata nasha fad'a me ya daina irin wanan halin" abbu yace"toh bari in fad'a ma wallahi duk ranan da ka kara shiga harkan ta sai ranka ya baci sha-shasha kawai tafi ka bar min wuri"da k'yar ya iya jan kafanshi ya koma ciki umma tace"baby muje ki huta" NEESA tace"kuje zan shigo yanzu ya manta da kayan shi zan kaime ne" umma tace"barshi nan in ya ga dama ya zo ya d'auka karki je kuma ya kara yi miki mugunta" NEESA tace"karki damu zan kaime ai d'an uwana ne bazan iya barin kayanshi ya wulakanta ba" umma tace"Allah ya miki albarka" tace"amin kowa ya bar wurin su abbu sun tafi masalaci domin magrib tayi umma da ummi suka shige ciki ya rage NEESA da beelah tafawa suka yi beelah tace"gaskiya besty baki da muntunci kin gan inda kika yi acting kamar da gaske" NEESA tace"ai dole na nuna mishi na fi karfin shi wallahi baki San inda na tsane shi bane" d'aukan kayan tayi ta shige dakin tana zuwa ta ajiye a gaban shi ta koma ta zauna a kujera ta hade kafafu shiko zama yayi yana kallon sillin ranshi na kuna tunda yake ba a taba cime muntunci irin na yau ba NEESA tace"kai boy ya ka gan nawa salon?" kallonta yayi da jajayen idonshi yace"wallahi bazan taba barin ki ba sai na rama" tace"ashe ka kusan barin gidan nan domin nima bazan kyale kyale ka ba,sai na nuna maka kuskurenka na kiran mu karuwai" yace"shikenan nayi accepting challenged " tace"yanzu zamu fara was an" tana gama magana ta bar d'aki a hanya ta hadu da Hafiz zai shiga dakin ai bangaje shi tayi ta wuce ya bita da kallo yana shiga ya ganshi zaune yace.... maman noorul hudah luv u my fans please share [24/06, 14:59] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers, we are the best among the rest. Dedicated to NIDA YAYA SUDAIS FANS GROUPS πŸ…Ώ2⃣1⃣&2⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Hafiz yace"ya na gan ka haka ko massalaci baka je ba?" SUDAIS yace"hmmm bari kawai yaran nan sun sani gaba" Yace"me suka yi kuma?" Yace"komai ma domin son korata suke yi a gidan nan"labarin abinda ya faru ya fad'a me kamar yayi kuka yace"a gaban kowa suka sa abbu ya ci mutuncina yanzu bani da kima a idon yaran gidanan" Hafiz yace"da shirin su suka zo ni duk ba wanan ba,kasan kuwa wani yayi challenging dinka a bike race a nan minna?d'azun ake fad'a min wallahi kuma sunce in basu ji daga gare ka ba they will consider you a looser,na ransa ya zanyi gashi a hana ka hawa, har ce musu nayi ka daina amma sai suka ce tsoro muke ji" SUDAIS yace"ka fad'a musu nayi accepting challenge din ko ita akasi aka samu tayi wining dina" Hafiz yace"ah'ah wallahi ta iya ne domin tunda nike ban taba ganin Wanda ya iya mashin irin ta ba sai dai a movies "kallon da SUDAIS yayi me ne yasa shi shiru Yace" toh ya zaka yi tunda da baki ka kayi alkawarin daina hawa mashin" Yace"wallahi babu Wanda ya isa ya hana ni hawa mashin domin tun ina yaro nike sha'awar hawa" Hafiz yace"gudu nike kar a samu matsala domin na fuskanci yaran nan ba mutunci ne dasu ba' Yace"aiko sun samu dai-dai dasu domin kome suka min sai na maida martani wallahi na tsane NEESA kuma na d'au aljawarin koya mata hankali" Hafiz yace"dole ne wanan domin sun cancaci haka tunda har suka raba ka da cikin gida" Yace"karka damu muna nan da kai wallahi sai ka tausaya musu" Hafiz yace"babu tausaya musu da zanyi tunda har suka cima abokina mutunci,amma ga shawara me zai hana ka bari sai munje venue din race din sai ka hawo ka ga babu Wanda zai sani" Yace"Allah ya kiyaye sai ka ce ina tsoro su uwata ce ita?a gida zan hau,kai dai ka fad'a min ranan da za ayi race din" Yace"jibi" SUDAIS yace"toh ka siyo mana Sabon mashin a gobe in fara training " Hafiz yace"an gama SUDAIS the bike man toh tashi kayi sallah" NEESA ko tana fita suka sha hannu da beelah A dai-dai kofar shiga general falo tayi karo da wata budurwa da hijabi har kasa NEESA ta d'ago kai ta kalleta tace "ke baki gani ne" Yariya tace"sai dai kene baki gani" Beela tace"besty mu je kawai kar mu b'ata lokacin mu a abubuwan that is not important"wucewa suka yi suka barta tsaye Daddy ne ya shigo ya ganta tsaye yace"ke batul me kike yi ne da sai yanzu kika dawo daga makaranta" Tace"Abba wallahi lectures muka tsaya yi kuma muna test" Yace"ke kadai ne mai zuwa jami'a da kullum sai magrib zaki dawo?" Tace"daddy ai kowa da course dinshi" Yace"wallahi in kika kaini bango zansa a maidaki garin Ku karki jawo min magana ki b'atawa zuri'ata suna"yana gama magana yayi tafiyar shi Tabe baki tayi tace"ai baka isah ba domin a gidan nan zan rayu in na auri sakaran d'an wanka SUDAIS" Ana idar da sallah abbu ya tare malam Abbas da maganar yar shi NABEELA Abbu yace"alhaji mun dawo da NABEELA shine nace toh bari inji ra'ayin ka domin ta dawo ta zauna a gidan ubanta" Yace"wani gida?ba dai nawa ba,yariya sai taje ta gama iskancinta sai a kawo min ita toh ba a gidan na ba,me zanyi da ya'mace bayan gani da yara maza har uku,da zaka bi shawarana toh da ka mai da ita inda ka d'auko ta ko kuma ka rike ta in kana so,in kuma baza ka iya ba ka kawota in d'aura mata aure da d'an gidan mai gadi na" Cikin b'acin rai abbu yace"kai wani irin jahili ne eh,yarka kake kira da munanan suna?kuma da kake maganan yara maza me yaran naka suka sinana maka?in banda jawo maka magana a unguwa daga mai sata sai mai shaye-shaye sai kuma mai bin ya'yan mutane,toh karka damu ni zan rike NABEELA in bata ingantaciyar rayuwa wallahi sai na nuna maka haihuwar mace rahama ce in banda jahilci wasu na niman haihuwar basu samu ba kai ka samu kana zab'e" Malam Abbas da ya ga abbu ya rufe shi da fad'a kawai sai ya fara tafiya ya bar abbu tsaye Abbu ya girgiza kai ya shige gida Dan masalacin a kofar gidansu take NEESA na shigewa suka yi sallah bayan sun idar suka fara karatun al-qurani mai girma Suna gamawa NEESA tace"muje part din umma nidai wallahi matan tamun" Beela race"toh muje" Da sallama suka shiga a falonta suka tarar da ita a dadduma tana addu'a Zama suka yi suka jira harta kammala Tace"Ashe baki nayi" Murmushi suka yi NEESA tace" Gaskiya comment dinku yayi kadan baku bani karfin guiwa.wanan littafin ya kunshi abubuwa dayawa 1,illa zato,domin ance ka fadi alheri ko kayi shiru 2,illa bijirawa ni'iman Allah most expercially iyaye masu zaban jinsi 3,yan mata masu bin maza a cewar su a boye suke yi 4,ribar hakuri da taimakon na kasa da kai 5,illa magana babu tunani domin kalma d'aya cak zai iya b'ata wani ko wata rayuwa infact ko kai kanka Wanan kadan ne daga darasin da ke cikin nida yaya sudais kamar inda kuka sani my story can take a twist at any time Amma sai kun bani karfin guiwa ta hanya yin sharhi da comment domin ta wanan hanyar ne zan sa kuna fahimtar labarin Sai na gamsu da comment dinku zanyi typing anjima domin ina tabbatar muku ba a yi komai bako a wanan labarin. Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [25/06, 00:59] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to NIDA YAYA SUDAIS FANS GROUP πŸ…Ώ2⃣3⃣&2⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim NEESA tace"eh umma mun ce bari mu shigo mu gaishe ki" Umma tace"nagode amma baby kin gaida ummi ki kuwa?" Hade rai NEESA tayi,sai ma tayi kamar bata ji ba" BEELA tace"yauwa umma ina son in tambaye ki" Umma tace"ina ji" Beela tace"umma haka halin YAYA SUDAIS yake ko dai mu kadai yake wa haka?" Umma tace"meya muku kuma ne?" NEESA tace"Beela karki fad'a mata dan Allah kin San baza ta ji dadi ba" Hankalin umma ne ya tashi ta tashi ata dawo kusa dasu tace"baby be dai yi miki komai bako?" Kallon juna suka yi sai sukawa juna signal Beela tace"gaskiya zan fad'a mata ta San irin abinda SUDAIS ke miki" Umma tace"Ku fad'a min dan allah" NEESA ta fara hawayen karya tace"umma wallahi YAYA SUDAIS ya tsane ni har cewa yayi sai yayi sanadiyar bari na nan gidan,harda cewa nan ba gidan mu bane,daga zuwa kai me kaya shine ya fara cewa duk fad'a da aka mishi sai ya rama a kai na" Umma tace"inji SUDAIS din" Beela tace"haka yace" NEESA tace"banso gaya miki ba dan kan ranki ya b'aci" Umma zatayi magana sai ga abbu ya shigo yace"Ku fito ina niman ku" A general falo kowa ya zauna da babba da yaro Abbu ne yayi gyran murya sanan yayi sallama kowa ya amsa Yace"ba komi yasa na tara ku a nan ba maganane akan NABEELA yar malam abbas,ina son kowa ya sani da babban da yaro cewa nabbela ta zama yar gidan nan kuma ban yarda kowa ya ci mata fuska ko wani abu mara dadi ba,domin mahaifinta ya butulcewa kyautar ubangiji ya manta ya'ya mata rahama ce amna muna nan sai yayi nadama domin zan tabbatar na inganta rayuwarta"kallon su neesa yayi yace"kunyi karatu? Beela tace"ni nayi secondary amma so biyar ina rubuta jamb ban ci ba" Yace"kefa?"yayi nuni da NEESA Tace"abba ni gaskiya zan fad'a maka bana fahimtar karatu ko waec banci ba" Yace"toh ya za a yi kenan?ina son ko koma makaranta" Tace"zamu yi shawara" Abba yace"na baku kwana uku" NEESA tace"toh mun gode" SUDAIS ko a ranshi yace"ashe basu yi karafu ba" Abba yace"karku sake ku wulakanta su,ina fatan kun fahimta?" Mummy tace"kai mudai mun shiga uku yanzu kuma an kwaso mana wata yar duniya da wanne zamu ji dashi wancan yar mayya me shigar kafurai koko kawarta" Daddy ne ya daka mata tsawa yace "zakiyi wa mutane shiru ko kuwa" Abbu dai gurgiza kai yayi sanan yace "na gama zaku iya tafiya dare yayi" Nabeela da ta zauna shiru jikinta yayi sanyi tace"nagode abbu daga yau kaine magaifina" Abba yace"Ku je Ku kwanta dare yayi" Ummi ko shafa kumatun beelah tayi tace"karki damu ki d'auka nan ma gidan Ku ne" Umma na mikewa tace"SUDAIS ka zo ka same ni a ciki" Yace"toh"binta yayi a baya har suka Shiga falon umma"kallonshi tayi tace"watoh ban isa da kai ba ko?ko kunya baka ji kake wulakanta yar ummi matar da take kaunar ka fiye da kowa a nan gidan,har ka bude baki ka cewa yarta nan ba gidan su bane kuma sai ka kore ta"zaiyi magana tace"yi min shiru sha-shasha yau daga zuwa yariya har ka fara azabtar da ita, yariyar kirki bata so fad'amin ba in badan nagode da NABEELA ba da yanzu bansan halin da ake ciki ba,toh wallahi ka kiyaye ni zan mugun sab'a ma in ka kara b'atawa baby rai"zaiyi magana katse shi da cewa tafi ka bani wuri sakarai yaro kawai" Fita yayi rai b'ace a garden ya zauna yana tunanin makirci irin na NEESA Yace "wallahi sai na mugun baku mamaki a ce daga haduwan mu jiya zuwa yau har na ratsa abubuwa hard a soyyaya mahaifiya tunda Nike bata taba min magana irin na yau ba domin tana kunya na,amma yau harda zagi,dole ne ma in d'au fansa,sai na nuna muku koni waye" Toh fans wasa zai fara zafi ran maza ya b'aci kafin a fara was an bar musan wanene SUDAIS Wanene SUDAIS? Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Please share [25/06, 02:26] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to 80k πŸ…Ώ2⃣5⃣&2⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Dr ABDULAZIZ JABIR YUSUF amma anfi kiran shi da (SUDAIS)(shiyayasa a baya nayi kuskure ina ta rubuta ABDULSUDAI please a min uzuri)d'an ne ga alhaji jabir Yusuf (abbu)da mahaifiyarshi KHADIJA (umma) Abbu mutumin kirki ne da rikon amana hakan yasa sirikin shi alhaji isah ya ja shi jiki har ya bashi jari ya fara kasuwanci cikin ikon Allah ya sa me albarka inda yanzu yana da kamfanin sugar a minna da kuma na kera takalma a abuja Mahaifiyarshi irin matan nan ne masu kirki da fahimtan mutum tun tana 16years aka mata aure shiyasa yanzu baka gane tana da d'an mai shekarun SUDAIS Khadija ta iya zama da kowa kuma tana da rahha da sakin fuska ga taimakon na kasa da ita, shiyasa ma take shiri da priya matan kanin abbu Abba kasancewar priya indiya ce amma zamanta da umma yasa baka gane indiya ce sai ka kalleta amma dabi'unta na hausawa ne domin umma ta koya mata Su uku ne matan gidan kasancewar a family hause suke zama amma kowa da part dinshi domin alhaji be yarda da ya raba ya'yan shiba fatima watoh priya wanda yaran gidan ke kira ummi itace mahaifiyar NEESA da Isah dan shekara 10 Wanda suke kira daddy domin ya ci sunan abban umma Ita kuma zainab(mummy) matar daddy ne (jibrin autan su abbu)yaranta uku duk mata Aisha fatima da maryam amma tana rikon wata yar yarta batula mummy bata da mutunci ko kadain kuma ta tsane ummi kasancewar Abba taso aure amma yaki aka aura mata kaninshi jibrin bata da wani buri da ya wuce ummi ta wulakanta UMMA ko yaranta hudu SUDAIS shine farko sai hamza,Amina yanzu tana gidan miji sai autan su farida SUDAIS ya taso ne cikin so da kaunar iyayen shi ga gata A taraba yayi firamare yana ss3 iyayen su suka dawo Niger da zama sakamakon kitsan gilla da yan ta'ada sukawa kakansu hajiya Fatima A minna ya rubuta waec result na fitowa abbu ya turashi US inda yayi karatu a bangaren likitacin ta gefen mata watoh gynecology dashi da abokin shi hafiz amma ya rigashi gamawa SUDAIS na dawowa Nigeria mahaifin shi ya bude me babban asibiti da akeji dashi a Niger mai suna SUDAIS WOMEN SPECIAL HOSPITAL SUDAIS irin mutanen ne masu sauri yankewa mutun hukunci basa tauna magana kafin su fad'a basa tunani ko ya mutum zai d'auke shi ko yaji zafi oho shi dai ya fad'i Yana da rainin wayyo sosai,yana sha'awar mata masu shigan mutunci da hijabi har kasa a tunanin shi mace mai shigar banza karuwa ce shiyasa ya tsani turawa,hakan yasa yake son Batul domin akwai sa hijabi sai dai abinda be sani ba batul irin yaran nan da ake cewa FUSKA BIYU domin tana raina me wayau Batul kyakyawa ce domin fara ce tas sai dai bata da tsayi ga rashin kunyar tsiya amma bata yi a gaban SUDAIS tana zuwa C O E minna inda take karanta Agriculture shekarun 18 shiyasa ma SUDAIS ke sonta dan shi a ra'ayi shi in mace tafi shekaru 20 batayi aure ba yar duniya ce shi sweet 18 yake so Yana shiri da ummi sosai dan duk gidan tafi sonshi SUDAIS tun yana d'an 16yrs yake hawa power bike shiyasa ake ce me SUDAIS the bike man domin bai taba fadi race ba sai akan NEESA abuja da ya bi su Abba duba kamfaninsu Dama duk Wednesday yana zuwa race a abuja ba dan kudi ba sai dan yana jin dadin winning gayu Yana kaunar d'akin shi dan bayan dawowar shi US yasa aka rushe akayi me inda yake so toh gashi NEESA ta rabashi dashi Hafiz ne abokin shi,Hafiz d'ane gawan mallam Abbas Abba Beela ya kawo shi ne lokacin da be da d'an namiji amma da ya samu nashi sai ya daina kulashi mami ne watoh mahaifiyar beela ita ke dawainiya dashi da taimakon abbu ya je us karatu har ya zama likita yana aiki a asibitin SUDAIS SUDAIS ya girmeshi domin shekarar SUDAIS 37 Hafiz kuma 32 da biyu amma baka ganewa Bella ta tsane Hafiz tun tana yariya kasancewar Abba ta yafi nuna me so kafin ya haifi nashi Babu abinda ke damun SUDAIS yanzu kamar yayi aure domin in ya kwanta da dare baya barci saban jaraba jira yake batula ta gama NCE suyi aure ya mori amarci sweet 18 (Hmmmmmm I laugh in Hausa) Yanzu dai burin shi ya dau fansa akan NEESA Wanan kenan Cigaban labari Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u all my fans Pls share [25/06, 14:27] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. DEDICATED TO ANTY SHAMSIYYA πŸ…Ώ2⃣7⃣&2⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren su NEESA ko suna shiga cikin dakin su Beelah ta fashe da kuka tana cewa"bana gaya miki ba besty abbana baya sona " Rungumeta NEESA tayi tana shafa bayanta tace"yi shiru dear miye na kuka bayan Allah yayi miki komai kin yi karatu,ko kin manta kene Dr NABEELA ABBAS Wanda kowani kasa suke kira Dan mangance cutar cancer kefa specialist ne tunda ki gan bayan kin karanta gynaecologist kin koma indiya dan bincike da zurfafa karatun ki akan cancer,wallahi da abban ki zai San waye ke da zai rufe fuskan shi dan kunya" Murmushi beelah tayi tace"thanks nasan wata rana zaiyi nadama" NEESA tace"common dear cheer up Dr Beelah the owner of NEESABEELA cancer special hospital Abuja" Bugu ta kaiwa NEESA tace"kema ai babba ce barrister ANEESA UZAIFA YUSUF popularly known as Barrister ANEESA UY,the international lawyer who has never lost a case the best lawyer ever" Dariya suka yi duka beelah tace"kin ji Abbu zai maiyar damu makaranta"sai kuma suka kece da dariya NEESA tace"ranan da zasu San ko mu su waye zasu sha mamaki NEESA tace"tsorona kar yace zai mana aure" Beela tace"ba sai mu koma US ba" NEESA tace"hmmm kin San su hausawa aure suke da wuri kuma in ki yi la akari da shekaruna 28 gomma ke 26 ne dan ma ki gode ammi nata yi miki tsalake a makaranta shiyasa mutane ke mamakin ki a matsayin Dr" Tace"karki damu ba zaice ba amma nayi missing umma ta" NEESA tace"toh muje mana ki ganta" Bella tace"ai Abba na ba zai bari in shi ga ba" NEESA tace"ko ta karfi ne sai mun shi ga" Mikewa sukayi a lokacin 9:11pm beela taje kulle window ta hango SUDAIS da Batul su zance Beela tace"besty zo ki gani " Karasowa NEESA tayi ta leka window ta hango su zaune a garden batula ta sha dogon hijabi NEESA ta girgiza kai tace"I see babu shakka itace batul Wanda yake cewa sahibar shi"kwafa tayi tace "ka shiga uku wallahi tunda ka kira mu da karuwai,muje oh" SUDAIS ko hira yake da batul tana wani sunne kai hanun ya kai zai kamo nata sai ta janye nata Tace"auzubillahi YAYA SUDAIS haramun ne fa" Yace"shiyasa nike son ki kina da addini" Tace"ai mace sai da addinin nidai fatan in zama uwar ya'yan ka" Yace"inshaallah mun kusa nidai dan Allah ki rage kunya nan" Tace"toh" NEESA ko a falon ta tarar da mami domin Abba ya shige dakin lami uwar ya'ya mazan shi da sauri mami ta mike ta rungumeta tace"ki manta da mami ki ko" Tace"ya zanyi in manta dake,mami ki daure a raba auren nan naku yana cutar dake" Mami ta hade rai tace"bana hanaki maganan raba auren nan ba?" Ai fushi beela tayi tace"besty tashi mu wuce" A waja NEESA ke cewa Bella ya kamata kiyiwa ummi ki uzuri,ke wace iri diya ce mai son raba iyayenta Beela tace"nidai bana son auren nan ne domin na tsane shi" Neesa tace"kul kar na kara ji kin ce kin sane shi mahaifin nine,koni da kike gani haka ina son iyaye na sosai bana kaunar abinda zai raba su wallahi duk sanda na had'a ido da d'aya daga cikin su ji nake kamar in rungumesu kawai dan ina son nuna musu kuskuren su ne na bari na shekara da shekaru shiyasa nike basarwa" Bella zatayi magana sai ga abbu tsaye a bakin matsalacin kofar gidan sai fad'a yake yana cewa"a ce duk girman masalacin nan a nimi ruwa a rasa kullum fa sai an gyra pipe din nan amma ba a kwana biyu zai lalace an ce masu ga ruwa su dinga kawowa suma shiru" Wanda suke tare yace"ai alhaji basa son kawowa masalaci ne gudun kar a ki biya da sunan sadaka maganar pipe kuma gara ce ke toshe inda ruwan zai bi" Abbu yace"yanzu damuwa ta yanda za ayi sallah asuba gashi babu yara balle insa su dibo" Yace"alhaji mu bari gobe a samo mafita dan yanzu dare ne duk Wanda ya zo babu ruwa ya koma yayi alwala a gidan" Kallon juna NEESA da beelah suka yi sanan suka shige gida suka kwanta da asuba suka farka tsanye da dogon hijab da nikab kafin a fara fita sallah asuba da bokiti penti diba ruwa suke a famfa cikin gida suna kaiwa masalaci kafin a fara fitowa sun gama,suka koma ciki Ba karamin mamaki abbu yayi ba da ya gan an cika drum din masallaci Yana shiga wani mota da kullum aka fito sallah sai sun ganshi Parke a gefe abbu na shigewa cikin masalaci wata ta fito sanye da nikab ta shige gida sai sauri take ji tayi tayi karo da mutum SUDAIS dake sauri dan ya samu salla domin ya makara Ya kalleta yace"batul"jikinta ne ya fara rawa da bata San ya gane ta ba Yace"daga ina haka?" Kankame Jakarta tayi ta fara in ina can ta tuna ta gan lokacin da su NEESA ke diba ruwa Sai kawai tace"yanzu na gama diba ruwa a massalaci" Yace"wow toh je ki kwanta bayan kin yi sallah ki huta" Tace"ina kuwa zan iya ai INA gama sallah zan fara karatun al-qurani" Yace"shiyasa nike sonki bari inje kar na makara" Race"toh"kowa yayi hanyar shi tabe baki tayi sannan ta wuce Da misalin karfe 7:30 kowa na dining harda NEESA da bella ban mummy da yaranta domin sai ta gan dama take cin abinci dash daddy dai na zaune danshi a nan yake ci dan yace"bata isa ta had'ashi da yan uwanshi ba Abbu ne yayi gyran murya yace"jiya ina ta damuwa akan ruwa da za ayi amfanin dashi a massalaci ga mamaki na sai na gan ruwa cike yau" SUDAIS ya karbe zance da cewa"ai batula ce ta cika shi" NEESA da beelah kallon juna suke amma babu Wanda ya kuma magana Wayar Hafiz ne yayi kara yana d'agawa yace"harka fito da machine din?toh shigo ganinan fitowa" Kallon SUDAIS yayi yace"an kawo maka Sabon mashine muje ka gani"mikewa sukayi beelah da NEESA suka kalli juna NEESA ko a ranta tace"hmmmm yau akwai drama mikewa tayi tabi su A waje ta tarar da SUDAIS na yaba kyau din mashin din Karasawa tayi tace....... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fan Please share Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest πŸ…Ώ2⃣9⃣&3⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Karasawa tayi tace"kai sudais kar ka manta alkawarin mu"bashi kadai ba harta hafiz da wanda ya kawo mashin din sanda ya kalleta saboda yanayi da ta kira sunan cike da raini Yace"toh sannu uwata mama Abdulaziz tsoron ki nike da zan daina hawa mashin?" Tace"wallahi baka isa ba domin kai da baki ka kayi alkawari cewa baza ka kara hawa mashin ba in nayi winning dinka" Murya beela suka ji a bayan su tana cewa"nine shaidan ki kuma ai akwai video" Sudais yace"toh wallahi baku isa ba domin tun kan ayi ruwan cikin ku nike hawa mashin kuma ba zan fasa ba saboda wata banzan alkawarin Ku" NEESA tace"wallahi baka isa ka hau mashin din nan ba ina nan" Hafiz yace"toh in ya hau me zaki yi?" Beela tace"Dan Allah yiwa mutane shiru wa yasa bakin ka?" SUDAIS yace"ai ko kuna nan tsaye zan hawo kuma race zani" Kallon juna sukayi NEESA tace"race toh wallahi ko kaje baza kayi wining ba" Yace"in kene da sa'a ki hanani" Tace"kafin kaje zan raba ka da mashin din nan" Yace"I dare you" Kallon Bella tayi tace"oil oil" ai sai NEESA ta shige gida a guje tana kiran sunan abbu SUDAIS na gannin haka ya haye mashin zai gudu ai sai NEESA ta rike me riga tana ihu Da gudu kowa na gidan ya fito abbu yace"wai meke faruwa ne? " NEESA ta fara kuka tana cewa"wallahi abbu sai ya bani makulli nan" Yace"kai Abdulaziz meya faru ne?"da yake abbu da sunan shi na asali yake kiranshi yace ba ruwan shi da shirmen sunaye SUDAIS yace"wallahi abbu ban sani ba haka kawai ta rike ni wai sai na bata makulli na" Abbu yace"ANEESA gaya min meya faru ne?" Tace"abbu yana da kyau a matsayin shi na babba yayi ta karya?" Abbu yace"ah'ah" Tace"karya alkawari fa?" Abbu yace"ai babu kyau mutum yayi alkawari be cika ba" Hafiz ko yace"SUDAIS ka hadu da makiran yara"a ranshi yayi maganan Tace"toh abbu YAYA SUDAIS ne muka yi race a abuja muka yi deal yace in nayi winning dinshi zan daina hawa mashin in nine kuma zai daina.yace ya yarda sanda nace ya sake tunani amma yaki shine fa nayi winning dinshi,shine yanzu ya siyo mashin zai hawo yanzu abbu ya kyauta kenan a matsayin shi na babba yana karya da mashin cika alkawari in mu kannen shi muka yi mai zai ce" Abbu ya kalleshi yace"Abdulaziz gaskiya ne" SUDAIS zaiyi magana beela ta katseshi tace "yo abbu mai zaice in ba karya ba dan na lura a jinin shi yake" Hamza yace "yaran nan sun sa YAYA gaba" Shiko SUDAIS abinda ya dame shi shine suna bashi kunya a gaban sahibban shi batul domin tana tsaye tana kallo Muryar beela ne ta dawo da shi daga duniyar tunani da ya fad'a Beela tace "abbu ai muka da shaida har video muka yi.abbu kasan hrithik roshan?" Abbu yace"menene shi abun sha ne" Ai sai kowa ya fashe da dariya Ummi ko tace"yaran nan in suka yi sati biyu haukata mu zasuyi" Beela tace"ah'ah ba abin sha bane d'an film ne,shi yayi film din bang-bang ko shekaran jiya anyi shi a star life" Abba yace"toh meya same shi?" Tace"da ka kalli film din zaka gan inda hritik yayi sata ana bin shi a baya da Katrina kaif a gaban mashin sai tsalle suke yi" Abbu yace"toh meya faru?" Abba a ranshi yace"ashsha akwai aiki" Daddy ko dariya ne ya cika me ciki amma ganin babu alaman dariya a fuskar shi yasa shi yin shiru Hamza ko sanda ya dara shiko SUDAIS kamar ya fashe dan haushi Dan ya lura tozarta shi suke son yi dan iskanci shine sai sunyi bayani dalla dalla Beela tace"toh ni na bawa NEESA shawaran tayi style din ai ko tayi wining dinshi"ta karashe maganar da fashewa da dariya Tace"bari ma in nuna muku video" Abbu yace"ba sai kin nuna min ba bari ya fad'a da bakin shi,Abdulaziz gaskiya ta fad'a?"shiru yayi Wani mugun tsawa ya daka me ai SUDAIS besan lokacin da yace"eh ba" Cikin bacin rai abbu yace"kawo makullin" NEESA tace"yauwa abbu dama cewa yayi duk randa na ganshi da mashin ya zama nawa" Ummi tace"haba gaskiya in aka raba shi da mashin ba a me adalci ba ita NEESA ta hakura ta yafe me" Abbu yace"yasan yana son mashin yayi alkawari wallahi sai ya bata" Yana mikawa abbu makulli ya mikawa NEESA ya shige ciki Umma tace"ka ji kunya wallahi a ce kannen bayan ka ke gaya maka illa karya da rashi alkawari"itama shigewa tay Ummi tace"yi hakuri son " Kallon batul yayi idansu ya hadu ta sakar me murmushi ta shige Ya rage NEESA da beela Bella tace"kinga munyi Sabon mashin NEESA tace"wallahi sabo gal kuwa" SUDAIS yace"kanana yan iska toh wallahi sai naje race din nan" NEESA tace"Nina ai zan shiga gasan kuma da kai zan buga" Juyawa yayi ya shige dakin.shi Hafiz ya bishi a baya Tabe baki tayi tana Cuba mashin din Suna Shiga ciki Hafiz yace"gaskiya dole zamu hanata zuwa dan zata iya bamu kunya" SUDAIS yace"na samo hanya" Hmmm kome zasu yi mata??? Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Please share [26/06, 01:32] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to NANAH Amarya maman namama iya latifa na bani sakon ki,nagode da kaunar da kike nunawa littafaina πŸ…Ώ3⃣1⃣&3⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim SUDAIS yace"ai na samo mafita" Hafiz yace"haba toh miye mafita?" Yace"ba sai tana tafiya zata shiga race din ba?" Yace"ban fahimce ka ba" Murmushin mugunta yayi yace"in kafa yayi targade fa kafin gobe?" Hafiz yace"interesting miye plan din" Yace"na lura sai in zasu yiwa mutum rashin mutunci suke cewa oil-oil toh why not muyi using same oil mu kwantar da ita ko da na kwana goma ne" Hafiz yayi dariya yace"kanka naja toh me zai hana a had'a da d'aya mayya Sam wallahi bata biyo halin mami ba" SUDAIS yace"matsala ta da kai wani lokaci baka da wayau ai ita NEESA ne bamu so taje race ni ina ruwana da NABEELA" Hafiz yace"hmmmm sai dai ina jiya mana abinda zai biyo baya in suka gane mu muka yi sanadiyar tarkadan ta.in zasu iya yi maka irin wanan rashin mutunci dan ka kira su karuwai toh imaging what they will do in tayi tarkade wallahi harna d'an tsorata" SUDAIS yace"in baza ka taimaka min ba ka fad'a min mana" Yace"ai ina bayan ka sai dai wallahi in ya fi karfina zan hakura" Kafin SUDAIS ya bashi amsa NEESA ta shigo da beela kwanciya tayi a tree seater ta aza kafanta a centre table dake falon,shikuma SUDAIS na zaune a kujerar da ke facing nata Yace"ke wani irin iskancine zaku shigowa mutane d'aki babu ko sallama" Hafiz yace"ai basu San sallama ba Wanda ko fatiha aka ce suyi bazasu iya ba ko sallah basa yi" Beela dake zaune a hanun kujera da Hafiz ya zauna yi take kamar zata shige jikin shi Tace"sannu limami ai na gan kwana kake a sallaya kana ibada" Yace"marasa tarbiya ji Inda kika wani zaune gab dani kamar zaki shige jiki na" Beela zata yi NEESA ta katseta da cewa"ba wanan ya kawo mu ba na zo ne in maka warning listen to me and listen to me real good is better karka je race din nan domin zan baka kunyar da sai yan garin minna sun yi maka dariya domin na nan sai ya fi na Abuja,SUDAIS na tsane ka har cikin jinin jikina nike jin tsanan ka wallahi bazan raga maka ba i will ruin your bike history and reputation daka dade kana ginawa har ka sami suna SUDAIS the bike man,wallahi sai na maidashi SUDAIS the losser" Yace"wallahi kin yi kadan gobe kuwa zanyi participating a race kuma zanyi winning,kuma ni SUDAIS na miki alkawari baza ki je C O E ba balle kiyi participating" Hanunshi taja ta hade ta matse da karfi tace"I like your courage and challenge accepted,na rantse da Allah gobe by 6pm samarin minna zasu yi maka wakan looser kai kuma na baka nan da 24hrs kayi abinda hanani zuwa race" Yace"are you challenging me?" Dai-dai kunnin shi taje kamar zata rungumeshi harda lumshe ido tayi ta lashe baki as usual domin taji dadin kamshin tularen shi Shiko tsayawa yayi kamar dolo ya wani lumshe ido yana jin wani yanayi Muryar yaji a kunnin shi tace"it not a challege boy but assurance,you are too small 4 me to challenge " Harta gama magana ta janye bakin ta idonshi na lumshe kallon juna suka yi da beella NEESA ta hura me iskan bakinta a fuska tace"sakarai bude ido" A firgice ya bude ido yace"ke wace irin yar iska ce kike had'a jikin ki dana maza?dan iskanci zaki wani had'a kazamin jikin ki dani,Hafiz wallahi shiyasa nike so da kaunar batul domin ko hannu bata bari namiji ya rike mata gata yariya da in mutum ya aura zai mora amma wayannan yan duniyar duk sun sufa a yawon duniya" (Hmmm SUDAIS ance baki ke yanka wuya) Cikin jin b'acin rai NEESA ta karasa gabanshi tace"wallahi! wallahi!!wallahi!!!duk randa ka kara kiran mu da karuwai zan ninka tsanan ka a zuciyata kuma in haka ta faru zaka sha mamaki domin zan manta kai d'an uwana ne" Yace"ance karuwai yan duniya tsoron Ku nike" Sanda ta runtse ido ta bude shi tace"Abdulaziz yau nasa ka a blacklist dina" Hafiz zaiya magana beela tace"yi ma mutane shiru me ka sani in manya na magana ka daina da baki" NEESA tace"BEELA daga yau kar a bari ya sake kullum da sabon tashin hankali zai tashi" Beela taje gabanshi tace"oil-oil ka shigo hanun NEESABEELA" Kissing hanjin shi NEESA ta yi tace"karewar iskanci kenan.ya kamata ka canja perfume wanan is to cheap"sanan ta bar dakin ta barshi tsaye kamar wawa Hafiz yace"muyi give up kawai man yaran nan basu da mutunci" Yace"walkahi bazanyi give up ba.yanzu za a fara wasan" NEESA na fita wajen sabon mashin taje ta ciro ways ta kira secretary dinta jamila tayi tace"a yi mata registration na shi race da za ayi a C O E kuma ta bada ko nawa ne a maidashi stadium inda zaifi containing jama'a" Jamila tace"amma yayi latti ai" NEESA tace"ki kashe ko nawa ne infan t ki basu abinda suke so" Tace"OK ma" Beela tace"hmmm SUDAIS zai kwashi kunya" NEESA tace"kyaleshi,ya maganan meeting dinki,nima zan fita in gan contractor sun gama ginin orphanage din zanje in duba" Beela tace"general zani in duba mata masu fama da cutar cancer from dear zamu yi meeting da commissioner of health na state din" NEESA tace"... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans pls shareπŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to NANAH Amarya maman namama iya latifa na bani sakon ki,nagode da kaunar da kike nunawa littafaina Gaskiya yau kun bani dariya TEAM SUDAIS ya kamata kuyi give dan kun wahala kuma NEESA sunfi yawa harda su MARDY BOUNCE,MAMAN IHSAN da sauransu Kuma TEAM leader SUDAIS tace a gaya muku itama in kunyar tayi yawa guduwa zatayi so kowa ya zauna da shiri anty shamsiya zata iya gudu at anytime πŸ…Ώ3⃣1⃣&3⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim SUDAIS yace"ai na samo mafita" Hafiz yace"haba toh miye mafita?" Yace"ba sai tana tafiya zata shiga race din ba?" Yace"ban fahimce ka ba" Murmushin mugunta yayi yace"in kafa yayi targade fa kafin gobe?" Hafiz yace"interesting miye plan din" Yace"na lura sai in zasu yiwa mutum rashin mutunci suke cewa oil-oil toh why not muyi using same oil mu kwantar da ita ko da na kwana goma ne" Hafiz yayi dariya yace"kanka naja toh me zai hana a had'a da d'aya mayya Sam wallahi bata biyo halin mami ba" SUDAIS yace"matsala ta da kai wani lokaci baka da wayau ai ita NEESA ne bamu so taje race ni ina ruwana da NABEELA" Hafiz yace"hmmmm sai dai ina jiya mana abinda zai biyo baya in suka gane mu muka yi sanadiyar tarkadan ta.in zasu iya yi maka irin wanan rashin mutunci dan ka kira su karuwai toh imaging what they will do in tayi tarkade wallahi harna d'an tsorata" SUDAIS yace"in baza ka taimaka min ba ka fad'a min mana" Yace"ai ina bayan ka sai dai wallahi in ya fi karfina zan hakura" Kafin SUDAIS ya bashi amsa NEESA ta shigo da beela kwanciya tayi a tree seater ta aza kafanta a centre table dake falon,shikuma SUDAIS na zaune a kujerar da ke facing nata Yace"ke wani irin iskancine zaku shigowa mutane d'aki babu ko sallama" Hafiz yace"ai basu San sallama ba Wanda ko fatiha aka ce suyi bazasu iya ba ko sallah basa yi" Beela dake zaune a hanun kujera da Hafiz ya zauna yi take kamar zata shige jikin shi Tace"sannu limami ai na gan kwana kake a sallaya kana ibada" Yace"marasa tarbiya ji Inda kika wani zaune gab dani kamar zaki shige jiki na" Beela zata yi NEESA ta katseta da cewa"ba wanan ya kawo mu ba na zo ne in maka warning listen to me and listen to me real good is better karka je race din nan domin zan baka kunyar da sai yan garin minna sun yi maka dariya domin na nan sai ya fi na Abuja,SUDAIS na tsane ka har cikin jinin jikina nike jin tsanan ka wallahi bazan raga maka ba i will ruin your bike history and reputation daka dade kana ginawa har ka sami suna SUDAIS the bike man,wallahi sai na maidashi SUDAIS the losser" Yace"wallahi kin yi kadan gobe kuwa zanyi participating a race kuma zanyi winning,kuma ni SUDAIS na miki alkawari baza ki je C O E ba balle kiyi participating" Hanunshi taja ta hade ta matse da karfi tace"I like your courage and challenge accepted,na rantse da Allah gobe by 6pm samarin minna zasu yi maka wakan looser kai kuma na baka nan da 24hrs kayi abinda hanani zuwa race" Yace"are you challenging me?" Dai-dai kunnin shi taje kamar zata rungumeshi harda lumshe ido tayi ta lashe baki as usual domin taji dadin kamshin tularen shi Shiko tsayawa yayi kamar dolo ya wani lumshe ido yana jin wani yanayi Muryar yaji a kunnin shi tace"it not a challege boy but assurance,you are too small 4 me to challenge " Harta gama magana ta janye bakin ta idonshi na lumshe kallon juna suka yi da beella NEESA ta hura me iskan bakinta a fuska tace"sakarai bude ido" A firgice ya bude ido yace"ke wace irin yar iska ce kike had'a jikin ki dana maza?dan iskanci zaki wani had'a kazamin jikin ki dani,Hafiz wallahi shiyasa nike so da kaunar batul domin ko hannu bata bari namiji ya rike mata gata yariya da in mutum ya aura zai mora amma wayannan yan duniyar duk sun sufa a yawon duniya" (Hmmm SUDAIS ance baki ke yanka wuya) Cikin jin b'acin rai NEESA ta karasa gabanshi tace"wallahi! wallahi!!wallahi!!!duk randa ka kara kiran mu da karuwai zan ninka tsanan ka a zuciyata kuma in haka ta faru zaka sha mamaki domin zan manta kai d'an uwana ne" Yace"ance karuwai yan duniya tsoron Ku nike" Sanda ta runtse ido ta bude shi tace"Abdulaziz yau nasa ka a blacklist dina" Hafiz zaiya magana beela tace"yi ma mutane shiru me ka sani in manya na magana ka daina da baki" NEESA tace"BEELA daga yau kar a bari ya sake kullum da sabon tashin hankali zai tashi" Beela taje gabanshi tace"oil-oil ka shigo hanun NEESABEELA" Kissing hanjin shi NEESA ta yi tace"karewar iskanci kenan.ya kamata ka canja perfume wanan is to cheap"sanan ta bar dakin ta barshi tsaye kamar wawa Hafiz yace"muyi give up kawai man yaran nan basu da mutunci" Yace"walkahi bazanyi give up ba.yanzu za a fara wasan" NEESA na fita wajen sabon mashin taje ta ciro ways ta kira secretary dinta jamila tayi tace"a yi mata registration na shi race da za ayi a C O E kuma ta bada ko nawa ne a maidashi stadium inda zaifi containing jama'a" Jamila tace"amma yayi latti ai" NEESA tace"ki kashe ko nawa ne infan t ki basu abinda suke so" Tace"OK ma" Beela tace"hmmm SUDAIS zai kwashi kunya" NEESA tace"kyaleshi,ya maganan meeting dinki,nima zan fita in gan contractor sun gama ginin orphanage din zanje in duba" Beela tace"general zani in duba mata masu fama da cutar cancer from dear zamu yi meeting da commissioner of health na state din" NEESA tace"... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans pls share [26/06, 02:40] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent, and expert writers, we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN IHSAN wanan page na kine kinyi inda kika so dashi πŸ…Ώ3⃣3⃣&3⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim NEESA tace"ki zama very carefull da media su yan jarida" Tace"yes inshaalla dama conditions dana basu kenan" NEESA tace"in kin dawo zamu duba email na orphanage din Lagos da Abuja muga ko ana tafiyar dashi akan tsari domin bana son marayu na wahala" Beela tace"ok in mu duba gobe next sai muje abujan daganan muyi Lagos" Hamza ne ya fito yana waya yace"eh gani nan zuwa nan da minti 15" Kallon NEESA yayi bayan ya gama waya yace"sannu lil sis na taya ki murnan samun sabon mashin" NEESA tayi murmushi tace"nagode bro" Yace"amma ki dinga ragawa big bros" Hade rai tayi tace"ko kaima in saka ka a black list ne"barin wurin yayi yace"rufamin asiri wallahi akwai tsoro a boys quarters" Dariya suka yi dukansu har ya shige mota,suma suka shige ciki A gurguje suka shirya NEESA ta saka kayan indiya riga da wando pink ta kama kanta a tsakiya sanan tasa gyllen a kafada inda indiya ke shiri takalmi ta jawo da jaka Ba karamin kyau tayi ba sai ta fito a indiyarta domin NEESA akwai kyau ga tsayi ita ba gajera ba kuma ba mai jiki ba tana da gaba da baya amma ba over ba Tana da both side dimple da boob eyes ga kwarjini da dogon infact she is perfect Beela be tace"muje na gama"itama irin kayan NEESA tasa sai dai nata yellow ne Beela ma ba baya bane wurin kyau sai dai bata kai NEESA haske da tsayi ba amma tafi NEESA d'an jiki amma tana da pure African beauty NEESA tace"toh kin kira bash ya zo da mota yanzu a mashin zamu fita sai muje gidan mu na London street driver ya kaiki nikuma zamu tafi da bash da jamila" Tace"inda kika CE haka za ayi" Tare suka sauko a general falo suka same abbu da ummi zasu fits Ba karamin dadi ya ji ba yau sun sa kayan arziki yace"ina zaku haka?" Kafin su bashi amsa daddy ya sauko da jaka a hanun alamun shirin office Tace"abbu wajen kawar mu zamu" Yace"toh karku dade" NEESA tace"toh"tare da taba kafan umma da yike umma wayayya kuma tana kallon india film ta gane albarka suke so" Taba kanta tayi tace"bless you" Wajen abbu taje ta taba kafarshi ai sai ya masa umma da daddy suka fashe da dariya yace"wanan kuma fa" Ummi tace"albarka zaka sa mata" Yace"toh toh"shafa kanta shima yayi yace"Allah ya albarkaci rayuwar Ku" Wajen daddy suka je shima yasa musu albarka Part din Abba suka je a falo suka jiyo murya Abba da ummi suna magana Abba yace"ki yi hakuri NEESA zata zo ta ganki a halin yanzu fushi take damu amma in na kalleta ina ganin matukar son da take mana" Ummi tace"ina son na rungumeta in ji dimin ta ina son,ina son muyi hira,wallahi nayi kewarta" Abba yace"karki damu ai mun gode tunda tana gida muna ganinta"kallon agogo NEESA tayi ta gan 8:30 Salama tayi ummi na jin muryarta ta fito tare da Abba Ba tare da sun yi magana suka taba feet din ummi tace"bless you both" Wajen Abba suka je shima yace"Allah ya albarkace Ku" Suna fita haraban gidan suka tarar da abbu da daddy sai SUDAIS suna hira Karasawa suka yi NEESA ta sunguna ta taba kafanshi,yi yayi kamar be ji gansu ba Abbu yace"kai Abdulaziz baka gansu bane sa masu albarka" Shafa kanta yayi ba tare da ya kalleta ba can kasan makoshi yace"bless you"har sun kama hanya NEESA ta juyo tace"YAYA SUDAIS ko in baka lift ne a sabon mashin dinna sai ka bawa beela key din mota tunda na samu labarin ka fi son mashin fiya da mota" Shiru yayi kamar be ji ba Tace"YAYA da kai nake fa" Abbu yace"ya tana magana ka shareta ka bata amsa mana" Kallonta yayi yace"no kije kawai zani a motata" Idonsu na haduwa ta sakarme me murmushi tare da kashe me ido ta haye mashin beela ta hawo baya ja tayi kamar zata tashi sama Abbu ya bisu da kallo yace"ikon Allah" Daddy yace"hmmn ai gidan nan mun zama indiyawa " Direct London street suka yi daga nan kowa ya kama gaban shi Sabon orphanage da aka gina a bayan gari maitumbi NEESA ta duba dama suna da government permission tun kan a fara ginin Tace"a musu sighnboad da NEESABEELA orphanage and old age home sana ta umurci jamila da ta sanar a media dan akawo musu marasa galihu Wurin ya saro iya saruwa dan sun kashe kudi ya mafi na gwamnati kyau Tace"bash a mana vacancy su rubuto application "NEESA ta yarda da bash da jamila dan ita ta taimaka musu tun a Lagos suke mata aiki Tana barin wurin a titi ta gan wata mata almajira na a wani gidan da ba a gama ba Tace Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls shareπŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent, and expert writers, we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN IHSAN wanan page na kine kinyi inda kika so dashi πŸ…Ώ3⃣3⃣&3⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim NEESA tace"ki zama very carefull da media su yan jarida" Tace"yes inshaalla dama conditions dana basu kenan" NEESA tace"in kin dawo zamu duba email na orphanage din Lagos da Abuja muga ko ana tafiyar dashi akan tsari domin bana son marayu na wahala" Beela tace"ok in mu duba gobe next sai muje abujan daganan muyi Lagos" Hamza ne ya fito yana waya yace"eh gani nan zuwa nan da minti 15" Kallon NEESA yayi bayan ya gama waya yace"sannu lil sis na taya ki murnan samun sabon mashin" NEESA tayi murmushi tace"nagode bro" Yace"amma ki dinga ragawa big bros" Hade rai tayi tace"ko kaima in saka ka a black list ne"barin wurin yayi yace"rufamin asiri wallahi akwai tsoro a boys quarters" Dariya suka yi dukansu har ya shige mota,suma suka shige ciki A gurguje suka shirya NEESA ta saka kayan indiya riga da wando pink ta kama kanta a tsakiya sanan tasa gyllen a kafada inda indiya ke shiri takalmi ta jawo da jaka Ba karamin kyau tayi ba sai ta fito a indiyarta domin NEESA akwai kyau ga tsayi ita ba gajera ba kuma ba mai jiki ba tana da gaba da baya amma ba over ba Tana da both side dimple da boob eyes ga kwarjini da dogon infact she is perfect Beela be tace"muje na gama"itama irin kayan NEESA tasa sai dai nata yellow ne Beela ma ba baya bane wurin kyau sai dai bata kai NEESA haske da tsayi ba amma tafi NEESA d'an jiki amma tana da pure African beauty NEESA tace"toh kin kira bash ya zo da mota yanzu a mashin zamu fita sai muje gidan mu na London street driver ya kaiki nikuma zamu tafi da bash da jamila" Tace"inda kika CE haka za ayi" Tare suka sauko a general falo suka same abbu da ummi zasu fits Ba karamin dadi ya ji ba yau sun sa kayan arziki yace"ina zaku haka?" Kafin su bashi amsa daddy ya sauko da jaka a hanun alamun shirin office Tace"abbu wajen kawar mu zamu" Yace"toh karku dade" NEESA tace"toh"tare da taba kafan umma da yike umma wayayya kuma tana kallon india film ta gane albarka suke so" Taba kanta tayi tace"bless you" Wajen abbu taje ta taba kafarshi ai sai ya masa umma da daddy suka fashe da dariya yace"wanan kuma fa" Ummi tace"albarka zaka sa mata" Yace"toh toh"shafa kanta shima yayi yace"Allah ya albarkaci rayuwar Ku" Wajen daddy suka je shima yasa musu albarka Part din Abba suka je a falo suka jiyo murya Abba da ummi suna magana Abba yace"ki yi hakuri NEESA zata zo ta ganki a halin yanzu fushi take damu amma in na kalleta ina ganin matukar son da take mana" Ummi tace"ina son na rungumeta in ji dimin ta ina son,ina son muyi hira,wallahi nayi kewarta" Abba yace"karki damu ai mun gode tunda tana gida muna ganinta"kallon agogo NEESA tayi ta gan 8:30 Salama tayi ummi na jin muryarta ta fito tare da Abba Ba tare da sun yi magana suka taba feet din ummi tace"bless you both" Wajen Abba suka je shima yace"Allah ya albarkace Ku" Suna fita haraban gidan suka tarar da abbu da daddy sai SUDAIS suna hira Karasawa suka yi NEESA ta sunguna ta taba kafanshi,yi yayi kamar be ji gansu ba Abbu yace"kai Abdulaziz baka gansu bane sa masu albarka" Shafa kanta yayi ba tare da ya kalleta ba can kasan makoshi yace"bless you"har sun kama hanya NEESA ta juyo tace"YAYA SUDAIS ko in baka lift ne a sabon mashin dinna sai ka bawa beela key din mota tunda na samu labarin ka fi son mashin fiya da mota" Shiru yayi kamar be ji ba Tace"YAYA da kai nake fa" Abbu yace"ya tana magana ka shareta ka bata amsa mana" Kallonta yayi yace"no kije kawai zani a motata" Idonsu na haduwa ta sakarme me murmushi tare da kashe me ido ta haye mashin beela ta hawo baya ja tayi kamar zata tashi sama Abbu ya bisu da kallo yace"ikon Allah" Daddy yace"hmmn ai gidan nan mun zama indiyawa " Direct London street suka yi daga nan kowa ya kama gaban shi Sabon orphanage da aka gina a bayan gari maitumbi NEESA ta duba dama suna da government permission tun kan a fara ginin Tace"a musu sighnboad da NEESABEELA orphanage and old age home sana ta umurci jamila da ta sanar a media dan akawo musu marasa galihu Wurin ya saro iya saruwa dan sun kashe kudi ya mafi na gwamnati kyau Tace"bash a mana vacancy su rubuto application "NEESA ta yarda da bash da jamila dan ita ta taimaka musu tun a Lagos suke mata aiki Tana barin wurin a titi ta gan wata mata almajira na a wani gidan da ba a gama ba Tace" TEAM SUDAIS na gan korafe korafen Ku akan akan su NEESA suna bawa sudais wahala ina so Ku sani duk Wanda yace a rayuwa ba zai saftace harshen shi ba toh yana tare da aiki babban kuma zargi babu kyau shiyasa aka ce ka fadi alkhairi ko kayi shiru Babu abinda zan iyayi akan wanan almarin amma INA me Baku hakuri Ku bani lokaci zaku fahimci inda lbarin ya dusa da salon da Nike son isarwa Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [26/06, 12:55] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to pretty zainab πŸ…Ώ3⃣5⃣&3⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"bash tsaya"a gefen titi ya parker ta fito ta karasa gaban gidan Tace"ina kwana mama" Almajiran tace"lafiya" Tace"mama meyasa kuke rayuwa a nan ga yara basu je makaranta ba" Almajiran tace"yar nan talauci ne marayu ne kuma bamu da me taimaka mana shiyasa" NEESA tace"yau kukan ki ta kare muje zan kaiku gidan marayu kuma zansa su a makaranta" Matar tayi jim alamun tana jin tsoro NEESA tace"karki ji tsoro ki d'auke ni kamar yarki" Umurni tabawa bash ya kaisu ya bude orphanage din tace"bash ayi wa mai filin nan na kusa da ophanage magana zan siya filin a fara gina makaranta" Yace"toh" Bangaren Beela ko aiki tayi sosai a general Wanda basu da kudin magani duk ta siya musu sai wasu kuma ta d'auki nauyin su bayan ta gama driver ya kaita Secretariat under ministry of health nan suka yi mgana da commissioner daga nan suka tafi hall inda za a gudanar da meeting NEESA ko bayan ta je ta duba asibitin da ake ginawa beela ta gan angama gidansu ta koma tayi wanka ta kwanta tana hutawa Sai misalin karfe 5:12 nabeela ta dawo itama wanka tayi tace"besty wallahi na gaji ya naki aikin?" Tace "kalau komai yaje inda muke so" Tace"alhamdullilah" NEESA tace"tashi muje gida kafin abbu ya fara niman mu" Tace OK"wani 3qutre suka sa da armless sanan suka bar gidan tare da bawa jamila umunin ta kula da gidan" Suna shiga gidan Hafiz da SUDAIS suka hango tsaye a cikin gida da alamun fita zasu yi Ai da NEESA ta shigo a guje gabanshi tayi kamar zata kwashe su da gudu suka yi gefe Su ko dariya suka kece dashi, SUDAIS yace"ga gogagun yan iska sun dawo gida a CE mace tun safe ta bar gida sai yanzu ta dawo Hafiz hanya akwai gaskiya a lamarin nan" Hafiz yace"babu da alaman tambaya" SUDAIS yace"shiyasa ni bazan auri Wanda tafi shekara ashirin ba toh me za a kawo maka bayan an gama cin duniya kowa ya dana" Ai fusace beela ta juya zata Je Inda suke NEESA ta hanata kawai sai suka shige ciki SUDAIS ya shige mota zashi asibiti yana da emergency a hospital Sai misalin 8:40 ya dawo cikin gida ya shiga ya ci abinci sanan ya fito garden ya zauna a waya ya kira batul ta fito suka fara zancen nasu Sai yaba ta yake domin batul na burgeshi dan tana da addini Duk abinda auke NEESA na kallonsu ta window ita batasan abinda yasa take jin wani iri in ta gansu tare ba Barin window tayi ta dawo ta kwanta bayan beela da tuni barci ya d'auke ta Sai 9:30 SUDAIS yace"bari in bari ki je ki kwanta sahibata" Batul tace"sahibi sai da safe nima ina son kaje ciki ka huta yau kayi aiki gashi gobe kana da race,Allah ya baka sa'a " Yace "amin habibty"har kofa falo ya rakata sanan ya koma b/q ya bi lafiyar gado Batul na shiga gida part din mummy tayi Mummy tace"yaya komai na tafiya inda ya kamata ko?" Batul tace"eh mummy domin yana matukar kaunata" Tace"ai ya fi ki samu gidan hutu"tayi murmushi ta shige dakin ta tare da yiwa mummy sai da safe" Abinda ya bani mamaki shine can cikin dare misalin 12:03 bayan kowa ya kwanta Batul ne tsaye gaban madubi sanye da burnshot baki da rigan da ko jibiya be kai mata ba Kwaliya tayi sanan ta saka hijabi har kasa sanan ta kwashi wasu high heel a hannu ta fara tafiya a hankali har ta kai main falo a hankali ta murda key ta fita Tana kaiwa gate ta buga dakin mai gadi Fitowa yayi yace"ai hajiya yau na d'au bazaki FIFA bane domin naji shiru" Ba tare da tayi magana ba ta ciro kudi a jaka ta bashi ya bude mata kofa ta fita Tana fitowa ta karasa gaban wani mota ta Shiga Wanda ke ciki yace"ya dai yar duniya" Hade bakinsu tayi ta fara kissing shi kuma yana shafa ko ina nata har ya cire mata hijabi Sai nishi take kamar zata cinye shi Da k'yar ya rabata da jikinshi yace"matsalata dake jaraba" Tace"ina mukayi yanzu?" Yace"club ko?" Tace"OK amma sai mun huta zamu fito rawa" Yace"ke wace irin yariya ce ke?baki gajiya ne?yau fa tare muka wuni baki je makaranta ba shine kuma kike son a kara yi kuma" Tace"yi hakuri DON wallahi a matse Nike,kana magana kamar ba kai ka koya min jaraba ba" Yace"muje nima bana ki tayi ba Wani hotel ya paka direct dakinshi suka shige nan fa ya hau aiki kamar matar shi ta ko ina shiga yake" (Yan mata kuji tsoron Allah abinda kuke kuna ganin babu wanda ya sani toh Ku sani wata rana zai dame ku,because what you did today you shall pay a big time tomorrow please be careful not to ruin your perfect future) Sanda fa yayi jan ido ya samu batul ta kyaleshi sanan suka fita rawa 4:15 ya kaita gida yau ma ta tarar dasu NEESA na diban ruwa sanda ta jira suka gama domin ita bats gane su ba sanye suke da nikab Suna shigewa ta fito ta shige gida direct dakinta ta kwanta babu ko wanka balle tayi sallah Washe gari da sassafe SUDAIS ya gan fitar beela ta na sauri domin an kirata ciwon wata mata ya tashi a general Ko sallamar NEESA bata yi ba ta wuce Dariya yayi yace"perfect"waya ya d'auka ya kira Hafiz yace"yi sauri kazo da man gyda mu cika aiki" Hafiz na zuwa suka haura sama dai-dai kofar d'akin NEESA zuba sanan suna sauko Bayan minti 40 NEESA ta farka ta shiga toilet tayi brush tace"toh ina beela take bari in dubota a kasa Tana fitowa ta Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [26/06, 21:19] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Gaskiya naji dadin comment dinku da adduo'in Ku nagode da kaunar Ku πŸ…Ώ3⃣7⃣&3⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tana fitowa tayi wani mugun zamewa kanta ya bugi tiles Kafanta ya na hagu ya lankwashe wani kara ta sake wanda yayi sanadiyar fitowa da jama'ar gidan Ummi tace"meya same ki ne?" Umma tace"baby ya akayi haka?" Cikin kuka tace"ummi zamewa nayi fa" Abbu yace "sannu tashi ki je ciki" Jan kafa tayi sai tayi ihu tace"Abba na mutu wallahi mutuwa zanyi Ku taimake ni" Abba ya karasa gabanta ya taba kafar ta saki kuka Shiko SUDAIS a gefe ya tsaya dashi da Hafiz suna jin nishadi sai dai kuma kasan zuciyar shi baijin dadin kukanta kome yasa oho Daddy yace"ina ganin kamar tayi targade ne" Abbu yace" toh bari a shigar da ita ciki" Umma ne ta kalli tas sai ta gan kamar ruwa taba tabawa ta ji mai ne Tace"ya akayi mai ya zube a nan" Abbu yace"ai wanan sakaci ne a kira Aisha ta zo ta guge kafin ya kara wani illa" Kwalawa Aisha (yar aiki) kira umma tayi da gudu ta hauro tace"gani hajiya" Tace"ki goge nan wurin" Abbu yace"Ku taimaka mata ta shiga ciki" Hamza ne ya karasa sai dai kafin ya karasa gun NEESA SUDAIS ya d'auke ta ya shigar da ita d'aki ya kwantar da ita a gado Abbu yace"a kira mai d'auri kafa ya duba" Umma sai sannu take mata itako kuka take kamar ranta zai fita ita kadai tasan inda take ji Ummi tace"sorry dear"ta shafa kanta taja hanun kanin NEESA daddy suka bar dakin da Abba Abbu yace"sannu yanzu za a kirashi ya duba kafar" Ita dai kuka takeyi Shima barin d'akin yayi yace"zai dawo in me d'akin ya dawo" Farida tace"sannu anty ki daina kuka dan Allah " Tace"farida dole inyi kuka ni Kadai nasan inda Nike ji " Umma tace"baby bari in hadu miki tea kafin ya zo" Farida ma fita tayi ya rage Hafiz da SUDAIS Kwanciya SUDAIS yayi a gadon yace"wow yau ina cikin farin ciki Hafiz,iam happy seeing my enemies in pain" Hafiz yace"abin farin cikin ne kuwa" NEESA dai kuka takeyi dan dama NEESA akwai raki da dai beela ne da ta daure Yace"yanzu ya zaki je race?" Shiru tayi batayi magana ba yace"ai na fad'a miki baza ki je race ba" Tace"kana nufin kai ne sanadiyar zamewata?" Yace"eh mana kina ta nasara nima dole ne in nuna miki nawa kalan" Kuka ta cigaba dayi dan ba wanan ya dame ta ba" Yace"sannu lil sis yau dai babu race" Abbu nBabure ya shigo da me duba kafan Umma tace"sha tea kafin a duba miki " Sha tayi sanan mutumin ya zauna bakin gado ya fara danna kafar tana ihu Inda yake shafa kafan sai SUDAIS ya dan ji babu dadi Yace"alhaji an gode ba karaya bane targade ne yanzu zan ja in shafa mata magani " Abba yace"toh" Yace"sannu sai kin daure"ai yana ja ta saki wani ihu tana hawaye harda majina tana niman taimako Kankame SUDAIS tayi tace"dan Allah ka taimaka min zafi nike ji" Besan lokacin da yace"yi hakuri yanzu za gama" Sanda kafar yayi kara kas sanan mutumin ya barta ya shafa mata magani yace"dole ki ji zafi kashin ya goce,inshaallah zaki samu sauki nan da kwana goma karki taka kafar sai nan da sati d'aya,za a iya yi miki alluran pen killer" Zaro ido tayi tace"allura?gaskiya bana son allura" Ganin inda ta tsorsta yasa SUDAIS cewa"eh ina dashi bari in d'auko in miki lil sis"ya kashe mata ido Umma tace"yi hakuri baby a miki dan ki samu sauki" Cikin kuka tace"wallahi umma bana son allura a barni haka" Murmushi SUDAIS yayi yace"yi shiru lil sis bada zafi zan miki ba" Umma tace"je ka dauko ka mata ina jiran ka" Ai da sauri ya je boys quarter ya hado alura ya kawo Ba karamin yaki suka yi ba kafin ta bari yayi mata alura dan ma bata iya motsa kafan ne yasa ya iya danne ta Kuka take sosai kamar Wanda akayi wa albishir da jahanama Umma tace"bari inje in hado miki breakfast" Kafin tayi magana SUDAIS yace"je kawai zan duba ta kafin ki dawo" Umma na fita ya fara tsokanan NEESA tana kuka Yace"ai na gaya miki babu inda zaki je yau" Cikin kuka tace"ka damu da kanka" Yace"kuma yau sai nayi winning race din nan kuma a gaba dinbin jama'a in dawo da respect dina,kuma an mayar dashi stadium inda mutane zasu fi cika" Goge hawaye tayi tace"SUDAIS kayi kuskuren daka sanadiyar tarkade na har kasa ni zanyi kwanciyar sati daya babu motsi kirki,wallahi SUDAIS baza ka ci wasan nan ba domin bani da hakkin ka ko Allah yasan kai ka fara tsokanata ta hanyar yi min kazafin zina,shiyasa bazan kyaleka ka wala ba na tsane ka wallahi,da a ce ba ka shiga harkata ba da ina baka girman ka a matsayin ka na yayana ba amma tun a abuja ka kiramu da karuwai ban tanka ba saboda na d'au kai jahili ne shiyasa na maka uziri amma dana zo gidan nan sai ka cigaba da kirana da sunan da ke bakanta min rai shiyasa na d'au alwashin hana ka sukuni.nayi mamakin a aka ce kai Dr ne domin baka tunani kamar wanda yayi karatu" A fusace yace"an kira ki da karuwan sai me?karya nayi in ba karuwanci ba maiyasa kuke shiri kamar karuwa inba niman customer ba,kuma da kike ce min jahila ai ke ce babban jahila wanda batayi karatu ba,wallahi NEESA ko kafara bazanyi ba Ku karuwai ne ke da beela in banda karuwanci ina kuke samun kudin siyar abubuwa masu sada dubi wayarki"yayi nuni da wayar dake saman tebur gefen gado yace" ya kai dubu dari uku da hamsi,ji expensive laptops da agogon hanun ki kuma ina kuka samu kudin da kuke race harda doubling " Tace"ba sai nayi justifying kai na a gurinka ba cause everybody is entitled to his/her opinion,amma I told you are educated but kana abu kamar wanda baije makaranta ba" Shidai abu d'aya ke bashi mamaki NEESA DA BEELA looks educated kuma sun waye gashi in tana turanci kamar a lodon toh meyasa suka ce su basu yi makaranta ba Wani zuciyar yace me kai raba kanka da yan duniya yanzu hakama har waje suke fita karuwancin su A fili yace"ai kene babba jahila Wanda bata taba shiga aji ba" Murmushi tayi tace "ina ruwanka dani?" mikewa yayi yace"bari in je in fara shirin zuwa race,asha gado lafiya" Tace"shirin zuwa kwasan kunya dai" Yace"in kin isa ina jiranki a stadium" Tace"konaje ko banje ba zaka fadi kuma ka shirya shiga tashin hankali daga yau har ranan da zan warke domin in ban warke ba kai ma baza ka sake a nan gidan ba" Tsaki yayi ya wuce itako waya ta jawo ta kira beela tana d'agawa ta fad'a mata abinda ya faru Beela tace"gani nan zuwa" SUDAIS na barin dakin ummi ta shigo Da tray na abinci NEESA na ganin ta ta juya mata baya Murmushi tayi tace"ANEESA baza ki kalli mahaifiyar ki ba?" Juyowa tayi ta kalleta ajiye tray ummi tayi ta rungumeta It's dai NEESA shiru tayi amma dadi taji Ummi tace"ya jiki?" NEESA bata tanka ba Ummi tace"bazan tambaye ki ina kika shiga ba domin nasan ba laifin ki bane laifin babanane da ya kaiki gidan marayu tun kina 15yrs ya rabaki damu" NEESA tace"babu ruwan shi tunda kema da kike mahaifiyata kin manta ni ki barni ni ina tunani kina India ashe kin dawo Nigeria kina jin dadin ki da mijinki da ya manta mu tun ina shekara 3" Ummi tace"bari in miki bayani" NEESA tace"bana son explanation dinki" Ummi tace"alright amma please ki daina wanan shigar da like yi kinsan nan da India ba d'aya bane,gashi ana tamin haibaci akan shigar ki please ANEESA ki kama kanki domin kiris ake jira a min dariya da abbaku,ki rike mutuncin kanki domin hausawa babu abinda yafi daraja a gun ya'mace kamar ta kai budurcinta gidan miji ni nagan ribanshi shiyasa abbanku ki sona,in kika min haka kin gama min komai a rayuwata,karki bari a min dariya ya'ta domin ranan da zan samu labarin kiyi wasa da Martaban ki zan iya samun ciwon zuciya domin ina tabbatar miki zaman gidan nan sai ya gagareni"mikewa tayi tace"na tafi kome kike so kimin magana Tana fita NEESA tace"I love u mom nayi miki alkawari domin da zaki San koni wanene da kin rungume ni dan farin ciki amma lokaci ya kusa" Beela ne ta shigo ta gan kafar har ya kumbura tace"ya haka ta faru?" NEESA tace"...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. πŸ…Ώ3⃣9⃣&4⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim NEESA tace"ki bari kawai YAYA SUDAIS da hafiz suka samin mai na zame" Beela tace"what?" a fusace ta kama hanyar kofa tace"yanzu zanje in ci me mutunci wanan wani irin mugunta ne da ganganci inda kin karye fa me zaice" NEESA tace"calm down zo ki zauna" Dawowa tayi ta zauna bakin gado NEESA tace"ai in kika je yanzu kin b'ata plan din ba komai yasa yayi haka ba sai dan kar inje race,amma besan ni a rayuwata bana loosing challenge ba" Beela tace"toh yanzu ya kike so ayi ne?" Tace"ke zaki je race din" Beela tace"ni kuma gaskiya bazan je ba" NEESA tace"please dear ko so kike in fadi gasan" Beela tace"ni kin San bason tuka mashin nike ba dama motane" NEESA da beela suna da babancin ra'ayi domin NEESA ta fi son mashin fiye da mota komai sadan shi,itakuma beelah tafi son mota ko mashin bata son tukawa (Shiyasa tun farko nace muku akwai connection sakanin NEESA da beela amma muje zuwa) NEESA tace" yi hakuri ke kadai zaki iya tureshi domin na lura ya iya mashin sai dai yana da tsoro ne shiyasa na yi wining dinshi,kuma ai kin fini iya mashin tun a indiya ke ce kike wining please beela" Beela tace"toh,shi ya dauka zai iya wining din mu ne a bike race mu da muka koyi mashin a India tun kan mu dawo nigeria sanda fa muka yi wata shida dan mu koya kin tuna har race muke hadawa da su arjun kuma muke wining" NEESA tace"har nayi missing Arjun,da abbu zai yarda da na aureshi wallahi" Hararanta beela tayi tace"karki wahalal da kanki domin inshaallahu Nigerian zaki aura" Tace"me zanyi da Nigerian guys su da basu iya soyyaya ba,ko kin manta abubakar da muka hadu a Lagos ya nuna yana sona da aure ashe dan iska ne har clubs yake dashi a different state yana b'ata yaran mutane " Beela tace"hmmm na tuna amma ai ba dukan mazan Nigeria ke haka ba kuma ai wancan tantiri ne kin San fa har DON ake kiran shi" (Maimaita sunan nayi kamar na taba jin shi DON eh na tuna saurayin batula ne) NEESA tace"beela na bar SUDAIS a hanun ki so nike ki cime mutunci ya ji abinda nike ji na sati d'aya" Beela tace"hmmm kisan bani da hakuri kuma mugunta ne dani kuma kike son in rama miki?" NEESA tace"ai shiyasa nace ki rama min karki raga me ko kadan" Dariya beela tayi tace"zaki ji kukan shi kwana nan kamar jariri" 4:pm na bugawa SUDAIS ya shirya cikin 3quater sport wando da rigar shi armless a gaban madubi ya tsaya yana gyra sumar kanshi SUDAIS handsome ne sosai fari ne tass shiyasa mutane ke d'auka yaron ummi ne yana da tsayi yana da jiki amma ba sosai ba Ga sajen shi abin ban sha'awa in ka ganshi sai ka d'au balarabe ne domin be mayi kama da Africans ba kyau fulanin asali yake dashi Yana gamawa ya d'auki key din mota ya fita Yana fitowa ya kira Hafiz ya a waya Yace"ka samu mashin din" Hafiz yace"eh ina ma stadium ina jiranka antaru,harda DON daka taba wining a gasan da musa shima ka taba wining din shi sai wani emeka da chris,na shida basan ko waye bane" Yace"koma waye nine winner " Hafiz amma sunce duk wanda yayi fadi za a me wanan looser!looser!!looser!!!" SUDAIS yace"lallai wanda ya fadi zai kwashi kunya,gani nan zuwa" Bangaren beela ma shiryawa tayi cikin 3quarter jeans da riga armless ta parker sumarta a keya Ta kalli NEESA dake kwance tace"na shirya" NEESA tace"sai kin dawo kiyi make sure kin wining din shi" Tace"trust me" Flat black shoe ta jawo ta d'auki key din mashin ta wuce Minna central stadium Mutane ne cike da samari da yan mata zaune suna jira a fara race din Su ko Wanda zasu yi race sun shirya a jiran mutum d'aya 4:20 beela ta shigo cikin stadium din a hankali take tuki har ta karaso Hafiz na ganinta ya kalli SUDAIS Yace"muyi back out a wasan nan tun da wuri" SUDAIS yace"babu abinda ta iya kai baka gan inda take tuki bane?" Yace"ni ina gudun abin kunya" Beela na sauka ta karasa gabansu tayi kamar bata San su ba D'aya daga cikin commentator yace"toh a fara wasan" Beela tace"ita bazata mass race ba sai dai suyi duk wanda ya ci dashi zata yi" Mai organizing race din yace"zata biya dubu Dari" Tace"ta amince zata ninkan kudin a take ta basu bandir din dubu guda biyu" SUDAIS sai kallonta yake yana tunanin ina suke samun kudi Don ne ya karaso inda take ya mika mata hannu hada rai tayi Yace"ina ANEESA?" Tace"tana nan lafiya" Yace"please ki fada min inda take" Tace"stay away from us" Yace"never duk inda take sai na nimo ta na aure ta" Tace"kayi karya domin NEESA ta fi karfin ka" Yace"kema kinsan mace bata fin karfin namiji" Dariya beela tayi tace"we shall see" Shiko SUDAIS kallonsu yake daga Nisa a ranshi yace"lallai yaran nan sunyi nisa tunda har suke harka da DON" Ba tare da b'ata lokaci ba aka fara su hudu domin don yace"da winner zaiyi" SUDAIS ne yayi winning dan haka don yace"dashi zaiyi " Aiko suna yi SUDAIS yayi wining akayiwa DON waka looser Ba karamin haushi DON ya ji ba domin so biyu kenan SUDAIS na wining din shi Kuma yayi alkawarin wanan shine last time da SUDAIS zai kara wining din shi akan wani abu dama yana jin haushin shi na kiran batul da yake yi in suna hutawa ya fuskanci son batul yake domin yana ganin text dinshi a wayarta amma taki ta fada me gaskiya Bayan sun gama aka kira beela Nan fa aka fara race beela tuki take cikin kwarewa hartafi NEESA ma Hafiz ko na zaune sai hadiye miyau bakin ciki yakeyi domin yasan SUDAIS ba zaiyi wining beela ba Aiko haka ta faru domin beela sanda ta iso da minti 30 kafin SUDAIS ya iso mutane sai ihun kiran sunanta ake Shiko wanka looser ake me Rai b'ace ya bar wurin itama beela barin wurin tayi sai dai abinda bata sani ba DON na binta a bays Wanene Abubakar DON?" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers,we are the best among the rest Dedicated to my FANS πŸ…Ώ4⃣1⃣&4⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Abubakar Ibrahim a k a DON shine cikeken sunan d'an ne ga wata tantiriya karuwa Binta amma anfi saninta da LADY B Wanda tayi kaurin suna a karuwanci tana zuwa kasashe daban-daban shiyasa ma ba a San mahaifin shi ma'ana shage me Don ya girma ne a porthort tare da mahaifiyarshi kuma a gaban idon shi take komai shiyasa shima ya taso babu tarbiya bayan ya gama secondary ya tafi university of port-hacort nan fa ya kafa kungiya the kapons kuma shine oga cultist din shi babu ruwan shi da karatu nan ya dinga tafka b'arna har ya gai ka suna zuwa fashi Shakara biyu da ya wuce mahaifiyar shi ta rasu sakamanko cutar kanjamau AIDS nan ya tattara dukiyarta ya dawo arewa ya bude hotels inda yake shashanshi da kuma harkan sayar da miyagun kwayoyi yanzu baya zuwa fashi sai dai ya tura yaran shi Shekaru biyu da ya wuce yaje Lagos dan kaiwa abokin kasuwancin shi hudar iblis sai ya hadu da NEESA da beela a restaurant babu b'ata lokaci yaje ya nuna mata yana sonta Har suka yi exchanging number domin yaje mata ne a matsayi mutumin kirki A lokacin da bash yaron NEESA ya zo Niger siyar fili kuma lokacin NEESA na shari'a da bose orphanage Bash yaje hottest hotel yayi hayar d'aki sai kawai sai ya gan DON yana shakatawa dama ya taba ganin shi da NEESA Ai a take ya fara bincike ta hanyar bawa wata karuwa kudi ai ta zaiyana mashi komai yana recording Yana komawa Lagos ya zaiyanawa NEESA komai yace"in baki yarda ba bari inyi miki playing record din" Tace"bash na yards da kai baza kamun karya ba"domin NEESA ta yarda da bash da jamila sun hadu ne a jami'a lokacin da take karanta law kafin su tafi kasan waje bash bashi da kowa domin ya rasa yan uwanshi a Maiduguri lokacin boko haram Sai yayi aiki sosai yake samun kudin school fees da abinci hakan yasa ta d'auki nauyin shi da jamila Jamila marainiya ce da iyayen ta suka rasu a hasarin mota amma kawunta sai ya gugu da dukiyar ta Bash zai iya bawa NEESA rayuwar shi Don ya hadu da batul ne ta sanadiyar karuwan hotel blessing din shi da take zuwa C O E Blessing kawar batul ce sosai blessing babbar yariya ce dan da mota take zuwa makaranta lectures ma na tsoronta hakan yasa batul ke makale mata domin batul akwai kwadayi da son girma ta manta ita ba kowa bane a kauye taraba aka kawo dan tayi karatu kauyen ma ruga A hankali blessing ta fara Jan ra'ayin batul har ta fara kaita hottest hotel inda ya zama joint din karuwan gari Nan Don ya ganta ya nuna sha'awarshi akanta da farko taki yarda amma blessing tace"ashe ke ba ajina bane baki waye ba" Haka tayi ta Jan ra'ayin batul har tayi nasara Nan fa DON ke abinda ya gan dama da ita idan yanzu ta fishi kwarewa domin in zaka bude wayar batul toh blue film ne cike nan take gani style din kwanciya daban-daban tana yiwa DON shiyasa ya fi sonta cikin yan matan dayake harka dasu Domin tana bari yayi inda yake so da ita Sai dai baya bari kowa ya rabe ta domin zai ita kisa saboda ita gefe d'aya kuma ga soyyayar NEESA da ya me mugun kamu Don zai iya yin komai akan abinda yake so sai dai fa duk abinda batul keyi babu wanda ya sani a gida harda mummy Domin burin mummy batul ta auri SUDAI su kwace gida su kuma kore ummi So take batul ta mallake SUDAIS Umma kuma haka kawai taji bata kaunar batul amma SUDAIS yaki ji ya nace sai batul Abbu yace a barshi kawai Wanan kenan Cigaban labari Toh fans ga DON ga SUDAIS Ga kuma NEESA ga batul ko mai zai faru?" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. DEDICATED TO ANTY SHAMSIYA πŸ…Ώ4⃣3⃣&4⃣4⃣ Bismillahi Rahmanir Rahim Suna kaiwa gida a garage Hafiz ya paka mota Sai suka zauna a garden Hafiz yace"da kabi shawara na tun farko da haka bata faru ba yanzu tayaya zamu shiga cikin gari?ga yaran nan sun samu gaba ni nasan yanzu bamu da sauran kima a idonsu domin raini ya riga ya shiga tsakanin mu dasu tunda so biyu suna wining dinmu" SUDAIS yace"rabu da yan duniya sun gama yawon duniya ba dole su iya race ba,ji fa har da DON suke harka da aika San sunyi nisa domin kowa yasan DON dan iska ne" Hafiz yace"wanan ba damuwan ka bane wai ma meyasa ka damu dasu ne,ni tunani nike kome zai biyo bayan tarkaden da kayi NEESA domin nasan Sai sun rama,muyi give kawai" SUDAIS yace"ai wallahi basu isa in yi give up ba ina dai-dai dasu wallahi Sai na rama kome suka min" Kafin Hafiz yayi magana beela ta shigo a garden ta hango su ai nan taje ta paka mashin a gefen su ta sauko tace"ya dai looser of the years"zuwa tayi karma zata zauna a kafan su ai Sai suka masa ta zauna a tsakiyar su Tace"yauwa ashe kun gane"kallon SUDAIS tayi tace"ya kake ji yanzu da ka zama looser, me kake tunani wai dan ka sa NEESA tayi tarkade zai sa tayi loosing challenge,never domin NEESA bata taba loosing ba kuma baza ta fara yanzu ba kasan saboda me?"addu'ar dinbin jama'a na tasiri akanta"waya ta ciro tayi dialling noban NEESA Da sauri ta d'aga dan dama jira take beela ta kirata Tana d'agawa beela tace"kin yi wining " NEESA tace"I know domin nasan baza ki bari inyi loosing ba" Beela tace"looser na jinki"dariyar shakeyanci tayi tace"waya na speaker kenan?" Beela tace"eh" NEESA tace"good looser kana jina?karka d'au dan kasa nayi targade kayi zata ko kayi wining a kwancen nan da nake Sai na kusan saka hauka domin Sai ka ji zafi fiye da inda naji" Beela tace"besty ai bashi kadai ba har da d'ayan"zaro ido Hafiz yayi a ranshi yace"na shiga uku" NEESA tace"ka zauna da shiri domin yanzu zaka San wanene NEESA " SUDAIS yace"ni kuma ina jiran ki" NEESA tace"good I like your courage beela shafa min kanshi bye" Tana kashe wayar ta mike tace"zan barka ka huta yau dan kar abin ya maka yawa amma daga gobe babu hutu"tana barin wurin Hafiz yace"ka gan abinda ka jawo mana ko?ni dai na wuce gobe zamu hadu Yana shiga gida ya tarar da mami tayi tagumi Yace"mami lafiya?" Tace"kalau zazzabi ne ke niman kamani jiki na rawa yaje daki ya kawo mata magani da ruwa yace"mami na fad'a miki ki daina wasa da lafiyar ki wallahi bazan yafewa kaina ba in wani abu ya same ki ba domin saboda ke na zama abinda na zama yau" Murmushi tayi ta shafa kumatun shi tace"karka damu da sauki ai ,ya NABEELA take?" Yace"kalau take mami mai zai hana ki bi shawarar beela a raba auren nan da bashi da amfani" Mami tace"d'an nan ko saboda kai da beela na hakura in zauna ko" Kafin Hafiz ya bata amsa yaron lami ya shigo kamar wanda zai fad'a Kansu domin ya sha Wiwi ya shige daki Mami tace"Allah ya shirya"ai Sai lami ta fito ta fara bala'i wai dan bakin ciki ana matsawa yaranta dan kawai mutum bai da gidin haihuwa maza Hafiz ko taimakawa mami yayi suka shige ciki suka barta tana masifar bazanta Bangaren NEESA ko dai-dai zata shiga falo suka yi karo da farida kanwar SUDAIS ta fito a guje tana dariya Aisha yar aiki na binta da kunnama a sinks Beela tace "miye haka ne wai?" Farida tace"anty walla A'i ne ke bina da kunnama zata saka min a Riga" Beela tace"kunnama bata tsoro ne?" A'i tace"ai na danne bindin shi da sinsiya ba zai yi min komai ba" Beela tace"ke haka Allah ya yi ki baki tsoron kunnama kenan toh kuyi ta guje gujen Ku" Har ta wuce ko me ta tuna sai kuma ta juyo tace"A'i boyo ni da kunnaman nan" Tace"toh" Farida tace"me zaki yi dashi?" Tace"ni sa'ar ki ce da zaki tambaye ni" Farida ta tabe baki tace"yi hakuri anty na" A'i bin beela ta yi a zaune suka tarar da beela ta idar da sallah ta Mike kafa d'aya inda ba zaiyi mata zafi ba" NEESA tace"har kin idar ina ta sauri in zo in taimaka miki" NEESA tace"karki damu umma da farida suka taimaka min nayi zaune Tace"OK"hanun A'i NEESA ta gani tace"meya haka kuma da kunnama" Beela ta kashe mata ido,ai sai suka hade baki waken cewa oil-oil" Beela tace"A'i aiki nike son ki min" A'i tace"wani iri" Beela tace"so nike ki sawa YAYA SUDAIS kunnama a gado da dare" A'i tace"miye ribata" Beela tace"fadi abinda kike so" Tace"so nike ki yi wa abbu magana yana sani makaranta" NEESA tace"karki damu wani aji kika tsaya" Tace"nayi wa'ec jami'a nike son zuwa,kuma ina jin kunya inda zanyi wa abbu magana domin ya gama min komai na rayuwa" NEESA tace"karki damu zaki je makaranta nidai buri na ki yi aiki da kyau" A'i tace"karki damu je kyauye mu ki tambaya za a baki labarina" Beela tace"dan bamu toh labarin" A'i tayi dariya tace"ni sunana Aisha abdullahi mahaifiyata ta rasu tun ina da shekara biyar sai mahaifi na ya auro wata kande bazawara ce da yara uku wai dan in samu kulawa bayan shekara biyu kande ta mallake shi nan na fara fuskanta kunci rayuwa domin sai abinda take so Abba na keyi Tun ina hakuri harya kai ga na fara mayar da martani domin duk kauyen mu bana tsoron kowa a dadafe nayi secondary school na gama Shine inna kande ta hada aurena da wani azalumi wanda yayi shekarun babana da mata uku Shiyasa na gudo birni har na hadu da wata mata na ta had'a ni da umma Beela tace"karki damu sai NEESABEELA sun canja rayuwarki" Tace"nagode yanzu miye abinyi domin ina ganin su lokacin da suka zuba mai a kofar d'akin ki" Beela tace"Abu na farko shine ki mu samu key dinshi" Tace"yanzu kuwa ina zuwa" NEESA tace" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers, we are the best among the rest. DEDICATED to TEAM NEESA sharhin Ku na birgeni πŸ…Ώ4⃣7⃣&4⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Umma tace"miye haka?" Wajen ummi yaje yace"ummi ki taimaka min maciji ya sare ni" Abbu yace"a ina?" Yace"a dakina" Ummi tace"dai-dai ina" Yace"a baya" Daddy yace"bana tunanin maciji ne amma cire rigan in shine za a gan hakoran shi" Yana cire rigan shi sai ga kunama ya fado ashe makalewa yayi Abbu yayi tsaki yace"saboda kunnama kike wanan ihun kamar mace" Yace"wallahi in baku taimaka min ba zan iya mutuwa" Ummi tace"baza mutu ba son inshaallah bari in nimo bakin dutse" Beela dai gefe ta samu ta zauna tana mamakin rakin SUDAIS NEESA ko dama idonta biyu kome ke faruwa tana ji sai dai kawai tayi dariya Can kuma ta dafe zuciyarta tace"ya nike ji kamar wani dake kusa dani na cikin tashin hankali iam feeling restless Duk wani taimako an yiwa SUDAIS amma yaki yin shiru Umma tace"ni dai na gaji ma hadu da safe" Abbu yace"Allah ya kara lafiya" Daddy ma shigewa yayi da mummy dake tayiwa ummi kallon bazan ko kulata bata yi ba Ummi ne ta zauna tana me sannu itama beela komawa daki tayi tana me dariya Tana zuwa ta fara bama NEESA labari suna dariya sai dai fa NEESA kasan zuciyarta tana jin ba dadi Beela kwanciya tayi ta fara barci hankali kwance NEESA ko tana zaune karshe zazzabi mai zafi ya rufeta SUDAIS ko kwanciya yayi yana zubawa ummi shagwab'a tana biye me Itama can anjima Abba ya zo ya d'auke matarshi suka barshi shi kadai kwance Can anjima sai wani tunani ya fado me yace"kowa ya fito amma banda batul" Wani zuciya yace"kila tayi barcine kuma ai tace ma zata kwanta dan ta tashi sallah dare" Murmushi yayi yana jin tsonta har zuciyarshi Yace"inshaallah gobe zanwa abbu maganar auren mu" Abinda SUDAIS be sani ba tun misalin karfe 10 da suka rabu da batul ta bar gida dan zasu party Mummy taje kofar d'akin ta taji ta a rufe sai ta d'auka barci tayi Sai ta leka yaranta a wani d'aki duk sunyi barci (Iyaye muna da sakaci sai ka gan uwa ta kwanta barci hankali kwance ba tare da tasan inda yaranta suke ba Ya kamata mu gyara domin wanda yake da yara mata baya barci sai randa ya aurar dasu domin kana tarbiya ne shedainu kawaye na warwarewa a waje ya kamata mu kula muyi ta duba yaran mu ciki dare dan tabbatar da sun kwana a gida koda kuwa yara maza ne,domin shi uba in ya kwanta bashi da lokacin duba su,allah ya kare ya'yan mu da bin kawayen banza,kuma ki yi ta musu addu'a cikin dare) Cikin NEESA da SUDAIS babu Wanda ya runtsa Beela ko karfe 2:am ta tashi ta gan NEESA zaune Tace"ya dai" NEESA tace"zazzabi ke damuna" Tasan NEESA bata son allura dan haka first aid box ta d'auko ta bata magani tasha tace"ki kwanta ki huta" Ita kuma taje ta dauro alwala ta tada sallah Sai 4:am ta mike bayan ta gama mika bukatunta wajen ubangiji Hijabi tasa ta fito lokacin har barci ya d'auke SUDAIS a general falo besan lokaci da ta fita ba Diba ruwa tayi tana kaiwa waje tana cikin zuba na karshe ta gan mota ya tsaya A ranta tace"wanan waye ne yake zuwa cikin dare kullum yau sai na gan Wanda ke zuwa" Zama tayi bakin masalaci inda batul ke Allah -Allah ta shige dan ta fito kafin a fara kiran sallah a fito Jin sunki fitowa yasa beela ganewa jiranta suke ta shige dan haka sai ta mike ta shige ta boye bayan dakin mai gadi Ai ko sai ga batul ta shigo tana cin cigum Ba karamin mamaki beela ta ji ba tace"me hakan ke nufi kenan kuma ina take zuwa?" A gaban idonta batul ta shige gida A falo ta hango SUDAIS ai sai ta dafe kirji shiko jin kara bude kofa yasa shi bude ido Yace"batul daga ina?" Kafin ta bashi amsa beela ta shigo ko kula su bata yi ba ta shige daki Hakan ya tabbatarwa batul beela ta ganta amma da shike yar duniya ce sai tace"daga waje ruwa na gama dibawa a masalaci,amma kai me kake yi a nan?" Yace"kunnama ya halbe ni" Tace"yaushe?" Yace"da dare baki ji hayaniya na ba?" Tace"wallahi ban ji ba kasan nayi barci da wuri sannu" Yace"yauwa wancan kuma daga ina ta fito" Batul tace"ai ni kullum in na fito diba ruwa sai na gan dawowar su an sauke su a mota ko ina suke zuwa oho yau dai ita kadai ce" Yace"zargi na ya tabbata yaran nan yan iskane" Tace"haba babu kyau zargi fa" Yace"shiyasa nike son ki je ki kwanta gobe zamu gan juna" Tana barin wurin ta sauke ajiyar zuciya tace "kafin Ku tona min asiti na gama b'ata Ku Beela na shigan daki ta tarar da NEESA kwance amma ba barci take ba Tace" besty kin San me na gani yau?" NEESA tace"ah'ah"labari komai ta bata ta kare da cewa ashe yariyar nan yar iska ce iskanci take zuwa NEESA tace "beela bana son zargi ki mata uziri kila wani abune ya fitar da ita" Beela tace"wani abune zai fitar da ita cikin dare kuma kullum" NEESA tace"beela ki daina yiwa mutum mumunan zato babu kyau in ma wani abune kika gan tana yi da bai dace ba kiyi mata addu'a shiriya haka yafi domin yana da kyau mutum ya zama mai sarkake zuciyar shi a kowani lokaci" Beela tace"nagode besty kuma nagode" Was he gari da sassafe beela ta shi taje gida rike da man gyda a hanun a dai-dai kofar dakin Hafiz ta zuba ta juyo a hanya ta hadu da abbanta Yace".... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to NEW HAUSA WRITERS πŸ…Ώ4⃣9⃣&5⃣0⃣ Bismilahir Rahmanir Rahim Abba yace"ke me kike yi a nan gidan?" Cike da rashin kunya ba tare da ta kalleshi ba tace"wurin mami na na zo ko zaka raba uwa da yar'ta" Yace"ke ni kikewa rashin kunya?" Sai a sanan ta kalleshi ai Sai ta hango wani katon abu a wuyar A razane tace"Abba meye haka a wuyar ka?"ta kai hannu zata taba Tureta yayi yace"ina ruwanki" Tace"you are wright babu ruwana"sanan tayi tafiyarta zuwa sashin Mani Ba karamin dadi mami taji ba ta kawo mata wani abinci ko mai bai ishe shi ba Kallon abincin tayi Sai kawai ta ji kwalla ya ciki mata ido a ranta tace"kama na a ce mami na na cin irin wanan abin cin dole ne in nimi mafita in taimakawa mami" A haka ta fara ci tana jin wani yanayi domin ta dade da taci girki mamin ta Ihu suka ji daga part din Hafiz da gudu mami ta fita beela ta bi bayanta Hafiz da fitowar shi kenan zai fita ya zame hanun shi ya bugi dakalin dakalin kofar d'akin shi ga kwakwason shi zafi Wani azaba yake ji kallon kasa yayi ya gan mai ai nan ya tabbatar aikin su NEESA ne Beela tace"sannu yaya bari mu taimaka ma" Taimaka me sukayi zuwa d'aki Duk inda Hafiz ya so ya daure abin ya gagara Mami ne ta kira mai dubawa ya duba hanun yace"ya samu karaya ne"domin dama ya taba samun targade a hanun Ba tare da b'ata lokaci ba akayi me dauri sanda beela ta tabbatar ta tusa me bakin ciki sanan ta bar gidan Direct dakin su taje ta bawa NEESA labari suna dariya Haka fa NEESABEELA suka cigaba da wahalal da YAYA SUDAI ta hanya daban daban da taimakon A'i har yaji suka zuba me a ruwan wanka SUDAIS sanda yayi kamar zaiyi hauka ranan sanda yayi kwana uku bai fita ba A yau NEESA ta fara takawa kuma suna shirin zuwa abuja ranan lahadi kasancewar yau juma'a washe gari zasu yi celebrating holy Hafiz ko fama yake da hanun shi ko aiki be zuwa SUDAIS ne a office yana aiki sai ga Hafiz ya shigo da hanun makale a wuya Zama yayi ba tare da yayi magana ba SUDAIS yace"sannu ai wallahi sai na rama abinda suka yi mana" Katseshi Hafiz yayi da cewa"look SUDAIS ya kamata muyiwa kanmu fad'a haka be kamata muna biye ma yaran nan for goodness sake mun girme su,kuma mu muka fara tsokanan su which is very wrong of us be kamata a matsayin su na kanne mu muna kiransu da munana suna ba,abinda bamu da tabbaci akanshi zargi kuma ai zato zunubi in ma suna yi jan su jiki zamu yi muna nuna musu so bawai muta aibanta jinin mu ba,dan na lura yaran nan basu da matsala kiransu da muke da karuwai shike b'ata musu rai SUDAIS yace"wallahi basu isa nayi give up akan su ba in nayi haka yana nufin sunyi wining kenan fa,kuma ai ba karya na musu ba yan iskan ne in basa su a kira su da sunan su canja shiga kuma su daina zuwa kwanan gida" Hafiz yace"miye a ciki?ina jiye maka ranan na dama wallahi" Yace"na ratse sai na rama" Hafiz yace"babu ruwana na fita a wanan harka" SUDAIS zaiyi magana sai wayarshi tayi kara kallon Hafiz yayi yace"Afan ne" Hafiz yace"d'auka mana" Yana d'aukawa yace"OK gani nan zuwa" Makulli mota ya d'auka suka fita a office A wani babban joint suka pska joint ne da maza ke chamber ko wani juma'a Suna shiga suka sami wuri suka zauna Nan fa na gan star din maman noorul hudah tun daga kan farhan na(EESHA)sai RAYHAN na(IKLAS)sai IMRAN na(IMRANFAD)sai AMEER na (matan Gida)da sauran mazan su aminu Amar Deen da mustapha Sai Afan da Sameer na (rayuwar nur) Nan hira ya b'arke tsakanin su inda suke tambayar abinda ya same Hafiz a hanun Be boye musu ba ya basu labarin komai tun farkon haduwar su da su NEESA Kallon SUDAIS Afan Yayi yace"kar kayi kuskuren da nayi a baya hanyar kiran NUR da sunayen bazan" Farhan ko tashi yayi yace"shi zai wuce gida EESHA na jiran shi"sai suka fara me sharri wai ya iya naci Sameer yace"ni har na fara tausaya ma" Ameer yace"har na hango haukan da zaka yi nan gaba domin ni Allah ya had'a ni da mai riko sanda na haukace ta yafe min" IMRAN yace"please ka daina babu kyau zargi" Babu inda basuyi dashi ba amma yaki ji yace"ai shi ba auran NEESA zaiyi ba kuma ai yana da hujja"nan fa suka mike Aminu yace"karma ka nime mu in tayi wari" Musty yace"muje kawai" Nan fa kowa ya waste Da misalin karfe 11:pm Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MAMA NOORUL HUDAH FANS CHAMBERS πŸ…Ώ5⃣1⃣&5⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim 29/06/2019 Misalin karfe 11:pm SUDAIS ne kwance har ya fara barci wayarshi yayi kara Yana d'agawa yace"gashi nan zuwa"a gurguje yasa kaya domin a asibiti ne yana da emergency Yana kaiwa ya shirya ya Shiga labour room Wata ce mai suna Esther take labour Yana zuwa ya fara kokarin taimaka mata sai fad'a yake domin mahaifanta babu karfi saboda abortion Da k'yar yayi kokari aka samu ta haihu domin har ya kusa kaita tiyata Amma dayake yasan aikin shi da kuma taimakon Allah ta haihu mace Aka maiyarda ita dakin hutu Su biyu suka zo daka gansu ka gan yan duniya SUDAIS na gamawa ya ba nurse jummai umurnin basu kulawa Sanan ya bar wurin Bangaren NEESA ko ta kasa barci sai juyi take a gado beela tace"wai lafiyar ki ai dai kin ji sauki balle a ce zafin kafan ne" Tashi tayi ta zauna tace"dear iam feeling restless ina jin kamar wani na kusa dani zai Shiga matsala ko kuma ya shiga,in fact kamar rabin jikina na cikin hasari" Tsaki beela tayi tace"ke dai da jin restless ni dai barci nike ji"ta kwanta abinta NEESA ko tashi tayi taje wurin window ta tsaya abinta tana kallon Har shigowar SUDAIS duk a idonta Yana shiga d'aki ta shige toilet tayi alwala ta tada sallah Washe gari da asuba aka kira NEESA an sinci jaririya a gaban ophanage dinsu A gurguje ta shirya ta fita Bangaren SUDAIS ma haka ne da asuba aka kira shi wai an sace jaririyar da aka haifa jiya Ai jiki na rawa ya shirya suka tafi asibiti da Hafiz Nan ya tarar da Esther da blessing suna shirin barin asibiti kamar ba yar'su aka sace ba Yace"ki bari muyi report a station Tace"ni bani da wanan lokacin" Mamaki ne ya kamashi ya bi ta da kallo binta yayi har haraban asibiti yace"gaskiya ki bari police su zo kafin ki tafi" Tsawa blessing ta daka me tace"kai dole munce bamu so ayi involving police"tana fadin haka suka wuce suka barshi tsaye Hafiz yace"dole mu kira yan sanda nan fa su d'auki statement " SUDAIS yace"is of no use su da yar'su ta b'ata basu damu ba sai mu" Hafiz yace "is important" Yace"no" Su Esther na barin wurin blessing tace"kin gan gomma da muka yi haka babu wanda zaiyi zargin mu muka b'atar da ita da kanmu yanzu da kin gama jego sai ki cigaba da rayuwar ki nasan Don zai mayar dake gidanshi" Tace"thanks dear" NEESA ko bayan tana zuwa ta iske jariri agun mama almajirar da ta taimakawa Nan bash ya kaita station tayi filling duk wasu formalities aka bar mata yariyar tare da bata copy suma suka ajiye copy Ta dawo ta damkawa mama tare da bata madara Babu laifi orphanage din ya fara jama'a Daga nan ta biya asibiti ta d'auki beela suka koma gida A mashin beela ke sanan da ita abinda ta gani wuyar abbanta NEESA tace"kila maruru ne" Beela tace"no cancer ne a wuya yake fitowa a hankali zai ta girma har ya zo ya toshe ma magogoro is very dangerous ya kamata ayi maganin shi yanzu"ta karashe magana cikin damuwa NEESA tace "toh kiyi me magana mana" Tace"I try to amma bai saurare ni ba" NEESA tace"ki yi ta addu'a" 4:pm suka kai gida nan fa suka fito da babban radio da speakers suka sa kidi a garden domin already sun shirya cikin fararen kaya Nan suka fara wasan holi da colours da suka yi order Mutane gidan kowa ya fito yana kallon su Da gudu NEESA ta karasa gaban ummi ta tafa kafanta sanan ta shafa mata colour tace"happy holi mom"wani dadi ummi taji ta rungume ta suna dariya itama tasa mata colour Beela dake gefe tana kallon su ummi tace"common zo ki yi hugging ummi"da gudu taje tayi huggin dinta Haka suka ma umma itama tasa musu albarka Hamza yace"hmm mun zama indiyawa" Wasa su suke yi a haka SUDAIS ya dawo ya same su Dan tuni su ummi suka shige ciki A falo mummy keyi wa ummi magana tace"hmm mu dai an had'o mu da karuwai yara duk sun dame mu da kida a gari" Ko kulata su umma basu yi ba suka shige SUDAIS ko shigewa yayi d'aki ya tsaya yana leken su ta window Sai ya sinci kanshi da jin nishadi Hadari ne ya d'auro beela tace nidai na shige domin nasan ke ruwan nan a jikin ki zai Kate Ai ko haka akayi wasa NEESA keyi a ruwa tana rawa duk a idon SUDAIS Sanda aka gama ruwa ta shige shima ya bar wurin Washe gari da sassafe suka bar gida SUDAIS na zuwa office zai murd'a kofa yaji ta a bude yana shiga ya gan mutum zaune ta juya me baya yace"waye" Juyowa NEESA ta yi tace"nine na zo in maka ya jiki ne" Yace"ina kika samu makulli" Tace"is not important ,na zo ne in gargade ka akan ka fita harka na domin next time ba kunnama zan sa ya halbe ka ba maciji ne" Yace"oh dama kene kika sa kunnama ya halbe ni" Tace"yes ai alkawari na d'auka kaima zaka shiga halin da nashiga" Yace "zaki yi nadama" Tashi ta yi tace"banda lokacin ka" Tana barin asibiti suka tafi abuja ba tare da sun sallami kowa ba A gida ko niman su ake umma ko ta kira NEESA bats d'agawa Abu kamar wasa har sukayi sari biyu Ran abbu yayi mugun b'aci ya d'au alkawarin nuna musu kuskurensu SUDAIS ko sai kara zugawa yake yi Bangaren su NEESA ko aikine ya musu yawa dan sati d'aya suka yi a abuja sanan suka tafi Lagos A'i na sanar dasu ko mai dake faruwa a gida A yau suka shirya zasu dawo NEESA tace Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN NOORUL HUDAH FANS CLUB comment dinku na sani nishadi πŸ…Ώ5⃣3⃣&5⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim NEESA tace"tunanin abinda zamu fad'awa abbu nikeyi domin A'i tace ranshi ya b'ace" Beela tace"gaskiya ne munyi laifi but we are helpless" NEESA tace"no we are not,we are wrong this time around kuma zamu amshi kuskuren mu at least ko zamu wa mutane rashin kunya be kamata muyi wa abbu ba" Beela tace"hakane" Da misalin karfe 4:32pm suka isa gida a babban falo suka tarar da kowa da alamun ma maganar su ake Kallon su abbu yayi sama da kasa sun sa riga bodyhug long sleev da pencil long jeans kan su ko d'an kwali babu Cikin b'acin rai abbu yace"daga ina kuke" Kafin NEESA tayi magana SUDAIS ya karbe maganan da cewa ai yawo suka je ina kuwa" Ran abbu ne ya kara b'aci yace"da Ku nike magana" Mummy tace"yo ina kuwa in banda karuwanci kai baka gan shigarsu ba" Daddy ne ya daka mata sawa nan fa tayi shiru Alhaji yace"amaryata fad'a mana inda kuka je" Jiki a matsayin sanyaye ta karasa gaban abbu ta sunguna da guiwawi ta tace"Abbu dan Allah ka yi hakuri baza mu kara ba mun tuba please"karasawa tayi gaban umma ai sai umma ta shige ciki Ummi ta kalle sai ta gan sunyi fushi Ba tare da abbu yayi magana ba ya shige ciki SUDAIS yace"yara kanana sai shegen iskancin tsiya A fusace NEESA tace"allah ya tsare mu da zama yan iska wallahi" Yace"ni kikewa rashin kunya?" Basu ko kalle shi ba suka shige daki Wanka sukayi beela tace"ya zamu yi kowa na fushi damu" NEESA tace"karki damu zamu yi fixing komai,kuma zamu gyra kuskuren mu inshaallahu zamu bar tafiya sai komai ya dai-daita" Tace"inshaallah " Armless gown suka sa suka kama hanyar part din umma a falo suka tarar da abbu Karasawa suka suka sunguna NEESA tace"abbu dan Allah kayi hakuri"jikin shine yayi sanyi Yace"na hakura amma ina kuka je?" Kallon juna sukayi kafin NEESA tace"abbu wallahi a gidan marayun da muka girma ne ake wani program shine muka je" Yace"amma meyasa baku sallame kowa ba?" Shiru sukayi yace"ANEESA meyasa kuke irin shigan nan?" Tace"abbu na fison irin kayan ne" Yace"ko kin san da irin wanan shigar ana muku kallon yan iska karuwai ne?" Kallon juna suka yi yace"yes duk mace dake barin jikinta a waje bata da kima a idon jama'a domin ana mata kallon gagarariya" Suka ce da gaske? Yace"eh Ku jira ni ina zuwa" D'aki ya shiga sai gashi ya fito da sweet guda biyu d'aya an bude d'aya a rufe Yace"d'auki d'aya" NEESA ta d'auki wanda ba a bude ba yace"meyasa kika zab'i wanda ba a bude ba? Tace"saboda ya fi safta kuma babu datti" Yace"good,kefa NABEELA?" Beela tace"saboda yafi mutunci babu datti da ya shiga" Yace"toh haka ake kallon duk wata mace mai kulle jikinta ko da kuwa tana da halin banza,wallahi ko namiji ne yafi son wanda ke mutunta jikinta" Beela tace"amma abbu akwai yan mata dayawa masu amfani da hijab suke abinda suka gan dama su fa ba a ganin laifin su?" Abbu yace"karki damu duk zasu karbi sakamanko su tun a duniya domin hijabin ma sai ya ci mutuncin su" NEESA tace"Abbu mun gode kuma inshaalah zamu gyra domin mun gane kuskuren mu" Bunch din dubu ya Ciro ya mikawa NEESA yace"gashi Ku je Ku siyi hijabi ni ban hanaku shigar da kuke so ba amma kusa hijabi a sama" Suka ce mungode abbu Allah ya kara girma Yace"amin,Ku je ku bawa iyayen Ku hakuri harda abdulaziz dan na ji d'azun kuna me ihu" NEESA tace"toh" Wurin umma suka shiga suka bata hakuri da k'yar ta hakuri amma ta musu fad'a sosai tace"karku ba da dama ayiwa ummi Ku dariya" Bayan sun bar wurin suka tafi part din mummy hakuri auka bashi ya musu nasiha Mummy ko sai zaginsu take amma basu kulata ba Bayan nan suka tafi gun ummi Rungumeta NEESA ta yi tace"iam sorry" Ummi ma fad'a ta musu tace"please Ku rike budurcinku please"nan ma suka mata alkawari Boys quarters suka je a falo suka tarar da SUDAIS Hafiz na kwance a 3 seater kamar yayi barci amma idon shi biyu Karasawa NEESA tayi tace....... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Please share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIA πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest Dedicated to NIDA YAYA SUDAIS FANS GROUPS πŸ…Ώ5⃣5⃣&5⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim NEESA tace"YAYA SUDAIS ina wuni" Yi yayi kamar be ji ba tace"YAYA SUDAIS da kai nike yi" Yace"wai meyasa kike damuna?" Tace"yi hakuri na zo ne in baka hakuri akan abubuwar da suka faru a baya dan Allah ka yi hakuri na tuba" Yace"oh ta nan kika bullo kuma salon ki kara cutata toh wallahi bazan taba yarda dake ba kuma bazan daina jin tsanan ki a zuciyata ba na tsane ki domin ni a rayuwata na tsani mazinaci" Tace"toh babu komai ni dai na sauke hakkin da ya rataya a wuyana,kai kuma ka cigaba da zargina bazan hana ka ba" Yace"aini bazan taba yarda dake ba domin ina da hujja ta dan iskanci sanda kuka gama karuwanci ku har na sati biyu zaki wani dawo kina ragewa mutane murya" Murmushin yake tayi tace"Allah yasa mu gane.muje beela" Fita suka yi suka barshi yana ta fad'a Suna kaiwa d'aki NEESA ta kwanta tana tunanin maganganun SUDAIS Beela tace"meyasa baki bashi amsa ba" Zama NEESA tayi tace"saboda muke da laifi " Beela tace"me mukayi?" NEESA tace"mu muka hardasa zargi a zuciyarshi domin maganan abbu gaskiya ne your appearance tells who you are,shiyasa we can stop or blame any body that don't our character,sai dai abinda ke bani haushi inda yake magana with full confident,amma inshaallah zamu gyra sai dai zaiyi wuya na manta magaganun SUDAIS" Beela tace"Allah ya shiryamu ya sarkake zuciyar mu" NEESA tace"amin ki shirya gobe zamu shopping kayar sawa" Bayan mazan gidan sun dawo daga masalaci a dining aka zauna danyi dinner Suna cikin cin abinci sai ga mai gdin gidan ya shigo wai ana sallama da ANEESA" Da mamaki NEESA ta kalleshi tace"ni waye?" Yace"wani ne" NEESA tace"je kace kuskure ne bani NEESA bane" Abbu yace"je ki gan ko waye ne" Komawa tayi daki tasa hijab har kasa domin tun nasiha abbu jikinta yayi sanyi Tana fita ta gan mota a kofar gidan karasawa tayi ta buga motan Don ne ya fito ya yana murmushi hade rai tayi tace"meya kawo ka nan kuma waya nuna maka inda nike?" Yace"haba ANEESA ai ke bari mu gaisa ko?ni bansan abinda na miki ba kika guje ni" Tace"saboda ni bana harka da d'an iska kuma daga yau bana so ka kara zuwa Inda nike" Yace"wallahi zan zo domin kece matar da nike so in aura" Tace"Allah ya kare ni daga auren irinka" SUDAIS da tun fitar NEESA ya ji gabanshi na fad'awa kuma haka kawai yaji haushi fitar ta Tashi yayi ummi tace"ina zuwa?" Yace"ina zuwa zan duba abu ne" Yana fitowa ya gan NEESA tsaye da Don ai ji yayi kamar wani abu ya caki zuciyar shi A zafafe ya karaso ba tare da yayi magana ba ya kama hanun NEESA ya fara ja Kwacewa take sonyi amma ya riketa gam sanda ya tabbatar sun shiga gida sanan ya sake ta yace"ke nan ba gidan karuwai bane da zaki ta kawo mana yan iska" Tace"toh ina ruwan ka?" Yace"da ruwa na dan yarda da iskanci a nan gidan ba" Wucewa tayi ciki domin ta lura rigima take nima Washe gari suka tafi shoping a store Kaya sosai suka siye wanda yawanci jallabiya ne da kimono dress sai irin su turkey gowns da already made hijab da Arabian gowns Suna fitowa suka hango batul a d'ayan lane da Don tsaye Beela tace"besty kalli can bana gaya miki ban yarda da yariyar nan ba" NEESA tace"ki mata uzuri domin zargi kike karki kwashi alhakinta" Beela ta yi shiru amma ba dan ta yarda ba Suna dawowa gida da minti talatin sai ga batul ta shigo NEESA tace"batul dan Allah ina son magana dake" Batul tace"fadi ina jin ki" NEESA tace"d'azu ne na ganki da Abubakar Don shine nace bari in fad'a miki halinshi dan kar ya yaudare ki domin ba mutumin kirki bane" Tsaki batul ta yi tace"toh munafuka ina ruwanki mutum sai shagen sa idon siya"tsaki tayi ta bar wurin Beela tace"bana gaya miki ba yariyar bata da mutunci ba" NEESA tace"babu komai na fita hakkinta" Haka rayuwa ya cigaba da tafiya inda yanzu dawowar su NEESA sati biyu kenan sun nasu sun daina kula SUDAIS kuma sun daina shigan bazan kullum suna cikin jallabiya Kuma aikin su na tafiya inda ya kamata Yanzu kuma abbu ya saka binkin SUDAIS da batula nan da sati biyu har anje kauyen su niman aure kuma an yarda ayi komai a nan Shakuwa ce mai karfi tsakanin umma da NEESA domin NEESA tafi sakewa da umma kuma ba laifi tana kula ummita wanda kullum nasiharta baya wuce su rike mutuncin su Beela ko tana zuwa ganin mami time to time kuma babu inda bata yi ba danyiwa abbanta maganan lalurar shi amma yaki saurarenta babu inda ta iya haka ta hakura Bangaren SUDAIS ko allah-allah yake ayi aurenshi da batul Daddy ma sanda ya gargade shi cewa"batul bata da mutunci"amma ya nuna sai it a Umma ma ta yi me magana akan ya nimi wata amma yaki Abbu ko baka ganewa ko yana so ko baya so shidai yace"tun da yana so za a mai" Don ko yana zuwa amma NEESA bata kulashi kuma ya d'au alwashin koyawa SUDAIS hankalin janta da yayi suna hira Kuma ya samu labarin yana niman batul domin yana ganin text dinshi a wayar batul sai dai tana boye me hakan yasa yayi alkawarin dealing da SUDAIS domin be isa ya shiga inda yake Shiga ba Shiko SUDAIS ya d'au alwashin koyawa NEESA hankali na abubuwan da suka me A kwanta a tashi ba wuya yau bikin SUDAIS da batul saura kwana uku gida ya cika ana shirye-shirye Batul ko karya tawa Don zata yi tafiya kuma har dinki taje yayi Yau za ayi kamu a harabar gidan A yau kuma NEESA ta tashi da amai da ciwon ciki Komai taci sai tayi aman shi SUDAIS da yaje d'akin dan ganin ko ta kwana a gida domin kowani safe sai yaje d'akin tun randa ya ganta da Don kuma ga batul na kara zugashi domin ceme tayi ta taba ganin Don ya sauke NEESA da asuba lokacin tana diba ruwa a masalaci Yana zuwa ya ji kakarin amai Tana fitowa ya kalleta sai ya gan ta karame haske kuma tayi fayau kallon tuhuma yayi mata Yace" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Please share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to Rayuwar nur fans group πŸ…Ώ5⃣7⃣&5⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Kallon tuhuma yayi mata yace"ke meke damun ki?" Zata yi magana sai kuma ta koma toilet ta fara kwarara amai Sanda ta jigata sanan ta fito ta kwanta ta rufe kanta da bargo Kallonta yayi tana nishi a ranshi yace"lokaci yayi da zan tona miki asiri Fita yayi cike da zargin NEESA Yana Fita sai ga beela ta shigo da ledar magunguna tace "besty tashi in miki allura sanan ki sha magani" Da k'yar ta mike beela ta mata allura Beela tace"aure kike bukata na gaji da ganin ki haka a ce kowani wata sai kin yi wahala"haka NEESA ke fama in zata yi mensturation NEESA tace"karki damu zai bari" Can anjima sai ga jinin ya fara zuwa toilet ta koma tayi wanka tasa pad sanan ta fito Tana murmushi tace"beela muyi shiri muje kasa su anty amina sun zo" Beela tace"toh" Suna gamawa suka sauko aka fara hira dasu karfe 4:pm akayi kamu bakin SUDAIS ya ki rufuwa dan murna zai mallaki batul Washe gari da safe NEESA ne zaune a d'aki da laptop a gabanta tana aiki sai wayarta yayi kara tana d'agawa tace"bash ya dai" Yace"lafiya yanzu zan kai saratu test" Tace"ok ana biki a gidan mu da na biku amma kome ya faru kamin test din result din" Yace"ok" Saratu yariya ce yar 16yrs da wani d'an 40yers yawa fade kuma marainiyace mutumin ya nunawa hukuma kudi shine akayi wasi da maganar Wata ce taba mahaifiyar saratu shawaran zuwa ANEESA U Y Chambers dan niman taimako inda tana zuwa aka taimaka ba tare da ta biya ko sisi ba kuma bash ke Jan case din Sati uku kenan ana shari'a kuma kamar alamun ciki ya fara bayyana a jikin saratu shine suka roki alfarma kotu da a bari su kaita test Bayan awa d'aya NEESA ta fita waje niman A'i zata aiketa Tana fita SUDAIS ya shiga ya fara bincike be gan komi ba Can ya hango wayarta da yayi karan shigowar text budewa yayi dan NEESA bats sa lock Sai kawai ya gan text kamar haka:the prenancy test result is positive " Yace"zargi na ya tabbata gaskiya wallahi sai na tozarta ki,sai na tona miki asiri inda kika tozarta ni aka min wakar looser" Fita yayi yana tunanin hanyar da zaibi dan ganin ya tozarta ta Da yamma ya zo part din ammi kafin ya shiga yaji beela na cewa"kiyi kokari kisha maganin nan zai yi flushing dinshi dan ciwon ciki ya ragu" A ranshi yace "oh zubarwa zasu yi hmm dai-dai kenan" Da misalin karfe 9:pm duk suna zaune a garden da farida da NEESA da beela sai A'I NEESA ne taji ta fara stain har ya fara b'ata inda ta zauna tace"beela zan shiga ciki" Beela tace "muje kawai nima zan kwanta da wuri saboda gobe nasan akwai aikin biki tunda jibi ne d'aurin auren" Gaba d'ayan su suka mike suka bar wurin Suna shigewa SUDAIS ya zo zai zauna a inda beela ta zauna sai kawai ya gan jini Yace"har sun zubar kenan?Allah ya kaimu gobe" Washe gari an cika a gidan NEESA suna zaune a balcony sai ga SUDAIS ya zo a zafafe ya rufe ta da duka Ihu take tana niman taimako inda kowa na gidan ya fito Abbu yace"kai lafiya?" SUDAIS yace"abbu ka bari in koya mata hankali yariya karama har tasan ta zubar da ciki" Kowa zaro ido yayi yace"ciki?" Yace "eh ciki" Ummi ko kuka ta saki ganin inda jama'a suka zagaye su Mummy ko tayi guda tace"asirin masafa ya tonu " Kuka NEESA ta saki tace"wallahi karya yake yi" Beela ma kuka takeyi tace"Karya kake mata" Wanka mata mari yayi yace"munfuka bake kika kawo mata maganin ba ai ina jinku" Kwace wayar NEESA yayi ya fara nunawa kowa text din Umma ko ba karamin b'acin rainta yayi ba ganin SUDAIS ya dage yana tozarta NEESA ai ko ba komai ya dubi soyyayar da ummi keme ya bari a gama biki ayi maganar a sirrince amma ya zabi tozarta masu zuri'a wallahi sai ta sab'a me NEESA ko ganin ummi na kuka ya kara d'aga mata hankali tunawa tayi da nasihar ummi karasawa tayi zata riketa sai ta turata Kuka takeyi kamar ranta zai fita bana dukan da yayi mata ba a'a na tozarta ta da yayi Haka tayi ta zuwa wurin kowa Rana bayani amma babu wanda ya kalleta Beela ko kuka takeyi tace"wallahi kaji tsoron Allah " Ummi tace"NEESA daga yau na fita Harka ki tunda ban is a dake ba"kuka takeyi tana cewa wallahi ummi ki yarda dani ban karya alkawarin dana miki ba" Amma ina ummi ta shige ciki tana kuka Wajen Abba taje ta rike me kafa tace"Abba ka yarda dani"shima tureta yayi ya shige Gun abbu taje tana kuka tama rasa me zata ce Umma ne taje ta d'agata ta kaita ciki Abbu ya kalli SUDAIS ciki b'acin rai yace"bamu ka tozarta ba kanka ka tozarta muje masalaci "nan duka suka wuce masalaci dama 3:49 ne" Mummy ko maganganu tayi ta yab'awa ummi Yan biki kowa da abinda yake fadi Bayan an idar da sallah abbu yana da magana Sai yace"......... Yau akeyinta gobe auren batul kome abbu zai yi oho Team SUDAIS anty shamsiya ta gudu tace in fada muku SUDAIS ya bata haushi Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAID πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to MY FANS πŸ…Ώ5⃣9⃣&6⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Abbu yace"a dakata please za a yi d'aurin aure" SUDAIS ko wani dadi ya ji a zaton shi aure Abbu zai daurawa NEESA da wani Abba ko saban bakin ciki bai ma fito ba a gida yayi sallah Daddy ne ya shigo da goro da sweet A take aka d'aura auren Hafiz da Nabeela kan sadaki dubu ashirin Bayan an d'aura nasu aka d'aura auren ANEESA da ABDULAZIZ akan sadaki dubu d'ari Ai kamar a mafarki SUDAIS ya ji sanarwan Kallon abbu yayi alhaji yace"ka min dai-dai Shiko Hafiz baka ma sanin wani yanayi yake ciki Suna fitowa ya karasa gun Abbu yace"nagode abbu"shidai yasan abbu ba zai zab'a me abinda bashi da kyau ba,kuma ba zai iya musu dashi ba Abbu yace"Allah ya maka albarka" SUDAIS ko yace"abbu meyasa za a d'aura min aure ba ayi shawara da n........"maganan ya makale ne sakamakon wani wawan mari da abbu yayi me A zafafe abbu yace"toh isashe watoh shi ya amshi zab'i na babu gardama sai kai mai taurin kai,daka tozarta ta wa kake son ya aure ta eh" Shiru yayi Abbu yace"da kai nikeyi,toh wallahi ko da wasa naji ka kara kiranta da sunan da bai dace ba zaka sha mamaki kuma ban amince ka saketa ba,domin duk randa ka saketa toh ka fita a zuri'ata sha-shashan yaro in da kara ka tozarta yar fatima Matar da take son ka fiye da yaranta inma wani abu yar'ta tayi da bai dace ba kai me rufa mata asiri ne domin kowa yayi wa ANEESA uzirn rashin girma da bata yi gaban iyayen ta ba amma ka zabi tozarta ta"sosai abbu ke fad'a Shiko SUDAIS ya tsaya kamar dutse Hafiz ne ma da daddy ke bashi hakuri,hakan ya kara b'ata ran abbu yace"my friend will you get out of my side stupid boy kawai" Kallon daddy yayi yace"Ku je ciki ina zuwa yanzu nan" Bangaren NEESA ko a falo ta zube tana kuka mai cin rai ga jama'a,sun zagayata Gun ummi taje ta riketa tace"ummi ki yarda dani wallahi ban aikata laifin da kuke zargina ba Ku kaini asibiti a dubani" Ummi tace"bazan kara yarda da Ku ba" Mummy tace"Ashe dai tafiyar da akayi kwanaki ciki aka kunso,karuwai yara Allah dai ya wadaran naka ya lalace" Ummi fashewa da kuka tayi ta shige daki,NEESA ta bita a baya har tana fadiwa sai dai kafin ta shiga ummi ta turo kofa da karfi A wajen NEESA ta zube ta saki kuka mai cin rai Tana buga kofar Ummi na Shiga ta tarar da Abba zaune a falo Yana ganin ta ya mike suka fuskanci juna Kallon shi tayi da jajayen idonta tace"iam sorry I fail as a mother,gashi sanadiyar auren wanda ba yaren ka da al'adun Ku d'aya ba na b'ata maka zuri'a" Yace"what are you saying dear ba laifin ki bane kaddara ce"rungumeta yayi yana shafa bayanta NEESA ko bugu takeyi da karfi tace "mum please open the door zan miki bayani komai nasan in na fad'a miki you will be proud of me,Abba nasan kana jina dan Allah ka saurare ni please" haka tayi ta surutu kamar mahaukaciya in tayi Hausa tayi turanci har hindu amma babu wanda ya saurare ta Beela ne ta karaso itama tayi kuka ta gaji tayi wa NEESA hindu tace "tashi muje" NEESA tace"babu Inda zanje in nan bazan iya juran fushin iyaye na ba" Umma ne ta karaso tace"ANEESA tashi muje mana"kallonta tayi tace"umma kema kin yarda dashi wallahi banta kula ko wani namiji ba a rayuwata umma muje ki sa min hannu ki gani" Umma ta ja ta zuwa part dinta a falo ta zube tace"ummi yanzu in nace zanyi shari'a da YAYA SUDAIS nayi laifi?ya min kazafi umma,umma wallahi ni ba haka nike ba kuka ne yaci karfinta sai shasheka take tana ajiyar zuciya Umma ta goge hawaye tace"na yarda dake Allah" Beela tace"umma YAYA SUDAIS be kauta ba" Tace" Ku kyaleshi ni zan d'au mataki" NEESA cikin shasheka tace"umma yanzu in nace na tsane shi nayi laifi?" Ta buga kirjin ta tace"umma na tsane SUDAIS bazan taba yafe me ba" Sanda umma ta runtse ido tace"babu komai baki yi laifi ba Saukan ruwan sama suka ji da gudu NEESA ta fita Cikin tashin hankali beela tace"umma stop her wallahi zatayi punishing kanta ne umma please stop NEESA please" A rude umma ta bita amma ta duba ko ina bata ganta ba Bangaren SUDAIS ko bayan abbu ya kore shi direct dakin SUDAIS suka je Hafiz yace"gaskiya SUDAIS ban taba sanin baka da tunani ba sai yau gaskiya ka zalince yaran nan kuma Allah zai saka musu,toh miye dan ka ganta tana amai meyasa kake abu kamar yaro wanda baida tunani?" Yace"nifa banga laifina ba dan na fadi gaskiya,shine za a wani zo a had'a,ni da yar iska? Cikin takaici Hafiz yace"shike nan daga yau na fita harkan ka kuma na amshi zabi abbu ko da kuwa beela Nada halin banza ni zan rufa mata asiri"ya wuce abinshi ya bar shi zaune yana tunanin an b'ata me plan dashi da batul NEESA ko bayan gida taje ta zauna ta.. Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to HAUSA SWEET NOVEL GROUPS πŸ…Ώ6⃣1⃣&6⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tana fita ta samu wani dakali ta zauna ta hade kai da guiwa tana kuka har aka fara ruwa ko motsi bata yi ba Umma na komawa ciki beela tace"umma ina take ne?" Umma tace"ban ganta ba" Beela tace"Umma duk inda NEESA take yanzu tana cikin ruwa tana punishing kanta Umma ki taimake ni wallahi haka take yi in tayi fushi Umma SUDAIS ya cuce mu,umma dana gan NEESA zan ja ta mu tafi London ko mu koma india,umma ya ma za ayi a ce NEESA tayi zina ita da take ganin girman laifin,umma lokacin da bamu da kowa NEESA ce ke min komai kamar uwata bata bari in aikata kuskure" Ganin beela ba a hayyacinta yasa ta jijigata tace"bari zamu nimo ta ciki ta shiga ta nimo lema suka fita amma sun zaga ko ina babu alaman NEESA beela kamar zatayi hauka Haushi ne ya kama umma ta je boys quaters ta kwankwasa kofa d'akin SUDAIS ta ganshi zaune a kasan tiles ya rasa me ke me dadi Tana zuwa ta zuba me duka da hannayenta biyu a baya A razane ta d'ago tace"na baka nan da minti 20 ka nimo baby " Kallonta yayi cikin rashin fahita tace"da kai Nike ko sai na sine ma,sha-shasha mara hankali" da gudu ya fita ya fara nimanta NEESA ko zama tayi a bayan gida ruwa na dukanta amma ko motsi bata yi ba An kai awa biyu ana ruwa amma bata mosa ba Beela ma haka tayi ta yawo da umma a ruwa Bangaren ummi ko kuka take Abba na lallashinta yace"this time around sai na koya mata hankali aura da ita zanyi ga mai mata uku" Abbu ne ya dawo ya gan su umma a ruwa ya tambaye su,suka fad'a me NEESA ake Nima Yace"karsu damu zata dawo" SUDAIS ko ganin ya duba ko ina be ganta ba yasa shi zuwa bayan gida Ai ko ya hango mutum a dunkule karasawa yayi ya taba ta ai ko motsi bata yi ba Kara tabata yayi still bata motsa ba Kamar a sama ya ji ance why do you do this to me?"kallonta yayi ya gan ta kamar ba ita tayi magana ba Tace"please answer me" Yace"because gaskiya ne" D'agowa tayi tare da mikewa ta kalleshi Sanda ya tsorata ganin fuskanta domin ya canja ga idonta sunyi ja Tace"meyasa ka rabani da iyaye na?" Shiru yayi domin ya tsorata da yanayin ta Karasawa tayi yana matsawa baya tana kaiwa dai-dai kusa da shi ta daka me tsawa tace"I said why do you do this"ai ratsa bakin magana yayi Cikin kuka tace"ka cuce ni bazan taba yafe ma ba ka rabani da iyaye ne " Zaiyi magana ta katseshi da cewa" ka cika alkawarin da kayi na raba ni da gidanan ina mai tabbatar ma gobe zan bar gidan nan kasan ma gaba d'aya ka cinye,kayi sa'a kai d'an uwana ne SUDAIS da wallahi sai nayi shari'a da kai amma ina kai ka kotu kama na tozarta iyayena ne tunda cibiyar mu d'aya kuma bamu da banbaci" Tsayawa yayi kamar dolo yace"ni dai nasan banyi laifi ba daga fad'a gaskiya" Beela ne taji hayani ta zo ta ja hanun ta tace" muje abbu na kira" Kallonshi beela tayi tace"Allah ya isa tsakanin mu da kai" Suna barin wurin beela tace"gobe zamu koma London da zama domin zaman nan ya kare" Itadai NEESA bata yi magana ba Suna shiga suka tarar abbu ya tara kowa na gidan da yaro da babba harda batul Salama yayi sanan yace"ina son in sanar daku na d'aurawa NEESA aure da Abdulaziz itakuma Nabeela da Hafiz Ai NEESA ji tayi kamar saukan aradu karasawa tayi ta kama kafan Abby tace"ka min rai ka canja min miji ni kowa ka bani zan aura amma banda YAYA SUDAIS"ai ji tayi Abba yayi kwalo da ita yace"dan ubanki baki gode an rufa miki asiri ba?" Ummi ko rufeta tayi da duka tace"ke kina da bakin kin SUDAIS yaro kamili mai tarbiya ga ilimi " Beela ko kuka ta saki ganin ana dukan NEESA Abbu ne ya dakatar dasu ya jawo NEESA gefen shi yace"ban yarda kowa ya kara dukanta ba " Mummy ko mikewa tayi tace"wallahi ba a is a ba ita bats yarda ba dan wulakanci gobe za a d'aura auren batul shine za a wani aura ma SUDAIS karuwa dan a cutar da ita" Daddy ne ya daka mata tsawa yace"in kika magana a bakin auren ki" Batul ko shiru tayi dan ganin SUDAIS a wurin bata so tayi magana ya fuskanci bata da tarbiya Abbu yace"ANEESA na isa da ke?toh ina isa dake bana son musu,beela kema haka" Da k'yar NEESA ta bude baki tace"yi hakuri abbu bazan kara ba nayi ma alkawarin yi me biyyaya" Hafiz dai shiru yayi yana tausayi su Shiko SUDAIS a ranshi yace"ni babu ruwana dan wallahi bazan karbi karuwa a matsayin mata ba" Nan abbu ya sallami kowa har d'aki NEESA ta bi ummi ta bata hakuri harda Abba Ummi tace"wallahi kika sake ya kawo karan ki sai na tsine miki" Tace"inshaallah zan kiyaye" Bayan ta bar wurin ummi ta koma d'aki ta tarar da beela ta fara had'a kaya Tace"dear yaya kaka?" Cikin kuka beela tace"wallahi yau zamu bar gidan nan" NEESSA tayi murmushin karfin hali tace"no babu inda zamu bazan iya tafiya in bar iyaye na ba za a yi tayiwa ummina gori,ki yi hakuri wata rana sai labari" Beela ta fashe da kuka Mummy ko tana Shiga ciki tacewa kawarta bazata yarda tahiri ya maimaita kansa ba dole a raba aure NEESA da SUDAIS" Hajiya balki tace"ai kuwa shirya in kaiki wurin boka" Mummy ne gaban boka da batul da hajiya balki bayan sun me bayani Boka yace Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Godiya ta musaman ga masoyana wanda na sani da wanda ban sani ba a gaskiya nagode da kaunar ku domin Allah ne kadai zai biya ku kuna nuna min kauna wanda ban taba tunani,wata rana in na zauna ina tunani kawai sai in ji kwalla farin ciki domin ni kadai nasan irin masoyan dake min addu'a shiyasa nace nagode Allah ya bar mu tare πŸ…Ώ6⃣3⃣&6⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan boka ya gama surutai da haukan shi kallonsu yayi yace"a gaskiya babu abinda za a iyayi domin babu wanda ya isa ya rabasu suna da wani alaka da babu wanda ya isa ya raba su sai Allah da ya hada su,duk wanda yayi yunkurin rabasu zai kunyata a idon duniya" Hajiya balki tace"malam ayi wani abu mana" Yace"hajiya ya kamata ki gane ni gaskiya nike fadi inda zan iya ba sai kin roke ni ba ai nasha miki aiki kina samun biyan bukata" Tace"haka ne,hajiya tashi muje na yarda dashi" Tashi sukayi hajiya tace"ke fa yanzu komai ya rage naki domin zaki yi amfani da kisar mu na mata ki koreta tunda yafi sonki" Mummy tace"ni wallahi na tsane yariyar nan yariya kamar aljana" Hajiya tace"ai anyi hallita wurin nan ai inda maza na bin kyau toh babu abinda SUDAIS zaiyi da batul" Shawarwari banza suke ta bata Batul ko bata da kowani damuwa domin tayi dinki kuma tana da tabbacin yana sonta kuma ta bangaren Don ta rigada tace me zatayi tafiya Abinda batul bata sani ba Don ya riga da yayi bincike tun randa ya biyo beela a baya domin ba karamin mamaki ya ji ganin beela ta shiga gidan ba kuma yayi alkawarin dealing da SUDAIS domin shi ba zai sharing dinta da kowa ba musaman inda take bari yayi anal sex da ita NEESA ko zazzabi ne ya rufeta beela ko kuka take sosai akan su bar gidan NEESA ta bata hakuri A haka umma ta zo ta same su ta lallashe su tana shafa sumar kansu har barcin wahala ya d'auke su NEESA sai ajiyar zuciya take saukewa Ba karamin tausayi suka bawa umma ba domin ta yarda NEESA bata halin bazan dan da tana yi da baza ta damu haka ba Tsaki tayi tace"zaka gane nine mahaifiyar ka sha-shashan yaro mara tunani" Washe gari bayan sallah juma'a aka d'auran auren batul da SUDAIS akan sadaki dubu hamsi SUDAIS ko an sha gayu sai washe hakora yake kamar gona auduga Agurguje aka fara shirin kai mare domin abbu ya hana ayi program tunda abin ya faru Tara su abbu yayi a falo NEESA ta kududune a babban hijab Nasiha sosai yayi musu sannan yace a raka su gidansu Hakuri ya bawa beela akan cewa bayan kwana biyu za a taho mata da lefen ta Tace"babu damuwa "kallon beela yayi yace" Nabeela ga d'an uwanki nan Hafiz ku zauna lafiya kema inshaalahu za a had'o miki laifen ki" Bayan abbu ya gama musu nasiha ummi taja hanun NEESA zuwa d'aki ta zaunar da ita Itama zama tayi suna fuskanta juna tace"ANEESA in kin d'aukeni a matsayin mahaifiyarki toh ki rufa mana asiri ki zauna da mijin ki da abokiyar zamar ki lafiya" NEESA tace"inshaallahu"tare da niman gafaran ummi" Tace"na yafe miki " Beela ko har gida mami ta zo tayi wa abbu godiya sanan tayi beela nasiha Abbanta ko daya ji labarin abinda ya faru dariya yayi yace"me za ayi da haihuwa ya'ya mata" A'i ko tunda abin ya faru ta sha kuka harta gode Allah Umma ko har d'aki ta kai SUDAIS tace"kai ni wacece a wajen ka" Shiru yayi tace"da kai nikeyi"still shiru yayi dan yasan ranta ya b'ace Ai ji yayi ta wanka me mari tace"ba tambayarka nike ba you are very stupid " Yace"ummana" Tace"good.SUDAIS in kasan an haife ka da kyau ka b'ata ANEESA rai, wallahi zaka sha mamaki shasha-sha"sanda tayi me tas sanan ta barshi ya tafi ranshi na kuna inda ya d'au alkawari rama marurukan da yasha saboda ita A gurguje aka kai amarya gida d'ayane amma suna da nisa da juna domin Abby ne yasa aka gina me gidan akayi flat uku duk iri d'aya saboda hamza da hafiz da SUDAIS in sunyi aure su zauna Gidan be da nisa da nasu umma domin ko ihu kayi za a ji Da sallama hafiz ya shiga d'akin NEESA ba karamin mamaki yayi ba ganin anyi jere ko falon ya had'u iya tsaruwa ya tsaru Ashe nan wajen siyar kaya abbu yaje bayan an d'aurawa su NEESA sure A zaune ya hangota ta takure wuri d'aya tana kuka Karasawa yayi yace"Nabeela nasan baki sona amma me zai hana ki daure mu zauna lafiya dan ganin mun bawa marad'a kunya,nayi miki alkawarin ko ba a budurwa na same ki ba zan rufa miki asiri domin ke yar uwatace" Ai maganar ba karamin bakantawa beela rai yayi ba a fusace tace"oh zargina kake?ka fita min a d'aki na tsane ka wallahi" Zaiyi magana ta dakame sawa tace"live ka fita please" Fita yayi ya koma d'akin shi rai ba dadi be ji haushinta ba sai ma tausayinta da ya ji dan yasan ba mata adaici ba" Bangaren NEESA ko Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan shafin na kune masoyana Wanda basu cikin group dina,ina so ku sani ina yin ki sosai kuma inajin sakonin ku πŸ…Ώ6⃣5⃣&6⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren NEESA ko a d'aki ta zauna bayan tayi shafa'i da utiri ta zauna a sallaya tana jira shigowar SUDAIS Can anjima taji dariyar shi da batul a main fall Tashi tayi ta fita a falo ta gansu a centre Capet suna hira Ji tayi kamar ta kashesu ta rasa meyasa take jin zafi a zuciyarta in ta gansu tare Cikin karfin hali ta karasa gaban su ta sunguna tace"ina yini YAYA SUDAIS" Sanda ya gama shan kamshi yace"lafiya" Tace"YAYA SUDAIS please minti 20 nike so ka bani a lokacin ka ina son muyi magana" Yace"kome zaki fadi ki fada a nan kowa ya ji" Tace"OK,YAYA SUDAIS alfarma nike nima a gunka please mu manta abinda ya faru a baya mu zauna lafiya,nasan baka sona amma ina rokon ka daka bani lokaci komai zai dawo dai-dai" Yace"ke har kin isa in yi zaman aure dake?ke da baki da budurci yar iska karuwa dake" Batul tace"hmmm yau na gan karfin hali ke da kike yar duniya kike niman ku zauna lafiya ni tsorona kar a shafa min cuta"SUDAIS ya ji mamakin maganar batul Dan be taba sanmani zata sa baki a maganar da be shafeta ba amma sai ya waske A fusace NEESA tace "ke ki iya bakin ki ba dake nayi magana ba da YAYA nayi magana" Batul tace"an fad'a miki karuwa kawai"wanka mata mari NEESA tayi Ba tare da yayi tunanin komai ba ya wankawa NEESA mari Yace"ke har kin isa ki mari matata a gabana dan ta fad'a miki gaskiya" Dafe kumatu NEESA tayi tace "ka mare ni a kanta,hmmm toh a yau na fita daga harkan ka,dama saboda iyaye na nike yi komai amma tunda abin ya zama haka Allah ya gan zuciyata SUDAIS bana sonka amma haka na daure ina binka a hankali amma daga yau zan d'auke ka Masayin wanda ya mutu,tunda baka sona mai zai hana ka sake ni?" Yace"ai bazan sake ki ba saboda kar abbu ya tsine min" Tace"babu komai duniya ce tunda ka nuna kafi son bare a kaina yar uwarka" Yace"bar nan malama"a gabanta ya fara kissing batul NEESA ko wani abu ta ji ya kokare mata makoshi ga bakin ciki ya mamayeta cikin matukar bakin ciki tar wurin Tana shiga d'aki ta fara wasi da abubuwan dake saman mirro har akayi rashi sa'a kwalba ya yanketa a hannu Jini ne ya fara zuba amma bata bi ta kan hanun ba sai ma zaman da tayi a kasa ta hade kai da guiwa ta saki kuka mai karfi,ta rasa meyasa take jin zafi in ta gan SUDAIS da batul Tana ciki kuka wayarta tayi kara tana dubawa ta gan beela ce da Sauri ta goge hawaye ta ta ta lashe Baki sanan tace"ya dai beela" Kuka beela ta fashe dashi tace"besty please mu bar kasan nan bana son auren nan"ajiyar zuciya NEESA ta sauke sanan tace"listen to me beela do anything you can to make your relationship with your husband shine kawai abinda zamu yi dan yiwa iyayen mu biyyaya kuma ta wani hanya zamu yi proving innocence dinmu in ba ta hanyar nan ba" Tace"Besty dazun ya zo yana ce min in yi hakuri mu zauna lafiya kuma ko da ya gano ni ba budurwa ne zai rufa min asiri can you imagine he dont trust me how can I live with somebody who don't trust" NEESA tace"hmmm you should be great full you have someone like Hafiz despite zargin da kowa ke mana ya niman bawa auren Ku dama beela nifa dakaina naje gun SUDAIS kin san dai a matsayina na mace be kamata in je ba amma haka na cire kunya na daure na cire girman kai da ilimi da position dina naje niman sulhu amma kin san me yayi?" Beela tace"no" Ya wulakantani a gaban matarshi har tana gaya min magana in ba niman albarka ba koshi SUDAIS be isa ya fad'a min magana ba balle yariya karama batul amma ba komai zan bashi nan da 2weeks in ba canji zan hakura in bar kasan nan inje in fara sabon rayuwa inda babu wanda zai san inda nike iyaye na na zasu d'au na mutu ne" Beela tace"amma tare zamu ko?dan wallahi na tsane su kuma na san da hafiz aka hada baki aka miki sharri nan" NEESA tace"urhmmmm" Bayan ta gama waya da beela A'i ta kirata itama kuka takeyi Tace"anty ba a miki adalci ba kuma kinyi shiru" NEESA tace"ko me zance baza a yarda ba saboda yana da shaida kuma ya nuna musu text din,kuma babu wanda ya bani damar kare kaina, karki damu Allah na tare da mai gaskiya" Bangaren SUDAIS ko bayan sunyi sallah nafila yayi wa batul tambayoyi nan fa ya fara ganewa babu addini a kan amma sai yace may be kunyar shi take ji dan haka sai ya basar Bayan sun kwanta ya jawo ta jikinshi ya fara romancing jikinshi har rawa yake yau ya samu abinda yake so Ai sai batul ta fashe da kuka tana rokon shi ya kyaleta tsoro take ji bata taba yi ba Babu inda baiyi ba taki haka ya hakura Washe gari da bayan sallah asuba NEESA ta tashi ta gyra part dinta bawa ni gyra ta iya ba amma tayi kokari 7:am ta shirya cikin bakin jallabiya tayi rolling ta fita a orphanage ta tarar da beela Murmushi tayi tace"amarya ya haka da sassafe?"tayi maganar cikin sigan tsokana Rungumeta beela tayi tace"kina son boye min damuwar ki ko"kafin NEESA tayi magana bash ya karaso sai bawa NEESA hakuri yake bata gani yake shine sanadiya da baiyi text ba da hakan bata faru ba Tace"bash babu komai ba laifinka bane" Bangaren Don ko Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Please share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. πŸ…Ώ6⃣7⃣&6⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Don ne zaune a bakin gado hotel dinshi sai ga garba ya shigo Kafin garba yayi magana Don yace"miye labari?" Garba yace bincike na ya nuna min SUDAIS ya auri NEESA ne ba dan yana sonta ba dan haka zaiyi wuya ya kusanceta" Wani mahaukacin dariya Don ya kece dashi yace "batul fa?" Garba yace "ta na nan dan a matsayin virgin SUDAIS ya d'auketa" Don yace"ok good zan sa mata ido in gan gudun ruwanta,kira min Esther a waya" Bayan minti 40 sai ga Esther ta shigo tace"gani" Don yace"lokaci yayi da zaki kai SUDAIS kotu akan ya sayar da yar'ki nikuma zan d'auki best lawyer garba make sure kayi wa duk wani lawyer da ya amshi case dinsh barazana,so nike kowa ya.ki amsan case dinshi because I want him to route in jail 4 marrying my women,amma a bashi sati d'aya ya ci amarci da batul" Garba yace "yes sir" SUDAIS ko misalin karfe 8 ya tashi barci da kanshi ya had'a shayi ya sha sanan yayi shirin office,ganin ko motsi beji a part din NEESA ba ya sashi zuwa part din sai dai be gan ta ba Yace"watoh da aure na take yawo"tsaki yayi ya fita ba tare da sanin batul ba Sai karfe 10:00 ta farka saukowa tayi ta zauna a dining tace "ko dai fushi yayi? Hmmm nima ai a matse nike daurewa kawai nayi jiya dan karya gane na shiga gari,tunda Allah ya rufa min asiri nayi dinki ai ba zai gane ba" Bayan kwana biyar NEESA ta fita harkar su ta ma manta tana da miji aiki kawai take zuwa Shiko SUDAIS damu ta dame shi domin sha'awa na niman halaka shi yau yayi alkawari amsa hakkin shi gun batul Itama batul a nata bangaren haka ne yau tayi alkawarin nunawa SUDAIS ta cika mace NEESA ne zaune suna waya da beela NEESA tace"gobe fa interview din nan a N T A ki tashi da wuri karfe 7:30 ne.we can excape this time around in bamu je,ba sai a d'auka wani mugun abu mukeyi shiyasa muke gudun media" Beela tace"Allah ya kaimu amma ya za muyi kin San umma na yawan kallon today's women zata ganmu" NEESA tace"na fad'awa A'I tayi tempering da cable dish din karyayi aiki" Beela tace"good idea" Bangaren malam Abbas ko abban beela yanzu abin wuyar shi sai girma yakeyi gashi kullum kashe kudi yakeyi amma ba sauki Lami ko ta fara gajiya dashi,mami ke d'awainiya dashi Hafiz ko sosai yake kokarin farantawa beela rai amma bata bashi fuska Da misalin karfe 10:pm SUDAIS ne a toilet yana wanka kawai sai yaji an rungumeshi tayi ta baya a tsorace ya jiyo Da mamaki ya kalleta cause he wa surprise,toh yau ina kunyarta da kuma tsoro tunani da yake yi kenan ta katseshi da hade bakinsu Da shike dama a hanun yake kawai sai ya fara bata hot romance Da suka gan abin nasu yayi nisa sai kawai ya d'aukota zuwa d'aki a gado ya direta Wani salo batul keyi wa SUDAIS wanda yafi karfin tunanin shi Yi take kamar zata cinye shi,shiko cira yake ya fara aiki (Hmmmm zaku gan na sauke ajiyar zuciya ko ) Batul da kanta ta saka abin cikin headquarter Sai ihu take dan tana son ram NEESA ya b'aci domin har part dinta ake jin nishin su NEESA ko bedroom ta shiga ta rufe kunin ta zuciyarta na tafasa tace"why iam feeling this way?" SUDAIS na shiga ya ji dai-dai a bakin amma yana shigewa ya ji zero Ai firgit ya fita ya koma gefe zama yayi yana tunani tunawa yayi da nono batul kamar bana budurwa ba gashi har dinki tayi A ranshi yace"kenan tana biye-biye kenan?"ai ji yayi ta rungumoshi ta baya tana nishi kamar mayunwacin zaki tace"common baby I need you please f***k the hell out of me"batul fa bata hayyacin ta ta manta tare da SUDAIS suke A zafafe ya juya ya tureta ta fadi yace"goodness batul who are you?" Tace"wanan ba lokacin magana bane let have fun" Babu abinda SUDAIS keyi sai ambaton sunaye Allah A zafafe ya karasa ya wanke ta da mari yace"batul dama ke yar duniya ce?ban sani ba,eh"tuni ta dawo hankalinta tace"no YAYA SUDAIS nine fa batul dinka kamila" Yace"yi min shiru munafuka" Batul zatayi magana wayarta yayi kara,Rana dubawa ta gan Don ne Zaro ido tayi ta kalli SUDAIS A fusace yace"my friend will ans that call"jiki na rawa ta amsa yace"sashi a speaker" Dariyar Don suka ji yana cewa"batul batul my sex mashine ya kike da ango ki?" Kallonta SUDAIS yayi jikinshi na rawa Don yace"nasan kina kusa da angon ki bashi mu gaisa ina son in tambayeshi ya yaji after yayi testing left overs dina?hope beyi anal sex da ke ba domin ni kadai keda wanan daman" Ai kwace wayar SUDAIS yayi ya buga a kasa shake batul yayi da k'yar take numfashi sai huci yake Had'a ta yayi da bango sai jini ya b'ale mata Ihu take tana niman taimako amma yaki sakinta NEESA dake zaune saman sallaya taji ihu amma wanan karon bana dadi bane hakan yasa ta fita da gudu ta haura sama Aiko tana zuwa ta gan SUDAIS na yunkurin aikata kissa Karasawa tayi tace"ka saketa karka yi kisaa" Ko kallonta baiyi ba ya cigaba da dukan batul Jan shi NEESA tayi ai sai ya turata ta fadi a zafafe ta mike ta sinka me mari Ai sai ya saketa ya dawo ka NEESA da masifa yace"ai duk halin Ku d'aya yan iska" NEESA bata kulashi ba ta ja batul suka fita a falo ta zaunar da ita ta d'auko first aid box ta fara goge mata ciwo Tana gamawa tace"ki je ki kwanta ki huta" A kunyace batul tace"nagode,wallahi yaya SUDAIS sharri ya mi.."katseta NEESA tayi tace"bana son jin abinda ya hada Ku mata da miji sai Allah " Komawa tayi part dinta ta kwanta tana tunani meya hada YAYA SUDAIS da sahiban shi yau Bangaren SUDAIS ko Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writer,we are the best among the rest. Wanan page na kune masoyana nagode da kaunar Ku πŸ…Ώ6⃣9⃣&7⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren SUDAIS ko zaman dirshe yayi a,kasan tiles yana tunanin batul A fili yace"mata abin tsoro ne,tana ta boye wa a hijabi tana aikata zina"NEESA ne ta fado mai a rai tsaki yayi yace"ai duk halinsu d'aya" wani zuciyar tace me ah'ah ba halinsu d'aya ba ai ita NEESA bata amfani da addini a fili take nata" Haka ya zauna rai babu dadi ya marasa hukunci da zai d'auka kan batul Itako batul komawa tayi d'akinta da k'yar take tafiya addu'ar ta kar SUDAIS ya saketa ba kusance ta ba domin ciki ne da ita sati biyu tana niman hanyar da zata laka me"wani tunani ne ya fado mata sai kawai tayi murmushi Washe gari da asuba NEESA ta farka tayi wanka tayi abinda ya dace tayi sanan ta shirya cikin Arabian gown tayi rolling ko kwaliya batayi ba ta fita zuwa sashin su beela Sallama tayi sai ga Hafiz ya fito gaisawa sukayi yace"shigo mana" Shiga tayi ta zauna a falo Hafiz yace"bari in kirata" D'aki beela yaje ya ganta kwance murmushi yayi ya karasa dai-dai kunnin ta ya hura mata iska Murmushi tayi cikin bacci ta rungumeshi ita ta d'au mafarki take Jin numfashin mutum yasa ta bude ido ai sai ta gan Hafiz Wani haushin shine ya kamata ai sai ta turashi Tace"meya kawo ka d'akina" Yace"bakuwa kika yi NEESA " Zubur ta mike ta duba agogo da gudu ta Shiga toilet tayi wanka ta fito lokacin har Hafiz ya bar d'aki A gurguje ta fara shiri tana gamawa ta d'auki jaka ta fita A falo ta same NEESA tace"sorry I over slept muje kar mu aje su" NEESA tace"no problem " Beela tace"kin kira A'i tayi disconnecting komai" NEESA tace"har ta gama aiki" Direct N T A suka je ba tare da b'ata lokaci ba aka fara shirin today's women,shiri ne da ake gayyata manyar mata wanda suke ba da gudumawar su ga al'uma Bangaren umma ko fama take tayi da TV dakinta amma yaki yi sai cewa yake no or bad signal kasancewar yanzu anyi digitalizing komai ko N T A sai kana da decorder ko disa zaka kalla Haushi ne ya kamata tayi tsaki can kuma ta mike tunawa da tayi ai hamza yasa mata N T A application a waya da sauri ta kamu N T A Ai sai ta gan beela da NEESA tana murmushi Presenter tace "barrister ANEESA U Y,meya ya ja hankalinku har kuka fara taimakon al'uma" Murmushi NEESA tayi tace"a rayuwa yana da kyau in Allah ya hurewa mutum ya taimaka ma nakasa dashi because in ka duba mutane around you wallahi komai talaucin ka zaka gode Allah shiyasa ake so mutum ya kasance me godewa Allah a kowani hali ya sinci kanshi,sanan shifa taimako bawai sai kana da kudi ba wallahi aka wanda in ka taimakame da ko naira gama ne ka canja rayuwarshi,infact akwai wani feeling na jin dadi da mutum yake ji inda ya taimaka wa wani,so da haka nike kira da jama'a su zauna su duba kusa dasu in kawai me bukatar taimako su taimaka me,domin akwai tarin lada in ka taimakawa mutum kuma mu guji aikin ria ko muta yad'a,wanda muka taimakawa domin in mu kayi haka bamu da lada" Presenter tayi murmushi tace"hakane amma meya yaja ra'ayin ku ne Dr Nabeela Abbas" Beela tace"a gaski muma an taimaka mana ne a lokacin da muje niman taimako wanda badan hajiya Rabi ba da bamu zama abibda muka zama yau ba har ake alfari damu" Tace"hakane amma akwai jita-jita a gidan marayu kuka taso" NEESA tace"gaskiya ne amma ba a nan muka girma ba beela shekara biyu tayi nikuma shekara d'aya a nan muka fuskanci cewa ana cutar mutane da gidan marayu wanda yawanci ba haka bane wani abinda daban ake da yaya mata Dan nima I was a victim amma Allah ya kubutar dani,labarin Bose orphanage ta basu" Sanda umma tayi hawaye tace"Ashe haka kuka sha gwagwarmayar rayuwa" Presenter tace"amma kuma mu samu labari iyayen Ku na raye,toh meya kai Ku gidan marayu" NEESA tace"we are all victim of circumstances cause babu wanda zai haihu ya kai d'an shi gidan marayu" Beela tace"amma yanzu muna zama da iyayen mu" Tambayar su akayi akan orphanage dinsu kuma sukayi bayani inda NEESA tace"tana tsayawa marayu da Wanda aka zalunta ko kuma mijin ya rasu aka kwace dukiya duk su zo chambers dinta zata taimaka muu ba tare da biyan ko sisi ba" Beela tace"asibitin ta na taimakawa marayu da masu cutar cancer da kyauta" Nan fa aka bude Layin kira mutane sai kira suke anawa masu addu'a Bayan awa d'aya aka gama program din Umma tace"ikon Allah watoh muna zama da manya a gidan mu ana ta musu kallon yan iska lallai SUDAIS kayi babban kuskure domin NEESA ta fi karfin ta aikata wanan laifin,yaran albarka har da rufawa iyayen su asiri",nima bazan nuna musu na sani ba sai randa sukayi niyar fadi da bakin su" Suna barin wurin kowa ya wuce gun aikin shi Bayan NEESA ta gama a chambers orphanage taje a nan ta tarar da beela tana duba jaririyar da aka sinta" Bayan ta gama suka zauna da workers din suna hira da wasa da dariya Misalin 4:pm susuka bar orphanages gidan abbu suka je a kofa suka hadu dashi zaije massalaci gaishe su yayi,ya sa musu albarka Daga nan wurin umma suka je suna shiga falonta ta taso ta rungume su Tace"nayi kewar Ku ya'yan umma" Murmushi sukayi tace"Ku zauna in kawo muku abinci" Tuwo shinkafa ta kawo musu miyar alaiho yaji kayak hadi,sosai suka ci Umma ta kalli NEESA tace"ANEESA kina lafiya?ina fatan SUDAIS bata miki abinda be dace ba?" Tace"ah'ah ba komai umma ni da ya rufa min asiri" Umma tayi murmushin takaici tace"in kin d'auke ni a matsayi umma ki ki fad'a min gaskiya "tayi maganar ne tana kallon ta ido cikin ido Fashewa da kuka NEESA tayi tace" umma a raba auren nan bana son shi,tayaya za ayi na zauna da Wanda ke kirana karuwa" Umma tace"inshaalah zan sa abbu yasa ya sake ki kin fi karfinshi" NEESA tace"umma yasa ummina na fushi dani yanzu ma da muka ganta d'auke kai tayi kamar bata ganni ba,umma na rantse da Allah ban taba aikata zina ba" Umma tace"na yarda dake kuma SUDAIS zai gane kuskurenshi" Misalin karfe 6:pm suka bar gidan A gate suka rabu NEESA ta shige shiyarsu beela ta wuce nasu tana masifa tace"an wani rabu mu da yanzu tare zamu shige " NEESA ko sai dariya take mata A falo ta gan SUDAIS zaune yana karkad'a kafa Tana shiga ya kalleta yace"........ Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Gaskiya ina jin dadin comment dinku,wanda bana group d'aya ana min screenshot din comment dinku kuma ina godiya da adduo'in Ku πŸ…Ώ7⃣1⃣&7⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim SUDAIS yace"ke daga ina kike?" Tace"yi hakuri na fita ban sanar da kai ba na gan lokacin Baka farka bane kuma bana son in dame Ku"NEESA bata San ba d'aki d'aya suka kwana da batul ba shi be Masan inda take ba Yace"nifa bazan d'auki rainin ba da aurena akai zaki ta zuwa yawon iskanci" Tace"YAYA ya kamata ka daina kirana da yar iska haka wai me na ta bayi ne da yasa kake kirana da yar iska" Yace"dan Allah yi ma mutane shiru karuwa kawai" A fusace tace"ni ba yar iska bace sai dai kaine d'an iska mai ka d'auki kankane eh?dan ka gan ina bin ka a hankali zaka ta min abinda ka gan dama" Yace"ni kike kira da d'an iska?" Tace"an kira ka din me zakayi" D'aga hannu yayi zai mareta sai ta rike hannu Tace"karka kara gwadawa dan bazan d'auki rainin hankali ba wallahi duk randa ka gwada dukana na ratse you will route in jail zan manta ka d'an uwana ne tunda kaima baka la'akari da haka"tana gama magana ta turashi gefe ta shige part dinta Duk abinda ya faru a idon batul m murmushi tayi tace"yau zaka shigo hannu ne nima ina son d'and'ana zumarka handsome man" Bangaren Don ko mamaki yake yi da SUDAIS ba saki batul ba tun jiya Kallon garba yayi yace "kafin ya kusanci NEESA ta kasa a kama shi zuwa jibi Monday " Yace"OK boss" Da misalin karfe 9:30 SUDAIS ne kwance a 3seater yana,tunanin hukunci da zai yi wa batul dan kunya yake ji ya fadi abinda ya had'a su domin a gargade shi ya ki ji " Wani yunwa ne ta kama shi dan tun jiya bai ci abinci kirki ba Yana zaune NEESA ta fito sanye da burn short da riga iya cibi wai garin ya mata zafi bata San zata sameshi a falo ba shiyasa ta fito a haka Da ta ganshi ta so ta koma amma sai ta basar kicin taje ta hada coffee ta fito dashi a hannu Shiko binta yake da kallo kamar zai cinyeta sanda ta b'ace me bayan minti 20 ya tashi yaje fridge ya ciro juice da glass cup ya dawo ya zauna Yana zubawa a cup wayarshi tayi kara magana yace"abbu ya aiki" Abbu yace"lafiya bama ANEESA" Yace"toh"d'akinta yaje a tsaye ya ganta tana kallon window da cupi coffee a hannu"lokacin har ta canza kaya zuwa na barci riga da wando Mika mata wayar yayi ba tare ds yayi magana ba Babu musu ta karba SUDAIS na barin falo batul ta fito ta zuba me desire tablet a cikin juice ta juya San nan ta koma ta boye NEESA ba gama waya da abbu ta mika me tana lashe baki Yace"karuwan banza sai ta wani lashe baki dan iskanci" Murmushi tayi bata kulashi ba Yana komawa falo ba tare da tunanin komai ba ya d'auki juice ya fara sha Bayan minti ashirin ya fara jin jikin shi ya fara canzawa domin wani mugun sha'awa ne ya taso me Abun nashi ne ya mike kamar zai fasa wando nishi ya farayi kamar wani mahaukaci dafe ciki yayi Batul na ganin haka ta fito daga inda ta buya Rungumeshi tayi ta fara shafa shi sai biye mata yake domin ba a haiyacinsa yake ba so kawai yaji shi a ciki Janshi tayi d'aki ta turashi ya fad'a a godo Mikewa tayi tace"jirani bari in shiryo dan muji dadin juna bari in wasa ruwa nasan kafin in dawo abin yafi haka tashi Toilet ta shiga,ai kamar jira yake ta shiga ya bar d'akin a daddafe ya karasa d'akin NEESA tura kofa yayi aiko ya ji ta a bude Shigewa yayi ya ma d'akin key NEESA ko barci take hankali kwance kawai kamar a mafarki taji an rungumota Kafin tayi wani yunkuri ya haye samanta Kokuwa suka farayi amma da shike ya fita karfi kuma shi namiji ne kuma ya nuna mata karfi A zafafe ya yaga rigar jikinta Tuni NEESA ta fashe da kuka tana ihu a taimaka mata Cire wando yayi ya fara murza boobs dinta kuka sosai NEESA keyi ga jikinta dake rawa Da ya gan zata cika me kunni da ihu kawai sai ya hade bakinsu Da k'yar ya samu hanya amma yike baya hayyacin shi yasa kawai ya cigaba domin wani karfi yake ji kamar doki NEESA ko kuka takeyi kamar ranta zai fita tana rokonshi Yi yake kamar wani dabba Batul ko fitowa tayi d'aura da towel amma ta gan wayam D'akin shi taje ta gan baya ciki Ihu ta fara ji a bangaren NEESA da gudu ta karasa Ai sambatun SUDAIS kawai take ji Tace"kan uba amma maza basu da kunya yanzu duk wulakancin da yayi mata har ya isa yaje d'akinta"buga kofa ta fara yi tana masifa tace"yau sai ka min irin wanan ko ka gan bariki a gidanan" Shiko SUDAIS aiki kawai yake bugawa Tuni NEESA ta sume in takaice muku sanda yayi awa hudu yaji ya gamsu sauka yayi tare da komawa gefe yana mayar da numfashi A hankali abinda ya faru ya fara dawo me kwakwalwa Firgit ya juya ya kalleta babu alamun numfashi tattare da ita Kallon kasanta yayi ya gan tana bleeding Zaro ido yayi cikin mamaki yace"she is a virgin"ai take abubuwan da yayi mata suka fara dawo me Zama yayi a kasan tiles ya ma rasa abinyi domin a rude yake Kuka ya fashe dashi kamar yaro yana cewa"forgive me ANEESA please forgive me"surutai kawai yakeyi kamar mai tabin hankali Murya batul ne ya dawo da shi hayyacin shi Batul tace"ka fito d'an iska karka kasheta wallahi yau sai ka bani hakki na" Tsaki yayi ya mike ya koma gado ya kwanta rungume NEESA gam a jikin shi Yace"please find it in your heart to forgive me please give me another chance"kuka yake yi sosai ji yake dama su dauwama a haka domin yasan in NEESA ta farka sai a hankali domin yasan babu wanda za ayi abinda yayi mata ya hakura Tunawa yayi da inda tayi ta niman sulhu amma yaki ssurarenta Kallon fuskanta ya kara yi yace"please ki yafe min nasan kin fini tunani da hankali you are more mature than me" Babban tashin hankalin shi shine ya za ayi ya hada ido da ita harma yace yana sonta,ai sai ta d'auka saboda jikinta ne Wani kukan ya fashe dashi yace"abdulaziz you fuck up,you mess up big time" Yana jin batul na buga kofa yayi banza da ita Toilet ya shiga ya had'a ruwa gaban shi sai fadiwa yakeyi Zuwa yayi ya d'auketa ya shiga da ita yana zuwa ya direta Wani naunayan ajiyar zuciya ta sauke tare da sakin wani kuka kokarin fita ta farayi Ya rike mata hannu yace"yi hakuri ki zauna ciki shima kukan yake Ko kulashi batayi ba ta fisge hannunta ta fara yunkurin fita amma zafi takeji Ga ruwan ya canja kala,jinin Kuka ta fashe dashi,hakuri yake bata Cikin kuka tace" Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. πŸ…Ώ7⃣3⃣&7⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cikin dashashiyar murya tace"fitar dani" Zaiyi magana ta daka me wani razananne ihu tace"nace ka fitar dani mugu kawai Allah ya isa sakanina da kai wallahi sai ka sakeni" Jiki na rawa ya d'auketa a gado ya ajiiyeta Fita yayi da hannu a kai Yana fitowa ya gan batul zaune a kofar d'akin Tana ganinshi ta mike tasa hannu a kugu tace"muje Nima ka bani hakkina" Wani wulakantance kallo yayi mata zai wuce ta rike me Riga Yana juyowa ya wanka mata mari tare da shaketa ko numfashi bata iyayi Yace"batul na tsane ki yar iska kawai,ashe kene yar iska nike ta zargin NEESA " Zatayi magana ya kai mata kulli tuni bakin ya fashe hakori d'aya ya fita Dukar tsiya yayi mata yace"kije NA SAKE KI SAKI UKU" Batul dake kwance kamar ba rai a jikinta ko motsi bata iyayi D'akin shi yaje sai gashi ya fito da wani akwati ko kallon gefen batul beyi ba Ya shige d'akin NEESA a kwance ya ganta ta ware kafafu tana kuka Karasawa yayi yace"please ki tsaya in dinka ki kin ji ciwo" Cikin kuka tace"Allah ya kiyaye ,ka fita min a daki,SUDAIS na tsane ka kuma wallahi sai ka sake ni,ko ganin fuskarka ban sonyi" Waya take kokarin jawowa amma ta kasa da gudu ya d'auko ya mika mata Dialling noban beela tayi,yana ringing amma bata d'auka ba Yace"please ki bari nayi treating dinki,kuma na yarda ki hukuntani amma please karki kara cewa in sake ki ko kin tsane ni wallahi zan amince da hukunci ki ko da kuwa zamu rayu ne ba tare da na kusance ki ba na yarda nidai fata na ki zauna dani" Tace"sai ka sake ni saboda ka sami abinda kake so shine kake wani yi min dadin Baki" Kara trying noban beela tayi bugu biyu ta d'auka Kuka NEESA ta fashe dashi tace" please ki zo " Ai tashi beela tayi ta ja hijabin da tayi sallah dashi A falo ta tarar da Hafiz yana sallah ko kallonshi bata yi ba taje zata bude kofa Amma yaki buduwa yana yin sallama yace"ina zaki da wanan daren biyu fa ta wuce" Tace"ni dai ka bude min NEESA ba lafiya" Mikewa yayi yace"muje toh" Suna zuwa suka tarar da SUDAIS a falo ya zauna a kasa yana kuka Beela tace"lafiya ina NEESA? " Bema iya magana ba domin in ya bude bani zaiyi magana kuka ne ke cin karfin shi Ganin dai ba zai basu amsa ba yasa beela zuwa part din NEESA da gudu Direct d'akinta taje ta tarar da ita a kwance Beela tace"besty meya faru?" Nuna mata kasanta tati Bude bargon beela tayi ta gan barna da SUDAIS ya aikata Zatayi magana sai ga SUDAIS din ya shigo yace"please Naveela ki ce ta hakura ta bari in dinke wurin" A zafafe beela tace"ashe kai mugu ne haka da tausayi wanan wani irin zalinci ne?ka gan barna da ka aikata kuwa?" NEESA tace"ki taimakamin ki fitar dani a gidan nan bana iya tafiya" Yace"nasan ni mai laifi ne amma Ku bari in dinketa" Beela tace"ka fita ka bamu wuri" Zaiyi magana tace"I sai get out" Yace"dinki fa?" Tace"ka fita nace ma" Fita yayi ya koma falo Hafiz yace"wai meya farune?" Labari ya bashi cikin jin haushin shi Hafiz yace"wallahi kasan inda zakayi danni ba ruwana kuma bazan yafe ma ba in laifinka ya shafeni domin ina son matata kuma yar uwana kai me taurin kai kaje ka tayi,yau ina sahiban haka batul a ce babban da kai sai kata abu kamar wani yaro" SUDAIS yace"Hafiz karka min haka dan Allah ka taimakeni" Saf beela ta dinke NEESA tace"sannu"idonta yayi ja na tausayi NEESA NEESA tace"ki taimaka ki kira umma ta zo ta kaini gida" Beela tace"toh"kiran umma tayi sanda tayi mata miss call uku ana hudu ta d'auka Cikin tashin hankali tace"ya dai Nabeela?" Beela bata boyewa umma komai ba ta fad'a mata umma tace"gani nan zuwa" Tashin abbu tayi tace"muje gidan su NEESA ba lafiya Dan ni ban gane bayanin nabeela ba" Abbu yace"muje toh" A falo suka tarar da SUDAIS da Hafiz Ba karamin tashin hankali SUDAIS ya shiga ba ganin su Abbu yace"mega faru ne in AEESA?" SUDAIS zubewa yayi ya kama kafan umma yace"umma ki min rai na tuba wallahi kazafi nayiwa NEESA Ku taimaka karku rabani da ita" Umma tace"ina Aneesa take?" Yace"tana ciki" Tare suka je d'akin NEESA na gainsu tace"umma ki tafi dani bazan zauna ba" Umma tace"tashi muje" Beela tace"bazata iya tafiya ba" Abbu yace"meya sameta ne?" Babu kunya ta zaiyana me komai domin a wajenta wani damane na wanke Kansu daga zargi Ran abbu ne ya mugun b'aci rai b'ace ya karasa gaban ANEESA ya d'auketa sai kunya take ji shiko ko ta kanta baibi Yana fitowa yayi karo da batul kwsnce a sume amma ko kallonta baiyi ba SUDAIS na ganin abbu ya fito da NEESA ya mike tsaye cikin tashin hankali yace"abbu ina zaka kaita" Abbu yace"na baka nan da awa d'aya ka biyo ni da tarkadanta" Umma tace"wallahi in bamu ganka a awa d'aya ba sai kashe mamaki" Hafiz ko jikinshi rawa yake tsoro yake kar a ce ya saki beela Cikin tashin hankali yace"wallahi abbu banyiwa matata komai ba kuma ina sonta" Ko sauraren shi abbu baiyi ba ya wuce da NEESA dake ta kuka" Wani kallo Hafiz yayi wurgawa SUDAIS dake zaune yana kuka Hafiz yace"wallahi bazan yafe ma ba in aka rabani da matata"yana gama magana ya bar d'akin Abbu na kaiwa gida ya shigar da NEESA d'akin umma yace"kuje ku kwanta gobe zamuyi magana Ai kamar daga sama suka ji muryar SUDAIS yana ihu yace"abbu ka taimaka ka bani matata" Abbu yace"matar ka d'aya ce kuma itace batul" Ihu yayi wanda yayi sanadiyar farkawan yan gidan yace"Allah na tuba ka taimaka ka bari in gan matata in bata kulawa da ya kamata" A fusace abbu yace.. Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. πŸ…Ώ7⃣5⃣&7⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Abbu yace"kai baka da hankaline baka San dare yayi ba ina takarda sakin yake?" Yace"abbu kamin rai na tuba wallahi ko zaka yanka ni bazan iya furta kalmar saki akan NEESA ba" Umma ko tare aka haifo Ku sai ka sake ta sha-shasha" Ummi ne ta fito da Abba sai mummy da daddy kowa na gidan ya farka Ummi tace"lafiya kuwa" Kafin umma tayi magana SUDAIS ya rarrafa gaban ummi Yace"ummi ki taimakeni NEESA" Ummi tace"me NEESA tayi ne kuma" Kafin yayi magana mummy tace"dama ina kwanciyar hankali ka auri karuwa"ai mikewa yayi ya fara tafiya zuwa gaban ummi tana matsawa baya dan ta gan idonshi ya juya Shakota yayi ya manneta a bango yace"wallahi in kika kara kiran matata da karuwa zaki sha mamaki,ke har kina da bakin magana ke da kike da babban karuwa a d'anki bari in fada miki batul itace babban karuwa ba matata ba kuma na saketa saki uku" Abbu ne ya karasa gun yace"Abdulaziz sake ta matar daddy ka ka shake?maza saketa ko ranka ya baci" Kallon abbu yayi yace"abbu bazan ragawa duk wata wanda ya kira NEESA da karuwa ba" Ummi ne tace"son kana da hankali kuwa,saketa"sakinta yayi sai nishi take Daddy ko nade hannaye yayi yana kallon ikon Allah Abba yace"wai me ke faruwane ina NEESA take? " SUDAIS yace"Abba ni zan fad'a ma gaskiya"labarin komai ya basu tun daga farko har karshe har da kiran da Don yayima batul Kowa salati yakeyi,hamza ko wani haushin SUDAIS ne ya kama shi Hafiz ko ji yake kamar ya rufe shi da duka tsaki yayi a ranshi yace"wawa kawai" Kuka mummy ta fashe dashi tace"wallahi karya akema batul kuma ummine tayi safin su na indiya" Alhaji yace"in na fahimce ka yanzu kana nufin ANEESA cikakkiyar budurwa ita kuma batul sabanin haka" Kamar wani sabon kamu yace"eh alhaji" Alhaji yace"ikon allah" Kamar mahaukaci ya kwanta flat ya rike kafar ummi yace"ummi a nan gidan ke kadaine mai sona ki taimakeni su abbu suna so su rabani da matata ki yafe min nasan ban miki adalci ba na tozarta ki da nayi a idon duniya" Ummi ko ranta a b'ace amma ta boye gashi ta tausayawa SUDAIS domin duk wanda ya ganshi sai ya tausaya me Abba yace"karka damu ANEESA bata da miji sai kai,ina ma take ne?" Yace"ai su umma sun boye min ita" Batul ne ta shigo da kumburaren fuska da k'yar take tafiya Mummy na ganinta ta fashe da kuka tace"gaskiya an cuce mu ba a mana adalci ba haka kawai za a yiwa yariya irin wanan duka" Batul sai kuka takeyi tace"mummy saboda wancan karuwan NEESA yayi min irin wanan duka" SUDAIS naji ta kira NEESA da karuwa ya tashi ya makureta ya fara dukanta Babu wanda yayi yunkuri kwatan ta sai ummi da mummy Sanda ummi ta hada da dukan SUDAIS ya sake batul Mummy na ganin haka ta ture ummi tace"ai kene munafunkan da karuwa yar ki" Wani haushi ummi ta ji dama abin mummy ya fara isanta Mari ta wankawa mummy ta nuna ta da yasa tace"wallahi in kika kara kiran NEESA da beela karuwai sai kin sha mamaki because my daughters are 10times better than your useless daughters" Babu wanda yayi yunkurin raba su domin kowa yasan hakurin ummine ya kare yau Daddy ko tari baiyi ba saima kara sayuwa da yayi Kwace wayar batul SUDAIS yayi ya dialling noban Don yasa a speaker Yace"ke ma cewa yar ki kamila ne toh ki saurare wanan" Aiko Don yace"ya dai my sex machine yau zaki fito ne?magagannu ya fara yi marasa dadi Mummy ta kwace wayar ta kalli batul tace"da gaske kenan ke karuwace"shiru batul tayi hakan ya tabbatarwa mummy gaskiya ne Hannu ta d'aga zata mare batul ga mamakinta sai taga batul ta rike hanun tace"ke har kin isa ki mare ni?ai kece sanadiyar gurbacewar tarbiyata domin ke kike nuna min hanyar banza,ke kina nuna min rayuwa sai da kudi shiyasa kika nace na auri SUDAIS da mu ansa gida mu kori ummi har gurin boka nake raka ki ko kin manta ne?" Mata muyi hattara da abubuwan da Muke koyawa yara.ya kamata muyi ta zaunar da yara muna nuna musu illa mugun Abu" Mummy tace"batul ni kike fadawa magana?" Tace"an fada miki din" Daddy yace"oh harda gun boka kuke zuwa?toh yau zaku bar gidan nan" Mummy ta durkusa har kasa tana rokon daddy batul ko saki tayi ta bar gidan tana fita ta kira Don Da k'yar aka roki daddy ya hakura domin dagewa yayi sai ta bar gidan Yaranta ko kuka suketayi Har kasa mummy ta sunguna ta roki ummi tace"ki yafe min yar uwa na tuba" Ummi tace"na tuba" SUDAIS ko ganin hankalin abbu baya kanshi yasa shi sulalewa ya tafi dakin umma A kwance ya gansu NEESA na barcin wahala tana sauke ajiyar zuciya jefi-jefi Karasawa yayi ya sunguna a gabanta yana kallon sumarta da ya rufe mata fuska Gyrawa yayi sanan yace"please NEESA karki gujeni"kamar a mafarki taji magana a hankali ta bude ido ta ganshi Kokarin tashi takeyi ta kasa ai rungumeta yayi gam ya matseta jikinshi Har tana jin zafi tace"live me alone " Yace"please don't said that,let go home I promise to make you happy please my sister" Tace"I don't want to go with you please divorce me" Beela ne tace"ka saketa mugu kawai" Yace"I know you have every right to be made at me but please give me a chance" Tace"I hate you"d'aukanta yayi zai tafi da ita tayi ihu da gudu su ummi suka shigo Umma tace"ikon Allah wai ka haukace ne?" Yace"umma dan allah ki bari in tafi da ita" Abbu ne ya daka me sawa yace"ajiyeta ko ranka ya b'ace" Ajiyeta yayi ganin baya hayyacinshi domin a rude yake yasa Abba cewa ka je gida zamu nimeka" Yace"wallahi babu inda zani ina nan" Hafiz yace"nifa ina son in tafi da beela wallahi ban mata komai ba" Hararshi beela tayi abbu yace"kuje zan nime Ku" Hafiz ba haka yaso ba amma yace"toh" SUDAIS ko zama yayi ya rike NEESA gam a hannun kuka azaba tskeyi Abbu yace"kowa yaje ya kwanta gobe za a yi magana" Da k'yar umma ta Kore SUDAIS abin nashims tsoro yake bata Haka SUDAIS ya cigaba da sintirin zuwa d'akin umma amma NEESA bata kulashi sai dai ya ci kukanshi ya tashi ko asibiti bai zuwa Hafiz ko baya kulashi dan haushin shi yake ji Yau ta kama Monday da safe misalin karfe 7:22 yan sanda suka za har gida kama SUDAIS akan ya sayar da jariri Ba karamin tashin hankali yan gida suka Shiga ba umma ko kuka takeyi Abbu yace"wani riba zai samu na sayar da jariri A haraban gidan aka tasa keyarshi cikin mota kowa ya fito banda NEESA Police station Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to Anty Rukkaya maman mama πŸ…Ώ7⃣7⃣&7⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahin Police station Ana kaishi direct interrogation room aka kaishi da alamun Don ya biya a duke shi Dukanshi ake tayi akan ya fadi gaskiya inda ya kai yar Esther amma amsa d'aya ne be san abinda suke fadi ba Wayar police din ne yayi kara yana d'agawa Don yace"make ka ci ubanshi inda zai amsa laifin" Police din yace"ai na duke shi har baya iya numfashi amma magana d'aya yake fadi shine ANEESA kamar ma bai da hankali ko" Don yace"ka kara dukanshi in yaki amsar laifi kotu zata laka me domin babu lawyer da zai amsa shari"'ar shi" Bayan ya gama waya da police Don ya kalli Esther dake tsaye yace"I hope you are ready" Tace"yes " Yace"make sure you use your brain Sunday ne zai tsaya a matsayin mijin ki kuma karki kuskura ki kira sunana" Tace"yes boss" Batul dake zaune a cinyar Don tace"ai gomma a ci ubanshi d'an iska" Bangaren umma ko kuka takeyi sosai Abbu yace"ki yi hakuri zan dauki lawyer " Ummi ma hakuri take bata harda mummy domin yanzu ta nasu A main falo suka zauna suna magana a haka NEESA ta fito da beela suka zauna Umma ta kalleta ko zata sa baki amma sai ta gan tayi shiru babu ma alamar damuwa a fuskarta A haka Hafiz ya shigo ya same su Abba yace"Hafiz me ake ciki yanzu?" Hafiz yace "toh matar ta nace akan SUDAIS ne ya sayar da yarta abinda ya bani mamaki ranan da jaririyar ta b'ata babu inda bamuyi da ita akan ta bari a kira police amma taki,nidai ina gani akwai wata a kasa" Abbu yace"ban taba ganin wawan yaro kamar adulaziz ba ai ko taki sai ya kai report saboda gudun haka" Yace"hakane abbu nima na fada me a lokacin da abin ya faru amma yaki ji" Bayan kwana biyar babu inda police basuyi dashi ba dan ya amsa laifin shi ba amma yaki Har an shigar da magana kotu kowa yaje ganin shi a station amma banda NEESA babu inda ummi bata yi da ita ba akan taje ta ganshi amma taki Ummi tace"dear please ki daure ki je ki gan son ki yafe me wallahi in kika ganshi sai kin tausaya me sunan ki kawai yake kira" Juyawa ummi baya tayi dan fushi take dasu ganin NEESA ba zata saurareta ba yasa ummi barin d'akin Ummi na fita NEESA ta d'auki waya ta kira bash yana d'agawa tace"ka fara nima min visa zuwa france" Yace"da gaske kike zaki bar gari?please think of beela zata shiga wani hali" Tace"karka damu wata rana zata manta ni,in na cigaba da zama anan za a nace na zauna da SUDAIS ni kuma bazan iya yafe me ba,please kamin alkawari zaka kula da beela please bash Ku kula da orphanage dina kuma bana son tasan inda nike infant I will fake my death" Bash yace"inshaalahu amma please ki sake tunani" Yau ta kasance sati Hafiz ne a station zaune a ka fito da SUDAIS da k'yar yake tafiya saboda azaba da ake bashi Sanda Hafiz yayi me hawaye Hafiz yace"har yanzu bamu samu lawyer ba" SUDAIS yace"har yanzu NEESA bata zo ganina ba" Hafiz yace"karka damu in ka fita zaku dai-daita yanzu dai matsalan mu samu lawyer" Yace"I don't care in zan mutu a nan but in gan NEESA for the last time " Hafiz yace"dole sai ka fita zaka ganta kuma har yanzu babu Wanda ya amshi case din ko sun amsa sai su kira abbu suce sun fasa" Yace"babu komai haka Allah ya kaddara" Hafiz yace"Monday ne zaman kotu " Yace"Allah ya kai mu" Umma dai kuka takeyi kullum tana tasa ido ta gan ko NEESA zatayi magana amma shiru sai ma yi da takeyi kamar batasan labarin ba Abbu ko hankalin shi a tashe yake domin rashin samu lawyer da beyi ba Bangaren malam Abbas ko abu ya girma har yana hanashi cin abinci ga azabar zafi Yaje asibiti sai kashe kudi yakeyi ga lami ta tada tsiya sai ya saketa ganin babu kudin yanzu mami ke fama dashi Beela ne zaune da NEESA suna hira Beela tace"besty gidan nan babu kwanciyar hankali kuma naji ance ba karamin duka akeyiwa SUDAIS a station ba" Neess ta lumshe ido ta lashe baki tace"shi ya sani" Beela tace"hmmm abinda ke bani mamaki shine babu lawyer da ya amshi case din nifa ina ganin akwai me musu barazana" NEESA tace"ni fa babu ruwana da maganar nan ki daina bani labari" Beela tace"in babu ruwanki toh meyasa baki iya barci da dare?" Tace"ni kukan umma ne bana so gashi in tana yi sai tayi ta kallona ko zanyi magana toh ni narasa mai zance " Beela tace"nifa ina ganin umma tasan ko mu su waye" NEESA tace"I think so" Washe gari ta kama lahadi da safe kowa ya zauna yayi jugum A main falo farida kuka kawai takeyi anty Amina ma ta zo danji ya shari'ar zai kasance" Daddy yace"YAYA zamuyi ne gobe ne zaman kotu kuma har yanzu bamu samu lawyer ba" Abbu yace"wallahi babu inda banje ba har ANEESA U Y chambers naje amma ina kiran sunan abdulaziz wani bashir yace in jira shi yana zuwa dawowar da zaiyi kawai yace baza su karbi case din ba da alamu umurni aka bashi a waya Umma ta kalli NEESA idonsu na haduwa NEESA ta kau da kai Umma ta karasa gaban NEESA ta sunguna tace" na roke ki,ki taimaka ki taimakeni nasan SUDAIS bashi da hali amma ba zai taba sayar da jariri ba please ki dubi girman Allah ki taimake ni"ta karashe magana da fashewa da kuka Kowa yayi mamakin jin maganar umma Abbu yace"me zata iyayi?" Umma tace"ta san abinda nike nufi" NEESA ko mikewa tayi ta d'aga umma tace"umma in bansan abinda kike nufi ba"tana gama magana ta shige ciki Umma ko jikinta ne yayi sanyi ta cire rai da taimakon NEESA NEESA na Shiva ciki ta kira bash tace"bash kaje station ka same SUDAIS kuyi magana ya fada maka abinda ya sani game da zargin da akeyi me" Bash yace"OK" Tace"ka bashi paper yayi sighnig akan in aka taimakeshi ya fito zaiyi abinda lawyer da ta taimakeshi take so" Bash yace"OK yanzu zan hada tarkadun" Tace"good call me and update me kuma ka hana a duke shi" Yace"OK" Bash ne zaune da SUDAIS a station Bash yace" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Please sharr πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the best Gaskiya comment dinku na sani nishadi nagode πŸ…Ώ7⃣9⃣&8⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bash yace"sunana bashir hassan daga ANEESA U Y chambers na zo ne muyi deal" SUDAIS yace"wani iri?" Yace"zamu tsaya maka a case dinka akan sharadin in kafito zaka yi mana abinda muke so" SUDAIS yace"na yarda naaan bazai wuci kudi kuke so ba amma me zakuyi da kudi bayan kowa yasan barrister ANEESA mai kudi ce ko da bansan taba ina jin labarinta" Bash yace"ka daiyi tunani kafin ka yarda" SUDAIS yace"na yarda nasan koma miye ba zai gagara ba ni dai in zan fita a nan na je gun NEESA ta zan iyayin komai" Girgiza kai bash yayi a ranshi yace"kana tunanin NEESA gashi kana sighning tarkadan da zata yi amfani dashi wajen rabuwa da kai" Tambayoyi bash yayi me,SUDAIS ya fada me abinda ya sani Bash na fitowa ya kira NEESA ya fada mata inda sukayi da SUDAIS Tsaki tayi tace"ban taba ganin mara tunani kamar SUDAIS ba meya hana yayi report a station?" Bash yace"ni ma dai nace bashi da wayau ga rashin tunan......." Tsawar da NEESA ta daka me ne ya sashi yin shiru Tace"ban tambaye ka ba" Yace"sorry ma" Bash yace"ki bari in yi handling case din nan" Tace"no I will handle it myself I don't want to take chances" Bash yace"ok " A bakin window beela ta sameta tana waya tace"besty ke zaki yi tsaya me da kanki?" Tace"eh" Beela tace"good domin na gaji da kukan umma kuma tasan ko mu su waye" NEESA tace"zan taimake shi" Beela tace"bari inje wajen mami in dawo" NEESA tace"OK " Direct gidansu taje a waje ta samu mami tana bawa Abba magani lami kuma na ciki daki tana masifa Gaishesu tayi ta shige dakin mami A falo mami ta sameta tace"baki gaida mahaifinki ba kiyi me ya jiki kinsan bashi da lafiya wanan abin girma yake." Tace"mami ni ba ruwana" Mami tayi murmushi tace"ya angon naki? " Tsaki tayi tace"nifa mami ba wanan ya kawoni ba zuwa nayi in ganki" Mami tace"dan Allah Nabeela ki yi hakuri ki zauna da d'an uwanki Hafiz wallahi mutumin kirki ne da baki nan shike kula dani" Suna cikin magana suka ji hayaniyar Abba da lami Fitowa sukayi sai suka gan Abba na jan akwatin lami Yace"lami ina zaki da da wanan akwati da kuma ya'ya na ?" Dariyar rainin hankali lami tayi tace"zama na da kai ya kare domin yanzu baka da kudin kula dani said jinya sanan da kake maganan yaran ka kap ya'yan nan babu naka a waje na samo su,kai da kake ba namiji ba" Yace"me kike nufi da ba yarana bane" Tace"ba yaranka bane yaran alhaji sambo me mai gidan ka kuma dasu zan tafi domin yace in taho me da yaranshi" Abinda Abba bai sani ba tun bayan haihuwa Nabeela ya samu matsala a kwan haihuwanshi shiyasa mami bata kara haihuwa ba Zama Abba yayi a kasa kanshi na tsarawa dama bashi da lafiya Yace"lami kin cuce ni kinsa ina ta rainon yaran wani ga nawa d'aya na kasa kulawa da ita Lami tace"ka cuci kanka dama duk wanda baiyi sharan masallaci ba yayi na kasuwa"tana gama magana ta tasa keyar tambadadun yaranta gaba suka bar gidan Beela ko hade hannuwa tayi ta tsaya tana kallonshi Idonsu na haduwa ya sauke nashi domin wani kunyarta yaji Kokarin tashi ya farayi mami ta taimaka me karasawa yayi zai taba beela tayi Saudi masawa tare da sakin kuka mai karfi Barin gidan tayi shima durkushewa yayi gaban mami yana niman gafara Mami tace"babu komai kayi shiru kar ciwonka ya tashi" Cikin kuka yace"ni nasan mutuwa zanyi domin bani da kudin aikin wanan cutar" Mami tace"karka damu ai mun kai kukan mu NEESABEELA foundation kuma sun hada mana appointment da babban cancer doctor Dr Nabeela Monday na sama inshaalah za a dace" Yace"in na mutu ki nima mun gafara gun Nabeela" Tace"kar ka damu zata yafe ma" NEESA ko fita tayi ta same bash domin alhadulillah ta fara samun sauki" Ya fara bata details din case din Tace"wanan ai simple case ne meyasa lawyers ke gudun case din" Yace"ni a ganina akwai wani behind it domin dana fito a station akwai motar da ta Bini Allah yasa nayi saurin ganewa sai kawai nayi wasa da hankalinsu kuma ban yarda da yan sanda wurin ba domin akwai Wanda yayi ta tambayana miye tsakanina da SUDAIS, kuma irin dukan da suka me ya tabbatar min sasu akeyi" Runtse ido tayi tace"kenan sosai suke dukan shi" Yace"ai sai ma kin gani duk jikin shi ciwo da k'yar yake tafiya" Hawaye taji yana gangarowa a kumatun ta wanda bata San ko na menene ba Tace"Allah ya kaimu gobe" Yace"amin" Washe gari da asuba ta bar gida tun kan su tashi barci Umma da a sallaya ta kwana ganin 6:30 yayi yasata zuwa d'akin su NEESA dan ta kara rokonta Amma beela kawai ta tarar Tace"Nabeela baki yi barci ba?" Nabeela da ta kasa barci tana tunanin ciwon abbanta da abinda ya faru jiya Zama umma tayi tace"ina NEESA? " Beela tace"tun dazun ta fita" Umma tace"me kuka yanke akan SUDAIS?domin a halin yanzu rayuwarshi na hannun Ku" Beela tace"karki damu nasan NEESA will take the right decision wallahi ta fiki damuwa bata ita barci kuma nasan saboda wanan maganar ne" Umma ta kalleta tace"meyasa kuka boye mana ko Ku waye ne?" Beela tace"umma munyi hakane dan iyayen mu su gane kuskuren su na barin mu," Umma ta shafa kanta tace"dear babu iyayen da zai haife d'anshi ya barshi kaddarace tasa haka ta faru please Ku yafe mu su" Beela ta fashe da kuka tace"ni abbana baiso na abbu ne kawai ke son mu sai ke iyayen beela ma basu sonta shiyasa basu bata damar kare kanta ba,ban me yasa nike tausayin Abbana ba in na ganshi da wanan abun a wuya" Umma tace"saboda shi mahaifinki ne,ki yi kokari ki taimaka me kafin a rasashi domin in haka ta faru bazaki yafewa kanji ba kuma illimin ki be amfana miki da komai ba tunda har kika kasa ceto rayuwar mahaifinki" Beela tace"inshaallah zan taimaka me"agurguje yan gidan suka shirya zuwa kotu Kotu Kowa ya zauzauna ana jiran alkali SUDAIS ko na gaba inda ake ajiye masu laifin alkali na zuwa kowa ya mike Zama yayi sanan court registra ya tashi Yace"shari'ar mu ta yau shine akan Dr Abdulaziz jabir Yusuf wanda ake zargi da yana sayar da jaririrar a asibitin shi na SUDAIS women special hospital,kuma ana zarginshi da sayar da jaririyar Esther moses ranan 29/6/2019 kuma take karanshi"sanda ya dukar da kai sanan ya zauna Alkali yace"lawyers su gabatar da Kansu" Wani dattijo mutum ne ya tashi yace"sunana barrister Adamu bello nine lawyer wanda take kara"shima dukar da kai yayi sanan ya zauna Umma ko sai juyi take ta gan inda NEESA zata bullo Abbu ko har ya sadakar Alkali ya kalli SUDAIS yace"ina lawyer Wanda ake kara?" SUDAIS zaiyi magana sai suka ji muryar NEESA Tace"........ Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers, we are the best among the rest. Dedicated to GORGEOUS WRITERS FORUM πŸ…Ώ8⃣1⃣&8⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"gani nan ya mai shari'a a min afuwa nayi latti hakan ta faru ne saboda wasu dalilai" Alkali yace"kotu ta miki afuwa ki gabatar da kanki a gaban kotu" SUDAIS kara bude ido yayi dan tabbatarwa kanshi ko mafalki yake Aiko ya idanuwanshi suka tabbatar me NEESA ce gabanshi sanye da kanyan lawyers tayi kyau sosai Wani murmushine ya sub'uce me tare da mamaki Abba ko baki sake yake kallon NEESA kallon daddy yayi yace"waye nike gani kamar ya'ta ANEESA? " Daddy yace"ba kama bace AMEESA ce" Ummi ko baki ta sake tana kallonta,kallon beela tayi dake zaune kusa da ita tace"kamar ANEESA ko?" Kafin beela tayi magana sunji muryar NEESA tace"sunan ANEESA UZAIFA YUSUF (U Y)ni ce lawyer wanda ake kara" Hafiz a ranshi yace"shikenan in itace ANEESA U Y that means beela itace Dr Nabeela Abbas amma meyasa ban taba tunanin nan ba?Allah yasa ta soni wallahi nidai ina son matata" Hamza ko yace"ni da nike ta nima NEESABEELA muyi hira ashe gidan mu d'aya" Abba ko yace"nidai kaina ya dore" Daddy yace"su kadai zasu iya fitar.damu a duhu" Abbu ko yace"Ashe umma ta sani shiyasa take ta rokonta" Mummy ko jikinta ne yayi sanyi nan take wani kunya da nadama ya rufeta Farida da anty Amina baki bude suke kallonta A'i dai bata yi mamaki ba dan tasan yaran manya yarane ta dade tana zargin Sune NEESABEELA dan ta taba jin NEESA na waya" Shiko SUDAIS kallon NEESA yake yana hawaye Itama ganinshi haka ba karamin d'aga mata hankali yayi ba Barrister Adam ne ya tashi yaje gaban SUDAIS Yace"ko zaka iya gayawa kotu sunan ka da aikin ka?" SUDAIS yace"sunana Dr Abdulaziz jabir Yusuf ni nike da SUDAIS women special hospital kuma ni cikeken likita matane" Barrister Adamu yace"ana zargin ka da sayar da jaririyar Esther moses ran 29/6/2019 da misalin karfe 12:33pm da ta zo haihuwa a asibitin ka ko zaka iya fad'awa kotu meyasa k sayar mata da yar'ta" NEESA ce ta tashi tsaye tace"objection ya me shari'a ayiwa abokin aikina kashedi da ya dane lakawa Abdulaziz lai domin zarginshi akeyi ba a tarbatar da ya aikata laifin ba" Alkali yace"barrister a kiyaye" Yace"ok ya mai shari'a " Kallon SUDAIS yayi yace"kotu na sauraren ka" SUDAIS sanda ya kalli NEESA tukkuna kafin yace"ni ban aikata laifin da ake zargina dashi ba" Barrister adamu yace"karya kakeyi domin an tabbatar ranan an gan ka da jaririya a haraban asibiti da wasu da basan ko su waye ba" A fusace NEESA ta tashi tace"ya mai girma mai shari'a ya kamata barrister Adam ya daina karyata Abdulaziz domin har yanzu ba a tabbatar da ya aikata laifin da ake zarginshi ba" Alkali yace"ka kiyaye" Barrister Adam a ranshi yace"wanan professional ne zaiyi wuya inyi wining da nasan itane da ban amsa shari'a ba" A fili kuma yace"ko zaka iya fada mana wani mataki ka d'auka da kaji jaririyar ta b'ace a asibitin ka" SUDAIS yace"ni ban d'auki ko wani mataki ba domin dana fad'a mata zan kira yan sanda sai ta nuna bata so hakan yasa na bari" Kallon alkali barrister Adam bello yayi yace"ya mai shari'a wanan yana tabbatar mana cewa Dr Abdulaziz yasan da b'atan jaririyar dan da be sani ba da ya sanar da yan sanda kasancewarshi mai asibitin" NEESA ta tashi tace"objection ya mai shari'a wanan bashi zai tabbatar cewa Dr Abdulaziz na da hannu a b'ata jaririyar ba ai shedu muke bukata,dan haka barrister Adam ya gabatar mana da shaida shi" Barrister Adam yace"ya mai girma mai Shari'a ina da shaidan da zai tabbatar Dr Abdulaziz ya aikata laifin da ake zarginshi" Alkali yace"kotu ta baka dama gabatar da shaidun ka" Yace"ina son Nurse jummai ta fito gaban kotu dan amsa tambayoyi" Fitowa tayi aka bata al-qurani ta rantse akan kome zata fada gaskiya ne Barrister Adam yace"kotu tana son Sanin sunan ki da aikin ki" Tace"sunana jummai musa ni nurse ce a asibitin Dr Abdulaziz " Yace"ko zaki iya fadiwa kotu abinda kika sani akan b'atan jaririya da ya faru ran 29/6/2019" Tace"a gaskiya Dr Abdulaziz shiya sayar da jaririyar nan domin ranan bayan ya amshi haihuwan Esther moses ya bar asibiti can ciki dare ya dawo toh ni ina night duty ne da misalin karfe 3:00am na tashi zanje toilet sai na ganshi yana shiga d'akin Esther yana waige-waige toh sai nayi zargin shi a hankali na bi bayanshi har ya fito da jaririya ya fito wani bakan mota ce a pake sai wani mitumi ya fito sai naji Dr Abdulaziz na cewa"gaskiya zaka kara mani kudi fa wanan karo domin macece"tana magana ne jikinta na rawa kamar wanda akasa dole Barrister Adam yace"ya mai Shari'a wanan shine babban shaida domin jummai ta ganshi yana ciniki da wanda aka sayarwa jariri,kuma da safe babu inda ba ayi dashi ba dan ya bari a kira d'an sanda yaki yarda saboda yasan yana da hannu a ciki" Barrister ANEESA tace"wanan ba gaskiya bane domin karya jummai takeyi SUDAIS be koma asibiti ba sai da safe" Barrister Adam yace"ina son a bani dama inyiwa Dr Hafiz tambayoyi " Alkali yace"kotu ta baka dama" Bayan Hafiz ya fito ya gabatar da kanshi yace"a ranan da abin ya faru an tabbatar mana babu inda Baka yi da abokin ka Dr Abdulaziz ba akan kukai report gun yan sanda amma yaki eh ko ah'ah" Hafiz yace"eh amm..." Katseshi barrister Adam yayi dacewa amsa d'aya zaka bamu eh ko Ah'ah" Hafiz yace"eh hakane" Barrister Adam ya kalli alkali yace"da wanan nike tabbatarwa kotu cewa Dr Abdulaziz ya aikata laifin da ake zarginshi kuma ina rokon wanan kotu da ta yanke me hukunci dai-dai da abin da ya aikata nagode" Alkali yace"barrister ANEESA ko kina da magana?" Tace"eh ya mai shari'a ina so inyiwa Esther moses tambayoyi" Yace"kotu ta baki dama" Takawa ta farayi Baja jin komai sai takun ta Gaban Esther taje tace"kotu tana son Sanin sunan ki da sana'ar ki" Tace" sunan Esther moses a full time house wife" NEESA ta lashe baki tace"ki na nufin ke matar aurene" Tace"eh ni matar aurene" NEESA tace"ina mijinki yake yana cikin kotun nan?" Tace"ah'ah yana gida" Murmushi NEESA tayi tace"amma d'an yarshi ne aka sace" Tace"eh" NEESA tace"meya hana shi zuwa kotu?" A rude tace"yayi tafiya ne" NEESA tace"amma yanzu kika ce yana gida" Tace"na manta ne" NEESA tace"yanzu kwana nawa kenan da b'atan yar'ki?" Tace"wata d'aya" Barrister ANEESA tace"shine sai last week kika yi report? A matsayinki na uwa?" Tayi shiru Barrister ANEESA ta kalli alkali tace"ya mai shari'a wanan maganan babu gaskiya a cikinta domin babu inda za ayi a sace w mace ya'ta iya barci sai dai dama bata son yariya da haka nike rokon wanabn kotu ta d'aga wanan shari'a ta hanyar bani lokacin dan in nimo hujja da zan gamsar da wanan kotu zargin da akewa Dr Abdulaziz ba gaskiya bane kazafi ne kuma ina rokon kotu da ta bani bailing sa Alkali yace"kotu ta baki nan da sati biyu amma za cigaba da rike Dr Abdulaziz ma'ana baza a ba da bailing sa ba" Jiki sanyaye tace"nagode ya mai shari'a " Nan aka gama zaman kotu da gudu SUDAIS ya zo ya...... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Please share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Wanan page din nakine MARDY BOUNCE πŸ…Ώ8⃣3⃣&8⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Da gude ya fito ya rungumeta cikin kuka yace"iam sorry dear please forgive me nasan nayi kuskure please find it in your heart to forgive me,thanks for coming " Police ne suka fara janshi amma yaki sakinta ya kankameta gam har tana ji zafi a kirjinta Da k'yar suka ja shi har ya kusan fadiwa D'aya daga cikin yan sanda ya rike shi yana janshi harda bugun shi a keya A fusace NEESA tace"how dare you do that?wallahi duk wanda ya kara treating dinshi kamar criminal wallahi sai nayi sharia dashi that a promise goodness sake who give you the gut and the audacity to beat my husband....." Bata karasa ba ta bar wajen shiko SUDAIS murmushi yayi dan ya gan b'acin rai karara a fuskarta a ranshi yace"iam happy at least for once you admit that iam your husband" Haka aka tasa keyarshi gaba zuwa station NEESA na fita waje ta gan su ummi tsaye ana jiranta Tana fitowa ummi ta rungumeta tace"iam very proud of you my daughter" Umma ta rike hannunta tace"nagode" Abba yace"meyasa kika boye mana gaskiya" Tace"saboda baku damu ku sani ba" Tana ganin abbu taje ta taba kafan shi tana murmushi yace"bleess you" Tace "abbu kuje gida zan tura security a kula da ku wanan case din akwai hasari" Yace"kefa?" Tace"karka damu" Daddy yace"toh mu tafi tare mana" Tace"no daddy zama na daku zai iya zama had'ari" Mummy tace"OK tank care" Hamza da Anty amina suka ce take care dear Tace"alright" NEESA tace"dear akwai security a waje tare zaki ta fita because an san kene weakness dina za a iya using dinki dan in ajiye case din,in zaki zo wajena ki disguising kanki" Beela tace"I understand" Bash ne ya zo da katon mota mai kyau da sada NEESA ta shige station taje zama tayi har aka fito da SUDAIS Bayan an fito da shi ya zauna yace"thanks for coming " Tace"karka d'auka na zo dan kaine iam only here because of my family" Hanunta ya kama yace"nasan baki sona amma ki bani dama d'aya tak dan in gyra kuskurena" Tace"ba wanan ya kawo ni ba tambayoyi zan maka kuma ina son ka bani hadin kai" Yace"OK"tambayoyi tayi me yana bata amsa Daga karshe tace"inshaallah zaka fito zanyi iya kokari na" Yace"OK" Tana fitowa tace"bash ina son a binciko min komai akan Esther moses nan da 2days" Yace"an gama yanzu zan kira TJ zai binciko ta ko ina take" Tace"ka kaini hotel mai sirri bana son ka zo sai dai muyi waya Yace"toh" Bayan kwana uku TJ ya binciko kamai akan Esther moses NEESA ko a hotel take zama bata fita kuma tasa a kawo mata nurse jummai ana ta tabbatar da cewa"bara zana aka mata dan taba da shaidan karya" Don ko yasa a sato mishi NEESA amma babu wanda ya san inda take Beela ko ko ina zata da security bayanta tana zuwa ganin NEESA wata rana ma tare suke kwana sai dai tana zargin kamar NEESA Nada ciki Abbas ko ciwo tayi sanani yanzu ko miyau baya iya hadiyewa Yau ta kasance lahadi kuma gobe monday sati biyu zai cika NEESA ne kwance ba lafiya Beela tace"kamar fa ciki ne dake"NEESA ta harareta tace"no ba shi bane fever ne kawai" Beela zata yi magana ta katseta da cewa dear please bana son surutu" Washe gari aka hallara a kotu Bayan anyi abinda aka sabayi kafin a fara gudanar da shari'a NEESA ta karasa gaban ESTHER tace "ina son ki sanar da kotu asalin sunan ki da Sana'a ki da kuma date din da kikayi aure" Barrister Adam yace"objection ya mai shari'a Esther ta riga ta amsa wanan tambaya ai wanan b'ata lokaci ne sanan miye amfanin fadin date din aurensu" Barrister NEESA tace"ya mai shari'a ina sane da ta amsa tambayoyin amma bata amsa dai-dai ba shiyasa nike so ta kara amsawa" Alkali yace"cigaba" Tace"nagode" Esther kotu na sauraren ki Tace"sunana esther moses in house wife ne kuma nayi aure shekaru biyu da suka wuce" Barrister ANEESA tace"good a ranan da abin ya faru meyasa baki sanar da yan sanda ba?" Tace"babu komai" Barrister ANEESA tace"a matsayin ki na uwa a ce a sace yar da kika haifa a ranan amma ki ka yi shuru ke wace irin uwace?" Kowa a kotu ya gyda kai Barrister NEESA tace"kin sanar da mijin ki?kuma da kika sanar dashi meyace" Tace"yace in hakura Allah zai bamu wani" Dariyar rainin hankali NEESA tayi ta kalli alkali tace"point to be noted,ya mai shari'a ban taba ji inda uwa ta sadakar da yar'ta ba ai in mijinta yace ta bar maganan a ganina baza ta iya ba sai inda karfinta ya kare,da haka nike rokon wanan kotu da tayi watsi da magnar nan domin babu gaskiya a ciki" Barrister adamu yace"objection ya mai shari'a wanan kotu shaidu take bukata kafin ta yanke hukunci" Barrister NEESA tace"ya mai shari'a ina da shaida da zai tabbatarwa wanan kotu cewa Esther moses ba matar aure bace kuma karuwace da kanta ta d'auki yar'ta ta wurgar babu ha Dr abdulaziz domin ta cigaba da barki" Barrister yace"ya mai shari'a barrister tana yiwa Esther kazafi ba tare da shaida ba" NEESA tace"shaidu kake so yanzu zan baka su,ya mai shari'a ina son a kira David gaban kotu" Alkali yace"kotu ta baki dama"gaban Esther ne ya fadi David na fitowa NEESA tace"ko zaka iya fad'amin sunan ka da alakan ka da Esther?" David yace".. Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN IHSAN πŸ…Ώ8⃣5⃣&8⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim David yace"ni sunana David moses ni yayan Esther ne" NEESA tace"ina so ka fadiwa kotu kadan daga cikin halin Esther" Yace"Esther bata jin magana iyayen mu sun rasu tun muna yara ina iya kan kokari na dan in faranta mata amma saboda kwadayi da bin kawayen bazan Esther ta bar gida zuwa wani hotel wai hottest hotel tana karuwanci"ya kare maganan cikin kuka Barrister NEESA tace"nagode zaka iya tafiya" Ta kalli alkali tace"wanan kadan ne daga halin Esther kuma ba matar aure bace,ina son kotu ta bani dama kiran Dr uche zuwa gaban kotu" Alkali yace"kotu ta baki dama" Tace"Dr uche zaka iya fad'awa kotu inda kasan Esther moses?" Yace"eh ni ne Dr dake yi mata abortion " NEESA tace"yaushe ne ta zo wurin ka last" Yace"ten month ago ta zo tace"in cire mata ciki na fada mata cewa akwai had'ari zata iya rasa rayuwarta domin zuwanta na tara kenan already mahaifanta ya lalace" NEESA ta lashe baki tace"good ya mai girma mai shari'a wanan shadun sun tabbatar mana Esther bata son haihuwa shiyasa tayi wurgi da yar'ta da taimakon kawarta blessing wanda ita takai ta bakin NEESABEELA orphanage da dare unknown to her akwai camera a gate din orphanage din kuma tayi hakane dan ta samu damar cigaba da rayuwarta ba tare da wahala kula da jaririya ba kuma wanan na nuni da cewa wani daga cikin makiyan Dr abdulaziz ne ya zugata tayiwa Dr kazafi" Barrister Adams yace"objection mai Shari'a har yanzu barrister bata gamsar da kotu cewa Dr abdulaziz bashi ya aikata laifin ba" Tsaki NEESA tayi a ranta tace"wanan mutumin yana kaini iyaka ya gode bani da lafiya gashi ina jin jiri da na koya me hakali" A fili tace"ya mai Shari'a ina son kotu ta bani daman kiran engineer dauda zuwa gaba shine mai kula da CCTV camera na NEESABEELA orphanage" Mr dauda na fitowa tace"ko zaka iya playing mana video mu gani" Yace"eh" Videon akasa kowa ya gan inda blessing ta ajiye yariyar a gate Salati kowa keyi NEESA tace"mun gode dauda" Ta kalli Esther tace"meyasa kika yiwa Dr abdulaziz sharri? Mutumin da yayi kokarin ceto rayuwarta ki a lokacin da asibitoci da dama suka ki amsar haihuwaki saboda mahaifanki ya lalace" Fashewa da kuka Esther tayi tace"kuskure ne nayi a yafe min,kuma na wurga da ya'ta ce saboda bani da kudin da zan bata kulawa" NEESA da amai ya fara taso mata da k'yar tace"ya mai Shari'a da wanan shaidun nike rokon wanan kotu da ta wanke Dr abdulaziz daga zargi kuma a yime adalci wajen hukunta Esther ta hanyar sa yan'sanda su tursasata dan fadin wanda ya sata tayiwa Dr abdulaziz kazafi dan masu hali irin nata su koyi darasi" Zama tayi da k'yar ga zazzabi na taso mata Alkali yace" barrister ko kana da tambaya" Barrister yace"babu ya mai shari'a" Alkali yace"kotu ta gamsu da shaidun da barrister ANEESA ta gabatar wanan kotu ta wanke Dr abdulaziz daga zargi akan kazafi da akayi me kuma a mayar me da lasisi shi,kuma kotu ta ci Esther moses taran million uku da wata uku a prison,kuma a tursasa ta ta fadi wanda ya sata b'atawa Dr abdulaziz suna kuma an bawa NEESABEELA orphanage dama su cigaba da kula da yar'ta domin Esther is not capable of taking care of her"bugawa yayi a mike da cewa kotu" Wani murmushi SUDAIS yayi ya zo ya rungume NEESA tureshi ta farayi tace"please live me iam not comfortable" Sake ta yayi yace"sorry" Kafin tayi magana amai ya taso mata da gudu ta fita Ta fara kwararawa binta yayi ya tsaya yana kallonta Nishi kawai takeyi tana gamawa ya bata ruwa ta saftace bakinta Umma ne ta karaso tace"baby meya same ki?" Tace"no babu komai zazzabi ne" Ummi ko ta gano ciki NEESA ke dashi amma sai tayi shiru NEESA tace"ina su Abba" Ummi tace"suna can muje mana" Suna zuwa ta sunguna ta taba kafan abbu Yace"bless you iam proud of you" Daddy yace"you are the best I wish my daughters will be like you" Murmushi tayi ta karasa wajen Abba ta rungumeshi cikin kuka tace"i love you father please forgive me " D'ago fuskanta yayi yace"toh miye na kuka ai komai ya zo karshe" Tace"hmmm hakane komai ya zo karshe" Gaban umma taje tace"you are the best umma in the world i will always remember you" Umma tace"hope you are not trying to do anything stupid" Tayi murmushi tace"kuje gida zan dawo in na gama aiki" Umma tace"OK sai kin dawo" Mummy tace"ni baza a yi min magana bane?" Murmushi tayi tace"sorry mummy ina son ki" Jikin SUDAIS ne yayi sanyi ya kalleta yace "umma kuje tare zamu dawo" Umma tace"toh" Suna barin wurin NEESA ta kalleshi tace"yanzu zaka cika alkawarin da ka d'auka akan zaka yi abinda nikeso" Yace"me kike so?" Tace"so nike ka sake ni" Yace"what?bazan iya ba gaskiya ko kasheni zakiyi" Tace"meyasa kake haka baka da alkawari,kai fa kace in aka fitar da kai zaka yi abinda nike so" Yace"gaskiya bazan iya ba ina son ki wallahi bazan iya rayuwa babu ke ba" Dariyar rainin hankali tayi Tace"karya kakeyi kai fa ka fada da bakin ka ka tsane ni,ni karuwace batul kake so sai yanzu dan batul tayi betraying naka zaka zo kace ni kake so?ni bazan zauna dakai ba saboda nasan ba sona kake yi ba" Ai zubewa yayi kasa ya fashe da kuka yace"wallahi ina sonki,ki gafarce ni na tuba wallahi ke nike so ba jikin ki ba,na yarda zamu zauna tare ba tare da na kusance ki ba,please forgive me" Tace"no bazan zauna dakai ba" Yace"think of our baby" Tace"wani baby?" Yace"ANEESA you are pregnant I can see it please don't take a decision out of anger" Tace"ka tashi kana bani kunya a haraban kotu muke kuma ana kallon mu" Yace"I don't care" Tace"toh tashi muyi magana " Da sauri ya tashi yace"OK inaji" Tace"muje mota" Mota suka shiga tace"bari muje in kaika gida" Yace"tare zamu ko?" Tace"eh" Da kanta ta ja motar zuwa gida a cikin gida ta paka Tace"muje" Yace"OK" Suna shiga suka tarar da su umma a falo suna cin abinci Umma tace"zo ku zauna ku ci abinci" NEESA tace"no umma sauri nikeyi zan d'auko beela a asibiti" Haurawa tayi SUDAIS ya bita tace"ka jirani mana meyasa kake bina" Yace"wallahi ko ina kika je zan biki," Ba tare da tayi magana ba ta shige ya bita Direct toilet ta shiga tayi wanka ta fito d'aure da towel guntu" A zaune ta sameshi yana jiranta Tace"ya kamata ka je kayi wanka Yace"babu inda zani ina nan" A ranta tace"na shiga uku ya zanyi in bar gidan nan bash na jirana,dole in biye me har in samu in gudu" A fili tace"tunda baka yarda dani ba ka yi wankan an an" Ba tare da yayi magana ba ya karasa kofa ya rufe tare da zare key yace"ki jirani ina zuwa" Tace"OK" Yana shiga tace"zai b'ata min lokaci gashi banson beela ta dawo ta sameni" Wanka yayi shima ya fito da towel a d'aure A gaban mirror ya ganta ko shafa mai batayi ba still daure da towel Yace"ya dai Angel" Murmushin yake tayi ta mike taje gaban wardrobe ta bude Zuwa yayi ya rungumeta ta baya ya fara shinshinata yana kissing dinta Juyota yayi suna fuskanta juna yace"Angel jikin ki yayi zafi " Tace"urhhhmmm" Fara shafata yayi daga sama wuyarta har zuwa kirjinta Yana kaiwa dai-dai na shanunta ya.... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Please share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent, and expert writers we are the best among the rest. Dedicated TO ANTY SHAMSIYA πŸ…Ώ8⃣7⃣&8⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yana kaiwa kirjin ta ya kwance towel din ya fada kasa Babu komai jikinta cikin kunya ta rungumeshi D'ago fuskanta yayi yana kallon kwayar idonta Hawaye ne ya fara zubowa Lashewa ya farayi yace"please Angel stop it" Zatayi magana ya hade bakinsu wani irin sako yake aika mata daya sa ta manta komai A hankali take mayar me da martani Ganin sayuwar ta fara gagaransu yasa shi d'aukanta ya ajiye a gado Wasa ya farayi da na shanunta yana shan d'aya yana murza d'aya Itako kwanciya tayi tana wasa da sumar kanshi Sanda ya tabbatar ya kashe mata jiki ya shigeta a hankali yake bi da ita yana ihun dadin Allah ma yasa duk kofofin gidan sound proof ne Ai wani dadi yake ji har brain besan sanda ya haukace mata ba itako tun tana jin dadi har ta fashe da kuka Tana cewa"please YAYA ka barni haka bani da lafiya" Baya ma hayyacinshi balle ya saurareta Kuka takeyi sosai shiko ihun dadi ya dade yana kwasan gara sanda ya tabbatar ya samu natsuwa ya koma gefe tare da rungumota Sai albarka yake Samara Yace"angel Allah ya mini albarka,Allah ya barmu tare Allah ya sauke ki lafiya" D'ago kanta yayi ya gan fuskarta duk hawaye yace"sorry na baki wahala gashi baki da lafiya" Tace"YAYA alfarma nike nima a gare ka" Yace"name?" Tace"ina son ka kula min da beela da kuma orphanage kayi make sure ta zauna da Hafiz" Yace"ke ina zaki da zaki barmin amanar beela" Tace"babu koina ni dai ina son ka min alkawari ko bayan raina zaka dubamin beela" Yace"wani irin magana ne haka so kike ki tafi ki barni?why iam having the feeling that you want to live me ki tuna fa ciki gareki sati uku domin sati uku kenan da na kusance ki" Tace"babu inda zani ni dai bazan zauna da kai bane bana sonka" Kallonta yayi yace"ki kalli idona ki ce Baku sona Angel" Kallonshi tayi tace"I hate you with passion" Yace"you are not serious ko?ya zaki yi da cikina dake jikin ki?" Tace"ofcourse iam dame serious ai inma cikine ba naka bane tunda ba kai kadai nike harka dashi ba ai kasan karuwanci sana'ata ce dan haka zubar da cikin zanyi" Hawaye ne ya fara fitowa a idanunshi yace"Angel meyasa baki mantuwa,zan iya yafe miki komi amma banda kashe min guda jinina" Shiru tayi ta kwanta shima kwanciyar yayi ya rungumeta gam Barci mai nauyi ya sace su Bayan awa d'aya NEESA ta farka ta gan barci yake hankali kwance kasancewar yayi kwana biyu be damu barci iri ta yau ba A hankali ta tashi tasa me filo a,madadin ta Toilet ta shiga tayi wanka a gurguje ta fito bude wardrobe tayi ta ciro wani dogon riga da hijab har kasa already bash ya hana mata komai na barin gari Paper ta d'auka ta rubuta please take care of my BEELA Allah ya baka mata ta gari ka kula da orphanage dinmu karka bari beela ta bar gari" A hankali ta d'auki wayanta ta cire sim ta fita A d'akin Ko da ta fito falo babu Iowa ganin sun kulle Kansu a d'aki yasa mutane gidan zaton ko sun shirya ne ummi cikin kunya ta Shiva ciki mummy na mata dariya Da sauri ta fita ta shige mota ta bashi speed tana fita ta sauke ajiyar zuciya ta kira bash yana d'agawa tace"mu hadu a airport " Yace"toh" A airport ya sameta yace"har yanzu kina kan bakan ki na barin gari ya kamata ki yi tunanin beela" Tace"karka damu beela will fyn ga sako ka bata"ta ciro wani farin envelope ta bashi " Kallon agogo tayi ta gan 1:45 tace"wani time jirgin zai tashi?" Yace"2:pm tace"OK tanks please don't give beela the chance to suspect iam alive kuma ka bawa David kudi ko aiki domin yayi supporting gaskiya" Yace"OK please karki tafi" Tace"bash ka rike min wanan sirri dan na yarda da kai karka fad'awa kowa" Cikin hawaye yace"OK" 2:pm aka kira su ta shige sanda ya gan tashin jirgin yajuya zuciya ba dadi Bangaren beela ko asibitin ta taje shiyasa bata je kotu ba tana zaune Mami ta shigo da Hafiz sai abbanta suka riko yana tafiya da k'yar Tace"Ku zauna" Mami tace"Nabeela me kikeyi a nan?" Kafin tayi magana Hafiz yace"itace Dr Nabeela Abbas da muke da appointment da ita" A hankali Abba ya d'aga kai ya kalleta yace"Nabeela kece"da k'yar yake magana Cikin dauriya tace"Dr Nabeela dai karuwa Mara amfani" Kuka ne ya kufcewa Abba yanayi yana rike wuya saboda azaba Amai ya farayi da jini da sauri nabeela ta kira nurse aka kaishi tiyata Babu b'ata lokaci ta shige ta farayi me abinda ya dace Bangaren Don kuwa bayan ya samu labarin abinda ya faru a kotu ya tarar kayanshi da batul gudun kar Esther ta tona me asiri bayan ya ba da umunin a kasheta Yace in Abu ya lafa zai dawo ya sace NEESA batul bata San NEESA yake so ba Sai misalin karfe 4:pm SUDAIS ya farka juyawa yayi da niyan rungume NEESA sai ya ji pillow Zubur ya mike ya duba toilet bata nan A gurguje yasa wando ya fito yana kiran sunanta umma ne ta fito tace"kai lafiya kakewa mutane ihu a gida" Yace"umma ina ANEESA?" Tace"kai zan tambaya ai ba tare kuke ba" Yace"umma banganta ba" Tace"kai bani son shirme je ciki ka sake dubawa" A rude ya koma d'aki harda duba wardrobe amma babu ita tarkada ya gani a saman gado Da Saudi ya d'auka ya karanta da gudu ya fito yace"umma ANEESA ta bar gari ki taimakeni" Umma tace"ka kwantar da hankalin ka bari in kira Nabeela nasan suna tare" Kiran Nabeela umma tayi amma bata d'aga ba domin wayarta na office kuma tana tiyata Zama yayi a kasa ya saki kuka kamar mace sai cewa yake why Angel why Ummi ne ta fito tace"son lafiya?" Yace"NEESA ta tafi ta barmu" Cikin tashin hankali ummi tace"ina taje ?"mika mata tarkadan yayi Nan fa gida ya koma na bakin ciki Berla ko said misalin karfe7:30 ta gama yiwa aiki cikin ikon Allah anyi nasaran cire cancer sai dai be farka ba Fitowa dashi akayi zuwa ward tana koma office ta d'auki waya tace"bari in kira my pregnant besty" Miss calls ta gani na umma tace"ko lafiya bari in fara kiranta Umma ta kira tana d'agawa tace"kuna tare da baby" Tace"ah'ah lafiya" Umma tace"muna zargin ta bar kasa" Beela tace"what?" Hafiz ne ya shigo ya gan tana son ta fadi ya tarota Yace"lafiya" Ba tare da tayi magana ba ta fashe da kuka Rungumeta yayi yana buga bayanta yace" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers, we are the best among the rest. Dedicated to hubbey and smasher fans group πŸ…Ώ8⃣9⃣&9⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Hafiz yace"meya faru ne baby kike kuka?" Cikin kuka tace"umma tace besty ta bar kasa" Yace"what?yi shiru muje mu ji abinda ya faru" Tace"toh"agurguje ta sallami mami tare da ba wata Dr umurnin duba abbanta Suna kaiwa gida suka tarar da kowa a falo yayi jigum Beela tace"umma meya faru" Mika mata tarkada SUDAIS yayi ta karanta Zama tayi a kujera tace"nasan babu inda zata je ta barni nasan fushi tayi amma ni ban mata komai ba,meyasa zata tafi ta barni?" SUDAIS yace"wallahi na roketa gafara meyasa zata tafi ta barni,da ace zata bude zuciyata toh da tasan bazan iya rayuwa babu ita ba why my angel why?" Kallonshi beela tayi cikin tausayawa wanan shine karon na farko da ta tausaya me domin ta gan nadama karara da tashin hankali a idonshi Tace"karka damu zamu duba ko ina gobe zamu je abuja in bata nan sai mu tafi Lagos inshaallah zamu ganta nasan bazata tafi ta barni ba" Kafan beela ya rike yace"Dan Allah ki taimake ni ki dawo min da ita na tuba" A ranan SUDAIS be runtsa ba zama yayi yana kallon hoton NEESA yana surutai Ummi ko kallonshi take domin kamar ya samu matsala ta bin hankali Bangaren Abba ko karfe 2:am ya farka a zaune ya gan mami Cikin kuka yace"ina Nabbela dan Allah a kirata" Umma tace"nabeela taje gida" Yace"ki yafe min kuskure ne dan Allah ki kiramin Nabeela" Mami tace"na yafe ma,amna gaskiya Nabeela baza tazo ba yanzu domin gobe zata tafi Lagos" Kuka ya fashe da shi yace"ai nasan baza ta zo ba domin ta tsane ni tabbas na aikata babban kuskure ta hanyar butulcewa ni'iman ubangijina,Allah na tuba ka min gafara"rike wuyan yayi alamun yana jin zafi Mami tace"kayi shiru Bari in kira likita" Tun karfe 3:am SUDAIS ya tashi beela akan su tafi abuja Ummi tace"son ka bari gari yayi haske mana" A fusace ya kalleta yace"in bari gari yayi hanke fa kika ce? Kin San inda nike ji ne?zuciyata kamar zata fashe shine zaki ce in bari gari yayi haske?" Mamaki ne ya kama ummi domin tunda tasanshi be taba yi mata magana haka ba zatayi magana beela tace"bari in kira bash ya kaimu kila ma yasan inda take" Hafiz yace"kirashi " Kiranshi tayi yana d'agawa tace"bash please ka zo ina son ganin ka" Yace"lafiya" Tace"ka dai zo gida yanzu" Yace"toh" Yana yankewa yace"taya zanyi in fad'a musu NEESA ta rasu?" Cikin minti 30 ya isa gida yana zuwa ya tarar dasu a falo dakewa yayi kamar besan komai ba Beela tace"please ko kasan inda NEESA take?" Yace"ah'ah rabona da ita tun a kotu har ta bani sako in baki"Ciro littafin yayi ya bata Kwace SUDAIS yayi a hanunshi jiki na rawa ya bude Ya gan an rubuta :forgive me beela na tafi ban sallame ki ba please ki kula da kanki kuma ki yi hakuri ki zauna da hafiz, mutumin kirki ne Na tafi ne dan bazan iya zama da YAYA SUDAIS ba domin har yau na kasa manta kazafi da yamin domin nasan har yanzu akwai masu kallo na da zargin nayi cikin shefge shiyasa na tafi please ki dubamin ummina da abbana Ki ce umma ta yafe min A hankali SUDAIS ya fara zama a kasa tiles yana kuka kamar yaro Yace"umma ai na fad'a miki ta tafi ta barni kaito da mai hali urin nawa,halin zargi da rashin bincike gashi na saka kai na a halaka shiyasa akace ka fadi alkhairi ko kayi shiru" Cikin kuka beela tace"ni fa har yanzu ban yarda ta tafi ta barni ba muje abuja mu dubata SUDAIS yace"toh muje" Girgiza kai bash yayi a rashi yace"NEESA bakiwa yan uwanki adalci ba" Da misalin karfe 10:am suka is a abuja duk inda beela kesa ran ganin NEESA ta duba basa nan a gida ko a kai a kai ake kiransu ko sun ganta amma amsar d'ayane ba a ganta ba Daga abuja suka tafi Lagos amma babu labari Hafiz ko jikin shine yayi sanyi ganin dukiya da gidanje su beela yace "tafi karfina amma bazan iya rabuwa da ita ba" Kwana uku sukayi a Lagos suka dawo minna SUDAIS ko baya ma magana domin zafi yake ji a zuciyar shi Suna isa gida suka zauna a main falo sai ga hamza ya shigo da gudu da kuka Umma tace"lafiya" Yace"umma ANEESA umma Allah yayiwa ANEESA rasuwa ta sanadiyar plane crash"kowa sanda ya mike tsaye banda SUDAIS da ya zauna idon shi sun canja kala zuwa ja" Abba ko jikinshi rawa yakeyi Ummi tace"da k'yar kake Allah yayi wa ANEESA rasuwa?" Yace"eh yanzu shi ake nunawa a tv" Beela tace"no it can be possible my besty is alive"kunna TV hamza yayi aiko sunan Barrister ANEESA U Y ne a headline ta rasu a plane crash da zashi France Ummi ko fadiwa tayi summiyya hakama beela Abba ko zama yayi yana hawaye shima abbu da daddy har alhajin kuka suke Hafiz ne da umma suke kokarin basu ummi da beela taimakon gaggawa SUDAIS ko tashi yayi ya d'auki wani sanda ya fara fasa TV Hamza yace"YAYA sai hakuri Allah ya jikanta"a zafafe SUDAIS ya cakumo wuyar rigarshi yace"in ka kara cewa NEESA ta mutu sai na kashe ka tana raye domin har yanzu zuciyata na bugawa" Rike shi daddy yayi ai sai ya tureshi yace"Ku daina kuka domin Angel na nan lafiya" SAUDI Arabia Al faisaliah hotel NEESA me tsaye tana kallon window da waya a kunni ta Tace"ya dai bash anyi sanarwa ina cikin wanda suka mutu a news?" Yace"eh amma mijin ki bai yarda ba amma ummi da beela na asibiti sun sume Tace" Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Wanan page nakune MASOYANA NA SAUDI HAJIYA AISHA NAGODE DA SOYAYYAR KI A GARENI A GAIDA MIN FANS DINA πŸ…Ώ9⃣1⃣&9⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Tace"bash please ka kulamin da su" Bash yace"a gaskiya NEESA baki kyauta ba kin sa family ki a damuwa bayan kin San kene farin cikin gidan wallahi baki gan inda Abba da abbu ke kuka bane babu ma wanda nafi tausayawa kamar mijin ki domin ya dawo kamar wani mahaukaci " NEESA tace"ya zanyi nima bana son rabuwa dasu amma nasan ba sona bayya (yayane da indiyanci)yakeyi ba jikina kawai yake so " Bash yace"wallahi yana sonki kene dai baki fahimce shi ba,ni wallahi zan fad'a musu gaskiya" Tace"karka manta ka min alkawari"kashe wayan yayi ya koma ciki NEESA ko wayar tabi da kallo ta shafa cikin ta tace"please ka yafe ma mummy ta raba ka da baban ka,nasan zafin rabuwa da mahaifi amma ya zanyi bayya baya sona "fashewa da kuka tayi ta zauna a kasa Beela ne ta farfado tana kuka Hafiz ya rungumeta tace"YAYA da gaskene besty ta rasu?" Yace"yi shiru baby "buga bayanta yakeyi sosai SUDAIS ko zama yayi yana kallon jama'a suna kuka yace" shimen bazan anawa mai rai kuka" Mummy ko sai bawa ummi baki take itama daurewa take umma ba a magana domin rasuwar NEESA yafi tabata da abbu domin abbu yana ma NEESA wani so na daban Infant NEESA ce farin cikin gidan Bayan wasu kwanaki SUDAIS ya birkice domin kwata-kwata bashi da hankali daga kallon hoton NEESA babu abinda yakeyi sai yayi ta magaganu yana cewa Angel tunda kinsan zaki gudu ki barni meyasa kika fitar dani a station ai da ki barni zaifi min wanan azaba da kike bani,nasan kina raye ki fito please"haka dai ya zamo wani kala NEESA ma a wajenta hakane domin babu abinda ke damun ta kamar kewar SUDAIS Bayan wata bakwai zuwa yanzu SUDAIS ya tabbata mara cikkeken hankali domin babu ranan da gari zai waye be kira sunan NEESA ba Sai anyi da k'yar yake cin abinci ummi ko ta rame tayi baki Yanzu ma ummine zaune da Abba yana mata fad'a akan taci abinci Tace"abinda ya fi damuna shine da ciki ta rasu" Abba yace"please karki fadiwa kowa da ciki ta rasu domin damuwar zata fi haka"haka ya cigaba da yi mata nasiha harta hakura ta bar kuka Beela ko zuwa yanzu abbu ya sallameta da Hafiz suna gidansu yana kokari wajen bata kulawa sun zama friends sai dai har yanzu basa kwana d'aki d'aya yana kokari wajen bata karfin guiwa da yi mata nasiha tayi dagana da rasuwar NEESA Cikin ikon Allah abbanta ya samu lafiya kullum yana zuwa gidan dan niman gafaran beela da Hafiz da k'yar beela ta yafe me ta fara kulashi Abbu ko ya canja ya zama wani masiffafe kullum suke fad'a da umma dan tafi ganin laifin shi Tace"da bai aurawa NEESA SUDAIS ba da haka bata faru ba" Bash ko da jamila sun dawo gidan da zama Hamza ko ya baya zama a gida Kai in takaice muku gidan ya zama wani iri domin abinci da ake zama tare ana ci an daina sai dai kowa yaci nashi Bangaren NEESA ko cikinta yayi girma da k'yar take iya tafiya Sai dai damuwa ne a zuciyarta na halin da ta saka yan uwanta domin bash yana gaya mata komai in sunyi waya zuwa yanzu ta fara nadama barin gida da tayi sai dai tana tsoron ta koma tunda an d'auka ta mutune Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda yanzu cikin NEESA ya shiga watan haihuwa ba karamin kewar mijinta take ji ba bata da magana sai nashi kullum sai ta bawa sabuwar kawarta labari Dr Arfat Dr arfat Nigerian ce amma tana aure a Saudi sai dai mijinta ya dade da rasuwa bata da kowa itama yan uwanta sun rasu a plane crash hakan yasa bata dawo ba ta cigaba da aiki a can A asibitin da NEESA ke zuwa awo suka hadu har shakuwa ta shiga tsakanin su domin yanzu NEESA a gidan take zama Yanzu ma magana gida Dr arfat ke mata tace"amma ya kamata ki koma gida haka baki yiwa mijinki adalci ba" NEESA ta fashe da kuka tace"tsoro nike ji domin nasan yanzu ana fushi dani,kuma condition da nasa mijina nasan ba zai taba yafe min ba" Dr Arfat tace"gaskiya kinyi kuskure tun farko shiyasa ba a so mutum ya yanke hukunci cikin fushi" NEESA tace"bash ya fada min yanzu bayya ya fara zama mahaukaci" Dr arfat tace'ki dai nimi mafita.ki tashi in raka ki jan kafa" Tace"toh" Bangaren SUDAIS ko Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share [04/07, 18:55] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent, and expert writers,we are the best among the rest Dedicated to NEW HAUSA WRITERS GROUPS πŸ…Ώ9⃣3⃣&9⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren SUDAI ko zuwa yanzu ya dangana sai dai baya zuwa aiki sai orphanage yake zuwa shike aikin da NEESA keyi kuma yana kokari wajen bawa beela kulawa amma be fiya magana ba ga wani sirri da ya boyewa kowa Hafiz kadai ya sani shine ko tari yayi yana aman ganin jini kuma lokaci-lokaci yana aman jini babu inda Hafiz beyi dashi ba akan yaje asibiti yaki zuwa Beela ko kullum ake kiran wayarta da noban Saudi Amma inta d'auka ba a magana sai dai ta gaji ta kashe A yau NEESA ta tashi da nakuda sosai take jin ciwo Dr arfat tana iyakan kokarin da yi mata abinda ya dace sosai NEESA ke ihu tana kiran sunan SUDAIS Bangaren SUDAIS ko haka kaiwa ya wuni yana jin wani iri Hankalin shi ne ya tashi yace"kai Angel ba lafiya iam feeling strange and restless kwanciya yayi kawai sai tunanin cikin ta ya fado me gabanshi ne yayi mumunan fadiwa dan a lissafin shi ta shiga watan haihuwanta Tashi yayi wani zuciya yace"Kasan ko ta zubar da cikin"a fili yace"no nasan komin tsanata da angel tayi bazata kashe gudan jini na ba" Tashi yayi ya fita ya shiga gari ya fara sadaka Ba karamin wahala NEESA ta sha ba kafin ta haiho yaran ta biyu mace da namiji Dr arfat ne ta gyra ta ta saftace ya'yan sanan suka koma gida Dr arfat tace"ya kamata yanzu ki koma gida haka" Kuka NEESA ta fashe dashi tace"kunya nike ji ya zan kalle yan uwana abbu ya gama min komai amma banme adalci ba na butulce me beela ma bansan ya zan kalkesu ba ga mijina da na bari a cikin wani hali,wallahi arfat babu irin rokon da beyi min ba dan kar in barshi amma a lokacin idona ya rufe bana ganin komai sai barin gida,wallahi ina sonshi bazan iya rayuwa babu shi ba" Arfat tace"dole ki koma gida dan gyra kuskureki amma ki bari in kira mai yimin gyra jiki lokacin mijina na raye ta gyra ki kuma ki jirani mu koma tare nan da wata uku" NEESA tace"toh" Bangaren Don ko bayan an tabbatarme an kashe Esther a prison ta hanya bata poising kuma maganan ya lafa ya dawo yana dawowa ya samu labarin rasuwar NEESA Batul ko ciki ya girma Don ya daina kulata domin a yanzu bata da amfani a gun shi a gabanta yake abinda zaiyi da wasu mata yanzu ko ta fara dawo hankalinta kuma tasan ta cuce kanta gashi babu wanda zata fad'awa balle a bata hakuri Bayan sati d'aya yara suka ci sunan abbu watoh jabir da nabeela amma tana kiran namiji da IRFAN Nabeela ko zuwa yanzu soyyayar Hafiz ya mata mugun kamu ba tare da ta sani ba Beela ne kwance a gado da misalin karfe 9:30 na dare shi kuma Hafiz yana d'akinshi sai gashi an fara ruwan sama Sosai ake ruwa harda tsawa tsorone ya kamata Da gudu ta fita ta kama hanyar d'akin Hafiz tana kaiwa bakin kofa tayi sallama Fitowa yayi daga shi sai boxers kalkonshi tayi ta d'auke kai Yace"baby ya dai?" Ba tare da tayi magana ba ta ratsashi tashige ta haye gado ta kwanta ta rufe bargo Bin bayanta yayi da kallo a ranshi yace"ikon Allah Allah nagode ma"shima zuwa yayi ya kwanta ya rungumeta ta baya tana jinshi tayi kamar me barci Ganin tayi shiru yasa ya juyo da ita suna facing juna Zatayi magana ya hade bakinsu ya fara aika mata sakwani masu rikitarwa jikin ta ne ya fara rawa Ganin ta tsorata yace"baby please ba wani abu zan miki ba I just want to feel you "shiru tayi a hankali ta fara romancing dinta Gari na wayewa ya kaita toilet ya mata wanka tana tajin kunya shiko ko a jikinshi Haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda yanzu NEESA tayi wata biyu da haihuwa yaran sunyi bulbul kamarsu d'aya da SUDAIS Beela ko shakuwa ce ta shiga tsakanin su da Hafiz domin yanzu d'aki d'aya suke kwana komai tare sukeyi Bash ne ke waya da NEESA orphanage sai ga beela ta fito da sauri ya yanke kallon tuhuma tayime ta shige office domin wanan bashine karo na farko da ya saba ganinta ya yanke waya ba haka kawai taji bata yarda dashi ba Tana zaunawa ta kira jamila a waya Jamila na zuwa beela tace"zauna" babu musu ta zauna Beela tace"ina son ki fada min abinda bash ke boyemin" Jamila tace"ni ban san komai ba wallahi niman kaina ina zargin akwai abinda yake boyewa domin akwai wani noban Saudi dake kiranshi kuma baya d'auka a gaban mutane" Beela tace"Saudi fa kika CE?" Tace"eh " Beela tace"ki yi dabara ki amso min wayarshi yanzun nan" Jamila tace"yanzu kuwa zance ya aramin zan tura watsaap" Beela tace"good" Tana fita wani tunani ya fadowa beela tace"no wonder SUDAIS ke cewa NEESA na raye hmm Allah yasa zargin da nike gaskiya ne" Jamila ne ta dawo da wayar bash Beela ta amsa ta duba messages gabanta ne ya fadi domin hoto bash ke ma yan gidan ba tare da sun sani ba ya turawa NEESA Noban tayi dialling bugu biyu NEESA tayi picking tace"hello bash ya jikin YAYA SUDAIS din na gan d'azun ka yanke bamu gama magana ba" Yankewa beela tayi hawaye na bin kuncinta tace"NEESA ashe ke muguwa ne ban sani ba kina raye kika boye mana mu muna nan muna kukan rashin ki ashe kina nan kina rayuwarki hankali kwance bazan yafe miki ba"tashi tayi ta tafi office din SUDAIS tare suke da Hafiz yana me fad'a akan yaje asibiti Beela tace"YAYA kana nan kana wahalal da kanka tana nan ta manta mu" Kallonta yayi cikin rashin fahimta Hafiz yace"me kike nufine?" Tace"NEESA na raye tana Saudi Arabia tana rayuwarta"tari mai fitar da jini SUDAIS ya farayi Hafiz yace"ya akayi kika sani?" Tace"yanzu mukayi waya" SUDAIS yace"toh muje mu dawo da ita" Beela tace"no baza muje ba da kanta zata dawo" Yace"how?" Tace"by using this orphanage da ni" Hafiz yace"ban gane ba " Kiran bash tayi ta masife shi akan boye musu gaskiya da yayi hakuri ya basu da cewa yayiwa NEESA alkari ne" Beela tace"so nike ka kirata yanzu ka ce mata government zasu rusa mana orphanage ance bamu yi gini akan ka'ida ba kuma a filin government muka yi gini,har kotu suka kaimu ni kuma nace zan bar Kasan ba ruwana da zance" Haka bash ya fadawa NEESA tace"karya ne ai muna da c of o na filin waye ya isa ya ja da NEESABEELA?" Bash yace"beela ma ta hada kayanta zata bar kasan ba tare da Sabin kowa ba" NEESA tace"please ka hanata tafiya katayi kuskuren da nayi inshaallah zan fara niman visa zan dawo soon kayi ta jan shari'a har in dawo" Yace"toh" Tace"ya mijina?" Yace"yana nan ba lafiya" Tace"in yana kusa please turomin pics dinshi as usual wallahi nayi kewarshi" Bash yace"in na samu chance zanyi in turo" Yana yanke wayar ya kallesu yace"angama" Beela tace"good" SUDAIS ko wani sanyi yaji a ranshi bayan shekara d'aya ya ji muryar angel dinsa Dariya ne ya sub'uce me yace"nagode beela " Bayan kwana uku Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [04/07, 18:55] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent, and expert writers,we are the best among the rest Dedicated to my fans πŸ…Ώ9⃣5⃣&9⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan kwana uku NEESA ta kira bash tace"gata nan shigowa Nigeria washe gari" Ai shirye-shirye aka farayi na tarban ta umma ma ta rasa inda zata sa kanta ummi ma haka Mummy ma tayi farin ciki sosai Abbu yace"a yi mata abinci kala-kala" Abba yace"ikon Allah yariyar da tayi laifi shine akeyiwa hidima madadin ta dawo ta gan b'acin rai dan ta guji gaba shine ake nuna mata so" Daddy yace "karka damu zamu yi mata fada amma dole zamu nuna mata so domin gida zai dawo dai-dai kila YAYA (abbu)ya rage fad'a" ya karashe maganar cikin sigar zolaya" Abbu yayi murmushi umma tace"yariya ta haukata min miji,ko ina ma babban mahaukacin oho?" Mummy tace"yana nan a dakin ummi shi kome suke kullawa oho " Umma tace"har yau ya farfado daga hauka nashi" Mummy tace"ba dole kin San indiyawan nan rikita mutane sukeyi"dariya sukayi har da tafawa dan tuni su abbu suka bar wajen Ummi ne ta fito SUDAIS na binta a baya Tace"a daina gulma mu dan ba kyau" SUDAIS yace"ummai kyalesu kawai ai gulma dai ba kyau" Mummy tace"oh har ka fara magana kenan yau ba kallon hoton angel,kai angel dinnan ta riketa maza" Ummi tace"ai zata gane kurenta ne domin son yafi karfin wulakanci"kallon shi tayi tace"son ka dai ji abinda na gaya ma ko?ka nuna mata kuskurenta saboda karta sake maimaita irin wanan kuskuren" Yace"eh na gane inshaallshu zanyi inda kika ce" Mummy tace"a dai bi a hankali kar ta kara guduwa" A daren ranan SUDAIS bai runtsa ba murmushi kawai yake yi yana rungume da pilo ba abinda yake tunawa kamar soyyayar su ta karshe sigar jikinshi har tashi yake yace"angel baki da tausayi kin barni da kewar ki" Haka yayi ta juye-juye ganin barci baza d'auke shi ba yasa shi shiga toilet ya d'oro alwala ya tada sallah yana godewa Allah tare da niman gafarar abubuwan da ya aikata a baya Yace"tabbas na aikata babban kuskure a rayuwata da na kasance me yawan zargi da zato gashi sanadiyar kuskure d'aya na jafe rayuwar family na a damuwa ya Allah na tuba na tuba ka yafe min" Ya dade yana adduoi yace"nagode nayi azumin kafara yanzu na zama sabon mutum me kiyaye da saftace halshe koda nagan wani na abinda bai dace ba kiranshi zanyi in me nasiha in bazan iya ba zanyi me addu'a" Beela ko Hafiz tasa a gaba yana bashi labarin rayuwar su da NEESA tace"kasan in zamu yiwa mutum rashi mutunci sai muce oil-oil rana nan a abuja da mukayi wining dinku tun ranan na fahimci NEESA da SUDAIS suna da connection domin ko da muka koma gida nace mata kaji yan iskan maza fushi tayi tace in daina zagin shi"gyra zama tayi tace"yaya kasan Allah ?" Yace"ah'ah" Tace"ai NEESA ta dade tana son YAYA SUDAIS bata dai gane bane domin inta ganshi da batul haushi take ji" Matsowa yayi dab da ita yace"kefa kina sona?" Kwamciya tayi ta rufe fuska da bargo tana murmushi Yace"in baki fad'a min ba zan d'auka baki sona" Shiru tayi gajiya yayi da surutu ya kwanta Washe gari ta riga shi tashiwa ko da ta farka ta gan yana barci fuskanshi ta tsaya tana kallo bata san sanda ta fara shafa lips dinshi ba Bakinta ta kai nashi ta fara bashi kiss Shiru yayi kamar me barci kome ta tuna ta tashi tana rufe fuska Dariya yayi a ranshi yace"an zo gurin" Misalin karfe 4:pm NEESA ta shigo Nigeria da Dr arfat kiran bash tayi tace"ya zo ya d'auke su Bash dake mail falo na gidan kowa na sauraren abinda zaice Yace"ta iso" Wani dariya ne ya sub'ucewa SUDAIS ummi ta harare shi Sai yayi saurin gimtsewa Bash ko fita yayi da gudu ya tafi kwaso su A tsaye ya gansu suna jiranshi NEESA tsanye take da jallabiya da dogon hijab har kasa ta goya IRFAN Dr arfat kuma ta rike little beela a hannu Da farin ciki ya karasa inda suke yace"welcome home" Tace"thanks nasan yau zan sha fad'a a gida"ita bata san an San da zuwanta ba" Tace"bash ya YAYA SUDAIS?" Yace"lafiya yau zaki ganshi " Tayi murmushi gabanta na fad'iwa A haraban gida ya paka suka fito kallon gidan takeyi babu abinda take tunawa kamar draman su da SUDAIS hango mashin din data raba shi da ita tayi sai dariya ya sub'uce mata Suna shiga ciki ta gan kowa a falo harda anty amina A sanyaye ta karasa ciki tana dube-dube Abbu yace"an gaida ranki shi dade gaggarariya isashiya wanda take nuna ta fi karfi magabatan ta tunda tana da kudi toh me ya dawo dake tunda ki riga kinsa munyi kukan mutuwar ki ta hanyar biyan an jarida su yad'a labarin karya" Karasawa tayi gabanshi ta zube ta rike kafarshi tace"abbu ka min rai ka yafe min na tuba wallahi na tuba" D'agota yayi yace"bansan meyasa bana iya fushi dake ba na yafe miki amma in kika kara na sallame ki a matsayin ya'ta" Tace"nagode abbuna inshaallah bazan kara ba,kuma nayi kewar ka" Umma tace"mu fa ba ayi kewar mu ba kenan?" Rungumeta tayi tace"sosai ummana ki yafe min" Umma tace"karki kara dan rashin ki yasa abubuwa da dams sun canja" Wajen mummy taje ta rungumeta " Mummy tace"na yafe miki amma ki kiyaye gaba" Gaban ummi taje gabanta na fad'iwa tace"umm ...."kafin ta karasa ummi ta wanke ta da mari ta fara mata yaran indiyanci NEESA ta saki kuka tace"ummi na tuba ki yafe min" Ummi na kuka ta rungumeta irfan ne ya saki kuka domin ummi ta matseshi basu lura da tayi goyo ba Kwaceshi tayi ta mikawa abbu Abbu yace"waye kenan me kama da SUDAIS sak" Tace"takwaran ka ne abbu sunan shi IRFAN"kallonta yayi yace"ban gane ba" Ummi tace"d'an ta ne domin da ciki ta bar nan" Cikin jin dadi abbu yace"toh!toh!!madalla alhamdullilah" NEESA race"yan biyu ne ga nabeela can" Sai a sanan suka lura da Dr arfat dake tsaye Umma tace "yi hakuri yar nan ba a baki wurin zama ba" Abba yace"ANEESA yanzu kin kyauta kenan?" Tace"yi hakuri abbana" Daddy yace"mun hakura amma karki sake" Tace"inshaalah" Dube-dube takeyi ko zata gan inda beela da SUDAIS zasu fito" Kasa hakuri tayi tace"ina beela?" Hafiz yace"ai fushi take dake" Tace"ina take ne?" Yace"tana garden ai" Fita NEESA tayi da gudu tana zuwa ta tarar da beela zaune Tana karasawa ta taba ta tace....... Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,intelligent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to My MOTHER πŸ…Ώ9⃣7⃣&9⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim NEESA tace"dear baki ji kewa na bane?" Beela ta mike ta kalleta wani haushi ya dibe ta bata san da ta wanka mata mari ba tana huci Tace"kin nuna min ni ba komai bane a wajen ki shiyasa ki ka zabi ki gayawa bash sirri ki kika barni kullum da tunani yar'uwana ta mutu da ciki" Cikin kuka NEESA tace"yi hakuri nayi kuskure ki yafe min dear na tuba" Beela tace"ai kin gama naki yanzu zanyi nawa dan nan da awa d'aya jirgina zai tashi" NEESA ta sunguna tace"dear ki yafe min karki tafi a lokacin da yarana suke bukatanki" Kallonta tayi tace"yara?" NEESA tace"yan biyu na haifa IRFAN da little beela suna gun umma da mummy please ki yafe min wallahi nayi nadama kullum kina raina" Rungumeta beela tayi tace"na yafe miki besty " NEESA tace"naga kowa amma banga bayya ba" Beela tace"yana d'aki " NEESA ta kama hanyar boys q beela tace"ba nan ba d'akin mu na da" Tare suka shiga ciki babu kunya NEESA ta haura d'akin SUDAIS gabanta na fadiwa A hankali ta tura kofa ta shiga a zaune ta same shi a kasan tiles kanshi a kasa be masan ta shigo ba Karasawa tayi ta taba shi ya d'ago kai idonsu ya hadu kallonta juna sukeyi babu ko keftawa Hawaye ne ya fara zuba a idonsu suna kallon kwayar idon juna Sun dade a haka kafin SUDAIS ya mike itama mikewa tayi hannu ya kai fuskarta yana shafawa dan duk a zatonshi mafalki ne Ganin fa zahirine Angel ne gabanshi yasa shi sakin wani kuka da bansan ko na miye ba Rungumeshi NEESA tayi tace"please forgive ne love iam sorry " Sun dade a haka kafin SUDAIS ya tureta Yace"ina jini na da kika tafi dashi?" Kafin tayi magana fati da farida sun shigo da yaran Fati tace"mummy tace"ki basu nono suna kuka" Kafi ta amshe su SUDAIS yace"kawo su zama yayi suka ajiye su a jinya suka fita NEESA tace"yan biyu ne sunan namijin IRFAN takwaran abbu macen kuma Nabeela" Ko kallonta beyi ba ya rungumesu yaran ko kamar sun san mahaifinsu ne suka yi shiru Waya ya d'auka ya kira Hafiz yace"please ka siyo min madaran yara"kallonshi NEESA tayi tace"ai ina basu nono" Yace"daga yau na hutashe ki" Tace"ban fahimta ba" Yace"yarana zan karba saboda ki ji dadin yawu tunda kina da kudi" Tace"please kayi hakuri na tuba bazan sake ba" Yace"abinda kika so zan baki saboda kar a ce saboda naki sakin ki ne kika gudu" Tace"YAYA kayi hakuri wallahi na tuba ka rufa min asiri wallahi ina son ka kuma na gane kuskurena" Yace"ki je zan nime ki " Tace"yaran fa?" Yace"yara nawa ne mugunta kika yi min kika rabani dasu nasan bani da kudi ko karfin shari'a dake amma ina rokon ki da ki barni da yarana inyi ta ganinsu ina jin dadi tunda ke baki sona sai kije ki auri Arjun tunda baki son African men" Tace"YAYA meyasa kake magana hakane ada ne nike cewa haka kuma Arjun ba saurayina bane friend dinmu ne da beela tare suka yi makaranta a indiya amma babu komai tsakanin mu wallahi kai nike so tun farko ban dai gane bane da wuri" Yace"in kina sona baza ki tafi ki barni ba kuma ki rabani da yarana ba" Zatayi magana yace"get out" Zubewa tafi ta kama kafarshi ta saki kuka mai cin rai runtse ido yayi yana jin kukan na me zafi a zuciya Tace"nasan nayi laifi amma na tuba" Yace"NEESA just live me please because nasan yaudarana kike yi sai na saki jiki ki gudu ki barni da jinya" Zuwa tayi zata sake rungumeshi ai sai ya tureta da hannu d'aya ta fadi kasa Kuka ta saki sai kuma ya ji ba dadi amma ya dake kamar be ganta ba' Zatayi magana yace"get out before I do something stupid bana son ganin ki ni aure zanyi ma" Tashi tayi ta bar d'akin tana kuka Tana fita ya sauke ajiyar zuciya yace"ina son ki angel amma dole in hukunta ki" A falo ta tarar da su ummi a dining suna cin abinci Zama tayi tana share hawaye amma sai kowa yayi kamar besan halin da take ciki ba Beela tace"ina yarana ban gansu ba" Ai sai ta fashe da kuka tace"YAYA ya amshesu wai madara za a dinga basu aure zai kara". Ummi tace"toh miye a ciki ai dama ba son shi kike yi ba,shiyasa kika gudu" NEESA tace"ni bance haka ba" Umma ko tashi tayi tace"maganan ku ne"Dan itama tana so a hukunta NEESA wanan karon" Suna magan suka ji sallamar mami da abban Beela Abba yace"sannu da dawowa ya'ta" Tace yauwa"abbane ya fito ya bar mami a gidan shikuma ya zauna dasu abbu a waje Hafiz ko tashi yayi ya shiga d'akin SUDAIS a zaune ya ganshi yana wasa da yaran Hafiz yace"meyasa kakewa ANEESA haka?sai kuka takeyi ko ka manta halin da ka shigane da bata nan?" Ajiyar zuciya SUDAIS ya sauke yace"Hafiz dole ne in koyawa angel hankali,dan ta fara respecting dina Angel tana ganin dan tana da kudi zata iya d'aukan kowani decision kuma komai zai tafi inda take so toh ina son ta sani komai kudinta nine mijinta kuma itace kasa dani dole sai da izini na zatayi wasu abubuwa" Hafiz yace"kuma wanan na nan nima ya kamata in fara nunawa beela inda zata yi respecting dina" Bayan wasu kwanaki babu inda NEESA ba tayi dan SUDAIS ya saurareta ba amma yaki in ka ganshi a wurinta yara ya kawo ta basu nono kuma tana gamawa zai wuce dasu gun ummi kullum sai kuka takeyi Dr arfat ma ta kasa gane kanta Bangaren beela ma hakane Hafiz ya daina bata fuska da tayi magana yace"aure zai kara saboda in ta gudu ya san yana da wata,domin ba zai yarda abinda ya sami SUDAIS ya sameshi ba" Ai da gudu ta zo tasa NEESA gaba tace"wallahi in mijin na ya kara aure akan abinda kika aikata bazan yafe miki ba" NEESA tace"ai bake kadai za a ma kishiya ba harda ni dan haka kowa nashi ta fishe shi"fada sukeyi sosai domin beela haushin NEESA take ji Dr arfat ko dariya take musu Mummy ne ta shigo dakin tace"Ashe baku da wayau ai da gangan suke yi muku haka,Ku share su da Kansu zasu dawo su baku hakuri" NEESA tace"ni dai ban son kishiya" Mummy tace"in banda abinki ai ki fi karfin a miki kishiya" Ai ki sun d'auki shawaran mummy suma sai suka fara shan kamshi hakan yasa SUDAIS d'auko wata dabara nayi waya a gaban NEESA a zuwa da budurwa yake yi Hakan ba karamin b'atawa NEESA da beela rai yakeyi ba domin Hafiz ma haka yakeyi Yau NEESA ne zaune da ummi da mummy hamza kuma ya rike IRFAN yana mashi wasa SUDAIS ne ya sauko cikin farin shhadda yayi kyau sai kamshi yakeyi Kallonshi NEESA keyi babu ko keftawa sanda mummy ta taureta ta d'auke ido Ummi tace"son ina zuwa haka?" Yace"ummi zance zani kin San ina son ayi bikin da wuri saboda yarana kafin lil sis ta gaji da shayar dasu ta gudu" Ummi tace"hakane Allah ya kare" Har zai fita NEESA ta rike me riga Beela ko tace"Allah nagode ma babu Hafiz a ciki" SUDAIS yace"meya haka sauri nike Hafiz na jirana a gidanmu kin san yan Matan kawaye ne" Tashi beela tayi tace"wani Hafiz ?"harda dafe kirji NEESA tace"babu inda zaka ai na baka hakuri kuma wallahi ina son ka" Kwacewa yayi ya fita ummi da mummy na musu dariya Yana fita beela tace"banga ta zama ba hijabi ta jawo tasa beela ta bita a baya Mummy tace"Mara kunya yara" Direct gidansu suka nufa beela ta wuce part dinta NEESA ta shige nata A falo ta sami SUDAIS yana waya Yace"baby ki yi hakuri akwai hadari in angama ruwa zan zo" A zafafafe NEESA ta karasa ta fisge wayar ta wurga a kasan tiles ta fashe da kuka cikin kuka tace"ka mareni ka min komai iam please karka hureni da kula wata mace" Yace"Angel tafi gida sai na nime ki" Tace"babu inda zanje" Kama hanunta yayi ya turata waje ya rufe kofa Zama tayi a wajen tana kuka ga hadari ya taso Bangaren beela ko tana shiga ta tarar da Hafiz kwance tana zuwa ta fad'a jikinshi zaiyi magana Tace"shhhhhhhi pls karka ce komai" Hade bakin su tayi nan fa salon ya canja sosai Hafiz me murza beela ganin abin bana falo bane yasa Hafiz d'aukanta zuwa bedroom a gado ya kwatar da ita ya fara bata sakwani mai wuyar fasssara jikinta ne ya fara rawa amma ta daure tace"yau zan nunawa mijina na kamu" Bayan wasu lokuta beela ta saki wani kara sai ihu takeyi tana niman taimako amma hakan besa Hafiz ya tausaya mata basanda ya tabbatar ya samu cikeken gamsuwa ya sarara mata ya fara lallahinta Bangaren NEESA ko πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to my fans nagode da kaunar Ku da kulawa da addu'oin Ku Allah ya barmu tare Last page πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š πŸ…Ώ9⃣9⃣ 1⃣0⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren NEESA ko zama tayi a cikin ruwa sama Lekowa SUDAIS yayi ta window ya ganta cikin ruwa shi yama d'au ta wuce ne Tausayinta ne ya kamashi sai kawai ya fito d'agowa tayi ta fashe da kuka cikin kuka tace"iam sorry" Bude mata hannu yayi da gudu taje ta shige Kallon fuskanta yayi yace"yanzu kina sona?" Tace"a lot dear " Janshi tayi cikin ruwa,tana dariya dan NEESA akwai son ruwan sama Wasa ta farayi ciki jawota yayi ya manneta jikinshi yace"why do you live me" Tace"sorry" Zaiyi maga ta hade bakinsu nan fa suka fara soyewa D'aukanta yayi zuwa ciki be direta ko ina ba sai cikin toilet ya had'a masu ruwan zafi Da kanshi ya tubeta itama ta tube shi Wani kunya taji ganin shi sirara sai ta rungumeshi Hade bakinsu yayi ya fara kissing yana wasa da na shanunta Idonsu na haduwa suka sakarwa juna murmushi D'aukanta yayi ya saka a bath tube sukayi wanka Ya d'aura mata towel shima ya d'aura ya d'auketa ya fitowa suka yi ya ajiyeta a gado a hankali ya fara mata tafiyar tsusa tun daga tafin kafarta har zuwa dai-dai gabanta Hayewa yayi yasa bakin shi a nononta yana shansu kamar wani IRFAN babu abinda NEESA keyi sai kukan dadi A hankali ya zame zuwa dai-dai jibinta yana lashewa zuwa headquarter sosai yake sucking dinta tana nishi yana yi Da kanta ta birkito shi ta haye samanshi ta fara bada nata basiran Har ta shige shi NEESA dai ta gama haukata SUDAIS domin babu abinda yakeyi sai kukan dadi yana sambatu In takaice muku a yau na gan bariki domin NEESA karuwan mijinta ne bata wasa a turaka Sun dade suna soyewa kafin suka sararawa juna suna mayarda numfashi Zama SUDAIS yayi yana kallonta itako tana kwance tana lashe baki Idansu na haduwa yace"bari kallona da wannan jarabobin idonki,mutun sai yayi ta lashe baki kamar" Kafin ya karasa NEESA ta hade rai tace"kamar me?" Yace"kamar matan aljana" Dariya tayi tace"na d'au kamar karuw.."katseta yayi da cewa dan Allah ki yi shiru Zuwa tayi ta zauna a kafarshi ta zagaye hannayenta a wuyarshi Tace"da gaske kishiya zaka min?" Yace"ni na isa?rufa min asiri" Tace*ya kamata mu canja gida" Hade rai yayi yace"meya samu wanan" Tace"yayi karami" Yace"oh ki raina kenan" Tace"karka min mumunan fahimta inaso ne mu zauna ko da a d'aya daga cikin gidaje nane " Rai b'ace yace"NEESA babu inda zani domin ni ya kamata in ajiye ki bake ya kamata ki ajiye ni ba amma in kina ganin bakai matsayin da zan zama mijinki ba toh ki bar gidan nan" Tace"haba YAYA ai komai na mallaka nakane ko da kuwa babu aure tsakanin mu amma bana jin dadi in kana nuna cewa baza ka ci arzikina ba" Yace"Angel ni dai anan zan zauna in bazaki zauna ba ki bari" A fusace ta tashiga toilet tayi wanka taje gaban wardrobe ta Ciro jallabiya ta saka tayi rolling tana kuka zata bar d'akin Cikin b'acin rai yace"ga irinta nan dan nayi magana kin tashi zaki fita watoh ban isa ba kenan shine ko hijab babu dan kina so ki nunawa mutane kina da kyau toh Allah ya baki sa'a"dawowa tayi ta Ciro dogon hijab ta saka ta fara kuka tana tafiya Bayan ta fita sai yaji ba dadi ya fito da niyar binta sai yayi karo da Hafiz ya dawo daga siyo allura da zaiyiwa beela domin zazzabi ya rufeta Hafiz yace"lafiya yanzu nagan ANEESA ta fita tana kuka" Yace"eh fushi tayi zan bitane in bata hakuri" Hafiz yace"ka bita a hankali ni dai ba ruwana" Abin mamaki SUDAIS yaje gida amma began NEESA ba amma ce bata shigo ba Zama yayi harna tsawon awa d'aya amma shiru Hankalinshi ne ya fara tashi ka wani fadiwan gaba da yake ji Yace"kai ba lafiya" Hafiz ne ya shigo a hargise yace"SUDAIS DON ya sace ANEESA" Mikewa yayi yace"what?" Hafiz yace"eh yanzu beela ke sanan dani NEESA ta mata test kuma tasan babu lafiya" Nuna me yayi SUDAIS ya karanta kamar haka:DON oil-oil" Ciro wayar shi yayi sai ya gan message iri d'aya dana beela Yace"tabbas babu lafiya" Kiran wayar NEESA yayi ai sai ya ji muryar DON Don yace"yau dai na kwace matata bayan na kwace karuwata a gunka ai na fad'a maka baza ka kara wining dina ba" Cikin b'acin rai SUDAIS da idonshi ya canja kala sai huci yake yace"karka kuskura ka taba min mata " Don yayi murmushi yace"na baka nan da awa d'aya ka ceto matar ka" SUDAIS yace"in ka isa ka fad'a min inda kake ni kuma zan baka mamaki" Yace"ni kuma ina tabbatar maka in ka zo baza ka koma da rai ba" SUDAIS yace"akan matata zan iya ba da rayuwata" Don yace"in ka isa ka zo bayan gare gurusu zaka gan wire house toh ina ciki kuma kar ka zo da yan sanda domin zan iya halbeta" Yanke wayar SUDAIS yayi ya kama hanya zai fita Hafiz yace"ka bari in kira police" Yace"bazan iya jira ba"wajen umma yaje yace"ki samin albarka" Shafa kanshi tayi tace"albarkana na tare da kai" Ummi ko da mummy kuka sukeyi Yace"ummi na mini alkarin zan dawo da NEESA " Ba jira abinda zata ce ba ya bar gidan Hafiz kuma ya je station umma ta kira abbu a waya ta fad'a me halin da ake ciki NEESA ko kokuwa sukeyi da don dan yace sai cire mata hijabi taki yards Dukanta ya fara yi amma taki tace" ko kasheni zakayi bazan cire ba wallahi domin mijina kadai keda ikon ganin jikina" Har ya ciro belt zai fara zaneta ya ji muryar SUDAIS yace"karka kuskura ka taba min mata domin ni kadai keda ikon yi mata fad'a ko kuma duka" Don ko kallon yaranshi yayi karti biyar yace"su kama me SUDAIS SUDAIS dake tsaye yana huci yana jira su karaso Ya fara kai musu naushi da da duka cikin ikon Allah yayi nasaran nakasar dasu Batul dake daure tana kuka domin ta haihu yar ta mutu tana kuka nadama domin don yace"kasheta zaiyi saboda da ta gane yana son NEESA ta me rashi kunya shiko yace"kasheta zaiyi dan bata da sauran amfani a wurin shi Dambe ne ya b'arke tsakanin SUDAIS da Don har ya kai ga don ya wankawa SUDAIS mari ai a zafafe NEESA ta mike ta mari don Tace"how there you slap my husband?ni kadai nike da wanan right din" Tureta yayi ta fadi kafanta ya bugi karfe kara ta saki da gudu SUDAIS ya je zai tarota sai Don ya jawo shi ya tureshi kanshi ya bugi bango goshin shi ya fashe Kuka NEESA ta fashe dashi ganin jini na zuba a goshin SUDAIS batul kokarin kwance kanta takeyi A hankali jiri ya fara diban SUDAIS har ya fadi kasa Don na ganin haka ya karasa gun NEESA ya fara kokarin rabata da hijabin ta amma taki yarda Daga baya Don ya ji an naushe shi yana juyawa ya gan SUDAIS ne Dambe suke sosai da Don ya gan alamun ba zai ci galaba akan SUDAIS ba sai yayi dabara ya d'auki wani karfe lokacin SUDAIS ya juya baya zai taimakawa NEESA dan a zaton shi ya gama da Don' NEESA ne tayi ihu tace"YAYA"sai kafin Don ya sami SUDAIS batul ta bindigeshi a kai Tana halbin shi ta fadi NEESA tayi ihun kiran sunanta karasawa tayi Batul ta shafa kumatun ta tace"Ku yafe min" Cikin kuka NEESA tace"nun yafe miki tashi muje gida" Batul tace"no bazan rayu ba Don ya bani poising" NEESA tace"zamu kaiki hospital " Tace"karki damu wanan shine sakamako na"kumfa ne ya fara fitowa daga bakin batul A take ta zama gawa jiki ba kwari neesa ta tashi taje gaban SUDAIS da jini ya wankewa fuska Tana zuwa tace"bayya barin in taimaka ma" Murmushi yayi yana mikewa tsaye ya d'auke ta Zaro ido tayi tace"but you are bleeding" D'aga mata gira yayi Yace"and so"kallon juna sukeyi ido cikin idoa haka hafiz da police suka samesu sanda Hafiz yayi gyran murya sanan suka hankare da su Gawan batul da Don aka kwashe domin gawan Don ya zama government property tunda d'an fashi ne da ya adabi al'uma Hafiz ne ya bi yan sanda zuwa office domin SUDAIS ya ji ciwo Su Hafiz na wucewa NEESA ta haye mashin da SUDAIS ya zo dashi Tana hawa ya haye baya ya rungumeta a hankali take tuki suna hiran su ta masoya Hafiz ne ya dawo da gawan batul kowa yayi kuka mutuwanta musaman mummy da NEESA Bayan wasu kwanaki cikin kankanin lokaci an manta da mutuwar batul (Kayi abin kirki an manta da kai balle ta tsiya Allah yasa mu dace) NEESA ko a gidansu abbu take har yanzu sai dai su shige daki da SUDAIS su rufe Ganin rashin kunyarsu ta fara wuce gona da iri yasa abbu sallamarsu Beela ko sabon soyyaya suka bude da Hafiz domin tana me so da inta kanta bata San irinshi ba Yau NEESA ke shirin komawa gida Hira suke a daki mummy da beela da Dr arfat sai NEESA NEESA tace"a gaskiya ni bana son in haihu yanzu sai su IRFAN sun kai shekara biyu Beela tace"ke rufawa kanki asiri wanan mijin naki ne zai bari ki huta?" NEESA tace"ai in shan contracepting a boye no wawiya ce zan bari in yi ciki yanzu" Beela tace"ina jiye miki randa YAYA SUDAIS zai gane za b'ata miki rai" Dr arfat tace"kyaleta dai" Kafin NEESA tayi magana wayarta yayi kara cikin far in ciki tace"hello abban IRFAN,BABAN beela kuma angon ANEESA,d'an abbu kuma yaron Abba da daddy d'an lalle ummi ya aikin ne nayi missing dinka" Yar dariya yayi yace"lafiya lau Angel ya gida da yarana?" Tace"kalau suke " Yace"kun shirya?" Tace"eh mun gama had'a kayan" Yace"OK Ku jiranmu yanzu zamu karaso" Tace"toh" Bayan minti 30 sai gaSUDAIS da Hafiz sun karaso Kowa ya d'auki matarshi a mota saisabon gidansu Gidane mai kyau da sari part biyu suna shiga NEESA ta kalli SUDAIS da ke rike da IRFAN tace"bayya wanan gidan waye ya hadu" Yace"yayi mini kyau ne?" Tace"babu Wanda zai gan gidan nan yace beyi me ba" Bella tace"dama ace namu ne" Hafiz yace"gidan Ku ne daga yau" Lokaci d'aya suka ce WOW SUDAIS yace"Ku shiga Ku duba" Suna shiga SUDAIS ya kalli Hafiz yace"yaran nan basa jin magana ka dubi Angel magani hana d'aukan ciki take sha Allah yasa na gani wuri kafin ta fara sha sai na saka wani magani cikin kwalin maganin kara jini" Hafiz ya zaro ido yace"nasan harda baby wallahi sai na b'ata mata rai" SUDAIS yace"bana jin tare suke sha domin nasan NABEELA tana da tsoro" Hafiz yace"still zan sa mata ido" SUDAIS yace"addu'a nike Allah ya bata ciki yanzu in gan inda zata yi" Hafiz yace"nima zan kara himma"dariya sukayi sanan kowa yashige part dinshi A kicin SUDAIS ya tarar da NEESA har ta fara girki Yace"angel ina lil beela" Tace"tana wajen mummy su,ina IRFAN?" Yace"yana falo kin San yaran gadona sukayi basu da rigima" Zaro ido tayi tace"wallahi ba gadon ka sukayi ba kai da masifa da taurin kai ga zafin zuciya" Yace"ke kuma mugunta,kin manta har kunnama kika samin a riga" Kecewa tayi da dariya tace"ai Raman na gan namiji mai raki,ai kai ka fara karya min kafa" Karasawa yayi ya rungumeta ta baya yace"wallahi Angel na Dade ina sonki domin a ranan madadin inyi farin ciki sai nayi ta jin haushin kaina" Tace"a ranan da kunnama ya halbeka ban rintse ba domin I was restless " Tare suka girka abinci a falo suka zauna a carpet a plate d'aya suka ci NEESA ta kallesshi tace"nagode mijina gidan nan yayi kyau" Yace"na dade INA Gina gidan nan wa matan da zan aura ashe kene" Haka rayuwa ta cigaba da tafiya Inda ynzu su NEESA watan suhar daπŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA SUDAIS πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to my fans nagode da kaunar Ku da kulawa da addu'oin Ku Allah ya barmu tare Last page πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š πŸ…Ώ9⃣9⃣ 1⃣0⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren NEESA ko zama tayi a cikin ruwa sama Lekowa SUDAIS yayi ta window ya ganta cikin ruwa shi yama d'au ta wuce ne Tausayinta ne ya kamashi sai kawai ya fito d'agowa tayi ta fashe da kuka cikin kuka tace"iam sorry" Bude mata hannu yayi da gudu taje ta shige Kallon fuskanta yayi yace"yanzu kina sona?" Tace"a lot dear " Janshi tayi cikin ruwa,tana dariya dan NEESA akwai son ruwan sama Wasa ta farayi ciki jawota yayi ya manneta jikinshi yace"why do you live me" Tace"sorry" Zaiyi maga ta hade bakinsu nan fa suka fara soyewa D'aukanta yayi zuwa ciki be direta ko ina ba sai cikin toilet ya had'a masu ruwan zafi Da kanshi ya tubeta itama ta tube shi Wani kunya taji ganin shi sirara sai ta rungumeshi Hade bakinsu yayi ya fara kissing yana wasa da na shanunta Idonsu na haduwa suka sakarwa juna murmushi D'aukanta yayi ya saka a bath tube sukayi wanka Ya d'aura mata towel shima ya d'aura ya d'auketa ya fitowa suka yi ya ajiyeta a gado a hankali ya fara mata tafiyar tsusa tun daga tafin kafarta har zuwa dai-dai gabanta Hayewa yayi yasa bakin shi a nononta yana shansu kamar wani IRFAN babu abinda NEESA keyi sai kukan dadi A hankali ya zame zuwa dai-dai jibinta yana lashewa zuwa headquarter sosai yake sucking dinta tana nishi yana yi Da kanta ta birkito shi ta haye samanshi ta fara bada nata basiran Har ta shige shi NEESA dai ta gama haukata SUDAIS domin babu abinda yakeyi sai kukan dadi yana sambatu In takaice muku a yau na gan bariki domin NEESA karuwan mijinta ne bata wasa a turaka Sun dade suna soyewa kafin suka sararawa juna suna mayarda numfashi Zama SUDAIS yayi yana kallonta itako tana kwance tana lashe baki Idansu na haduwa yace"bari kallona da wannan jarabobin idonki,mutun sai yayi ta lashe baki kamar" Kafin ya karasa NEESA ta hade rai tace"kamar me?" Yace"kamar matan aljana" Dariya tayi tace"na d'au kamar karuw.."katseta yayi da cewa dan Allah ki yi shiru Zuwa tayi ta zauna a kafarshi ta zagaye hannayenta a wuyarshi Tace"da gaske kishiya zaka min?" Yace"ni na isa?rufa min asiri" Tace*ya kamata mu canja gida" Hade rai yayi yace"meya samu wanan" Tace"yayi karami" Yace"oh ki raina kenan" Tace"karka min mumunan fahimta inaso ne mu zauna ko da a d'aya daga cikin gidaje nane " Rai b'ace yace"NEESA babu inda zani domin ni ya kamata in ajiye ki bake ya kamata ki ajiye ni ba amma in kina ganin bakai matsayin da zan zama mijinki ba toh ki bar gidan nan" Tace"haba YAYA ai komai na mallaka nakane ko da kuwa babu aure tsakanin mu amma bana jin dadi in kana nuna cewa baza ka ci arzikina ba" Yace"Angel ni dai anan zan zauna in bazaki zauna ba ki bari" A fusace ta tashiga toilet tayi wanka taje gaban wardrobe ta Ciro jallabiya ta saka tayi rolling tana kuka zata bar d'akin Cikin b'acin rai yace"ga irinta nan dan nayi magana kin tashi zaki fita watoh ban isa ba kenan shine ko hijab babu dan kina so ki nunawa mutane kina da kyau toh Allah ya baki sa'a"dawowa tayi ta Ciro dogon hijab ta saka ta fara kuka tana tafiya Bayan ta fita sai yaji ba dadi ya fito da niyar binta sai yayi karo da Hafiz ya dawo daga siyo allura da zaiyiwa beela domin zazzabi ya rufeta Hafiz yace"lafiya yanzu nagan ANEESA ta fita tana kuka" Yace"eh fushi tayi zan bitane in bata hakuri" Hafiz yace"ka bita a hankali ni dai ba ruwana" Abin mamaki SUDAIS yaje gida amma began NEESA ba amma ce bata shigo ba Zama yayi harna tsawon awa d'aya amma shiru Hankalinshi ne ya fara tashi ka wani fadiwan gaba da yake ji Yace"kai ba lafiya" Hafiz ne ya shigo a hargise yace"SUDAIS DON ya sace ANEESA" Mikewa yayi yace"what?" Hafiz yace"eh yanzu beela ke sanan dani NEESA ta mata test kuma tasan babu lafiya" Nuna me yayi SUDAIS ya karanta kamar haka:DON oil-oil" Ciro wayar shi yayi sai ya gan message iri d'aya dana beela Yace"tabbas babu lafiya" Kiran wayar NEESA yayi ai sai ya ji muryar DON Don yace"yau dai na kwace matata bayan na kwace karuwata a gunka ai na fad'a maka baza ka kara wining dina ba" Cikin b'acin rai SUDAIS da idonshi ya canja kala sai huci yake yace"karka kuskura ka taba min mata " Don yayi murmushi yace"na baka nan da awa d'aya ka ceto matar ka" SUDAIS yace"in ka isa ka fad'a min inda kake ni kuma zan baka mamaki" Yace"ni kuma ina tabbatar maka in ka zo baza ka koma da rai ba" SUDAIS yace"akan matata zan iya ba da rayuwata" Don yace"in ka isa ka zo bayan gare gurusu zaka gan wire house toh ina ciki kuma kar ka zo da yan sanda domin zan iya halbeta" Yanke wayar SUDAIS yayi ya kama hanya zai fita Hafiz yace"ka bari in kira police" Yace"bazan iya jira ba"wajen umma yaje yace"ki samin albarka" Shafa kanshi tayi tace"albarkana na tare da kai" Ummi ko da mummy kuka sukeyi Yace"ummi na mini alkarin zan dawo da NEESA " Ba jira abinda zata ce ba ya bar gidan Hafiz kuma ya je station umma ta kira abbu a waya ta fad'a me halin da ake ciki NEESA ko kokuwa sukeyi da don dan yace sai cire mata hijabi taki yards Dukanta ya fara yi amma taki tace" ko kasheni zakayi bazan cire ba wallahi domin mijina kadai keda ikon ganin jikina" Har ya ciro belt zai fara zaneta ya ji muryar SUDAIS yace"karka kuskura ka taba min mata domin ni kadai keda ikon yi mata fad'a ko kuma duka" Don ko kallon yaranshi yayi karti biyar yace"su kama me SUDAIS SUDAIS dake tsaye yana huci yana jira su karaso Ya fara kai musu naushi da da duka cikin ikon Allah yayi nasaran nakasar dasu Batul dake daure tana kuka domin ta haihu yar ta mutu tana kuka nadama domin don yace"kasheta zaiyi saboda da ta gane yana son NEESA ta me rashi kunya shiko yace"kasheta zaiyi dan bata da sauran amfani a wurin shi Dambe ne ya b'arke tsakanin SUDAIS da Don har ya kai ga don ya wankawa SUDAIS mari ai a zafafe NEESA ta mike ta mari don Tace"how there you slap my husband?ni kadai nike da wanan right din" Tureta yayi ta fadi kafanta ya bugi karfe kara ta saki da gudu SUDAIS ya je zai tarota sai Don ya jawo shi ya tureshi kanshi ya bugi bango goshin shi ya fashe Kuka NEESA ta fashe dashi ganin jini na zuba a goshin SUDAIS batul kokarin kwance kanta takeyi A hankali jiri ya fara diban SUDAIS har ya fadi kasa Don na ganin haka ya karasa gun NEESA ya fara kokarin rabata da hijabin ta amma taki yarda Daga baya Don ya ji an naushe shi yana juyawa ya gan SUDAIS ne Dambe suke sosai da Don ya gan alamun ba zai ci galaba akan SUDAIS ba sai yayi dabara ya d'auki wani karfe lokacin SUDAIS ya juya baya zai taimakawa NEESA dan a zaton shi ya gama da Don' NEESA ne tayi ihu tace"YAYA"sai kafin Don ya sami SUDAIS batul ta bindigeshi a kai Tana halbin shi ta fadi NEESA tayi ihun kiran sunanta karasawa tayi Batul ta shafa kumatun ta tace"Ku yafe min" Cikin kuka NEESA tace"nun yafe miki tashi muje gida" Batul tace"no bazan rayu ba Don ya bani poising" NEESA tace"zamu kaiki hospital " Tace"karki damu wanan shine sakamako na"kumfa ne ya fara fitowa daga bakin batul A take ta zama gawa jiki ba kwari neesa ta tashi taje gaban SUDAIS da jini ya wankewa fuska Tana zuwa tace"bayya barin in taimaka ma" Murmushi yayi yana mikewa tsaye ya d'auke ta Zaro ido tayi tace"but you are bleeding" D'aga mata gira yayi Yace"and so"kallon juna sukeyi ido cikin idoa haka hafiz da police suka samesu sanda Hafiz yayi gyran murya sanan suka hankare da su Gawan batul da Don aka kwashe domin gawan Don ya zama government property tunda d'an fashi ne da ya adabi al'uma Hafiz ne ya bi yan sanda zuwa office domin SUDAIS ya ji ciwo Su Hafiz na wucewa NEESA ta haye mashin da SUDAIS ya zo dashi Tana hawa ya haye baya ya rungumeta a hankali take tuki suna hiran su ta masoya Hafiz ne ya dawo da gawan batul kowa yayi kuka mutuwanta musaman mummy da NEESA Bayan wasu kwanaki cikin kankanin lokaci an manta da mutuwar batul (Kayi abin kirki an manta da kai balle ta tsiya Allah yasa mu dace) NEESA ko a gidansu abbu take har yanzu sai dai su shige daki da SUDAIS su rufe Ganin rashin kunyarsu ta fara wuce gona da iri yasa abbu sallamarsu Beela ko sabon soyyaya suka bude da Hafiz domin tana me so da inta kanta bata San irinshi ba Yau NEESA ke shirin komawa gida Hira suke a daki mummy da beela da Dr arfat sai NEESA NEESA tace"a gaskiya ni bana son in haihu yanzu sai su IRFAN sun kai shekara biyu Beela tace"ke rufawa kanki asiri wanan mijin naki ne zai bari ki huta?" NEESA tace"ai in shan contracepting a boye no wawiya ce zan bari in yi ciki yanzu" Beela tace"ina jiye miki randa YAYA SUDAIS zai gane za b'ata miki rai" Dr arfat tace"kyaleta dai" Kafin NEESA tayi magana wayarta yayi kara cikin far in ciki tace"hello abban IRFAN,BABAN beela kuma angon ANEESA,d'an abbu kuma yaron Abba da daddy d'an lalle ummi ya aikin ne nayi missing dinka" Yar dariya yayi yace"lafiya lau Angel ya gida da yarana?" Tace"kalau suke " Yace"kun shirya?" Tace"eh mun gama had'a kayan" Yace"OK Ku jiranmu yanzu zamu karaso" Tace"toh" Bayan minti 30 sai gaSUDAIS da Hafiz sun karaso Kowa ya d'auki matarshi a mota saisabon gidansu Gidane mai kyau da sari part biyu suna shiga NEESA ta kalli SUDAIS da ke rike da IRFAN tace"bayya wanan gidan waye ya hadu" Yace"yayi mini kyau ne?" Tace"babu Wanda zai gan gidan nan yace beyi me ba" Bella tace"dama ace namu ne" Hafiz yace"gidan Ku ne daga yau" Lokaci d'aya suka ce WOW SUDAIS yace"Ku shiga Ku duba" Suna shiga SUDAIS ya kalli Hafiz yace"yaran nan basa jin magana ka dubi Angel magani hana d'aukan ciki take sha Allah yasa na gani wuri kafin ta fara sha sai na saka wani magani cikin kwalin maganin kara jini" Hafiz ya zaro ido yace"nasan harda baby wallahi sai na b'ata mata rai" SUDAIS yace"bana jin tare suke sha domin nasan NABEELA tana da tsoro" Hafiz yace"still zan sa mata ido" SUDAIS yace"addu'a nike Allah ya bata ciki yanzu in gan inda zata yi" Hafiz yace"nima zan kara himma"dariya sukayi sanan kowa yashige part dinshi A kicin SUDAIS ya tarar da NEESA har ta fara girki Yace"angel ina lil beela" Tace"tana wajen mummy su,ina IRFAN?" Yace"yana falo kin San yaran gadona sukayi basu da rigima" Zaro ido tayi tace"wallahi ba gadon ka sukayi ba kai da masifa da taurin kai ga zafin zuciya" Yace"ke kuma mugunta,kin manta har kunnama kika samin a riga" Kecewa tayi da dariya tace"ai Raman na gan namiji mai raki,ai kai ka fara karya min kafa" Karasawa yayi ya rungumeta ta baya yace"wallahi Angel na Dade ina sonki domin a ranan madadin inyi farin ciki sai nayi ta jin haushin kaina" Tace"a ranan da kunnama ya halbeka ban rintse ba domin I was restless " Tare suka girka abinci a falo suka zauna a carpet a plate d'aya suka ci NEESA ta kallesshi tace"nagode mijina gidan nan yayi kyau" Yace"na dade INA Gina gidan nan wa matan da zan aura ashe kene" Haka rayuwa ta cigaba da tafiya Inda yanzu su NEESA watan su biyar da dawowa sabon gidansu ba karamin love ake zubawa ba Beela ko yanzu cikinta watanshi hudu Hamza da A'i sun dai-daita Kansu had kauyensu Abba yaje niman auren A'i ansa nan da wata za a had'a da na bash da jamila NEESA ne a kicin tana girki SUDAIS na falo yana wasa da twins Amai ne ya taso mata da gudu ta shige toilet din falo Dariya mugunta SUDAIS yyam dan ya Dade da lura tana da ciki Fitowa tayi tana yatmusa fuska Gimtse dariyar shi yayi yace"angel ya dai?" Tace"wallahi bansan meke damu na ba sai inyi ta amai ga zazzabi" Yace"ciki ne dake" Zaro ido tayi tace'what?" Yace"yes" Tace"wallahi sai dai a zubar dashi" Yace"wallahi baki is a ba na yafe miki siyo maganin hana ciki da kikayi amma bazan yafe mini ba in kika zubar min da ciki" Da mamaki ta kalleshi Yace"yes na sani ni na canja maganin" Kuka ta fashe dashi tace"dudu fa watan su irfa 8 shine zanyi wani ciki" Rungumeta ya fara lallashinta tare da yi mata nasiha harta hakura Haka beela da neesa suka cigaba da reinon ciki Inda yanzu anyi auren su hamza da bash Bayan wata biyar beela ta haiho d'an namiji ya ci sunan abbanta ranansuna anci ansha anyi shagali murna agun Hafiz babu adadi Bayan haihuwan beela da wata biyu NEESA ta haifi d'an namiji Yaro ya ci sunan daddy anti suna bayan arba'in neesa ta koma aiki Bayan shekara 7 NEESA zaune a falonta suna hira da SUDAIS sai ga Hafiz ya shigo da beela Beela tace"sannu Ku da love Ku dai bakwai sufa toh INA yaran?" Murmushi NEESA tayi tace"suna gun mummy" Zama sukayi aka fara hira Haka rayuwa ta cigaba da tafiya India abubuwa da dama sun faru da masu dadi da marasa dadi ciki hard a rasuwar Alhaji da zuwan Mr manish ya roke ummi da Abba gafara kuma sun yafe me ya musulunta yanzu suna zama a gidan da SUDAIS ya Gina musu Lami ko alhaji sambo yayi kudi da yaranta ashe d'an mafiya me Su NEESA da beela kowa na rayuwar farinciki da mijinta India yaanzu yaran NEESA 6 beela kuma 5 Nan na kawo kaarshen wanan novel inda Nayi kuskuren alllah yafe min Taku CE maman Noorul hudah πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ NIDA YAYA πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman Noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers ,we are the best among the rest. Godiya ta tabbata ga sarki Allah mai kowa me komai Allah na gode ma da ka bani wanan baiwa ya allah na roke ka da ka bani ikon rubuta abinda zai amfane al'uma kasa na canja ko da zuciyar mutum d'aya ne dan alfarma annabi Masoyana ina godiya da kaunar Ku gareni ina rokon Allah ya biya maku bukatar ku Nagode masoyana ina yin ku masoyana irin sosai din nan Ina baku hakuri akan mistake da nayi a last page hakan ya faru ne sakamako readmore da yayi yawa please ku min uzuri domin pages ya zama double kuyi ta pressing zaku gan cingaban Bayan na baro gidansu NEESA da Beela ina fitowa na hadu da makociyata Anty rukkaya 5 /2 Nace"ina zuwa haka?" Tace"kauye zumba zani suna,sauri nikeyi na makara domin tun safe su anty shamsiya suka tafi" Nace"toh muje dama ina niman labarai" ZUMBA Bayan angama hidimar suna agurguje muka fara shirin barin garin domin dare yayi muna shiga garin muka hango jamma'a sai kidi akeyi dattijai da yara da mata na rawa Muna karasawa na hango wani saurayi da ba zai wuce shekara 26 sai tirkan rawa yakeyi Baki sake muke kallonshi Anty shamsiya ta tambayi wata budurwa tace"wai meke faruwa ne?" Yariya tace"muna murna D'an iya zai bar gari" Nace"wanene shi?" Kafin ta bani amsa ya diro a saman a kori kura sai gabana Yace"sunana muslim AkA d'an iya ni ba farhan bane na EESAH ni kuma ba RAYHAN bane na IKLAS sanan ni ba IMRAN bane na IMRANFAD balle kuma a kirani da Ameer na Sharifat appa ni kuma ba za a kirani Afan ba balle sameer.labarina tafi karfin NIDA YAYA SUDAIS domin ni ba SUDAIS bane Ni sunana Muslim Wanda akafi sani da d'an iya,ni na addabi wanan kauyen domin bana son rashi adalci..."mai garine ya jawo shi yace"yallabai motar zai tashi Hararanshi d'an iya yayi yace"wallahi ina ,samu labarin kayiwa mutane mugunta ,zan dawo" Mai gari yace"inda kake so haka za ayi" Anty shamsiya tace"ikon allah " Anty rukkaya tace"gaskiya maman noor ya kamata ki bamu labarin d'an iya" Nace"karki damu domin wanan tafiyar tashi akwai mai jiranshi domin tana bukatar taimakonshi sunan ta IMAN" Anty Rukkaya tace"ba dai IMAN da na sani ba domin ta girmeshi tafi shi class da ilimi,ya ma za ayi ki had'ashi da IMAN?" Anty shamsiya tace"na yarda da maman noor zata bamu mamaki" Nace"hmmm wanan amsa na kwakwalwar maman noor" Fans mu hadu a sabon littafina mai suna SANADI GARKUWA πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ SANADI GARGUWA πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ Pls me sharhi ko gyra ga noba ta 09090112846 Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels