Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ο»Ώ[04/06, 14:35] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interlingent,and expert writers,we are the best among the rest. Wanan labarin kagagen labari banyi shi dan cin zarafin kowa ba. WARNING Ban yarda wani ko wata ta canja min labari ko ta wata siga ba in haka ta faru Allah ya isa.in kunni yaji jiki ya tsira.please be warn NOTE:duk Wanda bata fara bibiya daga farko ba ta jira documents bana so sai nayi nisa a ta bina PC Barka da sallah masoyana Allah ya maimaita mana(amin) dedicated to my fans all over the world.wish you all happy eidil-fitir πŸ…Ώ1⃣&2⃣ please fans zaku gan nayi left a groups haka ta faru ne sakamakon matsala da watsapp dina ya samu please kuyi add dina a wanda nayi left ko a turo min links ta PC Bismillahir Rahmanir Rahim Monday ta kasance rana ne da mutane ke busy domin masu zuwa aiki na zuwa yan makaranta ma haka kamar inda kuka sani ko bature na tsoron monday Wata budurwa na hango da bazata wuci shekara ashirin da biyar ba rike da hanun wata yar yariya da bazata wuce shekara bakwai ba sanye da uniform din makaranta boko green and white check Yariyar sai zuba take tana cewa"mummy yaushe za ki nuna min daddy na kowa a makarantar mu sai maganar daddy su suke" Murmushi tayi tace"very soon my dear ai na kutsa nuna miki shi,ya tafi humura ne" Yariyar tace"toh amma mummy ban taba ganin sh......."bata karasa ba sakamakon ihun da tayi mata Tace"meyasa baki jin magana ne eh? Bana hana ki maganar daddy ki ba?akwai abinda kike bukata ne da bana yi miki shi a matsayi na na mummy ki?" Hawaye ne ya cika idon TASLEEM cikin kuka tace"sorry mummy dan Allah kiyi hakuri" Kallonta NUR tayi sai taji ba dadi tace"no dear iam soory please don't cry"rungumeta NUR tayi tace"share hawayenki" Sharewa tayi tace"mummy ance in bamu biya kudin makaranta ba za a kore mu gobe" Shiru tayi amma a zuciyarta tunani take ina zata samu kudi ta biya mata kudin makaranta a wanan halin suka ci gaba da tafiya har suka kai gate din makarantar,kodaden Jakarta ta bude zip ta ciro wani face mask ta bata tace"karki manta kisa lokacin break banda wasa cikin kura,please baby don't be careless bana so ki samu attack" Tasleem tace"mummy zan kula da kaina,kema ki kula da kanki"dukawa nur tayi ta kissing dinta a goshi tace"sai kin dawo kiyi karatu" tace"toh"tafiya ta fara d'angawa NUR hanun sanda ta gan shigewar ta makaranta sanan ta juya,agogo hanunta ta duba ta gan 8:12am zaro ido tayi tace"oh no iam in trouble yau muna da meeting by 8:am gashi za a yi mana introducing sabon C E O,gudu ta fara yi tana tare abin hawa amma Wanda ya tsaya domin a cike yake kasancewar ranan Monday ne haka ta cigaba da tafiya sai dai bata yi nisa ba takalmi kafanta ya sinke cirewa tayi ta rike a hanun ta cigaba da tafiya AFSAMAN building company wani hadadden gaye ne zaune a wani hadadden office tsayawa fad'a kyau din office din bata lokacine ga workers sun tsaya gaban shi sai fad'a yake yace"manager wani irin aiki kuke bakwai la'akari da lokaci eh?a ce har 8:40 staff bata zo aiki ba kuma ta San tana da presentation by 8:am" manager yace"sorry sir Afan zata iso yanzu" Afan yace"you should be sorry for yourself because I won't hesitate to sak u both,domin in muka yi loosing contract din nan I will make sure you pay dearly with your job.a ce wai saboda wata banza baza mu tafi meeting ba. wai dan ita tayi plan din building din wanan wani irin carelessness ne?ita kadai ta iya drawing?kallon wani daga cikin staff din yayi yace"what is your name?" a rude mutumin yace"sir dani kake?" yace"no da kaina nike, wai meke damun Ku ne?" mutumin yace"sorry si..."be karasa ba sir Afan ya katseshi da cewa"my friend will u keep quite and tell me you bitter name " a rude mutumin yace"sunana isah garba a urban planing department nike,ina zama ne a anguwan sarki,matana d'aya da ya......"makalewa sauran maganan yayi sakamakon d'anga me hanun da Afan yayi yace"sunan ka na tambaya ba tarihin rayuwar ka ba" isah ko duk zufa ya jika shi saboda rudewa dan a gaban su ya kori mutane uku a aiki cikin rudeawa yace"yi hakuri sir" Afan yace"meyasa Baka yi handling project din ba" jiki na rawa isah yace"ai rabawa a ka yi ni nike handling na government house" sir Afan zaiyi magana sai ga sameer ya shigo yace"bro wai har yanzu bata iso ba,company fa sai kirana suke" cikin jin haushi Afan yace"eh bata iso ba" sameer yace"gaskiya she deserve to be purnish" Afan yace"live that to me" zama sameer yayi yace"matsala talakawa kenan an taimaka musu amma sai sun kai ka iyaka" NUR ko da kafa ta tako da takalma a hanun ta, tana shigowa ta tarar da manager zaune yayi tagumi a desk din receptionist na audit department karasawa tayi tace"sir lafiya?" ai d'angowa yayi yace"ina kika shiga ne NUR?ai ina ga yau zamu rasa aiki mu" tace"yi hakuri wallahi na kai TASLEEM ne makaranta kuma ban samu abin hawa ba kasan yanayi anguwan mu" yace"toh kije C E O office amma kiyi ta duk wata addu'a data zo bakin ki domin mutane uku ya kora da safen nan" jiki sanyaye ta karasa office din tana zuwa ta tarar da su zaune suna hira da sameer da salama ta karasa cikin office din tace"......." sai na gan comment zan cigaba Wanda kuma suke groups dina basa comments in an turo novel Bama nawa kadai ba.toh zan cire su dan ban gan amfanin zama su a group din ba yan groups dina bakwai kyauta min wallahi sai ayi ta niman novel daga farko amma a ce babu Wanda zai taimaka sai na turo da kaina ko kuma in mutum ya gaji da tambaya a group ya biyo ni P C.wai meyasa kuke min haka ne? Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [04/06, 18:20] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. DEDICATED TO ANTY SHAMSIYYA (MAMAN FATI) πŸ…Ώ3⃣&4⃣ Bismilahir Rahmanir Rahim tace"good morning sir"juyowa suka yi suka kalleta daga sama har kasa rike take da takalmi a hanun ta sameer yace"ikon Allah wai meke damun manager company nan ne?nifa shiyasa ban so na biyo Ku Nigeria ba amma ummi ta matsa gashi yanzu sun bar mahaukaciya ta shigo maka office "dangowa NUR tayi ta kalleshi da mamaki sana ta kalli jikinta,sanye take da dogon rigar atampa green yana da touches na farin flower sai farin hijabi iya guiwa,sai takalmin ta a hanun ba tare da Afan yayi magana ba ya dauki waya ya kira office din manager company manager na ganin kira ya mike jiki na rawa ya d'aga kiran yace" OK gani nan zuwa" cikin minti biyu ya isa office din Afan ya tarar dasu zaune NUR a tsaye shiko Afan rubutu yake yi karasawa yayi zaiyi magana Afan ya d'anga me hanun ba tare da ya kalleshi ba,shiru manager yayi sanda ya share wasu mintina ya dago kai ya kalleshi yace"manager miye haka?"yayi maganar ne tare da nuna NUR manager yace"ai itace wanda ake jira nurul hudah abdallah" ai sai suka hada baki da cewa"what!!!" sameer yace"dama wanan banza ake jira eh?" Afan yace"what insult" NUR tace"dan Allah kuyi hakuri wallahi ban samu abin hawa bane" Afan yace"yi wa mutane shiru ke har kin isa in jira ki?"kallon manager yayi yace"wani irin mutane kuke diba eh?wanan bata kai matsayin yin aiki a nan office din ba,a bata takardan sallama" ai tuni kuka ya kubcewa NUR sugunawa tayi har kasa ta rike me kafa tace"bawan Allah ka dubi girman Allah da annabi ka rufa min asiri ka barni in cigaba da aikina,wallahi dashi nike samu muci abinci nida ya'ta in biya mata kudin makaranta na roke ka ka rufa min asiri ya'ta na da lalurar chronic asthma da wanan aiki Nike biya mata kudin magani ka rufa min asiri"kuka ne ya ci karfin ta shiko manager duk tausayin ta ya kama shi Afan ko ture ta yayida kafa yace"how dear you touch me with you filthy hands" ai sai ta zube kasa tace"ko baza ka yafe min dun komai ba ka dubi halin da ya'ta zata shiga in na rasa aiki na" fashewa da dariya sameer yayi yace"toh sai me?ita yar taki bata da uba ne?" tace"bata da shi ni kadai take dashi,nima ita kadai gareni dan Allah Ku dubi girman Allah Ku yafe min nayi alkawarin bazan kara zuwa latti ba" Afan yace"get out" manager yace"sir a yi mata hafuwa" kafin Afan yayi magana sameer ya riga shi da cewa"take this thing out of this building " jiki na rawa manager yace"NUR tashi muje" tashi tayi tana cewa"sir ka dubi girman Allah ka barni na cigaba da aikina,nasan ko baka da ya'ai kana da kanwa kuma ai wata rana zasu nimi taimako a gun wasu" a fusace sameer yace"wai me kake jira ne baka fita da ita ba" jan hanunta manager yayi zuwa waje sai kuka take shiko Afan cigaba yayi da aikin shi sameer yace"bro bari in kira flims investment na fada musu su danga meeting din har sai mun shirya" Afan yace"urmmmm" jawota waje manager yayi har haraban building din ta zauna a kasa tana kuka cikin tausayawa manager yace"ki yi hakuri basu da imani ki je ki nimi wani aiki" cikin kuka tace"ba komai nike tunani ba illah halin da TASLEEM zata shiga wallahi da aikin nan na dogara fa,ga maganar asthma dinta ina zan samu kudi siya mata magani? manager yace"da zaki ji shawara na da kin kai ta wajen abban ta ki cigaba da rayuwar ki shima ya cigaba daga inda kika tsaya,domin gaskiya kina wahala a kanta,dubi fa baki da takalmin kanki" girgiza kai tayi tace"TASLEEM bata da kowa sai ni mummy ta.ita ce farin cikina wallahi bani da wani buri da ya wuce kullum na ganta tana farin ciki" manager yace"rasuwa mahaifinta yayi" tace"ah'a" yace"oh cikin shage kika kayi domin a iya sanina baki da aure " tashi tayi tace"nagode manager zan tafi gida"ta barshi tsaye takawa tayi tayi har ta isa anguwan su,wani gida laka na gan ta shiga daki daya ne ciki sai bayi ko kicin babu sai balle a ce sillin da sallama ta shiga ta bude labulan daki data budurwa ce kwance sai barci take,kallonta NUR tayi ta girgiza kai tace"a ce mutum yayi ta barci " ja mata kafa tayi tace"zakiya!zakiya!!zakiya!!! " a na ukun ne ta tashi tana murje idanu cikin magagin barci tace" ya na gan kin dawo?" fashewa tayi da kuka ai da sauri zakiya ta mine ta zaune tace"subhannallah meya same ki?" cikin kuka ta bata labarin komai da ya faru a office zakiya tace"kutumar uba ke kika kyale su har suka miki wulakanta ki,amma babu komai ki kyale su" tace"ai dole ma domin bani da Inda zanyi dasu" zakiya tace"karki samu Allah za kawo wani aiki,kije akwai taliya a tukunya" zuwa tayi ta bude tunkuya ta gan taliyar kad'an ne,rufeawa tayi ta dawo ta zauna zakiya tace"baza ki ci bane?" NUR tace"no zan baiwa TASLEEM kar ta dawo ta rasa Wanda zata ci" zakiya tace"kefa?" tace"karki damu ni damuwata inda zan samu kudin makaranta TASLEEM ne" zakiya tace"ke dai komai ki ce TASLEEM,ina guje miki ranar da dangin ta zasu gane ta su kwaceta a gun ki" hawaye ne ya ciko a idon NUR tace"ba amin ba,TASLEEM har a bada ya'ta ce" zakiya tace"ki daina yaudaran kanki domin bake kika haifeta ba" toshewa zakiya baki tayi tace"please ki daina fadi wacece NUR maman noorul hudah luv u my fans pls share [05/06, 02:09] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interlingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my humble family πŸ…Ώ5⃣&6⃣ Bismilahir Rahmanir Rahim NURUL hudah Abubakar musa ya'ce ga alhaji alhaji abubakar musa da marigayiya hajiya hauwa musa, Hajiya hauwa yar asalin kasan Cameroon ne,kasuwanci ya kai alhaji Abubakar Cameroon inda ya hadu da hajiya hauwa har suka fara soyayya sai dai mahaifinta be so ba saboda baya son suyi auren nisa ya fison ta auri yar kasan Cameroon kasancewar su uku ya haifa itace auta kuma mafi soyuwa a zuciyar shi domin ya fi sonta.tana da yaya mohd sai me bin shi hafsat Shima a nashi bangaren hakane domin yan uwan shi basu amince ba most especially matar mahaifin shi watoh hajiya maryam (anty amarya)domin ta so a ce ya auri yar'ta maimuna agolan gidan domin a bazawara mahaifin shi ya auro ta amma ya nuna in ba hauwa ba sai rijiya hakan ba karamin haushi ya bata ba kuma ta dau alwashin raba su ko ta halin kaka babu Inda mahaifin hauwa be yi ba akan ta rabu da alhaji abubakar amma taki har yaya ta hafsat tazo domin a lokacin tana aure a cikin garin Cameroon da yaron ta d'aya uthman amma ana kiran shi da afan d'an shekara 10 tayi mata nasiha akan ta hakura tunda mahaifinsu baya so amma taki shi babban yaya yayi mata nasiha amma ta nuna in bats auri abubakar ba zata iya rasa rayuwarta cikin b'acin rai mahaifinsu ya amince bisa sharadi babu shi babu ita kuma karta kuskura ta dawo me gida,ba karamin tashi hankali ta shiga da furucin shi ba amma bata jin zata iya hakura da auren domin a lokacin kuruciya na diban ta cikin kankanin lokaci aka daura mata aure ba tare da yan uwanta sun gan fuskar angon ba domin yaya mohd fushi yayi yaki zuwa dauri auren ma.mahaifinsu ne kawai ya San shi,bayan an daura aure aka tafi da hauwa Nigeria sai kuka take domin kap dangin su babu Wanda ya rako ta a na kaita direct kano aka kaita family house din alhaji abubakar mahaifiyashi ko sai Murna take tana na nan da ita domin haka kawai ta ji kaunar ta har zuciyarta anty amarya ko kamar ta kurma ihu dan bakin ciki ita da yar'ta maimuna sai zagaye daki suke washe gari aka kai amarya dakin mijin ta nasarawa G R A kano soyyaya suke gudanarwa son ransu bayan wata tara da auren su,hajiya hauwa ne zaume da katoton cikinta tana shan kankana sai ga alhaji ya shigo yace"sanu da hutawa?" tace"yauwa alhaji ya aiki? yace"lafiya"zama yayi yana bata labari kasuwancin shi tana murmushi ai bayan minti talatin sai ta fara ihu ga ruwa na bin kafanta cikin tashin hankali ya kikimeta sai mota dai'dai nan sai ga maimunatu ta shigo,shiga motar tayi bi su asibiti sai dai sun share awa biyar a asibiti babu labarin haihuwa,tuni maimuna ta sanar da mahaifiyarta halin da ake ciki dariya anty amarya tayi tace" lokaci yayi da zamu aiwatar da kudirin mu,itama dariya maimunan tayi tace"toh ya za ayi ne?" kome ta fad'a mata oho sai tace"haka nike son ki mummy na" bayan kakar wuya da hauwa ta sha ta haihu tagwayen mata,nurse ne ta fito ta sanar da alhaji amma bata fad'a me yan biyu bane an dai fad'a me ta sauka lafiya cikin tashin hankali yace"amma hauwa na lafiya ko?"bai damu da ya tambayi ko me aka damu ba nurse tace"kalau amma yaje lab a diba me jini domin tana bukatan jini kasancewar ta zubar da jini dayawa" yace"toh amma zata samu lafiya ko?" tace"inshaallah"duk maimuna na jin su" bangaren hauwa ko bayan an gyra ta da ya'yan aka kaisu dakin hutu jini kawai ake jira a sa mata kallon ya'ya tayi tace"nurse wacece babban?"tana magana ne cikin karfin hali dauko ta aka yi aka mika mata kallonta hauwa tayi tace"ya'ta"tana hawaye domin yan uwanta ta tuna.abin wuyar wuyan ta ta Ciro mai bala'ib kyau ta samata kasancewar yana da wuri ragewa da karawa domin kowa a gidan na da irin shi kama daga kan yaya mohammed har anty hafsat itako maimuna jira take nurse ta fito ta shiga ta aiwatar da kudirinta domin tuni hajiya marya ta aiko da allurar da zata yi mata nurse ko na fita ba da dadewa ba sai maimuna ta shiga dan har hauwa ta fara bacci karasawa maimuna tayi ta kama hanunta ta soka allura ai sai hauwa ta bude ido tace"lafiya maimuna" maimuna tace"kashe ki zanyi domin na dade ina kaunar Abubakar kuma zan iya yin komai dan in mallake shi domin yana da dukiya" hawaye ne ya fara bin kumatun hauwa domin tasan ta gama yawo tunda maimuna ta riga da ta yi mata alurar mutuwa nadama bijirewa mahaifinta ne ya lulubeta,tana ji tana gani maimuna ta dauki d'aya daga cikin yaran,wanda ta sanya wa sarka amma bata da karfin tashi zata dauki d'ayan sai jinjiran ta sala ihu ai da sauri ta ijiyeta tace in na tafi da wanan ai sai asiri na ya tonu amma bari in je da wanan in dawo in na dawo sai na tafi da ita nasan kafin lokacin tayi barci" fitan maimuna ba da dadewa ba sai ga nurse ta shigo amma abin mamaki babu d'ayan jinjiri itako hauwa sai cewa take ya'ta an tafi da ita" da gudu nurse ta ruga sai office din Dr dinsu mai asibiti ta sanar da shi tashi Dr Ibrahim yayi yace"what?an sanar dasu ne yan biyu ta haifa?" nurse habiba tace"no ban fad'a mata ba" yace"OK good kar a fad'a me domin in hakan ta fito mutane zasu guji asibitin mu " tace"yes sir" yace" toh muje ward din" suna zuwa da minti goma sai ga alhaji ya shigo da ledar jini ya tarar da hauwa tana fisge-fisge tana cewa alhaji yan biyu na haifa an tafi da d'ayan" yace"waye ya tafi da ita" zata yi magana ta kasa domin babu karfi jikinta sai nuni take da kofa" Dr Ibrahim yace"alhaji yariya d'aya ta haifa kuma gata nan.ina jin zafin ciwo ne yasa take surutu" ai karasawa yayi ya rike hanunta sai dai ga mamakin shi hanun ya sake jijjigata ya fara yi yana haiwa ki mike dan Allah karki min haka amma ina rai yayi halin shi domin ta rasu bayan sati danya da rasuwar hauwa aka sanyawa yar noorul hudah (light of guidance)inda mahaifiyar shi ke rikon NUR abun mamakin rasuwar hauwa da wata shida alhaji ya nace sai an aura me maimuna abin ba karamin mamakin ya baiwa umma shi ba,amma ba abin mamakin bane domin tasan halin abokiyar zamanta watoh anty amarya,tasan aikin asiri ne haka aka yi domin an aura me maimuna amma sai Inda tayi dashi ita dai mahaifiyar shi sai addu'a take me bayan shekara goma sha biyar [05/06, 15:23] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. πŸ…Ώ7⃣&8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan shekara goma sha biyar abubuwa da dama sun faru yanzu har NUR ta girma sai dai har yanzu mahaifinta bai bata kulawa domin ko wajen mahaifiyarshi baya zuwa ko ya zo shiyar anty amarya yake zuwa domin an asirce shi NUR Nada shekara goma sha shida ta gama sekandari dinta har ta rubu ta jamb sai dai bata ci ba Ganin tana samun kulawa yasa waje hajiyar shi yasa maimuna tada siya akan a dawo da NUR gunta da hajiya ta nuna bata yarda ba mijin su watoh mahaifin alhaji abubakar malam musa har duka yaso yayi wa hajiya a cewar shi ya'da gidan ubanshi za a hana ta zuwa dan tana so ta raba kan gidan shi ai da maimuna da abubakar duk d'aya ne" Babu inda ta iya haka ta hakura Har gida abban NUR ya zo ya dauke ta,bayan komawarta gida da kwana uku NUR ta fara fuskanta rayuwa domin ita da baiwa babu babanci Domin kowani aiki na gidan ita keyi kama daga wanki dibo ruwa komai ita keyi a haka ma sa an gan damar bata abinci Mahaifinta bai damu da ya San halin da take ciki ba domin in ya fita tun safe sai dare gashi wani tsoron maimuna yake ji Bayan shekara daya da dawowa NUR gidan kowa ya ganta sai tausaya mata domin ta lalace kulle kanta take tasha kuka a daki domin har hajiya maimuna ta hanata zuwa gidan abinda ke damun ta shine bata da kowa da zata fadawa damuwarta gashi ta sake rubuta jamb na biyu amma bata ci ba Hakan yasa ta sami mahaifinta da maganar zuwa makaranta domin tayi sa'a maimuna bata gida ranar Ganin bata nan yasa Abba saurare ta har shafa kanta yace" amma ai baki jamb ba" Tace"eh Abba amma remedial zanyi a federal university technology minna (FUTMIN)" Yace"toh zanyi wa abokina magana a nan yake koyarwa " Tace"nagode abba na" Yace"ba komai amma karki sanar da mummy ki" Tace"toh Abba" Cikin kankani lokaci aka kammala komai na tafiyar makaranta ta sai ranar tafiyar Abba ya sanar da maimuna hakan ko ba karamin haushi ya bata ba har gurin boka ta koma Tace asirin da tayi me ya fara karyewa tunda har zai iya munafurta ta ya kai NUR makaranta ba tare da izinin ta ba"boka ko ya tabbatar masu ita da mahaifiyata hajiya maryam zai raba NUR da mahaifinta harta hajiya ma, Har makaranta Abba ya kawota yayi mata abin ya dace a gaban shi ta shiga hostel shi kuma ya koma kano Bayan sati biyu NUR ne kwance a hostel sai ga wata budurwa tayi sallama Tashi NUR tayi ta amsa salamarta Zakiya ta kalleta tace"sunana Aisha idris daga bauci amma ana kirana zakiya " NUR tace"NURUL HUDAH Abubakar musa daga kano ana cemin NUR" Zakiya tace"ai dole sunan da tsayi,daga admin aka turo ni nan" NUR tace"bismillah" Zakiya tace"amma ya naga muna d'an so muyi kama ne?" NUR tayi murmushi tace "haka ne bama d'an ba munyi kama sai dai kamar na fiki haske ke kuma kin fini kiba" Zakiya tace"da fatan zamu zama kawaye?" NUR tace"me zai hana in ganin ki naji ina son ki har zuciyata" Zakiya tace"nima haka" Cikin sati biyu suna shaku da juna domin kowa a makaranta kallon yan biyu ake musu Haka suka cigaba da karatu inda suka wata uku a makaranta sai dai zakiya ta lura ba a taba kiran NUR a gidan ba itako kullum sai an kirata sau uku a rana fiye ma da haka domin zakiya irin yaran da aka shagwaba ne in tana waya da Abba ta sai ka dau da saurayi take domin shagwaba take zuba me har ummanta Suna zaune suna hira zakiya tace "my NUR tunda nike dake ban taba jin an kira ki ba" Fashe da kuka NUR tayi cikin kuka nur ta bata labarin rayuwar ta hawaye ne ya wanke wa zakiya fuska Cikin kuka ta fara lallashin ta tana cewa "karki damu NUR kina dani inshaallah zan zaman yar uwa a gare ki" lallashin ta tayi har tayi shiru suka ci gaba da hira Zakiya tace "jibi birthday dina" NUR tace"nima haka besty" Zakiya tace "wow!zamuyi celebrating kenan" NUR tace" ni ban taba yi ba" Zakiya tace "karki damu jibi Abba zai taho mana cake gobe mu shiga cikin gari mu siyi riga iri d'aya" NUR tace"OK" Zakiya tace "karki damu ina da kudi" Ranar birthday Abba zakiya ya zo minna a gate ya tsaya ya kira ta a waya yace yana waje Da salle ta mike tace"my NUR muje abbana na waje" Tace"toh muje amma kin ji dadi a ce Abba ya baro aiki ya zo minna saboda birthday dubi girman bauchi fa" Zakiya tace"hmmm ai Abba zai iya fiye da haka" Zakiya na ganin shi taje da gudu ta rungumeshi tana me kukan shagwaba itako NUR kallonsu take cike da birgewa D'angowa zakiya tayi daga jikin abbanta tace "abba ga kawata da NUR da nike baka labari" Idonshi na haduwa da ita gaban shi ya fadi domin na karamin kama suka yi da zakiya ba Gaishe shi NUR tayi ya amsa yace"ke yar wani gari ne?" NUR tace "kano" ai sai yaji kamar ya dauke Zakiya su gudu Yawo ya kaisu da siyya washe gari ya koma bauci Yana kaiwa ya sanar da matarshi hajiya balkisu ya gan mai kama da zakiya Ai sai ta mike tace "....... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fan Pls share [05/06, 18:42] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interlingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my groups πŸ…Ώ9⃣&1⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ai sai ta mike cikin fargaba tace"alhaji dole a canja wa zakiya makaranta karka manta saboda wanan dalili mu ka baro kano zuwa bauchi wallahir in asiri nan ta fito ban San ya zamu kare ba domin zakiya ce ta maye mana gurbin rashin haihuwar mu Wanda ba kowa ya San yar sintuwa bace" Abba zakiya yace"karki damu domin na lura yaran basu dauki kamar tasu da wata manufa ba kuma san da na tambayi NUR din ta tabbatar min ita kadai iyayen ta suka haifa,kuma har wuyan ta na kalla babu wanan sarkar dake wuyan zakiya " Hajiya balkisu tace"dole a raba zakiya da wanan sarka domin za a iya gane ta" Murmushin takaici alhaji yayi yace"hajiya ki manta zakiya bata son rabuwa da wanan sarka ko kin manta daru da akayi tayi da ita akan an cire mata sarka" Tace"hakane babu wanda ya isah ya raba ta da wanan sarka " Washe gari alhaji ya kira zakiya akan cewa zai canja mata makaranta amma zakiya ta rikice me akan baza ta iya rabuwa da NUR ba,babu Inda ya iya haka ya hakura Watani goma suka yi a makaranta sanan suka koma gida da k'yar suka rabu da juna harda kuka, NUR na komawa gida ta koma gidan jiya har yafi ta da domin maimuna azabtar da ita take Sati hudu sukayi result dinsu ya fito inda suka samu 200 level direct,NUR ko ta zabi course din urban and regional planing domin ta iya drawing da kera abubuwa, ita kuma zakiya account and auditing Har zazzabi NUR tayi saboda kewar zakiya duk da kullum suna waya sai a mai take babu lafiya A ranar da aka bude makaranta ranar NUR ta shirya domin ta gommace ta koma makaranta zakiya tayi jinyar ta domin ko ta zauna gida ba kulawa zata samu ba A garaji Abbanta ya sauketa ta Shiga mota kasuwa inda ta tarar da wata kyakyawar mata mai tsohon ciki Gaisheta tayi ta amsa da fara'a jinginawa NUR tayi jikinta,ai sai ta ji da zafi gashi tana numfashi a wahale Matar tace"baiwar Allah kamar baki da lafiya ko?" NUR tace"eh" Tace"toh meyasa baki sha magani ba?" Tace"nasha" Matar tace"mu gan irinshi"bude hand bag NUR tayi ta Ciro panaldo" Matar ta kalli driver tace"please ina zamu samu chemist a nan?" Yace"ga chemist can bada kudi a anso miki"Biro ta ciro da takarda ta rubuta sunan magani ta bashi da kudi" Bayan minti goma sha biyar ya dawo da maganin ta bawa NUR ta sha Tace"sunana Dr summaiya kefa" Nur tace"NURUL HUDAH" Tace"ina zaki? gashi baki da lafiya" NUR tace"makaranta " Summaiya tace"amma be kamata a barki ki tafi ba bayan baki da lafiya"kallaon driver summaiya tayi tace"driver me Muke jira" Yace"ai motar be cika ba" Tace"muje cata zamu dauka"kallonta NUR tayi tace"bani da kudi" Summaiya tace"karki damu zan biya" Jaka ta jawo ta biya driver ta biya shi sanan ya ja Mota A mota summaiya sai Jan NUR take da hira domin ta fuskance tana da damuwa tun NUR na nokewa har ta saki jiki da ita ta zayyana mata labarin ta Sai dai abinda basu sani ba tun a kano wata bakar mota ke bin su gashi har sun kusa shigowa minna sai dai a daji suke Kafin driver ya ankara motar tasha gaban shi ji kake kiiiiiiii karan Jan birki bayan motar suka bude suka Ciro summaiya Fitowa NUR tayi ta kama kafar dayan dama su uku ne Tuni driver ya gudu ya bar mota D'aya daga cikin su yace"babawo in bata sake ka ba ka hado da ita mu huta Ai ko daukar NUR yayi suka shiga daji wanda ba karamin tafiya sukayi ba kafin suka kai wani gidan da ba gama ginawa ba nan aka sauke su a ka daura NUR summaiya ko tuni numfashin ta ya fara sama da kasa domin tana da asthma Waya bullet ya ciro ya kara a kunni a speaker yasa muryar mace naji tace"kun gama aikin?" Bullet yace"eh" jin muryar Wanda tayi magana yasa Summaiya dangowa da k'yar ta tace"Fatima me nayi miki kika sa a sato ni"da k'yar take magana Fatima ta kece da dariya tace"ke ko kika min laifi,bullet kashe min ita da abinda ke cikinta" Yace"an gama"kallon d'aya daga cikin su yayi yace"babawo kai zaka yi gadin su zamu anso cocaine musha kafin mu aiwatar da aikin mu,wanan shine gwajin ka na farko kuma kai zaka kasheta" Jiki na rawa yace"toh oga"da alamun sabon Shiga ne Suna tafiya ba da dadewa ba summaiya ta fara nakuda,kokarin kwance kanta NUR ta fara yi ganin haka yasa babawo ya kwanceta yace"ki taimaka mata ina waje" Tace"toh" Da gudu ta karasa inda take tana mata sannu Bayan minti 40 summaiya ta haiho kyakyawar yarta mace sai dai jini sai zuba yake ga numfashinta bai dawo dai-dai ba Daukar yariyar tayi ta kalla sanan ta mikawa NUR tace"na baki ita kyauta ki rike ta amana sunanta hauwa suna ne da mahaifinta ke burin sa mata daga yau baza ki kara kukan rashin yan uwa ba domin a halin yanzu ke kadai na yarda da ita sunan mahaifinta UTHMAN SULEIMAN ADAMS Jin shiru yasa babawo shigowa yace kuyi sauri mu gudu tunda ta haihu NUR ko kuka take tana cewa"please karki mutu anty amma idonta ya fara kafewa Babawo ko hawaye yake yace"ki yafe min kuma ki daure muje asibiti,wallahi ba laifina bane nayi karatu amma ba aikin yi ga mahaifiyata a asibiti ana niman dubu dari uku a yi mata aiki shiyasa na fara wanan sana'a,wallahi bazan yafewa kai na ba in wani Abu ya same ki" Kallonshi tayi tace"na yafe maka duniya da lahira"sarka wuyanta ta Ciro da d'an kuni ta mika me Tace"ka sayar zai isheka biyan kudin asibiti" Kuka yake karasawa yayi zai taimaka mata ta girgiza kai tace"ka taimaka ka gudu da su karka bari komai ya same su" Yace"toh"kama hanun NUR tayi tana murmushi har hanun ya sake NUR ko Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [06/06, 01:13] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to GORGEOUS WRITERS FORUM πŸ…Ώ1⃣1⃣&1⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Murmushi tayi tana shafa fuskar NUR har hanunta ya saki alamun rai yayi halinsa NUR ko wani kuka ta saki da karfi da Sauri babawo ya toshe mata baki ga jaririyar ma kuka take Babawo yace"ki tashi mu gudu kafin su cin mana a nan Hijabin jikinta ta cire ta nade jaririyar,babawo ya rufe idon summaiya NUR tace"a nan zamu barta?" Yace"eh mana domin in mun tafi da gawar ta zamu shiga Matsala tashi muje" Tashi tayi suna gudu a daji har suka fito titi Cikin ikon Allah suka tarar da motar da direba ya gudu ya bari da makulli jikin shi Bude mata gidan baya babawo yayi yace"shiga muje" Tana shiga ya ta da mota sai hayan cikin gari Motar su na barin wajen su bullet suka shigo Direct gidan yar uwarshi ya kaita wanka akayiwa jaririya be boyewa yar uwar tashi komai ba ya sanar da ita, har kuka tayi saboda tausayi summaiya sanan ta ja wa babawo kunni akan bin abokan banza kaya kala uku ya suyo musu A na gamawa yace"yanzu ina kikayi ne?" NUR tace"FUTMIN" Yace"muje domin zamar ki tare dani yana da hasari dana sauke ki zan San Inda zanyi da motan" Tace"toh"har makaranta ya sauke ta,ta fito da kayar ta a booth har zata wuce Babawo yace"ji mana ga sauran kayar ki" Tace"ba kaya na bane kayan marigayiya ce" Yace"kwashe wata rana zaiyi miki amfani tunda ga yarta a hanun ki" Ba tare da tayi magana ba ta kwashi kayan Tana shiga ta tarar da zakiya kwance Zakiya na jin sallamarta ta mike tace"my NUR kin dade fa tun dazun nike jira kuma saboda ke na dawo yau" Kafin NUR tayi magana jaririyar ta sala ihu Zaro ido zakiya tayi tace"ina kika samo baby" Ciro ta NUR tayi ta zauna sanan ta zayyana mata komai Cikin kuka zakiya tace"lallai duniyar nan,amma muje station a nime yan uwanta domin su amshi jaririyar su" Ai sai NUR ta zube kasa tana kuka tana rokon zakiya akan cewa karta fada kowa domin ta zama yar'ta kuma baza ta iya rabuwa da ita ba" Zakiya tace"me zaki fada a gida?" Tace"karki damu" Zakiya tace"toh me za a bata kin gan tana kuka gashi sai tsoso hanun take alamun yunwa" NUR tace"raka ni pharmacist in samo mata madara" Haka fa rayuwa ta cigaba da tafiya inda NUR ke raino TASLEEM da taimakon madara kowa a makaranta yayi mamakin ganinta da baby masu gulma nayi amma ko a jikinta dama basa kula mutane" Yanzu sun shekara da dawowa makaranta har TASLEEM tayi wayau tana d'an takawa sai dai bata yarda da kowa sai NUR da zakiya gashi kowa nasan d'auka ta domin tana da sha'awa gata bulbul dan ta fara cin abinci, da akayi hutu NUR taki tafiya gida wai zata koyi computer gashi tana fargaba zuwa gida da tasleem hakan yasa zakiya ta sanar da abbanta zata tsaya ta koyi computer. be hanata ba sai ma dadi da yaji domin baya son ta dawo ta tarar da bala'in umminta da take cewa a dole sai ya kore zakiya saboda ta samu ciki,babu inda baiyi da ita ba akan ta hakura zakiya ta cigaba da zama dasu kila ma sanadiyar ta ne Allah ya basu nasu" amma tace"ba haka ba dama tana zama da ita ne saboda bata da haihuwa tunda Allah ya basu toh bata gan me zakiya zata musu ba ai sunyi kokari da yar suntuwa" sanda suka shekara kuma babu wanda ya nimi NUR a gida,a yau driver ya zo ya kwashe su " shima driver yayi mamakin ganin NUR da goyo,zakiya ta rungume NUR tace"sai muyi waya"wasa take tayi da TASLEEM a bayan NUR sai dariya take,kissing nata tayi sanan ta shige mota kano NUR ne zaune a kasa tiles gaban Abba ga TASLEEM gabanta Abba yace"ke nike jira ki fada min ina kika samo yar nan" NUR tace"ya'ta ce amma....."kafin ta karasa maimuna tayi tafi tace"cikin shage a gidan nan shiyasa da akayi hutu kika ki dawowa gida ashe kina can kina iskanci,nidai alhaji kasan Inda zakayi da ita kar a b'ata mana zuri'a" cikin b'acin rai Abba yace"ke yar waye wanan?" cikin kuka NUR tace"ya'ta ce amma ba ni....."saukar mari taji a kumatu yace"kafin makotan su San wanan labari zan kai ta gidan marayu" maimuna tace"ai alhaji babu shakka yar'ta ce ga kama nan Ashe shiyasa kwanaki da ta dawo hutu take ta amai" Abba yace"toh amma shekara d'aya kenan da tafiyar ta makaranta kuma da gani yariyar nan ta shekara toh in ma ciki tayi kama ta ai a ce yar na wata uku ko biyu" maimuna tace"kai alhaji raba kanka da d'an yau boye cikin tayi damun ina kyautata zato da tsohon ciki ta dawo" Abba yace"na baki nan da kwana uku ki yanke shawara ko ki bari a kaita gidan marayu ko ki bar mu gida"yana kaiwa nan ya bar falon rungume TASLEEM NUR tayi ta saki kuka tana cewa"bazan bari a raba ni da ya'ta ba" washe gari maimuna ta Shiga makota ta fara raba zance akan cewa NUR tayi cikin shage,hakan yasa jama'a na nuna Abba in yana tafiya abin ba karamin b'ata me rai yayi ba yana dawowa gida ya fito da NUR akan sai ta ba da TASLEEM ya kai gidan marayu.kankameta NUR tayi taki badawa,cikin fushi yace"ta barme gidan shi ai ko ta goya TASLEEM ta hada kayar ta sai garaji bangaren zakiya ko ta tatar da tashin hankali da bata yi zato ba hajiya balkisu ta da bala'i akan sai alhaji ya kori zakiya da yaki sai tace"ai dama yar karuwan shi ya kawo mata gida" itako zakiya kuka take kamar ranta zai fita jin cewa ita tar suntuwa ce bata da asali har alhaji ya dauko Biro da takadda zai sake hajiya zakiya ta suguna ta roke shi tace"bana son zama sila rabuwar ku Abba karka damu zan tafi amma dan alla ka sanar dani inda kuka since ni" yace"yi hakuri ya'ta ban so ki san wanan sirri ta wanan hanyar ba,a bola bayan gidan mu a kano muka since ki,ina da tabbacin sarka wuyan ki zai taimaka miki wajen niman family ki domin dashi muka since ki" tace"toh nagode Abba har abada kai ne mahaifina"karasawa tayi gaban hajiya tace"nagode ummina bazan mata da kulawar ki ba a gareni" kiran NUR tayi a waya tace"gata nan dawowa minna dan dama ta fada mata abin da ta tarar a gida" a makaranta suka hadu kowa sai kuka yake da yike ana hutu hakan yasa zakiya niman agent ya kama musu daki bayan shekara biyar...... na gan comment akan rayuwar nur ya ba Ku tausayi wasu ma har kuka suka yi,abinda nike so shine a duk lokacin da ka ji labarin da ya taba ki,ba kuka ya kamata ki yi ba amma ki koyi darasi domin duniyar nan abin tsoro ne, muna dai rayuwa be amma bamu San wake son mu ba,Allah yasa mudace [06/06, 13:24] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. dedicated to my husband nagode da sopport dinka Allah ya bar mu tare,you always help me with my novels,kaine mai editing mistake I have nothing to say than to thank you my husband. u are the best πŸ…Ώ1⃣3⃣&1⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan shekara biyar suka kammala karatun su da taimakon kudin dake account din zakiya sai dai tun a final year kudin ya kare ga TASLEEM ma na zuwa makaranta domin nursery 2 take,per time aiki NUR ta nima a inda suka koyi computer ana biyan ta dubu goma kafin result dinsu ya fito Sai dai TASLEEM na da shekara biyar alamun asthma ya fara bayyana basa wata basu kwanta a asibiti ba da farko ce musu akayi nimonia ne Result na fitowa NUR ta nimi aiki a wani building company da taimakon Allah ta samu ana biyan ta dubu arba'in da biyar domin degree take dashi Zakiya ko ta nimi aiki amma bata dace ba A haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda mai gidan da suke haya ya koresu saboda basu biya NUR ko ta nimi wani karamin gida domin daki d'aya ne Sai bayin garwa ko sillin babu ga gidan na laka,dubu goma a shekara da farko zakiya tace"baza ta zauna ba" NUR tace"hakuri zakiyi muna cikin jarabawa ne kin gan ba kudi bane damu" Da k'yar ta yarda gashi ta hana abbanta taimaka musu domin hajiya ta mata kashedi A haka suke rayuwarsu uku sai dai kudin NUR akan TASLEEM yake karewa domin yanzu an gane asthma ne NUR na matukan son TASLEEM infact ita ce rayuwarta domin zata iya yin komai dan farin cikin TASLEEM A haka suke rayuwa inda yanzu TASLEEM nada shekara bakwai ko makaranta zata da inhailer ta a jaka Halayen NUR da zakiya ya banbanta,domin NUR tana da sanyi bata son hayaniya,NUR fara ce Sol kyakyawa ce a jin farko tsayawa fadin kyaunta b'ata lokaci ne komai nasu iri d'aya ne da zakiya domin suna matukar kama sai dai NUR tafi zakiya haske da tsayi ita kuma zakiya ta fita kiba kadan amma ba kowa ke lura da haka ba domin suna matukar ruda jama'a In kana son ka gan b'acin rai NUR ka taba TASLEEM domin TASLEEM ita ce weakness dinta NUR tana da addini sosai domin tun tana gun kakarta ta sauke,bata bacci kullum sai nafila Zakiya ko irin yan Matan nan ne masu baki da masifa bata daukan raini a gun kowa ga raini bala'i Itama akwai addini amma baza ka gane hakan ba sai kun zauna tare Sai dai fa zakiya tana da wani hali na zuwa club da dare kuma duk randa taje toh da safe za a ganta da kudi NUR tayi mata nasiha ta gaji amma ba canji Zakiya na matukan kaunar NUR da TASLEEM amma kullum sai ta tunawa NUR akan karta manta a ko wani lokaci za a iya raba ta da TASLEEM domin dole wata rana siri zai fito Itako NUR abin da ta tsana kenan a ce za a raba ta da TASLEEM Har fushi take da zakiya in ta mata maganar, TASLEEM ko babban burin ta shine ta gan daddy ta domin a makaranta kowa na bada labarin daddy shi ita sai dai tayi shiru Yanzu da zakiya da NUR suna da shekara ashirin da biyar Wanan kenan Cigaban labari masu bina PC akan bana zuba love a littafai na,toh ina so ko sani ni ba wanan ya dameni ba,ya kamata Ku gane abubuwa na faruwa a duniya mai yasa zamu b'ata lokacin mu akan rubuta soyayya,a film soyyaya komai soyayya is high time we know what we are doing and learn from mistakes of other people let not waist time writing and reading what is not important.ba wai ina nufin babu kyau karanta littafin soyayya bane but kowa ya San soyayya novel ba ya faruwa a zahiri sai ka gan ance mata da miji har suka kare rayuwar su basa fad'a kuma shi ke mata wanka(I laugh in Spanish)please marubuta ya kamata mu ajiye maganar soyayya a gefe mu fara rubuta abinda zai amfani al'uma, in akwai Wanda na b'ata wa rai a magana na ya yi hakuri Maman Noorul Hudah✍✍ Luv my fans Pls share [06/06, 20:38] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. πŸ…Ώ1⃣5⃣&1⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Toshewa zakiya baki NUR tayi tace"inshaallah babu wanda zai raba ni da TASLEEM" Zakiya tace"hmmm Allah ya sa" Misalin 2:30pm NUR tace"zakiya bari inje in dauko TASLEEM a makaranta" Zakiya tace"toh sai kin dawo" Bayan minti 30 sai gasu sun shigo da sallama TASLEEM ta gaida zakiya ta amsa TASLEEM ta kalli NUR dake zuba mata taliya tace"mummy gobe ance mu kawo kudin makaranta in ba haka ba za a Kore mu" NUR tace"toh allah ya kaimu,ga abinci yi sauri ki ci ki tafi islamiya" Bayan TASLEEM ta ci abinci ta gama tayi sallah NUR tayi mata shiri zuwa islamiyya ta tafi Tana barin gidan NUR tayi tagumi Zakiya tace"lafiya kika yi tagumi?" Ajiyar zuciya NUR ta sauke tace"zakiya babu ko sisi hanun na ga maganar kudin makaranta TASLEEM,ga maganin ta sun kare inhailer ma kadan ya rage,ban San ya zanyi ba in ta samu attack,gashi aikin dogara na dashi an Kore ni" Zakiya tace"gaskiya ne akwai matsala musamman maganar magugunar TASLEEM domin ba zan manta attack dinta na karshe ba,babu Wanda ya San zata rayu,amma ya kike ganin zamuyi?" NUR tace"gobe inshaallah zan fita niman aiki,kema dun Allah ki zo muje tare ki daina zuwa club da wanan barcin asara" Murmushi zakiya tayi tace"toh ni wallahi raini ne ban so,in kaje niman aiki ayi ta raina ka ana baka doka" NUR tace"ba dole ba tunda bake keda company ba" Zakiya zata yi magana sai ga TASLEEM ta shigo da sallama Da mamaki NUR ta kalleta tace"me ya dawo da ke a wanan lokacin?" TASLEEM tace"korata akayi ban biya kudin makaranta ba" Kafin NUR tayi magana zakiya ta mike tace"muje in gan Wanda ya kore ki,a ce saban son abin duniya islamiyya ma sai an biya abinda a da sadaka ake ba dawa ranan laraba amma yanzu sai a ce sai an biya nasu ma har dubu biyu,a haka ma bamu taba kin biya ba sai wanan wata amma saboda rashin kara da yiwa mutane uzuri shine zasu koro ki,muje in gan malamin" NUR tace"kyalesu kawai in na samu zan biya" Zakiya tace"wallahir sai naje" hijabi tasa sanan ta saka TASLEEM gaba sai islamiyya Suna kaiwa zakiya tace"baby kaini wajen malamin da ya koro ki" Malami na aji yana koyarwa zakiya tace"kira shi" Yana fitowa ya tarar da zakiya tsaye bayan sun gaisa Zakiya tace"malam yanzu abinda kayi ka kyauta?" Yace"me nayi baiwar Allah " Tace"ka hana yariya karatu akan bata biya kudi ba sai a wani korota alhalin bawai an saba rike kudin bane ba a biya" Malam yace"ai ba ita kadai aka kora ba" Tace"malam wai in tambaye ka" Yace"ina ji" Zakiya tace"kasuwanci kake ko niman lada" Yace"niman lada" Tace"good ashe bai kamata kana amsa kudin wata ba goma ya kamata ana baka duk laraba in mutum yayi niya" Yace"a goma ma sai anyi niya,ina fa da iyalai" Tace"sai ka nimi aiki kana zuwa da safe bawai ka dogara da islamiyya ba,ai da bakin ka kace niman lada kake ba kasuwanci ba" Ai shiru yayi domin ta gama daure shi Kallon TASLEEM zakiya tayi tace"ina ne ajin Ku? Tace"gashi can"tayi mata nuni da hanun" Zakiya tace" yi sauri ki shige ki yi karatu" Yana ganin shigan ta tace"malam sai anjima"tayi tafiyarta Shiko sake baki yayi yana kallonta Washe gari Da sassafe NUR ta shirya zakiya tace"ina zuwa" NUR tace"zan shiga bari ne niman aiki ko za a dace,ki kula da TASLEEM domin yau baza ta school ba,please karki barta ita kadai domin tun jiya numfashinta ke sama" Zakiya tace"toh sai kin dawo Allah yasa a dace" Tace"amin" Yawo NUR tayi a cikin gari sai dai duk inda taje sai a ce ba vacancy Gajiya tayi da yawo ta samu wani dakali ta zauna hana hutawa ga kishin ruwa Zaman ta ba dadewa ba wayarta tayi kara zakiya ce Da sauri ta d'aga Zakiya tace"hello NUR TASLEEM ta samu attack gashi inhailer ya kare" Ai a rude ta mike tace"gani nan zuwa " Gudu ta farayi ba tare da ta kula a titi take ba Ko duba hanya bata yi ba ta shige titi Ji kake kiiiiii ai buge ta Ta fadi kasa wata mata ce ta fito Tana fitowa ta..... Ku gyra zama cause the real fun has just begun Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [07/06, 02:13] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to all my fans especially Wanda basa group di na,ina yi Ku sosai nagode da kaunar ku. πŸ…Ώ1⃣7⃣&1⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Wata dattijuwar mata ce ta fito Tana fitowa ta karasa inda NUR ta fadi Tace"sannu tashi muje asibiti yar nan" NUR na tashiwa ta dauki jakarta tace"karki damu hajiya ba wani ciwo na ji ba" Jin muryar NUR yasa matar juyowa ta kalleta,ai sai taji murya kamar na kanwata hauwa Tace"no dear bari muje asibiti a duba ki ga jini na zuba a goshin ki" Ai sai NUR ta fashe da kuka tana cewa sauri nike TASLEEM ba lafiya" A rude tace"subhannallah wacece TASLEEM?" NUR tace"ya'ta ce yanzu aka kirani asthma ta ya tashi kuma wallahi bani da ko sisi ki taimaka min hajiya kar ta mutu dan naga alamar kina da kudi,ki taimaki rayuwata" Murmushi hajiya tayi tace"toh yi sauri ki shiga mota muje"da sauri ta shiga motar Suna kaiwa gida suka tarar da zakiya zaune da TASLEEM kwance a jikinta tana numfashi sama-sama domin abin ya fara sakin ta Da mamaki NUR ta kalli zakiya tace"ina kuka samo inhailer?" Zakiya tace"da naji shiru baki dawo ba har idonta ya fara kafewa sai nayi tunanin ko kin dawo babu kudi hanun ki shine nayi gudu naje shagon uche nace ya bani inhailer ba tare da ya San babu kudi tare dani ba,yana mika min na gudu na dawo gida na bata" Rungume zakiya NUR tayi tana kuka tace"nagode Allah ya bar mu tare" Zakiya tace"miye haka ko kin manta nima TASLEEM ya'ta ce?" Itako hajiya shiru tayi tana kallon su da yanayin gidan duk sai taji tausayin su ga wani abu da zuciyarta ke raya mata Tace"Ku dauko ta muje asibiti duk ta wahala"San da tayi magana zakiya ta lura da ita. Gaisawa suka yi da zakiya,hajiya sai kallonta take kamar ta taba saninta NUR tace"zakiya shirya muje a duba ta"kafin zakiya ta mike sai ga uche ya fado dakin ko sallama babu yace"give me money" Zakiya tace"I don't have money in na samu zan kawo maka" Yace"that one na lie sai kin bani kudi na"ganin zai ta da hankalin jama'a yasa haji tambayar shi nawa kudin ta biya shi Ya bar gidan Cikin minti goma zakiya ta shirya hajiya ta kaisu asibiti Bayan an duba TASLEEM harda Karin ruwa NUR ta zauna kusa da ita hajiya ko na tsaye NUR tace"hajiya nagode Allah ya saka da alhairi" Murmushi tayi tace"babu komai amma yaya sunan ki ne?" NUR tace"NURUL HUDAH" Hajiya tace"OK NUR amma ya kamata kuyi ta kula da ita saboda wanan ciwon da kike gani ba abin wasa bane ba wuya ya halaka mutum kun dai ji abinda likita ya fad'a tana bukatar kulawa kuma tayi ta yawo da inhailer ta" NUR tace"wallahi hajiya ina kokari jiya nan ne ya kare kuma babu kudi hannu na shiyasa ban siya ba har biyu nike siya in ajiye saboda emergency " Hajiya tace"toh a dai kula domin in gaya miki matar d'an na Afan tayi fama da wanan ciwon shiyasa da na gan TASLEEM sai na tuna ta domin suna d'an yanayi" NUR tace"Allah sarki,Allah ya bata lafiya" Hajiya zata yi magana sai ga zakiya ta shigo da sallama da kular abinci hanunta" Hajiya tace"har kin dawo?" Zakiya tace"eh na dawo" NUR ta kalli zakiya tace"ina kika samu kudi kika daho abinci?" Susa keya zakiya tayi tana murmushi tace"ki ci nasan tun safe baki karya ba" Hajiya tace"wai NUR in tambaye ki ina mijin ki" NUR tace"ai ban taba aure ba" Tace"toh yariyar waye wanan?" Tace"ya'ta ce" Hajiya tace"toh tayaya kika samo ta in baki taba aure ba" Hawaye ne ya fara bin kumatun NUR,ganin NUR na kuka ga zakiya tayi suru-suru da idanu yasa hajiya cewa"it OK in baki son ki sanar dani amma ina zaki har na bige ki?" Zakiya a ranta tace"wanan matar akwai bin didigi" NUR tace"aiki naje nima amma ban samu ba" Hajiya tace"wani qualification kike dashi" NUR tace"degree " Hajiya tace"wani course?" Tace"urban and regional planing" Hajiya tace"wani grade? Tace"second class upper" Tace"good,kefa zakiya" Zakiya tace"degree,account and auditing first class lower ". Hajiya tace" gobe Ku same ni a AFSAMAN building company karfe 7:30 NUR zata yi magana zakiya ta katseta da inshaallah zamu zo Hajiya tace"in ruwan ya kare za a sallame Ku ni zan tafi"kudi ta mikawa NUR sanan suka yi sallama Tana fita NUR tace"miyasa kika hana in fada mata nan nike aiki da aka koreni" Zakiya tace"ina ruwan ki da yan iskan nan da alamu ita ke da company in ta dauke ki babu Wanda ya isa ya Kore ki" NUR tace"Allah yasa" Misalin karfe 6:12pm aka sallame su" NUR ta kalli TASLEEM tace"baby me zaki ci?" TASLEEM tace"....... Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [07/06, 14:54] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers, we are the best among the rest. dedicated to iya latifa πŸ…Ώ1⃣9⃣&2⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim TASLEEM tace"ni naman kaza zan ci" NUR tace"toh muje hanya in siya miki" Zakiya tace"har dani zan ci" Murmushi NUR tayi tace"sannu hajiya wanan kudin da kike gani gobe zan je in biyawa TASLEEM kudin makaranta da takardu ga islamiya" Zakiya tace"dubu talatin ne ba zai hana mu cin kaji ba" NUR tace"naji zan siya muku" Zakiya tace"har da kema in baki ci ba bazan ci ba" NUR tayi murmushi tace"toh naji madam"a hanyar su ta komawa gida suka siyi gasashiyar kaza Suna kaiwa gida suka sa a tare suna ci Zakiya tace"Allah yayi wa hajiyar nan albarka gashi sanadiyarta muci kaza" NUR tace"amin" Hira suke suna cin Kazan har suka gama Da misallin karfe 9:00 na dare zakiya ta shirya cikin riga da wando jeans ya bala'in kamata dama yawanci irin kayan take yawan sawa Kwaliya tayi sanan tasa takalmi a hankali ta tako zuwa inda NUR ke kwace hanun ta kai dai-dai fuskarta dan tabbatarwa ko tayi barci Ajiyar zuciya ta sauke tace"Allah nagode ma da kasa tayi barci da yanzu sai ta rufe ni da wa'azi ta hana ni zuwa club" A hankali take tafiya har ta fita daga dakin ta ja musu kofa NUR dake kwance tana jin duk motsin zakiya har ta bar gidan girgiza kai tayi tace"Allah ya shirya ki" A club ko zakiya sai rawa take amma babu wanda ya zo manna mata kudi kamar inda aka saba Gajiya tayi da rawa ta koma gefe ta zauna Wani gaye ne ya zo ya taba ta yace"babe muje mana mu huta ko nawa kike so zan biya ki" Hararanshi tayi tace"ni ba irin matan nan bane" Dariya raini hankali yayi yace"kar ki raina min hankali mana ai duk wata mace arziki ba a ganinta a irin wurin nan" Tsaki tayi ta bar wajen wasu yan mata biyu dake kallonsu suka kece da dariya D'aya tace"jibeta fa yar rainin hankali wai ita kamilla" Ta biyu tace"ke dai bari ga ta da farin jinin bala'i kowa ya ganta sai ya kyasa jiya ma ba inda cash mony beyi da ita ba akan su je su huta zai bada dubu dari amma taki" Zee tace"ai ta bani haushi wallahi" Zakiya na barin wajen suka yi karo da wani gaye,fadiwa yayi har kasa da alamun ya sha giya ya bugu Cikin masifa tace"kai baka gani ne?" Tashi gayen yayi ya fara magana cikin maye sai rufe ido yake yana cewa"yi hakuri masoyiyata zo muje muyi rawa" Kwace hanunta tayi tace"karka kara taba ni mashayi kawai" Ai sai ya rike kunni shi yace"yi hakuri madam" Inda yayi magana cikin maye sai abin ya bata dariya Zuwa yayi yana rawa in ya fadi ya tashi sai dariya take Girgiza kai tayi tace"kai giya baiyi ba wallahi" Shiko cigaba yayi da rawa an taru ana mai dariya domin kwata-kwata baya hayyaci shi Murmushi tayi tace"bari in ciro waya ta inyi video in naje gida in nunawa my NUR na San zata sha dariya" Waya ta ciro ta shiga video ta fara kwashe shi tana dariya Cikin rawa ya cire wando jikin shi ya rage shi da boxers ai sai aka fara ihu dan wajen su abin burgewa ne In ka cire zakiya dake dariya tana kwasheshi a waya Da ya gaji sai ya zube kasa yana kwarara amai har ya b'ata jikinshi har a wanan lokacin zakiya na kwashe shi Barci ne yayi awon gaba dashi Sai misallin 12:am Zakiya tasa DJ sauketa a gida da shike sun saba dashi Tana kaiwa gida tayi wanka ta dauro alwala ta tada sallah nafila a haka NUR ta farka daga barci ta gan ta Tace"hmm fuska biyu" Itama alwala tayi ta tada nata sallah Washe gari da asuba suka farka suka yi sallah asuba harda TASLEEM dan duk asuba sai NUR ta tasheta tayi sallah Da misallin karfe 7:00 suka bar gida sanda suka kai TASLEEM makaranta NUR ta biya mata kudi sanan suka tafi AFSAMAN building company amma NUR taki magana da zakiya domin fushi take da ita Zakiya tace"yi hakuri my NUR bazan kara ba na daina zuwa club din" Shiru NUR tayi har suka shiga elevator din building Wajen manager suka je yana ganinta yace"NUR meya kawo ki?" Tace"wajen hajiya hafsat muka zo ita tace muzo" Yace"OK kune ashe tace in kun zo a kai Ku office dinta,Ku biyoni" Har office din hajiya ya kaisu Bayan sun gaisa ta amshi takardu su Tace"ke zakiya da sameer zaki yi aiki domin shine babba a audit department kuma abinda kika karanta kenan so kene p-a dinshi" Zakiya tace"toh nagode hajiya" Hajiya hafsat tace"kuyi ta kirana da ummi ko baku so in zama ummi Ku? Murmushi suka yi cikin jin kunya suka ce muna so Tace"NUR ke da Afan zaki yi aiki"gaban NUR ne ya fadi tace"ummi a canja min department" Ummi tace"meyasa?"labarin abinda ya faru tsakanin ta da Afan ta bata Ummi tace"muje in me magana be isa ya Kore ki ba yara kena sai bakin hali" Sanda ummi ta nunawa zakiya office din ta da sameer sai dai be zo ba sakamakon ciwon kai da ya tashi dashi Bajewa zakiya tayi a kujera bayan ta kunna a/c Har office din Afan ummi ta kai NUR yana ganin NUR yace"ummi ina kika samo wanan mahaukaciyar?" Rai b'ace ummi tace"lafiyar ka kuwa ka gan tayi kama da mahaukaciya ce?ka kiyaye ni" Yace"yi hakuri" Ummi tace"gata nan tare zaku yi ta aiki kuma ban amince ka walakantata ba" Yace"toh"tashi ummi tayi tace"NUR a yi aiki lafiya" Ummi na fita Afan ya kalli NUR daga sama har kasa yace"watoh na Kore ki shine kika je kika hada ni da mahaifiyata ko?" Girgiza kai NUR tayi tace"wallahi ban....."buga tebur da yayi ne yasa tayi shiru Yace"yi min shiru munafuka alguguma ni zaki maida yaro" Hawaye ne ya fara fita a idanun NUR cikin kuka tace"yi hakuri" Yace"sorry for yourself" Kallonshi tayi tana hawaye A fusace yace"bar kallo na" Jiki a matukar sanyaye ta fita taje ta zauna Sai karfe 10 sameer ya shigo office a inda p-a ke zama kafin ka shiga office dinshi ya tarar da zakiya ta kife kai tana barci dan zakiya akwai barci in tana barci sai ka sace ta bata sani ba rai b'ace yace"what the hell"buga tebur din yayi,a firgice ta mike tana raba idanu Yace"follow me"ba tare da ya kalleta ba dan ummi ta Riga da sanan dashi an samo me p-a Office dinshi ta bishi zama yayi yana kallonta daga sama har kasa Yace....... Maman Noorul Huda Luv u my fans Pls share [07/06, 17:47] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous, interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. πŸ…Ώ2⃣1⃣&2⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sanda ya gama kallonta daga sama har kasa sanan yace"ke ya sunan ki?" Share shi tayi kamar ba da ita yake ba Buga tebur yayi yace"dake fa nike magana kin share ni,kina wani kallo na kamar kin sanni" Murmushi tayi tace"yi hakuri malam kayi min kama da Wanda na sani ne,sunana Aisha idris amma ana kirana da zakiya" Yace"watoh dan raini hankali shekaran jiya kika ce sunan ki NUR dan mu kore ki zaki wani dawo da wata sallo da sunan zakiya,toh bari in fada miki karki gan dan ummi ta kawoki ki ce zaki nimi ki kawo min iskanci da raini wallahi in kika raina ni korar ki zanyi,mayya kawai" Ga mamakin sameer sai ya gan tayi murmushi tace"an gama oga amma kaima ka bi a hankali domin ni din nan da kake gani bana d'aukar raini,kuma ina dai-dai da ko wani d'an iska,kuma karka ce da kai nike" a ranshi yace"watoh dan rainin hankali ta kirani da d'an iska kuma wai ba dani take ba"a fili Yace"ni kike fad'awa maganar banza,toh ki koma gida na sallame ki" Tace"ba ka da ikon yin hakan domin ba kai ka kawo ni ba,hajiya kadai ke da wanan ikon"ta karashe magana da murguda me baki" A ranshi yace"ikon Allah ummi ta jawo mun raini da ta kawo min wanan yar iska" Katse shi tayi da cewa akwai aikin da zanyi ne ko na koma na cigaba da barci?" Yace"what?barci a wanan office din?" Tace"toh in ba aiki me mutum zaiyi?ai sai hutu" Murmushi yayi a ranshi yace"aiki ko yanzu za ki gan aiki"file ya dibo diyawa ya mika mata yace"gashi kije ki had'a figure din a zuba a computer so nike ki gama aikin nan yau" Kallonshi tayi ta kalli file din tace"toh ba damuwa"kwashe file din tayi zata bar office din sai yace"zo nan" Zuwa tayi ta tsaya a gabanshi rike da file din Yace"ina son ki sani bana son shishigi da iyayi kuma duk lokacin da zaki shigo office dina kiyi sallama in kika ji shiru ki koma,bana son latti " Tace"OK sir"ta juya zata wuce Yace"ke wayace ki tafi?" Tace"na dau ko ka gama ne ai oga" Yace"zaki iya tafiya" Tana fitowa ta zauna ta kunna computer ta fara aiki Bangaren NUR ko bayan ta zauna Afan ya kwaso mata project yace"tayi planing din building" Tace"sir kafin na fara aikin sai na gan filin da irin unguwar da za a yi gini saboda nasan inda zan fara" Kallonta yayi a ranshi yace"ashe ta San abinda take yi"a fili Yace"Ok,bari zamu meeting in muna dawowa zamu biya" Tace"OK sir" Yace"banson sir,kiyi tacewa sir Afan" Tace "OK sir Afan" zama tayi tana treating file din dake gabanta cikin kankani lokaci ta gama" Zakiya ko aiki take hankali kwance ga a/c ta bude tana jin dadi a fili tace"nayi missing A/c ai ko dan wanan A/c zanyi ta zuwa aiki,gashi my NUR na fushi dani" Shiko sameer zama yayi yana zuke-zuken shi na sigari Domin shi baya son yin aiki yanzu ma aikin shine ya kwashe ya bawa zakiya tayi kuma jira yake ta kawo ya duba ko tayi kuskure dan ya samu abinda zai rike ummi ta koreta Zakiya tana cikin aiki sai wari sigari take ji,tun tana ji kad'an kad'an har abin yayi yawa tashi tayi taje dai-dai bakin office din shi tayi sallama So biyu bai amsa ba Sameer dake zaune yana busa sigari jin sallama yasa shi tashi da wuri ya fara fesa turare ya kwashe Wanda yasha a wani karamin plate ya buye D'aga murya yayi yace"waye ne?" Zakiya tace"nine" Yace"lafiya?" Rasa me zata ce tayi sai tayi shiru Yace"nace me kike so?" Ai sai tace"ummi ne ta aiko ni" Jin ummi ya kara d'aga me hankali sweet ya Ciro a aljihu yasa a baki dan a zatan shi tare da ummi suke Yace"shigo"Shiga office din zakiya tayi tana dube -dube har ta hango karamin plate din daya boye a karkashin kujera Ganin bata da niya magana gashi sai kallo wuri take kamar me niman Abu yasa shi cewa Ke lafiya?ina ummi take?" zakiya tace"sir kamar warin sigari ko?" yace"a ina kika ji?" tace"wallahi da nike aiki wari ya dame ni kuma nasan a nan department din ne shine nace bari in zo in ma magana saboda bai kamata ana shaye-shaye a cikin building din nan ba ya kamata ka dau mataki" kallonta yayi yace"ke ban son iskanci tunda nike babu Wanda ya taba cewa yaji warin sigari a wanan company sai ke watoh kin fi kowa hanci kenan ko" zakiya tace"........ gaskiya zan daina posting dan na lura baku shirya ba,saboda comment ma gagaran Ku yake sai turo min emojis da sticker ake instead of comment ko Sharhi,ai kamar wahalan banza nike kullum ina takura kaina dan in faranta muku amma comment ya gagare ku, gaskiya in ban gan canji yau ba zan ajiye labarin nima in huta, Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [08/06, 01:37] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,intelligent, and expert writers,we are the best among the rest. πŸ…Ώ2⃣3⃣&2⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Zakiya tace"oga ba haka bane ai be kamata bane, amma in kayi fushi kayi hakuri zan fad'awa ummi tasan abinyi tunda kai baza ka dauki mataki ba, kuma gaskiya bana son warin sigari na ma tsane me sha yana sa numfashi na yayi ta daukewa,kar a zo a cutar dani"tana gama magana ta juya zata wuce tana dariya kasa-kasa Da Sauri yace"ina zaki?" Tace"wajen ummi" Yace"ba sai kin fad'a mata ba zan San abinda za ayi" Murmushi tayi kasa-kasa a ranta tace"ashe zargin da nike ya tabbata bai son asan yana shaye-shaye" juyowa tayi ba tare da tayi magana ba ta fara tafiya Yace"ke ina zaki ne?" Tace"windo zan duba dan warin daga office din nan ya ke fitowa shine nike son in duba ko nan ake makalewa" Jawota yayi yace"nace ki bari zanyi bincike" Tace"OK" Barin office din tayi tana murmushi kasa-kasa Shiko sameer tana fita yace"na shiga uku an hado ni da mayya ,wallahi ni wani lokaci rikid'a take,wani lokaci tana min kama da ummi,wani lokaci kuma alhaji tsoho gashi farko dana fara ganinta a office din Afan fara ce Sol bata da kiba yau kuma ta d'anyi duhu ga kiba,nidai naga ta kaina tunda aka had'a ni da mayya tunda nike babu wanda ya taba zargina da shaye-shaye sai ita gashi ummi ta gargade ni akan bata son a koreta,Allah kadai yasan safi da tayiwa ummi NUR ko aiki take tana duba agogo saboda lokacin tashin su TASLEEM ya kusa a makaranta Shiko Afan sai kallonta yake da gefen ido Tana ganin 2:30 yayi ta mike ta karasa gaban Afan tace"sir ina son in tafi gida d'auko ya'ta a makaranta" Yace"koma ki zauna ai 4:pm ne lokacin tashi sai lokaci yayi zaki tafi" NUR tace"please sir kayi hakuri wallahi zata ta jirana" Afan yace"toh ki kira mahaifinta mana " NUR tace"bata da kowa sai ni" Yace"what kina nufin bata da uba?" Eh NUR tace a takaice yace" rasuwa yayi ne" NUR tace"ah'ah" Dariyar rainin hankali yayi yace"Ashe shegiya ce" Cikin b'acin rai NUR tace"ni ya'ta ba shegiya bace" Yace"oh rashin kunya zaki min kenan?" Tace"yi hakuri sir amma bazan yarda kowa ya sheganta min ya'ba a gabana please" Afan yace"ashe baki da kunya toh ki koma ki zauna,toh in ba shegiya ba wacece?" Tace"sir in kana so ka tsira da mutuncin ka karka kara kiran ya'ta da shegiya dan ba zan d'auka ba,domin akan TASLEEM zan iya rabuwa da kowa banda zakiya "juyawa tayi ta je wajen zamanta ta dauki Jakarta har zata fita Yace" in kika fita karki dawo" Ba tare da ta juyowa ba tace"akan ya'ta zan iya barin aikin nan,saboda aikin nan zan bar ya'ta a bakin titi?toh ni ba zan iya ba,yama za ka San da haka tunda baka San darajar ya'ya ba,amma ina son ka sani wata rana yar ka ko kanwar ka zata iya fad'awa a halin da nike ciki,in aka masu haka ya za ka ji?"tana kaiwa nan ta yi tafiyar ta Tana barin office din ya fad'a duniyar tunani,yace"wai ni yau akewa gorin haihuwa nan take ya tuna marigayiyar matan shi ga wani tsanan NUR na ratsa shi yace"Allah sarki summaiya da kina raye da yanzu yar mu nada shekara 7 tunawa yayi da ranan da summaiya ta dawo daga asibiti ta fad'a me tayi scarning kuma ya Nuna ya'mace zata haifa.ba zai taba mantawa ba irin farin ciki da yayi ba a take yace mata sunan yar hauwa'u kasancewar sunan kanwar mahaifiyar shi ne" Ko ta kan zakiya NUR bata bi ba ta bar building din cike da b'acin rai na kiran TASLEEM da yayi da shegiya A gate suka yi karo da sameer ko kallonshi bata yi ba ta wuce shi Shiko ya bi ta da kallon yace"ikon Allah Ashe zargina ta tabbata gaskiya mayya ce,tunda gata da wani kalar kaya jikinta" Yana Shiga office kuma ya tarar da zakiya tayi bake-bake tana cin abinci da minerals a gabanta Da gudu ya shige office har yana hade kafafu yace"yariyar nan aljanane yanzu kuma da take cin abinci da abbana take kama" itako zakiya kallonshi ta cigaba da yi tana lashe hanun a ranta tace"kowa da kalar haukanshi shi kuma wanan me ya tsoratashi" Wanene AFAN da SAMEER UTHMAN SULEIMAN ADAMS (AFAN) shine asalin sunan shi d'an ne ga marigayi barrister SULEIMAN ADAMS da mahaifiyarshi hajiya HAFSAT su uku mahaifansu suka haifa shi da kanen shi mata biyu zainab da ihsan Wanda yanzu duk suna gidan miji su asalin yan Cameroon ne AFAN ya taba aure shekaru takwas da suka wuce amma matar shi ta rasu Wanda ake zargin yan garkuwa (kidnaper)da mutane suka kasheta a lokacin tana da tsohon ciki a hanyarta ta zuwa minna daga kano kasancewar ita yar asalin minna ne,sai dai lokacin da aka ga gawanta baga ciki tare da ita ba wanda da dukan alamun an tabbatar da ta haihu amma babu jaririya a inda aka gan gawanta AFAN na matukar son matar shi summaiya Wanda suka hadu a makaranta lodon ta hanyar wata cousin dinshi fatima watoh yariyar kanin mahafinshi domin Fatima kawar summaiya ce Wanda summaiya bata da wata kamarta sai dai abin da summaiya bata sani ba shine Fatima ta dade tana son Afan tun tana yariya amma yana ganin ta tare da summaiya ya nuna yana sonta ita kuma ta amince,hakan ba karamin d'agawa Fatima hankali yayi ba amma sai ta daure a fili ta nuna tana farin cikin alakar summaiya da Afan amma a zahirin gaskiya ba haka bane dama kawai take nima ta raba su koda hakan kuwa na nufin kashe summaiya ne bayan sun kammala karatun su a London inda ita summaiya ta zama cikakiyar likita,ita kuma Fatima yar jarida shi kuma Afan Architect kowa ya koma kasan shi ita summayya ta dawo gida Nigeria Fatima da Afan suka koma Cameroon ba tare da b'ata lokaci ba s waliyan Afan suka zo Nigeria niman auren summaiya inda akayi komai cikin kankanin lokaci bayan auren su summaiya da wata uku Allah ya bata ciki kafin ta fad'awa Afan sanda ta sanar da Fatima sai dai hakan da tayi ba karamin b'atawa Fatima rai yayi ba amma sai ta nuna tayi murna cikin summaiya na shigan watan haihuwa ta nace zata gida ta haihu Wanda Afan bai so ba amma sai mahaifiyarshi tasa baki akan ya bari taje tunda ta nace a ranan da zata dawo Nigeria Fatima ta fara kira ta sanar mata zata shigo Nigeria amma zata shigo kano su gan juna kafin ta wuce minna kasancewar fatima a kano take aiki tana zama da yayar mahaifiyarta domin mahaifiyarta Nigeria ce,tun bayan gama makarantar ta ta dawo Nigeria fatima na jin summaiya zata zo Nigeria kuma sai ta biyo kano zata je minna hakan yasa ta bada kwangila kashe summaiya wa su bullet sanda summaiya tayi kwana biyu a kano sanan ta shiga motar minna a nan su bullet suka samu nasarar sace ta da wata yar makaranta zuwa daji sai dai kafin su kasheta sun dawo sun tarar da ita a mace kuma basu gan cikin jikinta ba ga wanda ke gadin ta da ita yar makaranta sun gudu bayan kwana uku Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [08/06, 02:07] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. gaskiya naji dadin comment dinku jiya yanzu na yarda kuna matukar so RAYUWAR NUR πŸ…Ώ2⃣5⃣&2⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan kwana uku police suka tarar da gawan summaiya a wani gida da ba gama ginawa ba Mutuwa summaiya ya taba kowa da yara da manya domin summaiya macece mai kirki ga son talakawa da taimakon na kasa da ita An danganta mutuwarta ne da yar garkuwa da mutane kasancewar ba a gan wani shaidan da zai nuna cewa kasheta akayi ba domin babu albin bindiga ko wani abu,sai dai abin da ya daurewa mutane kai ba a gan abinda ta haifa ba mahaifinta alhaji nasir ya fi kyautata zaton asthma ne ya kasheta Hakan yasa ba ayi bincike ba sai dai police sunyi alkawarin zasu kamo duk wanda hanunshi ke ciki Itako Fatima ba karamin dadi ta ji ba burinta ya cika na raba summaiya da Afan Da ta tambayi su bullet yar da summaiya ta haifa sai suka mata karya cewa sun kashe ta sun wurgata cikin rafi hakan yasa ta kwantar da hankalinta Sai dai ta dau alwashin kau da duk mace da ta had'a dangantaka da Afan Bayan rasuwar summaiya da shekara biyu mahaifin fatima yace"ta fito da miji ya gaji da ganinta haka" A shekara na uku mahaifinta yayi mata aure da d'an abokin shi domin taki fito da miji da ta tunkari Afan ya nuna mata baya sonta,son da yake mata na yan uwantaka ne ba na aure ba shekara Fatima uku da yin aure ta kashe aurenta domin bata hakura da Afan ba Sameer ko SAMEER Mohammed Suleiman shine cikeken sunan shi d'an ne ga alhaji Mohammed Suleiman mahaifinshi yaya ne ga mahaifiyar Afan sameer ya ba Afan shekara uku sai dai baka taba sani domin bashi da aboki da ya wuce Afan sameer ya taba soyyaya da wata shuwa Arab mai suna safeena yana mutuwar sonta amma daga karshe ta yaudare shi ta hanyar auren babban abokin shi Bayan ta gama cime kudi wanda bayan aurene ya gane bakin su d'aya da abokin shi aliyu shi ya turo ta dan su samu kudi tunda daga wanan lokacin ya daina yarda da abokai sai dai d'an uwanshi Afan sanadiyar wanan yaudarar ne ya fad'a a harkan shaye-shaye kuma ya tsani mace sameer karshen d'an duniya ne sai dai baya zina ga wulakanta d'an Adam halin shi d'aya da Afan sai dai Afan baya shan komai hasalima baisan sameer nayi ba abinda ya kawo su Nigeria shine niman kanwar mahaifiyasu hauwa wanda kakarsu alhaji tsoho yasa a nimo ta domin ya yafe mata sai dai suna zuwa Nigeria suka gan ana gwanjon wani company building a minna hajiya hafsat ta siya suka canja sunan zuwa AFSAMAN wanda aka hada sunan Afan da sameer sai Suleiman wanda Afan yana zama ne dan yana son yayi binciken mutuwar summaiya da kuma yar'sa shikuma sameer haka kawai yaji garin yayi me sai dai fa gayun nan biyu sun hadu kuma farare ne Sol wanan kenan cigaban labari maman noorul Hudah luv u my fans pls share [08/06, 13:49] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GOUGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. nagode fans Wanda suka bani kati jiya Allah ya kara budi ina son masoyana Allah ya bar mu tare πŸ…Ώ2⃣7⃣&2⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sai missalin karfe 4:pm zakiya ta bar office bata damu ba da bata gan NUR ba domin tasan zata dauko TASLEEM a makaranta tana kai gida ta tarar da NUR kwance har TASLEEM ta tafi islamiyya Tace"my NUR ya dai kamar kin yi kuka?" NUR tace"wallahi bazan koma company nan ba" Zaro ido zakiya tayi tace"meyasa zaki bar aikin?" NUR tace"saboda sir Afan ya kira TASLEEM da shegiya" zakiya tace"lallai ya taro match shi baisan baki da hakuri akan TASLEEM ba" NUR tace"harda cewa kar na kara zuwa company shi" zakiya tace"wanan ne kuma bai isa ba domin bashi ya dauke ki a aiki ba ummi ne kuma ai kina aiki a company nan tun kan su siya sai yanzu za a wani ce ki bar aiki" NUR tace"ai dan ya gan ummi bata nan ne" zakiya tace"ina taje ne ai jiya tana nan" NUR tace"eh da yamma ta tafi Cameroon" zakiya tace"gobe ki shirya tare zamu aiki" NUR tace"ni dai bazan je a wulakanta ni da ya'ta ba" bude waya zakiya tayi ta shiga video tana dariyar mugunta ita dai NUR kallonta take washe gari da kyar zakiya tayi da NUR sanan ta yarda zata aiki kamar inda suka saba ajiye TASLEEM suka yi a makaranta sanan suka tafi office zakiya tace"jeki office dinki kiyi kamar babu abinda ya faru NUR tace"toh"ta kama hanyar department dinsu itama zakiya ta shige nasu NUR na shiga office dinsu ta tarar da Afan zaune a kujera zaune da sameer suna hira karasawa tayi tace"good morning sir" sameer ko kuri yayi mata da ido yana kallon sai kuma ya gan yau ta kara haske da rama Afan ne yace"me ya dawo dake? bana ce karki kara dawowa company nan ba tunda bana ubanki bane" dadi sameer ya ji a ranshi yace"ya samu mai yin maganin zakiya" a fili kuma yace"ai korar ta zaka yi yariya sai shegen nacin siya" Afan yace"get out" kafin NUR ta yi magana Afan ya mike ya kama hanunta yana janta waje domin burin shi ya wulakanta ta sai kokarin kwace kanta take yana fita daga office dinshi yayi wurgi da ita ta fadi kanta ya bugi desk ai sai ta saki kuka saboda irin zafin da taji ga jini na zuba nuna ta yayi da yatsa yace"ke har kin isa na baki umurni ki ketare" hayaniyar da zakiya ta ji ne yasa ta fitowa waje tana fita ta gan NUR kwance a kasa nan da nan idon zakiya ya canja cikin b'acin rai zakiya ta karasa inda NUR Ke kwance ta taimaka mata ta tashi boyewa NUR tayi bayan zakiya hakan da tayi ba karamin b'atawa zakiya rai yayi ba domin hakan na nuna tsoron Afan take kenan Afan ne yace"ba mu San mazinaciya a company nan daga yau karki kara zuwa nan kazamiya kawai mazinaciya" tuni idon zakiya ya fara canja kala sabar b'acin rai,kallon ko ina tayi ta gan duk jama'an office din sun taro suna kallon NUR dake bayan zakiya tana kuka shiko sameer tsaye yayi yana kallon zakiya da NUR wani tunani ya fadowa zakiya a ranta tace"bari in kara petrol a wutan nan" a fili tace"da kake kiranta mazinaciya mai kake nufi?kana nufin TASLEEM shegiya ce!?" Afan yace"in ba shegiya bace ita me za a kira ta?ai shegiya ce" juyawa zakiya tayi ta kalli NUR ta gan idonta yayi ja alamun ranta ya b'aci" a ranta tace"haka nike so"a fili ko zakiya tace"yanzu kana nufin TASLEEM shegiya ce?" yace"eh shegiya c....." maganar makalewa yayi sakamako maman noorul hudah luv u my fans pls share [08/06, 18:18] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to Anty DALA πŸ…Ώ2⃣9⃣&3⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Makalewa yayi sakamakon wanka me mari da NUR tayi Mari da yayi sanadiyar firgitar da Afan da ma'aikatan dake tsaye a wajen Shiko sameer rike kumatu yayi kamar shi aka Mara Zakiya ko dariya ta kece dashi har da rike ciki da ma burinta NUR ta marda martani Nuna Afan NUR tayi da yatsa tace"karka kara kiran ya'ta da shegiya,wallahi zan iya d'aukan komai amma banda cin mutunci ya'ta ta hanyar kiranta shegiya" Afan ne ya d'ago ya kalleta da jajayen idonshi yace "ni kika Mara?" Tace"eh an mare ka din wallahi zan iya yin fiye da haka in ka kara kiran ya'ta da shegiya domin ya'ta ba shegiya bane sai dai Kaine shege" Sameer ne yace"manager kira security a fitar da ita an koreta a aiki" NUR tace"ai ba sai an kira security ba zan fita da kaina domin bana bukatar aikin Ku" Tana kaiwa nan ta bar building din ko ta kan zakiya bata bi ba ta wuce Sameer ya kalle zakiya yace"ke kuma me kike jira?" Tace"kai nike jira" Kallo d'aya Afan yayi wa staff dinshi kowa ya bar wurin shikuma ya koma office cike da b'acin rai da tunanin hanyar d'aukan fansa Sameer yace"ke ma an Kore ki" Zakiya tace"toh" Office ya wuce zakiya na binshi a baya yana shiga da minti biyu sai ga zakiya tana zuwa ta haye saman tebur din gaban shi Sameer yace"miye haka" Tace"wani abu zan nuna ma kafin in tafi" yace"toh dan iskanci sai kin hau samar tebur" tace"eh saboda mu fahimci juna In gan kwayar idon ka ka gan tawa" rasa me zaice yayi yace"inaji" wayarta ta Ciro a aljihun wandonta ta shiga vidio ta fara nuna me zaro idon yayi ganin shi a video yana rawa cikin maye,kallonta yayi cikin ido ai sai ta tunsure da dariya tace"ina fatan ka gane wanda ke rawa a wanan video " cikin in-ina yace"ina kika samu wanan video?" tace"a inda kayi rawa harda amai"zufa ne ya fara zubo me ta ko ina" tace"yanzu deal nake so muyi" yace"na me?" tace"so nike kasa sir Afan ya roki my NUR kuma a dawo mata da aikin ta gobe nan" yace"za a dawo da ita amma wallahi Afan ba zai roke ta ba nasan halinshi ki yi hakuri" zakiya tace"ashe so kake in turawa ummi video nan kuma zanyi playing a building kowa ya gani" yace"yi hakuri wallahi a gida basan ina sha ba ki min rai kar abbana ya tsine min" tace"komai na hanun ka kuma wallahi karka yi tunanin kwace wayan na da niyar deleting ko kuma yi min illa domin na Riga da na turawa mutane uku wanda in basu ganni ba zasu sake shi har internet dan na lura tun d'azun kake kallon hanun na nasan tunani kake ka kwace toh karka yi wanan kuskuren" ai cikin tashin hankali yace"anty zakiya nifa kani ne a gun ki kike tunanin tozartawa" zaro ido tayi kani kuma shekarar ka nawa?" yace"talatin da takwas" ihu tayi da cewa"eh shine zaka ce kai kanina ne?nifa shekara ashirin da biyar" yace"ai Allah ne ya baki girman" tace"hmmmm ashe kai tsoho ne toh shekara sir Afan nawa?" yace"talatin da biyar" tace"yayi mutan da,ni na tafi yau zan jira ka da yamma ka kawo wanan d'an iskan da yasa my NUR kuka ya bata hakuri" yace"ai ban San gidan Ku ba" tace"barkin sale muke wajen alakura primary school ka tambayi yaro ko babba gidan su zakiya duk sun sanni" yace"toh anty" tsalle tayi ta duro a tabur ta shafa kumatun shi tace"always be a good boy" tana fita ta dauki jakanta ta yi tafiyarta gida cike da nishadi yana ganin fitar ta yace...... maman noorul hudah luv u my fans pls share [09/06, 00:25] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN NOORUL HUDAH FANS GROUP's πŸ…Ώ3⃣1⃣&3⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sameer na ganin ta fita ya sa hanun a sumar kanshi ya hargisa Yace"na Shiga uku wanan wani irin masifa ce?nasan wanan abun a maganar kudi zai kare Tunawa yayi da lokacin da tsohuwar budurwar shi safeena ta hada baki da abokin shi da kidnaper suka amshi me kudi har miliyan biyar A fili yace"I hate women za su iya komai akan kudi" Tashi yayi ya tafi department din Afan a tsaye ya ganshi yana ta wurgi da kayan office dinshi A ranshi yace"ya zanyi ya yarda ya bini gidan su yariyar nan" Kallon shi yayi da alamu Afan bai Masan ya shigo ba Sameer yace"bro"a fusace Afan ya juyo yace"wallahi sai na ci mutuncinta sai nayi sanadiyar hallaka rayuwarta" Sameer yace"ka shirya samu je gidan su ka bata hakuri" Afan yace"what?" Sameer yace"yes!kai yaro ne baka da wayau ta yaya zaka rama abinda tayi maka?ai sai ta yarda da kai ba?" Shiru Afan yayi na wasu sakonin kafin yace"me kake nufi?" Zama sameer yayi kafin yace"abin da nike nufi shine ka je har gidan ka bata hakuri tare da nuna mata kayi nadama hakan zai sa ta saki jiki da kai ta sake maka daga baya ka rama" Afan yace"wow bro ka kawo shawara amma a ina zan samu gidan su" Sameer ko wani dadi yaji a ranshi yace"hmmm ni ina ruwana burina ka bata hakuri kafin mayya yariyar ta saki video na,sauran ka karata" Ganin bai amsa me tambaya ba yasa Afan cewa"broh da kai nikeyi fa" Sameer yace"Bari manager zai kai mu" Afan yace"toh muje yanzu" sameer yace"toh" suna Shiga barkin sale suka fara karo da bola ga anguwan dirty kasancewar getto area ne kallon juna suka yi Afan yace"manager wanan wani irin anguwa ne?" manager yace ai barkin sale kenan nan gidan su yake a filin makaranta suka paka da kafa suka karasa gidan duk hacin su rufe da hanky NUR dake zaune a sakar gida tare da TASLEEM tana koya mata karatu al-qurani mai girma zakiya kuma na ciki tana sa kaya domin fitowarta kenan daga wanka jin muryar manager yasa NUR d'agowa ta amsa jira yayi ta kai aya kafin yace"NUR tare fa nike da sir Afan da sameer kafin tayi magana zakiya ta fito da gudu sanye da 3/qutr da armless kanta ko d'an kwali babu tace"ce musu su shigo" manager yace"cewa fa suka yi baza su iya shiga irin wanan gidan ba zakiya tace"kai dai ka cewa sir sameer ya shigo" yace"toh watoh yau na zama massenger kenan ko?" ita dai NUR ido tasa musu tana kallo manager na fita NUR ta kalli zakiya tace"Allah yasa ba wani fad'a kika tono ba,meya had'a ki dasu?" kafin zakiya ta bata amsa su sameer sun shigo dan haka tayi shiru TASLEEM na ganin su ta ruga a guje tana dariya daddy oyoyo dan a ganin ta babanta ne ya dawo daga umura da sauri NUR ta mike amma kafin ta rike ta har ta rungume Afan shiko shiru yayi ya tsaya kamar soja can anjima shima ya rungumeta wanda bai San sanda yayi hakan ba" NUR na ganin haka ta karasa a fusace ta janye TASLEEM cikin matuka b'aci rai tace"ubanwa yace miki daddy kin ne eh?ashe ba na hana ki zancen wani daddy ba?wallahi in kika kara gani wani kika je wurin shi a matsayin dadin ki wallahi sai na zane ki kuma in kulle ki a daki" maza je ciki ki zauna kuma ban yarda ki fito ba sai na baki izini ko fisari zaki yi ki yi shi a ciki fashewa da kuka TASLEEM tayi ta ruga a guje shiko Afan haka kawai bai ji dadin inda NUR tayi da TASLEEM ba domin ya ji son yariya har zuciya shi sameer ko kallon su yake in ya kalli zakiya ya kalli NUR a ranshi yace"kenan wanan ne na fara gani a office din Afan ashe yan biyu ne shiyasa na ta rudewa" zakiya ko kallon Afan take daga sama har kasa wani mugun kama yayi mata da TASLEEM wani tunani ne ya fado mata ai da sauri ta dafe kirji sameer ne ya katse su da cewa"mun zo ganin ki ne NUR" d'agowa ta yi da jajjayen idonta ta harari Afan sanan tace"meya faru?" yace"mun zo ne aka....." zakiya ta katse shi da cewa"bari in kawo mu ku wajen zama da ruwan sha" jin ruwan sha yasa suka ce"what a nan gidan zamu sha ruwa? ki barshi kawai"kallon sameer ta yi tace"za Ku sha ne ai"tuni ya gane mai take nufi yace"toh je ki kawo dama kishin ruwa Nike ji" murmushin mugunta ta yi tace"good" ruwa ta kawo musu a kofi sameer ya fara sha ya bawa Afan Afan yace"ni banzan iya shan ruwa nan ba" kallon zakiya yayi tayi me alama da ido ai sai ya je dai-dai kunni Afan yace "ta ya zata yarda da kai in kana nuna kema a gidan su" ruwan ya amsa ya sha kad'an duk abinda ke faruwa NUR na lura dasu a ranta tace"kome zakiya ke kullawa oho Allah dai yasa kar ta jefa mu halaka sameer ne yayi gyran murya kafin yace"NUR mu zo ganin ki ne akan abinda ya faru d'azun wallahi d'an uwa na yayi nadama sosai" zakiya tace"ai sai ka bari yayi magana da kanshi tun da yana da baki ba kurma bane" taba Afan yayi,Afan yace"NUR dan allah kiyi hakuri nayi nadama ki dawo aikin ki" NUR zata yi magana zakiya ta amshe da cewa"babu damuwa gobe zata dawo amma sai ka mata alkawarin hakan ba zata kara faruwa ba" ba tare da wani tunani ba yace"..... maman noorul hudah luv u my fans pls share [09/06, 12:47] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest Dedicated to Anty shamsiya maman fati) πŸ…Ώ3⃣3⃣&3⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ba tare da tunani komai ba Afan yace"nayi alkawari" NUR tace"zan dawo akan sharadin baza ka kara magana ya'ta ba" (wai meyasa NUR take nisanta TASLEEM da Afan ne?hmmm) Yace"OK babu komai" Amma ki fito da ita mu gaisa tunda an zama d'aya Tace"yanzu ka yi alkawarin babu abinda zai shiga tsakanin ka da ita" Zakiya zata yi magana NUR ta katseta da cewa"zakiya please" Shiru tayi,sameer yace"ina su mama mu gaisa" Kallon juna suka yi da NUR kafin zakiya ta harare shi tace"mu kadai ne a nan gidan" A ranshi yace "ashe karuwai ne zaman Kansu suke yi" Afan yace"toh mu zamu wuce mun gode" Zakiya tace"toh a gaida gida" Suna shiga mota suka sauke ajiyar zuciya Afan yace"wanan wani irin gida ne?" Sameer yace"kai dai bari yanzu ma ji nike kamar in yi amai amma ba laifi sun share ai" Afan yace"hmmm gaskiya bazan iya rayuwa a gidan ba" Sameer yace"kai dai bari " Bangaren NUR ko suna fita ta kalli zakiya tace"me kike had'awa ne?" Zakiya tace"me nayi kuma?" NUR tace"zakiya nasan ki ciki da waje nasan akwai wanda kike blackmailing cikin su biyu" Zakiya tace"my NUR ki yarda dani ba abinda nayi" NUR tace"nasan baza ki fad'a min ba yanzu amma intayi wari zan ji amma ki yi a hankali kar ki jefa mu a halin da ya fi wanda mu ke ciki yanzu" Kallon kofa NUR tayi ta hango TASLEEM na leke Tace ba na ce kar ki fito ba sai na baki izini ba?toh me kike a kofa" Cikin kuka TASLEEM tace"mummy ki yi hakuri please" Da k'yar NUR ta yarda TASLEEM ta fito sanda zakiya tasa baki Sanan ta yafewa TASLEEM tare da gargadi Zakiya tunani take akan fushin da NUR tayi domin bata taba yin fushi da TASLEEM irin na yau ba tambayar kanta take toh meyasa?kuma ta lura tun shigowan Afan fuskarta ya canja Ga kamar da Afan keyi da TASLEEM kai akwai wata a kasa,kuma sai ta binciko koma menene" Maganar NUR ne ya dawo da ita daga duniyar tunani NUR tace"zani pharmacy na karbowa TASLEEM magani daga nan zan siyo kubewa muyi tuwo" Zakiya tace"toh sai kin dawo" Daki NUR ta shiga sai ga ta ta fito sanye da hijabi Tace"toh na tafi ki kula da TASLEEM dun Allah Zakiya karki yi wanan barci taki" Tace"toh umma" Wucewa tayi zakiya ta bita da kallo Sai gata ta dawo tace"TASLEEM saka hijabi muje" Zakiya dai shiru tayi har TASLEEM ta saka hijab ta fito suka tafi Ajiyar zuciya zakiya ta sauke da gudu ta shige d'aki Wani katon akwati ta d'auko ta bude karamin zip hoton wata kyakyawar mata ta gani d'aukawa tayi ta ijiye gefe Cigaba tayi da dubawa sai ga hoton Afan ya bayyana a bayan shi an rubuta the love of my life and the father to my unborn dauther hauwa'u Rufe baki tayi tace"kar dai shine mahaifin TASLEEM " Cigaba tayi da dubawa har ta gan wani diary Budewa tayi a farko page an rubuta summaiya nasir and uthman Suleiman Adam Karantawa ta fara yi har ta kai karshe inda ya tsaya ne a ranan da summaya zata baro Cameroon A lokacin da Afan kecewa summaiya please ki kula min da ya'ta hauwa'u uthman Adams Rike baki zakiya tayi tace"babu shakka shine mahaifinta kuma da dukan alamu NUR ta sani" Wani handbag ta bude sai ta gan Maman Noorul✍✍ Hudah Luv u my fans Pls share [09/06, 16:13] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. dedicated to HUBBEY AND SMASHER GROUPS πŸ…Ώ3⃣5⃣&3⃣6⃣ Bismillahir Rahmani Rahim Ta gan wasu hotuna na summaiya da wata mata Tace"dole yau NUR ta amsa min tambayoyi na" Bayan wasu lokota sai ga NUR ta shigo da Leda a hanunta ga TASLEEM a gefenta da biscuit NUR ko sai cewa take zakiya ina kike ne?mun dawo jin shiru yasa ta shiga ciki d'akin tarar da ita tayi zaune ga akwatin summaya gabanta da hotuna a baze Wani fad'iwan gaba taji karasawa tayi ta fara had'a kayan tace"zakiya menene haka ashe ba munyi dake babu wanda zai bude akwatin nan ba" Zakiya tace"bana son wani magana bayani nike so akan wanan hotunan" NUR tace"wani bayani kike so bayan kin San komai" Zakiya tace"a da na d'auka na sani amma yau na tabbata baki dauke ni a matsayi yar uwa ba tunda har kika iya boye min sirrin ki,a yau na tabbata bani da kowa a duniya NUR ko kin manta alkawarin da mukawa juna akan babu abinda zamu boyewa juna sai ga shi kin boye min.sirrin ki" Jikin NUR ne tsanyi cikin tsanyi jiki tace"ki yi hakuri zakiya wallahi tsoro ne ya hana ni fad'a miki" A fusace zakiya tace"kina nufin baki yarda dani ba kenan ko toh nagode yau zan bar gidan nan in shiga duniya atleast nasan banda kowa" Zubewa NUR tayi ta fashe da kuka tace"yi hakuri wallahi na tuba kuka take kamar an mata mutuwa hakan yasa zakiya tausaya mata Ta sugunna ta d'aga ta,ta rungume tace"na yafe miki ni basan meyasa nike jin zafi a zuciyata ba in kina kuka ko cikin b'acin rai,babu damuwa in baki son fad'amin" NUR tace"yanzu zan Sanar dake komai ke ce farin ciki na" Fitowa tayi ta duba TASLEEM sai ta gan wasanta take a sakar gida bata Masan meke faruwa ba Ganin haka yasa nur komawa d'akin ta rike hanun zakiya ta zaunar da ita itama zama tayi Sanan tace"tabbas sir Afan shine mahaifin TASLEEM " Zakiya tace "amma meyasa baki had'a su ba tunda kin San TASLEEM na bukatar tasan mahaifinta,kuma tana da lalurar dake bukatar kulawa sosai miye amfanin ajiye ta a nan tana wahala kudin makaranta da magani ma da k'yar bayan ga mahaifinta da kudi" dafa hanunta tayi tace"my NUR karki min mumunan fahimta amma ya ka mata TASLEEM ta San waye mahaifinta domin ni kadai zan iya fad'a miki zafin rashin Sanin mahaifa,bana son abinda ya same ni ya same TASLEEM " Ajiyar zuciya NUR ta sauke sanan tace"zakiya ba wai naki maganar ki bane duk dama bana son rabuwa da TASLEEM amma ina bin maganar mahaifiyarta ne da tace"NUR ki rike hauwa da amana kuma kar ki yi gaggawar niman mahaifinta domin a halin yanzu ban yarda da kowa ba,wanda tasa a sato ni tana kusa da mahaifinta kuma zata iya yiwa ya'ta illa amma kar ki damu in lokaci yayi kaddara zata had'a su domin shi zai zo har Inda take ba sai kin nime shi ba,ki yi hakuri nasan zaki fuskanci kalubale ko a gun iyayen ki ne amma ki jure ki dauka wanan shine kaddararki,ki sakawa ya'ta suna hauwa uthman Adams"fashewa ta yi da kuka tace"zakiya a lokacin da take maganar tana yi ne tana shafa fuskarta har ta koma ga ubangijinta" Itama zakiya kuka take NUR tace"a ranan da na fara ganin sir Afan kallo d'aya nayi mishi na shaida shi domin da muke makaranta na bude jakar summaiya ranan kin je lecture na gan hoton shi wanda tun ranan ban kara budewa ba hakan ma yasa na hana ki budewa,zakiya ina tsoro kar wani Abu ya sami TASLEEM domin bazan iya rayuwa babu ita ba,kuma ina gudun karya gano yar shi ce zai raba ni da ita" Shiyasa ma yanzu nike son barin aiki a company amma duk inda naso bari company sai wani abu ya maida ni ga shi yau har gida ya biyo ni" Zakiya tace"kila lokaci ne yayi,dole ne ma kiyi aiki a wanan company kuma a office din dan gane waye mugu cikin su,wanda ke da hanun akan sace summaiya ni ma ana wa bangaren zan sa miki ido akan sa sameer duk da dai kin ce mace ce amma a halin yanzu kowa suspect ne har da hajiya hafsat mahaifiyar Afan din kar ki damu ina tare dake" Rungumeta NUR ta yi tace"nagode zakiya" Bangaren sameer da Afan ko suna kaiwa gida kowa yayi part dinshi kowa da tunanin da yake sameer na tunanin hanyar da zaibi ya goge video shi kuma Afan hanyar da zaibi ya hukunta NUR gefe d'aya kuma ga tunanin TASLEEM a zuciyarshi Bayan sati daya Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share [10/06, 01:25] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS, WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to NANA KHADIJA KANO πŸ…Ώ3⃣7⃣&3⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan sati d'aya zakiya ne zaune a office tana aiki shiko sameer na ciki,shima yana nashi aikin Bangaren NUR ko tana shirin zuwa meeting da sir Afan a flims investment plan din da tayi ta dauka ta ba messager ya kai mota office din sir Afan ta shiga domin shi baya rufe office dinshi shiyasa yake hango NUR in tana aiki Karasawa tayi tace"sir na gama zamu iya tafiya Ba tare da ya kalleta ba yace"OK jira ni a waje " Tace"toh"sanda ya share fiye da minti talatin sanan ya fito Zakiya ko gajiya tayi da aiki ta tsaya tana hutawa a haka sameer ya fito ya ganta Wani haushi ne ya kama shi ganin inda ta aza kafafu a sama tebur kamar wanda ke falon gidan ubanshi ga a/c ta kunna A ranshi yace"yariyar nan na niman raina ni sai na tashi tsaye Zamu shirya dole in nuna mata bana tsoronta" Hade rai yayi yace"ke zo nan" Tace"ina?" Yace"biyo ni" Bin shi tayi a baya suka shiga office,zama yayi Yace"yariyar nan na fara ganin alaman kin raina ni" Hayewa tayi saman tebur ta zauna suna fuskartan juna Tace"sannu mutan da,me nayi kuma ne?"karashe maganar da d'aga me gira" Yace"sauka kafin raina ya b'aci" Tace"me ran naka yake jira da har yanzu bai b'aci ba" yatsa shi ya nuna mata yace"ke" Lankwasa yasar tayi tace"kai ba a nuna ni da yatsa sauke shi" Yace"in kina so ki zauna a office din nan ki yi gaggawar goge wanan video ko in...." Katse shi tayi cewa"me zakayi in naki gogewa?wallahi ka bi a hankali ko in nunawa ummi inta dawo in fact zan tura mata ta watsaap" Yace"kina turawa ke ma zan tona miki asiri" Tace"na me? Yace"nima gayawa ummi zanyi ku karuwai ne kuma zaman kanku kuke yi" Murmushi tayi tace"ka kira ta yanzu dan Allah wallahi ka ci darajar abu d'aya da sai na nuna maka kuskurenka na kirana da my NUR karuwai ko yanzu ba kyalle ka nayi ba sai na hukunta ka mashayi kawai"tana kaiwa nan ta bar office din har zata fita ta dawo kuma tace"ni zan iya d'auka komai amma in aka tabo mai NUR ban San meyasa ba sai inji jinina ya fara gudu a 360 kuma in haka ta faru zan iya cin mutuncin koma waye.so beware"tana gamawa ta bar office din Toilet ta shiga ta kunna famfo ta wasawa kanta ruwa sanan ta saki kuka mai karfi Domin ta ji zafin Kiran su da yayi da karuwai amma bata son ya gane shiyasa bata yi kuka a gaban shi ba dan kar ya gane weakness dinta Tafi minti ashirin tana kuka sanan ta wanke fuska ta fito ta cigaba da aiki kamar babu abinda ya faru bangaren NUR ko cikin kwarewa tayi bayanin plan din ginin da tayi planing a meeting inda kowa ya gamsu har da tafa mata daga karshe akayi signing contract din wa Afsaman building company Afan yace"ke bani files di nan inyi sighing in turawa audit department na flims suyi treating in sun gama su turawa sameer yaduba" tace"toh" Jakarta ta fara dubawa bata gani ba tace"sir yi hakuri na manta da shi a mota" ai a fusace yace"ke meyasa baki San komai ba sai bin maza eh"kowa a wajen sanda ya juya ya kalleta Afan yace"yes gaskiya ne maza ta ke bi domin zaman kanta take karama da ita tasan dadin namiji" hawaye tab a idon nur,wani dattijo ya kalleta yace"ya'ta zo nan" da k'yar ta ja kafafunta da yayi mata nauyi ta karasa gaban shi yace"ki daina bin maza kin ji ba abu ne me kyau ba,me kike nima gaki da kyau ga ilimi" bata iya magana ba sai ma fashewa da kuka da tayi shiko manager din flims sai signal yake mata Afan a ranshi yace "sai kin yi da na sanin mari na da kika yi a gaban staff dina bazan kawai" a haka meeting ya tashi jiki sayaye NUR ta bar building din taje ta shiga mota tana shiga Afan yace"get out" fita tayi ta karasa bakin titi ta tari napep ta shiga bata koma office ba makaranta su TASLEEM taje ta d'auketa suka tafi gida sameer ko bayan sun gama magana da zakiya tunani ya fara inda zai kwace wayarta sai dai damuwarshi tace ba wayar ta kadai yake ba amma ya dau alwashin goge shi ko ta halin kaka koda kuwa na wayar ta ce kadai 4:pm zakiya ta koma gida ganin NUR tayi fuska a kumbure alamun ta sha kuka,ganin haka yasa ta boye nata damuwa tace"my NUR meya faru ne na gan fuskarki haka" NUR ta fashe da kuka cikin kuka ta bata labarin abinda ya faru abin ya matukar taba zakiya amma sai ta daure tace"daga yau karki kara yi me kuka,kuma ki cigaba da aikin ki saboda TASLEEM zamu jure cin fuskar shi da mun gano Wanda ya bawa su bullet aiki zamu mika me yar'shi mu kara gaba domin nima ina son in fara niman iyaye na da taimako wanan abin wuyar Ciro shi tayi ta nunawa NUR NUR tace"kullum in na gan wanan abin wuyar sai yayi kamar na taba ganin shi a wani wuri" zakiya tace"kullum haka kike cewa amma har yau baki tuna ba,ki shirya TASLEEM mu ajiyeta a islmiyya DJ ya kaimu bye-pass koyon mota" tace"toh" a islamillaya suka ajiye TASLEEM sanan DJ ya kaisu bye-pass inda NUR zata koya mota domin zakiya ta iya kuma tayi haka ne dan kar su zauna cikin damuwa" Cameroon ummi ne zaune gaban alhaji tsoho watoh mahaifinsu yace"hafsat wai har yazun baki koma Nigeria ba" tace"inashaallah zan koma sati nan dama kasuwanci ne ya rike ni a nan" yace" maman noorul hudah luv u my fans pls share [10/06, 02:26] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we the best among the rest. Dedicated to AYSHMAN 4real (indo) πŸ…Ώ3⃣9⃣&4⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"amma ya maganar yaran da kika ce suna kama da hauwa" Ummi tace"suna aiki a company mu a Nigeria abinda ke d'aure min kai shine sun ce su ba yan uwa bane domin d'ayan sunanta NURUL HUDAH ABUBAKAR MUSA D'ayan kuma AISHA IDRIS amma ana ce mata zakiya abba wallahi kamar su d'aya babu ko babanci Amma da na tambaye su ko su yan biyu ne sai suka ce ah'ah kawance ne kawai NUR tafi kama da hauwa harda murya kuma nafi kyautata zaton itace yar hauwa domin daga sunan mahaifinta za a gane,sai dai ita kuma zakiya kamarta d'aya da yaya Mohammed (Abban sameer)daman kasan hauwa tafi kama da shi" Yace"amma baki tambayi sunan mahaifiyarta ba" Ummi tace"na tambayesu ita zakiyar tace balkisu ita kuma NUR tace hauwa ka gan alamu sun nuna NUR ce yariyar hauwa,har kano naje gidan alhaji abubakar amma aka tabbatar min yana asibitin Saudi ba lafiya wata na tarar da alamun matar shi ne sunanta maimuna abun mamaki ina tambayarta hauwa ta hau ni da fad'a ta Kore ni,washe gari na dawo na tambayi mai gadi nan yake sanar min hauwa ta dade da rasuwa wajen haihuwar yar'ta NUR nace me ina NUR din take nan yake sanar min NUR ta bar gidan sanadiyar dawowa gida da tayi da jaririya mahaifinta ya koreta wanda tun lokacin ya kwanta ciwo,nace toh ya nuna min gidan mahaifan alhaji" Yace"ko naje babu Wanda zai kula ni domin duk an asirce su mahaifiyar shi ce zata saurare ni kuma tana Saudi tana jinyar d'an ta" Dana tambaye shi inda zan samu NUR shine yace"bai sani ba amma yana zaton zan same ta a minna ne domin nan take makaranta a da" Shiyasa dana buge ta a titi na bita har gida na gan yar Wanda yanzu zata kai shekara bakwai itama yar kamar su d'aya da Afan shiyasa na yarda yar NUR ne kuma ina kyautata zaton bata hanyar aure aka same ta ba jinin ne kawai yasa yar tayi kama da Afan Dana tambaye su mahaifinta sai suka fara kame-kame a lokacin bana son in matsa musu saboda ina tsoron kar su gudu amma tabbas zakiya yar hauwa ce sai dai wani ikon Allah jira nike abubukar ya dawo in tambaye shi ko yan biyu ne domin shi kadai ke da hanyar ansa wanan tambaya alhaji tsoho yace"yanzu da gaske hauwa ta rasu kenan?"yana magana ne yana hawaye ummi tace"Abba ya kamata a bar kukan nan haka addu'a take bukata tun ina Nigeria ake kukan nan babu ma kamar sameer domin shi kadai yayi mata farin sani da yake yana da shekara sha biyar tayi aure"ta karashe maganar cikin kuka alhaji tsoho yace"Allah jikan ki hauwa yasa kin huta kuma aljana shine makoman ki na yafe miki duniya da lahira nima na gane kuskurena,na rashin yi miki gata a baya Allah yasa kin hadu da mahaifiyar ki" ummi tace"amin abba sai dai har yanzu ban sanar dasu afan ba ina jira a tabbatar tukuna" alhaji yace"hakan yayi domin na San ba hankali ne dasu ba" ummi tace "ai na gargade su kan na taho kar su sake su wulakanta su" bayan wata d'aya sameer ne zaune yana tunanin haryar da zai bi dan goge video wayar zakiya domin ta fara kaishi bango yace"amma ai tace akwai a wayar wasu,dole ne ma in goge shi ko ta halin kaka" ai be gama tunani ba ta shigo tsalle tayi ta haye tebur tana fuskantar shi tace"ya dai"hade da d'aga me gira yace"ke miye haka wanan wani irin iskanci ne da rainin wayau eh zaki wani haye min tebur" tace"ni ba surutu ya kawo ni ba zuwa nayi in fad'a ma duk randa sir Afan ya kara hantarar my NUR wallahi zan saki video nan" a ranshi yace"dole in yi wani abu ayau domin yariyar nan ta gama raina ni"a fili kuma yace"me yayi kuma?" tace"jiya zuba mata drinks a jiki yayi a public harda wani kiranta yar iska" sameer yace"toh kije zan yi wani Abu akai" tace"da yafi maka" tana fita ta kira messager tace"ya je restaurant ya siyo mata abinci da cock me sanyi" yace"toh"har zai tafi sameer ya kira shi yace"ya shigo" yana shiga ciki sameer ya kulle kofa ya ciro wani magani a drawer yace"in ka siyi cock ka bude ka saka mata guda ukun nan" messenger yace"an gama oga"kudi ya Ciro mai yawa ya bashi sanan yace"....... are you ready guys?let have fun maman noorul hudah luv u my fans pls share [10/06, 13:40] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Ddecated to mom noorul hudah fans group πŸ…Ώ4⃣1⃣&4⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sanan yace"ina fatan cock din gora ta aike ka?" Yace"eh shine" Yace"good da dabara zaka bude inda baza ta gane an bude ba" Yace"inshaallahu sir zanyi shi cikin natsuwa" NUR ko tana cikin aiki wayarta tayi kara tana d'agawa Tace"hello anty" Anty su TASLEEM ne tace"ki yi sauri ki zo ki d'auki hauwa ta samu attack amma da sauki mun bata inhailer sai dai mun tashi domin 3:39 ne yanzu kuma mun ji shiru Baki zo ba" Jiki na rawa NUR tace"gani nan zuwa yanzu nan" Ko kallon Afan bata yi ba ta d'auki jaka ta tafiyar ta tafiya take tana hada wa da gudu a hanyarta na barin department dinsu har zata shiga elevator tayi karo da wata mata kyakyawa da gani zata ja shekaru har wayarta ya fadi,daukowa NUR tayi ta mika mata Tace "dan Allah ki yi hakuri baiwar Allah wallahi ban kula bane" Matan tace"babu komai"cikin fara'a tayi magana suna had'a ido NUR ta ji wani mumunan fad'iwar gaba Matar ko kwarjini NUR ta mata NUR bata yi magana ba ta shige elevator tana tunanin kamar ta taba jin muryar matan a wani wuri Matar na shiga ta tsaya a receptionist tace"tana nima C E O na company " Receptionist tace"ba ya nan ya je meeting " Matar tace"OK in ya dawo ki ce mai FATIMA cousin din shi ta zo daga kano" Tace"OK ma"bayan Fatima ta tafi Manager yace"meyasa kika ce mata baya nan bayan yana ciki" Tace"shi yace duk Wanda ya zo in ce ya fita yana son ya huta" Yace"alright " Zakiya ko messenger ya kawo mata abinci amma bata ci ba domin wani aiki aka kawo mata daga admin tayi treating Ga aikin na da yawa har 4:30 yayi bata wuce ba kowa ya tafi ita kadai ta rage da sameer Tsaki tayi tace"tun d'azun ina nan bana komai ba bani aiki ba sai yanzu a ce gobe da safe ake so" Sai misallin 5:39 ta gama wani yunwa ne ya kamata,abincin ta bude ta ji shi da sanyi ai sai ta bude cock ta kurbe duka ko digo bata rage Tace"bari in d'an huta kafin in tafi gida Bayan Minti biyar sai kanta ya fara juyawa Can anjima ta mike ta fara rawa dai-dai nan sai ga sameer ya fito ganinta a wanan halin ya sashi yin murmushi yace"yau za a yi ta ta kare karasawa yayi ya jata zuwa office din shi ya kunna waka a waya tana rawa Can anjima ta kwanta a kasa ta fashe da kuka cikin maye tace"ni bani da kowa a duniya sai my NUR sun toni akayi ban San iyaye na ba,tashi tayi ta kama me riga tace"kasan Inda mu ke ji ni da my NUR na rashin yan'uwa?" jin surutan da take yi yasa ya ajiye karamin cameran dake hanunshi a table yace"ai in mutum baya hayyacin shi yafi fadin gaskiya bari in ji maza nawa ta bi ko wanan ma ya isheni ta kara cewa my NUR na da uba amma bata dace da uba na gari ba shiyasa kecewa tayi da dariya tace"kasan waye abbana?alhaji idris mai gwal shine abbana mai kudi ne in fada ma a lokacin da nike tare dasu rayuwar sarauta nike yi,domin abinda nike so shi ake yi kawai rana d'aya ummina tace"ni ba yar'ta bane,shafa kumatun shi tayi tace sai ta Kore ni wai itama ta samu nata cikin hakan yasa muke rayuwa nida my NUR amma sai mutane suke mana kallon karuwai" kuka mai hade da dariya tayi sanan tace"ni narasa ta inda zan fara niman iyaye na ina son in ji dalilin su na yardani da suka yi a bola tun ina jinjira" jikin sameer ne yayi sanyi yace"toh ai ke da NUR yan biyu ne" dariya tayi har da rike ciki tace"ina ganin ka mai hankali Ashe kai sha-shasha ne ni da NUR ba yan biyu bane kama mu kayi ita tasan asalinta" yace"how comes?wanan ba gaskiya bane akwai magana a kasa" zakiya tace"ko blackmailing dinka da nike yi ina yi ne dan farin cikin NUR ban San meyasa ba in na ganta cikin b'aci rai nike jin zafi ba shiyasa nike boye damuwata dan kar in ta mata da hankali ina matukar kaunar NUR,dana tambayi abbana ta wani hanya zan nimi iyaye na sai yace"da abin wuyar nan zan nimi su domin dashi suka since ni"zaro abin wuyar tayi ta nuna me ganin abin wuyar yasa shi mikewa tsaye a yace"........" toh fans ga Fatima ta zo minna ko mai zai faru? nima ban sani ba maman noorul hudah luv u my fans pls share [10/06, 16:00] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous,interllingent and exper writer we are the best among the rest. Dedicated to imranfad fans group πŸ…Ώ4⃣3⃣&4⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim mikewa yayi yace"a ina kika sami wanan abin wuyar?" Cikin maye tace"kai baka da hankali ne baka ji nace ma dashi aka since ni ba?" Yace"no wonder kike min kama da yan gidan mu ashe ke yar anty hauwa ce,amma ya za ayi a ce baki da alaka da NUR kai ban yarda ba,ba a irin wanan kamar a banza,sai na binciko gaskiya" Tace"kawo kunni ka in fad'a ma wani sirri"dariya ta kece dashi kafin tace"ai TASLEEM ba yar!yar!yar!"bata karasa ba wani barci ya sace ta" Waya ya Ciro yana son ya kira ummi ko tunanin me yayi sai kuma ya maida wayar Yace"bari in bari tukunna sai na binciko tsakanin su da NUR,toh amma tayaya?" Tunani yake can kuma kamar Wanda ya tono wani abu yace"yes D N A" Waya ya Ciro a aljihun shi ya kira wani abokin shi Dr SUDEX (domin jin labarin wanan Dr Ku biyoni a littafi na mai fitowa mai suna NI DA YAYA SUDES) yace"Dr SUDES pls me ake bukata in za a yi D N A" Dr SUDES yace"lafiya ko dai wata ta laka maka ne tunda kaki aure ?" Dariya sameer yayi yace"kaifa d'an iska ne in Allah ya yarda bazan gani ba,please be serious " Dr SUDES Yace"ta jini ne sai kuma gashin kai amma bazan boye maka ba babu equipment nayi na gashi a nan sai kasa shen waje kuma shi yafi nuna komai" Sameer yace"nagode" Yana yankewa ya kira abokinshi Dr dake aiki a us bayani yayi me Dr Philip yace"ya zo da sumar su"godiya yayi me sanan ya yanke wayar Cire hulan kan zakiya yayi domin zakiya bata sa hijab ko atampa ma bata sawa kullum cikin wando take sanan ya sinke dogon gashin ya samu leda ya saka Yace"sauran NUR amma tayaya zan samu sumar ta ita da kullum take cikin hijabi?dole in nimi hanya" Zama yayi kusa da zakiya yana kallon fuskanta,tsaki yayi yace"women are all the same" Takawa yayi zuwa wajen fridge budewa yayi ya ciro giya ya bude kwalban ya fara sha domin ya tuna abinda safeena tayi me Iska ne a ka fara yi ga gari yayi duhu yayi baki alamun hadari Zakiya bata farka ba sai 7:30 na yamma tuni an fara ruwa irin me hade da iska nan NUR ko jin zakiya shiru-shiru yasa hankalinta mugun tashi gashi nobanta bai Shiga Rungume TASLEEM tayi wanda tuni barci wahala ya dauketa Ita ko NUR bata yi barci ba sai addu'a take Allah yasa zakiya lafiya Zakiya na farkawa ta fara kallon wuri ganinta a office din salim yasa ta firgita Hango shi tayi kwace a kushin din office din jikinta ne ya fara rawa dan ta dau yayi mata wani abu ne kokari take ta tuna abinda ya faru amma ta kasa sai ma wani mugun ciwon kai da take ji Tace"shikenan ya cuce ni,ya raba ni da martaba na,ashe gaskiyar NUR ne da ta gargade ni akan na fita harkan su basu da imani amma naki,ya zan fuskanci NUR da wanan mumunan labari" Ihu ta kurma a firgice sameer ya tashi yace"ke lafiya?" Tace"Allah ya isa sakani na da kai,ashe dama kai macuci ne ban sani ba,me nayi maka ka b'ata min rayuwa?" Sai a sanan ya gane me take nufi tashi yayi ya fara takawa zuwa gunta tana masawa baya har ta kai karshen bango,matseta yayi a bango itako ta runtse ido yayi da bugun zuciyar ta ya karo kallonta ya tsaya yi sun fi mimti biyu a haka kafin yace"me kika d'auke ni?mazinaci toh a sarin rayuwata babu zina bude ido tayi suka hada idanu kallon juna suka tsaya kafin sameer ya d'auke nashi a ranshi yace"babu komai a idanun mace sai yaudara na tsani mace"amma a fili yace"ki je cikin toilet ki duba jikin ki in baki yarda da ni ba,in akwai abin da nayi miki zaki gane sai dai in kin saba bin maza ne baza ki gane ba" hararar shi tayi ta murguda me baki tace"eh din ka manta ni karuwa ce?" yace"yariyar nan ni kika yi ma kallon banza da murguda baki?" tace"eh anyi mutan da" binta yayi ai da gudu ta shige toilet din office din shi ta rufe murmushi yayi yace"zan kama ki ne yariya" lekowa ta kuma yi tace"kalli"kallonta yayi sai ta me gwalo ta koma ciki shi ko yace"yariyar akwai raini wai ni take kira mutan da" zakiya ko sanda ta tube kayar jikinta duka ta fara kallon jikin ta tace"ta ya zan gane?"matsa nono ta tayi ta ji ba zafi kasanta ta duba ta gan babu alaman wani Abu kawai sai ta mayar da kayan ta fito yace"ya dai? " tace"kamar ya" agogo ta duba ta gan 8:pm tace"oh my god zan tafi gida dare yayi" yace"ke kina hauka ne baki gan ana ruwa ba?" tace"wallahi tafiya ta zanyi my NUR na nan hankalin ta a tashe kuma nasan yanzu tayi fushi ni bana son fushin ta nasan yanzu tayi kuka sosai" yace"toh wa zai kaiki gida?" tace"motan ka zan d'auka" yace"nifa da wanne zani gida? tace"kai ka sani mai yasa da nike barci baka tasheni ba?" yace"muje in kaiki" tace"toh" misallin karfe 8:37 ya kaita gida har zata fita yace" maman noorul hudah luv u my fans pls share [10/06, 16:00] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN IHSAN GORGEOUS WRITERS FORUM πŸ…Ώ4⃣5⃣&4⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Har zata fita a motar yace"ke ji mana" Dawowa tayi tace"kai ina ji" Yace"wata magana nike so muyi please ki ajiye duk wani wasa a gefe tambayar ki zanyi kuma ina son ki fad'a min gaskiya" Tace"toh" Yace"abun wuyar dake wuyar ki a ina kika samu?" Hawaye ta fara yi tace"nima ban sani ba" Yace "d'azun cikin maye kin fad'a min wata magana shiyasa nike son Karin bayani,kin ce baki San iyayen ki ba kuma sintar ki akayi" Zaro ido tayi tace"ni din ni ban fad'a maka haka ba" Jawota yayi ta fad'a kirjin shi sanda suka ji wani yanayi yace"kalli idona zakiya"babu musu ta kalleshi yace"you can trust me I want to help you" Haka kawai taji zata iya yarda dashi,nan ta kwashe komai ta fad'a me Yace"miye sunan mahaifiyar NUR?" Tace"hauwa da abubakar musa" A ranshi yace"kenan NUR ce yar anty hauwa amma ita zakiya fa?domin babu shakka wanan abin wuya gidan mu ce,ummi na dashi,zainab da ihsan (kanne Afan)na dashi kuma akwai a wuyar Amina kanwata Wanda duk alhaji tsoho ke bawa yara mata,toh in zakiya ba yar anty hauwa ba ina ta samu? a fili kuma Yace"ko zaki iya fad'a min dalilin da yasa NUR barin gida?" Tace"gaskiya bazan iya ba" Yace"babu matsala amma baki tunanin ke da ita yan biyu ne?" tace"ban sani ba gaskiya amma NUR ta tabbatar min ita kadai iyayen ta suka haifa kuma a wajen haihuwarta ne ummita ta rasu sai dai akwai ranan da NUR ta fad'a min abin wuyata na mata kamar ta taba ganin shi a wani wuri toh sai shekarar jiya da wasa nace mata kodai a wuyar mahaifiyarki ce? " sai tace"eh na tuna a wani hoton ummina na taba gani,toh a lokacin sai nayi zargin duk inda akayi ina da alaka da NUR domin muna mugun kama da juna,amma matsala d'aya ce NUR bata San dangin mahaifiyarta ba,a ranan nasu yi mata tambayoyi sai na lura tana cikin damuwa" sameer yace"nima ina zargin Ku yan biyu ne,kuma nasan dangin ki amma bazan gaya miki ba sai na tabbatar yanzu abinda zamu fara yi shine asan alakar ki da NUR daga nan sai mu nimi dangin mahaifiyar NUR Wanda na tabbatar suma suna niman ku kuma suna kusa da Ku" tace"nagode sir sameer Allah ya saka da alkhari" murmushi yayi yace"sir sameer?yau ba mutan da kenan?yanzu ya zamu samu sumar kan NUR ?" tace"jira ni yanzu kuwa" yace "please karki sanar da ita komai sai an tabbatar" tace"na gane" takawa tayi har ta isa gida tura kofa tayi tarar da NUR zaune a sakiyar d'aki ta hade kai da guiwa tana kuka da sallama ta shiga dakin NUR najin muryar ta d'ago ta kalleta tace"zakiya meyasa kika dade ne?kin San irin damuwar dana shiga da baki dawo ba?" zakiya ta karasa tace "ki yi hakuri my NUR wallahi aiki ne ya rike ni dana gama barci ya dauke ni" zuwa zakiya tayi zata rungumeta sai NUR ta tureta,zakiya tace"NUR ki yi hakuri nace please kin ji"still NUR bata yi magana ba ai sai zakiya ta saki kuka NUR na jin kukanta ta taso ta rungumeta tace"yi shiru na daina fushin" zakiya na ganin NUR ta rungumeta dama babu hula kanta sai kawai ta fara shafa kanta tana kokarin sinke sumar tana sinkawa tace "my NUR ina zuwa ban biya mai keke ba" NUR tace"Allah yasa ba club zaki ba" tace "ai na daina" da sauri ta fita ta je ta shige motar sameer yace"kin samu?" tace"eh gashi nan" yace"a you show nata ne?" tace"eh yanzu ma na sinko shi shiyasa ma ban Ciro na cumb ba Dan za a iya samun matsala domin duk cumb d'aya muke amfani dashi" yace "good gobe zan tafi UK by 10am kwana uku zanyi please kula da kanku kanne na" zakiya tace"kanen ka?taya muka zama kannen ka?kodai dan ka gan muyi kama da larabawa kake kalen dangi?"ta karashe maganar da d'aga me gira" hanun yasa a goshi yace"oh god me hali baya dainawa amma ai nima ba baya bane a kyau" hanci ta d'aga me,tace"nifa baza a d'auki nawa sumar ba?Allah dai yasa ba safi za a dashi ba " yace"me kika ce?" tace"cewa nayi nagode da taimakon ka"girgiza kai yayi yace"ai na d'au naki dazun lokacin da kika bugu,kiyi hakuri nasa miki Abu a drinks " tace"ba komai nima ai na maka laifi,bari in tafi kar ma NUR ta tada drama yanzu ma sanda nayi kukan karya ta hakura" yace"OK gobe zan tafi ki kula da my NUR da TASLEEM in na dawo ina son ki sanar dani komai akan TASLEEM da NUR" tace"inshaallah" har zata fita a motan yace"ji mana"juyowa tayi ta kalleshi ai sai ya mata kiss a goshi yace"zakiya stay away from trouble" murgud'a mashi baki tayi ta fita tana shan kwanan gidan ta taba dai-dai inda yayi kissing dinta tayi murmushi tace"safe journey sir meer" washe gari πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN NOORUL HUDAH FANS CHAMBER πŸ…Ώ4⃣7⃣&4⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Washe gari NUR ta tashi ne da zazzabi Zakiya tace"hanya kuwa zaki iya zuwa aiki my NUR? " NUR tace"wallahi bana jin dadin jikina amma zan kokarta domin bana son abinda zai had'a ni da sir Afan kin San niman dalili yake" Zakiya tayi murmushi tace"karki damu na samo mana mafita ki yi barcin ki kawai" NUR tace"ina jin mafita" Zakiya tace"OK bari ki gani" Akwati ta bude ta ciro atampa da hijabi tasa Sanan tasa hijabi tace"ya kika gani ne" NUR tayi murmushi tace"kamar ni kin gan inda kika yi kyau kuwa toh meyasa baki sa atampa ne sai ki ta shiri kamar wata ngozi ko Galle babu,yanzu ko ba me gane mu" TASLEEM ne ta shigo d'ankin taje gaban zakiya tace"mummy na gaji da jiran ki a waje zan yi latti" NUR dariya tayi tace"yanzu zaku tafi da anty zakiya " Zakiya ko dariya ta keyi ganin TASLEEM bata gane su ba Tace"baby ga mummy ki can ni anty zakiya ce" Nur tace"baki gaya min plan din ba" Zakiya tace"ni zan je office din sir Afan a madadin ki" Nur ta zaro ido tace"kina ganin ba zai gane ba?kuma ya zaki yi da naki aikin?" Zakiya tace"ba zai gane ba kin manta lokacin da muke remedial na taba yi miki test,kuma maganar aiki na kuma sir sameer yayi tafiya" NUR tace"OK sai kin dawo karki damu da TASLEEM zan d'auko ta in an tashi daga makaranta yau 12:pm zasu tashi suna test,please zakiya karki yi fad'a dashi" Zakiya tace"OK sai na dawo" 8:30am zakiya ta isa office direct office din sir Afan taje Tana zuwa ta tarar da AFan zaune da sameer karasawa tayi ta gaishe su,sameer ne kadai ya amsa yana ta kallonta har ta je inda NUR ke zama ta zauna Afan yace"ina jin ka bro" Sameer yace"yau zani UK kwana uku zan yi kafin in dawo please ga amanan NUR da zakiya na barma ka kula da su har in dawo,komai ya faru ka jira ni sai na dawo" Cikin mamaki Afan yace"meya had'a ka dasu kuma?" Sameer yace"babu lokaci yanzu in nadawo zan ma bayani,amma dan Allah kayi min alkawari zaka kula dasu" Afan yace"naji" Sallama suka yi sameer ya fito gaban tebur da zakiya ta zauna yaje yace"ina zakiya ban ganta a office ba" Zakiya tace"sir yau zakiya ba lafiya shiyasa bata zo ba" Dariya ta so bashi amma ya dake yace"zo mu je mota ki ansowa zakiya sako" Tace"toh" Suna fita Afan ya tabe baki yace"aikin banza zubar da mutunci ba mamaki son su yake" Suna kaiwa mota ya shiga,itama zakiya shiga tayi tace"bani sakon sauri nike" Kallonta yayi sai yayi murmushi yace"zakiya meya haka ina NUR? " Zakiya tace"na fad'a maka zakiya na gida" Sameer yace"wai kina nufin ban gane ki bane?" Murguda me baki tayi tace"toh miye dan ka gane ni?in tambaye ka yama akayi ka gane ni?" Sameer yace"saboda NUR ta fiki natsuwa da hakuri,da a ce NUR ne da bazata shigo mota ba sai nace ta shigo,kuma bazata ce bani sakon sauri nike ba,kuma NUR bata d'aga hijabi ata baya" Tace"toh sannu mutan da" Yace"OK bani number ki airport zani"number ta bashi Yace"zakiya please stay out of trouble " Tace"I will try safe journey" Yace"tanks" Fita tayi,driver ya ja motar Tana komawa office Afan yace"ta yi plan din wani building "ai zakiya na jin plan ta dauki jaka tayi gida tace"ba dani ba ni ba abinda na karanta ba kenan" Labari ta baiwa NUR tace"gobe ma da TASLEEM zani office domin suna midterm break" zakiya tace"sai kuje tare" washe gari NUR ta shirya TASLEEM suka tafi office suna kaiwa zakiya ta tafi department dinsu NUR ma ta tafi tasu a receptionist ta tarar da sir Afan da file a hanun yace"ke zo nan" tafiya NUR ta fara yi sai dai kafin ta karasa gaban shi Afan yasa mata kafa ta fadi kasa dariya ya fara yi inda staff din suka taya shi TASLEEM ne kadai tace"sannu mummy tashi"hawaye ne ke zuba a idon NUR Afan yace"kad'an kika gani tunda har kika mari ni gaban staff dina,wallahi na tsane ki,I hate you with passion kin yi min wasa da zuciyata"(me Afan ke nufi da NUR ta me wasa da zuciya?)yana gama magana ya shige office din shi mikewa NUR ta yi ta kama hanun TASLEEM suka bi bayan shi tana shiga office ta zauna ta fara aiki kamar babu abinda ya faru bayan minti ashirin sai ga matan nan na rana nan Fatima ta shigo office din Afan na ganin ta ya mike ya rungumeta yace" my only best friend in our family" murmushi tayi tace"bayan ka guje ni tunda kawata bata raye" yace"ba haka bane dear aiki ne ya rike ni" tace"alright ba komai na sami labarin kana minna shiyasa na nimi transfer zuwa news line tunga" NUR dai kallon su take tana jin murya Fatima kamar ta taba jinshi a wani wuri har TASLEEM ta sulale taje gun Afan ba tare da ta sani ba domin aiki take yi kuma tana lura da Fatima haka kawai ta ji bata yarda da Fatima ba d'aukan TASLEEM Afan yayi ya azata a tebur sai surutu take zuba me wani haushi ne ya kama Fatima ganin Afan ya manta da ita tace"wai yar waye?" kafin Afan yayi magana wani saurayi ya shigo yace..... gaskiya bana jin dadin wanan complain din nan da kukeyi na page yayi kadan ina so Ku sani takura kaina nike yi dan in faranta muku ga aikin gida ga hidimomi amma haka nike kokarin dan in faranta muku wasu har pc suke bina toh a daina in ba haka ba zan rage yawan page din kuma in maidashi page daya a rana maman noorul hudah luv u my fans pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOURS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. LITTAFAI NA 1 EESHA 2IKLAS 3IMRANFAD 4MATAN GIDA 5RAYUWAR NUR Dedicated to MAMAN NOORUL HUDAH FANS CLUB πŸ…Ώ4⃣9⃣&5⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Saurayi da baze wuce shekara 27 yace"oga an dawo da motar" Afan yace"OK" Kallon Fatima yayi yace"ya'ta ce" Ba fatima ba har saurayi sanda ya juyo ya sake kallon TASLEEM Wani murmushi saurayin yayi Wanda bansan na miye ba Har ya kai kofa zai fita Afan yace"umar a kai d'ayan motan wanki" Umar yace"OK sir"sanan ya fita" Fatima tace"me kake nufi da yar ka ce?" Dariya yayi yace"ban isa bane in haifeta?" Tace"Afan please be serious " Yace"yar wancan yariyar ne" Ajiyar zuciya Fatima ta sauke a ranta tace"ashe ma matar aure ce bani da matsala da ita" Afan yace"amma meyasa kika firgita dana ce miki ya'ta ce?" Tace"babu na daiyi mamaki ne dan nasan tun rasuwar summaiya baka sake aure ba"ta karasa maganar cikin kuka Yace"fatima ba kuka zamu yi ba addu'a zamu ta mata,nasan summaiya kawar ki ce amma dole zamu hakura tunda ta Riga mu gidan gaskiya,nidai addu'a ta shine Allah ya tona asirin duk Wanda yake da hanun a kisan ta Allah kar ya bashi abinda yake so,Allah ya......"toshe me baki tayi tace"ka barsu da Allah kawai" bangaren umar ko yana barin office din kiran abokan shi yayi yace"na samo hanyar kudi" abokin shi da suke harkan kidnapping yace"ina ka samo nama" yace"a inda nike zuwa d'aukar mota in kai wanki ne nike so a sace yariyar oga domin suna da kudi sosai" dariya abokin nashi yusufa yayi yace"yaushe zamu zarta?" umar yace"ko gobe ne" yusufa yace"shiyasa nike Sonka baka bari ta kwana" nur ko d'agowa tayi ta gan babu TASLEEM a inda ta ajiye ta mikewa tayi ta fara nimanta kamar ance kalli can sai ta hango TASLEEM zaune a tebur din sir afan karasawa tayi tace"TASLEEM zo muje ki ci abinci" TASLEEM tace"no mummy banji yunwa ina koyawa daddy karatu ne a suratul Al-ahgaf Haa-meem kenan " NUR zata yi magana Afan yace"jeki in ta gama zata fito"domin shi yarasa dalilin dayasa yake jin son TASLEEM har cikin ranshi ba,ga ta da ilimin boko da na addini,wani lokaci har mamakin irin tarbiyar da akayiwa TASLEEM yakeyi NUR babu inda ta iya ta fita fatima ko wani haushi ne ya dibeta tace"baby jeki wajen mummy ki" Afan yace"no barta kawai ina jin dadin kira'a ta ne" NUR dawowa tayi ta zauna ta cigaba da aiki,kallon kofar office din Afan tayi ta kalli fatima sai kuma tayi shiru kamar Wanda ya tuna wani Abu muryar matan da ta kira bullet ta tuna inda take cewa"ka kashe min ita da abinda ke cikinta"sai kuma ta tuna da summaiya ta kira ta da fatima, NUR tace"ko dai itace ta ba da kwangila kashe summaiya?" jikin NUR ne ya fara rawa addu'a take Allah ya kare TASLEEM daga sharrin makiya bangaren zakiya ko waya suke da sameer hankali kwance inda yace"mata yana asibiti ne ana gudanar da bincike"godiya ta mai suka yi sallama 4:pm nayi NUR ta kama hanun TASLEEM suka je office din zakiya daga nan suka yi gida washe gari da safe suka zo office yau ma da TASLEEM aka zo kasancewar mid-term alhamis ne da juma'a kuma yau ta kasance juma'a sai Monday zasu koma school yau ma gun Afan TASLEEM taje tana zuba surutu Wanda rabi kira'a ne suna zaune Afan ya tashi yace"baby tashi muje shan ice cream" tace"yeah" yana fitowa ko ta kan NUR babi ba ya wuce ta rike da hanun TASLEEM NUR taso tayi magana amma tsoro ya hanata ostrich tunga ya kaita ta sha ice cream me sanyi gaske sanda ya bari ta gama yace"muje office " sai dai suna fitowa wani mota ya sha gaban shi kafin yayi wani kokari sun d'auke TASLEEM sun tafi da ita da gudun bala'i tsayawa yayi yama rude ga mutane sun fara cika wurin sanda ya kai awa d'aya sanan ya Shiga mota office yaje direct ya tarar da NUR na aiki wuceta yayi ya je ya zauna ganin ya dawo shi kadai yasa NUR bin bayan shi tace"sir ina TASLEEM lokacin shan maganinta yayi" kalllonta yayi yace"an tafi da ita" cikin rashin fahimta NUR tace"ina?kuma waye?a ina aka kaita?" yace"nima ban sani ba amma zan sa a nimo ta"labarin abinda ya faru ya bata ai sai NUR ta fadi summamiya" tarota yayi ya fara kiran sunan ta NUR ki tashi amma shiru toilet yaje ya dibo ruwa ya yayayfq mata amma ba labari ruwan roban ya juye mata gaba d'aya sai a sanan ta ja wani dogan ajiyar zuciya ta saki wani kuka tare da rike kola rigan Afan tana cewa,wallahi sai ka fitar min da ya'ta police ya kira yayi filing complain har office suka zo d'aukan rohoton daga bakin Afan a receptionist suka tsaya NUR da Afan suka fito jin ihun NUR yasa zakiya fitowa NUR na ganin zakiya ta saki kuka da ya d'agawa zakiya hankali karasawa inda take zakiya tayi tace"my NUR meya faru? " NUR ko ta kasa magana sai cewa take TASLEEM TASLEEM zakiya tace"meya sameta eh" NUR fashewa tayi da kuka cikin kuka zakiya ta yi mata ihu tace"ki fad'a min abinda ya faru please my NUR " sai a lokacin NUR tace....... fans please kuyi hakuri da halin da nur zata shiga nan gaba domin shine darasin littafin domin a zamanin nan da amana yayi karanci ba kowa zai iya fuskanta kalubale saboda d'an wani ba amma NUR ta daban ce kuma zata kare TASLEEM a kowani hali Allah yasa mu dace maman noorul hudah luv u my fans pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MATAN GIDA fans group 1&2 πŸ…Ώ5⃣1⃣&5⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim NUR tace"zakiya an sace TASLEEM " Zakiya tace"what?a ina"itama kukan take Afan na cikin magana da police wayar shi tayi kara dubawa yayi ya gan bakuwar noba Police yace"wanene?" Yace"sabon Noba ne" Police yace"d'aga mana kila kidnappers ne" D'agawa yayi sai yaji wani murya kato na cewa"hello mune muka d'auke maka ya'in kana son ka ganta ka bamu kudi miliya ashirin" Yace"what?miliyan ashirin" Zakiya da NUR sanda suka mike police yayi me alama da hannu yasa a speaker A speaker yasa NUR taje kusa dashi Yusufa yace"in kana son ganin yar ka a raye ka bamu abinda muke so,kuma karka kuskura Ku sanan da yan sandw in ba haka ba,ka sinci gawan yar ka a bayan gari Mun baka nan da awa ashirin da hudu ko mu kasheta"kwace wayar NUR tayi tace"dun Allah Ku rufa min asiri Ku bani ya'ta wallahi ba yar shi bane na roke Ku"kuka take kamar ranta zai fita Ji tayi ance zamu kira Ku mu sanar daku inda za a ajiye kudin"diff an kashe wayar NUR ta saki kuka tana surutai kamar zautaciya Zakiya ma kukan take Police yace"zasu sake kira,in suka kira ka ce sai ka ji muryarta kafin ka bada kudin dan mu tabbatar tana raye" Yace"OK "nur ko rike kafar d'aya daga cikin polisawan tayi tace" dun Allah Ku rufa min asiri Ku ceton min ya'ta wallahi banda alaka dashi" Suka ce"karki damu yar ki na lafiya" Wayar afan ne yayi karan shigowar test dubawa yayi ya gan video ne Ai sai ya gan TASLEEM a daure numfashinta na sama-sama Kallon.police din yayi yace"video suka turo"da sauri NUR da zakiya suka kwace wayar suka fara kallon video ganin Inda TASLEEM ke numfashi yasa NUR durgusawa ta saki kuka tace"TASLEEM karki min haka ke amana ce a guna " kallon d'an sanda NUR tayi tace"oga in baka yi wani abu ba zamu iya rasa ta domin tana da chronic asthma kuma da alamun ana shan taba ko wiwi agun" kafin police yayi magana sai suka ji dariya a wayar yusufa yace"watoh baku ji gargadi na bako?nace karku sako yan sanda shine zaku sako su domin yanzu haka ku na tare da yan sanda" NUR na jin haka ta mike ta fara koran yan sanda,amma sunki wucewa gajiya tayi ta barsu,a haka Fatima ta zo ta same su d'aya daga cikin staff din ta tambaya ya bata labarin komai" Afan yace"ina zuwa in kira manager banki na ya had'o kudin" juyawa yayi ya shige office Fatima ta bishi tace"afan me kake shirin yi ne kana nufin zaka biya kudin ne?" yace"eh Fatima in wani abu ya same yariyar nan bazan yafewa kaina ba Inda take numfashi nan za a iya rasa ta a cikin awa d'aya kacal in ba yi wani abu ba kin manta summaiya ma tayi fama da wanan ciwon?" tace"karka fad'a min ka yarda da wanan yariyar ni fa ina zaton baki ta had'a da su dan su ansa kudi a gun ka,ka manta inda safeena ta taba yiwa sameer ne? su fa talakawan nan haka suke toh in ba ita ba ya akayi suka San ka fita da ita, nifa tun farko ba yarda da ita ba" yace"kuma kina da point"fitowa yayi ya samu police din yace"shifa yana zargin da sa hanun NUR a sace TASLEEM dan haka shi ba zai ba da ko sisi ba" wani irin kallo zakiya tayi me zata yi magana NUR ta hanata tace"Allah ya isa sakanina da kai amma ina guje maka ranan da zaka gane gaskiya domin a lokacin babu TASLEEM a kusa da kai,domin zaka rayu ne da nadamar ka kashe yar'ka da kanka akan abinda kafi karfin shi"tana kaiwa nan ta bar building din a ranshi yace"me take nufi da zan kashe ya'ta da kai na?" itama Fatima maganar ya tsaya mata a rai zakiya ko office din su ta Shiga ta dauki Jakarta ta fita haka NUR tayi ta yawo a titi tana kuka da niman taimako sai dai daga mai bata dari biyu sai ashirin har naira biyar ma zakiya ko gida ta dawo ta d'au nan NUR ta dawo amma bata same ta ba noban sameer take trying amma bai shiga har sha biyu dare NUR bata dawo ba hakan ba karamin tashin hankali zakiya ta shiga fitowa tayi cikin Daren itama ta fara niman NUR tana surutai akan rashin dawowan sameer domin kwana shi hudu kuma a kwana uku yace zai dawo tana cikin tafiya dai-dai wajen primary skol ta fara jin sheshekar kuka,dawowa tayi ta shiga ajin da kukan ke fita ta kunna wutan wayarta NUR ta gani zaune a kujera tana kuka rike da dari shida da hamsi da gudu zakiya taje ta rungumeta suka saki kuka mai cin rai janta zakiya tayi zuwa gida sai dai babu Wanda ya runtsa sai kuka NUR ko inhailer TASLEEM ta rike tana kuka U S [11/06, 16:50] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. dedicated to my LOVELY MOM πŸ…Ώ5⃣3⃣&5⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim U S A cikin kwana biyu aka tabbatarwa sameer zakiya da NUR yan biyu ne tun a asibiti ya kira ummi ya sanar da ita inda sukayi da zakiya da kuma sakamanko test din Ba karamin dadi ummi taji ba Tace"kenan sun tabbata yaran Hauwa ne? tace"amma sai sun gan abban su ya fad'a musu inda akayi zakiya ta b'ace" Sameer yace "toh a ina za a samu abban nasu?" Tace"jiya aka samo min number abokin kasuwanci shi wanda suke kasuwanci a Cameroon kafin ya auri hauwa, kuma ya bani number shi da adireshi asibiti da yake a Saudi" Sameer yace"ki turo min gobe zani in ji ta ba kin shi" Ummi tace"son baza ka huta ba?" Yace"karki damu alkawari ne na d'aukawa zakiya zan taimaketa kuma dole in cika" Tace"OK bari in turo Allah ya maka albarka" Sameer yace"ameen ya jikin alhaji tsoho?" Tace"da sauki" Bayan ummi ta tura me address din da sunan asibiti" Da safe sameer ya tafi saudi, bai sha wani wahala ba ya samu asibitin Kiran wayar Abba yayi cikin ikon Allah bugu biyu ya d'auka Bayan sun hadu sameer yayi me bayanin kanshi Domin alhamdulillahi jikin da sauki Sameer yace"Abba wai anty hauwa yan biyu ta Haifa ne?" Abba yace"eh amma ban sani ba sai wata uku da suka wuce ta hanyar wani hira da naji maimuna tana yi da mahaifiyarta (anty amarya)watoh kishiyar ummana,basu San ina kusa ba sai maimuna tace "inda na sace yar da hauwa ta Haifa na wurgar a bula haka nasa alhajin korar NUR da ta girma domin nasan NUR baza ta yi zina ba har ta Haifa d'an shege,amma da yike na shanye alhaji sai ya Kore ta da hanun shi ni kuma na samu wuri ina wasa da dukiyar shi,sai dai abin takaici bani da haihuwa" mahaifiyarta tace"yanzu ko yar na raye ko mace babu Wanda ya sani, kuma babu Wanda ya taba zargin NUR yan biyu ce" tace"ai bayan na saci yar na koma nayiwa nurse barazana da Dr akan cewa in suka kuskura suka fad'a sai na hallaka su"tafawa suka yi inda mahaifiyarta ta dinga fad'i asiri da suka yiwa abbana dani jin su suka kashe hauwa yasa nan take paralysed ya kama ni na daina magana dama ina fama da hawan jini,ba karamin wulakanci na gani gun maimuna ba dan bani da lafiya hakan yasa mahaifiyata zuwa kiran alhaji bashir Wanda ya baku addreshi na domin da taimakon shi aka kawo ni nan Saudi ko sau d'aya maimuna bata zo ta duba ni ba amma da na ji sauki zan nimo ya'ya na ko da kuwa NUR cikin shage tayi Wanda nasan baza ta aikata zina ba" sameer yace"karka damu NUR da yar uwarta zakiya suna cikin koshin lafiya domin Allah ya dade da had'a su" Abba yace"zan so in gansu in nimi yafiyar su ba da San raina nayi ta wulakanta NUR ba" hajiya tace"ai sun ce zasu sallame mu nan da kwana uku nima ina so naga jikoki na" Abba yace"sameer ka tsaya mu tafi tare mana" babu inda ya iya yace"toh"domin yana so ya bawa zakiya mamaki hakan ma yasa be kirata ba ummi kawai ya kira ya fad'a mata inda suka yi da Abba tuni ta Fara kiran dangi akan an gan ya'yan hauwa zainab da ihsan suka ce suma zasu Nigeria Amina ma haka kanwar sameer itama zata alhaji tsoho ma haka kowa zaije nan da kwana uku Nigeria washe gari da asuba NUR ta tashi ta fita domin bayan sunyi sallah asuba bacci ya d'auke zakiya bata masan NUR ta fita ba sai karfe 7:am ta farka,amma bata gan NUR ba tace"yau za a yi ta kare domin yau sir Afan zai San wacece TASLEEM a gun shi" bayan tayi wanka hijabi tasa ta fita sai AFSAMAN builders direct office din Afan taje inda ta tarar dashi da Fatima a fusace zakiya ta karasa gaban shi tace"ka iya barci jiya?" yace"wanan wani irin iskanci ne haka?" zakiya tace" babu d'an isaka a duniya kamar ka wanda ya kasa ceto yar'sa agun kidnappers,tur da me hali irin naka" mikewa yayi ya d'aga hannu zai mareta ai sai zakiya ta rike hanun tace"karka kuskura domin ni ba NUR bane da zata raini yar ka kuma ta dauki nonsense a gun ka,wallahi in ka taba ni zaka sha mamaki,toh ina son KA SANI YAR KA CE A GUN KIDNAPPERS.HAUWA UTHMAN ADAMS YAR DA KA HAIFI DA MARIGAYIYA SUMMAIYA wallahi in ka bari wani abu ya same ta zaka yi nadama har karshen rayuwar ka" babu abinda ke amsa kuwa a kunne shi kamar kalmar YAR KA CE A GUN KIDNAPPERS HAUWA UTHMAN ADAMS Fatima ne tace"ke ba musan karyar banza ai summaiya shekararta bakwai kenan da rasuwa"shiko ya kasa magana idonshi ya canja kala zakiya tace"ai summaiya ce ta mutu ba yar ba ko kun gan gawan yar a gun da aka gan gawar summaiya?" kalonshi Fatima tayi jikinta rawa yake domin ta d'au asirinta ne zai Tonu a ranta tace"bari in juya zancen inda babu Wanda zai zarge ni" a fili tace"kenan kina nufin NUR ne ta kashe summaiya ta sace yar?" zakiya zata yi magana fatima ta katseta da cewa"Afan shikenan NUR nada hanun a kashe summaiya"sai ta fashe da kuka zakiya tace"baka da lokaci domin TASLEEM na da chronic asthma Wanda ta gada ne a gun uwata" kallon zakiya yayi tace"kwarai kuwa" NUR ne ta shigo ko takalmin babu ta gama yawo niman taimako amma babu Wanda ya taimaka mata ko dan kwalli babu ta kama kafar Afan tana cewa"ka dubi girman allah ka taimaka min ka ceto TASLEEM" d'agata zakiya tayi tace"enough in ya gama dama ya barta ta mutu ai shine ubanta" tureta yayi ya fita police ya kira cikin kankanin lokaci suka zo manager banki cikin minti 30 ya kawo kudi a buhu,jikin Afan rawa yake" kiran kidnappers din ne ya shigo wayar Afan ai kafin suyi magana yace"a ina zan same ku?" suka ce ba kai zaka zo ba,ka ba wani yace"OK" suka ce kuma mace yace"angama" NUR tace"ni zani"zakiya tace"ki bari ni in je" NUR tace"ki yi hakuri ni ya dace inje police yace"amma dole za a je da ambulance saboda yariyar ba lafiya muma zamu biko a baya" Afan yace"no officer bana son nayi taking risk in suka San ka bita zasu kashe hauwa" officer zaiyi maganan Afan ya katseshi ambulance aka d'auko NUR ta Shiga sai inda suka kwatata musu sai dai kidnappers din na ganin Motan ambulance suka maman noorul hudah luv u my fans pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to IMRANFAD FANS GROUP πŸ…Ώ5⃣5⃣&5⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Suna ganin motan ambulance Wanda suka tabbatar police na ciki domin ko NUR bata San akwai yan sanda ba a ciki ba Ashe har da driver police ne kuma umar duk ya sanar dasu amma suka ce gwamma ayi ta takare domin baza su iya barin miliyan ashirin ya wuce su ba a banza Parking driver yayi ya fito ya jigina da Motan Fitowa NUR tayi da jakan kudi ta fara tafiya wajen drum din sharan da aka ce ta saka kudin Binta driver yayi a baya sai kawai suka ji halbin bindiga daga baya Jiki na rawa NUR ta fara waige-waige amma bata gan kowa ba amma driver ya fadi kasa da alamun shi aka halba Karasawa tayi ta saka kudin cikin drum Sai ga wani ya zo d'auka,amma kafin ya d'auka police sun halbe shi a baya Sauran fitowa suka yi aka fara halbe-halbe,ran NUR b'ace wa yayi ganin yan sanda sun biyo su tsoronta kar a kashe TASLEEM dan haka ta fara gudu tana kiran sunanta amma shuru ga yan sanda sai halbi suke kidnapers na mayar da martani wani gidan kara NUR ta gani a dajin da gudu ta fara zuwa wurin har ta fadi kanta ya bugi dutse,ba karamin ciwo ta ji ba amma ta cigaba da gudu ganin jinin yaki tsayawa yasa ta cire hijabin ta ta d'aura a gun ta cigaba da gudu har ta shiga dakin kara a kwance ta tarar da TASLEEM babu alamun numfashi tartare da ita ai ihu tayi tana kiran sunanta ganin kuka ba zai fishe ta ba yasa ta dauke TASLEEM ta aza a wuya ta fito gudu take da TASLEEM a baya har suka iso wajen ambulance cikin motan ta saka ta ta shiga mazaunin driver ta ja motan da gudu Wanda bata Masan tana yi ba nan ta bar yan sanda suna shirmen su AFSAMAN building company Afan sai zurga-zurga yana up and down ya kasa tsaye ya kasa zaune zakiya ko zama tayi ta had'a kai da guiwa tana risgan kuka addu'ata Allah ya dawo da my NUR dinta lafiya tuni yan jarida suka fara yad'a labari da gaskiya fa karya akan an sace yar UTHMAN C E O Afsaman builder Wanda wanan aikin Fatima ne ta sanar dasu Fatima tace"gaskiya be kamata a bar NUR ba tare da an hukunta ta ba yaya Afan,domin tana da hanun a kisan summaiya sanan ta sace yar saboda wanan ranan da zata bukaci kudi a gunka" zakiya tace"karya kike yi,wai meyasa kike kokarin shafawa NUR kashin kaza ne me ta tare miki a rayuwa ne?" Fatima zata yi magana Afan ya d'aga musu hanun yace"ko ma menene a bari sai an dawo da TASLEEM bana San surutu" gudu take a titi ko ta kan yan sanda bata bi ba har ta shiga cikin gari a general hospital ta Parker da gudu ta fitar da TASLEEM jiri na dibanta akayi ciki da ita wayar wata nurse din unguwan su ta ansa ta kira zakiya ta fad'a mata suna general zakiya ta sanar da su Afan da gudu suka bar building din sai general emergency aka kai TASLEEM Dr suka fara aikin su,ai zakiya na isowa da gudu taje ta rungume NUR tace"my NUR meya same ki goshin ki na fito da jini" kafin NUR tayi magana Dr ya fito da gudu NUR da zakiya da afan suka karasa gaban shi Dr yace"gaskiya anyi ganganci saura kadan da an ratsata domin da alamun ta Dade a wanan halin ya kamata a dinga kula" Afan yace"yanzu ya jikin nata?" Dr yace"da sauki munyi nasaran ceton RAYUWAR ta yanzu za a mayar da ita word tana bukatar Hutu" ba dadewa ba aka fito da TASLEEM daga emergency aka kai ta word din yara a kujera NUR ta zauna rike da hanun TASLEEM Afan ko waya yake da yan sanda inda suka ce anyi nasaran kama su umar yace"Ku zo general Ku tafi da NUR har sai ta fad'a muku dalilin kashe summaiya" bagaren NUR ko zama tayi tana kallon TASLEEM tana hawaye ga wani jiri da take ji zakiya tace"NUR kema fa kina bukatar treatment ga hijabin ki ya jike da jini" NUR tace"karki damu burina TASLEEM ta bude ido Afan ne ya shigo da yan sanda da Fatima a bayan shi nuna NUR yayi yace"Ku tafi da ita kuyi ta dukan ta har sai ta fad'a muku dalilin kashe summaiya da tayi ta sace yar ta" zakiya tace"lallai ka cika butulu yanzu Dan ranshi imani NUR zaka sa a kama ba tare da ka ji ta bakin ta ba,wanan dalilin yasa mutane basu son yin taimako domin in baka iya taimako ba sai ka shiga wahala" yace"me kuke jiran yau case din summaiya ya dawo sabo" zuwa d'an sanda yayi ya sa mata ankwa zakiya tace"ya kuke treating dinta kamar criminal?" alama NUR ta mata da tayi shiru tafiya NUR ta fara yi tana kaiwa gaban Afan ta tsaya tana kallonshi girgiza kai tayi ta tafi da gudu zakiya ta bisu ta rungume NUR dai-dai kunnin ta.NUR ta kai Baki tace"ki kula da TASLEEM karki yarda ki barta ko na second d'aya ban yarda da Fatima ba" zakiya tace"toh" yan sanda ne ya ja zakiya gefe suka tafi da NUR waya zakiya ta fito da shi ta fara dialling sameer amma baya shiga kuka takeyi sosai ta koma word ta zauna kai tsaye ake nuna NUR a talabijin tsaye da ankwa a hanun ana cewa a yau an kama Wanda ta sace summaiya nasir ta kuma gudu da yar'ta har aka sakata a mota bauchi [12/06, 01:22] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to MAMAN ASHEEFAT πŸ…Ώ5⃣7⃣&5⃣8⃣ Bismillahi Rahmanir Rahim Bauchi Hajiya balkisu ne zaune a makaken falon ta tana rokon alhaji idris akan ya je ya nimo zakiya Abba yace"oh yanzu saboda yar da kika Haifa ta mutu shine kike niman a dawo da ita in Allah ya baki kuma ki wulakanta ta ko?saboda ke zakiya taki amsa taimako na ta kuma ce tana son in nisance ta domin bata son ta zama sanadiyar rabuwa mu" Kuka hajiya ta fashe dashi tace"wallahi alhaji na tuba ka min rai,wallahi sharrin shaidan ne amma yanzu zan rike ta tsakani da Allah" Yace"toh ni a halin yanzu ban San idan take ba" Kafin hajiya ta bashi amsa hoton NUR ya bayyana a TV da ankwa a hanun za a shigar da ita motar yan sanda ga yan jarida sun zagaye ta Ai dukan su sanda suka mike Hajiya tace"alhaji ga zakiya wai ana zarginta da kisa da sace jaririya,wallahi karya suke sharri ake mata wallahi zakiya baza ta aikata haka ba,ba irin tarbiyya da muka bata ba kenan " Alhaji ka shirya muje mu ceto ta Yace"ki bari gobe in Allah ya kaimu yanzu baza mu samu ticket ba" Ba haka ta so ba amma ta hakura Station Ana shiga da NUR a kanta a kulleta Wani mugun police ne ya yl shiga ciki da alamun Afan ya biya shi Ai yana shiga ya fara dukan NUR ihu take,tana kuka tana rokan shi amma ko kallonta bai yi ba Sai cewa"yake zaki fadi gaskiya ko Sai na kashe ki?" Cikin kuka NUR tace"wallahi ban San komai b..... " Maganar be gama fitowa ba sakamakon wani mari da ya bata Wanda yayi sanadiyar fashewar bakinta da fitowar kara na azaba Yace"zaki fad'a ko Sai na kashe ki?" Tace"wallahi ban Sani ba" ai mikewa yayi ya Ciro belt ya fara zabga mata tana ihu sanda ya gaji dan kanshi ya bari a lokacin har NUR ta sume amma saboda rashin imani ruwa ya ibo a bokiti ya kora mata a firgice ta farka tana cewa"ruwa!ruwa!!ruwa!!!ka taimaka kishi zai kashe ni" yace"babu abinda zan baki Sai kin fad'i gaskiya" ai sai NUR ta fara shan ruwan kasa yace"na fuskanci kina da taurin kai amma na baki da ga nan zuwa yamma" wayar shine yayi kara afan ne yace "ta fadi gaskiya kuwa?" yace"ah'ah har yanzu amma ina zaton bata San komai ba Dan irin dukan da na mata da ta fadi gaskiya" Afan yace "kana hauka ne?na biya ka ne ka yi min aiki in baza ka iya ba in nimi wani" yace"no no zan iya ai" asibiti zakiya ne zaune,a gefen TASLEEM ga Fatima ta kasa ta tsare hanun tasleem ne ya fara mosawa da sauri zakiya ta karasa inda take tace"baby ya kike?" TASLEEM ko idon ta a rufe take kiran mummy!mummy!!Mummy!!!" zakiya tace"baby mummy is here" bude ido TASLEEM tayi tace"mummy karki bari su tafi dani kuma"dai-dai nan Afan ya shigo da Dr zuwa yayi ya raba zakiya da TASLEEM yace"stay away from my dota" zakiya tace"kai har ka isa ka kira TASLEEM yar ka,me ka taba mata?baka San wahalanta ba" yace"nace ki fita get out" zakiya tace"babu inda zani"zuwa yayi zai kama hanun zakiya ya fitar da ita TASLEEM ta sake kuka tana cewa"live my mummy alone ka bar min mamata"babu inda ya iya ya bar zakiya zakiya ta kalle shi tayi me wani murmushi tace"in kana so yar'ka ta kalleka da mutunci toh karma ka bari ta San kana wulakanta my NUR " komawa tayi ta zauna,Fatima tace"yaya Afan ya kamata mu canjawa TASLEEM din mu hospital zuwa na kudi"kallonta zakiya tayi ta harareta alhamdulilah jikin TASLEEM da sauki sai dai fa tasa darun sai an kawo mata mummy ta da misalin karfe 10:30pm zakiya ta d'auki TASLEEM ta goya. Dan barci ya dauki Fatima zakiya tace"kafin a canja asibiti zan gudu dake,kar akashe ki" fita suka yi a asibiti ba tare da anyi zarginta ba gidan makociyar su ta kai TASLEEM tace"anty taimakon ki nike nima please ki rike min TASLEEM har gobe zan dawo in d'auketa" tace"toh" zakiya tace"please komai zai faru karki bari ta fito waje domin RAYUWAR ta na ciki hasari" anty tace"nifa tsoro nike domin mu gan NUR a news "labarin komai zakiya ta bata tace" yanzu komai na hanun ki" cikin hawaye anty tace"lallai NUR ta gan RAYUWA ki je zan rike ta" kallon TASLEEM tayi tace "bari inje in d'auko mummyn ki" direct station tayi Wanda da k'yar wani kurtu ya bari ta shiga wajen NUR a zaune ta ganta cikin duhu a bayan kanta ga wari na ta shi zakiya tace"my NUR "jin muryar zakiya yasa NUR juyowa da k'yar domin bai dade da aka gama jibganta ba tace" zakiya " karasawa tayi bakin karafuna dake wajen ta rike tana kallon zakiya hawaye na bin kuncinta wutan waya zakiya ta kunna ai tana ganin fuskar NUR ta saki kuka taba kumatun ta tayi sai NUR ta saki kara zakiya tace"my NUR wa yayi miki wanan aikin?" NUR cikin kuka tace....... maman noorul hudah luv u my fans pls share [12/06, 01:59] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUN🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my groups πŸ…Ώ5⃣9⃣&6⃣0⃣ Bismillahir Rahamanir Rahim NUR tace "zakiya tun jiya suke duka na ban musu komai ba" Zakiya ta rike hanunta tace"yi shiru my NUR Allah zai saka miki" NUR tace"ina TASLEEM? " zakiya tace"my nur duk da wanan abinda aka miki har yanzu kina tuna TASLEEM? NUR tace"son TASLEEM a jini na yake bana tunanin zan so ko ya'yan cikina haka" zakiya tayi murmushin takaici kafin ta bata Labari inda suka yi da anty ta bata NUR tace" toh kije gida dare yayi" Cikin kuka zakiya tace"babu inda zani my NUR anan zan kwana" NUR tace"bazasu bari ki kwana a nan ba please ki tafi gida bana son su taba ki ba imani ne dasu ba" Zakiya tace"babu inda zani ina nan?" Wani police ne ya zo yace"ke tashi ki wuce kafin oga ya dawo" Zakiya tace"ni dai babu inda zani a nan zan kwana da my NUR " Har zai jata waje wata woman police tace"ya kamata Ku barta domin an zalunce su tunda aka kawo ta ba a bari anji ta bakin ta ba sai duka oga kemata saboda an bashi kudi"sai fada take yi Mutumin yace"amma in ya zo ya ganta anan zai yi mata ba dai-dai ba" Tace"ka barta sai gobe zai dawo" Yace"OK" Su zakiya ko sai ajiyar zuciya suke saukewa Hanun NUR zakiya ta rike suka zauna a wurin wahalelen barci ya dauke su" Washe gari Zakiya tace"a ina kike sallah" NUR tace"matan ce ke taimaka min da ruwan sallah yanzu zata kawo ta bude ni nayi a office dinsu" Zakiya tace"toh"haka ko akayi Zakiya tace"bari in samo miki abinci ki ci" Zakiya na fitowa wayarta yayi kara tana budewa ta gan sameer ne da noban Nigeria Ai bata San lokacin da dariya mai hade da kuka ya subuce mata ba Ta d'auka tace"sir meer ina ka shigane ?" Yace"yanzu na sauka abuja airport zan zo miki da labari mai dadi" Yana magana ne yana kallon Abba da hajiya Zakiya ta fashe da kuka,runtse ido yayi jin kukanta yayi har ranshi Yace"meya faru ne?" Tace"komai ma,sir Afan yasa an kama NUR tana station sai dukanta ake kamar yar fashi" Yace"what?me tayi me?" Labarin komai ta bashi tun farkon haduwa NUR da summaiya har zuwa satar TASLEEM da akayi da kama NUR da akayi" Idon shine ya canja kala cikin matukar b'acin rai yace"yanzu wani station aka kai NUR?" Tace"police headquarter take" Yace"ga ni nan zuwa su ummi na hanya da kowa da kowa" Yanke wayar yayi,Abba yace"lafiya ko meya samu NUR? " Sameer yace"muje mota zan maka bayanin komai"a mota sameer ya warware wa Abba komai tare da kiran ummi tace"suna Nigeria ba da dadewa ba zasu karaso" Sai 3:pm suka isa minna direct Afsaman building driver ya kaisu dan sun San a nan zasu sami Afan A waya ya kira zakiya yace"ta same shi a office " Yana shiga direct office din Afan ya je a tsaye ya ganshi yana waya yana bada oder a kamo zakiya waita gudu me da yar'shi Bai yi aune ba yaji an kwace wayar an wanka mai mari dai-dai da shigowar zakiya office dinshi Abba ne ya rike sameer yace"kai miye haka?sake shi nace" Sameer yace "Abba ka bari na koya me hankali kafin in tafi sanda nace me ya kula da su har da Allah na had'a shi amma da shike ya raina ni shine yayi abinda ya gan dama, na sha fad'a me ya daina hukunci cikin fushi gashi zafin zuciyarshi yasa ya hukunta yar uwarshi ba tare da ta aikata me laifin komai ba,irin su ne suke sa mutane tsoron taimakawa mutane a duniya dan gudun kar su shiga halin da suke ciki yanzu,wani naushi ya kara kaime yace" me na ce ma kafin in tafi?ba cewa nayi komai zai faru ka jirani ba a yau zaka sauka a C E O domin na gan alaman dashi kake takama dama ni nace a baka" Kallonshi Afan yayi yace"me kake nufi da NUR kanwata ce kuma taimaka min tayi?" Sameer yace"eh NUR da zakiya kanwar ka ne ya'yan anty hauwa ne kuma yan biyu ne ga mahaifinsu nan alhaji abubakar wanan dalilin yasa nace kome ya faru ka jirani" Jawo zakiya sameer yayi yace"zo ki fad'a me abinda ya had'a NUR da summaiya har ta bata TASLEEM " Zakiya dake rude jin ita da NUR yan biyu ne kuma ga mahsifinsu nan Cikin kuka tace"sir meer me kake nufi da ni da NUR yan biyu ne? Kuma mu Kaine Ku ne?" Sameer yace"eh gaskiya ne,ke da NUR yan biyu ne kuma mu yannin Ku ne domin abbana yasha nono ya bawa ummi sai mahaifiyar Ku hauwa,sace ki matar baban Ku tayi a ranan da aka haife ku,ga mahaifin Ku nan da kakar ku hajiya" Kallonshi tayi ta nuna shi tace"Abba meyasa kayi wa nur haka?"zai yi magana sai ga alhaji idris da hajiya balkisu sun shigo Zakiya na ganin su taje da gudu ta rungume abbanta tana kuka Hajiya balkisu tace" ki yafe mun zakiya na tuba" Sameer yace"zakiya zo ki ba shi labarin bamu da lokacin" zakiya ne ta karasa gaban afan fara bashi labari daga farko har karshe ta kare da cewa"wallahi taimakonta NUR tayi kuma tayi hakan ne dan RAYUWAR TASLEEM na cikin hasari tun jiya nike kokarin yi maka bayani amma kaki ka saurare ni" Zama dirshan Afan yayi a kasa yace"tabbas na aikata babban kuskure da bazan iya goge shi ba" sameer yace"kayi abinda NUR bazata taba kallonka ba,miye laifinta Dan tayi taimako Wanda sanadiyar wanan taimakon ta rabu da iyayen ta ta zabi RAYUWAR kadaici Wanda ba Wanda zai yi tunanin mahaifinta attajiri ne?" Abba NUR kuka yake sai ya tuna hauwa,hajiya ma kukan take, zakiya tace"da an fitar da NUR zan dauketa mu bar garin nan domin sanin Ku bai amfana mana da komai ba sai bakin ciki" sameer yace"na baka minti 5 ka kira tun kan mu kai station an fitar da ita in ba haka ba zaka sha mamaki" jiki na rawa ya dauki waya zai kira station, Jan zakiya sameer yayi zuwa waje Abba ya bisu da su hajiya a baya a receptionist suka hadu dasu ummi da yaya muhammed da Amina kanwar sameer sai zainab da ihsan kanne Afan da ya'yan su a bayan su Afan yace"zakiya please ki yafe min zan Ciro NUR dinmu" ai zakiya na juyawa ido jawur tace"me kace NUR dinku?' Afan zaiyi magana zakiya ta wanka me mari mai lafiya Wanda sanda kowa ya firgita,be gama farfadowa ba ta kara me wani tace"karka kara kiran sunanta mugu azalumi a yau nayi da na sanin ka a matsayin yayana kuma karka bari ka zo kusa da NUR mugu" rike ta yayi yana kuka kamar yaro yace"zakiya please iam sorry I know I deserve more than this but please don't stop me from meeting NUR, OK beat me more I deserve it"yana magana ne tare da kai hanun zakiya fuskarshi ihu tayi me tace"live me alone"tare da sakin kuka sameer na ganin haka ya karasa yace"it OK zakiya let go" ummi tace....... maman noorul hudah luv u my fans pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers'we the best among the rest. I LOVE U FANS nagode da kaunar ku πŸ…Ώ6⃣1⃣&6⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ummi tace"an fitar da NUR din?" Sameer yace"ah'ah yanzu zamu station" Ummi tace"me kuke jira yanzu muje mana" Kallon Afan tayi tace"ka kyauta tunda ban isa da kai ba,ka je kayi duk inda zaka yi amma babu ruwana da kai kuma" Afan yace"yi hakuri ummi na tuba" Abba sameer yace"mu je anjima za a yi magana" zainab tace"yaya nayi tur dame hali irin naka ko ma wallahi na tsane ka" ihsan tace"ban taba jin ka bani haushi ba irin na yau nima babu ruwana da kai" kallon Amina yayi yace"lil har da kema zaki gujeni?" d'auke idonta tayi daga gareshi yace"na shiga uku" Zainab ta rungume zakiya amma ita ba wanan ya dame ta ba,ita dai ta gan NUR cikin koshin lafiya Suna kaiwa station sameer yace"a kira ogan dake dukan NUR Yana fitowa,sameer yace"you are a disgrace to police officer's,ya za a ayi mutum da ba Nigeria ba ya zo ya bada order a duke citizen din ku?saboda kudi kuki d'aukan statement dinta ayi ta dukan ta kamar criminal abinda ba a tabbatar da ta aikata laifin ba,yau zaka San ka taba yar gata"Abba ne ya ya Ciro waya ya kira commissioner nan take aka bashi suspension Wani kurtu ne ya dauki key ya je ya bude NUR ya fito da ita Wanda da k'yar NUR ke tafiya ga fuskanta ya kumbura da gudu sameer da zakiya suka karasa da gudu zasu taimakamata Ummi ko kuka take ganin fuskar NUR a kumbure da su ihsan da zainab Shiko Afan wani tausayin ta ne ya kama shi zai je ya taimaka mata ummi ta ja shi baya tace"kul karka kuskura" Kafin su zakiya su karasa jiri ya kwashi NUR ganin zata fadi kasa yasa sameer saurin tarota a jikin shi ta sume Amina ne tace"yaya kamar bata numfashi" Zakiya tace"da gaske ne bata numfashi?" Amina tace "eh" Kara Zakiya tasa sanda station ya amsa tace"NUR Dan Allah ki mike,karki min haka sai yanzu da nasan mu yan biyu ne zaki tafi ki barni?TASLEEM na jiran ki a gida"surutai kawai take tana jijjiga NUR ganin ko motsi bata yi ba yasa ta fad'iwa summamiya Da gudu ummi da su zainab suka karasa hajiya balkisu kuka kawai take yi" Afan ko yana son zuwa amma yana tsoro ummi Sameer ko ajiye NUR yayi a cinyar ummi yaje ya kinkimi zakiya haka kawai ya ji baya son wani ya dauketa Abba sameer ne yace"Afan zo ka dauketa muje asibiti" Da gudu ya karasa yaje ya dauketa ummi sai hararanshi take A wani Private hospital aka kai su ba tare da b'ata lokaci ba Dr suka fara aikin su zakiya aka fara fitowa da ita word aka kaita idon ta biyu Dan ta farfado NUR ko ta dade a emergency Dan Santa akayi dressing ciwon dake fuskarta Aka fito da ita amma tana barci Dr yace "a bawa zakiya abinci domin da alamu ta dade bata ci abinci ba" NUR kuma zata farka ba tare dadewa ba an mata alura ne da ta farka a bata abinci Abba yace"toh" ummi tace"toh bari taje gida ta kawo musu abinci" Abba ko suka shige dakin zakiya a kwance suka ganta idan ta biyu hawaye na bin kunninta Abba yace"ya'ta baza ki kalli mahaifin ki ba" Dauke kai tayi ta juya musu baya alhaji idris yace"ka bata lokaci zata sauko" Cikin hawaye yace"toh" Bayan minti talatin Sameer ne ya shigo da leda take away guda biyu Yace"zakiya tashi ki ci abinci" Cikin hawaye tace"sir meer ina my NUR?babu abinda ya sameta ko?" Yace"babu komai kuma tana lafiya,ta shi ki ci abinci" Tace"tayaya zan ci abinci tun ban San halin da my NUR take ciki ba,wallahi rabona da abinci tun ranan da aka sace TASLEEM kuma nasan itama NUR haka ne domin bazan iya cin abinci babu ita ba itama haka,pls sir meer ka kaini inda take" Yace"sai kin ce yaya tunkuna" Tace"toh yaya " Taimaka mata yayi ta tashi ya rike ta suka shiga inda NUR take Zama zakiya tayi ta rike hanun NUR tace"my NUR Ashe mu yan biyu ne" A hankali NUR ta fara bude idonta ta sauke kan zakiya murmushi zakiya ta mata dan haka itama ta mayar mata NUR tace "zakiya ina TASLEEM?" Zakiya tace"ban ansota bako amma zan kira anty ta kawo miki ita,NUR ashe mu yan biyu ne"labarin komai ta bata cikin kuka NUR ma kukan take yi Zakiya ta rungumeta tace"da kinji sauki zamu bar gari nan" Nur tace"no dear baza a yi haka ba,kin dade kina niman iyayen ki da yan uwanki duk da dai kina boye min amma na sha kama ki kina kuka a boye ,nasan saboda ni kike so mu bar gari,nagode amma ina rokon ki da ki yafewa Abba dan ba a hayyacin shi ya Kore ni ba ke kuma bai San dake ba" Rungumeta zakiya tayi har sanda ta saki kara saboda ta fama mata ciwo Duk abinda suke yi Afan na kallon su ta window Sameer yace"sai Ku ci abinci ko" Murguda mai baki tayi sanan ta bude take away ta fara ba ma NUR Sameer kallon su yake yi cikin sha'awa,har suka koshi a ranshi yace"RAYUWAR NUR abin tausayi ne" Afan ne ya turo kofa ai NUR na ganin shi jikin ta ya fara rawa ta boyewa bayan zakiya Afan yace"no lil sis ba komai zan miki ba" Sameer yace"get out" Zai yi magana sameer yace"I said out" Fita yayi yana nadama abinda ya aikatawa NUR yana barin asibiti gida ya koma part dinshi direct ya shiga ya zauna a falo yana kallon hoton summaiya can kuma sai ya tashi ya shiga bedroom duhu ne sosai a dakin sai ya kunna wuta abinda ya bani mamaki shine hotunan NUR ne manne a dakin irin na paintin nan da alamun shi ya zana karasawa yayi ya tsaya gaban babban hoton ya fara surutai kamar zautarce yana cewa"sorry lightness of my day,iam sorry I hurt u that way please forgive me dream girl sai ya zube kasa yana kuka kamar yaro,ya dade a haka kafin ya tashi ya dauko paint da board ya fara zana wani hoto yana surutai toh nidai bangane wanan lamarin ba nan gaba Afan ya muku bayani da kanshi Bayan kwana uku.... (maimuna Ku jirani ina zuwa Fatima ke kuma kiyi ta lokacin ki kafin in dawo kanki) Maman Noorul Hudah✍✍ Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. dedicated to NIGERLITE πŸ…Ώ6⃣3⃣&6⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bayan kwana uku aka sallame su har yanzu Afan bai samu daman ba ma NUR hakuri ba Alhaji tsoho yace"in NUR ta samu sauki sosai zasu Cameroon domin har yanzu fuskarta a kumbure yake,a gidan da ummi ta tsiye da suka zo Nigeria suke babban gida ne Alhaji idris yace"su zasu koma bauchi" Hajiya balkisu nasu ta tambayi zakiya randa zasu zo bauchi amma tana jin kunya Zakiya ne tace"ummi da na dawo zan zo gida in gan ku " Ba karamin dadi taji ba tace"toh sai na ganki zan sa ido" Godiya Abba ya musu har mota suka raka su Alhaji tsoho yace"yan biyu Ku zo muyi hira Zakiya na zuwa ta zauna saman centre tebu,sameer ya fashe da dariya yace"yariya da son tebur kamar biri" Amina tace"ni daiso nike in fara gane ku" Zakiya tace"abun sirri ne" Zainab tace"nifa ina gane ku" Ihsan tace"ai dan fuskar NUR ya kumbura ne kike gane su" Kakarsu hajiya tace"nifa na raini NUR amma rikitani suke yi" NUR dai dariya take tayi,zakiya tace"a makaranta har na taba rubutawa NUR test" Ummi ne ta kalli Abba tace"alhaji wani mataki ka dauka akan maimuna?" Yace"babu komai na barta da Allah amma dana koma kano zan saketa" Alhaji tsoho yace"hakan yafi baza ta mutu ba sai ta amshi sakamako" TASLEEM ne ta zo a guje ta fada jikin NUR tace"mummy ai baza mu koma gidan mu bako?nan yafi kyau" NUR tace"eh baby" TASLEEM tace"inje shan ice cream da dadi?" NUR ta kalli Afan dake kwance shima ita yake kallon da sauri ta dauke idonta tace"baby kin San bana baki kayan sanyi ko " Zakiya dake cin apple tace"hmmmm talauci ba kyau,ko a mafarki bazan so mu koma gidan mu na da ba" Dariya suka yi duka dakin harda sameer Alhaji tsoho yace"ai kamar su ce daya amma halinsu ba d'aya bane domin Aisha tafi NUR rawar kai" Buga kafa zakiya ta farayi ta je wajen Abba tace"Abba ai NUR ta fini surutu ko?" Hajiya ne ta karbe zance da cewa"ah'ah kin fi NUR domin NUR akwai natsuwa" Ummi tace"wai zakiya baki da kayar sawa ne kullum ciki wando" Nur tace "tana dasu bata son sa atampa ne" Zainab tace"gobe ku kaini kasuwan garin nan" Ihsan tace"nima zani" Zakiya tace"zan kaiku gobe" Nur tace"nima zani" Ummi tace"ah'ah Dr yace"ki huta" Abba ya mikawa zakiya A t m yace"ku siyi komai kuke so a kasuwan" Zakiya tace"tanks dad" Yace"its nothing dear" Ummi tace"gobe zamu gidan su summaiya a cikin gari mu kai musu TASLEEM su ganta ni da abbana" Abba yace"sai muje harda ummana" Zakiya tace"NUR za a bari a gida kawai lallai ta zama mai gadi" NUR tace"babu damuwa nasan komai kika siya zaki kawo mun" Tace"haka ne" Afan dake kwance shiru domin babu mai me magana da shi yace"this is my chance" Washe bari Maman Noorul Hudah Luv u my fans Pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to GORGEOUS WRITERS FORUM πŸ…Ώ6⃣5⃣&6⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Washe gari da asuba sameer ya tafi aiki da Afan amma kowa a motan shi Su ummi ko sai misallin karfe 10:30 suka fita Su zakiya suka bisu,NUR kadai aka bari a gida breakfast kawai tayi taje ciki tayi wanka ganin ita kadai ne a gida yasa tasaka 3qter da armleess tayi parking kanta a sama,ko kwalliya bata yi ba ta fito ta zauna a falo tana kallo" A office ko Afan na kaiwa direct office din sameer yaje a zaune ya Ganshi Karasawa yayi yace"bro" D'agowa sameer yayi yace"my friend get out" Afan ya rike kunni yace"iam sorry bro I no I made a mistake please forgive me it won't happened again" Sameer yace"a ce in maka magana kaki ji Afan ko mantawa kake na girme ka ko dan na baka fuska mun zama friends zaka raina ni?" Afan ya durkusa har kasa yace "ba haka bane akasi aka samu sharri shaidan ne" D'aga shi sameer yayi yace"ya wuce amma ka kiyaye gaba kuma ka bawa su mummy hakuri da NUR yariyar nan tayi kokari da yar'ka sosai in fact she is the reason she is alive today" Yace"yes broh inshaallah zan gyra kuskurena na yanzu ma zan kira zakiya ta tayani yiwa NUR magana nasan zata ji nata dan wallahi NUR guduna take yi" sameer yace"wata zakiya?hmmm ashe ka kara saka kanka cikin matsala domin zakiya zuga ta zata yi kuma kasa suna jin maganar juna" Afan yace"hakane" sameer yace"yauwa bro yaushe Fatima ta wuce ne?" yace"Nima ban sani ba" yace "OK" Afan yace"zan koma office" sameer yace"OK" Afan na barin office din sameer gida yayi domin ya tabbatar kowa ya Fita yana parking mota kofar baya yabi a falo ya tarar da NUR tana kallo hankali kwance ga juice kusa da ita tana sha tsayawa yayi yana kallonta domin yau ne yayi mata kallon saf ita ko bata Masan da mutum a banyata kallo cartoon take tana dariya tace"I wish TASLEEM tana nan da ta kalla"shiko ba karamin dadi yake jiba yana kallonta sai wani nishadi yake ji wayarshi ce ta tona mai asiri ta hanyar yin kara da sauri NUR ta juya ta ganshi tsaye jikinta ne ya fara rawa tuni ta fara hawaye tace"dun Allah kayi hakuri wallahi bani da hanun a sace summmaiya" yasa shin yasa a bakin shi yace"shhhhhhhhi na yarda dake lil sis"matsowa ya fara yi tana matsawa baya harta kai karshen Bango hanun shi biyu yasa a bango yace"miye haka light?meyasa kike tsorona ne?baza ki yafe min bane?" girgiza kai tayi tace"ni dai ka kyale ni bana son ganin please " yace"ni ina son ganin ki" kallonta ya fara yi daga sama zuwa kasa yace"nice outfit,amma karki ta tsawa in akwai mutane a gida kar a kalle min ke" kallonshi tayi tace"ina ruwan ka dani" yace"da ruwana domin kece... 4get it,please my lightness ki bar abinda ya faru a baya kuskurene mu fuskanci gaba,iam very sorry 4hurting you the way I did & thanks you for taking care of my princess " tace"banyi dan ka gode min ba son TASLEEM a jini yake,kuma summaiya ta cacanci fiye da haka a guna domin ba tare da tasan ni ba ta taimaka min da magani a lokacin da nike tunanin bani da kowa domin Sam bata da girman kai" (jama'a ya kamata mu rage girman kai,ki daina gani kin fi wata domin wanan ba dabi'a me kyau bane,wallahi ko Allah baya son mutum mai girman kai,mu kasance masu taimako a duk inda muke,yau dalilin taimakon da summaiya tayiwa NUR a mota gashi NUR ta kula da yar'ta Allah yasa muda ce) yace"kina nufin baza ki yafe min bane?" tace"never" yace"what if I go on my neels" tace"that won't change the fact that you hurt me,what do you think zan yafe maka bayan irin abubuwan da ka min a baya ka kira ni yar iska karuwa a public ka kira ni da......" rufe mata baki yayi yace"please ki bar maganan nan na tuba" tace"wai meyasa kake damuna ne?ka barni in sake domin nima ina da right in sake a gidan nan" yace"you want to know why?" tace"yes tell me so that I can breath peacefully " hade bakin su yayi zare ido NUR tayi domin bata yi zanto haka daga gare shi ba" sun dade yana kissing dinta NUR ko hawaye ne ke bin kuncin ta sai dukan shi take amma yaki sakinta sanda ya gaji dan kanshi ya barta kallonshi tayi tace"sir Afan I hate you,I hate you with passion bana kaunar ganin ka and please stay away from me"ta ruga da gudu ta shige daki ta kulle"shima binta yayi sai dai yayi bugun duniya amma taki budewa ,kuma yana jin shashekar kukanta dawowa falo yayi ya zauna ya rike kai yace"na shiga uku" a haka Amina ta shigo ta sameshi tace"yaya lafiya?"dama ya fi shiri da ita yace"NUR taki sauraro na" Amina tace"yaya kaima baka kyauta ba wallahi" yace"yes i know amma wallahi akwai dalilin da yasa na tsaneta I thought she,no forget it" Amina tace"NUR ne dream girl ko?" yace"how do you know?" tace"ai nasha ganin painting ta a dakin ka" yace"yes " tace"ok I will help u dan nasan NUR bata da damuwa ga sanyi baza ta yi wuyan saukowa ba da dai zakiya ne da mun bani" yace"ai zakiya nan sai a hankali ga shagen rashin ji but miye plan din?" tace"maso kaji" bangaren sameer ko [13/06, 02:08] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to MARDY BOUNCE πŸ…Ώ6⃣7⃣&6⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren sameer ko tunanin zakiya ya hana shi sakat sai ganinta yake a ko ina ai kamar tasan meke zuciyarshi ta kira shi a waya yana d'aukawa tace"someone is missing my trouble " yace"how do you know" tace"haka kawai naji a jikina" yace"toh jikikin bai baki dai-dai ba domin ni na manta da wata zakiya" cikin b'acin rai tace"alright go to hell"ta kashe waya Hanun yasa ya hargisa suman kanshi yace"me ke faruwa ne dani?kar dai son yariyar nan nike?"saki yayi ya jawo drawer ya fito da sigari ya kunna ya fara zuga Amma ganinta yake tana me murmushi A fili yace"dole in cire son wanan yariyar nan a zuciyata" Su zakiya ko siyyaya suke a kasuwa komai iri d'aya take d'aukan da NUR Sun dade suna siyayya kafin ihsan tace"ta gaji da su koma gida"ko da suka kai gida su ummi sun dawo Suna zaune sameer ya dawo gaisawa suka yi dasu Abba da alhaji tsoho sanan yayi part din shi NUR tace"gaskiya kunyi siyyaya wanan kayar ai sunyi yawa" Zakiya tace"babu wani yawa a bauchi kin gan inda nike shopping kuwa?hmmm in na dawo har fad'a ummi na ke min" Abba yace"kyle NUR oh yar kauye ce" NUR tace"Abba na lura fa kamar kafi son zakiya yanzu" Abba yace"no ba haka bane " Zakiya tace"dole Abba yafi sona domin nine babba kuma ai be dade da sani na ba" Hira suka tayi har lokacin sallah yayi suka tashi kowa yayi nashi sallah kowa ya fito amma banda NUR da TASLEEM da suka tsaya karatun al-Quran mai girma tare da jiran lokacin isha domin hakan dabi'a NUR yake in tayi magrib bata barin wurin sai ta gabatar da isha kuma haka ta saba wa TASLEEM domin ko bata nan haka TASLEEM keyi Karatun har falo ake ji inda TASLEEM ke gabatar da kira'a cikin murya mai dadi Kowa yayi mamaki da yaba tarbiyar da NUR keyi wa TASLEEM " A haka su sameer da afan suka dawo masalaci suka tarar ana yabawa karatun TASLEEM Afan yace"wa ke karatu mai dadi haka?" Ummi tace"TASLEEM ce wallahi" Yace"wow princess ke karatu haka ai ban taba tunanin takai izo ashirin ba"tana kaiwa aya NUR ta cigaba daga inda ta tsaya har aka kira sallah isha'i Afan suka koma massalaci sanan aka zo dinning cin abinci sameer dai shiru yayi baiyi magana ba kuma bai kula zakiya ba ganin haka yasa ta share shi ummi har sau uku take tambayar shi ko lafiya amma ansa d'aya ne lafiya kalau ana gama cin abinci kowa ya kama harkan gaban shi me bacci nayi masu kallo nayi NUR da zakiya ko d'aki suka je suka kwanta abinsu suna hira har barci ya kwashe su Afan ko TASLEEM ya d'auka zuwa part din shi suna ta hira sameer ko kasa barci yayi tunanin zakiya ya addabe shi kawai ya tashi ya sa kaya ya d'auki key sai bar inda zai samu giya yana zuwa yayi oda aka kawu me a take ya shanye kwalba hudu nan fa ya fara hauka har ya kai ga ya mari budurwa cash money hakan ba karamin fad'a ya kawo ba suka yi dambe sosai daga karshe sameer ya dauki kwalbar giya ya fasa ya bugawa cash money a kai nan ya fad'i summeme shiko sameer ko a jikin shi mota ya shige ya dawo gida ya kwanta hankali kwance Afan ko cewa TASLEEM yayi suyi game yace"in na tambaye ki sai ki bani amsa" tace"toh" yace"what is your mum name" tace"NURUL HUDAH ABUBAKAR MUSA" yace"her favorite food"semovita" yace"her weakness?" tace"me,hauwa uthman Adams" yace"her strength? " tace"Aisha idris anty zakiya" tafi ya fara yi yace"so you no everything about your mum" tace"of course" a ranshi yace"TASLEEM you are my weapon" sameer na dawowa gida ya kwanta yayi barci abinshi washe gari Afan da Amina Sai zurga-zauga suke a corridor suna jira fitowar NUR can Sai gata nan fitowa sanye da kayan bacci riga da wando Amina na ganinta tayi wa Afan alama da ido yi sukayi kamar basu ganta ba ai Sai Afan ya fara cewa"Amina tunda NUR taki ta hakura zan auro wata in bata TASLEEM" Amina tace"hmmm kana nufin zaka kwace TASLEEM a gun NUR duk irin so da kaunar da take nuna mata?" yace"toh ya zanyi ai da NUR na kaunar TASLEEM zata so ubanta " NUR da har zata wuce taji maganan su ta makale a bayan kofa tana jin su Amina tace"yanzu kana nufin muguwar budurwar ka zaka aura tayi ta bawa TASLEEM wahala?" yace"eh ai aka Allah ya so" dafe kirji NUR tayi ta fara kuka suna jin shashekar kukanta Afan ya kashewa Amina ido suka yi murmushi jin shiru sameer bai fito ba yasa ummi tace"zakiya je ki kira sameer" tace"OK" a corridor ta tarar da Amina da Afan suna kus-kus tace"hmmm a dai yi a hankali ko in b'ata ma mutun rai ta hanyar zuba me kasa a gari kuma kar mutun yace dashi nake Afan yace"zakiya na kusan zane ki a nan gidan" Amina tace"toh da ka shiga uku" zakiya tace"tuna me' tana zuwa d'akin sameer ta ganshi kwance rufe da blanket,ta fara sir meer shiru bai farka ba hakan yasa zakiya fara tashin shi ta hanya ja me kafa,amma yana farkawa ya tureta ta fadi kasa yace"stay away from me" tace"me nayi maka?" yace"ni zaki yaudara toh bari in gaya miki na tsani mace I hate women" tashi tayi tace"wanan matsala ka ce banawa ba so why are you dragging me?ummi tace"ka zo kayi breakfast abinda ya kawoni kenan yace" maman noorul hudah luv u my fans pls share [13/06, 02:09] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. pls fans kuyi hakuri da rashin replying comment dinku da bana yi wallahi groups sun min yawa gashi iam always typing in nace zan tsaya ina replying banzan yi muku update inda ya kamata ba.amma ina karantawa kuma ina jin dadin comment dinku domin kaunar da kuke nunawa littafin shike bani karfin guiwa yi muku typing har bana son inyi disappointing dinku,nagode da addu'oin ku,Allah ya biya kana bukatun mu na alkhairi please ku min uzuri ku cigaba da comment ni kuma zan cigaba da Baku mamaki wajen typing.thanks 4 ur understanding I luv u guys πŸ…Ώ6⃣9⃣&7⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"and don't ever come back" Tace"karka damu nima na fita harkan ka daga yau"tana kaiwa nan ta bar d'akin Suna gama breakfast zakiya ta d'auki jaka NUR tace"ina zaki?" Zakiya tace"office ki tashi muje tare" NUR tace"toh dama akwai aikin da ban gama ba" Key din motar ummi zakiya ta karba taja suka tafi A office ko kula sameer zakiya bata yi ba aikinta kawai takeyi Bangaren NUR ma haka ne domin babu inda Afan bai ba dan ta saurare shi amma taki da ya matsa mata sai ta fashe da kuka tace"mugu dan mugunta zaka rabani da ya'ta bayan ka sa an min duka a station " yace"no lightness ba haka bane" tace"toh yaya ne mugu kawai ka sa an min duka" a ranshi yace"na shiga uku wanan maganar station ba zai kare ba"komawa yayi ya zauna a office dan ya ma ratsa mai zaice Da missalin karfe 12:pm sameer ya fita dan zuwa cin abinci a wani restaurant yana fita, zakiya tayi tsaki tace"aikin banza wai yayi hating women sai ka ce Wanda ta haife shi ba mace bane d'an raini wayau kawai"tashi tayi ta d'auki Jakarta ta rataye taje office din su NUR aiki ta tarar da NUR nayi tace"tashi muje muci abinci" NUR tace'kije kawai ban gama aikina ba" zakiya tace"amma kinsan ya kamata ki ci abinci dan ki sha magani ko?" NUR tace"karki damu in kinje ki siyo min semovita" tace"alright" tana fitowa harabar company ta gan wasu da bakaken glass sun shige motar sameer tsayawa tayi tana kallo tace"meya hada sir meer da irin wanan mutane? da babu alaman imani a tartare dasu"can anjima ta gan an figi motar da shegen gudu siya" tace"kai something is fishy bari in bisu da gudu tabi motar a motan ummi itama gudu take sosai,sai ta gan sai daji suke shiga tace"me ke faruwa ne?" har san da suka kai wajen wani sauni(hill) Wanda kasan shi ruwa ne mai shegen yawa,nan fa sukayi parking motar su zakiya na ganin haka ta paka motar ta da nisa,ta fara leke fito da sameer suka yi sai cash money ya fito daga inda ya boye da bandage akai yace"jiya ka suka min kwalba akai ka na ganin ka ci bulus toh yau zan nuna maka ni babu mai taba ni ya wuce free" sameer yace"ka yi hakuri wallahi na bugu ne shiyasa ba a hankali na aikata hakan ba" dariya cash money ya kece dashi yace"dan iskanci meyasa zaka sha abinda baza ka iya d'auka ba?toh yau zaka mutu" kallon mutane biyu da suka kawo shi yayi yace"su wurga shi wanan ruwan" rufe baki zakiya tayi tace"dole inyi wani abu" haka ko aka yi jan sameer suka yi zuwa dai-dai sauni nan fa suka fara kokuwa da sameer amma da yike sun fi karfin shi sai suka turashi,dabara yayi ta hanya rike wani ice yana kokarin fitowa amma ya kasa cash money yace"Ku barshi haka in ya gaji zai saki icen domin babu Wanda zai taimake shi kuma bazai iya fita ba sai an jawo shi" juyawa suka yi suka fara tafiya da gudu zakiya ta fito tana gudu zata gun sameer sai akayi rashin sa'a cash money ya juyo ai baiyi wata-wata ba yayi halbi ya shige mota suka bar wurin zakiya gudu tayi har ta kai inda hanun sameer yake ta fara jawo shi har tayi nasarar fiddashi a ramin yana fitowa ya rungumeta gam yana shafa bayanta sai yaji Abu kamar ruwa yana dubawa ya gan jini da Sauri ya d'ago fuskarta ya fara kiran sunanta a hankali idonta ke kafewa har ta rufe su duka hawaye ne kawai ke fita a idonta hanun ta kai kumatun shi ta fara shafawa tace"why do you hate women?" a hankali ta fara sauke hanunta har ya saki tace"my NUR "kawai sai ta dauke wuta dai-dai lokacin da ya kira sunanta yana girgizata sai cewa" yake zakiya!zakiya!!zakiya!!! ki tashi wallahi ina sonki I can't live without you please wake up "kuka yake kamar yaro ganin kuka ba zai fishe shi ba yasa ya kinkimeta sai mota ba karamin gudu yake yi ba cikin kankanin lokaci ya shiga cikin gari a wani babban private hospital ya kaita da gudu aka shigar da ita ciki Dr suka fara shiga emergency zuwa yayi zai shiga a ka hana shi ya kama hanun Dr yace" komai zakayi please make sure you save her life,kudi ba matsala bane" Dr yace"inshaallah zamu yi iya kokarin mu"kulle kofa yayi ya bar shi tsaya tunawa yayi da wayarshi na mota da gudu yaje ya d'auka ya kira ummi,sanan ya kira NUR ai NUR na jin abin da ya fad'a ta. maman noorul hudah luv u my fans pls shara πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM 🌟 🌟G.W.F🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to phena pinkly fans group πŸ…Ώ7⃣1⃣&7⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Ta mike tace"what?meya sameta" Sameer yace"an halbeta a baya" Wani ihu NUR tayi da gudu Afan ya zo ya riketa yace"meya faru?" Sai cewa take zakiya wai zakiya ne"sai kuma ta fashe da kuka Da ya lura ba a hayyacinta take ba sai dauki wayar ya duba Wanda tayi wayar dashi ya gan sir sameer Kira yayi ya tambaye shi abinda ke faruwa ya fad'a me Yace"a wani hospital kuke?" Sameer yace"ni 'ima specialist dake cikin gari" Afan yace"gamu nan zuwa" Kuka NUR take tana kiran zakiya shiko sameer ya rungumeta yana lallashinta (abin nima ya samu) Yace"tashi muje ki yi shiru dan Allah ko so kike zakiya tayi fushi dake?" Girgiza kai tayi tace"na yi shiru ai zakiya bata son kuka na ko?"tana magana ne cikin kuka Yace"eh muje amma ai har yanzu baki bar kuka ba" Lokaci d'aya suka isa asibiti da su ummi a zaune suka tarar da sameer yana ruzgar kuka kamar wani d'an yaro Ummi tace"ya aka yi hakan ta faru?" Bai iya magana ba sai kuka da yake yi dan shi bai my San me zai ce ba Ya za a yi ya iya fad'a musu abinda ya faru?bayan babu Wanda yasan yana shan giya Gaskiya ba zai iya ba NUR tace"ina zakiya take please Ku nuna min ita" Afan yace"tana tiyata" Da gudu NUR taje ta tsaya a bakin kofa tana kuka Bayan awa biyu aka fito da ita zuwa word da gudu NUR tabi bayan nurse din Afan da sameer suka bi Dr office Afan yace"ina fatan babu wata Matsala ko?" Dr yace"babu zata farfado nan da awa uku anyi sa'a tunda kun kawo ta da wuri" sameer yace"alhamdullilah mun gode Allah" NUR ko zama tayi rike da hanun zakiya tana hawaye Abba yace"NUR kukan nan ta is a haka zakiya zata farka nan ba da dadewa ba" goge hawaye tayi amma sun ki tsayawa tace"wai yaushe zamu huta?in mun fita a wanan mu shiga wanan" Abba yace"jarabawa ce kiyi addua Allah ya Baku ikon cin jarabawa,domin d'an Adam sai da jarabawa" tace"toh" yace"na sanar da abbanta na bauchi yace gobe zai shigo ya dubata" bayan awa uku duk an cika a ward din da ummi zainab da ihsan, Afan harda sameer duk jira suke ta farka a hankali ta fara motsa hanunta dake cikin hanun NUR da sauri NUR ta kalleta tace"zakiya" zakiya tace"my NUR ba tare da ta bude ido ba"sameer ya karasa inda take yace"zakiya zakiya" a hankali ta bude idanunta ta sauke su akan shi,murmushi ta me shima ya maida mata NUR tace"zakiya ina ke miki ciwo ne?" tace"babu ko ina da sauki sai dai ina jin jiri" Afan yace"bari in kira likita" ummi tace"wai ya akayi haka ta faru ne?" sameer zaiyi magana zakiya ta Riga shi da cewa"ummi yan fashi ne masu kwace mota suka shigo motata suka ce nayi ta driving har muka shiga daji,toh ashe yaya sameer ya gan mu shine ya biyo mu kafin yayi wani Abu sun halbe ni" ummi tace"toh ya kamata ki kiyayi gaba kuma ke miye na musu musu ai da kin basu motar sai a siya wani" tace"inshaallah zan kiyaye" kallonta sameer yayi itama shi take kallo jin sonta yake har cikin jinin shi,a ranshi yace"ashe akwai mata irin zakiya a duniya ya Allah ka mallaka min ita a matsayin matata,kuma na tuba daga yau na daina shaye-shaye domin na gane illata" Afan ne ya dawo da Dr yayi wa zakiya allura a hanun Wanda da k'yar aka yi shi ana ta mata dariya haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda zakiya tayi sati biyu a asibiti kuma alhadullilah jikin da sauki amma cikin sati biyu nan sameer bai samu dama yi mata magana ba domin kullum suna tare da NUR abin har ya fara bashi haushi bama shi kadai ba harda Afan a yau aka sallame su a asibiti ba tare da b'ata lokaci ba suka fara shirin zuwa Cameroon nan da sati d'aya tasleem ko duk Wanda ya ganta kamar wata yar sarki domin kulawa Afan ke bata na musaman bayan sati d'aya Cameroon maman noorul hudah luv u my fans pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. πŸ…Ώ7⃣3⃣& 7⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Cameroon wani babban gida ne kamar fada kowa da part dinshi gidan ya had'u ba karya sai Wanda ya gani suka sauka Ummi ta tafi part dinta domin tun bayan rasuwar abban Afan ta dawo gidan da zama Umma su sameer ne ta shigo falon alhaji tsoho da abinci a wani hadddaden kula ta yi wa su NUR da zakiya sannu da zuwa gaisheta sukayi cikin sakin fuska da girmamawa Tace"yaya sunan Ku ma?" NUR tace"sunana NURUL HUDAH" Zakiya tace"Aisha" TASLEEM tace"ni baki tambaye ni sunana ba"murmushi tayi tace"toh ya sunan Ki?' TASLEEM tace"hauwa" Umma tace"zaku sauka a part dina ko zaku zauna anan da alhaji tsoho?" Zakiya tace"ni zan biki bazan iya zama ni kadai ba muje " Alhaji tsoho yace"da ma ni banason ki zauna a nan domin kin fiya surutu" Tace"eh ka zauna kai kadai" NUR tace"karka damu ina tare da kai takalmi kaza mutu ka raba" Yace"yauwa amaryata" Zakiya binsu umma tayi part dinsu Ita kuma NUR a nan aka barta da TASLEEM Zakiya bata dade da tafiya ba mazajen su zainab suka zo suka dauke su inda NUR da zakiya sukayi alkawarin zuwa gidansu Bangaren Abba ko yana komawa kano ya tarar da maimuna da mahaifiyarta a falo suna cin abinci Ba karamin mamaki maimuna tayi ba ganin Abba ya ji sauki Tace"alhaji Kaine?" Yace"eh nine baki yi sammanin ganina bako?kina ta jira ki ji labarin mutuwa ta sai gashi na dawo da kafafu na,toh ta Allah ba taki ba domin ya'ta da kika sace Allah ya hada ni da ita kuma duk suna cikin koshin lafiya,a yau zamana da ke ta kare kije na sake ki saki uku" Ihu hajiya maryam tayi tace"baka isa ba wallahi uban ka ya sake ni shekaran jiya kai kuma ka sake ya'ta toh wallahi da sake" Abba yace"na baku nan da minti talatin in ba Ku bar min gida ba sai na kira yan sanda na fad'a musu duk laifin da kuka aikata na sace ya'ta da kukayi da kuma kashe hauwa"ai sai suka yi shiru ba bakin magana Ciki bedroom maimuna zata shiga yace"ina zaki? " Tace"zan kwashi kaya nane Dana umma" Yace"jira ni in kwaso muku,tun daga ciki yake ta wurgi da kayyayakin har ya gama" Maimuna tace"alhaji sauran sarkata " Yace"bazan bada ba ai da kudi na kika siye shi dan haka kyauta zanyi dasu" Tace"dan Allah alhaji ka bari na Shiga na kwashi kayana masu muhimmanci" Umma tace"abubakar ka bamu ko na abinci ne a tasha" Abba yace"wallahi in baku bar gidan nan yanzu ba sai na baku mamaki"waya ya Ciro yana dannawa Ai sai ummi tace"maimuna muje kan ya kira mana yan sanda Kwashe akwatuna su suka yi suka fita Abba ko yayi wa mai gadi umarnin akan karya kara bari su shigo gidan mai gadi yace"ikon Allah Ashe komai yayi farko zaiyi karshe yau alwala miyagu ya karye"Abba dai dariya yayi ya shige ciki abinshi yabi lafiyar gado hankalin shi kwance hajiya ma ana ta bangaren hakane ta gan canji sosai wajen mahaifin Abba domin hakuri yayi ta bata da kara jajjada mata ba a hayyacin shi ya wulakanta ta ba tace"ta yafe me" su maimuna na barin gidan ta kalli umma tace"yanzu ina muka yi?" tace"ai duniya zamu shiga mu ci ta da sinke" me akayi ko?yanzu mu ka fara b'arna a doron kasa" maimuna tace"Allah ko ummi? tace"eh mana" maimuna tace"dama na dade da so in shiga duniya Allah ne baiyi ba amma daga ina zamu fara mu da ba kudine damu ba" umma tace"titi zamu hau mu nimi lift " maimuna tace"shiyasa nike sonki"Tafawa suka yi sameer da afan sun shiga damuwa sosai domin zakiya ta daina sakewa sameer fuska NUR kuma ko a hanya suka hadu guduwa take ya bi duk hanyar da zai bi dan ta fahimce shi abin ya ci tura sosai sameer yake yaki da zuciyar shi akan karya sha giya sai dai abin na niman yafi karfin shi Dan haka ya fara had'awa da addu'a alhaji tsoho ko kiran Abba yayi ya sanar dashi akan cewa zai hada zakiya da sameer NUR da Afan aure sosai Abba ya ji dadin ya kuma ba da goyan baya dari bisa Dari umma sameer ko kamar ta zuba ruwa a kasa ta sha dan murna ummi ma tayi farin ciki sosai yaya Muhammed watoh abba sameer ma haka domin yana ma zakiya wani son na daban domin da ya ganta yake tuna hauwa yanzu ko hankalin su NUR ya kwanta zuwa yanzu ba kowa ke iya babbance su ba domin kaya iri d'aya suke sakawa amina ko sasu take gaba tace"sai ta babbance su da zakiya ta gane in ana kallon su so ake a gane babancin su toh yanzu da ka fara kallon su sai mutum d'aya ya bar wurin sameer ma yanzu baya babbance su sai in sunyi magana domin NUR ta d'an kara kiba zakiya kuma haske shiyasa yanzu da k'yar ka babbance su ummi ko wuyar su take kallon in ta gan abin wuya toh tasan zakiya kenan toh yanzu zakiya ta zo da wani salon iskanci na saka abin wuya cikin Riga muje zuwa maman noorul hudah luv u my fans pls share [14/06, 01:02] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to ukuba fans group πŸ…Ώ7⃣5⃣&7⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Bangaren Fatima kuwa guduwa tayi dan gudun kar asirinta ya tonu domin ta kula da kallon da zakiya ke mata a asibiti tabbas ta San akwai wani Abu a kasa Tasan dole akwai abinda ta sani kuma guduwa da tayi da TASLEEM a asibiti ya tabbatar mata bata yarda da ita ba shiyasa ta gudu dan ta shiryo A yau babu kowa a gida duk sunje suna TASLEEM ko ta je makaranta domin daddy ta ya sata a wani makaranta a nan Cameroon din mai sadan gaske NUR ne kadai a gida domin driver ya kai alhaji tsoho asibiti Tana kwance ta ji mutum ya kwanta a gefen ta a tsoroce ta kalleshi Afan ne Tace"wai miye haka ne?" Yace"ban gane miye haka ba zuwa nayi in gan ki" Tace"gaskiya ka fara takura ni wanan wani irin ta kura ne babu dama in sake" Yace"dear please ki saurare ni na fad'a miki na tuba ki yafe min mana" Shiru tayi ta juya me baya ai sai ya rungumota ta baya Juyowa tayi tace"wai meyasa kake son taba ni? nifa ba halasta a gare ka ba,amma sai kayi ta wani taba ni kamar matar ka toh bani son iskanc....." Kara janyota yayi ta fada jikinshi ya matseta kamar wani zai kwace ta yace"baby ni kike kira d'an iska?karki mata nifa yayar ki ne kuma baban yar ki TASLEEM" Itako lumshe ido tayi jin kamshi tularen shi amma sai ta fara kokuwa raba kanta da jikin shi amma yaki saketa sai ma kara matseta da yayi yace"kina son in sake ki?" tace"eh" yace"OK look into my eyes" yi tayi kamar bata ji shi yace"alright mu yi ta zama a haka in alhaji ya dawo ya ganmu haka sai ince soyyaya muke kin gan sai a mana aure muyi Wanda ya fi haka"kallonshi tayi sai ya kashe mata ido tace"Allah ya kiyaye in aure ka nida nike da saurayi a minna ai tunda ni yar iska ne mai haihuwar shego wanda tasan maza dayawa bai kamata in auri kamili irin ka ba kamata ai in auri d'an iska iri na" ai matse mata hanun yayi cikin mugunta yace"wallahi in kika kara danganta kanki da wani ko kika kara tunani zaki auri wani bani ba sai kin sha mamaki karki gan ina raga miki ko rokon ki kiyi tunanin raina ni in ya kai wajan abinda nike so ba hankalin ne dani ba haka ranan nan a office dan muyi fad'a dake kika je office din manager kina wani magana da shi kina kuka wallahi in kika bari na kara ganin ki da wani shege kuna magana sai na bindige ki" NUR da hawaye ke zuba a idonta na azaba tace"toh naji dan Allah ka sake min hanun" yace"anki din ina son duk lokacin da wani namiji yayi miki magana ki tuna da wanan zafin " tace"wallahi wasa nike maka" sakinta yayi yace"karki kara min irin wasan nan" tace"toh naji" yace"good" kara rungumeta yayi idon shi su canja kala Wanda bansa ko na me Nene ba kishi ne ko akwai wani Abu NUR bata yi auna ba ta gan ya mirginota ya hau samanta ya fara kissing dinta sakanin shi da Allah ya fara wasa da na shanunta harda kokarin rabata da rigarta ai sai ta fashe da kuka jikinta na rawa jin inda jikin ta ke rawa yasa shi dawowa hayyacin shi da sauri ya sauka a gadon cikin jin kunya ya bar d'akin NUR ko kuka ta fashe da shi tana mai Allah ya isa daga karshe ma zazzabi ya rufeta bangaren zakiya ko sai zuba take agun suna daga gidan suna suka tafi gidan anty zainab tayi murna da ganin zakiya tace"zakiya ne ko NUR?ni wallahi ban gane ku" Amina tace"zakiya ce tunda kika gan mu a gidan ki ai NUR bata son mutane ga shagen zurfin ciki dama a hada auren su da ya Afan sun dace" zakiya tace" dan cin fuska a gaba na kike aibata yar uwa na" zainab tace"ai gaskiya ne mutum kullum a d'aki" zakiya tace"hmmm haka Allah yayi ta dani kawai take sakewa domin ko da muka hadu bata da kawa" amina tace"ke ma jini ne ya hada Ku"hira ne ya b'arke inda zakiya ke basu labarin NUR da Inda suka hadu da TASLEEM Anty zainab harda d'an kwallan ta Amina ne tace"ni zan tafi gidan kawata zan barta anan" anty zainab tace "toh wa zai kaita gida?kin san fa ba sanin gari tayi ba" Amina tayi dariya tace"tafi ki sanin gari tunda har saurayi tayi a Cameron sunan shi mustapha yace"zai zo ya kai ta gida" anty zainab tace"OK Allah ya tabbatar mana ashe da dan gari mu za ayi" sameer ne ya dawo daga office domin suna da company kuma a Cameron shi yana zuwa na abbashi,Afan shima yana kula da Wanda abbashi ya mutu ya bari yana shi gida ya gan su ummi duk sun dawo daga suna amma banda Amina da zakiya dan yasan Amina da shegen yawon siya yace"umma wai har yanzu su Amina basu dawo ba?" umma tace"ah'ah " yace"what me suka tsaya yi ne?" tace"gidan anty zainab suka je" waya ya Ciro a aljihu ya kira Amina tana d'agawa yace"dun uban ki ina kike?" tace"ina gidansu salma ne" yace"zakiya fa?bata waya" Amina tace"ai tana wajen anty zainab " yace"dun ubanki da kika ajiye ta a gidan wa zai dawo da ita?" tace"karka damu ai mustapha abokin ishaq dina yace"zai dawo da ita wallahi yaya wai sonta yake" ai sai sameer yace"......... maman noorul hudah luv u my fans pls share [14/06, 01:03] Maman noorul huda marubuciya: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY HUSBAND πŸ…Ώ7⃣7⃣&7⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sameer yace"what?ke wace irin yar bakin ciki ne eh?dama uncle farhan ya fad'a min yanzu duniyar nan sai d'an uwa ka yayi maka bakin ciki ashe halin Ku d'aya da Rabi,toh ina gida ina jiran ki yau ban ga abinda zai hana in ci ubanki ba" Tace"yaya me nayi kuma?" Yace"in kin dawo zaki sani"difff ya kashe wayar key ya d'auka ya shiga mota cike da b'acin rai da haushi Amina Amina ko bin wayar tayi da kallo tace"ko me nayi kuma oho" A gaban gidan anty zainab yayi parking babu ko sallama ya Shiga falo a saman carpert ya tarar da zakiya tana cin indomie anty zainab kuma na zaune a kushin tana kallo ba tare da yayi magana ba ya karasa Inda take ko amsa gaisuwar anty zainab beyi ba Yace"tashi mu wuce gida" Tace"baka gan ina cin abinci ba kuma ina da Wanda zai kaini gida" Yace"zakiya zaki tashi ne ko sai na d'auke ki?" Tace"ka tafi zan dawo da kai na" Anty zainab zata yi magana ya d'aga mata hanun ai sai tayi shiru ta cigaba da kallonta Ai d'aukan zakiya yayi kamar baby sai zilo take bai direta ko ina ba sai mota ya kulle zagaya wa yayi ya shiga Jan motar yayi kamar Wanda zai tashi sama Zakiya ta dinga ihu tana bashi hakuri a gefen titi ya faka Ya kalleta yace"zakiya wallahi ki daina kula maza in ba so kike in aikata kisan kai ba Tace"a kan me zan daina kula maza alhalin ni ba yar lesbian ba in ban kula maza ba mata zan kula?nifa yanzu aure nike so Allah ya bani miji dan bakin ciki sai ka hana ni kula shi,nifa lafiyata kalau kuma cikakkakiyar mace mai ji da jini kai da baka da lafiya ai sai kata hating mata amma karka wani hana ni sakewa,wai ma in tambaye ka in ban kula mata ba maza zan kula?"ta kare maganar da murguda me baki murmushi takaici yayi yace"zakiya Ashe baki da kunya?" tace"kunyawa zanji haka kawai in jin kunya in cuci kaina?" yace"hmmm karki manta da wanan maganar da kika yi na ke lafiyyaye macece domin zan so in gan ko gaskiya ne maganar kuma nima a wanan ranan zan nuna miki ina da lafiya wanan alkawari ne" zata yi magana ya had'e baki su gu d'aya ya fara kissing sanda ya gan tana kokarin Tara me jama'a ya kyalleta a ranshi yace"yariyar nan ta tamin da tsohon ciwo" cikin kuka tace"ashe kai d'an iska ne ban sani ba?" dariya hade da mamaki ta bashi domin bai zaton zakiya duk wayewarta da baki zatawa kiss kuka ba yace"yi hakuri baby meer bazan kara ba rungumeta yayi yana buga bayanta" wayarta ne yayi kara kallonta yake d'agawa tayi tace"hello eh yaya meer ya zo ya d'auke ni,OK sai ka zo"ta Yanke wayar sameer yace"waye ne?" tace"mustapha ne zaizo anjima" yace"ina?" tace "ina kuwa? gida mana ai gida ko wani namiji ke zuwa zance" yace"zakiya in kina son zaman lafiya ki kira shi ki hana shi zuwa" tace"akan me zan hana shi zuwa bayan ina son shi" yace"OK mu zuba mu gani" yana ajiyeta a gida direct wajen NUR taje suka gaisa daga nan ta wuce part din umma a d'aki ta tarar da Amina ta lullube da bargo tace"ke lafiya? " Amina tace"ba lafiya yaya sameer yayi alkawari cin ubana in na dawo ko me nayi me oho shiyasa na boye a nan" tsaki zakiya tayi tace"tashi muyi sallah anjima musty zai zo sai muyi shiri ki raka ni gun shi" Amina tace"OK" bayan isha'i musty ya zo Kiranta yayi a waya" tace"gata nan zuwa" tare suka fito da amina a gadin suka zauna da drinks a gabanshi ai ko minti biyar beyi ba sai ga sameer ya dawo daga masalaci yana hango su yace"......" . maman noorul hudah luv u my fans pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. dedicated to my lovely sisters πŸ…Ώ7⃣9⃣&8⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yace"kan uba ashe yariyar nan ta raina ni kuma tana niman kasheni" Da sauri yake tafiya har yana had'a kafafun zuciyarshi na tafasa Yana kaiwa gaban su yayi wurgin da tebur din da suka aza drinks Amina tace"yaya me ke faruw........" Wani mahaukacin mari ya bawa amina Wanda yayi sanadiyar d'aukewar wutan ta na wucen gadin Kafin ta saki wani mahaukaciyar kara Wanda shine sakamakon mahaukaci mari da ya bata kowa a gidan sanda ya ji Sanan ya jawo mustapha ya shake shi da k'yar yake numfashi baka ganin komai a fuskarshi sai idanu da ya gwalo Zakiya ne ta fara ihu tana niman taimako Da gudu mutanan gidan suka fito,jin ihun zakiya NUR dake kitchen ta fito da gudu Umma ne tace"kai sake shi" Kin sakin shi yayi ummi tace"wai ba da kai ake ba amma ko saurarenta beyi ba Abbanshi da dawowar shi kenan ya gan mutane a gadin karasawa yayi ya gan sameer na niman yi kisa Ai yana zuwa beyi wata-wata ba ya wanka mai mari ba shiri ya sake shi yana huci Tari mustapha keyi,zakiya ta kawo ruwa tace"gashi ka sha ka ji, sannu ka sha hanya "wani haushi ne ya kama mustapha domin ya gan alamun ko a jikinta Tace"anshi ruwan mana dan ya kamata ka sha ruwan" Duk abinda suke sameer na kallonshi Ai a fusace ya je zai cafko zakiya ta boye bayan Abba Yace"da ki bashi ruwan mana sha-shasha" Abba ne ya bawa mustapha hakuri ya kuma ce mai anyi wa zakiya miji domin kowa ya fahimci kishi ne yasa sameer aikata hakan sai dai ran Abba ba karamin b'aci yayi ba NUR ko na gefe ko d'an kwalli babu tana kallon ikon Allah Amina ko tunda tayi kara nan bata motsa ba,zakiya ta je kusa da ita tace"sannu amina Allah sarki ki Maru"tana gama magana ta kece da dariya Amina tace"anty zakiya daga yau babu ruwa na dake daman ki San ya sameer na son kika boye min?" Zakiya tace"wallahi ban sani ba" Afan da dawowar su kenan daga aiki ya gan NUR cikin gown sai sameer dake zaune yana mayar da numfashi"da tuni su ummi sun Shige kowa na mamakin kishi irin na sameer Karasawa Afan yayi ya tambayi abinda ya faru amina ne ta bashi labari yace"bro ya min dai-dai dan da nine sai na kashe shege" NUR ne ta kalle shi yace"wallahi na rantse duk randa na kama ki da wani NUR hmmmm sai na casa Ku " Lura yayi da ba d'an kwali akanta ga kayar jikinta a matse yace"ke ina hijabin ki?" Hararar shi tayi ba tare da ta bashi amsa ba ai karasowa yayi zai kamo ta,ta ruga aguje ya bi bayan ta Amina ma tashi tayi zuwa cikin gida domin kanta tsarawa yake zakiya na ganin kowa ya watse ta mike sameer yace"in kika kuskura kika kara ko taku d'aya ne sai na baki mamaki" ai da gudu ta zauna yace"zo nan" zuwa tayi yace "zauna" zaman tayi yace"watoh zakiya baki jin magana ko?sanda na hana ki amma kika yi ko?wallahi duk randa na baki umurnin kika ki bi sai na miki abinda baki zatoh" tace"yi hakuri yaya ai na gan kai baka son mata ne shiyasa ni kuma banso in sufa a gida kamar ka shiyasa amma yanzu nasan dole ne in sufa a gida tunda ka hana ni tsayawa da maza" tsaki yayi yace"wai ke zakiya baki mantuwa ne?" kafin zakiya tayi magana sai ga NUR tace"wai Ku zo in ji alhaji" mikewa suka yi part din shi a falo suka tarar da kowa na gidan alhaji yayi gyran murya yace"ba komai yasa na tara Ku a nan ba illa in sanar da Ku abinda na yanke akan NUR da zakiya sameer kuma da Afan hukunci ne akan Afan zan aura me NUR ita kuma zakiya da sameer nan da wata d'aya amma na basu sati biyu su fahimci juna tunda na gan har an fara samun matsala ana niman yin kisa a gidana keya sameer ya susa,shi kuma Afan wani dadi ya ji kamar ya kurma ihu NUR ko wani haushi taji harda d'an kukanta sameer ko kashewa zakiya ido yayi ta harare shi duk alhaji ya gani yace"a tafi a barmin falona kar amin rashin kunya alhaji yace"NUR ki yi hakuri da hukunci na nasan nan gaba zaki gane gata aka miki,ke kadai ne zaki iya zama da Afan inda yake da zafi ai sai mace mai sanyi irinki dan haka halinshi yake" tace"nagode alhaji zan kasance me yi maka biyyaya " yace"Allah ya maku albarka kowa ya amsa da amin yace"hafsat a fara shirin biki" tace"toh" a cikin kwana uku kacal maganar biki ya zaga danki ummin zakiya ta bukaci a bata amare ta musu gyra in ya so sai su dawo tare" babu musu aka amince musu Fatima ko ta fara Sara plan dinta na gaba ana sati d'aya su NUR su tafi Nigeria Afan ne zaune da TASLEEM yace..... maman noorul hudah luv u my fans share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. DEDICATED to my NAZEERA & MINAL,Allah ya raya min Ku πŸ…Ώ8⃣1⃣&8⃣2⃣ Yace"princess je ki kira min mummy ki wai ina jiranta a waje" Tace"OK" Zuwa tayi ta sami NUR da zakiya a daki suna had'a kaya akwati Tace"mummy daddy na kira"turo baki tayi tace"je ki ce ina zuwa' TASLEEM tace"tana fita zakiya tace"toh miye na turo baki?" Tace"tun jiya yace yau zamu fita ni kuma bana son zuwa kuma ya nace Zakiya tace"bari inje a madadin ki in ce me banji dadi ya hakura sai gobe" NUR ta kyalkele da dariya tace"kin kawo dabara" Shiryawa zakiya tayi kamar inda NUR ke shiri harda sa hijab Tace"ya kika ganni ne?" NUR tace"kin zama NUR sak" zakiya na zuwa d'akin Afan tayi ta tafiya kamar mara lafiya a falo ta zauna lokacin yana wanka Jiran shi tayi har ya fito jallabiya yasa ya fito falo Yace"har kin shirya ba tare da ya kalleta ba yayi maganan" Zakiya tace"yaya Afan dun Allah kayi hakuri sai gobe cikina ke ciwo" Ai yana jin muryarta ya juyo ya kalleta a take ya gane zakiya ce Yace"zakiya ina NUR? " Tace"ai nine NUR" Yace"zakiya ki koma ki fad'awa NUR cewa nace ina jiranta in 10 minuite wallahi in ba haka ba zan ba Ku mamaki,kuma tasa kayan da na siya mata jiya" Zakiya tace"gani kuma kana cewa na ba NUR sako" D'aki ya shiga ya d'auko belt da gudu zakiya ta ruga a guje tana dariya Yace"da ki tsaya mana mara kunya ni zaku raina ma wayau?ko so d'aya baku taba rudani ba domin nasan abinda Nike so" murgud'a me baki zakiya tayi a dai kofa ta tsaya tace"gaskiya yaya baka da kunya yarda wani abinda kake so da Kansan kana sonta kasa aka dake ta a station ai shiyasa na wanka ma mari guda biyu dan nasan NUR bazata iya ramawa ba"ta tabe fuska tace"that her nature akwai hakuri da d'aukan raini amma yaya bazan boye ma ba naji dadin Marin domin kumatun ka laushi kamar biredi"ta kare maganan da kashe me ido shiko binta yayi da belt ta ruga a guje tana dariya,dawowa yayi yace"yariyar nan akwai raini sanan ya koma ciki Shiryawa yayi cikin wani India kaya riga da wando ya bala'in yime kyau NUR ko da ta ji zakiya shiru sai ta fara up and down tsoro take kar Afan yayi wa zakiya abinda ya saba yi mata Zakiya ne ta turo kofa tace"Allah ya hada ki da jarabbabe"gabanta ne ya fad'i bata San lokacin da tace"me ya miki?" Tace"ai ya gane mu sarai yanzu ma koroni yayi da belt wai ya baki minti goma kacal ki shirya in ba haka ba zaki sha mamaki " Ajiyar zuciya NUR ta sauke Zakiya tace"shawaran da zan baki ki shirya kawai" Tace"toh"toulet ta shiga tayi wanka ta fito Zakiya tace"wai kisa kayan da ya kawo miki jiya" NUR tace"toh"shiryawa tayi itama cikin kayar India baki irin nashi babbanci su shine na NUR an me ado da duwasu pink Zakiya tace"zo in miki kwaliya yau ki zama mace" Hararta tayi tace"da namiji ne ni?" Kwalliya zakiya ta sansarawa NUR duk Wanda ya ganta sai ya kysa domin ta bala'in yin kyau zakiya tace"wow my NUR kin gan inda kika yi kyau kuwa?" itama NUR kallon kanta take a madubi gani take ba ita bane kamar an canja ta TASLEEM tace"mum nima zanje" zakiya tace"no jibi zamu namu domin wanan lokacin mum and dad ne" suna cikin magana sai ga Afan ya biyo NUR har zai fara masifa idonsu ya hadu baki ya sake TASLEEM ta rufe me wani miyau ya hadiye Zakiya tace"wow broh kayi kyau Ku shigo in muku selfie" hotuna zakiya ta kashe musu sanan ta ja hanun TASLEEM suka fita kallon NUR yayi yace"you are looking beautiful tonight" ai bata San lokacin da dariya ya sub'uce mata ba tace"tanks" yace"always keep smilling my love" hanunta ya rike suka fita gwanin sha'awa wani katon restaurant ya kaita ya rike hanunta suka Shiga suna shiga cikin inda yayi haya wasu flowers ya fara sauka jikinsu tsayawa tayi tana kallon kyau wurin da murmushi a fuskarta kallonshi tayi yace"it all yours my lady" wani cool music akayi playing ya sunguna ya mika mata hannu yace"my lady may I have the pleasure of having a couples dance with you?" mikame hannun tayi ba tare da ta sani ba mikewa yayi ya jawota ta fad'i kirjin shi wanan karon NUR bata yi kokarin tashi ba sai ma kara lafewa da tayi d'ago fuskarta yayi,sai ya bata kiss a goshi nan fa suka fara romantic dance Afan na juyata,ita ko ta kasa boye farin cikinta sai murmushi takeyi har suka gama rawar daukanta yayi NUR ta zagaye hannayen ta a wuyan shi kaita kujera yayi ya zauna da ita sai ya.... yau dai maman noorul hudah fans sun ji kunya domin NUR ta nuna tana son kayanta (hmmm maimuna har yanzu baza Ku tuba ba kenan na baku lokaci amma shiru) ga karamin tunatarwa jama'a a duk lokacin da kake aikata mugun abu ka gan kana nasara toh wallahi baka da rabon rahama ne,domin mai rabo shine mai fuskanta kalubale a lokacin da yake aikata ba dai-dai ba domin Allah na nuna me hanyar sira ne domin ta sanadiyar kalubale nan sai ya tuba,amma in ka ji shiru toh an baka lokacine a gan iya gudun ruwan ka)hmmmm maimuna iam coming 4 u guys maman noorul hudah luv u my fans pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers we are the best among the rest. Dedicated to readers of RAYUWAR NUR πŸ…Ώ8⃣3⃣&8⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Sai yace"may I have the honour of fedding my guardian angel" Hawaye ne ya fara zubowa a idon NUR domin bata taba samun irin wanan soyyaya a wurin kowa ba Goge mata hawaye yayi yace"angel yanzu ba lokacin kuka bane,lokacin ne na farin ciki domin lokacin wahala ki ya kare daga yanzu RAYUWAR ki zata canja zuwa RAYUWAR yanci, gata,da jin dadi da kuma mijin da yake son ki tun bai taba ganin ki ba a yau RAYUWAR NUR zata canja" Kallonshi tayi tace"tun baka San ni ba kace" Yace"yes NUR na dade ina son ki tun summaiya na raye amma sai na boye mata da a tunani na nike kamanta ki in nayi barci nikan yi mafalki ina tare da wata mace,hakan yasa na fara yin zanen fuskaki a zahiri tun ina yi da pencil har na siyo penti na fara yi da shi,a tunani na wahalan bazan nike yi domin ban d'au ke mutum bane ko kina existing, a lokacin da ummi ta siya company a Nigeria mu ka zo Manager ya zo min da files din workers da za a bari su cigaba da aiki a company a lokacin na gan hoton ki wallahi ina zaune sanda mike na bashi umurni ba akan ya fad'a min komai akan ki da inda zan same ki nan ya fad'a min cewa zaman kanki kike kuma har yar shagiya gareki Ji nayi kamar ana kwala min guduma nan da nan naji tsanan ki kuma babban buri na na cire ki a zuciya amma na gagara,a Ranan da kika zo aiki latti dan bana so ina ganin ki yasa na Kore ki sai gashi ummi ta dawo dake wanan dalili ne yasa nike ta azabtar dake duk ranan da na miki ba dai-dai ba sai na wuni ina kukan zuci,amma ko a duhu ina gane ki ko ranan da zakiya ta zo office a madadin ki sap nasan ba ke bane shiyasa na takurata akan tayi planing building kin San zakiya da wayau kamar bera sai ta gudu"dariya ne ya sub'ucewa NUR Yace"NUR na tsani zina ina kenkemin mai aikata zina shiyasa na kullace ki Sai kuma zargin ki na kashe summaiya da nayi ki yafe min wallahi ban taba jin na tsani kaina ba sanda na gan abinda nasa aka yi miki a station da kuma bayyana gaskiya ashe ba kasheta akayi ba a hanun kidnappers ta mutu" NUR tace"ba a hanun kidnappers ta mutu ba sawa akayi a kasheta kuma Wanda tayi hakan tana kusa da kai" Idon shi ne ya fara canja kala yace"waye" Hanunshi NUR ta kama tace"ba lallai bane ka yarda dani" Yace"NUR a halin yanzu ko me kika fad'a min zan yarda koda kuwa uwatac...."rufe me baki NUR tayi Tace"ba ita bace please karka zargi ummi da mugun dabi'a mahaifiyar ka ce kuma uwa ta gari,kuma ba kowa bane illah FATIMA" Yace"wata FATIMAN?" Tace"Fatima cousin dinka yariyar kanin mahaifinka kuma best friend dinka da Anty summaiya" yace"what?" tace"of cause"labarin komai ta bashi ta kare da cewa"wanan dalilin yasa anty summaiya ta bani kyautar TASLEEM domin tace"bata yarda da kowa ba tunda har yar uwarka zata iya kasheta" da farko da na fara ganin Fatima ba tabbatar itace ba don gudun kar in zargi Wanda bata ji ba bata gani ba" amma randa a ka sace TASLEEM sai na kamata ta na waya dasu bullet akan meyasa suka boye mata cewa yar summaiya na raye bata San ina bayanta ba,sai ma nuna mata da nayi banji abinda ta fada a wayar ba dan in tabbatar na koma gida na d'auki hoton ta naje gidan yar uwar babawo a cikin gari babu b'ata lokaci ta kirashi a waya ya zo hotan Fatima da summaiya na nuna me nace ko ya waye ta kallo d'aya yayi mata yace"wanan ai ita ta bada kwangila kashe kawarta"godiya na mishi sanan na bar gidan shiyasa zakiya ke ta nima na bata ganni ba dan gudun kar asirinta ya tonu yasa tayi ta zuga ka akan ina da hanun a sace summaiya dan kar a zargeta please ina rokan alfarma da ka yafewa babawo domin ba karamin Taimakon mu yayi da summaiya ba" kuma ka hukunta ta domin ta zalinci summaiya,ta so kashe TASLEEM a asibiti amma zakiya bata bar gun TASLEEM ba domin kafin a kaini station na fad'awa zakiya karta kuskura ta bar TASLEEM da ita,data gan ba hanya shine ta baka shawara canja mata asibiti amma da barci ya d'auketa zakiya ta gudu da tasleem,amma in baka yarda dani ba ga number babawo ka kira ka tambaye shi,Fatima ta Dade tana sonka kuma zata iyayin komai dan ta mallake ka" yace"na yarda da ke ummul TASLEEM kuma na gode da taimako ki da kare TASLEEM da kika yi daga sharrin makiya"na miki alkawarin za a kama Fatima kafin bikin mu rungumeta yayi gam yana hawaye,itama kuka take yana shafa bayanta sanda ya tabbatar tayi shiru ya zaunar da ita yace"let forget our sorrows for a while muyi maganar gaskiya kina so na?" shiru tayi yace"ki yi magana mana NUR"girgiza me kai tayi alamun ah'ah yace"meyasa". tace"kai mugu ne" Yace"karki damu zan koya miki inda zaki soni NUR domin bazan iya rayuwa babu ke ba" sun yi hira sosai da soyayyaya sanan suka koma gida πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 G.W.F. Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to my handsome brothers πŸ…Ώ8⃣5⃣&8⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim a gidan ma a garden suka zauna yayi da hanun NUR ke cikin na Afan sai hira suke babu laifi ta sake dashi zakiya na ganin su tace"ga yaya Afan sai zuwa zance yake amma ni ban ma San inda sir meer yake ba,hmmm ai wallahir be isa ba sai munje Nigeria zan sa yayi ta zuwa zance tun da ya kiyi a nan,ina amfanin soyyaya da tsoho?" washe gari ya kama birthday din su NUR kuma ana gobe zasu koma gida NUR da zakiya suka je har d'akin alhaji tsoho suna niman alfarma akan ya bari ayi komai a Nigeria domin sun fi son ayi komai gidan uban su alhaji ya yarda kuma ya jijina hankalin su albarka yasa musu suka tashi NUR na komawa dakinta ta gan gift a saman gado,an rubuta to my lightness of my day a bayan ansa Afan budewa ta fara yi sai ta gan babban penti ne na zanen ta abin ya matukar tafiya da ita kallo take tana murmushi na biyu ta bude ta gan nata ne da zakiya shima yayi kyau sosai na karshen kuma itace da TASLEEM,rungume penti tayi tana dariya wani paper ne ya fado,tana budewa ta gan an rubuta my lady may i have the pleasure of taking you out for dinner tonight ai NUR bata San sanda murmushi ya sub'uce mata ba tace"yes"rungume takardan tayi tana jin wani yanayi na ratsa ta Wanda bata San dalilin ba a haka zakiya ta shigo ta sameta tace"my NUR ki shirya ga ihsan ta zo da cake" tace"alright" wanka suka yi suka saka kaya iri d'aya da kwaliya ga kamshi na tashi tun kan su sauka daga stairs kamshin su ya sanar da mutane da ke kasa sun iso a hankali suke saukowa inda idon kowa ke kansu Afan ko ji yake kamar ya je ya rungume NUR dan ta bala'in tafiyar da hankali shi shiko sameer kallon zakiya yake kamar bai taba ganin ta ba ba tare da b'ata lokaci ba suka yanka cake kowa ya basu kyauta ciki harda TASLEEM a falon alhaji aka ci abinci NUR da zakiya ko dadi kamar ya kashe su ba ma kamar NUR da wanan shine farko birthday da zatayi da yan uwanta Abba zakiya ya kira zakiya akan ta zabi kome take so ita da NUR" tace"mota" shima abbansu da ya kira abinda yace"kenan" da misalin karfe 8:pm bayan NUR ta gama sallah domin zakiya na fashin sallah zakiya ta shigo dakin cikin wata rubber gown ya bala'in yi mata kyau NUR tace"ina zuwa haka aka sha kwalliya" tace"zamu fita ne da sir meer" NUR tace"ai baki isa ba sai kin min kwaliya tukuna" zakiya tace"my NUR ni ban gane miki ba kin ce baki son yaya amma in zaki gunshi sai ki ta kwaliya alhalin da ko powder baki shafawa,tell me are you in love?because I can see love in the air" NUR tace"nifa ba son shi nike ba,toh miye ne dan nayi kwaliya kema ba kina yi ba?" zakiya tace"hmmmm I see,toh sa kaya mana in miki yana jirana waje" itama roba gown tasa baki ya bala'in mata kyau kamar in sace ta in gudu zama tayi gaban madubi zakiya ta fara mata kwaliya pin zakiya ta Ciro ta kama mata suma ta zubo wasu gaba ta kama da pin dan kar ya dame ta na bayan kuma ta kama a sakiya ba Karamin kyau NUR tayi ba,ta d'auko galle ja zata sa zakiya tace"me zaki yi?" NUR tace"d'aurawa zanyi" zakiya tace"what?ke wace irin yar kauye ne?ai ba sai kin d'aura ba" tace"wallahi kunya nike ji ga kanya nan ya kamani ya zanyi tafiya a gaban shi haka?" zakiya tace"hmmm ai in kina kunya sai ya dauke ki yar kauye" NUR tace"ko?amma ke dan ki sabane" zakiya tace"na tafi in kin gan dama ki saka hijabi ke kika sani gaban madubi NUR ta tsaya tana juyawa amma haka kawai ta ji tana son ya ganta haka domin ita kanta tasan tayi kyau zakiya na fitowa ta tarar da sameer yana jiranta a balcony yana ganin ta ya bude baki yana kallonta har ta karaso be sani ba iska ta hure me a fuska ya lumshe ido ya kuma bude su yace"you are beautiful dear " tace"I know" haushi ne ya kamashi be ce komai ba har suka karashe dai-dai motan shi Shiga yayi yana jira ta shigo amma taki yace"shigo mana ko kin fasa ne?" tace"in baka so in fasa ka fito ka bude min kofa" babu musu ya fito ya bude mata kofa ta shiga sai fad'a take tace"matsala aure mutan da kenan basu iya soyyaya ba domin lokacin su ya wuce ni dai an had'a ni da aiki da aka had'a ni da tsoho" parking yayi ya jawota jikin shi yace"ni kike kira tsoho?toh nan da sati uku kacal zan nuna miki ni ba tsoho bane kuma zan miki abinda wani mai karanci shekaru ba zai miki ba" (zakiya kin shiga uku) NUR ko har d'aki Afan ya zo ganin shiru bata fito ba tana ganin shi ta d'auki hijab zata saka yace"no angel na fison ki a haka kallonta yayi daga sama zuwa kasa sanan yace "muje ko? tace"eh" yauma restaurant suka je inda yayi ta janta da hira tun ta na jin kunya har ta sake zakiya ko Suna kaiwa restaurant da sameer yayi reserve kafin su fita yace"dun Allah kaki hau Samar tebur" tace"akan me nifa nafiso saman domin Abba na ko aiki yake ina saman tebur" a ranshi yace"Abba ka hada da aiki" ai ko saman ta hawo amma da shike su biyu ne kawai sai bai dameshi ba washe gari πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to new Hausa writers group πŸ…Ώ8⃣7⃣&8⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Washe gari da safe su NUR suka shirya da manya akwatina Suka fito falo inda kowa ke jiran su Bayan sun sallame su ummi tace"ki bar TASLEEM a nan tunda ba a yi Hutu ba in zamu taho sai mu taho tare Tace"toh" Ihsan tace"yanzu ina kukayi kano ko bauchi?* Zakiya tace"bauchi " Motan sameer zakiya ta shiga ita kuma NUR na motan Afan a mota Afan ya amshi wayar NUR ya bata wani sabo tace"akwai numbobi na a ciki please ka bani in kwashe" yace"no dear bana son kina waya da kowa domin jiya naji manager ya kira ki wai yana son Ku gaisa" tace"amma ai babu komai tsakani na da shi kuma akwai numbobin mutane da nike so in gaiyata biki"ta karashe magana kamar zata yi kuka yace"NUR bana son musu a rayuwata karki b'ata min rai"shiru tayi zakiya ko sa sameer tayi gaba kamar d'anta tace"wallahi in baka zo zancen nan ba sai ka ga ba dai-dai ba" yace"wai miye a wanan zancen ne da kika hana ni sakat mu da zamu yi aure sai mun b'ata wa kan mu lokaci muna wani zance kamar yara" tace"toh ai ni yariya ce kaine tsoho dan haka ina sha'awa zance ka min ayi aure,bama kamar inda saurayi zai ce ina sonki sai ka gan budurwa ta kama ba kin gallenta ta rufe fuska cikin jin kunya tace da gaske masoyina ?" dariya ne ya sub'uce me yace"hmm an hada ni da aiki" NUR ko hawaye take yi na takaici kwace mata da Afan yayi shiko share ta yayi ba wai dan baya jin zafin kukanta ba amma baya jin zai iya bata wayar a wanan yanayi suka isa airport akwatinta ya ciro a booth zama suka yi suna jira a kira su ganin taki yin shiru yasa shi cewa"ke miye haka?" tace"babu komai" yace"then look at me"kin kallonshi tayi shiko hakan ba karamin b'ata me rai yayi ba a fusace yace"NUR i said look at me"yanda yayi maganar cikin d'aga murya yasa ta fashewa da kuka sai kuma ya ji ba dadi tashi tayi da gudu ta fara shiga jirgi dama an kira su duk abinda ya faru a idon zakiya da sameer,karasawa zakiya tayi gaban Afan tace"gaskiya yaya bana jin dadi inda kake sa my NUR kuka in haka ya cigaba zan sa ta fasa auren kuma wallahi zan d'au mataki domin zan manta kai d'an uwa mu ne"tana gama magana ta wuce abinta domin laifin Afan ta shafi sameer sameer ya kalleshi yace"ya kamata ka rage zafin rai domin zaka iya samu matsala da NUR ita da ya kamata ka ta lallashi shine kake mata ihu yace"inshaallah zan daina nima ba da son raina bane" NIGERIA su zakiya sun isa bauchi lafiya ba karamin murna hajiya balkisu tayi ba,nan dai ta hau hidima dasu kamar ta goya su (waiwaye)ina labarin maimuna? bayan mainuna da mahaifiyarta sun bar gidan alhaji da niyar shiga duniya a titi suka tsaya suna tare duk wani mota da suka hango wani arniyar mota ce ta faka,da gudu suka karasa maimuna tace"alhaji lift muke so zuwa abuja" alhajin yace"Ku shigo" shiga suka yi yaja mota,a mota suke ta hiran duniyarcin su duk alhajin na ji a ranshi yace"irin Ku nike so sinannu" a fili kuma yace"ke ya sunan ki da sauri maimuna tace"maimuna " yace"me zai hana in kaiku gida na ni dai ba mata ne dani ba Dan na lura kuma yan duniya ne Irina" wani shu'umin murmushi hajiya maryam tayi tace"babu komai alhaji" yace"amma da sharadin kome nace kuyi zakuyi" suka ce sun amince Abuja wani makeken gida alhaji ya paka a waje ya shiga ciki ya bude kasancewar gidan ba mai gadi ya dawo ya shiga duk girman gidan alhaji babu kowa balle mai gadi ciki ya kaisu bayan sun yi wanka sun ci abinci sun huta su ko dadi suke sun samu gidan hutu da dare yayi alhajin ya shiga dakin da suke kwance da katon akwati tashi suka yi suka zauna umurta su yayi da su tube kayan jikin su ba tare da tunanin komai ba suka tube babu tsoron Allah shima tubewa yayi ya jawo hajiya maryam ya fara wasa da ita tana biye me gajeren wanda jikin shi ya tube ai suna ganin halinta shi nan take maimunatu ta sume domin girma da tsayin shi ko a tarihi bata taba ji ba hajiya maryam ko kuka ta fashe dashi tana bashi hakuri amma ko a jikin shi yana shiganta ta saki wani kara har da amai amma ko a jikin shi San da ya d'au awa biyar tuni ta sume sanan ya sauka yace"kana nan yan iska" akwatin ya bude sai ga katon maciji ya bayyana yace"je ka ci abinci"ai sai maciji ya fara tafiya har ya shige hajiya maryam" bayan minti talatin macijin ya fito ya koma akwati alhajin ya kulle ruwa ya kwarara musu,a razane suka farka yace ke biyo ni domin ita wancan ta gama aiki rokon shi maimuna tayi amma ya ki saurarenta da asuba abinda yayiwa hajiya shi yayiwa maimuna sanda suka d'auki wata d'aya alhajin na kawo karnika suna kwana dasu kafin s ya kore su ba tare da ya basu ko sisi ba,wari suke domin har susa ke fita jikinsu yana koransu suka fara yawu a cikin garin abuja suna baran abinci amma babu Wanda ya taimaka musu in banda gudun su da akeyi jikin su ne ya fara b'arewa domin sun ribe har rai yayi halinshi inda kafin maimuna ta mutu ta dinga kuka tana tuna abubuwan da ta aikata da kuma tunanin ya zata had'a ido da ubangijinta a bakin hanya gawan su yake sun ishe mutane da wari yasa aka kwashe su zuwa daji aka binne su ba tare da an sallace gawan su ba ya Allah kasa muyi kyaukyawan karshe domin duk Wanda ya mutu ba ayi me sallah ba yayi babban asara (ga mata masu aikata muyagun aiyuka kamar hajiya da maimuna ya kamata Ku tuba Ku koma ga Allah domin Allah ba zai barku ba sai ya sakawa Wanda kuka zalinta kuma kuna cikin hasara a ranan gobe kiyama kamar inda Allah yayi mana bayyani a suratul-Al-Asr kamar haka: bismillahir Rahmanir Rahim wal asar :ina rantsuwa da zamani inal insana lafi khusir:lalle mutum yana cikin hasara, Il lal lazina aamaanuu wa amilus saalihaati wa tawasau bil haq qi wa tawasau bis sabir:face wadanda suka yi wa juna wassiya da bin gaskiya,kuma suka yiwa juna wasiyya da yin hakuri(su kan basu cikin hasara) (shiyasa yana da kyau mutum ya kasance mai hakuri da zamani mu gujin son zuciya dan karmu kasance cikin hasararu ran lahira ranan da babu mai taimakon mu domin bokaye ma na ta Kansu)Allah yasa mu dace cigaban labari su NUR ko πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to mom fareesa my best friend nagode da kaunar ki a gareni kuma Allah ya kara basira ya raya miki zuri'a gaskiya ina yin ki sosai to me u are the best writer.thanks alot πŸ…Ώ8⃣9⃣&9⃣0⃣ Bismillallhi Rahmanir Rahim. su NUR ko gata suke gani wajen hajiya balki Inda ba tare da b'ata lokaci ba aka fara gyra su kuma Abba ya amince ayi komai a bauchi a cewa shi ai duk gida ne kuma bazai iya biyan alhaji idris ba da irin tarbiyar da yayi wa zakiya kuma iya gata hajiya na kokari a yau kwanan su biyar da zuwa bauchi amma ko magana NUR ba ta yi da Afan ba ya kira ya gaji da karshe ma kashe wayar tayi hakan da tayi ba karamin b'atawa Afan rai yayi ba kamar zaiyi hauka a yau ya d'au alwashin yin magana da NUR ko ta wani hali koda kuwa zaije Nigeria ne" kiran zakiya yayi yace"ta kaiwa NUR waya" tace"toh tana ciki bari in kai mata wayan" a kan gado ta sameta zaune tace"gashi yaya ne"ta mika mata wayar ansa tayi Afan yace"NUR kina jina " tace"urmmmm" yace"wani dalili ne yasa kika ki d'agawa waya na har na tsawon kwana biyar?" shiru tayi a fusace yace"NUR iam talking to you"ai sai ta fashe da kuka zakiya dake tsaye gaban wadrobe ta girgaza kai har zata kashe wayar Afan yace"wallahi in kika kuskura kika kashemin waya zaki sha mamaki na" cikin kuka tace"ni ba kashewa zanyi ba" yace"toh d'auko laptop muyi video call" tace"toh"tare da yanke wayar zakiya ta kalleta tace"ya kamata ki daina yiwa karamin Abu kuka" ai fusace NUR tace"ina ruwan ki dani ne bana son sa ido"mamaki da tsoro ne ya kama zakiya domin tunda suke NUR bata taba yi mata magana haka ba amma sai ta yi shiru d'auko laptop tayi suka fara magana yace"NUR yaushe raini ya shiga tsakani na da ke ne?kin raina ni a ce zan kira ki kashe waya"masifa yake mata ai ga mamakin shi ya ji tace"wai me ka d'auke ni ne eh?kullum sai ka ta min fad'a gaskiya in ba ka rage zafin rai ka ba zan fasa auren zan kira alhaji in fad'a me na fasa ai ba kai kadai bane namiji kuma ko yau aka ce in fito da Wanda nike so zan fitar" yace"NUR ni kike fad'awa kina da samari?" tace"eh din kaima ai rana nan a gabana Fatima ta kira ka, ka d'auka harda wani kashe mata murya kana ce mata dear kamar baka san ita ta kashe summaiya ba sai ka ta takura ni" a ranshi yace"na shiga uku"a fili kuma yace"haba my lightness meyasa kike magana haka nayi magana da Fatima ne dan karta san nasan sirrinta kuma jira nike tayi kuskure Wanda nasan zata yi kuma maganar kashe murya karki min sharrin haka maganata yake" tace"ai ni na dade da sanin ba sona kake ba tunda har ka sa aka mun duka a station kuma ai gaban kowa ka ta ba cewa ka tsane ni" yace"haba mana my NUR meyasa kike dawo da abinda ya wuce ai na baki dalili na nayin haka kuma na amshi laifina,amma me zanyi dan ki tabbatar ina son ki?" tace"yau fa kwanan mu biyar da dawowa amma ba ka ganni ba kuma baka nime ni ba ko ka zo inda nike" murmushi yayi yace"me kike nufi kin fara sona ne?"domin kamar kewa na kika yi" murmushi tayi ta kulle laptop din tana d'ago kai suka had'a ido da zakiya sai ta ji ba dadi tashi tayi ta rungume zakiya zakiya tace"ya dai my NUR ko wani laifi nayi ne?" tace"I'm sorry" Zakiya tace"babu komai amma next time ki tuna ni yayanki ce" NUR tace"yes ma"sai suka fashe da dariya da daddaren ranan sameer ya sauka garin bauchi domin dama yana gari amma a minna yana zuwa aka bashi wani flat dan dama hotel yake son kamawa alhaji idris ya hana yace"miye amfanin girman gidan in za a kama hotel da misallin karfe 8:pm yayi wanka ya shirya sai kamshi yake cikin wando jeans da shirt a mota ya zauna ya kira zakiya itama shiryawa tayi cikin jallabiya ta yi rollin gashi ta sha kwalliya sai kamshi take yi kujeran baya ta shiga ta zauna tace"ina yini"sai wani rufe fuska take yace"lafiya ya mutan gida?"shi dariya ma take bashi tace"kalau" yace"masoyiyata na dade ina son ki ba zan iya rayuwa babu ke ba da fatan zaki amshi soyyayata?" rufa fuska ta yi tace"eh masoyina nima ina son ka"dariya ne ya sub'uce me yace"zakiya ni kike kunya yau?" tace"meer ka b'ata acting din zancen" tace"meer in tambaye ka please" yace "ina ji" tace"ka daina shaye-shaye?" basarwa yayi kamar be ji ba sai tayi tsaki abinda ya tsana kenan a me tsaki rai b'ace ya juyo yace"zakiya duk ran da kika kara min tsaki sai na miki dukan siya ai wanan ba dabiya ma kyau bane" tace"yi hakuri ban San ta fito ba" yace"babu komai amma ki kiyaye nan dai suka cigaba da hiran su har yake bata labarin safeena tsohuwar budurwar shi da abinda ta mai tausaya me tayi tace"Allah zai saka ma" yace"tuni Allah ya saka min domin yanzu wani mai gadi take aure aliyu amfani da ita kawai yayi ya gudu da kudin shima b'arayi suka tare shi suka kwace kudin kwanaki har office ya biyo ni wai in yafe me in bashi aiki korar shi nayi"haka suka cigaba da hira can kuma tace"yaya meer please ka daina shan giya?" yace"eh na daina just for you domin na gane ba abune mai kyau ba,sai dai ina matukan kunya NUR dan nasan kin nuna mata video" tace"my meer ka saki ranka wallahi ban taba fadawa kowa ba ko NUR bata San da kana shan abu ba" yace"thanks my zakiya ina son ki" tace"nifa kana sani jin kunya" yace"ashe dai kina da kunya bayan sati biyu biki saura kwana uku kowa ya iso harda mutanen Cameroon gida ya cika harda Fatima Wanda da shirinta ta zo na kashe NUR kuma Afan da sameer sun sa mata ido Wanda already sun hada plan din kamata a yau ta kama dinner πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert we are the best among the rest. πŸ…Ώ9⃣1⃣&9⃣2⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim A yau da yamma ta kama dinner amma zakiya zata yi friends day da ita da Wanda suka yi makaranta a bauchi da safe a hall Babu inda ba ayi da NUR ta shirya su je ba taki sanin halinta yasa kowa ya barta Shirya zakiya ihsan tayi cikin wani hadaden lemon green gown ta bala'in yin kyau kowa sai yabawa ake ga lallin su yayi kyau bama kamar NUR domin tafi zakiya haske karfe goma na safe suka isa hall din da za a gudanar da friends day din Wanda matane zallah har da Fatima cikin su anty zainab ko ji take kamar ta shaqe ta,ta mutu domin duk sun San abinda ke faruwa bayan mc yayi bayani nan fa aka fara gudanar da program din yan uwan hajiya balkusu duk sun zo bikin nan na hango star din maman noorul hudah su Eesha,(na littafin EESHA)sai IKlas(na littafin IKLAS)sai FADILA(na littafin IMRANFAD)sai classic ladies na MATAN GIDA su SHARIFAT appa Aisha,fauzy secret shams da maryam,amatu (MATAN GIDA) duk zauzane ana cikin program Fatima ta sulale ta gudu a hall din a tunanin ta zata gida ta kashe NUR tunda babu kowa abinda bata sani ba plan aka mata tana kaiwa direct dakin da NUR take taje ta tarar da ita tana waya ba tare da b'ata lokaci ba ta karasa inda take inda NUR cikin tsoro ta yarda wayar hanunta ya fadi kan gado tace"fatima meya kawo ki d'akina?" Fatima tace"kashe ki na zo yi domin babu mace da ta isa ta rayu da Afan matukar ina numfashi" NUR tace"Ashe ke kika ba da kwangila kashe summaiya da abinda ke cikin ta"abinda Fatima bata sani ba wayar NUR a recording yake tace"kwarai ni na sa su bullet su kasheta amma yan banza suka kasa yin karamin aiki shiyasa wanan karon na zo da kaina dan kashe ki" NUR tace"kuma karshen ki ya zo domin mu San zaki zo domin in karshen mutum ya zo basiran shi toshewa yake, shiyasa kika yi tunanin kashe ni a gidan bikin ai tunda kika gan an barni ni kadai a gida ya kamata ki gane plan akayi miki yau kuwa zaki amshi hukunci dai-dai abinda kika aikata,yaya Afan" ai sai ga Afan ya fito a toilet su sameer ko a wani d'aki da ummi mamaki ne ya kama Fatima sai zufa takeyi tace"yaya Afan Karya take mi...... " wani mari yayi mata Wanda yayi sanadiyar fad'iwanta kasa idon shi ya canja kala yace"Fatima ke kika kashe summaiya?"duka yayi mata bana wasa ba har kayan jikinta sun yage nonuwa a waje ganin haka yasa sameer rike shi yace"kyaleta na kira yan sanda tunda muna da evidence recording da NUR tayi" Afan bai saurare shi ba sai ma rike sumar kanta da yayi yana janta waje sai ihun azaba take fitowar su yayi dai-dai da shigowar su zakiya da motan yan sanda dama ba wani program za a yi ba an daiyi ne dan tona asirin Fatima da gudu zakiya ta fito ta rungume NUR da TASLEEM tace"babu abinda ta muku ko?" NUR tayi murmushi tace"babu komai"kowa tsayawa yayi yana kallon Fatima harda mahaifiyarta IKLAS ta kalleta tace"gaskiya kin cuci kanki meyasa wasu mata basu da tunani ne?nasan kina da labarin Dr abida nasir da tayi burin rabani da mijina,amma da bani da hakkinta yau ina take toh in fad'a miki duk wani me halin irin naki baya gamawa da duniya lafiya" Fadilan IMRANFAD tace"Fatima yau ina zubys da ta yiwa mijina asiri dan ya aureta,ina son ki sani shifa aure kaddara ce kuma nufin allah meyasa wasu mata suke kashe rayuwarsu saboda namiji?zubys ta nace zata auri mijina amma da shike bani da hakkinta sai ta samu sa'an auren shi amma har ya sake ta be kusance ta ba,ta kuma yi min kurciya na bar gida sai gashi yau duk da abinda ta aikata ina tare da mijina ita kuma ta fad'a hallaka" sharifat appa tace"ni ma haka shafa'atu tamin amma yau gashi mun shirya da mijina ita kuma tana gidan yari Wanda tayi domin shi ma basan tana raye ba,wanan wani rayuwa ne mata ke saka Kansu akan maza sai ka gan kishiya akan namiji zata iya hallaka yar uwarta mace" zahra kawar Rabi na littafin (EESHA)tace"shifa rayuwa hakuri ne da kuma yarda da kaddara a da na so FARHAN amma mahaifiyata ta nuna min komai kaddarane in hakura dashi,yau dana hakura sai gashi nima Allah ya bani nawa mijin sai bayan aure ne na gane wani hannin ga Allah bawai ne sai yanzu na gane ba komai mutum ke so yake zama alkhari a garesa ba domin da ace na auri farhan da mun dade da rabuwa domin farhan sai anty EESHA domin ni bazan yarda da takura ba ga mugun kishin bala'i siya" EESHA tace"ya kamata mata mu rage son zuciya ko me muke so mu dinga mika lamuran mu ga ubangiji" (kamar inda yake a suratul Al-Sharh kamar haka: Alam nasharak laka sadrak ashe, bamu bud'a zuciyarka(domin d'aukar hakuri da fahimta?) wa wadha anaa anka wizrak kuma muka saryar da nauyinka, Allazi anqadha zahrak Wanda ya nauyayi bayanka? wa rafa anaa laka zikrah kuma muka d'aukaka maka anbatonka? fa'ina inna ma'al usiriy yusraa TOH,LALLE NE TARE DA TSANANIN NAN AKWAI WANI SAUKI. inna ma al-usiriy yusra TARE DA TSANANI NAN AKWAI SAUKI. fa'iza faragta fansab saboda haka idan ka kare (ibada )sai ka kafu (kana rogon Allah) wa ilaa rabbika fargab kuma zuwa ga Ubangi ji kayi kwad'ayi. (toh mata me zai hana mu mika lamuran mu ga ubangiji domin ako wani tsanani yana tare da sauki,kamata ai komai muke so mu mikawa ubangiji,aure ne,ko haihuwa koko zaman lafiya da mazanjen mu,mu kasance masu yawan yi istigfaru da salatin annabi da hasbulahu wa ni'imal wakil ki zamato me yawanta yin rabbalata zarni farda wa Anta kharin warisina, Allah yasa na taba zuciyar ko mutum d'aya ne, kwana ki na gan korafe-korafe Ku akan bana sa soyayya a novel dina toh ina son Ku sani ni burina shine na canja ko mutum d'aya ne soyyaya bashine rayuwa ba ba wai ina nufin bashi da amfani bane yana dashi amma yana da kyau mu dinga zuba abubuwa dake faruwa a littafai mu domin wani soyyaya novel kowa yasan wanan sai novel kuma ina kunya soyyaya babu page dake bani wuya kamar first night har haushi nike ji amma zan kokarta in sa love tunda ana so shiyasa ma nike matukan son littatafen maman fareesa da gorgeous writers domin muna kiyayewa wajen rubutu ga darusai always trust our forum indeed we are the best among the rest Fatima ko kukan nadama take Wanda bashi da amfani har yan sanda suka tafi da ita Inda mahafiyarta tace"a hukunta ta" nan dai aka ci gaba da shagalin biki amma Kasan zuciyar mahaifiyar kamar wuta amma ya zata yi ka haifi d'an ne baka haifi halinshi ba a daren ranan akayi dinner washe gari maman noorul hudah luv u my fans pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to RUKKAIYA IBRAHIM (maman ma-ma) πŸ…Ώ9⃣3⃣&9⃣4⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Washe gari ta kama asabar da misalin karfe goma na safe dubanin jama'a suka shaida d'auri auren Sameer Mohammed Suleiman da amaryar shi Aisha Abubakar musa (zakiya) UTHMAN SULEIMAN ADAMS Da NURUL HUDAH ABUBAKAR MUSA akan sadaki dubu dari-dari Ba tare da b'ata lokaci ba aka fara shirya amare domin shirin kai su Cameroon domin akwai reception Ba karamin b'anar kudi Abba yayi ba har alhaji idris ma ga hajiya ta nuna bajinta Ba karamin kuka amare suka yi ba da za a tafi dasu NUR ma cewa"tayi ta fasa inda da k'yar aka b'abare zakiya daga jikin umminta Bangaren sameer da Afan ko kamar su zuba ruwa a kasa su sha Dan murna CAMEROON Ana kai su direct haddaden gidan su a ka kai su gidan ya saru iya saruwa Kuma gida d'aya ne sai dai kowa da part dinshi kuma suna da d'an nisa da juna twin duplex ne Ihsan ko akwatin make up ta d'auko Amatu ta fara sansarawa amare kwaliya inda suke sanye cikin wedding gown da high hill sun bala'in yin kyau kuma da k'yar za a iya gane su Ana gama kwaliyar aka raka NUR motar da Afan ke ciki ita kuma zakiya mota sameer NUR na zama Afan ya lumshe ido sakamakon wani kamshi da yaji Yace"you are looking beautiful tonight" NUR bata San lokacin da tace"you are looking great too"jawo ta yayi ta fad'a kirjin shi ai sai ta yi muku ta ki d'agowa har suka isa Hall da za a gudanar da program din bata sani ba Yace"lightness of my day mu kai ko in goya ki ne"wani kunya ta ji cikin jin kunya tace"ah'ah" Bangaren su sameer ko kafin ya fito yace"wallahi zakiya in kika yi rawa sai na koya miki hankali,kuma ki natsu banda hawa tebur" Tace"me kamar dani?kwar- kwar?bazan hau tebur ba amma zanyi rawa domin yau ranan aurena ne" Yace"wanan da kika iya kiran sunan auren nan Allah yasa zaki iya sauke hakkin da ya rataya akan ki" Murgud'a me baki tayi suka fito A mazaunin amarya da ango suka zauna ga yan uwa da abokan arziki a floor nan fa na hango anty shamsiya (maman fati)da maman mama,da iya latifa,ansha lashi kunsan yoroba da son lace,maman nazeera ma ba a barta a baya ba zaune a kujera ga tebur a tsakiyar su sanya da anko da kayar makulashe gefe d'aya kuma ga yan maman noorul hudah fans club da maman noorul hudah fans chambers ga RAYUWAR NUR fans groups 1-5 sai yan GORGEOUS WRITERS su yi kara da maman ihsan Nmpedy deeja mardy bounce da maimuna ummu Yasmin ma ansha make up ga shugaba rukkaiya kai kuna da yawa sai dai Allah ya bar mu tare mc ne ya fara jawabi akan abin da ya tara jama'a inda aka bukaci babban kawar amarya ta fito ta bada tarihin zakiya NUR ne ta tashi tana tafiya cikin natsuwa inda bakin mutane yaki rufuwa saboda ganin mugun kamar su cikin halshen turanci ta bada tarihi zakiya inda mutane suka yi ta mata tafi haka ma da aka kira kawar NUR zakiya ce ta fita ta bada tarihinta nan fa aka bukaci ango da amare su fito su d'an taka sameer kallon zakiya yayi,itako ta d'auke kai mikewa Afan yayi ya mikawa NUR hanun suka fita fili Zakiya da sameer ma haka suka yi wani lafiyayen cool music aka sa musu Afan ya jawo NUR jikin shi ya matse ta itama rungume shi tayi nan fa suka ta d'an juyawa sameer ko tsayawa yayi kamar soja itama zakiya haka,a ranta tace"me amfanin auren tsoho?jifa yaya Afan is romantic amma meer ya wani tsaya kamar an sa shi dole" kudi kawai ake ta wasa musu yayi da zakiya ta hade rai tafawa kawai akeyi ihsan tace"hmm anty zainab Ashe yaya iya soyyaya haka?" Afan ne ya bukaci a bashi abin magana,ana bashi ya fara gaida jama'a yace"first of all zan fara godewa Allah da ya nuna min wanan ranan da kuma ya had'a ni da mata ta gari Wanda ko wani namiji zaiyi alfahari da ita NUR hakika kin kasance haske a rayuwata shiyasa nike alfahari dake kwanaki baya na ta ba fadi a dibin jama'a cewa na tsane ki toh yau zan karyata kai na domin yau zan fad'a da babban murya ina son ki,so na hakika kuma na gode da kulawar da kika yi dani in nace zan biya ki toh kamar na zage ki ne dan haka Allah ne zai saka miki" hawaye NUR keyi dan wani sanyi ne ya ziyarce zuciyarta,bangaran zakiya haka ne domin tasan NUR zata yi RAYUWAR jin dadi domin ko ba komai RAYUWAR NUR ya canja zuwa na jin dadi yana gama magana ya mikawa mc loudspeaker zakiya ta kalli sameer tace"wallahi in nima bakamin abinda zan ji dadi ba zanyi maganin ka in munje gida" da sauri sameer ya amsa speaker ya ma rasa mai zaice yace"zakiya ina son ki sani ina son ki you are the best and thanks for saving my life"ya kare magana da rungumeta yanka cake akayi suka ciyar da juna,nan masu rabo suka fara yi daga karshe aka rufe taro da addu'a ko wani ango ya ja amaryar shi zuwa gida a na paking mota Afan ya fito ya zaga ya bude kofa ya d'auki NUR zagaye hannuwanta tayi a wuyarshi inda suka tsaya suna kallon juna bangaren zakiya ma haka ta kasance domin itama d'aukanta sameer yayi yana kaiwa falo ya direta saman kujera ya haye Samanta jikinta ne ya fara rawa ga tsoro ya cika zuciyarta da dabara ta ture shi Afan ko a yau akeyinta maman noorul hudah luv u my fans pls share [16/06, 13:31] 80k: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to SIDIYA SIDI πŸ…Ώ9⃣5⃣&9⃣6⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Afan ko a falo ya dire ta ya fara kokarin bude mata zip din Riga ai sai ta fashe da kuka Hade rai yayi yace"ki rage kayan jikin ki bari inje in dawo Dawowa yayi da plate da kaza a ciki sai fresh milk Inda ya barta haka ya sameta tana hawaye a ranshi yace"dadi yayi wa yariyar nan yawa"a Fili yace"zo muci abinci tunda bazaki cire kayan ba" Ganin taki motsi yasa shi jawota ya zaunar da ita saman kafarshi ya fara feeding nata inda da k'yar take amsa,sai ya hade rai Suna gama ci ya tattare wurin ya kai kicin d'aukanta yayi suka haye sama Yace"ki yi wanka ki d'auro alwala ina zuwa"yana fita ta fara bin dakin da kallon ya hadu iya haduwa Zuwa tayi tasawa d'akin key ta dawo ta tube kayan ta d'aura towel ta shiga toilet tayi wanka da alwala ta fito wata doguwar riga tasa ta shifide dadduma zata tada sallah kenan sai ga Afan ya murd'o kofa ya ji ta a rufe Yace"NUR bude ko ran ki ya b'ace"jin shiru ya sashi komawa falo sai ga shi ya fito da wani key ya bude kofa Ya shiga a tsaye ya ganta ido duk sunyi ja yace"Ashe kina jina, ki bini mu yi nafila" Tace"toh" Bangaren sameer ko zakiya na ture shi tace"ni fa yunwa nike ji rabona da abinci tun a Nigeria " Yace"sorry I was carried away"shima dai Kazan ya d'auko suka ci yace"muje mu yi wanka" Tace"babu wanka da zanyi kasan so nawa nayi wanka yau?haka kawai mutum ya ta wanka kamar d'an iska?" Yace"oh yan iska suke wanka?" Tace"eh mana ai sune abu bai isan su suyi ta abu d'aya" Yace"zakiya ki je kiyi ko in miki" Tace"toh zanyi" Tare suka shiga dakin tace"toh ka fita zan tube" Yace "babu inda zani kiyi alwala zamu yi nafila" Tace" toh" Dogon Riga ta d'auka da gajeren wando ta shige bayi tana fitowa ya shiga yana fitowa suka gabatar da sallah ya mata addu'a,da tambayoyi ta bashi amsa Tace"toh je ka kwanta gobe zamu gan juna" yace"what?ai nan zan kwana" Tace"da ka tabbata Mara kunya a ce ka kwana d'aki d'aya da kanwar ka......" Maganan makalewa yayi sakamakon hade bakin su da yayi yana tsoso kamar sweet jikinta ya fara rawa cikin dabara ya kwantar da ita a gado ya fara mata wasanin mai wuyar fassara itako kuka take yi Rabata yayi da rigarta sai yayi karo da gajeren wando A haukace ya fara kokari rabata da duk wani abu da ke jikinta Har yayi nasarar rabata da kayanta domin shi fa ya gama fita hayyacin shi Wasa ya fara yi da na shanunta inda yake murzasu cikin salon sa na daban Hanun ya saka a kasanta ya fara mata wasa da yayi sanadiyar fita hayyacin zakiya ai bata San lokacin da ta rungumeshi ba,shiko shan na shanunta ya fara yi kamar wani jariri yayi da hanun shi d'aya ke wasa da d'ayan lashe jibi ta ya fara yi har zuwa kasanta nan fa zakiya ta fara kukan dadi shima nishi yake yi a hankali ya dawo dai-dai fuskarta ya hade bakinsu suna tama juna wani irin kiss ai zakiya na jin alamun abu a cinyarta,domin a lokacin hanya kawai yake nima ai sai ta saki wani ihu da yayi sanadin da sameer h'ad'e bakin su yana shigan ta ta saki wani razanan kara"sai niman taimakon Rayuwar NUR fans take bari mu leka NUR da Afan bayan sun idar da sallah Afan ya jawota da kanshi ya tube ta inda NUR ke kuka kamar ranta zai fita babu abinda jikinta keyi sai rawa tana bashi hakuri a hankali ya kwantar da ita ya haye samanta ya fara mata wasu abubuwa masu wuyar fassara shifa ya gama rudewa domin bai taba tunanin haka hallita NUR yake ba,domin tana da boobs ga hips masha Allah haka ya cigaba da Murzata sanda ya tabbatar da ta yi laushi sanan ya shige ta wani kara ta saki tana kuka tana rokon shi amma ina baya jinta aiki kawai yake bugawa domin hajiya tayi kokarin gyra su sai cewa yake NUR ki taimaki RAYUWAta ki soni,wallahi bazan iya RAYUWA babu ke ba,NUR na tuba,ki soni dan Allah ba dan ni ba domin ni mai kaunar ki ne wayyo NUR ki taimaka min please surutai yake yi wasu ma basa layi,sai zubawa NUR albarka yake,can kuma ya fashe da kuka ko me ya tuna oho NUR ko babu sunan Wanda bata kira ba harda TASLEEM amma babu Wanda ya taimaka mata ganin abin na Afan bana karewa bane yasa ni barin d'aki da zuwa leka zakiya nan ma fa har yanzu show akeyi zakiya dai ta shiga hanun kuma yau ta gane sameer nada lafiya tama yi mai yawa sanda ya samu cikeken gamsuwa ya koma gefe yana maida numfashi itako kuka take tana ihu tace"Allah ya isa sakani na da kai ni na fasa auren ka maidani gida" yace"har abada angel babu abin da zai raba mu Allah ya miki albarka" kinkimanta yayi sai toilet Afan ko sai da yayi wa NUR filla-filla,dalla-dalla da kuma gwari-gwari sanan ya kyaleta ya koma gefe yana jin nishadi domin yau ya San yayi aure jawota yayi sai yaji alamun bata motsi hakan yasa shi yin please ga yan mata masu biye-biye maza da anyi magana su ce talauci ne, toh INA so Ku sani wanan ba rayuwa bane domin talauci ba hauka bane,ya kamata Ku rike budurcin ki har gidan mijinki domin shine martaba da darajar ki,wallahi baki da kima ko respect in namiji ya gane ba a budurwa ya aure ki ba ko da kuwa dashi kike iskanci kafin aure,ko Ku biyu ne zaki gan ya fi son d'ayan da ya auro a budurwa fiye dake,kun dai gan da duka garari rayuwa da nur da zakiya suka shiga be sa sun sayar da Martaban su Allah yasa mudace maman noorul hudah luv u my fans pls share [16/06, 13:34] 80k: πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to MY FAMILY πŸ…Ώ9⃣7⃣&9⃣8⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Yasa shi mikewa yana kiran sunanata amma ina ta sume Toilet yaje ya had'a mata ruwa ya dawo ya d'auketa ya saka ta cikin ruwan wani ihu tayi a firgice tace"yi hakuri wallahir bazan kara ba dun Allah ka barni haka ban ta ba yi ba" Da kanshi ya mata wanka ya nad'o ta a towel ya kwantar da ita sanan shima ya je yayi nashi wankan ya fito ya kwanta a bayanta ya fara shafa bayanta jin jikinta na rawa yasa shi cewa"bafa komai zan miki ba matsorociya" Zakiya ma wanka sameer yayi mata ya dawo da ita suka kwanta sai gaya mata inda yake sonta yake ita ko tuni zazzabi ya rufeta Washe gari aka aikowa ko wancen su abinci har gado ya kai abinci ya fara feeding NUR tana ci yana gaya mata kalamai soyyaya ita dai shiru tayi D'aukanta yayi zuwa toilet tare suka yi wanka a toilet dinma sanda ya laguda ta tukkuna ya fito da ita Kayarta ya fito da wani d'an wando da Riga ya sa mata Shima 3/qrt da vest yasa NUR tace"ina TASLEEM?" Yace"tana gun ummi har sai mun gama honey moon"bata kuma cewa komai ba Zakiya ko zazzabi ne ya rufeta mai karfin gaske gari na wayewa sameer ya kira Dr ta zo ta mata allura Bangaren Fatima ko bayan yan sanda sun tafi da ita a bayan kanta aka sata ba tare data wahalar da yan sanda ba ta amshi laifinta domin tayi nadama kuma ta nuna inda za a samu su bullet nan aka gane su ne yan fashi da suka addabi al'uma sai dai washe gari aka tarar da gawan Fatima a cell Wanda babu Wanda yasan dalilin mutuwarta nidai nace bakin ciki ne domin ta kwana ne tana kuka da nadama abinda ta aikata (hmmm wa gari ya waya?shifa zuciya in babu Allah a cikinta toh mutum yayi hasara,ya Allah ka sarkake zuciyar mu) Su kuma bullet kotu aka kaisu aka yanke musu hukunci kisa ta hanyar rataya Soyyaya sosai Afan ke nunawa NUR ko ruwa zata sha shi zai bata ko aiki baya zuwa zakiya ko sosai take jin jiki domin zazzabi ne ke damunta bana wasa ba,ga kuma fiti nan sameer domin baya d'aga mata kafa tun tana kuka harta hakura da jaraban shi domin yanzu itama ta fara zama jarrarbabiya domin in ba a jikin shi ba bata iya barci haka za a wuni ana abu d'aya sai angama zazzabi ya dawo Afan ko yana iya kokarin shi wajen bama NUR kulawa sai dai shima jarababen ne domin baya gajiya da harka sai dai abin dake damun shi nur ko so d'aya bata taba fad'a me kalman so ba NUR ne a kicin tana aiki sai ga Afan ya shigo yace"meyasa baki tashe ni munyi tare ba?" murmushi tayi tace"ai na gan kana barci ne shiyasa kuma ban son in tashe ka dan nasan ka gaji"ta kashe me ido yace"ni bana gajiya dake madam ban ki mu dawwama ana abu d'aya ba nidai burina ki soni" tace"yauwa ina son mu leka zakiya rabona da ita tun a reception sati uku kenan" yace"meyasa duk lokacin da nace ki soni sai ki kawo wani magana?ko dai dan baki sona ne?"yanayin da yayi maganar zaka san yana cikin b'acin rai yace"kije ki saka hijabi muje" a falo suka tarar da zakiya sameer na ja mata kafa da gudu NUR ta karasa inda take tace"nayi kewar ki" sai dai kafin zakiya tayi magana wani amai ne ya zo mata ta mike da gudu ta shiga toilet ta fara yi kamar zata amaryar da hanji cikinta cikin damuwa da tashin hankali sameer yace"bari in d'auko hijabi muje asibiti" NUR cikin hawaye tace"meya same ki?" tace"wallahi zazzabi ne amma karki damu zai bari" asibiti suka je inda aka tabbatar wa sameer ciki ne da zakiya sati biyu ba karamin murna yayi ba nan ya fara kiran dangi yana sanan dasu NUR ma tayi farin ciki sai dai tun Barin su gidan zakiya Afan yace"mata zashi gidan alhaji bai dawo ba in ta kira shi baya d'agawa,ganewa tayi fushi yayi nan ta haura sama tayi wanka tayi kwaliya cikin wata rubber gown sanan ta dawo falo ta zauna tace"yau nima zan nuna ma ina sonka" bayan minti 20 sai ga shi ya shigo fuskar nan ba annuri tana ganin shi ta ruga a guje ta maman noorul hudah luv u my fans pls share πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„πŸ‘„ RAYUWAR NUR πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹ By maman noorul Hudah 🌟GORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F.🌟 Home of gorgeous,interllingent,and expert writers,we are the best among the rest. Dedicated to ANTY SHAMSIYA wanan page din naki ne kiyi inda kika so dashi domin nidai rayuwar ki na birgeni,Allah ya barmu tare nagode da alhairin ki a kaina LAST PAGE πŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”šπŸ”š 9⃣9⃣ & 1⃣0⃣0⃣ Bismillahir Rahmanir Rahim Karasawa NUR tayi ta rungumeshi ai baisan sanda ya saki murmushi ba Yace"lightness ki yi kyau sosai" Tace"nagode"Jan hanun shi tayi zuwa dining tayi serving me abinci Yace"zauna in baki" Tace"no HABIBI ni zan baka"mamaki ta bashi domin tunda suke bata taba kiran shi da kowani suna ba Tace "yau ni zan yi komai domin tunda ka auroni kai kake yi min hidima" Yace"Allah ko?harda d'aki?" Tace"eh yau nine zanyi riding din mu"ta kashe me ido (oh ni Aisha NUR ta gama bani kunya) Bayan ta gama bashi abinci ta jashi sai toilet tare suka yi wanka gaban mirrow ta tsaya ta fashe jikinta da turaruka ba tare da tayi kwaliya ba ko saka kaya ba ta juya in da yake zaune rike da news paper shima towel ne d'aure a kugun shi Cire towel din jikinta tayi ya rageta sirara kwace news paper tayi ta ajiye shi gefe Ganin ta a haka ba karamin ta mai da hankali yayi ba har sigan jikinshi na tashi Jawota yayi jikinshi,inda jikin shi na rawa idonshi su koma ja ya fara yi wasanin Hana shi ta yi tace"ni zanyi komai yau ba kai ba" Hade bakin su tayi dama itace a saman shi nan ta shige shi ta fara aiki ,ai ihu Afan keyi kamar wani dolo,sai d'agota yake zuwa sama da kasa Kasa hakuri yayi ya juyata ya fara mata na mazaje tuni idon NUR ya raina fata domin be raga mata ba Karshe ma kuka ta fashe dashi tana bashi hakuri amma ko saurarenta baiyi ba Sanda ya gaji dun kanshi ya barta yana saka mata albarka Yace"my lightness meyasa baza ki soni ba,ai yanzu ya ci a ce kin tabbatar ina son ki" Cikin kuka tace"ina son ka mijina ina son ka,wallahi ina sonka nima" Yace "toh miye na kuka ne?" Tace"ba kai bane Baka tausayina ba" Rungumota yayi yace"yi hakuri ba laifi na bane domin kin fiya ni'ima" Tace "toh mijin zanta daurewa" Zakiya ko wani sabon shagwab'a ta bude harda cewa ita bazata iya tafiya ba sai dai a d'auketa,haka sameer ke fa da ita.ita dai ciki na jinkinta ne amma shine mai raino shi bai damu ba tunda tana bashi kulawa fiye da da cikin zakiya na da wata uku NUR ta samu ciki murna wajen dangi ba adadi ummi ko kamar ta goyata haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda yanzu cikin zakiya na watan haihuwa ita kuma NUR wata shida sosai Afan ke nuna mata kulawa da soyyaya,domin bayan auren su, zuwan Afan Nigeria sau biyu da sameer dan duba kamfanin su TASLEEM ko ta girma dan yanzu tana da shekara takwas da rabi sosai NUR ke nuna mata kulawa da abbansu yau cikin dare zakiya ta tashi da nakuda a rude sameer ya kira Afan a waya suka tafi asibiti ba tare da sanin NUR ba domin tayi barci sai dai fa ba inda ba ayi da zakiya tayi push ba taki wai sai an kira NUR babu inda suka iya dole da safe Afan ya koma gida ya d'auko NUR Wanda tuni hankalinta ya tashi dama abin da suke gudu kenan shiyasa ba a sanar da ita ba sameer ko kamar yayi kuka saboda tausayin zakiya NUR na zuwa da dogon cikinta aka shigar da ita inda zakiya take shigar NUR ba dadewa ba zakiya ta haiho yaranta biyu mace da namiji nan fa maganar haihuwa ya yadu a dangi wajen ummi aka kaita dan yin jego sameer kamar yayi hauka dan haushi domin yaso a barme matar shi a gidan shi a ranan suna yara suka ci sunan ummi da abban bauchi watoh balkisu da idris kuma duk sun zo inda suka yiwa yaran kyauta bayan haihuwan zakiya da wata uku NUR ta haifi yar ta mace yariya taci sunan umma sameer watoh khadija suna ce mata Nana Afan na mutuwar son Nana haka rayuwa ta cigaba da tafiya inda abubuwa da dama sun faru masu dadi da marasa dadi ciki harda rasuwar abban bauchi ta hanyar hasarin mota zakiya tayi kuka kamar ranta zai fita bayan shekara d'aya da rasuwar Abba zakiya ta nacewa abbansu ya aure hajiya da k'yar ta amince yanzu suna kano da Abba inda suke rayuwar farin ciki bayan shekara wasu shekaru NUR ne kwance jikin Afan ta zama wata hajiya sai shagwab'a take me yace"my lightness kin fa girma da yin shagwab'a yaran ki hudu mata uku namiji d'aya da TASLEEM biyar " tace"habibi ko na sufa a gunka ai ni yariya ce" yace"hakane.kun gama shirya kayan dan jibi zamu koma Nigeria" tace"eh na shirya kayan d'azu ma ummi yara(zakiya)ta zo ta tayani" yace"good amma zamu bar TASLEEM a nan tare da ummi ko?" ai tashi NUR tayi ta zauna tace"bangane a nan zamu bar TASLEEM ba?" yace"eh ai nan ma gidane sai ta zauna da zainab" NUR tace"bazan bar ya'ta a nan ba saboda me yariya da ubanta a tafi a barta wallahi sai dai mu fasa zuwa ko kuma ka tafi da ya'ya ka ni na zauna da TASLEEM a Cameroon" yace"TASLEEM fa ba yariya bane yanzu ta girma shekaranta 17 ai zata iya kula da kanta k..." katseshi NUR tayi da cewa"nifa na lura kana nuna banbaci a gun yaran nan haka ranan ka siyowa yara abu baka siyowa TASLEEM ba da nayi magana sai ka ce ai ta girma" rai b'ace yace"ya ishe ki ke a rayuwar ki komai a TASLEEM ya kare ko sauran yaran baki nuna musu kulawa kamar TASLEEM ni dai ko Allah yasan ina kokari" tace"ni dai bazan yarda ana nunawa ya'ta banbaci ba" a fusace yace"iam trying my best" tace"your best is not good enough,habibi i want you to know that I will not tolerate injustice against my dota kuma da kake maganar sauran yaran ai suna dani da kai amma TASLEEM fa?" tana gama magana ta fita ta barme daki zama yayi yana tunanin hali irin na NUR domin akan TASLEEM babu dama (mata nawa ne zasu iya fada da mazajen su akan yaran da ba nasu ba a wanan zamanin ya kamata mu gane d'an na kowa ne in ka duba nawani Allah zai duba naka) tana fitowa a falo ta tarar da TASLEEM tayi tagumi tana hawaye da alamun ta ji maganar su karasawa NUR tayi tace"subhanalah baby me ya faru"batare da TASLEEM tayi magana ta rungume NUR ta fashe da kuka NUR tace"yi shiru bana son kukan ki please" TASLEEM tace"nagode mummy kuma please ki daina fada da daddy a kai na wallahi yana sona"d'ago fuskarta NUR tayi tace"bazan bari ki wulakanta ba dan bani na haife ki b...."rufe mata baki TASLEEM tayi tace"har abada ke ce uwata bansan kowa ba sai ke please mummy ki bar fadin haka" NUR tace"toh na bari zauna muyi kallo"zama NUR tayi tasleem ta aza kanta saman cinyar NUR" Afan dake tsaye yana kallon su ya girgiza kai domin lamarin su ya fara bashi takaici NUR bata son jin laifin TASLEEM ko kadan gashi babu dama yayi wasa da kana nan NUR tace sai ya hada da TASLEEM wani lokaci har kebewa sukeyi da TASLEEM su ta fushi wanda TASLEEM tana dai yi ne dan karta gwale mummy nata domin tasan daddynta nasanta a ranshi yace" ko yaushe zata gane TASLEEM ta girma oho" bangaren zakiya ko yara shida ne a falonta maza hudu mata biyu suna wasa sameer na kallo itako tana kicin tana girki jin shiru bata fito ba yasa shi zuwa kicin din ya rungumeta ta baya yace "yi hakuri yau ban taya ki ba" tace"ba komai ai ka gaji ne" taya ta yayi ta kwaso kulan abinci suka jera dining kira yaran sukayi da gudu suka zo suka zauna amma karaman cikin ta zauna cinyar zakiya tana shagwab'a zakiya tace"my HUDAH meya kuma na kuka ko abinci ne baza ki ci ba?" tace "ni gun mummy (NUR)zan tafi in ci" sameer yace"in wanan ne tashi Abba ya kaiki"babban d'ansu ai sai sauran yaran suka fara salle kowa yace"gun mummy zashi" sameer yace"Ku sauka lafiya"suna barin wajen zakiya ta kalli sameer tace"meyasa ka barsu suka tafi bayan kasan dasu na girka abincin" yace"ai so nike su tafi in samu daman soyewa da matata,because my wife is the best wife ever " tace"you too" bayan kwana biyu suka koma Nigeria NIGERIA a wani katon gida da NUR tayi planing suka sauka gidan ya saru iya saruwa shima twins duplex ne kowa da nashi sai dai baka taba banbancewa sakanin yaran waye maman ko baban wane saboda hadin kansu bayan dawowar su Nigeria da sati d'aya sameer da Afan suka koma aiki bayan sun nima ma yaran makaranta TASLEEM ko jamb zata rubuta a yau zakiya ta tashi da gyran gida da alamun bakuwa zata yi harda girki tayi NUR ko Afan na barin gida ta tafi part din zakiya inda ta tarar da ita tana aiki tace"baki zaki yi ne?" Zakiya tace"eh NEESA ce zata zo" NUR tace"waye NEESA?" zakiya tace"kanwar abokin meeer ne Dr SUDAIS" NUR tace"da alamun kina ji da ita" zakiya tace"sosai ma ai birgeni take" NUR tace"uhrrrm Allah ya kawota" bayan minti goma da suka ji karan shigowar mashin cikin rawar jiki zakiya tace"ta iso muje wata yariya ne zaune a power bike da helmet a kanta a hankali ta sauko ta cire halmet din kanta ta rataye a inda ake ajiyewa a mashin,sanye take cikin wani Jan 3/qtr da farin riga armlesd sai jan agogo dake hanunta da farin high hill mai shagen sini jan head ban ne a kanta ko dan kwali babu a kanta kuma bata yi parking sumarta ba ai hadiye miyau NUR tayi ganin kyau NEESA domin ta hadu ko ta wani fani gata da tsayi NUR ta kalli zakiya tace"indiya ce?" zakiya tace"mamanta ce indiya" a hankali ta fara karasowa inda suke tana kaiwa gabansu tace"please cikin Ku biyu waye anty zakiya? " zakiya tace"nine" NUR ko shiru tayi domin NEESA ta gama tafiya da hankalinta ga hausanta dadi NEESA ko rungumeta tayi tace" ya kwana biyu?" zakiya tace "kalau muje ciki" sai a sanan ta kalli NUR suka gaisa a falo zakiya ta ajiye mata abinci fried rice da chicken sai drinks ta zauna tace"ya su ammi?" NEESA tace"lafiya" zakiya tace"ya YAYA SUDAIS?"ai furzar da juice din bakinta tayi ta hade rai tace"ni ina ruwana da wani YAYA SUDAIS?" zakiya tace"ba yayan ki bane?" tace"na sane shi a rayuwata" zakiya tace"subhanaallah yayan ki ne fa" NEESA tace"ai ba uwa mu d'aya ubanmu d'aya ba" NUR tace"ashe akwai aure tsakanin Ku kenan?" tace"Allah ya kiyaye in aure shi gomma in mutu ba aure nifa ko ganin shi bana son yi dan rainin hankali nifa saban sanan shi ko da wasa hannu mu ya hade wani shock nike ji"labarin drama da suke yi da YAYA SUDAIS ta basu sai dariya suke NUR tace"ba tsana kesa ki ji shock ba hakan na nufin kuna da connection my karfi Wanda babu wanda zai iya raba ku" NEESA tace"anty ina jin kunyar ki,in baso kike in daina zuwa gidan Ku ba" NUR tace"yi hakuri " wayar NEESA ne yayi kara ta d'aga tace "hello BEELA gani nan zuwa" zakiya tace"ba dai zaki tafi ba" NEESA tace"ai ni bana zama a waje na kai minti talatin ko a gidan mu,kunma gode nayi minti 40 a nan" NUR tace"kina nufi ko a gida Baki minti talatin?" tace"me zan zauna inyi har minti talatin ni dai na tafi" tana tafiya NUR tace"zan so jin labarin NEESA" zakiya tace"hmm ashe zaki bushe domin maman NUR tace ba rana ba wata tana da uzuri" NUR tace"gaskiya ya kamata ta bamu labarin NEESA " zakiya tace"sai Anty shamsiya ta sa baki dan ita kadai ne zata iya yiwa maman nur magana taji domin tace tana bukatan Hutu" (please anty shamsiya karki sa baki) sameer ne zaune a office da abokin shi Dr SUDAIS sameer yace"man ya NEESA ne da rashin ji ko ta rage?" Dr SUDAIS ya yamutsa fuska yace"bana ma son jin sunan ta na tsaneta " murmushi sameer yayi yace"ka bi a hankali kar wata rana mu gan kana binta" yace" Allah ya kiyaye ai wanan ranan bazai zo ba inada sahibata batul me zanyi da wata NEESA,abinda ke bani haushi shine in NEESA na hira da kawarta NABELAH sai ka dau wasu manya ne ga raini tsiya babu dama ayi magana appa ya hau mutane da fada" sameer yace"kai ka daina yi mata sharri NEESA bata yi kama da wanda zata aikata abubuwa nan ba" Dr SUDAIS yace"bari kaji kadan daga rashin kunyarta"waya ya Ciro yayi dialing noban NEESA yasa a speaker bugu biyu ta d'aga bata yi magana ba Dr SUDAIS yace"NEESA kina ina ne?"sanda ta d'au minti uku kan ta yi magana tace"bangane ina ina ba?" yace"toh ko ina kike ki yi gaggawan komawa gida"me zai fito bakin NEESA tace"who are you to me?" yace"big brother" tace"good don't try to be my father zan dawo gida ne in nayi niya"diff ta kashe wayar BEELAH tace"ka ji iskanci harda bada doka" sameer ko kecewa yayi da dariya yace "hmmm yara sai rashin jin siya ai na samu labarin sanadiyar nabeelah Hafiz ya karye hanun" murmushi takaici Dr SUDAIS yayi yace"kadan kenan daga aikin NEESA da NABEELA" (su waye NEESA DA NABEELAH da kuma Dr SUDAIS? Ku biyoni a littafi na mai fitowa NIDA YAYA SUDEX) amma babu rana amma sai na huta (I laugh in English) inma zanyi sai na rubuta wani true life kafin shi bangaren hajiya balkisu ko cikin ikon Allah ta haifi yara biyu da Abba duk maza haka rayuwa ta cigaba inda NUR da zakiya suke rayuwa cikin farin ciki da mazajen su da ya'yan su,su sameer ko sun tabbatarwa Kansu sunyi dacen mata na gari they all live happily ever after a nan na kawo karshen wanan labarin rayuwar NUR Inda nayi kuskure Allah ya yafe min da fatan zakuyi amfani da darusai dake ciki kuma kuyi watsi da na banza in akwai Wanda nama laifi bisa rashin sani ya yafe min sai mun hadu a labarin na gaba Wanda true life ne bayan shi mu hadu a NI DA YAYA SUDEX insha allah nagodewa Allah da ya bani ikon gama littafin nan lafiya inda nayi kuskure Allah ya yafe min da fatan Ku karu dani ga me sharhi ko gyra ga numberta:09090112846 special tanks to: to.my husband tank you for your encouragement and understanding Allah ya bar min kai Anty shamsiya bazan manta dake ba nagode Allah ya bar mu tare bani da hanyar da zan saka miki sai dai in yi ta miki addu'allah ya baki zuri'a dayyaba Nana khadija kano Allah ya bar min ke ya kare ki da zuri'a ki Ashman4 real indo nagode sosai domin comment dinki na bani karfin guiwa maman noorul hudah fans groups 1-4 nagode maman noorul hudah fans chamber nagode imranfad fans group kuma nagode matan gida fans group nagode da rayuwar NUR 1-5 fans duk ina godiya dala group nagode phena pinkly fans group nagode Allah ya bar mu tare ukuba fans group kuma ina yinku over maman asheefat fans group sidiya fans group new Hausa writers da sauransu ba zan iya lissafawa na kunyi yawa amm kuna raina Allah ya bar mu tare sai kun jini a Sabon littafina taku ce maman noorul hudah the end Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels