Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 11 & 12 Ina kuke yan ƙasar Niger 💓kuma wannan karon ba'abarku a bayaba domin kuma zaku iya mallakar littafin Autar alheri akan jaka ɗaya a kuɗinku, game buƙatarshi zata iya yimun magana a wannan nomber 👉 07037092176.🙏💃 "Eh ita mana wlh inason yarinyar nan so me matuƙar tsanani sedai inajin kunyar yadda zantunkareta da zancen so domin tana mugun girmamani amma yanzu nakasa jurewa doline nafito na nuna mata matsayinta agareni..."Humm aiko dai dayafiye maka amma kasani idan kace kunya zakaji tabbas zata suɓuce maka wata rana, kawai kafito kanuna mata soyayyarka agareta. "In sha Allah hakan za'ayi Khamis, daga hakan sukaci gaba da abinda ya shafi aikinsu. Saudiya Yauma kamar kullun ahankali take takowa cikin wata irin arniyar shiga me masifar jan hankalin me kallonta, tako takeyi ɗaya ɗaya kamar wata tarwaɗa dukkanin jikinta na juyawa kamar yadda bugun zuciyarshi ke tsananta... kyakkyawan idanuwanshi na mage yaƙara ware wa yana kallon zallar baiwar da Allah yayi mata, atake idon nashi suka ciko kamar yatara ƙwallah acikinsu, wata irin nannauyar ajiyar zuciya yasauke likacinda yaji saukar sweet voice ɗinta acikin kunnenshi tana kiran sunanshi *MY SHEIKHH* tafaɗa tareda huramar iskar bakinta a kunne. Wata irin miƙa Sheikh sudais yayi yana miƙa hannu ze fisgota tagoce tana dariya har seda fararen haƙoranta suka bayyana yayinda yake ganin wani ɗan siririn haske acikin wushiryarta. Kwace fuska yayi tare da haɗe duka hannayenshi alamar roƙo. Gira ɗaya taɗaga mishi tare da sakin wani miskilin Murmushi tana jujjuya dara daran idanuwanta. Ahankali tajuya mai baya tashiga takawa tana juya ƙugunta yadda kasan wata babyn roba. "Ohhh ya rabb abinda ya fito daga bakin Sheikh sudais kenan yana dafe setin Sheikh ɗinshi daketa haniniya kamar zataci babu gabaki ɗaya ila hirin ahalinshi yaɗauki rawa, cikin harhaɗa magana da rawar murya yace "please karfi tafi dan Allah. Cak ta tsaya tareda juyowa tana Mishi murmushi sekuna ta girgiza nashanunta dasuke a cike ƙyam bulun bulun dasu ga tsinin nipples ɗinta har akan rigar. "Ya Salammm ahhhh please help me my butti don't gooo please. Murmushi maisoon taƙara saki kana tajuya mai baya tashiga wani irin salon rawa da mazaunanta tana karkaɗa mai su,, aibesan likacinda yadiro daga kan bed ɗinba yayi Bala'in fisgota tana haɗa ƙugunta danashi cikin wani irin yanayi yana karkarwa yake ƙoƙarin goga Sheikh ɗinshi a mazaunanta yana faɗar "i love Your ass my butti I love it ohhh y rabbi.. ahanki Maisoon taɗora lallausar fatar hannunta akan nipples ɗinshi tana jan kwantacciyar sumar dake wurin kana tahaɗa da nipples ɗin ta murza cikin wani irin salo, wanda yasaka Sheikh sudais banƙarewa yana wani irin Nishi da gurnani, akuma Dede wannan lokaci yafarka afirgice yana kallon Sheikh ɗinshi dake haniniya kamar azahiri ne yake tare da mace. Dafe kanshi yayi abubuwan dasuka faru yanzu amafarki suna dawo mishi akai. "Innalillahi wa'innailaihi raji'un shine abinda Sheikh sudais ke maimaitawa yana mamakin wannan al'amarin, shidai ba manemi mata ba hasali ko hannun mace betaɓa riƙawaba shiba mazinaci bane kuma yana iyakacin ƙoƙarin shi wurin tsaye iyakokin Allah besan miyasa yake mafalki irin wannan dayarinyar nan ba domin shi ko a lokacin balagarshi betaɓa mafalkin maceba se awannan karon komiyako mishi hakan? Allah kaɗai yasani. Yajima azaune kafin yatashi yayi wanka yafito, agogo aduba kusan karfe 9:00am mirror yanufa domin kimtsa kanshi yanaso yashiga asibitocinshi yau. Bayan yagama shiryawa cikin shigarshi takoyoshe jallabiya fara ka ƙall yaɗora alkyabba golden akai kana yasaka hiraminshi yafito sak malaminshi na addini, domin wannan shigar baƙaramin kyau take mishiba Masha Allah gaskiya Sheikh sudais kyakkyawane naƙarshe, medical glass yasaka a cat eyes ɗinshi kana yaɗauki wayarshi dake ruri tun ɗazu, murmushi ne ya bayyana akan kyakkyawar fuskarshi wanda yaƙara Mishi Bala'in kyau ganin wanda ke kiranshi, ɗaukar wayar yayi tare da karawa a kunnenshi yana faɗar "assalamualaikum my abbey. Daga ɓangaren sarki saifuddeen kuma Murmushi yasaki cikin son yaron nashi yace "wa'alaikissalam my sudais kana lafiya? "Lpy qalau abbey ya Dubai y ummey na? Yatambaya yana lunshe kyawawan idanuwanshi. "Tana lpy qalau sudais mike damunka? domin inaji ajikina kana tare da damuwa. Ɗan shiru yayi bawani dan lokaci kana yace "tabbas Abbey inada damuwa amma kamin addu'a Nima zanyi in sha Allah koma minene Allah ze warwaremunshi. "Subhanallah sudais kagayamin minene matsalarka yarona? "Karka damu abbey bawata matsala ce babba ba amma zanje hospital yanzu idan nadawo zangayama. "To shikenan ina jiranka amma miyasa zakaje hospital yanzu kibazaka shiga Masallaci ba yau? "Zanshiga abbey sedai banizanja sallah ba se ranar jimu'a idan Allah yakaimu shiyasa zanshiga hospital. "To shikenan Allah yatemakeka sudais Allah ya yayema damuwarka yaron kirki.."Ameen ya alimulgaib. Daga hakan sukayi sallama ya yanke wayar.. *DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈 HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃 *GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI, MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI. GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃 "Hello ya muhseen ina wuni. "Wuni kuma maisoon mukan anan ranace. "To yaya barkada rana. "Yawwa ƙanwata y kk y Saudiya? "Lpy qalau alhmdllh yaya ya su mama da Abbey ? Duka suna lafiya, ganima a airport nanda wani ɗan lokaci ina Saudiya in sha Allah. "Wow Masha allah yayana sekazo Allah yakawoka lafiya. "Ameen ya Allah yafaɗa cikin farin ciki ganin farin cikin zuwanshi agun maisoon, daga hakan sukayi sallama. Dubanta anty meenah tayi cikin sakin fuska tace "waye zezo autar mom? "Wlh yaya muhseen ne yace zezo. "Tofa ashe mana Saudiya nada baƙin sojojin Nigeria kuwa domin yanzu nagama waya da yaya fawan shima yacemun sunma taso. "Tofa yacemun zezo amma wlh naɗauka zancenshi ne kawai kisan ya fawan bayason zuwa Makkah..."Humm aikuwa dai da gaske yakeyi domin shima yana hanya, "to Allah yakawosu lafiya. Ameen dai. "Assalamualaikum eyee yau kam dai fira akeyi ta yan'uwa gaya kukaɗai agida kunkoramin yara makaranta ko? Dr hareesh yafaɗa cikin tsokana.."Humm doctor kenan to ai zuwa makaranta kam doline.."hakane kuma sedai yanzu zan ɗauke miki abokiyar firar taki zamuje hospital wlh watace aka kawo ba lafiya irin ciwon yarinyar nan yar gidan sarki kuma wlh itama ƴar Nigeria ce dan Allah ƙanwata muje ketemaka domin yau babu doctor's dayawa acikin hospital ɗin kinsan idan ana yanayin aikin hajji to ko asibiti se ahankali.....itadai maisoon batace mishi komaiba domin haryanzu haushin shi takeji tun lokacinda sukaje gidan sarki. "Please autar mom kuje mana kingama kafin kidawo maybe munƙara samun abokanan fira su yaya sun iso. Batace musu komai ba tamiƙe tashiga bedroom ɗinta kusan minti 10 kana tafoto da shigar Hausawa duguwar riga ta atamfa me kalar red tare da ɗaura dan kwalinta akanta kana ta yafa gyale red shima akafaɗarta tafito sak Hausa Fulani. Ficewa tayi daga perlor hakan yasa Dr hareesh yabita yana dariya tare da yiwa meenah seta dawo...itama dariya tayi tana girgiza kanta domin halin ƙanwar Tata se ita.. Suna shiga hospital ɗin wata doctor tacewa Dr hareesh yaje office ɗin Sheikh sugaisa domin yashigo yau daganan yayi mishi bayanin mara lafiyar sabida yasan ko doctor mace ta shiga domin ta faɗa Mishi ba kulata zeyiba. Cikin farin ciki Dr hareesh yace "to shikenan badamuwa Bara mushiga daganan semuwuce theater room ɗin. To shikenan badamuwa tafaɗa itakam tayi gaba abinta. Ahakan suka tunkari katafaren office ɗinshi,,,tun abakin kofar shiga office ɗin Sheikh sudais zakasan cewar yahaɗu iya haɗuwa kamar ma mallakinshi. Nocking Dr hareesh yayi kusan minti 3 kafin sukaji saukar sweet voice ɗinshi wanda kira'ar karatun Alqur'ani yagama ratsawa yana faɗar, "yes. Seda Maisoon ta lumshe dara daran idanuwanta sabida yadda Muryar Tashi tashigeta wani irin faɗuwar gaba taji wanda yasaka zuciyarta bugawa da Bala'in sauri.... buɗe ƙofar Dr hareesh yayi yashiga kana maisoon tashiko inda wani irin daddaɗan ƙamshi meratsa zuciya yayi musu maraba... Sheikh sudais da kanshi ke ƙasa yana aiki a laptop ɗinshi ya amsa sallamarda Dr hareesh keyi sekawai yaji gabanshi yayi wani'irin faɗuwa saka makon saukar siririyar muryarta dayaji acikin kunnenshi har zuciyarshi sak irinta mafalkinshi, hakan yasa Muryar Tata ta amsa tare da bugun zuciyarshi, ahanzarce yaɗago da cat eyes ɗinshi dake cikin glass yana ware su duka akan kyakkyawar fuskarta, wanda yayi Dede da ɗagawarta itama atake idonsu suka sarƙe cikin na juna, tabba itace kezo Mishi a mafarki bawata ba but whyyy??? Take zuwa Mishi kuma seta wannan sigar bazuwan Allah ba se wanda zata ɗaga Mishi hankali tashiga cikin rigar mutuncinshi whyyy??...! SAWUN GIWA paid book ne akan 1k kacal 👌 banyadda kowa ya karanta mun abuna batareda yabiyani hakkinaba idan kinshirya biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank. Kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176. 🙏 Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 13 & 14 Ina kuke yan ƙasar Niger 💓 kuma wannan karon ba'abarku a bayaba domin kuma zaku iya mallakar littafin Autar alheri ✍️ akan jaka ɗaya a kuɗinku, game buƙatarshi zata iya yimun magana a wannan nomber 👉 07037092176. 🙏💃 "Why? Zatayi Mishi hakan abinda yake tambar kanshi kenan...itama maisoon takafeshi da ido wani ɗan lokaci tanajin yadda zuciyarta ke bugawa da tsananin ƙarfi ga kwarjinin dayayi mata gabaki ɗaya yacika mata fuska ahakan yasa tayi saurin janye idonta daga gareshi. Assalamualaikum Good morning Sheikh. "Wa'alaikissalam ya amsa cikin sweet voice ɗinshi wanda yasa maisoon lumshe kyawawan idanuwanta babu shiri. Wurin zama yanunawa Dr hareesh batareda ya amsa gaisuwarda yayi mishiba. Aiko cikin girmamawa yazauna kana ya shiga yimishi bayanin abinda yakawosu. Anutse yake saurarenshi sedai gabaki ɗaya rabin hankalinshi nakan maisoon datayi kicin kicin da fuska kuma ko arzikin gaisuwa besamuba awurinta balle ta zauna, amma dukka hakan shidai fatar yakeyi suyi abinda zasuyi dubar mishi office ɗinshi kar zuciyarshi ta buga. Seda Dr hareesh yagama bayanin shi kana yaɗagoda cat eyes ɗinshi yana kallonshi cikin tattausan lafazi kamar yadda yake magana akoyoshe yace "shikenan badamuwa zanzo yanzu kadubata kuje kuyi abinda ya dace Allah yabata lafiya. "Da Ameen Dr hareesh ya amsa cikin farin cikin samun amincewar Sheikh sudais domin san sarai bayason duba mata dudda kasancewarshi likitansu..ahakan yamiƙe yayimishi Sallama tukkunna ya dubi maisoon yace "muje autar mom. Batareda tace Mishi Komaiba tajuya danufin barin office ɗin, "wait. Taji saukar daddaɗar Muryarshi, wanda shima hakan kawai yatsinci kanshi da tsadatan dudda tsinkewarda zuciyarshi keyi...jiyowa Dr hareesh yayi yana faɗar "to ƴallaɓai. Dayatsa yayi mishi nunida badashi yakeyiba da ita..hakan yasa Dr hareesh sakai yafice yana addu'a Aranshi Allah yasa karta yimishi rashin kunya...Itako runtse idonta tayi da ƙarfi tanajin yadda zuciyarta ke bugawa amma abin mamaki ta tsinci kanta dabin umurnin shi natsayawar. Kusan minti 10 tana tsaye bece mata Komaiba yanata aikinshi kafin ya kammala yaɗago kanshi ya kalleta sau ɗaya ya ɗauke kanshi cikin kamala yace "ya sunanki? Kawai taji saukar tambayar abazata. Shiru taɗanyi tana kallonshi amma batace komaiba, seda yaƙara memeta tambayar tukunnah, tabuɗe baki ahankali cikin wani irin voice tace maisoon "wani irin yarrrr Sheikh sudais yaji ajikinshi alokacinda muryarta tasauka acikin kunnenshi, lumshe kyawawan idanuwanshi yayi yana maimaita sunan ahankali maisoon, sekuma yace "suna me kyau da inganci sunan salihan bayin Allah,...shiru yakoma ratsa sakaninsu nawani ɗan lokaci har maisoon na niyyar ficewarta ganin yayi shiru bece komaiba, setaji yana faɗar "gakida babban suna amma kuke yiwa mutane rashin kunya ko? Da mamaki tajiyo tana kallonshi, shikuwa yanata aikinshi kamar bashine yayi maganar ba. Ganin kamar tashiga mamakin furucinshine yasa yace "kina mamakine? Bayan kinmari security agidan sarki wanda bako sa'arkiba, kuma kinzo kina yiwa anty sauratt rashin kunya ko? Se alokacin maisoon tagano inda yadosa, ɗan ƙaramin bakinta tatura gaba kafin ta jujjuya idonta cikin tsiwar taso yimishi magana amma yayi mata kwarjini, sekawai tace "to ai duk abinda namusu sune sukaja domin banida wata alaqa dasu balle sushiga lamarina. "Shiru Sheikh sudais yayi yana kallon ɗan ƙaramin bakinta yadda take juyashi ga zuciyarshi se ƙara sananta bugawa takeyi dakewa kawai yayi, daga gefe ɗaya kuwa duk tabuɗe baki tayi magana seyaji sautin muryarta kamar a yanzu take mishi magana a mafarki cikin wannan yanayin dabazeso yasake shigaba, domin ko maganar tadakeyi ayanzu duk jikinshi amsawa yakeyi. Cikin dakiya yace "to su idan sune suka tsokaneki nikuwa mina aikata agareki kikasako rayuwata agaba?? Yafaɗa yana cire glass ɗin idonshi. Waro duka manyan idanuwanta tayi tana kallon shi da mugun mamaki akwance akan fuskarta, baki tabuɗe zatayi Mishi magana kenan sukaji nocking ɗin ƙofar, hakan yasa tayi shiru batace komaiba. Shi kuwa maida glass ɗinshi yayi ahankali yabada izinin shigowa. Wani doctor ne yashigo cikin girmamawa yace "ranka yadaɗe angama shirin shiga theater kai kawai akejira. "Okay ina zuwa ayafaɗa ahankali. Juyawa doctor ɗin yayi yafice hakan yasa maisoon bin bayanshi cikin sauri batare tabawa Sheikh sudais ansaba sedai tatafi da mamakin kalamanshi fall acikin ranta. Office ɗin Dr hareesh tanufa tunkafin tashiga taganshi zenufi theater room hakan yasa tabi bayanshi suka shiga ciki basu jima dashiga shima Sheikh sudais yashigo cikin kamalarshi, dasauri duk sauran doctor's ɗin dake wurin suka shiga gaidashi suna bashi hanya amma maisoon ko kallon inda yake batayiba sabida yadda zuciyarta ke tsinkewa akan kalamanshi.....dasauri aka shiga bashi kayan dazeyi anfani dasu, shiko wani room yashiga kamar minti 5 segaya yafito da kayan theater ɗin anan ya fara aikinshi cikin ƙwarewa inda maisoon ke temaka mishi dawani doctor fu'at, suko su Dr hareesh gefe suka koma suna kallon yadda suke aikin cikin gwaninta..basuwani jimaba cikin ɗan lokaci kaɗan suka gama aikin cikin nasara, suna gamawa dasauri tashiga tacanja kayanta tafito, ganin hakan yasa Dr hareesh bata car key ɗinshi domin yasan bazata jirashiba. *DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈 HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃 *GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI, MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI. GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃 Koda ta isa gidan tuni fawan ya iso tana buɗe ƙofar perlor da mamaki take kallonshi...shiko yana jifanta da wani sihirtaccen kallo na ƴan duniya. "Yah fawan dagaske kaine ikon Allah sannu dazuwa y hanya? "Cikin wani irin kallo yace "yawwa sannu my sweet sis nasameki lafiya? Lpy qalau alhmdllh y su mama da da Isha? Suna lpy, daga ina haka? Wlh daga hospital mukaje da yah hareesh shinefa nadawo ashe rabon nayi kyakkyawan ganine, tafaɗa cikin far'a. Shina murmushi yayi kawai yanabinta da kallo kamar wani tsohon maye... miƙewa tayi ahankali tace yah fawan Bara nayi wanka duk warin Allurai nakeyi da magungunan asibiti, tafaɗa cikin shagwaɓa, wadda ta saukarwa da fawan kasala, yabita da kallon sha'awa....abakin kwaridon shiga bedroom ɗin suka haɗu da anty meenah kallonta tayi kana tace "au harkin dawo? "Eh nadawo Baga yah fawan har ya iso.."eh kuna fita yazo cewar anty meenah tana barin wurin....itakam bedroom ɗinta tashiga cikin sauri tacire kayan jikinta tareda faɗawa bathroom domin yin wanka,,,kusan minti 30 da shigarta sa'annan rafito daureda towel akirjinta, ko ina na jininta najuyi agaskiya maisoon nada cikar hallittar mace wanda kowanne namiji ke muradi..gun mirror tanufa tashiga shafa manta me masifar ƙamshin daɗi me ratsa zuciya, seda taga shafe kowanne lungu tukunnah tafeshe jikinta da body spirit me daɗin shaƙa, kayanta ta ɗauka wata duguwar rigar material tasaka kana taɗora hula akanta, ahankali ta tako bakin gadon wanda kafin takai inda zata ɗauki wayar duk ilahirin jikinta girgiza yakeyi domin ko abu me nauyi maisoon tasaka baya ɓoye kyakkyawar halittar ta balle material dake saga saga, ahakan tanufi perlor zaune tasameshi yana danna wayarshi. "Yah fawan mizan kawoma? "Murmushi yayi kana yace bakomai ƙanwata ke kawai nakeson gani, yafaɗa yana jifanta da wani irin kallo musamman nashanunta dayake gani kamar tsokaleshi sukeyi sabida girmansu gaya ko mayafi babu ajikinta. Itakam murmushi kawai tayi tazauna suna fira jefi jefi domin sam bata kulada kallon dayake mataba, sunjima suna firar seda taga ankusa ayi sallah a masallacin harami tukkunna tamiƙe domin Takoma bedroom ɗinta tayi alwala tare da shirin zuwa masallaci...da kallo yabita yana jan wani mugun numfashi ganin yadda mazaunanta kejuyawa kamar zasu faɗo Mishi, "ohh my god yafaɗa yana saka hannu Dede wandonshi ya danne gudun kar Hajiya ta fallasa shi,,,,sedai abinda besaniba duk abinda yakeyi a idon anty meenah. Murmushi kawai tayi tana girgiza kanta a zuciyarta tace "inagafa yah fawan son ƴar rigimarnan yakeyi in kuwa hakene akwai aiki, koda yake itaɗin ce duk namijin daya ɗora idonshi akanta tabbas seya kyasa ahakan tanufi kitchen ɗinta tana zancen zuci....ita kuwa maisoon fitowa tayi cikin shirinta tasa dogon hijab har ƙasa tace "yah fawan zanje harami ko zakaje ? "Eh zanje ko muje. To shikenan anty meenah zamuje harami semun dawo. "To adawo lafiya autar mom da yayanta.. murmushi kawai sukayi suka fice daga gidan. Atare suka shiga Masallaci bayan sunyi ɗawafi sukayi sallar azahar daga nan suka fito daga masallacin...tun shigarsu masallacin har fitowarsu ayanzu ayanzu akan idon Sheikh sudais kuma hakan kawai yaji baya ra'ayin wanda yagansu tare dudda besan kowayeba, ahakan yafito shima yanufi gida sedai ranshi duk babu daɗi besan dalilin hakan ba.......maisoon kuwa atare suka koma gidan anty meenah itada fawan sedai beshiga cikin gidanba yatsayarda ita aharabar gidan yana janta da fira tana dariya cikin farin ciki idan kallesu inbaka saniba zaka ɗauka masoyane,,suna ahakan motar da taɗauko muhseen tasawo kai cikin gidan kuma tun daga nesa yake hangosu zuciyarshi na tsananta bugawa kamar zata fashe sabida fargaba....! SAWUN GIWA paid book ne akan nera 1k kacal 👌 banyadda kowa ya karanta mun abuna batareda yabiyani hakkinaba idan kinshirya biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank, kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 15 & 16 "Ahankali ya buɗe motar yafito zuciyarshi na tsinkewa..juyawa sukayi duka suna kallon motar ganin wanda ya fito ajiki yasa maisoon waro duka manyan idanuwanta tace "yeee oyoyo my one bro tafaɗa tareda watsawa da gudu gun muhseen, hakan kuwa yasakashi sakin wani kayataccen murmushi yana kallonta cikin so da birgewa...shikuwa fawan bema kulada ɗagawar datayiba bayan takebi dawani mayen kallon ganin wadda suke motsi kamar zasu faɗo sabida gudun da takeyi Tana zuwa wurinshi setayi kamar zata rungumeshi sekuma tafasa tana dariya.."ohh ni muhseen yoshe autar mom zata girma ne? Humm ji yadda kike gudu sekace ƴar 5 yes little sis. Baki tatura gaba sekuma tasaka duka hannayenta tarufe fuskarta irin taji kunya ɗinnan, kana tace "my one bro sannu dazuwa y hanya? "Yawwa sannu little sis, nasameki lafiya? "Lpy qalau tun yoshe kazo hala? Yanzu nadawo daga harami. "Hum tun ɗazu Nazo sedai ina masauki na Seyanzu na fito na ƙannena ashe hadda brother yazo yafaɗa yana takawa gun fawan daya kafe maisoon da ido kawai. "Aikuwa ka kyauta babban yaya naji daɗin ganinka kobakomai doli anty meenah tabari nakoma gida da wuri. Murmushi kawai muhseen yayi adede lokacinda sukazo wurinda fawan yake tsaye. Sannu muhseen yabashi cikin sakin fuska yace "bro ashe kazo kaima sannu to y garin? "Lpy Alhmdllh ai doline Nazo tunda ƴar atarmu tana nan doline nima Nazo kodan bugun zuciyata ta dedeta, fawan yafaɗa fuskarshi bayabo ba fallasa. Humm kawai muhseen yace amma be tanka zancenshi ba dudda kuwa abin yaƙona Mishi rai..itakam uwar gayyar sam bata fahimci inda zancensu yadosa ba tayi tsaye cikin yayunata tanata sakin murmushi kowannensu yakafeta da ido yana saka abubuwa dayawa Aranshi. Ahakan fawan yayi musu sallama yatafi amma Aranshi yanaji kamar yasakata agaba yaje da ita,,,sukuwa cikin gidan suka nufa, sosai anty meenah taji daɗin ganin muhseen yajima sosai a gidan suna firada ƙannen nashi har Dr hareesh yadawo shima akayi dashi daga baya yayi musu Sallama Takoma masaukinshi. Tundaga wannan ranar basu ƙara samun damar keɓewa da Maisoon ba kasancewar anshigo ranakun karshe na aikin hajji sunshiga bautar Allah gadan gadan kullun suna wurin aikin hajji daga munzilifa har zuwa ranar arfa. Sosai suka maida hankali dukkansu akan abinda yakawosu....tsakanin ta da Sheikh sudais kuwa basu ƙara haɗuwa ba sedai ƙasan ranta kullun tana tunanin kalamanshi, takasa manta zantukan kuma suna bata mamaki, akullun takan tambayi kanta wacce rayuwa tashi tashiga??? Amma batada me bata amsa...agefenshi shima hakan abin yake domin kullun tunaninta ƙara lunkuwa yakeyi Aranshi sedai tun wancan ranar haryanzu beƙarayin mafalkintaba, sedai tunda yayi magana da ita baki da baki yakeda muradin kullun yaji muryarta yakusa dashi dudda yawan faɗuwa da gabanshi keyi Aduk lokacinda yayi tunaninta amma hakan behanashi son ganintaba, gaya kullun abin ƙara azazalarshi yakeyi Amma miskilancinshi yahanashi gayawa kowa. Yau mako ɗaya kenan dayin arfa hankalin duka bayin Allah ya kwanta angama aikin hajji lafiya jama'a kowa na shirin komawa ƙasarshi ta haihuwa wasuma sunkoma tuni... maisoon ma dai yau Tatadawa anty meenah hankali akan itafa tatashi komagida sabida bikin ƙasarsu dazasuyi kullun se A'isha tayi mata waya akan saƙon kayansu na biki dazata zo musu dasu daga Saudiyar...."ikon Allah wai maisoon miye hakan sekace jinjira kibari sati mezuwa mana base kiwuceba yanzu sanin kankine abu me wahala ne asamu jirgi tunda ba jirgin alhazai kika biyoba doline kiyi haƙuri agama ɗaukarsu tukkunna se yanka Miki ticket ko. "Gaski Ni anty meenah bazan ƙara mako ɗaya aƙasar nan ba domin naso nakoma gida kuma kinsan abinda ke gaba agidan...sosai ta tuburewa anty meenah suna cikin wannan haya niyar muhseen yazo gidan, ganin yadda ƙanwar tashi duk tatashi hankalinta yace tashirya gobe dasafe suwuce tare dama ita yazo ɗauka..aiko tadaka tsalle tana murna kamar taɗauki muhseen tagoya sekace ba itace takawo kantaba dole akayi mata tazo...dukkansu da kallo suka bita suna murmushi. "To jekishirya muje kiyi shopping ko? Tatsinkayo Muryar yayan nata. "A'a yah muhseen komai nasiya babu wani abinda nake buƙata yanzu. "To ai shikenan yafaɗa yana murmushi. "Humm yah muhseen danbakasan tun lokacinda take son barin ƙasar nan bane shiyasa,cewar anty meenah. Shidai murmushi kawai yayi beƙara cewa Komaiba yayi tafiyarshi. *DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈 HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃 *GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI, MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI. GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃 Tafe take cikin izza da isa irinna sarauta wasu hadimai natake mata baya kusan su 8 biyu daga ciki sunriƙe jelar rigarta dakeja aƙasa....shiko ahankali yake takowa cikin tafiyar ta kamala da nutsuwa kanshi aƙasa wani security nariƙe da jakar Computer shi, shukuwa yana riƙeda wayoyinshi kusan ukku, ahankali bakinshi ke juyawa yana tasbihi kamar yadda yasaba domin ba yadda za'ayi kiga Sheikh sudais bakinshi baya motsi sedai baki isa kiji abinda yake faɗa ba domin tsakaninshine da uban jigijinshi...tunda ta hango shi tanemi nutsuwarta tarasa jitakeyi kamar takamoshi da ƙarfin Allah yazama nata, ido tazuba mishi babuko kiftawa haryanzo kusanta dasuri duk wa'yannan hadiman suka raɓe gefe domin su ashi hanya tare da zubewa ƙasa suna kwasar gaisuwa...shikuwa hannu kawai yake ɗaga musu domin Sheikh sudais koda baze amsa gaisuwarka ba to yakan ɗaga ma hannu alamar ya karɓa, to ajiye hannu dazeyi cikin sauri kursum tariƙe hannun nashi, jikinta narawa tace "Barka da shigowa yah sudais...shiko Sheikh sudais runtse idonshi yayi daƙarfi yanajin tafin hannunta data saka cikin nashi kamar wuta azuciarshi domin arayuwarshi bancin maminshi bawa mace data taɓa gigin taɓashi, wani irin mugun bugawa ƙirjinshi keyi sabida tsananin ɓacin rai amma yashiru kuma yakasa ɗagawa daga inda yake sabida tsananin ɓacin rai...wagigice kursum tasaki wata irin ƙara tare da dafe kuncenta alokaci ɗaya sabida saukar gigitaccen marin dataji akan fuskarta wanda seda jinta da ganinta yaɗauke na wuccin gadi,,cikin tashin hankali tajuya gunda taji saukar marin, yarima Basam tagani atsaye yana huci, cikin tafasar zuciya yace "wlh idan kika koma gigin yiwa yah Sheikh dabbanci irin hakan Sena kusa kasheki agidannan shegiya me baƙin hali. Wani irin kallo take binshi dashi kafin tasake kurma ihu takwasa dagudu Takoma cikin gidan tana kiran uwarta.....shidai Sheikh sudais kanshi naƙasa sabida tsabar baƙin ciki da mamaki yahanashi ko motsi. "Please yah Sheikh dan Allah kayi haƙuri kasan halin jakar sam ba hankaline da itaba dan Allah yah sheikh...buɗe cat eyes ɗinshi kawai yayi yana kallon Basam kafin yamiƙa mushi hannu alamar yamiƙo Mishi wani mai da'ake wankin hannu idan ƙaraba wani abun sabida kashe kwayoyin cuta, dama suna ajiyeshi Aduk inda suka saka phapo acikin gidan to shine Sheikh sudais keyiwa Basam nuni daya miƙo mishi...ba musu kuwa yaɗauko yazuba Mishi tare da ɓalle ruwan gora yazuba yawanke duka hannayenshi har wanda bata taɓa ba kana yawuce abinshi Basam nabiye dashi abaya tareda wannan security ɗin. Sukuwa wa'yannan hadiman dake takewa kursum baya seda sukaga ɗagawar su Sheikh sudais kana suka shiga sauke numfashi domin koda Basam ke kyautata musu amma bayada mutunci idan ranshi ya ɓace Junaid yafishi sauƙin kai, sunan motsi kaɗan zasuyi awurin yahaɗa dasu. "tab ɗijam yau tataɓa masu aji mazanda ba'a taɓawa akwashe lafiya, cewar ɗaya daga cikin hadiman. Dasauri ɗayar takarɓe da cewa "aini wlh Sheikh na birgeni ba namiji ne me arhaba koda mulkinki seda rabonki zakisamu namiji kamarshi. "Humm kedai bari wato bancinda Allah kawo yarima Basam dasedai su tabbata anan kenan kunga yadda yayi tunlokacinda takai hannu jikinshi kamar wanda wata najasa ta taɓa?🤔 "Humm aikan dai najasarce agareshi domin ai seda ya tsarkake hannushi tukkunna yaɗaga. "Lallai wanan bawan Allah akwai aji da kamewa. Tofa Bakadai wa'yannan hadiman keta tsegumin su akan wannan abinda ya faru gaban idonsu. Da gudu tafaɗo perlor inda tasamu gimbiya zaitun zaune itada uwar Tata. Cikin tashin hankali gimbiya saudat tamiƙe tare da riƙo ƴar gwal ɗin Tata tana tambayarta miyafaru. "Yaya Basam ne yamari kawai danyaga muna fira nida yah sudais, tafaɗa tana ƙara ɓare baki kamar wata jinjira. "Basam kuma yadakeki? Yanzu shi haryaga wurin dukan jininshi sabida wancan ɗan Bala guron? To wlh bazan yadda ba muje gun memartaba, tafaɗa tana tasa ƙeyar ƴar tata agaba....girgiza kai kawai gimbiya zaitun tayi aranta tana addu'ar Allah ya ragewa Basam zuciya domin dashine kawai gimbiya saudat ketakon saqa agidan sabida baya ƙyalesu sedai yayita samun matsala da mahaifinsu Itako abinda bataso kenan. Acan turakar memartaba kuwa sosai gimbiya saudatt takwashe ƙarya da gaskiya tafaɗawa sarki hadda kukanta...hakan yasa yatura Akira mishi yarima Basam yanajin ɓacin rai sosai akan rashin jituwar ɗan nashi dakuma ƙanwarshi. Yarima Basam na pert ɗin Sheikh sudais sakon kiranda memartaba kemishi yasameshi...hakan yasa yamiƙe tare da nufar turakar Sarkin sedai besaniba Sheikh sudais na biyedashi abaya....! SAWUN GIWA paid book ne akan 1k kacal 👌 banyadda kowa ya karanta mun abuna batareda yabiyani hakkinaba idan kinshirya biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176🙏 Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 17 & 18 "Sallama yayi yashiga tare da gaisarda mahaifin nashi,,,amma ko gaisuwarshi be amsaba yashiga faɗar "yanzu Basam abun naka haryakai kasa hannu kadaki karwarka sabida kawai kasamesu itada sudais suna fira? Kuma idan bekirataba zataje ne? Tunda hakan kazaɓa kanka agaskiya doline kabar gidannan nagaji da yawan ƙorafi akanka da wannan yarinyar kakoma gidanka dazama kawai, yafaɗa cikin ɓacin rai....shidai Basam kanshi aƙasa bece komai balle yayi yunƙurin kare kanshi domin yasan komi zece mahaifin nashi ba yadda zeyiba tunda uwar tsigudidin tariga tayi masa panpo.... Sheikh sudais dayashigo tunɗazu yana zaune kawai kusan memartaba bece komai ba seda yaji Sarki yakai karshen maganarshi tukunnah yace "papi. "Na'am sudais, ya amsa yana kallonshi....shiko ƙasa yayi dakanshi cikin ƙamewarshi yace "acikin shari'ar Muslunci akwai inda Allah ya yadda mace baliga takai hannu jikin namiji baligi wanda ba muharramintaba? Yatambaya anutse.. "a'a sudais wannan kam haram ne kuma nazahiri domin kuwa aikata hakan yana Dede da kusantar zinah ne kuma Allah cewa yayi karma mukusanceta balle aikatawa sabida hakan wannan sam ba Dede bane. "To Abba ita wadda kake zancen an daka abinda ta aikata kenan, Basam rigana kawai yayi amma nikaina tunanin hukuncin dazan mata nakeyi domin danine dakaina zan hukunta ta abinda zammata seyafi ƙarfin mari dominni ba sa'anta bane dazata riƙe kuma ba muharraminta bane, bawai niba kosu Basam haram a musulunci ta taɓa su Indai bada wata lalurarba domin kuwa akwai aure tsakaninsu. Ɗan shiru yayi yana sauke numfashi cikin ɓacin rai domin bayason yawan doguwar magana amma gata ansakashi, kusan minti 3 yana ahakan kafin yaɗago yace "Papi ba Basam ne zebar gidaba nine domin nine sanadin komai kuma bazan iya lamuntar sheɗancintaba agareni muddin taƙara ƙoƙarin aikata abinda ta aikatamin yau, Humm sekawai yacije bakinshi. "A'a sudais baza'ayi hakanba dan Allah karka tafi idan kaje to mizancewa mahaifinka bayan nine nabuƙaci zamanka anan ɗin, sekuma ya kalli gimbiya saudat cikin tuhuma yace "amma saudatt baki gayamin abinda ta aikataba har hakan takasance? Baki ta taɓa irin ko ajikinta ɗinnan kana tace "to ai sabida tanasonshine shiyasatayi koma minene kawai ka ɗaura musu aure kowa ya huta kaga daganan bawai riƙe hannunshi ba koma mitayi babu wanda zece wani abun. Shiru memartaba yayi yana sauraren kalaman kanwar tashi kafin yadubi Sheikh sudais babu tunanin komai yace "yarona kozaka aminta da wannan aure nakira memartaba nagaya mishi? Domin kam idan akayi hakan zanfi kowa farin ciki na haɗa za'a da babban matashin malamin addinin Muslunci kamar Sheikh sudais Muhammad Bilal, yafaɗa murmushin fuskarshi naƙara faɗaɗa. "Humm niban shirya yin aure yanzu ba papi kuma idan ma nashirya zannemi wadda Nakeso dakaina, yana gama faɗar hakan yamiƙe tareda riƙo hannun Basam suka fice daga turakar....da kallo Sarki yabisu hakama gimbiya saudat dakejin kamar tashaƙo wuyan Sheikh sabida takaici, cikin jin haushi tace "wai yaya Hassan miye nawani tambayarshi kawai kakira mahaifinshi mana ku ƙare magana amma katsaya tambayar ra'ayin shi bayan dagani har kai munada tabbacin baze aminceba..."Humm saudat kenan duk yadda kikejin labarin sarki Bilal yawuce nan musamman akan wannan yaron nashi baze taɓa ɗaura wa Sheikh sudais aureba muddin bashine yace yanason matarba kuma idan yace yanaso inada tabbacin ko ƴar waye seya aura Mishi ita idai Allah ya ɗauro aure atsakaninsu, yafaɗa yana jimanta abin.... gimbiya saudat batace Mishi komaiba tamiƙe cikin takaicin rashin nasara ɗakin. A general perlor kuwa gimbiya zaitun nazaune tana tunanin abinda zeje yadawo akan wannan lamarin Sega Junaid yashigo, cikin girmamawa ya gaidata kana yace "lafiya kuma Ummi naga yaya Sheikh da yaya Basam sunfito daga pert ɗin memartaba kuma Sheikh riƙeda hannun yaya Basam? Damaki gimbiya zaitun tace "Sheikh kuma hardashi yaje gum memartaba? Gaskiya ina tunanin hakan domin dai ayanzu atare nagansu. Murmushi gimbiya zaitun tayi aranta tana furta alhmdlmulillah kafin tadubi ɗan nata tace "bansan abinda ke faruwaba Junaid sedai inaga ko minene itada Basam ne domin tashigo tana gayawa mahaifiyarta ya daketa. Ido Junaid yazaro cikin mamaki yace duka kuma Ummi? "Tabbas kuwa kuma yadaketan ba ƙarya tayiba domin naga shafin hannunshi a fuskarta sedai duk abinda yasa yamareta abinnan me girma ne...tab ɗijam to Allah ya kyauta Bara nashiga ciki yafaɗa yana barin perlor.. *DARE ƊAYA WANKA GOMA*🍌🙈 HUMM KARKI BARI ABAKI LABARIN WANNAN SIHIRTACCEN MAGANIN ƳAR UWA, DOMIN KUWA DUK WADDA BATA SANSHIBA TO TABBAS TABAR BAYA DA ƘURA, *DARE ƊAYA WANKA GOMA* MAGANINE MA MATIKAR MAHIMMANCI AGUN NAMIJI DA MACE AMMA BAZANCE KOMAIBA IDAN KIN GWADA KECE ZAKI DAWO SA GUDUNKI, IDAN KUWA HAR KIKA GWADA BEMIKI AIKIBA, TO WLH ALLAH ƊAYA ZANBAKI KUƊIN KI, Game bukatar *DARE ƊAYA WANKA GOMA* ze iya tuntubar wannan nomber 👉 07037092176 domin za'akai Mikishi aduk inda kike afaɗin duniya.💃💃 *GYARAN JIKI, ƘIBA HIPS, NONO, HASKEN FATA* DUK AKAN ABU ƊAYA INGATACCEN GARIN BOBOTIC SABAYA, BAWAI NORMAL SABAYABA NO DOMIN WANNAN GA DAƊI GA BIYAN BUƘATA CIKIN ƘANƘANIN LOKACI. SEKIN GWADA ZAKI TABBATAR HAJIYATA INADA TABBACIN IDAN KIKA FARA BAZAKI BARIBA DOMIN KOWANNE BAKI YASON DAƊI GA KUMA BIYAN BUƘATA CIKIN SAUƘI, MUNADA INGATTUN KAYAN MATA DA KUMA MAGANIN MAZA MUNADA KAYAN GYARAN JIKI SABULUN DILKA DADAI SAURANSU DUK ABINDA KIKESO HAJIYATA ZAKI IYA SAMUNSHI AWURINMU AKAN FARASHI ME SAUƘI. GAME BUƘATAR GARIN BOBOTIC SABAYA ZE IYA NEMAN WANNAN CONTACT ƊIN 👉07073092176 KAYANMU BASUDA NABIYU💃💃💃 Washe gari da sassafe maisoon da yah muhseen sukayiwa Anty meenah sallama a airport kana jirginsu yaɗaga zuwa Nigeria...seda sukaga tashin jirginsu tukkunna suka koma gida sedai suna isa saka samu fawan na jiransu, sosai suka gaisa cikin mutunci kana yace "meenah ina autar mom? "Laa bata gayamaba yah fawan wlh juya taɗora rigimar ita bazata zaunaba seta tafi hakan yasa yah muhseen yace tashirya sutafi yanzu daga airport muke wurin rakasu har jirginsu yatashi inaga kafin yamma autar mom kam tana gida....wani irin kallo yakebin anty meenah dashi tunda tafara magana zuciyarshi na tsinkewa "mikenan ake nufi? Maisoon muhseen tabiya bayan tasan ita yazo ɗauka a ƙasar? Tana nufin son muhseen takeyi akanshi kome? Inaaa wlh sam bazata saɓuba yafaɗa Aranshi kafin yajuya fuuuu yabar gidan ko sallama beyiwa anty meenah ba...ita kam mamaki sosai yanayinshi yabata sadai batace komaiba tashige warta gida itada yaranta.. Fawan nafita airport yanufa domin yin cuku cukun tafiya domin yayiwa ƙanshi alkawarin da isa Nigeria zegaya mata asalin abinda keranshi gameda ita kana yagawa abbey domin ayi gaggawar yin komai yariga muhseen ɗin...sedai duk yadda yaso yabar Saudiya aranar abin yaci tura doline se bayan kwana biyu zesamu jirgin zuwa Nigeria ahakan doli yasiya ticket ɗin wancan jirgin yakoma masaukinshi zuciyarshi na ƙunar doline yajira nanda 2 days tukunnah yatafi. Nigeria Jirginsu na sauka suka hango jafar yazo ɗaukarsu tare da A'isha, dagudu A'isha tazo suka rungume juna itada maisoon suna murna. Shi kuwa muhseen Jafar yabawa hannu cikin girmamawa ga yayan nashi yace "munsameku Lafiya yah Jafar? "Lpy qalau bro y ibada? Alhmdlmulillah, "yah Jafar inawuni cewar maisoon kanta aƙasa..uhmm sannu autar mom yan saudiya to y ibada? "Alhmdllh yah Jafar y su anty sofy da baby's na? "Duk suna lpy, yafaɗa yanayi gaba shida muhseen. Amotama hakan suke ta fira cikin nishaɗi da farin ciki daga A'isha har ita maisoon domin sune abaya yah Jafar da yah muhseen suna agaba. "Ƙanena wane hukunci yakanye akan zancen da Abbey yayimuku kauda su fawan? "Humm aini nasamu tawa yaya in sha Allah nanda ɗan lokaci zan bayyana ta gareku. "Tofa 🤔 Masha Allah amma naji daɗi wlh.."yah muhseen matace kasamu? Kai mana naji daɗi wlh sweetheart Kinga daga mungama wannan bikin senasu yaya ko ya fawan yace yasamu mata gaskiya wannan abin Yamin daɗi, Maisoon tafaɗa cikin farin ciki. "Wlh kuwa sweetheart Nima naji ai kamar nataka kan ɗanda anty sofy zata haifa sabida murna, cewar A'isha suna taɓewa da Maisoon. "Please my one bro wacece wannan me sa'ar agaya muna ita domin tunyanzu agabatardamu agunta amatsayin cikakkun ƙanen miji domin tafara tattalinmu koba hakaba sweetheart? Hakane wlh, A'isha tafaɗa tana dariya...Humm ai kuna tare da koma wacece domin kuwa sa'arnan bazatabar gidanmu ba taje wani gidan tabbas doline takasance acikin ahalina kuma ina matuƙar sonta wlh har cikin raina, sekuma yayi shiru can yace "rabbi kabani muradin raina idan samunta alkhairi ne agareni kuma idan ita ɗin matatace Allah ka mallaka min ita cikin aminci...gabaki ɗaya baki suka saki suna kallonshi cikin mamakin kalamanshi musamman ƴammatan da dasukayi kamar andasasu sabida lulawa duniyar tunani. Yah Jafar kuwa cikin mamaki yace....! Saura page ɗaya free yaƙare kuhanzarta biyan naku domin kusamu damar karanta SAWUN GIWA har ƙarshe 💃 SAWUN GIWA paid book ne akan 1k kacal 👌 banyadda kowa ya karanta mun abuna batareda yabiyani hakkinaba idan kinshirya biya zaki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176 🙏 Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 19 & 20 "Tofa 🤔 wannan wacece ƙanena? Kodai ƴar gida zakayi acikin ƴammatan gidanmu zaka ɗauka? Murmushi yayi kana yace tabbas kuwa yaya aciki zan ɗauka domin nasamu zaɓin raina.."wow Masha allah Amma kuwa da su abbey sunfi kowa farin ciki da wannan al'amarin koya kukace sister's? Yatambaya yana kallon su maisoon..ajiyar zuciya suka sauke atare musamman maisoon da zuciyarta ta tsananta bugawa, kana suka ce "hakene yaya aikuwa zamuso musam ko wacece antyn tamu acikin family...zaku ganta soon, cewar muhseen adede lokacinda yah Jafar yayi Perking a cikin gidan Dady, wato gidansu maisoon. Cikin zumuɗi suka fito itada A'isha suka nufi cikin gidan da hanzarin su...da kallo muhseen yabisu har suka ɓacewa ganinshi kana yasauke ajiyar zuciya. "Miyafaru ne ƙanana? Kodai acikin waƴannan yammatan ne kafaɗa irin wannan kallo hakan? Gayamin wacece acikinsu? Yafaɗa yana sakin murmushi. Lumshe kyawawan idanuwanshi yayi kana yace "maisoon yaya ina mugun son yarinyar nan Allah yasa ta amince dani, yafaɗa cikin rauni. "Wow Masha allah gaskiya kuwa idan kasameta kayi dacen mata bro Allah yasa ta karɓe ka amma kayi gaggawar fito mata da asalin buƙatar ka domin kuwa inba hakanba wani ze iya riganka..dam ƙirjin muhseen yabuga cikin fargaba yace "in sha Allah yaya zan yi ƙoƙarin hakan. To Allah yasa mudace,. Ameen y Allah, yafaɗa kana suka nufi cikin gidan. Sukuwa yammanta suna shiga suka samu mom zaune a perlor, wani mugun ihu maisoon tabuga tanayi kan mahaifiyar Tata cikin cikin farin ciki da ɗauki ganinta. "Oyoyo my lovely I miss you so very much wlh, tafaɗa alokacinda ta maƙalƙaleta tana manna mata kiss a fuska. Cikin farin ciki mom tace "ikon Allah maisoon karyani zakiyi wannan murza hakan? Ashe dai kunma iso yanzu nake waya da Ameenah tace ai tunɗazu kuntaso keda muhseen yana inane? "Ta tambayeya tana waigen bayanta, Murmushi A'isha tayi cikin sanyin halinta tace "mom yah muhseen yana waje zeshigo yanzu, inawuni. ",Eyee Uwar Muminai kice tare kuke aibangankiba wannan sarkin figar hankalin duk ta maƙalƙaleni, to y kk y hajiyarki? "Tana lpy qalau mom. Masha Allah maza kuje ciki to kuyi wanka kuhuta sekuzo kuci abinci. "To mom suka faɗa atare suna barin perlor akuma wannan lokacin muhseen da yah Jafar suka shigo. Cikin girmamawa suka gaisa da mom. Aiko taji daɗi sosai domin yaran nasu suna da kirki kuma tanajin daɗin yadda suke nuna kulawarsa ga autar Tata. "Mom ga little sis nan naɗaukewa meenah please dan Allah tadena irin wannan tafiyar menisa ita kaɗai koba komai a gaya mana inbazamu iya zuwaba samu saka arakata sabida awannan zamanin mutun baya sakeda abinda yake dashi please. "Kaji ƙanen sojoji aidoli kam kace hakan, cewar yah Jafar. Murmushi mom tayi cikin sakin fuska tace "in sha Allah kuwa muhseen idan ma tace zataje to takiraku ta tagaya muku tukkunna, tafaɗa tana Murmushi. "Yawwa my sweet mom hakan yasace Bara muƙarasa gida yanzu. "To shikenan agaida min Hajiya, Jafar agaidamin ƴata..in sha Allah zataji mom, daga haka sukabar gidan. Su maisoon kuwa seda sukayi wanka suka huta tukkunna sukaci abinci daganan suka shiga firar yoshe gamo A'isha nabata labarin yadda bikin ƙasarsu maimoun zekasance, haka suka wuni aranar har Dady yadawo yasamesu, sosai yayi farin ciki jin cewar muhseen ne yaje har Saudiya yazo da,ita...aiko tazuba taɓara sun ranta agaban Dady domin maisoon ƴar lelece agun iyayen nata. Sedare liss tukkunna yah jawwal yamayarda A'isha gida. Washe gari dasafe tana kwance akan makeken bed ɗinta tana bacci, wayarta tadameta da ruri, cikin maganin bacci taɗauki yawar batareda tadubaba taɗora akunne. Tana faɗar "hello. "Hi beautiful lady y kk? Taji saukar muryar da take tunanin tasani. Ai babu shiri tamiƙe zaune tana wartsakewa tare da cire wayar akunnenta tana duba nomber, nomber Nigeria ce sedai batasan kota wayeba, kafin Takoma yin magana akace "hello beauty kinajina? "Waye ne? Yatambaya atsaitsaye. "Humm bakiganebako? Nasan dama bazaki ganeba.."luck kagayamin kowaye banason shirme kona kashe wayana, tafaɗa cikin ɗan hasala. "Uhm I'm very sorry please yaseer ne wanda kuka haɗu a saudia. "Niban haɗu dakowa ba a saudia idan zakayi bayanin kokai waye kayi idan bazakayi ba shikenan tafaɗa tana ƙoƙarin yanke wayar..."Karki kashe please sunana yaseer wanda kika temaki kakarshi a saudia acikin masallacin harami itace tace kibani contact ɗinki domin idan kindawo Nigeria kizo gidanta, to shine yanzu tace nakiraki naji idan kindawo kuma yoshe zakizo? "Humm aisakeyimin bayanin cewar Hajiya ce tace kakirani tun farko, shikenan kace mata nadawo kuma in sha Allah zanzo cikin kwana kinnan ina gaidata please, tafaɗa cikin alamun gajiya da zancen.."okay in sha Allah zataji please kiyi save contact na mana ƙanwata Kinga Hajiya bazata dena sakani kirankiba nikuwa bazanso duk nakira kicemun wayeba. "Okay I'll do it in sha Allah daga hakan batajira cewarshiba tayanke wayar...daga gefen yaseer kuwa murmushi yayi yana faɗar "agaskiya Muryar yarinyar nan kaɗai abin so ce balle Gara kyakkyawa, uhmm Allah ya karkato min dake my beautiful lady. Yafaɗa yana manna wayar a ƙirjishi.. Saudia Kwana biyu dayin rigimar Basam da kursum Sheikh sudais yashirya komawa Dubai, ba yadda Sarki Hassan beyiba akan yazauna yace aiba zama zeyi acanba sedai ze ɗan jima domin akwai abinda zekaishi sa'annan tare da Basam zeje..ba yadda Sarki ya iya doli yabarshi yatafi..sam wannan tafiyar batayiwa kursum da mahaifiyarta daɗi ba domin su ƙullah wani ma kirci dasukeso ai watarwa akan Sheikh sudais ɗin wanda zesaka doli ya amince da auren kursum kobaya so sadai sun makaro yau kam Sheikh sudais yaɗaga zuwa ƙasarshi ta haihuwa sedai sujira dawowarshi...agefen gimbiya zaitun kuwa baƙaramin daɗi tajiba domin koba komai Basam zetsira daga tarkonsu domin muddin Sheikh sudais yabar gidan to sesun ƙullah mishi wani makircin. Nigeria Yau rana ta ukku kuma yau ne jirgin daya ɗauko fawan yasauka agarin Abuja. Anan airport yasamu zugar sojojin shi da ƙanen shi fadeel suna jiran isowarshi, rungume juna sukayi shida fadeel cikin farin ciki da ɗaukin juna domin dai wannan ahalin kam akwai son ƴan uwa sam basason wani abun yasamu ƴan uwansu musamman najini... sojojin shi kuwa sara mishi sukeyi cikin girmamawa haryashiga mota, kana suka ɗauki hanyar gidansu, cikin azababben gudu kamar yadda suka saba....suna isa gida sukayi Perking yafito cikin sassarfa yaƙara cikin gidan fadeel na biye dashi abaya..azaune suka samu mama da Abba a perlor suna fira se A'isha dake kwance kamar me Bacci amma kuma azahiri ba bacci takeyiba. "Oyoyo my son soja mazan fama y to yagajiyar tafiya? Cewar Abba tunkamin fawan ya gaidashi. Ƙarasawa yayi yana mannawa mahaifin nashi kiss agoshi kana yace "lpy qalau alhmdllh abbana ya gidan ? "Lpy qalau son. Good, mama barkada rana. "Yawwa barka fawan andawo lafiya? Tafaɗa tana Murmushi domin Hajiya Bintu akwai sanyin hali da Dattako. "Lpy qalau mama. Ɗan shiru babiyo baya can Abba yace "son miyake damunka ne naga duk kazama wani iri? Please gayamin idan akwai matsala? Ajiyar zuciya yasauke kana yace "akwai damuwa Abba, "last time abbey yayimun zancen aure kuma wlh lokacinda yabamu yakusa nikuwa gaskiya ƙanwata Nakeso bansaniba ko zaku bani, yafaɗa ashagwaɓe. "Tofa Masha Allah ai wannan abun farin cikine mizesa muhanaka kuwa wannan wacece? "Maisoon ɗin Dady, yafaɗa kanshi tsaye domin yayi alwashin seyayiwa muhseen baƙin ciki.. "kai Masha Allah amma gaskiya wannan zancen yayimun daɗi yanzu sabida kanason maisoon shine kake wani cin magani kana ɓata rai? Humm to shakuruminka Indai maisoon ce tazama taka anjima in sha Allah zansamu yaya Ishaq dazancen ayi komai aƙare..yawwa my sweet Abba haka nakesonji wlh, fawan yafaɗa yana rungume abban nashi...wani irin faɗuwa gaban A'isha yayi domin jitayi kamar itace za'ayiwa wanan kutsen yah fawan da sweetheart ɗin kuma batareda saninta ba inaa sam bazata bari hakan takasanceba, tanacan duniyar tunanin taji muryar mama tana faɗar....! SAWUN GIWA paid book ne akan nera 1k kacal 👌 free page yakusa ƙarewa kuhanzarta biyan naku domin kusamu damar karanta shi har karshe domin bazan lamunci akaranta min wani abuna batareda anbiyani hakkinaba, please akiyaye🙏 idan kinshirya biya saki iya tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176. 🙏 Autar alheri ✍️ 🐘🐘🐘 *SAWUN GIWA*🐘🐘🐘 🐘 🐘🐘 🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘 🐘🐘🐘🐘🐘 Romantic love story 💋💓💞 Daga alkalamin✍️👇 Dr Yasmeen Ahmad (Autar alheri ✍️) Marubuciyar 👇 SIRRI SOLDIER'S FAMILY INGARMAM NAMUJI MEJO NAJEEB WAYE MIJINA TANTIRANCI SABON SALO IZZAR MULKI BIG LADY'S MY LITTLE SISTER JEJI GIRL JIKAR IYA DELU SHUGER DADY And NOW 👇 SAWUN GIWA LABARIN GIRMA AKAN GIRMA SOYAYYA MULKI ISA FINƘARFI RIKICI BAN MAMAKI DADAI SAURANSU DUK ACIKIN BOOK ƊIN *SAWUN GIWA* Free Book 1 Page 21 & 22 Last free page 🙏 Duk wadda ke buƙatar karatun SAWUN GIWA har complete tayi hanzarin biyan nata kuɗin domin samun damar karatu cikin aminci, ban yadda kowa yakaranta min abuna batareda yabiyani hakkinaba dan Allah akiyaye🙏 *Masu yimun document ɗin book bansaka kowaba kuma wlh duk wanda yayi banyafeba idan kuma nakama mutun dayimun hakan wlh ko aina yake senayi shari'a dashi domin besan wahalar danayiba kafin nayi abuna* 😥 "Tana faɗar "ko kusa Alhaji wannan ba Dede bane kafara tambayarshi shin maisoon ɗin tasanda zancen shi kuwa? Idan tasani shikenan babu damuwa amma idan batasaniba to kaje kafara neman soyayyarta tukkunna daga baya se ayi zancen aure dukkanmu zamuyi farin ciki da hakan, kuma kaida nahaifa umurnine ba shawaraba tabbas idan maisoon bata amince dakaiba to kaje kafara neman yaddar ta tukkunna. Tanakainan azancenta tamiƙe domin tasan yanzu Abba zega laifinta kuma tayi hakanne dan tasan tabbas maganar taje gun Abbey ko maisoon bataso se anyi acutarda ƴar mutane sabida son zuciya...ajiyar zuciya A'isha tasauke domin baƙaramin daɗi maganar mama tayi mataba.....shikuwa fawan wani mugun takaici yaji domin yasan zesha wahala kafin maisoon ta amince dashi dubada rashin tsoron yarinyar dakuma tsiwarta gaya besan abinda muhseen yakitsa mataba. Ajiyar zuciya Abba yasauke ganin yadda yaron nashi yayi kici kicin da fuska yace "kabarta my son kayi haƙuri ai bawani abin damuwa bane nasan ƙanwarka bazata ƙikaba domin Kanada duk wata nagarta daya dace ace namiji nada ita doline kowacce mace tayi alfaharin samunka amatsayin mijinta, sabida hakan kaje kawai kanemi soyayyar Tata kamar wadda mahaifiyarka tabaka umurni, nikuwa daga ranarda ta amsa aranar zan cimma yaya Ishaq asaka muku ranar aure, yaƙarasa zancen yana dafa shoulder ɗin shi sabida ya ƙarfafa mishi guywa. Ɗan shiru yabiyo baya nadan lokaci kana fawan ɗin yace "shikenan Abba in sha Allah zan yi hakan acikin satinnan zandawoma dazancen soyayyar maisoon. "Yawwa jarimin namiji ai nasan zaka iya domin soja da jarumta akasanshi, tashi kaje Allah yayima albarka.."Ameen Ameen Abba daga hakan yamiƙe yanufi bedroom ɗinshi. A yau kusan kwanan maisoon 12 da dawowa daga saudia kuma suna waya da yaseer jefi jefi kala bata sake mishi harta dawo tana sake mishi, sabida fakewa dayakeyi da hajiyarshi yana samun doguwar magana da ita....daga gefe ɗaya kuma shirye shiryen bikin ƙasarsu maimoun sukeyi sosai domin ansaka amarya lalle kuma yau ne ranar kamu tun safe suna wurin ƙunshi, se yanzu suka fito yamma liss, kowacce anyi mata baƙin zane makyau itada A'isha, gidan suka nufa inda A'isha ke driving maisoon na gefenta. "Sweetheart Inaso zanyi wata magana dake please, cewar A'isha. "Okay inajinki wani abun yafarune? "A'a kawai dai zefarune to Inaso nagaya Miki ne dan kikwanta da shiri. "Okay inajinki minene? "Humm wai kinsan abinda yah fawan yaje yagayawa Abba kuwa? "A'a sekin faɗa minene? "Kedai bari sweetheart wai cewa Abba yayi ai yanasonki keze aura Ni wlh yabani mamaki, shine Abba shikuwa zeje yagayawa Abbey, amma mama tace sam bata yadda ba seya fara neman yardar ki tukkunnah nana ɗauka ma yazo Miki dazancen, taƙarasa zancen tana kallon maisoon da ko ajikinta, bakiji minaceba sweetheart naga babu inda kika damu? "Murmushi maisoon tayi kana tace "to mize damar dani sweetheart nadesan ba yadda za'ayimin auren dole kuma dan yah fawan yace yana sona ba abun mamaki bane domin mazan ayanzu ba kunyace dasuba duk abinda yazo musu arai zasu iyayi sabida Karki wani damu muyi sha'ani kawai. "Ajiyar zuciya A'isha tasauke kana tace "tabbas hakene zancenki sweetheart amma kinsan koda bakiso muddin zancennan yaje gun Abbey wlh se anyi kokin manta waye abbey kuma kinmanta yadda akayi auren anty Zainab ne? Damm gaban maisoon yafaɗi jin kalaman A'isha tabbas maganarta gaskiya ce domin bata manta yadda akayi auren anty zee ba a lokacin ita yah jawwal takeso amma beyi saurin yin maganaba har abokin Abba yazo nemawa ɗan aurenta kuma Abbey yabashi, daga baya dataji tace ita yah jawwal takeso akace sedai tayi haƙuri basataɓa canja magana idan sukayi, tofa hakan anty zee tahaƙura itada yah jawwal bayan sunci kuka har sun gode Allah amma ba wanda ya tausaya musu daga karshe ma dady yasaka yah jawwal yabar ƙasar shiyasa har yanzu beyi aureba, haka akayi auren anty zee kamar takashe kanta...taɓo maisoon A'isha tayi ganin tanata magana tayi shiru domin ita talulu duniyar tunani. "Yadai sweetheart? "Humm ina tuna yadda akayi auren anty zee ne wlh banmanta ba sweetheart shine gabaki ɗaya yarikitani. "To kingani sabida hakan wlh tunwuri idan akwai wanda kikeso kiyi gaggawar kaishi gun Abbey kar ayimiki yadda akayiwa anty zee domin kinganni anan wlh inada wanda Nakeso kawai bazanyi magana bane sabida bansan shi wayakeso ba dudda cewar ina fatar nice domin tabbas idan ban sameshiba wlh zanshiga tashin hankali sweetheart. "Tofa waye wannan yayi Miki mugun kamu hakan sweetheart? Maisoon ta tambaya cikin mamaki..."Humm kinyi mamaki ko? Aibazama kiyi mamaki ba sekinji kowaye? "Please gayaminto wayeshi? Kinsan Bama hakan dake. "Haka ne ai doline zan gaya Miki kodan kitayani addu'ar samunshi. "Okay ina jinki. "Ɗan shiru A'isha tayi kafin tanisa tace *"Yah muhseen* "ƙuttt 😱 yah muhseen dai namu? Maisoon tafaɗa cikin mamaki.."eh shi sweetheart wlh ina mugun son yah muhseen shiyasa alokacinda yace muna yanada yadda yakeso hankalina yatashi amma danaji yace acikinmu take senaji yaɗan kwanta shine naketa addu'ar Allah yasa nice kuma yayi saurin faɗa kar wani yarigashi ayimana katangar ƙarfe domin wlh Allah ina mugun sonshi sweetheart.."tab ɗijam ana wata gawata ashedai yayanmu nada farin jini wlh irin wannan mugunso haka sweetheart Allah yasa kuɗin rabon junane, maisoon tafaɗa cikin farin ciki. (Nikuwa nace tab ɗijam lallai kam shine ake kirada ana wata gawata kokuma nace son maso wani😱 wlh harkinban sausayi A'isha😥) ahakan har suka isa gida suna firarsu. TALLAH TALLAH TALLAH Mejo najeeb Labarin isseta yar gidan aljanar ruwa, labari me ban al'ajabi da rikitarwa, gakuma soyayya romantic love story 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💓💓💓💓🤭🤭🤭🤭💃💃💃💃💃💃💃💃rikita rikita kenan, dukkansu daga alkalamin taku har kullun mesom farin cikinku wato shaha rarriyar marubuciyar littafin *IZZAR MULKI* labarin daya gigita duniyar ku, AUTAR ALHERI ✍️✍️ Soldier family (labarin mama ƙaramar yarinya me rayuwa acikin aljanu tamkar mutane, wadda daga baya zama koma rayuwa awata ƙasar cikin family me tattare da tantagaryar tsafi da miyagun aljanu, hummm gakuma soyayya da birgewa meban sha'awa romantic love. Soldiers family complete ne game buƙatarshi ze iya tuntubar wannan nomber 👉07037092176.💃 INGARMAM NAMUJI Labarin suyayya da safna me rayuwa ajeji kamar ba mutunba cikin miyagun haɗurra da kasadar rayuwa, daga gefe kuma tana soyayyar ma'aurata da wani cikakken saurayi jami'in soja a mafalki. Gakuma soyayya yazeed da sumayya abin birgewa, gefe ɗaya kuma da sadeeq da sauratt, suna buga nasu love abin gwanin ban sha'awa..idan kuma koma gefe kuwa ga fitinanniyar kakarsu me abin dariya wato Hajiya nene ikon Allah,,,, gaskiya a wannan family ana buga Ross💃 duk acikin littafin 🐎 INGARMAM NAMIJI 🐎💃 malallakin Autar alheri ✍️. Humm My little sister. Labarin huzda da ahazad yayada ƙanwa uwa ɗaya uba ɗaya amma suna wata irin soyayya meban sha'awa da birgewa daga ƙarshe sun kafema iyayensu akan cewar tabbas su zasu aure juna abinda kuma baze taɓa yuba koya wannan badaƙalar zata kasance🤔🤔🤔 romantic love and 💓💓💓💓 story 💃mallakin Autar alheri ✍️ Misalin ƙarfe 8:30pm suka shirya domin zuwa kamu kamar yadda aka tsara, sunshirya cikin arbian gown pich color tayi musu shegen kyau kamar kasacesu ka gudu, ahakan suka nufi hool ɗin daza'ayi kamun domin kusan sune sukayi na ƙarshe da shiga koda sukaje tuni amarya da angonta na wurin sunacikin fili ana musu liƙi. Suna kunna kai cikin hool ɗin maisoon tafara wata shegiyar rawa me masifar ɗaukar hankali dubada yadda yanayin tsarin jikinta yake se rawar tayi mugun yimata kyau, tanayi tana juya ƙugunta kamar wata tarwaɗa kuma tana dunfaro tsakiyar filin, A'isha nagefe tana mata liƙi tana Murmushi. Ihu kawai wurin ya ɗauka samari se sowa sukeyi ganin yadda albarkatun jikinta ke bada kala Sena fisgar hankalinsu. Wani irin tafi akeyi ana faɗar ga manyan ƙawayena amarya sun isa Big Iadys dan Allah Abasu fili,,,,aiko aka shiga darewa hakan yabawa yaseer damar hango ta alokacinda taƙaraso tsakiyar filin tana yiwa amarya da ango liƙi tana juya ekebe💃wani irin waro ido yayi ganin yadda wani guy keyiwa boom boom ɗinta liƙi batamasaniba. Hakan yasa yataso cikin hanzari yayowurin, jikawai maisoon tayi antsaya bayanta ana zuba mata nera..domin yana zuwa ture guy ɗin kawai yayi yashiga yimata liƙin..ahasale tajiyo domin saukewa koma waye ruwan Bala'i setayi ido huɗu da yaseer yana sakar mata Murmushi... murmushin itama tamaida mishi kana tashiga yimishi liƙin shima sesuka koma su biyu ke rawar suna yiwa junansu liƙi kuma amarya da angonta namusu hakama A'isha da yayyen amaryar, se suka bada kala sosai awurin....yah fawan nacan cikin wasu abokananshi domin yayan angonne abokinshi shiyasa yazo bikin, yana zaune yaji ana faɗar wlh gawata beb can tahaɗu iya haɗuwa domin akwai kayan hutawa ajikinta gayacan se juyasu takeyi cikin salo me ɗaukar hankali..ai besan lokacinda yamiƙe ba domin yazo yaga ko zegwada sa'arshi anan yaɗan huta yau kasan cewar shi mayen mata, sedai yana zuwa wurin yayi fruss ganin maisoon ce gaya se cashewa sukeyi itada yaseer cikin farin ciki duk idanun mutane na kansu,,,wani irin malolo yaji yataso mishi cikin baƙar zuciya yakutsakai cikin filin tareda finciko hannunta kawai yayi waje da ita...amugun ahasale itama tajiyo cikin tsiwa tace "Wai wanne ɗan renin hankalin ne? akan me zaka riƙoni hakan sekace wata ƴarka..shiri tayi ganin fawan agabanta yana huci, "yah fawan dama kaine? Lafiya kuwa? Tatambeshi cikin mamaki. Wani banzan kallo yatsa mata kana yaja hannunta se cikin motarshi yajefata aciki kana yafigi motar da azabar gudu yabar wurin..wani mugun murmushi yaseer yayi kana yace koma waye kai kagama tsallenka maisoon tawace nikaɗai...! Tofa 🤔 ko ina fawan zekai maisoon? Shin ya soyayyar da A'isha keyiwa yah muhseen zata kasance? Ina mokomar yah muhseen da Maisoon ɗinshi? Shin minene nufin yaseer nacewa maisoon tashice? Yazata kaya tsakanin gimbiya saudat kursum dakuma Sheikh sudais? Shin miyasa Sheikh sudais ke yawan mafalkin yana love da Maisoon? Acikin wa'yannan zaratan samarin shin waye gwanin maisoon?? Wace badaƙala za'ataka agaba? Hummm domin jin ansoshin duka wannan tambayoyin kubiyini a SAWUN GIWA book 2 domin ganin yadda zata kaya. Domin ba'ayi Komaiba tukunnah yanzune wasan zefara💃💃💃💃💃💃💃💃💃 Game bukatar biyan kuɗinta nera dubu ɗaya ne zaki ita tura kuɗinki a wannan account ɗin 👉 2276776261 sha'awanatu ƙasim UBA Bank kana kitura shaidar biyanki awannan nomber 👉 07037092176. 🙏 Autar alheri ✍️ Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels