Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *SADAUKARWA* *HAUWA,U DAHIRU TIJJANI SHATIMA YAKASAI* *DOGIYA* Dukkan godiya su tabbata ga shugaban halitta annabi Muhammad (S.A.W) wan da ya hallaccine ya hallicci dukkan abin dake cikin duniya ,Ina godiya ga Allah suba hanaw wata ala Wanda ya bani baiwa da ikon kawo muku tittattafai dadama ,to ayau ma Nasake samun wata damar da Zan kawo muku kayataccen littafina me suna ๐Ÿ’”Dร‰PRESSION ๐Ÿ’”(damuwa) *KIRKIRA* Littafin ๐Ÿ’”Dร‰PRESSION ๐Ÿ’”kirkirarene Kuma littafin ๐Ÿ’” DEPRESSION ๐Ÿ’” yafarune agaske ba hasashe bane Ina fatan ga duk wadda ta sani damar karanta littafin ta Yi amfani da abin da littafin ya fadakar akai. *NOTE* Littafin depression ya kunshi abubuwa da dama' kamar yadda yarinyar da ke cikin Book d'in ta kasance da ita da d'an uwanta 'yar uwa kada ki Bari abaki labarin wanan kayataccen littafin domin idan kika Bari Aka baki labari za a barki a baya . *GARGAD'I* Ban amince wani ko wata ya samu damar karanta min book ta hanyar yimin audio batare da neman amincewa ta ba ,dukkan Wanda ya karanta min shi audio batare da yasanar Dani ba zanyi Shari a dashi domin abimin hakkina. TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 1* *BISSIMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*โœ๏ธ A Guje ya Tura hancin motar cikin asbitin Har haki yake hajan bud'e motar da yake ciki, batare da ya kula da mutanen da ke zaune a gurin ba ya fito daga ciki ya bude gidan Bata ya sa kansa ciki, hannu n'a ga ya sa ya dakko wata kekkewar matashiya daga ita sai daurin kirji, gashin kan ta kuwa duk ya lullube Mata fuska baka iya tan tance ya yanayin kamannin ta duke. A kafa d'arsa ya dorata yayi cikin asbitin da sauri ,Yana shiga ya shiga Kiran doctor's din asbitin "doctor! Doctor!! Likita ku taimake Ni" Bai karasa fad'ar abin da zai sake cewa ba sai ga likitocin sun fito cikin tashin hankali suka Kar'be ta tare da d'orata a kan gadon majina ta Tura ta suka shigayi juya dakin da zasu mar bi haihuwar ta,ina kafin su karasa Shiga da ita taruga da ta cika, allah ya karbi rayuwar ta, a tsora ce macen ta kalli doctor Tace "mun rasa ta ta cika doctor" "innalillahi wa'inna ilaihirraju un Kinga Kuma cikinta Yana motsi da alama yaron be mutu ba" "tabbas hakane doctor to yanzu ya za muyi?" "Dakko kayan aiki maza a shiga da ita d'akin tiyata" ba bu wani sauran Bata lokaci sukayi gaggawar Shiga da ita Aka Soma mata aiki ,cikin nasara da taima kon ubangiji sukayi sa,a yarinyar Bata mutu ba, Dan Haka suka dinke inda suka yanka sannan likitan ta dauki jaririyar domin ta gyra ta, shikuma likitan cike da rashin kwarin gywar Mai zai sanarwa wan da ya kawo ta ya fita harabar asbitin, anan ya same shi a tsaye ya Kai ya dawo ya Kai ya dawo duk ya fita a hayyacin sa saรฏ gumi yake, hago fitowar doctor da yayi ne yasa ya karasa gurin da sauri yace "doctor ya jikin bata?" Shiru doctor yayi Yana kallon sa cike da tausa yawa yace "saรฏ dai kayi hakuri amma munkasa cetar rayuwar ta, Wan da yayi sanadiyyar zuwan ta duniya ya karbi abarsa kayi hakuri" "hannu yasaka ya goge kwalla da tacika Masa Ido bakinsa harrawa yake wajen cewa "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! "Innalillahi wa'inna ilaihirraju un !! Doctor cikin dake jikina ta fa?" "Tun kafin ta harfeshi ta rasu sai dai munyi ko Karin yimata aiki mun Ciro yarinyar mace" idon sa ya runtse tare da sakin murmushin karfin hali yace "Allah Mai d'aukewa da bayarwa ,sai gashi ya dauke min fateema ya bani wata yarinyar duk a lokaci daya ,Allah yaraya ta yanzu doctor ya za ayi natafi gida da gawar?" Kar ka damu Bari mu salla meka amma kafin nan ka kirawo iyayen ta su zo Naga Kai daya baza ka iya ba ko" "a,a doctor fateema Bata da kowa anan Ni kadai ne gatan ta Haka nima bani da kowa a wannan garin sai dai ita uwar gidana abokiyar zaman fateema" "okay tom shikkenan Babu matsala zaka iya shiga sai mu taimaka maka zuwa gida" "tom shikkenan doctor na gode sosai". Kamar yadda duniya take juya rayuwa take karewa lokaci yake Kara kurewa numfashin mu na dad'a karewa gudun zuciyar mu na sauri ,Haka itama fateema ta tsinci kanta a yau domin a yaune tayi fatan ta na karshe kafin ta bar duniya, alokacin da ciwan zuciyar ta ya tashi zainab ce zaune a gefan ta tana famar hura hanci tana kallonta ,cikin Ido da Ido fateema take kallon ta tana cewa "Zainab wannan ciwan nawa na fahimci ba na tashi bane sannan ga zaidu Nan ba shi da wani shekaru masu yawa balle ya iya kula da rayuwar abin da Zan Haifa ,bana da kowa a adamawa kowa nawa Yana kasar faransa bansan a duniyar da suke ba ayanzu da ace Ina da tabbacin zanyi tsawan Rai a duniya tabbas da na roki wata alfarma a gurin ki Amma Ina nasan hakan bazai yuwu ba, Zan fad'a Maki wani abu wan da Baki taba Sani ba a tattere Dani, Ni din tauraruwace a nahiyar mu sannan Ni ba talaka bace mahaifina hakshakin Mai kudi ne mahaifiyata kuma jinin sarautar jamani kaf family Dina suna zaunene a faransa dan Allah ki taimaka ko bayan Raina ki bawa yarana wannan a kwatin domin su nemi dangina"fateema ta d'akko wata 'yar k'aramar akwati Mai sanye da wani dutsuna guda goma Sha saya sai Kelli suke a kowanne dutse a kwai number guda daya, "to fateema wannan menake gani kamar gold?" "Ba tantama kike ba gold sai sai an yisu ne da numbobin mahaifina ta nanne kawai Zaki iya t'ai makawa su zaidu wajan Samo dangin mahaifiyar su, n'a rokeki ki taimaka ki rikesu kada ki Bari rayuwar su ta wula kanta" bakin zainab Har rawa yake wajen cewa "insha Allahu Zan rike muki amana" ta fad'a tana watsa mata harara ta gefan fuskar ta, wata uwar Kara fateema ta saka hakan yasa zainab tsorata ta kwallawa malan Kira da sauri ya karaso ya dauketa sai parking space ,a mota ta sata ya rufe sannan ya fita zuwa asbiti. Wannan shine a bin da ya faru kafin zuwan su asbiti . Tun da doctor ya taimaka Masa suka kawo gawar fateema gida zainab tashiga ihu da kururuwar karya har da Suma, Wai ita ala Dole asai tana sonta, shikuwa zaidu dayake a lokacin shekarar sa hudu bai San komai ba saรฏ dai shima yasoma kuka ganin yadda yaga mahaifinsa na kuka" sumayya da munira wadan da suka kasance Sune manyan yaran malan suna zaune Suma sai kuka suke na karya Dan duk kansu mahaifiyar su ta koya musu bakin hali. Abu kamar Wasa malan Yana ji Yana gani akayi wa fateema wanka Aka sallaceta sannan Aka huce da ita gidan ta n'a gaskiya,gidan da duk wani mumini da ma Wan da suka kasance ba musulmai ba suma sai sun jeshi Allah yasa mudace muyi kekkewan karshe Ameen. Misalin karfe 12 na Rana su malan suka dawo daga makabarta Dan Haka doctor ta Dan kawa malan jaririyar da fateema ta Haรฏfa tare da k'ara bashi hakuri suka tafi, Tun da ya kalli wannan yarinyar yaga wani abin mamaki da Al,ajabi yarinyar sak mahaifiyar ta Babu abin da ta Bari nadaga kyau da kamanni irin na mahaifiyar ta, Nan take malan yaji wani so da kaunar yarinyar ya shiga zuciyarsa yaji aduniya Babu abin da take so irin wannan yarinyar, hakan ne yasa yaji tsoron ya bawa zainab rukonta Dan yasan halinta zata iya cutar da ita, sai Kuma wata zuciyar tashi Tace "cutar war me Kuma ita tarasa wadda zata cutar sai wannan kankanuwar yarinyar Mai tasani? Kada ka damu Allah zai kare ta" Kai kawai ya jijiga yace "to idan ban bawa zainab rukwon wanna yarinyar ba wazan bawa?" Yana fadin Haka ta bude kofar gidan ya shiga, a zaune ya samesu sunyi jigum jigum suna jimami can Kuma ganin malan d'auke da yarinya a hannun sa yasa ta Mike ta karaso ta amsheta, durumm gaban ta ya Fadi ganin fuskar matar da ta fi tsana a duniya a fuskar wannan yarinyar Nan take yanayin ta ya canza Tace "malan! Kar dai kace yarinyar da fateema ta Haifa ce?" "Eh zainab itace kinga ikon ALLAH ko ita Kuma Haka kaddarar ta tazo in gota kisamu ki hada Mata Madara Tasha kinji, Dan Allah ki kula da rayuwar yarinyar nan kiji tsoron Allah idan kika cutar da ita allah Yana kallon ki" "uhm malan kenan Kana tsammanin Zan iya cutar da jininka haba malan bantaba tunanin zakamin irin wannan fassarar ba" "a,a zainab ba abin da kike tunani bane kawai dai na tuna mikine akan kiji tsoron Allah Ni Zan koma gurin zaman makoki kije ki hada madarar nasan yunwa takeji" "tom shikkenan sai ka dawo ta fada tare da juyawa ta Shiga dakin ta , tana shiga sumayya ta bi bayan ta , a bakin gado ta sameta Tace"umma Wai Mai baba yake fad'a ne kuma saiki kula da ita din,?" "Hmm sumayya kenan sai kace bakisan Hali na ba wallahi summa tallahi sai Naga bayan wannan yarinyar badai ya barta a gurina ba hmm karya damu" "umma Mai zakiyi Mata Danni wallahi har nafara kishi da ita ayanzu fa Zan iya rantsewa baba yafi sonta akan mu Dan wallahi Naga tsan tsar son wannan yarinyar a cikin idanuwan sa" "uhm kada ki damu n'a fada miki wato nufinsa nayi kishi da mahaifiyar ta n'a samu ta mutu saรฏ kuma wannan yarinyar ta bullo itama nufinsa kishi zanyi da ita wallahi bai isa ba yayi kad'an" ta Kai idonta kan fuskar yarinyar Tace "shegiya aljana Mai Kama da mahaifiyar ta sai Naga wan da zai Bata madarar a Daren yau ko kwana baza Tai ba wallahi ta sheka basai in da abinci zata rayuba to bazan bada madarar ba" ta dungurar da jaririyar a kan gadon Nan take yarinyar ta kwalla uban kuka ,ita kuwa ko a jikinta tayi ficewar ta , sumayya kuwa harar ta watsa mata ta daga hanci daya ta sa hannu ta mintsineta a kafa nan take gurin ya kwailaye abin ka da fatar jarirai, Allah sarki baiwar Allah ga yunwa ga azaba tun kafin ta zama cikakkiyar mace. ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 2* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 2* ________malan na zaune a wajen mako ki yaji jikinsa ya basa kamar a kwai wani abun a gidan ,dan Haka ya Mike ya shiga, tun da ya bude gate din ya shiga jin kukan yarinyar har tsakiyar kansa, cikin tashin hankali ya ce "zainab wannan ba jaririyar ce take kuka ba Kuma kinaji?" Zumbur zainab ta Mike daga in da take zaune ta shiga kame kame Tace " am uhm Daman u hm wallahi malan haba daya na shiga damuwa ne Akan mutuwar fateema shiyasa ban ma San tana kuka ba, Kuma yanzu nagama Bata madara ta samu tayi bacci shine na kwantar da ita" "ayya Allah sarki zainabu karki damu mebi Bata kwoshi bane yanzu Ina madarar sai na Kara Mata da kaina" wani masifaffan yawu zainab ta hadiye gami da tauna lebe ta daga hanci daya Tace "au yanzu malan kana nufin Zan iya cutar da ita kenan har da zakace mebi Bata kwoshi bane ko?" "No ba Haka nake nufi ba ai nasan duk rashin imanin ki Dole Zaki ragawa wannan jaririyar,idan ma kince zakiyi Mata wani abun mai ta sani batasan komai ba koma kin aikata Mata wani abun ke da Allah yanzu dai bani madarar na Bata, ke kuma sumayya Shiga dakin ki dakko min ita" Babu musu zainab ta Shiga kiching ita Kuma sumayya ta Shiga daki ta samu yarinyar har takusa fadowa daga kan gadon Sabi da tsabar mukunta sumayya ta janyo janin gadon saiga shi jaririyar ta fad'o kasa jikuke timmmm, Nan take ta canyara uban ihu wan da yayi sana diyyar shigowar malan a guje Yana salati "innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Sumayya mai yasa mรฉta Haka?" Kukan muna furci sumayya ta daki Tace "wallahi Allah Abba Nima ban sani ba Ina shigowa na ganta a kasa duk taji ciwo Allah sarki abin tausayi Allah ka kaita asbiti kaga cikinta duk ya kurje" "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Ya furta tare da sa hannu ya dauki jaririyar ya rungume a kirjinsa zuciyarsa na bugawa sosai Yana Jin son yarinyar da tausayin ta na Kara shigar sa. "Sumayya bani ruwan zafi kinji" da sauri sumayya ta futa zuwa kiching anan tasamu mahaifiyar ta take fad'a Mata abin da ya faru, dariya zainab ta shiga Yi har da rike ciki Tace "shegiya Ashe dai kedin jini nace, yanzu uban mai zaiyi da ruwan zafi tsabar fi,il?" "Uhm wai gasa mata gurin zai danyi saรฏ ya goge ciwan?" "Ah lallai to baza a Kai ruwan yanzu ba ta mutu shegiyar yarinyar, bakiga nami minti 30 a cikin kiching din Nan ba hmm ai na fiso ta jigata sosai kafin nakai yadda ana Bata cikin shegiya zai kulle ta mutu har lahira kowama ya huta" "to umma Amma zaidu fa bake tunanin zai iya zamar Mana matsala?" "Mestwwww zaidun banza zaidun hofi shi awa, guba Zan zubawa d'an banza shikkenan narabu da bakar masifa " "tab nayar da umma mai fada da ke saรฏ ya shirya nidai idone nawa yanzu dai bani ruwan na kaiwa Abba Kar yayi tunanin Ni na hullo da ita" "tom shikkenan ga shi can a cikin kula ki dauka ki Kai masa"Tom Tace sanan ta juya ta dauki kular tayi waje. Tana shiga dakin ta Mika Masa Tace "Abba gashi wallahi sai da na tsaya dafawa shiyasa na dad'e" "uhm Allah sarki sumayya da alama kina son wanan 'yar uwar Taki Naga bakeson abin da zai taba lafiyar ta" ya karasa maganar Yana daukar wani zani a gefan sa Yana Sawa acikin ruwan Yana daddanna mata a jikinta, Allah sarki ita kuma baiwar Allah saรฏ mimmika hannu da kafa take tana tsala ihu tsabar zafin da takeji, sumayya kuwa taune le'be tayi ta juyar da fuska a zuciyar ta Tace "kad'an ma kika gani yarinya kin Shiga hanun mugaye in dai Har Kinga kinsamu Salama to ba kya wanan duniyar ne" "afili kuma ta kalli abba Tace " Abba tausayi take bani da wanan abin ai gwara akai ta asbiti Dan Allah" ta karasa maganar tana goge kwalla, kallonta Abba yayi yace "kiyi hakuri kinji sumayyy Nima bawai bana son na kaita asbitin bane idan na fita kowa kallona zaiyi Kuma idan na tafi wazai zauna wajen makoki kina ganin dai yadda mutane suka cika kofar gida yanzu Haka Zan tsallake natafi asbiti da acema zaidu babbane sai na bashi ya kaita ke Kuma Kinga macece ba zai yuwu ki huce ta ciken mazanna. Nawaje ba" "hakane Abba Amma da ka bani na kaita Allah" a zuciyar ta Kuma tace"Wai shi Abba kamar yasan taget Dina duk yadda zanyi na fitar da aljanar yarinyar Nan daga gidanan na yi Amma ko ta Ina na bullo sai Abba ya kauce Ina ma ace ya bani ita na kaita wallahi saina hullar da ita" afili kuma tace" Abba kayi shiru bakace komai ba "uhm tun da nace bazaki iya ba kiyi hakuri kawai ki zauna kinji, karki damu zata samu lafiya insha allah" "Tom shikkenan abba Allah ya Bata lafiya" suna tsaka da wanan maganar saiga zainab ta shigo dauke da madarar a hannunta ajiye was tayi a gefan malan sanan ta kalli jaririyar Tace "subahanallahi maiya sameta haka?" Ta wani gigice kamar mutuniyar arziki "malan lafiya Naga jikinta duk ciwo ?" "Uhm kedai Bari wallahi fadowa tayi mikomin madarar na Bata" Mika Masa tayi ,har ya dakko kofin zai fara Bata da chokali sai Kuma yaga sai tiriri take "a,a haba zainab Yana ga madarar Kuma tana da zafi wanan ai sai ta kona Mata Baki" "ah haba malan idan baka gode mun ba ai bazaka tsinemin ba duk kokarin danari wajan hada madarar nan abin da zaka sakamin da shi Kanan nufinka Zan iya cutar da ita kenan" ta fashe da kuka har da majina "kawai dai kace min Dan bani na haifi yarinyar Nan ba nakeso na kasheta, Haka kakeso kace ko Sabi da bani na haifeta ba shine zakace nayine domin na Kona Mata Baki haba malan " "kinga Dan Allah ya Isa karki dameni ki karamin wani damuwar kiyi hakuri ba abin da nake nufi ba kenan yanzu dai dauki ki firfita ya Sha iska" "uhm shikkenan Amma malan shikkenan dai.." "shikkenan me Ke barshi ma nasan yadda zanyi" Afusace ya dauki madarar ya kurba ya jujjyata a bakinsa sann ya durkusa fuskar yarinyar daidai bakinta ya Dora nashi bakin yashiga zuba mata madarar a hankula tana shanyewa idanunta a bude cikin idon mahaifin na ta sai faman kallonsa take kamar Mai Shirin Gane wani abin, "nashiga uku ikon ALLAH malan mai zan gani tsabar soyayyar ce yasa saรฏ ta Haka zaka Bata madara tasha?" "Banza yayi mata ta cigaba da diban madarar ya na zubawa a bakinsa Yana Bata har ta koshi, bayan ya kammala ya kalli zainab sake zaune a gefe ta saki Baki yace "bani zani" "malan mai kuma zakayi da zanin?" "Ina ruwanki ki bani zani nace" "Tom" Tace sanan ta Mike ta d'akko Masa zani ta Mika Masa sanan ta tsaya tana kallon abin da zaiyi da zanin, abin mamaki taga ya Dora jaririyar a bayansa ya saka zanin ya daureta Yana faman jijjigata batare da yace uffan ba ,haushi da bakin ciki ne ya kama zainab Dan Haka Tace" Amma malan yanzu duk matan dake cikin gidanan gani ga sumayya ga munira duk bamu Isa mu Goya taba sai Kai haba malan wanan ai duk salon ka janyo mana zagi ne" still Bai kula taba ya cigaba da kaiwa da komowa a cikin falon Yana jijjiga ta har tasamu tayi bacci "Dan Allah malan ka sakko ta n'a goyata yanzu idan wasu suka shigofa saรฏ su zagemu Akan Haka" "Babu wan da zai zageki Akan Haka da ce 'yarki ce shine za a zageki akai amma wanan ana gani ansan mahaifiyar ta itace ta rasu yau kuma Bata da Wanda zai goyata saรฏ ni d'in kingane" ya karasa fadin Haka tare da ficewa daga dakin ya nufi dakinsa, "kutumar uba"zainab ta kurma wata uwar ashariya Tace "wallahi da sake tur'kashi lallai kam yanzu aka fara wasan. ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 3* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 3* "Umma Dan Allah ki daina da mun kanki akan wannan Dan abin mene Dan ya goyata" "dallacan shashasha rufemin Baki ke da bakisan ciwan kanki ba ,ko da Kuna yara Babu wadda yata'ba goyawa acikin ku sai yanzu zai wani Fara goyata Ni fa aduniya bana kaunar jinin fateema ya sarara a duniyar Nan, wallahi duk yadda za ai saina tarwa tsa rayuwar yaran Nan" " uhm umma kenan ance duk abin da babba ya hango yaro ko ya hau dala da gwaran dutse bazai hango ba to Ni yanzu na hango Miki wani abu da zai faru a Nan gaba" "to sumayya Mai kika hango?" "Ba so kike ki kashe jaririyar Nan ba karta girma?" "Eh hakane Amma yanzu Ina tunanin Babu wata hanya da Zan iya kasheta tun da mahaifinta kullum Yana makale da ita sai dai in ta girma na ci ubanta" "umma kenan to idan ta girman ma bazaki iya kasheta ba" "mai?" Nashiga uku mai yasa kikace Haka 'yarnan ?" "Abin da yasa nace Miki Haka lokacin da zata girma zaidu ya tasa yazama saurayi ya mallaki hankalin kansa ,Kinga kuwa Baki da damar taba kanwarsa a gabansa idan kika fiya takura Matama zai iya daukan kanwarsa su bar gidan Nan" "tabbas kuwa hakane Amma sumayya kina da basira Taya akai kika gano Haka ni ban sani ba?" "Uhm umma nifa 'yar yauce nasan komai n'a rayuwa kuma kullum idona dada budewa yake yanzu abin da zakiyi shine Dole zamuyi yadda zamu fitar da zaidu daga gidannan tun kafin ya girma ya mallaki hankalin kansa" "hakane 'yar albarkar 'yata" "to Amma umma hanyar da zamu fitar da shine bani da ita inason ya bar gidan Nan na har a bada yadda Abba ma zai tsaneshi ya koreshi da kansa" "hhhhh yarinya kina da uwa shu,Uma Taya zamu rasa hanya kedai kawai ki zuba Ido ki Sha kallo zai du a satinan mahaifin sa Zai koreshi da kansa" "to umma ko fadamin Mana Taya kenan kinsan yadda Abba take son zaidu kuwa shi kadaine fa namiji acikin mu?" " An jima da daddare Zan turoshi d'akin ku ki kasance cikin shiri ai kin dai Gane abin da nake nufi ko?" "Kan bala'i wallahi na gane ai kuwa Babu makawa mukayi Shirin Nan sai Abba ya koreshi Kinga sai musamu damar cin uwar yarinyar Nan " "ai dolema na hallaka jaririyar Nan ko Dan Sabi da akwatin gold dinnan" "akwatin gold Kuna ta me?" " Bakisan komai ba 'yanan Zan Baki labari Nan gaba kadan" "Tom shikkenan umma Bari n'a je n'a fara shiri". *After one week* Bayan sati d'aya da haihuwar yarinyar Abban su ya Yi sadaka wan da yayi daidai da kwanan mahaifiyar yarinyar a makabarta yau tacika bakwai Kuma yau ne suna Dan Haka ba ayi wani taro ba kawai ya yanka ragone na suna kamar yadda kowacce yarinya ko yaro idan yazo duniya ake yanka Masa, Haka itama aka yanka Mata katon rago sannan mahaifinta ya rada mata suna Mai dadi da ma,ana *FATIMA* wato sunan mahaifiyar ta ya mayar Mata Amma ana Kiran ta da *AMNAA* Masha Allah Allah ya Raya bisa sunnar annabi Muhammad (s.a.w) Acan gida kuwa lokacin da zainab ta samu labarin sunan da Aka mayar wa da jaririyar saรฏ taji aduniya ta kara tsanar yarinyar domin gani take kamar fateema ce ta dawo "innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Wannan Wace iriyar masifa ce ya tabbata dai sainayi kishi da wannan yarinyar to wallahi ba a isaba " "haba umma ki kwantar da hankalin ki Mana sokike Abba yagane kina bakinciki da zuwan amnaa duniya ,Allah idan kika cigaba da wannan mitar sai kin batamana shirinmu Gaba daya dan Allah kiyi shiru ki daina wannan abin, mai akai akai wata jaririya amnaa yarinyar da ko sati biyu batai ba bamuma da tabbacin zata Kai gobe dan Allah ki kwantar da hankalin ki mu fara gamawa da Wan da muke tsammanin zai iya rayuwa yazama wani a duniya" "ke dallacan rufemun baki shashasha kawai ,yau n'a tabbatar da baki da hankali uban wa yasan Zan Kai gobe ,ke kanki yanzu kina surutun nan Zaki iya mutuwa bama amnaa ba ,dan kina ganinta 'yar karama shine kike tunanin bazata rayuwa to kema daga Haka n'a haifeki kika girma Haka, saรฏ kiga zaidu ya mutu amnaa Bata mutu ba shashasha kawai " "to umma hakane abin da ma tab kenan kinsan da Haka kike cewa Kuma Zaki kasheta ba kya tsoron kema ki mutu?" ",Ke kinga dan n'a fada Miki Haka bashine zaisa kice Zan mutu yanzu ba ,ajikina na kejin bayanzu Zan mutu ba ,ke meyasa jahilace ne nakaiki islamiya dankiyi ilimi amma bakisan komai ba kin ki zama saรฏ kita zama da jahilcin ki ai ni fita ki bani guri ,ku ki shirya ayau sai zaidu ya bar gidannan" batare da sumayya ta ce komai ba ta futa ta bar dakin . Tana fita munira ta shigo idanuwan ta cike fal da hawaye ta tsaya tana kallon mahaifiyar tasu, "ke dalla lafiya kikazo kika sani agaba Haka zakiyi kuka bana son shashanci fa" "umma yanzu abin da kuke shiryawa kenan naji komai dan Allah umma Kar kuyi Haka zaidu Bai San komai ba sai maraici bashi da wayan da zai iya zama shikadai yayi rayuwwa Dan Allah kar kusa Abba ya koreshi" "to uwata ah nace sannu uwarmu ko nace sannu sahabiya uwar tausayi to Bari kiji idan har naji zancenan agun wani kema sainaci ubanki wallahi sai kin gwammace bani ce mahaifiyar kiba,ki fice ki bani guri tun kafin naci ubanki a gidannan muna fukar banza muna fukar hofi ke ala dole mai imani" sum sum munira ta fuce daga d'akin tana goge kwalla. *Tom misalin karfe 12 na dare kowa yayi bacci a gidan ba kyajin ihun komai sai na tsuntsaye ,zainab ce tsugune a gaban zaidu tana bugunsa da hannu ,shikuwa zaidu cikin baccinsa yaji ana tashin sa dan Haka ya fara bude Ido Yana kallon ta dishi_dishi can Kuma sai ya fara ganinta tarau ,cikin voice dinsa Mai ban wahala yasoma kinkina Yana cewa ummmmmm um umm umma! "Kai da dalla rufemin baki banason ka 'batamin lokaci da wannan maganar taka haba sai muyi minti 5 kafin kace umma Ni tashi ka biyoni" Babu musu zaidu ya tashi ya biyo bayanta batare da sanin cutar da shi zatai ba, sai da suka zo daidai d'akin su sumayya sannan ta tsayar da shi cikin rada Tace "kana jina ko Maza kaje aunty sumayya tana kiranka Kuma duk abin da tacemaka kayi idan bakayi ba wallahi saina yankaka kajini?" "Sauri zaro Ido waje yayi ya Kura Mata Ido "au tsareni Kai da kallo bakaji abin da na ce makaba" "saurin d'aga Kai yayi ya bude baki zai ce to ,ta dakatar dashi da sauri "Kai Ni bana son jin amsarka sokake ka batamin lokaci Maza SHIGA" Babu musu zaidu ya shiga d'akin Yana dube dube Dan ya kunna kwai sai Kuma yaji an rufe kofar d'akin an saka sakata, sannan an kurma ihu "wayyo taimako umma ! Umma ki taimaka min wayyo abba! Abba!! Kuna Ina Wayyo " Abba wan da ke kwance a kan gadonsa amnaa n'a kan kirjinsa ya ajiyeta a kan gadon ya sakko da sauri yafito Yana cewa "innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Sumayya lafiya" ganin zainab da yayi a bakin kofar itama yasoma tambayar ta Yana cewa "lafiya?" "Ina fa lafiya nima bansan mai yake faruwa ba Ina kwance najiyo ihunta , malan kayi wani abu akai" . ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 4* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 4* Munira da ke kwance ko runtsawa batayi ba Sabi da a gaban idonta sumayya tagama shirya komai sannan akan idonta zaidu ya shigo gashi Bata da yadda zata iya taimaka Masa, Dan Haka ta Kara kudin dunewa tacigaba da kukan ta ,har sai da taji muryar Abban su Yana cewa "Wai babu wan da zai iya bude kofar ne?" Saรฏ lokacin ta Mike ta karaso gaban kofar ta zare sakatar, da sauri abba ya shigo ya kunna kwai yadda yaga sumayya be yasa ya runtse ido "subahanallahi "sumayya Ina rigarki Mai yasameki Haka? Zainab ce tayi saurin karasawa ta d'akko Zani ta rufeta ,sannan abba ya bude idonsa karaf akan zaidu Wanda ke zaune a gefan shimfidar su ya takure guri daya sai muzurai yake, "Kai zaidu maiya kawoka Nan taso maza zonan, abba ya Kamo hannunsa, "abba wallahi bazan Yar daba Dan uwar yaronan Ni da,ar sace daman Ashe yaje an koya masa iskanci ban sani ba, akanme ina bacci zaina shafani " "zafaki kuma wannan dan yaron sumayya kiji tsoron Allah "zainab ta fada kamar batasan komai ba, "n'a rantse da Allah umma da gaske nake kinsan kaf gidan Nan Babu wan da ya kaini son zaidu bazan taba iya yimasa sharriba Amma abin da zai sakamin dashi kenan Allah na tsani yaronan , indai Abba Bai dauki mataki ba yau d'inan Zan varmuku gidan Nan. "Tsaya waini ban fahimci abin da kuke nufi ba Maine ya faru?" "Ah lallai malan yanzu baka ga abin da ya faruba ya tabbata fateema ta maka asiri shiyasa baka ganin laifin yaranta ko kadan?" "Ke zainab ki san abin da bakin ki zai dinga fadi Akan ta idan ban da rashin hankali baiwar allahn ko wata daya batayi da rasuwa ba kudin ga fadin irin wannan magan ganun akanta ,Ina Miki kallon Mai hankali Ashe Babu hankalin ki barni nayi magana da yarana bana so na sake jin bakin ki akai" ya fad'a Yana huci. "Iyye ah Dole wato n'a barka kayi magana da yaranka Tun da Ni an Dada maka atishawa nayi na haifosu ,wallahi in dai Akan su sumayya ne baka da ikon da zaka hanani magana sannan baka da ikon dazaka hanani Kare hakkin yarana, shi dai zaidun naji shi ba 'dana bane tun da Haka kakeson na ce To kaje shi bazan sake magana akan shiba Amma wallahi muddum zancen Nan ya tabbata gaskiya sai dai ka za'ba ko zaidu ko mu" Juyawa tayi ta kalli munira wadda hawaye yabi ya wankemata fuska tsabar tsananin tausayin zaidu da ya cika Mata zuciya tana ji tana gani ga gaskiya Amma Babu damar fad'a,. "Ke kukan uban me kike ke kuma ko kema ya shafa kine shashasha kawai" "uuhm Babu komai umma kawai Ina hango rayuwarnan yadda ta zama abin ban Al,ajabi" "to Dan uwarki da Baki hango abin Al,ajabin ba sai da wannan abin ya faru ko da bakisan duniyar ta lalace ba sai da kika kalli fuskata?" "Uhm umma wallahi tausayin ku nakeji" "tausayin mu ?" Tausayin mu to kima daina ji huce ki bani guri tunkan na har Baki" "Kinga zainab ya Isa Haka sumayya! Zonan" Kara sowa sumayya tayi ta zauna idonta ya kumbura suntum hanci duk majina sai shashshekar kukan karya take. Abbane ya kalle ta ya ce "sumayya ! Sumayya!! Sumayya!!! Nakira sunanki sau uku sumayya kiji tsoron Allah kitina Zaki mutu ki tadda allah kuma kisa azuciyarki a yanzu idan mutuwa tazo Miki Zaki iya mutuwa ina da tabbacin cewa kin San alkalami ya hau kanki a yanzu ,idan har kikayiwa yaronnan kazafi Allah saiya hukunta ki Kuma hukunci Mai tsanani Dan Haka kiji tsoron Allah ki fadamin gaskiya sumayya". Jikin sumayya Gaba ki daya yayi sanyi saรฏ taji kamar ta ce karya takeyi ,to Amma idan tau Haka ta zubar da mutuncin ta dana mahaifiyar ta ,sabi da Haka yasa sumayya tayi karfin halin cewa "abba hakika ban taba tunanin irin wannan halin daga zaidu ba saka makon irin kekkewar tarbiyyar da kabamu duk da kasan cewar sa yaro karami ya ayka ta min abin da bazan iya yare Masa ba da farko nayi tunanin babban mutum ne dana bude Ido Naga zaidu ban Yar da shi bane sai da na sake murza idona Dan tabbatar wa ,wallahi Abba idan har nayiwa zaidu sharri Allah ya saka Masa cikin gaggawa, haba Abba kayi tunani Akan Haka Mai zaisa nayi Masa sharri ko Babu komai d'an ,uwanane kuma nasan idan nayi masa sharri Dole Zan mutu na tadda Allah ga shinan ka tam bayeshi". "Ban gane atam Baye shi ba wannan Mai zai iya cewa ban da a 'batawa mutane lokaci yanzu kafin ya Fadi kalma daya sai gari ya waye gwara kawai amasa hukunci tun da dai anzan baza kiyi Masa sharri ba" cewar umma Dake zaune a gyfe tana kallon yadda sumayya ta dage tana fadin karya kamar gaske. " A,a har yanzu bakisan Mata ba zainab bana tunanin wannan d'an karamin yaron zai iya aikata abin da kukace amma Bari naji ta ba kinsa" "zaid! Zaid !! d'ago ka kalleni kaji ko" dagowa zai du yayi ya kurawa mahaifin nasa ido cikin farga ba da rashin sanin abin da zaice. Cikin nutsuwa ya Soma yimasa magana Yana cewa "zaid shin da gaske ne ka Shiga dakin yayarka sumayya kuka abin da Tace kayi mata kay?" ,"Haba malan wannan ai ba adalci bane yaza ai kadinga Masa irin wannan tambayar Kai ma kasan gaskiya sai karinga takewa" "Kinga zainab ya isheki Haka kibari kamar yadda namata magana a nutse shima nayi Masa" "Zaidu kabani amsa hakane?" "Ah ahh an abb abb abba wallllllllll walla wallahi ba Haka bane " "Dalla Can rufe Mana Baki shashasha kafin kayi magana daya saika Bata Mana Rai ka bude baki kayi magana ko yanzu jikinka ya gaya maka" Habawa nan take cikin sa ya Murda jikake kulululu ya hadiye wani masifaffen yawu lokaci guda ya tuno da gargadin umma da Tace duk abin da sumayya Tace tace to idan ba Haka ba sai ta yanka shi Kuma ta yanka jaririyar su, "Kai zaidu magana fa nake maka shin dagaske ne anyi Haka ?",Abba ya Kara jefo Masa wata tambayar a Karo na biyu. "Eh ehhh eh abbbba da da dagaske ne an anyi Haka ?" "Innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! innalillahi wa'inna ilaihirraju un !! Innalillahi wa'inna ilaihirraju un !!! Nashiga uku zaidu innalillahi wa'inna ilaihirraju un !!!! Abba ya fashe da kuka ,itama sumayya kuka ta sake fashewa dashi tana cewa "wallahi Abba in dai baka koreshi ba Ni saina kashe kaina Sabi da duk lokacin da na ga fuskar yaronan Dole abin zaina dawomin Kuma zanji ciwo ace kanine Dan iska kuma abba wallahi idan ka barshi baka Kore shiba zai zauna ne ta Bata rayuwar mutane Har da yaran ma kwafta tun da yanzu Yana yaro ma yayi Haka balle kuma ya girma Nan Gaba saiya zanyo mana masifa " "hakama bazata faruba dolene ya bar gidannan bazai yuwu na zauna dashi a Haka ba" "uhm kokai fa wallahi idan ka barshi nan gaba yar wani zaiyiwa ciki shikkenan kaga saรฏ ya Bata maka suna ya Bata sunan gidan Nan sannan ya Bata rayuwar su yadda bamai Sha,awar zuwa neman auren "yayanka " "Ki ma daina fad'ar Haka dolene na koreshi ayanzu Amma ban taba tunanin Haka daga gurin zaidu ba iya tarbiyya na bashi hakama mahaifiyar sa" Kuka zaidu ya saka ya Soma cewa "abbbbbba ab Dan allla allah...." Bai karasa maganar ba yaji saukar wani gigitaccen mari a kuncin sa "uban me kuma zaka cin ?yimin shiru naji da bakin cikin daka kunsamin" "Hmm to yanzu Mai ake jira ya d'ebo kayansa ya bargidan Nan" "a,a zainab yanzu darene abari sai da safe sai ya tafi" "wlh baza a bari sai da safe ba yanzu zai tafi" tatashi a fusace ta shiga d'akin su ta d'ebo kayansa a cikin bakko ta hurga Masa, "tashi ka huce kafita" mikewa zaidu yayi abin tausayi Yana kuka Yana Jan numfashi har da majina, "kukan me ka tsaya yi tashi" ta kama hannunsa ta tunkudashi saรฏ gashi ya Fadi kasa Nan take bakinsa ya fashe jini ya Soma wanke Masa Baki, saurin runtse ido abba yayi ya Mike ya shiga daki domin baya son ganin zaidu a damuwa kawai Babu yadda ya iya ne sunfi karfinsa dan Haka ya zauna a bakin gado ya saki kuka kamar karamin yaro ,yasan yanzu idan yace bazai Kori zaidu ba zasu iya kaishi Kara mebi ma a yankewa zaidu hukunci na shekaru a gidan yari to da wanan abin gwara ya koreshi din. Munira Dake gefe a tsaye ta karaso da sauri ta durkusa gaban umman tasu tashiga rokonta "Dan girman Allah umma kada kiyi Haka kiyi hakuri Dan Allah kada ki koreshi kiji tsoron Allah, zaidu Babu abin da ya aikata muku Shidin kawai karamin yarone Bai San komai ba sai kadaici da damuwa bashi da kowa sai mu yanzu idan kika koreshi Ina zaune?" Bashi da inda zaije bashi da wayon da zai iya neman abinci yaci sokike ya wulakan ta BAYAN Yana da iyaye ,ko so kuke kusa shi ya Rika bin layi Yana bara dan neman abin da zaifi?" Umma kada ku gurbata rayuwar sa dan Allah ,Yana da tarbiyya Yana da addini daidai gwargwado kada kiyi sanadiyyar fadawar sa gurbatacciyar hanya , dan Allah kiji tausayin sa kada ki koreshi". Kafa tasa ta harbe ta da kafa ta Soma surfa bala'i "munira zanci... Hmmm da ace ba a gida n'a haifeki ba wallahi da saina ce canzamin ke a Kai ,ni duk yarona indai ta Sha nonona Babu dugon imani a zuciyar sa amma ke bansan uban wa kikayo ba Naga alamar sai na fara Saba Miki tukunna Zaki daina min shishshigi a lamurana ,wallahi muddum kika Kara magana akan zaidu saina tsine Miki albarka shashasha kawai" "Innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Zaki tsinemin fa kikace umma ni Zaki tsinewa?" "Eh tsinemiki zanyi huce ki ban guri" "Kai kuma tashi tunkafin na karkasheka anan" tayi maganar tana daga zaidu ta ja hannun sa zuwa waje, me gadi Tace ya bude Mata gate Babu musu ya bud'e Mata ta tura zaidu waje sanan ta hurga Masa jakar kayansa. Juyowa tayi ta kalli Mai gadin Tace "sauran Kuma Naga ka taimake shi abakin aikin ka" tajuya ta koma cikin gidan. Tsayawa yayi maigadin Yana kallon ikon allah Can Kuma sai ya mayar da gate din ya rufe ya saka sakata a zuciyar sa yace "Allah sarki rayuwa idan ba mahaifiyar ka agida sai yadda kagani gashi wanan yaron mahaifiyar sa ko sati uku Bata cika da rasuwa ba Amma jibi ,Allah ya kyauta" ya koma kan kujera ya zauna. Cikin tsakiyar dare misalin karfe 4 hadiri ya hado Ganga Ganga yayi bakikkirin saรฏ waljiya ake gari yanata kara, Can Kuma sai ga wani ruwa Mai karfin gaske ya sakko shahhhh kamar da bakin kwarya sosai , Mai gadi dake zaune a waje ya Mike ya Shiga dakinsa ya kwanta can Kuma sai yaji bazai iya kwanciya ba Yana da tabbacin zaidu Bai bar kofar gidanan ba Dan Haka ya Mike cikin sauri ya bude gate aikuwa can ya hangoshi ya takure guri daya sai rawar d'ari yake ruwa ya jikeshi jakaf, "yaro" dasauri zaudu ya dago ya a kallonsa, "zonan kaji" Babu musu zaidu ya taso d'auke da kayansa a hannunsa ya shigo, maigadin ya Kama hannun sa ya kaishi dakinsa, sanan shima ya Shiga,. ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 5* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 5* Acan cikin gidan kuwa Abba ya kasa bacci yarasa Mai take Masa dadi sai faman juyi yake Yana tunanin halin da 'dansa namiji tilo guda d'aya yake ciki ,ji yake ajikinsa duk inda zaidu yake a yanzu baya cikin koshin lafiya, zaune ya Mike ya kalli zainab yace "yanzu Ina zaidu yanufa gashi ana ruwa karfa yakamu da zazzabi " "to sai mai?" Mu ina ruwan mu Kai kadamu kanka " "uhm zainab Dole n'a damu wlh damuwa tazama Dole hankalina bazai kwanta Bari naje n'a duba ko Yana waje" "kaje ka duba kuma?" "Eh dubawa zanyi idan nayi Haka allah saiya kamani" Yana Gama fadar Haka ya fice waje" sauri ya shiga Yi har ya karasa bakin gate din ya zare sakata ya leka ko Ina Amma yanemi zaidu sama ko kasa ya rasa, jiki a sanyaye Babu kwari ya juyo karaf suka hada ido da Mai gadi yace " alhaji lafiya wani abun kake nema ne ?" "Am uhm dan Allah bakaga inda zaidu yayi ba" tinani mai gadin ya somayi da kamar ya ce Masa gashi a dakinsa sai yaji tsoron Kar nemansa yake sukara dukansa Sabi da Bai tafi ba koma gudin tsoron Kar ya rasa aikinsa yasa yace " gaskiya Banga zaidu ba" "Oh good innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Shikkenan bansan kuma yazanyi ba " ya fad'a tare da sauri komawa cikin gidan, Sai da Mai gadin ta dan tsaya kafin ya koma cikin d'akin sa ,cikin sauri ya janyo zaid ya shiga cire masa jikankun Kayan ya lullube sa ganin yadda yake rawar sanyi, "sannu zaid kaji ,zaka ci abinci?" "Ehhhh ZAN Zan ci" "Tom shikkenan tashi Kaci" mai gadin ya dakko Masa ragowar abincin Daren da da yaci ya rage, sosai zaidu ya shiga cin abincin har ya cinye Tass sanan ya kwanta ya Soma bacci, Allah sarki rabon sa da komawa bacci Tun da zainab tazo ta tashesa. Acan cikin gidan kuwa bayan ya Abba ya koma zainab ta shiga tambayer sa "shin kaga zaidun?" "Uhm wallahi ban ganshi ba na duba duk inda ya kamata Amma ban ga Zaid ba ,ban San Mai yasa ba jinake kamar wani abu Yana faruwa dashi ,yanzu Ina yaje wazai rikeshi awane Hali yake bansani ba kawai mudai min yanke hukunci cikin fishi ga abin da ya ja Mana" "ban gane hukunci cikin fishi ba malan nufinka kenan da ansani anbar shi llai ma wato Sabi da ba Fatima ya so ya lallata ba ko?" "Kinga zainab ya isheki ki barni naji da abin da yake damuna karki karamin wani ciwan kan dan Allah" .. "Okay d'akin ma ai saรฏ n'a barmaka Tun da ciwan kai Zan Dora maka" ta karasa maganar tare da ficewa d'akin su sumayya. Tana shiga ta sameta a zaune ta zabga ta gumi ta kasa komawa bacci ,gefan ta ta samu ta zauna ta ce "sumayya lafiya kuwa naganki a Haka ?" "Uhm umma tunani nake Ni sai nake gani kamar abin da mukayi bamu kyau ta ba hukuncin da akayiwa Zaid ya Yi tsauri jikina duk yayi sanyi ban San maiyasa nakejin na aikata wani babban zunubi arayuwa ta ba umma mufita mu nemosa Dan Allah" "afita anemosa to bazan jeba shashasha kewai maiyasa Baki da hankali ne Ina ruwanki da halin da zai Shiga ,to Bari kiji na fad'a Miki idan ma kina mafar kin fadawa malan karyane abin da yafaru sharrine kika Masa to ki daina Dan wallahi bayan korar mu da zaiyi inya sani har Kotu saiya Kai karar mu an yanke Mana hukunci ,yanzu kuwa idan kikayi shiru zamu kashe AMNAA sanan mu yi amfani da wan can dukiyar" "wace dukiyar Kuma umma?" "Shashasha wancan dutsen gold din na cikin akwatin can da fateema ta bani kafin ta rasu" " okay na gane yanzu dai umma Ina son ba koma school gobe Kuma kinsan Abba Bai biya kudinnan ba" "oky ai Babu damuwa Allah ya kaimu goben Ameen" "ameen umma". Washe Gari da safe karfe 6 Mai gadi ya tashi zaidu saga bacci ,ya sauya Masa Kayan jikinsa sannan ya gyra Masa bakkon kayansa yace "tom zaid na maka iya taimakon da Zan iya maka yanzu abin da nakeso ka tashi ka tafi Tun kafin wani a cikin gidannan yasan kana dakinnan ,kaga idan akasan kana cikin dakinnan korata zasuyi kayi hakuri kaji bayan wuya sai dadi, duk halin da zaka tsinci kanka aciki kada ka cutar da wani ko kace zaka dauki kayan wani haramun ne kaji" sannan nayi niyar taimakon ka Amma Babu Dana iyalina ba anan garin suke zaune ba da na kaika gida na Amma Babu ko Mai na Allah basa karewa a duniya kaje Allah zai taimaka maka" batare da Zaid ya ce masa komai ba ya goge hawayen idonsa ya Mike sannan ya dauki bakkon sa da ta so fin karfin sa dan ta masa nauyi ,ya Soma tafiya ,har ya Kai bakin kofar d'akin ya juyo ya kalli baba Mai gadi yace " naaa na na na nagoooooo de" daga Haka ya fita ya zare sakatar gate din ya fita, tun da ya fita ya Soma tafiya Bai San in da zai nufa ba har sai da yayi nisa da gidan su sosai zai Sha kwana sannan ya juyo ya kalli gidan ya kurawa gate din gidan Ido ,kana ya Shiga lungun ya ciga ba da tafiya a kasa Babu Mai taima kon sa, duk in da ya huce kowa sai ya d'ago ya kallesa Amma Babu Mai cewa uffan Akan Haka, har ya fita bakin titi, Wasa Wasa zaid yayi tafiya mai nisa har ya soma jigata Sabi da yunwa da ta Soma tambayar cikin sa, Tun da bai ci abincin safe ba gashi lokacin har karfe 11am tayi ,Amma duk da Haka Bai daina tafiya ba sai da karfinsa ya kare Kat sannan ya samu guri a kasa ya kwanta ya Dora kansa a kan bakkonsa, duk wan da zai huce saรฏ ya kalleshi Babu wan da ya kulashi balle ya taimaka Masa , wani yarone matashi bazai huce shekara 17 a duniya ba yazo hucewa jikinsa kaca kaca rigar sa kuwa duk a yage ,da alama Yana Shan wahala a duniya ,har ya huce inda Zaid yake ya dawo , a ga bansa ya tsuguna yace "yaro lafiya ?" "Kai lafiya ka kwanta anan?" Zaid dai Sabi da yunwa ta ci tacinyesa baya iya ko magana Dan Haka ya bi wannan matasha da Ido ,Yana rike ciki idonsa na zubda hawaye, ganin Haka yasa wannan yaron ya Gane abin da ke damun sa bakomai bane face yunwa , da sauri ya Mike ya karasa gurin wata Mata Mai sai da abinci a gefe ya Mika kudi ta bashi abin ci ta dawo gurin zaid yace "tashi kaji yaro Kaci "mikewa zaidu ya kasa Yi Sabi da ya jigata ,ganin Haka yasa wannan saurayin ya dagoshi yashiga bashi abincin Yana ci Har ya Soma dawowa hayyacin sa, saรฏ da Zaid ya cinye abincin tas kafin ya bud'e Baki yace "naaaa na na nagoooooo de" hawaye masu zafine suka cika idanuwan wannan saurayin ganin yadda Zaid yake magana da ker yasa ya fahimci Yana cikin tashin hankali ,yasan Babu Mai tsayawa ya saurari maganarsa balle ya taimaka Masa da wani abu sa bida kafin ya Fadi kalma daya sai an Bata lokaci, Dan Haka yayi Sha,awar ya taimaka Masa ,kallon zaidu ya sake Yi wan da shima zaid kallon sa take , "yaro zaka bini?" saurin d'aga masa Kai zaid yayi Har da Dan murmushin sa, "Tom shikkenan gama hutawa saรฏ mutafi a Can gaba kad'an gidan ogana yake Nima ka ganni maraya ne kamar Kai bani da kowa shiya taimake ni kuma nasan kaima zai taimaka maka" murmushi zaid ya Kara Masa can Kuma sai yace "mutafi ka huta?" "Ehh eh naaaannn n'a huuuuuu ta" Mika Masa hannu saurayin yayi yace to muje ko "ya dagoshi sannan ya karbi bakkon kayan suka Soma tafiya ... *Bayan wata buyu* "zonan shalele na" tayi maganar tare da mik'a mata hannu, nok'e wuya tayi gami da k'ara k'an k'ame mahaifin nata cike da furgici, "uhm malan kaga Taki zuwa,kizo kinji maza zoki karbi Madara" Takara Kiran 'yar k'aramar yarinyar a Karo na biyu, murmushi malan yayi ya Mike tsaye yace "Ni Zan fita ga tanan Dan Allah ki kula da ita kinji" "Tom shikkenan honey sai ka dawo" ta fad'a tare da d'aukar AMNAA da bazata huce wata biyu a duniya ba, kuka AMNAA ta somayi tana zillo ajikita, ganin Haka yasa malan ya dawo ya na cewa "Wai Ni zainab Mai yasa yarinyar Nan Bata son zuwa gurinki n'a rasa dalili?" "Uhm malan kenan ni kaina mamaki nake Bari sumayya ta dawo ko munira nasan zata yadda da su musamman munira" "okay tom shikkenan sai na dawo Dan Allah ki kula da ita" "insha allah" Tace sanan malan ya fita. ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 6* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 6* Baifi minti 5 da fita ba ta dungurar da AMNAA a k'asa tare da dungure mata Kai Tace "shashasha,wato ka ajiye baiwarka mai kular maka da yarinyar ",tana maganar tana kallon yarinyar tana zare mata ido, "ubanki zakici wallahi sainayi ajalin ki indai nice ba yafi sonki Akan sauran 'yan,uwan ki ba, takarasa maganar tare da d'aukar ta da hannu d'aya ta ajiyeta a waje, ajiyeta keda wuya ruwan sama ya sakko kamar da bakin kwarya, aikuwa yarinyar ta chanyare da ihu tana kuka tana faman Mika hannu tazo ta dauketa ,Amma Ina Sabi da tsabar mugunta saima ta sake turo kofa ... Allah sarki wannan baiwar Allan da bataji ba Bata gani ba batasan komai a duniya ba sai soyayyar mahaifinta da kiyayyar zainab , yarinyar da har yanzu batasan wacece mahaifiyar taba ,kallon zainab take a matsayin itace jigon rayuwata , Sallamar su munira ce ta dawo da zainab daga gengedin da tafara ,jin yadda taji munira ta zabga uban salati ta na ihu "innalillahi wa'inna ilaihirraju un mun Shiga uku! Umma kin kasheta umma!! Kina Ina umma zokiga Amnaa" ta durkusa ta dauketa a San k'ame ko motsi Babu a jikin yarinyar Sabi da yadda ruwan ya shanye jikinta Gaba daya Har fuskarta , "amnaa! manaa!! Ta shiga Kiran sunan ta tana jijiga ta ,dai dai lokacin da umma ta fito daga d'aki Tace "lafiya kike min Kara aka Sabi da Baki da hankali daga dawiwar ki" "umma ! Umma kalli ki duba kigani Dan Allah ,jibi yarinyar Nan umma yanzu har tsanar da kukewa amnaa takai Haka?" "Dallacan rufemun Baki uban mai nayi mata Har da zakice n'a tsaneta ,ke indai baki min. Sharriba bakya jin dadi?" "Umma Naga alamar bakisan Mai kika aikata ba to kin kashe ta Bata motsi umm kin kashe amnaa" "what namai?" Na kasheta kikace uban me nayi Mata da har Zan kashe ta?" Ta sa hannu ta finciko hannun yarinyar kwalli daya wai zata dauketa take taji hannun yayi Kara ji kake kass "na shiga uku innalillahi wa'inna ilaihirraju un!! Umma kin karya ta wallahi kin balla mata hannu " hannu zainba ta dora Aka tashiga juyi a gurin tana salati da salallami tana zufa ruwa ake a lokacin Amma ita gumine ya Soma zubo mata, "shikkenan munira zamana yakare a gidannan saganan Kuma sai gidan yari nashiga uku sai kicemin ta duri ruwa da yawa ai da bazan nata wannan daukan ba ,bani ita muje asibiti ko Bata mutu ba " "a,a umma wlh bazan Baki ita ba nasan halinki sai ki karasa ta ,indai asbiti ne Zan kaita da kaina" "eyee sannu uwar tausayi jikar Anna bawa to wallahi ba kin tafi kaita asbitin ba ,Sora naji wannan maganar a gurin abbanku ,idan kika sake naji wannnan maganar hmm saina miki abin da yafi wan da nayiwa amnaa saina Miki tsanar da saikin gwammace allah bai halicceki a cikin wannan gidan ba" "shikkenan umma bazan fada ba amma dan Allah kiyi hakuri ki bani kudi natafi kinsan baza a dubata kyau taba Dole sai na bada kudi" "to bazan bayar ba nace bazan bayar ba indai da kudina za a dubata Allah sai dai ta mutu" "umma ta mutu fa kikace?" Dan Allah umma Taya akai kika Bari shaid'an yaci galaba a kanki Mai yasa ? Ni dain nasan a da mahaifiyata ba Haka take ba wallahi umma kin canza ,ki Tai aka ki bani ita na kaita asbiti umma kada ta mutu" "rufemin Baki Ni cewa nayi Miki ban San hanyar asbitin ba "umma tayi tsaki ta dauki hijabi ta fice kamar wata tsohuwar mahaukayi ya, tana tafe tana salati kamar wata Mara gaskiya Tana cewa "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Nashiga uku yanzu idan Malan yazo mai ZAN ce masa ?" Dai dai lokacin da ta Isa bakin titi ta tsare Mai adaidai ta "hajiya Ina Zan kaiki?" " Please Nan Gaba kadan asbiti Zani nawa Zan baka?" "Dari biyar " "haba bawan Allah dari biyar Kuma?" "Kinga baba ruwa fa akeyi idan yamiki ki shigo idan Bai Miki ba Bay tafiya ta" "shikkenan muje Amma ban da Ina tsoron kada wannnan yarinyar ta mutu ban je asbiti ba da wallahi sisita bazan kashe ba a kafa ZAN tafi" ta karasa maganar tare da Shiga a saidai ta, BAYAN ta zauna a cikin Zuciyar ta ta ce "Wallahi muna dawowa saรฏ n'a daki d'ari biyar d'ita dan ba uwar kice ta bani kudin ba" "am baiwar Allah anzo fa kina can kina tunani" "okay tom n'a gode " ta zaro daribiyar ta Mika mm asa tashi ga asbitin a guje. *Zaid kasan Mai nake so da Kai?" "Aaaaa,a "ya fad'a tare da tsirawa mujahid Ido, "Ina son duk abin da oga atiku ya baka kafin ka Kai kafara sanar mun, Sabi da a kwai gurare masu hatsari da ake Kai Kaya Kuma a samu akasi "yan sanda suzo kame ta gurin, ya kamata ka d'inga kulawa kaji, Ina tausaya maka ne su baza su duba Kai yaro bane wallahi kulleka zasuyi " daga masa Kai zaid yayi tare da cewa "to too Amma Dan Dan al alllah zaka kaini a bani ma ma magani magana ta ta dawooooooo dai dai?" Murmushi mujahid yayi gami da kallon sa ta shafa masa Kai yace "kar ka damu kanina insha allah idan Har nasamu kudi Zan kaika domin Nima bana jin dadin ganin ka a Haka magana Tana maka wahala ,kada da hakuri kaji" "uhm uhm yau yau she zaka kaiiiiiii Ni na na na ga Amnaa?" "Uhm Allah sarki d'an uwa mai dadi kada ka damu insha allah zaka sakรฉ ganin 'yar,uwarka hakan da ta faru bayana nufin kara bu da ita n'a Har aba da ba, insha Allahu bazasu cutar maka da kanwarka ba zata rayu Kuma watara na zaka ganta" ya na magana Yana kallonsa cike da tausaya wa, wayar shi ce ta shiga ruri ,cikin hanzari ya d'aga tare da karawa a kunne yace "yanka yadade barka da wanan lokacin" "barka ina zaid?" Oga gashinan muna tare wani abun ne ya faru?" "A,a akwai wata harkalla da zamu buga ne ina son Zan bashi aiki yanzu zai kaiwa Kaya tasha" "Kai oga Tasha fa kace za su iya kamashi wallahi kasan basa da kirki" "a,a baza su Kama shi ba ai shi karamin yaro ne bazasu fahimci komai a Kai ba ,kuma ma idan sun Kama shi mu Ina ruwan mu badai ya biya mana bukatar mu ba" "a,a oga dan Allah a Can za wanan abin idan ba damuwa ni Bari n'a zo n'a amsa n'a Kai" "Kai baka da hankali wan da za a kaiwa kayanan shahararren Mai dukiya ne kowa ya san shi a kasarnan idan Aka samu matsala Koda d'aya ce sai an kamamu" "ah to indai Haka ne oga ai Babu wani abu Dan sun Kama Ni , bakaji Mai kace ba kowa ya sanshi kaga kuwa zai iya belin mu " "hmm shifa ba Yana Kar bar kayanan Nan da sanan 'yayan sa ki wani nasa ba a,a Babu wan da ya sani ,Idan Kuma muka Bari wani daga cikin ahalinsa ya Ankara tamu ta kare , shiyasa na ce a aika Zaid ya Kai Babu wan da zai fahimta," "hmm oga bazaka gane ba gwara Ni idan an Kama Ni nasan tayadda Zan kwaci kaina shikuwa fa baisan yazai ba ga maganar sa Bata fita kamar ta kowa kaga kuwa akai matsala" "Kai mujahid Ina maka magana Kana mayar mun to Bari na fito na fad'a maka yadda zaka gane, idan wanan mutumin yazo kasar nan Tun daga farkon Tasha har izuwa filin jirgi masu gadin sa ne da masu take masa baya ga uban rundunar sojoji da suke a gurin ,Kai Kana da hankali zaka Kai kan ka gurin sokake ka mutu " zaro ido mujahid yayi yace "tofa yanzu kenan ta za a Yi?" "Kawai ka turomin Zaid ya Kai Masa , katse waya kaga alhaji ya na sake kirana" 'kitt mujahid ya ktse gami da kallon Zaid yace "Ina fatan dai kaji duk abin da muka tattauna da oga ko" batare da yayi magana ba ya daga Masa Kai idonsa cike fal da kwalla, ganin Haka yasa jikin mujahid yayi sanyi sai yaji kamar ya karbi kayan ya Kai da kansa, can Kuna sai ya dafa kafadar Zaid ya janyosa jikinsa yace "Zaid ka kwantar da hankalin ka kaji insha allah Babu abin da zai faru da Kai kaji ,nasan Mai kake tunani Amnaa ko ?" Karka damu insha Allahu zaka je ka dawo lafiya kuma zaka rayu da kanwarka cikin ikon allah" Yana magana ya na jijjiga bayan Zaid alamar rarrashi. ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 7* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 7* Tana Shiga asbitin ta shiga Kiran likitocin asbitin a gigice " doctor ! Doctor's!! " Suma likitocin a tsorace suka fito ganin yadda take kwada musu Kira kamar wadda zata tashi sama, "lafiya baiwar Allah" wani likita ya fad'a fitowar sa kenan, Mika Masa Amnaa tayi wadda ke sankame cikin zani, "baiwar Allah lafiya ya Zaki kawo Mana gawa kice muduba ta Anya kina da hankali kuwa?" "Gawa kuma wallahi ba gawa bace da ran ta Dan Allah ku taimake ni" "kinga baiwar Allah ki kwantar da hankalin ki Naga gaba daya a rub'e kike ,wanan yarinyar da kika kawomin ta riga da ta mutu Babu wani sauran Rai a jikinta" "innalillahi wa'inna ilaihirraju un ta mutu dan Allah doctor ka duba ta walalhi Bata mutu ba da ranta mai yasa zaku yanke wanan hukunci Haka ku gawada duba lafiyar ta zaku tabbatar da abin da n'a en fada maku kawai fa ruwa ne ta dan daketa ,shine har zakuce ta mutu Dan Allah ku taimaka wallahi idan mijina yazo yaji wanan abu kasheni zaiyi" "Kinga baiwar Allah kada fa ki daga Mana hankali mu Ina ruwan mu da wani mijin ki da wayasa ki barta ruwan ya dake ta sakacin ku na mata lokacin da take a cikin ruwan ke kina Ina Sabi da tsabar rashin sanin darajar haihuwa" "Dan girman Allah doctor Ni dai katai makeni komai zakace saika fadamin daga baya amma ni yanzu ka tausaya min, wanan dada 'bata lokacin da akeyi wajan Yin magana shima saรฏ yasa ko Bata mutu ba ta mutu dan Allah ka taimaka please" "ke Kinga bafa Zan taba yarinyar Nan ba salon ta karasa a gurina ki d'ebo min hukuma kice na kashe Miki yarinya to bazan iya ba ,Zaki iya tafiya" "idan kana son iyayen kan ka taimake ni. Dan girman allah" "uhm shikkenan to jira Ni anan "ya juya ya Soma tafiya zuwa cikin asbitin, daki daya ya shiga wan da shine daya daga cikin d'akunan da ake ajiye yara wadan da suka kusa mutuwa ko suka mutu, a kan gado ya Dora ta sannan ya zuba Mata Ido Yana kallon ta cike da nazarin a bin da ke damun ta, hannun sa ya saka guda daya a kan cikinta sannan ya shiga anfani da yatsun sa guda daya Yana d'an d'Anna kirjinta zuwa cikinta ,ba a dauki wasu 'yan mintina ba saรฏ ga ruwa Yana fitowa daga cikin bakinta Har da hancin ta, da sauri doctor ya zaro Ido cikin kidima yace "subahanallahi" wannan ruwa Haka garin ya akai Haka?" Yana magana Yana danna wa har ruwan ya daina fita daga bakinta ,can Kuma baiwar Allah taja wani dogon numfashi ta Soma bude idonta, saรฏ kuma ta canyara da ihu Daman kuka take abin ya faru ,ganin Haka yasa ta cigaba da kukanta tana Mika Masa hannu alamar ya dauketa duk a tunanin ta a lokacin acikin ruwa take ,Gaba kidaya tabi ta furgice ,Babu yadda doctor ya gudun Kar ta shid'e yasa ya saka hannu ya dauketa yashiga jijjigata Yana Dan babbuga bayanta, can Kuma sai yaji shiru alamar tayi bacci, hakan yasa yayi gan dala ya Mai da ita Daman gadon ya fita waje gurin zainab, Yana zuwa gaban ta a fusace yace "kina da hankali kuwa Anya ma wannan yarinyar kece kika haifeta?" Kasheta kikeso kiyi ko?" "A,a doctor wallahi 'yatace Kuma kasan yadda uwa takeji akan danta bazan taba iya kashe wannan yarinyar ba Ina son ta to Mai zaisa na kasheta?" Karya kike da ace yarkicr baza ki barta a waje ke kishiga daki ba, da alama mahaifiyar ta kishiyar kice ko?" "Haba likita yazaka d'inga Bina da wadannan munanen kalmomin Akan Yaya Mai kasani akai na" tana magana Tana kuka "Ina da miji Amma kamar Banda miji kullum cikin kuka nake da kuncin rayuwa yanzu takai ta kawo ma abin cin da zamuci ga garar mu yake balle kuma gurin zama , yau Watan mijina daya da guduwa ya barni Babu Kira Babu message kullum cikin bin gida Jen masu kudi nake Ina atai nakamin , yauma abin da ya faru kenan nashiga makotan mu domin su taimaka min kafin n'a dawo Ashe ita ta rarrafo ta fito waje shine nazo na sameta acikin ruwa tsulum_tsulum ruwa ya shanye ta har wuya , wayyoo Allah na bansan Mai zanyi ba bani da kowa bani da Mai taimako na uhm uhm uhm" kukan zainab ya tsanan ta kamar gaske, shikuwa doctor Nan take jikinsa yayi sanyi idanuwan sa duk suka cika da kwalla ,murya a sanyaye ya kalle ta yace "kiyi hakuri kinji wallahi nayi Miki mummunar fahimta ne shiyasa Amma kiyi hakuri kinji Kuma inssha Allah Zan taimaka Miki da wasu kudade kafin ki tafi kinji" "to doctor nagode kwarai da gaske Amma da kabar shi bana son na dora maka nauyi " "a,a ai bake kika rokeni ba nine nayi niyyar na taimaka muku ,tom shikkenan doctor nagode Allah ya saka maka da alkairi ya biyaka da gidan aljanna ,yanzu Ina ita Amnaa take da dukkan alamu wani abu ya faru da ita shiyasa kafito kanamin fad'a" ta yi maganar tana Jan majina hade da rausayar da murya ,Wai dan ya kara jin tausayin ta, "uhm Kar ki damu dama' nazata kina sanene kika Mata Haka da ace an Kara wasu yan dak'iku kafin ki kawota zata iya mutuwa alokacin sai Kuma Allah yayi da sauran kwanan ta a Gaba ,yanzu tasamu bacci Zaki iya shiga ki ganta Allah ya Kara lafiya sai a kula" "insha allah doctor Zan kula yanzu ina ne dakin" ta tambaye shi yayi Mata nuni da hannu, hanyar d'akin ta nufa ta bude kofar a hankula sannan tashiga ,karasawa tayi bakin gadon ta Yi tsaye a kan ta, Can kuma ta tabe Baki Tace "shegiya wato Ni Ina can Ina zabga karya danna fitar da kaina Ashe ke kinan kina aikin sharara bacci ,dama kin mutu ai shashasha"ta fada tare da Kai hannu zata dungure mata Kai saรฏ ga doctor ya shigo, da sauri ta Shiga shafamata Kai tana cewa "wayyo Allah yarinya ta yanzu da kin tafi kin barni shikkenan bani sauran wani wan da Zan gani naji dadi ,Kai Allah na gide maka da ka rayamin amnaa ta" "uhm gaskiya ne alamu sun nuna kina kaunar 'yarnan Taki Kuma gata kekykewa Ni har da zance kibani ita nayi rainonta?" "Ni wallahi da Haka zata faru Dana fi kowa farinciki" tafada a zuciyar ta a fili kuma Tace" uhm ai doctor yadda nake son Amnaa bazan iya bada kyau tar taba ban sani ba dai ko ban Gaba, amma doctor Kai da ga gani ma ko aure baka da shi balle Har na dau yata n'a baka to waye zaiyi rainon kenan?" "Uhm Ni na fad'a Miki ai ninan da kike gani raino gadon gidan mune duk da bani da aure ki bani ita kiga yadda Zan nuna Mata gata" "tab Ni da banason taji dadi kodai dai da sa,a dayane shine zakace na baka ita taga gata "afili Kuma tace uhm a,a dai doctor kabarni da yarinyata hakan ma na gode" "Tom shikkenan nidai daman aikine ya kawoni kasarnan Kuna agobe nake Shirin komawa kasarmu ga Katina idan Kuna bukatar wani abu sai ku tuntubeni ta wannan number " to doctor Aina kake kenan ?" Uhm kowa nawa Yana kasar faransa iyayena Dan Gina yayan Nina Kuma dama' abin da ya kawoni adamawa na kammala shi Dan Haka gobe zan koma Dan Allah mama sai adada kulawa kinji" Baki zainab ta sake budewa ta saki kuka Tace "yaro tun da nake Babu wan da yata'ba kirana da maman sa kowa kallon wulakan tacciya talaka yakemin ,amma saรฏ gashi yau nasamu da Wan da ya girmamani ngd sosai yaro " "ah haba idan bama girmama manya da wad'an da suka girnemu ai bamucika ginin Abban muba inason kisa a raki kinsamu da Wanda zai tallafa Miki ,akullum mahaifin mu Yana ce mana duk wata Macรฉ komai kan kwantar ta kada musake mu wulakan tata Sabi da watarana itama uwace Dan Haka kema a yanzu kinzama mahaifiya a gareni ,yanzu Ni Zan tafi Allah ya Bata lafiya ga wannan sai kusayi wasu abubuwan da Baku da shi" ,ya Mika nata bandirr din kudade guda uku sannan ya juya ya fita, Baki da hanci ta saka tana mamaki wannan kudade Haka to shi wannan d'an gidan wane tab da alama Watan tafiyata Hajji ya Kama ,lallai wannan yarinyar tazo da 'kashin arziki Amma fa hakan bazai Hana naki cin ubanki ba ,nadai hakura ki danyi wasu 'yan shekaru a duniya kafin Nan Nima na samu abin da n'a samu a gurinsa inya so saina kasheki.... ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 8* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 8* Tom Bayan oga tanimu ya bawa zaid kayan da zai Kai Tasha,shima ya shirya suka tafi tare, a cikin motarsa sai da oga tanimu ya ga anzo daidai Tasha Sanan ya sauke Zaid ya shiga ciki, duk inda zai huce sai masu gadin alhaji sun tsai dashi sun cajeshi ,ledar hannunsa ce kawai basu amsa ba Sabi da sunyi waya da alhaji yace Aiken sane, sai da zaid ya karasa gate din da zai sadashi da alhaji wani matashim saurayi ya fito daga cikin motar ya tsaya a bakin gate din ,har zaidu ya huce ya dawo dashi yace "kai zo Nan" da sauri Zaid ya tsaya Yana tuno kashai din da oga atiku yayi Masa sai kawai ya cigaba da tafiya, shikuwa wanan matashin saurayin ganin Haka yasa ya bi Zaid da sauri ya rukosa, yace "Kai Ina zaka ? Wane ya Aiko ka" a lokaci daya ya jefowa Zaid wadanan tambayoyin Dan Haka kuwa Zaid ya Yi shiru yakasa cewa uffan, can Kuma sai wannan saurayin ya karbi ledar dake hannun Zaid ya kwance ,Mai zai gani sai ga kayan maye da kwayiyi n'a bugawa, zare Ido yayi yace "Kai waya Aiko ka? Wa akace ka kawowa wadannan kayan?" Yana magana Yana dakawa zaid tsawa, shidai zaidu shiru yayi Yana kallon saurayin cike da furgici a kan fuskarsa Zaune yake cikin mota mai kimanin nera billion dubu dari da saba,in ,Yana zaunene ya jingina bayansa a baya ,ma,ana mazaunin mai zaman banza ba mazaunin dreba ba, kekkewan dattijon da a kalla zaiyi kimanin shekara 68 a duniya, farine tass Kai Kana kallon wannan dattijon kasan ya jima Yana Jin dadi a duniya Dan har yanzu da sauran karfinsa a jikinsa, konnen sa ne ya tsinkayo Masa tsawar da saurayin yake dakawa Zaid ,dasauri ya tsintse idonsa tare da cewa "Kash aiki ya lalace, da sauki ma tun da Fu,ad ne, mikewa yayi da sauri ya zuro kafarsa wajen motar ya Soma takawa har ya karasa in da suke, zaro Ido yayi ganin yadda ma,aikatan nasa suka Dora bindigun su a kan d'an karamin yaro kamar zaid, a fusace yace "Kai fu,ad menรฉ hakan?" "Uhm barka da fitowa abbanmu daman yaron nanne muka kamashi da kwaya " "to sai me Ina ruwanku da kwayar da take hannun sa " "Am sorry abbanmu Amma dai Bai kamata ba wannan yaron yazama Dole mutafi dashi idan muka barshi anan zai girma a Haka kuma ya Bata rayuwar wasu yaran" "no ku barshi ya tafi" "abbanmu doka ce Kuma zatayi aiki akai muje mota muyi magana" "ina zamu Babu inda zani kusake shi" "tom shikkenan zamu sakeshi Amma muje mota muyi magana" gyd'a Kai kwai abba yayi ya koma cikin mota fu,ad ya bishi a baya, suna Shiga fu,ad ya Kamo hannun sa tare da tausasa murya yace " Abbanmu! Ina sane da cewa wadannan kwayoyin Kaine kasaka a kawo maka ,kawai na basar ne dan bana son wani yafahim ci babban mutum kamar Abban mu Yana aikata irin wannan ,haba Abba kainefa wadan da mutane da dama suke koyi da halayyar ka dan Allah kayi hakuri n'a rokeka ka daina irin Wannan abin, nasani bai kamata ace nine wan da Zan sameka na fad'a maka Haka ba Amma Abbanmu Ina so kada kayi la,akari da cewa Ni karamin 'dan Kane Kuma Mara shekaru dayawa ,duk da bani da shekaru Ina da hankali da hangen nesa Dan Allah Abba amatsayina na Dan karamin Dan ka narokeka kadaina ,inajin Babu dadi Abba da ba Haka kakemin ba kamanta yadda ka raineni wallahi abba inda ka kara shan wadannan abubuwan wannan karan nima sha,zanyi bazan sanarwa da yaya Abjeed ko Yaya Abeed ba " zaro Ido Abba yayi yace " "Ana da hankali kuwa Fu,ad ,Ni kake fadawa kaima zaka Sha kwaya ? Bana so kada ka Soma dan Allah , indai Akan wadannan abubuwan ne nadai n'a Sha, Daman damuwa ce nake ragewa da ita" "haba abbanmu Wai har yaushene wannan damuwar taka zata kau, zuwa tsawan shekara nawa run Ina karami nake kallonka da damuwa a fuskar ka Har yau narasa lokacin dazaka daina damuwa ka hakura mana yaya bazata taba dawowa ba Tun da Har zuwa wannan lokacin Bata dawoba" "a,a Fu,ad zata dawo komai Daren dadewa zata nemeni, duk da cewar banine na haifeta ba Amma a cikin jinina da zuciyata nake jin ta ,damuwar rashin ta ta hanani sukuni tsawan shekaru da dama ban San yaushene Zan sake saka ta a cikin idanuna ba,har yanzu ban cire rai ba indarai da rabo zata dawo gareni kafin numfashina na karshe ya kare" ya karasa maganar Yana share kwallar da tacika Masa Ido take kokarin sakkowa. Kukan da Fu,ad yake rikewa ne yakasa rukuwa saรฏ da ya zubo , Sabi da tsananin tausayin Abban su da ace Yana da damar da zai iya dawo Masa da farin cikin sa da ya rasa a baya tabbas zaiyi hakan ,Amma Babu dama dukiya da murlki da sarauta da iko baza su taba iya mai do Masa da shi ba sai dai wani ikon Allah, jiki a sanyaye Fu,ad yace "abbanmu to Mai zai Hana ka dauki yaronnan ka ceceshi daga wannan halin da ake kokarin saka sa a kai ka rikesa Tun da Naga baiyi nisa a harkar ba, ko hakan zai sa shaye shayen da kadade kanayi Allah ya dubeka ya yafemaka, Mai bima ta dalilin Haka allah ta dawo da yaya zaraah" "a,a fu,ad baza a Yi haka ba ba Haka mukayi da wadannan mutanen ba ,idan nace Zan dauke musu yaro naci amanar su kawai abin da nakeso da Kai ka sakรฉ shi yatafi" "a,a abbanmu Babu wani alkawari da ka karya daga gani wannan yaron Babu abin da yasani Dan Allah ka taimakesa ,da ace suna da wata dangan taka da yaron bazai guduba ,Abba Yana ganin na Kama yaron wan da ya kawosa ya gudu ,Kuma da d'an uwansune ai ba zasu yadda su sashi a wannan had'arin ba kayi tunani Abba" "Eh Kuma fa hakane tabbas nayadda kaidin Mai basira ne shikkenan kaje ka d'aukeshi kushiga motar da kazo a ciki saรฏ mutafi dashi gida, inyaso gobe saรฏ muhuce kasar mu dashi" " wayyo allah dadi abbanmu nagode sosai" fu,ad ya fad'a jikin Abban nasu ya rungume, "oh nifa kaga abin da take hadani da Kai fu,ad har abada bazaka taba girma ba ,yanzu sabi da shashanci menรฉ n'a fadowa kaina Kai ko kunya ma bakaji saika karyani ,idan ka karyani ka huta ai" "hhh abbanmu kenan ballema bazan taba karya kaba kamanta nine auta Taya Zan girma anki ayimin Kani" yayi maganar a shagwabe , "to ai gashinan kasamu magajinka sai abar Masa ciyar " "uhm Abba Wai har yazama danka Kai ammafa nayi farinciki Allah ya Kara lafiya Abban mu" "ameen thumma Ameen Fu,adu na" "a,a fa Abba Ni kadaina cemin Fu,adu ga sunana Mai dadi zaka na cemin Fu,adu" "Ikon Allah to Mai kakeso nace maka?" "Fu,ad zaka ce " "Tom shikkenan fu,ad yanzu nayi daidai" "eh yauwa ko kaifa yanzu kam kayi daidai" yafara Yana zuro kafarsa wajen motar tare da yiwa abbansa sallama ya koma gurin da yabar Zaid da ma,aikatan su. Yana karasawa yace "am Abba yace kusake shi " Babu musu suka matsar da bindigun su daga kan zaid , sankuyawa fu,ad yayi yace "Yaya sunka?" "Za za Zaid" ya fad'a daker , wanan abin da Fu,ad yaji yasa zuciyarsa ta karayin rauni Bai San sanda kawalla ta Shiga zubo Masa ba a zuciyar sa yace "Allah sarki bawan Allah mebi ma maraya ne" afili kuma yace "kanina zaka bini?" Saurin girgiza Kai zaid yayi alamar a,a "maiyasa kabiyoni mutafi bazan cutar da kaiba " kuka Zaid ya saki Yana son yace wani abu Amma ya kasa fad'a sai da ker ya iya cewa "Yaya mujahid" ganin Zaid Yana kokarin Bata musu lokaci hakan yasa fu,ad ya dageshi tsam ya saka shi acikin mota shima ya Shiga sanan ragowar ma,aikatan suma suka shiga suka Soma tafiya motocin suna fita a jerea jere. ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 9* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 9* Har gumi oga atiku yake wajen tukin motar da ker ya iya saita kansa ya dawo gida ,Yana shiga a tsai tsaye ya tadda su mujahid suna jiran dawowar sa, shi kuwa mujahid Babu abin da yake dubawa sai bayan oga ko zaiga bullowar Zaid Amma shiru hakan yasa jikinsa yayi sanyi idonsa ya kada yayi jajur bakinsa ya Soma rawa daker ya iya bude Baki yace "oga Ina Zaid...... Kar dai kacemin zaid ya mutu ? Oga kamin magana Mana Ina zaid yake naga kuntafi tare Kuma ka dawo Kai kadai han kalin ka kaima a tashe Naga sai gumi kake Dan Allah kayi min bayani karka cemin sunkama Zaid ko ya mutu, "oga atikunw yayi Masa shiru kawai ya tsaya ya zuba Ido yana kallonsa cikin ikon Allah ganin yadda lokaci daya yanayin mujahid ya canza kamar ba mujahid din da yasani ba yarasa dalilin da yasa ya damu da wanan Zaid din" mujahid ne yakara cewa a Karo na biyu "oga Ina Zaid?"....... "Zaid kake tambaya ta bama zaka Yi hamdala Dana dawo araye ba sai dai wasu tambayoyi da kakemin kamar zaka da keni" ziki Babu kwari mujahid ya karaso inda oga atiku ya tsaya tare da Kura Masa Ido Yana karantar yanayin sa ,Can Kuma sai yace "Dole na tambaye ka Ina Zaid Sabi da tare kuka tafi ,Dan Allah ka fadamin ina ka kaishi zaid amana ce shi a gareni " "au to amana? Waya baka amanar ko kwalta ce ta baka amanar Dan nasan a titi ka tsinto shi, Wai yanzu mujahid har Ni oganka kake kallon tsabar idona kana min wad'anan tambayoyin kamar wani sa,an ka, to zaidu Yana hannun su sun Kama shi sai Mai ,zaka iya barina yanzu na sarara haba tambaya tun da nadawo kakemin ita Ina laifin kace nadawo lafiya wato Zaid kawai kasani to Ina ga zuwa yanzu zaid ya Dade da zama macacce " "innalillahi wa'inna ilaihirraju un!" Mujahid ya fada Wade da dafa Kai ya d'ago idanun sa cike da hawaye tab a ciki yace "yanzu oga ka kyauta kenan mai ka aikata Haka , innalillahi wa'inna ilaihirraju un saรฏ da nace kabari ZAN Kai zaidu yarone baisan komai ba Amma ka d'รขge shi zai Kai yanzu gashinan abin da kajanyo shikkenan Daman haka kake so burinka ya cika ka kashe Zaid ,nasan dama' tun da nazo da shi ba sonshi kake ba ,to hankalin ka ya kwanta kakashe Zaid Allah sarki bawan Allah bashi da kowa sai Allah yanzu ka rabashi da duniya ta hanyar gurba tacciyar sana,ar ka , shikkenan Babu komai kamar yadda ka kashe Zaid Nima wata Rana zaka min Haka domin Nima ba Dan uwanka bane kaganni ne ka taimakeni ,n'a gode da taimakon da kayi mini allah ya saka da alkairi Amma kasani zama dakai ya kare "daga Haka mujahid ya Mike tare da goge hawayen Dake zuba a kuncinsa ,sannan ya Yi hanyar fita, abokinan sa wadan da suka dad'e suna yiwa oga atiku aiki ne suka Shiga tsayar da shi suna bashi hakuri Amma mujahid ya ki tsayawa ya ciga ba da tafiya tare da cewa0 "Kuna Allah ya ganar da ku kamar yadda nagane wannan hanyar da muke bi ba Mai kyau bace nabar ku lafiya" dai dai lokacin da ya fice daga gidan. "Kallan me kuke? Kuma idan zaku bishi ban hana kuba zaku iya tafiya, Daman shi Haka d'an Adam yake ka dakko shi daga Rana ka saka shi a inuwa daga baya ya butul ce maka, jibi sabi da wannan d'an jaririn yaron yayimin Haka shekara sama da 12 ina tare da mujahid saรฏ gashi yaro karami Wan da ko shekara daya basuyi tare ba ya butul cemin akan shi" "Nima gaskiya oga nayi mamakin abin da mujahid ya aikata ban San maiyasa yake kaunar yaronan ba muma lokaci guda mukaga soyayya Mai karfi ta shiga tsakaninsa da Zaid" "mtstwww Kai Kuma Ali akwai ka da muna furci to Ina ruwanka kasan yaro akwai saurin Shiga rai dadin da dawa kuma Zaid abin tausayi ne allah idan yaronan Yana magana wataran har kuka yake sani" haushine ya Kama oga atiku a fusace yace "okay tausayi ko to kaima zaka iya bin mujahid Dan da alama Kai ma wataran zaka iya cin Amana ta kamar yadda yayi min ,Amma kusani Baku tsira ba sannan bakuci nulus ba duk inda kuka shiga a fadin duniyar Nan saina Nemo KU na kashek", "Oga kusa fa?" Ali yafada tare da zaro Ido "eh kusa ai duk wan da nazauna dashi musamman mujahid yariga da yasan sirrina tun da yaci amanata zai iya kaini Kara gurin hukuma Akan harkalla ta ,Dan Haka ya zama Dole na kwar da su" yan Gama fadar Haka Bai jira abin da Ali zai ce ba ya shige cikin gidan da sauri. Acan gidan su Amnaa kuwa zainab n'a komawa gida tashiga sanarwa da sumayya abin da yafaru a asbiti, sosai tayi mamakin yadda mahaifiyar ta tazage taringa sharara karya, Amma Kuma saita danne Tace "to umma Kuma doctor Yana da kudi Haka Amma kika Bari mukayi saki na safe?" "Dallacan shashasha waya fadamiki Ni zainabu zanga su Naga Rashi bama ki da hankali, to Bari kiji har katinsa yabani zamuringa waya "to waya Kuma umma? Kinmanta ke matar aurece?' "mestwwww banza to saime Allah Zan iya kashe aurena Dan na auri wannan likitan ke bikiga kayau ba kamar shiyay kansa ni ina tunani ma wannan doctor din jinsin larabawa ne " "Kai umma kikashe auranki fa kikace daman Har akwai wani Dan Adam da zai rudeki ki iya kashe aurenan ki nasan duk kyau na doctor din Bai Kai Abban muba" "a uzubillahi daina fad'a Babu hadima Abban me tab mutumin da duk ya tsufa kyan da ya dushashe ,ammafa duk da Haka bazan kashe aurena ba Zan zauna acikin gidannan kodan Naga bayan wannan tsinanniyar yarinyar ,yan Zu abin da nakeso Dake Zan had'aki da wannan likitan domin ki Sato Mana zuciyar sa kingane" "Kai umma ni fa idan bai min ba bazan kulaki shiba" "shashasha akwai hotonsa a jikin katin kallifa " ta d'akko katin tare da nuna Mata sannan taci gaba da cewa "ni uwarki ma nagani n'a rude ballan tana ke duk wani qualitรฉs da ake nema a jikin namiji wannan likitan ya hadasu" "woww umma ammafa ya had'u wallahi Ina sonki ummana jibeshi fa Ni tun da nake ban taba ganin namiji Mai kyau kamar wannan ba umma ya sunan shi?" "Eto Nan fa daya sunan shine ban sani ba Amma duba katin baza a rasa sunan sa ajikiba" kallon katin sumayya taciga ba dayi tana karantawa anan ta ga sunsa a jiki, "Woww ummana yanayin sa yanayin dadin sunan sa wallahi sunan yadace dashi" "ke dalla gafara Can, yasunan nashi?" Sunan sa doctor *ABEED AK FADAMA*. "Kai AK FADAMA?" Wannan sunan Aina nakejin sa ?" Tabbas n'a gane wannan mutumin shine wan da akaf fadin nahiyar Nan yafi kowanne attajiri yawan dukiya da yawan gwalagwalai hatta kofofin gidan sa ance na gold ne " "n'a gold umma?" Sumayya tayi tambayar had'e da zaro ido, "eh n'a gold aike mun warke wallahi yanzu abin da za ayi kisan yadda Zaki ki sace zuciyar doctor ABEED " "tab umma ba Dole ba" Bata Gama rufe bakiba sukaji amnaa ta chanyare da ihu alamar yunwa takeji ,Nan take zainab da sumayya sukayi tsaki "shegiyar yarinyar Nan kukan Mai takiyi Haka mestwwww" "a,a dai umma kisamu ki dauketa yanzu Sabi da Abba yakusa dawowa Dan wallahi zai iya ganewa " "hakane Amma wallahi kafin na dauketa saina zaneta "umma tatafi da sauri tashiga dukan d'uwawun amnaa da hannu itakuwa yarinyar ta dage sai kuka take abin tausayi , nikuwa marubuciyar nace idan karasa mahaifiya kayi kuka Dan karasa wani bangare na jikinka. ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 10* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 10* *A.k FADAMA EXCITED* Tun da su Fu,ad suke tafiya Zaid ya damesu da kuka har ya gaji yayi bacci a kirjin Fu,ad har suka karasa katafaren excited din ak fadama Dake cikin garin adamawa, babban gate din da aka Gina shi da zallar gold Mai tsada a ka wangale musu suka Shiga, excited din dake dauke da manya man yan gidaje na alfarma, daya daga cikin part din suka nufa, a daidai parking space din da yake wajen part din suka tsaya sukayi parking, Fu,ad ne ya fito dauke da Zaid a hannunsa da alama bayan kukan da yaci bacci ya samu yayi, takawa ya somayi har yakara sa bakin kofa ta farko wadda Tun kan ya karasa ta bude kanta da kanta, shiga yayi sukuma masu gadin abba n'a biye da abba abaya shima yazo ya Shiga, a babban falon gidan'suka zauna Abba ya bawa masu bagin sa umarni da su matsa Babu musu suka fita daga cikin part din Gaba daya, basu jima da fita ba Abba ya ji wayar sa na Kara, cikin nutsuwa ya sa hannu ya dauki wayar Dan ganin wayake kiransa a wannan lokacin, number faransa ce kuma Kiran daga cikin family dinsa ne dan yaga number ,dayawa yayi a nutse yace "Assalamualaikum" "ameen wa, alaikumussalam" aka amsa cikin wata sanya yayyiyar murya Mai dadin gaske, "abbana! Ko ba a fad'a Masa ba yasan wanan muryar wanene acikin yaransa sanan ya Gane wan da yake magana Dan Babu wan da yake kiransa da irin wanan sunan sai shi, kafcikin yaransa kowa in ya tashi Haka yake cewa Abban mu, shi kadai ne yake kiransa da abbana. Murmushi Abba ya saka yace "karamin su babban su, kan lafiya ?" "Yar dariya yayi yace "Kai abbana a she zaka ganeni wallahi nazata bazaka ganeni ba Dan muryata na sauya bakaji ba?" "Uhm Abjeed kenan ko Ina bacci najiyo sautin muryarka saina Gane kaine" "to abbana meyasa?" "Sabi da muryar ka ta fita da ban ,muryar ka ki wata macen albarka dan dadi" "uhm uhm Kai abba dan Allah kadaina yabona sai kasa naji nidin wani hadaddene" "ah to da fa bawani yabo gaskiya bake fad'a Abjeed Dina ,kasan ma mene kuwa ?" "A,a Abbana sai ka fada?" "Uhm n'a zaga kasashe da dama Har yanzu Banga mutumin da ya Yi ko kwata na kyawun kaba " zaro Ido Abjeed yayi yace "Kai abbana shikkenan dai abar Zan cenan yaushe zaka dawo?" "Gobe insha allah ka dawone ai nayi tunanin Kana Dubaรฏ " "a,a Abbana nayi kewarka ne shiyasa n'a dawo kuma Daman Ina farincikin dawowar Yaya Abeed shiyasa nadawo" "au aveed din ya dawo ne ?" "Eh abba yaya Abeed ya dawo sai dai kamar baiyi farincikin dawowa taba" "to meyasa Mai kagani?" "Abbana kaima kasani ai Sabi da Ina hanashi tunani Mana yanzuma kaganshi can Yana fama da tunani" ",uhm bansan meyasa Abeed yakeso ya illata kansa Sabi da zarah ba Ni kaina mahaifinsa na hakura ballanta na Kuma shi da yayi silar wargatsa mata rayuwa, "shikkenan barni dashi Zan dawo gobe insha allah" ",Tom shikkenan abba saรฏ ka dawo amma wannan abin kadaina" "mai kake tambaya ta Haka?" "Kasani abbana" " uhma karaminsu babbansu Kai ko to na daina Shan komai " "uhm abbana kenan shikkenan Zan ganema idan ma baka daina shaba " "tom shikkenan bye" "uhmm uhm Abbana kagaji Dani kenan?" "A,a ni n'a isa ingaji da king" "to naji har da wani cemin king wato cin hanci za a bani to bai isheni ba ka fadamin wani abu" "Kai oh ni dan gidan innata wato yaronan ka rainani da yawa saรฏ kace wata budurwar ka duk lokacin da zamuyi waya saรฏ kasa nace maka i love you , to wallahi kakiyayeni" "hhhh abbana gashinan ka fada to Nima I love you too baby boy" kitt ya katse wayar batare da ya jira abin da Abba zai ce ba, "Kajini da yaran zamani wai ni ne baby boy ? Hmm abba yayi kwafa ya juyo in da yaji ana dariya kasa_kasa yace "to Kai Kuma fa wa kakewa dariya?" Abba ya fad'a tare da hade girar sama da ta kasa" Fu,ad ne yace " wallahi abbanmu da Kai da yaya Abjeed Idan kuna wani abun saรฏ kace abokanai ko Yaya da Kani" "uhm Fu,ad kenan ban San meyasa ba Abjeed ya Mai Dani kamar wani kakansa Ni Ina tunanin ma Anya dannan ba a can asbiti aka canza min shiba " dariya ce ta kubucewa fu,ad besan lokacin da yace "abbanmu Anya kuwa yakamata ayi bien cike dan duk kanmu yaya Abjeed ya fimu kyau da komai Allah na tuba ayi mutum kamar aljani" "kull fu,ad kafa na sake jin irin wannan maganar abakin ka Ni ma da Wasa nake Abjeed danane na sunna Kuma mahaifiyar ku itace mahaifiyar sa" yayi maganar ransa a bace, "Abbanmu! abbanmu dan Allah kayi hakuri nima dawasa nake ,abbanmu Wai Ni naji kamar Yaya Abjeed Yana cewa Yaya Abeed ya dawo Kuma har yanzu Bai canza halinsa ba still dai Yana cikin damuwa Wai Mai yake damun sane abbanmu !? Kullum Ina son insane Maine ainihin labarin yaya zarah meyasa Yaya zai damu Akan ta Haka Amma kaki ka sanar dani, asanina dai tasowar danayi a gida hoton yaya zarah kawai nasani kuma shinake kallo Amma har yanzu bansan menene ainihin tarinhin rayuwar gidan mu ta baya ba domin ni a lokacin bani da wani wayo sosai ban sani ba dai ko Yaya Abjeed yasani tun da shi ya girmeni Abba Ina son insan menene labarin Yaya zarah Kuma wacece ita ? Menene dalilin da ya hadaka da ita tun da Naga ita ba 'yarka bace Dan da ace Yaya zarah 'yarka ce wani abun bazai taba had'ata da yaya Abeed ba, n'a rokeka abba ka barni labari Akan asalin tarihin A.k FADAMA". Fu,ad ya karasa maganar Yana durkushe wa a gaban mahaifinsu cike da son sanin abin da yake tambayar mahaifin nasu. Wani gwauran numfashi abbanmu yaja hade da tsuramin Ido Yana kallona cike da mamaki ,can Kuma sai Abbanmu ya cemin "Fu,ad kana son sani abin da ya fitar da Zara,u daga daular fadama ko? Fu,ad labarine Mai tsayi wan da ya shafi abubuwan ban tausayi da ban Al,ajabi a cikin sa ,sannan labarine Mai rikitarwa ,idan nace Zan baka labarin Nan bazai yuwu mugama shi a yanzu ba Dan Haka namaka alkawarin Zan baka labarin ka biyoni bashi" Cikin furgici n'a kalli abbanmu hade da hafiyar wani masifaffen yawu nace "abbanmu wannan abin da ka fadamin ya Kara sakamin kaunar sonjin wannan labarin abbnmu Dan Allah ka taimaka kafara bani labarinan ko a takaice ne kafin mu zauna kasamu lokaci" "uhm fu,ad kenan shikkenan Zan baka rabarin Amma ba da kaina ba Zan dakkoma ka asalin littafin da marubuciyar nan ta rubuta Akan Zara,u sai na baka ka karanta kaji" "to abbanmu meyasa bazaka bani da kanka ba sai nake ganin kamar jin komai daga bakin ka sai ya fi" "a,a fu,ad ka karanta komai ni balallai n'a iya fada maka wani abun ba sabi da kunya da nauyin ka da nakeji, kaje cikin Wan cen d'akin ka bude drowar zaka ga littatafai guda uku babban ciki shine wan da zaka ji dukkannin abin da kakeson sani" "to abbanmu Amma Abbanmu Naga d'akin arufa Ina mukullin sannan abbanmu Zan iya tafiya da littafin faransa ?" "Eh zaka iya Amma kada ka Bari Abeed ya gaji, sannan mukullin Yana jikin kofar " Abba ya fada tare da mikewa ya hau sama Yana cewa "kasha karatu lafiya" Bayan tafiyar abbanmu sama Fu,ad ya Mike yanufi kofar wadda daga gani an dade ba a bude ta ba ganin yadda Kura ta baibayeta ga Yana har jikin mukullin, cikin azama Fu,ad ya dauki mukullin ya saka sai ga kofar ta bude , murmushi yayi kana ya tura kofar ya danna Kai, Nan take ya dawo baya da sauri kasan cewar kurar da ta daki fuskarsa ga Yana da tacika d'akin, tari ya somayi na yan mintina Yana tunanin ya shiga ko karya shiga domin tun daga yanzu har yaji tsoro da kid'ima ya Soma ziyartar zuciyarsa, tunani ya shigayi can Kuma sainaga ya Yi addu,a ya danna Kai ciki hade da saka hannu ya shiga Kore yanar har ya Isa bakin drowar , batare da Bata lokaci ba ya shiga duban littafin can ya hangosu kamar yadda Abba ya fad'a masa babban littafin ya dakko ya juyo Zan fito Nan take idanunsa suka Kai kan hotunan Abeed dake manne a jikin bangon dakin ,Can Kuma ya hango hoton wata kekkewar yarinya a gefe Mai Kama da Yaya zarah bakinsa har rawa yake wajen cewa "Kai Adeena Mai yakawo hoton Adeena Nan d'akin Daman ta zauna a cikin gidannan to kenan waye ya haifeta Daman ba 'yar abbanmu bace to idan ba 'yar Abba bace Yar wace ko dai 'yar Yaya Abeed ce ? Kai bazai yuwuba, fu,ad yayi saurin fita daga dakin ya koma dakinsa inda ya samu Zaid sai baccinsa yake hankali kwance, saurin zama yayi ya bude bangon littafin ya Soma karantawa kamar Haka,.......... Asalin labarin ya Soma ne Tun daga farkon zuwanta gidan mu ,ita din ba kowa bace face kaddara ta,wadda ta kasance nakaso a rayuwata dama' iyayena Baki d'aya ,wannan daki nane wan can Kuma d'akin Dake gefena na hannun hagu shine sakin ta. Saurin rufe littafin fu,ad yayi ya fita Dan ya tabbatar da abin da yagani a cikin littafin, Yana karasawa cikin falon ya nufi dakin dayake a hannun hagu ma,ana dakin kaddarar yake son gani, Kai tsaye ya karasa bakin kofar ya tsaya kamar yadda yasamu mukulli a jikin kofar d'akin da ya dakko littafin Haka itama wannan kofar mukullin a jiki take, murdawa yayi ya shiga , Nan take yaga wani uban Kira da datti wan da yafi ma na d'akin can, duk da Haka tusa Kai ciki yayi tare da Kade yanar d'akin, a hankula ya shiga zagaye harabar d'akin Yana kallon ko Ina nacikin d'akin ,komai yananan yadda yake sai dai datti da d'akin yayi kawai zama yayi a gefan gadon sai jiyayi ya zauna a kan wani abu ,da sauri ya tashi ,wayoyine guda biyu a ajiye sun Yi Kira sunyi tilis hatta zanin gadon ma yayi datti kamar ba fariba, sai kayan Wasa Teddy a kasa manya Kai kana ganin d'akin kasan d'akin macene, wayar ya dauka ya Soma dannawa sai dai Babu alamun zata kawo Dan Haka ya bude bayan wayar sai ga memory ya Fado, da sauri ya dauka ya ajiye komai ya nufi hanyar fita, har zai fita ya ci Kara do wani kekkewan hoto a bakin kofar ,Baki ya bude tare da cewa "woww Yaya Zarah da kina k'arama kinfi kyau kamarki sak kamar Adeena ,to Amma Ni Wai abin da nake son tabbatar wa shin Adeena 'yar wace Daman ba Ammi ce ta haifeta ba?" Fita yayi tare da tunani kala kala a zuciyarsa ya koma d'aki kana ya dauki littafin zai cigaba da Karan tawa , zaid ya tashi daga bacci ya Soma kuka. "Oh my God" Fu ad yace tare da rufe littafin ya ruko hannunsa tare da janyosa jikinsa yace "Zaid menene ?" To ya Isa daina kukan kaji, Yana maganar Yana Dan jijjiga bayansa ,"zakaje gurin abbanmu taso maza muje n'a kaika gurin abbanmu kaji, yafada Yana sakko dashi daga kan gado, sannan ya Kama hannun sa suka futa wajen falo, Kai tsaye sama suka nufa gurin abba, lokacin da suka karasa dakin a rufe yake Dan Haka fu ad ya Kwan kwasa ,murya a tausashe Abba yace "Wanene?" "Abbanmu Fu ad ne" batare da abba yasake cewa komai ba ya Mike daga kwancen da yake ,hawayen idonsa ya goge sannan ya ajiye hoton dake hannunsa ya tashi ,zuwa bakin kofar ya bude Masa, kallo daya Fu da yayi Masa yasan kuka yake, hakanne yasa shima ya hade girar sama da ta kasa yace, "abbanmu kuka kake ko?" Murmushin karfin hali Abba ya kwakulo yace "Fu ad ba kuka make ba" "uhm abbanmu kenan to shikkenan Amma wancan hoton dake kan bed dinka da?" "Hmm Fu ad ka isheni da tambaya fa " "tom shikkenan Abba tun da Haka kace Daman Zaid na kawo maka ya debe maka kewa" "ah to kushigo" Abba ya matsa suka shiga ,a kan gadon Fu ad ya ajiye Zaid shima ya zauna tare da Mika hannu ya dauki hoton, murmushi kawai yasaki yace "uhm kaddarar 'yan gidannan kenan" idon Zaid ne yakai kan hoton nan take idonsa ya ganomasa wadda kejikin hoton ,a tsorace yace "umm umma " yayi maganar tare da Kara matsawa kisa da hoton tana kallonta ,Nan take ya fashe da kuka ya shiga shafa hoton da hannnu, cike da mamakin Zaid Abba ya karaso ya rike Zaid yace "yaro kasanta ne a ina kasan ta?" Daga Kai yayi kawai " "Aina kasanta ?" "Umma na ce" Zaid ya fad'a a takaice ,ummanka kuma?" To ummanka to tana Ina?" Fu ad ya watso Masa tambaya "ta taaa ta mutu" zaro Ido Abba yayi a tsorace yace "ta mutu Kai wannan ba ummanka bace nasan zarah na Raye Ina da tabbacin zata Bata mutu ba, sai dai in Mai Kama da zarah ce ummanka " "a,a abbanmu saรฏ ta iya yuwuwa umman tasace shekara nawa da barin yaya zarah daga gidannan tun bani da wani wayo sosai ga shi har na girma na mallaki hankalin kaina," "Kai fu ad "yata tana Raye Bata mutuba " Abba ya Mike a fusace ya bude wata kofa ya shiga tare da rufewa, shikuwa Fu ad kallon Zaid tayi Tace kaga abbanmu ko zaka zauna dashi" Kai kawai Zaid ya daga batare da yace Komai ba , Fu ad ne ya jjanyosa jikinsa ya Shiga jijjigashi har yasoma lumshe Ido. *Kaduna gidan su Amnaa Umma ce zaune a gaban wayarta tana dannawa tare da jera number wayar Dr Abeed a jiki, bayan ta Gama rubutawa ne ta janyo amnaa jikinta tare da Dora hannu a kanta tana bubbuga bayanta ,sannan ta Soma Kira, bugu biyu Abeed ya daga "Assalamualaikum" ameen wa, alaikumussalam barka da wannan lokacin dortor da fatan kaje gida lafiya ?" "Lafiya kalau alhamdulillah, sai dai ban gane dawa nake magana ba sorry ban dauki murya ba" ya fad'a a takaice dai dai lokacin da yake gyra kwanciyar sa . "Ayya yaro nice wadda n'a kawo yarinyar asbitin ku a Kaduna Har kace gida zaka koma ka bani katin ka ,latina wadda ka ce zaka dinga taimakawa ?" "Ehhh n'a gane n'a fahimta maman Amnaa ko sorry wallahi ban manta da kuba Kuna Raina yanzu Ina Amnaa take ya jikin nata?" "Jiki alhamdulillah , Amnaa gatanan tana kwance a jikina kasan uwa da da sai Allah idan bata kwanta a jikina ba ajikinwa zata kwanta ,kuma kaga karamar yarinya ce batasan kowaba saรฏ ni ga kiwa datake fama da ita ,to dai Zan iya cewa tana yadda da wata yarinyar makwaftan mu ,Allah sarki yarinyar akwai kirki" Uhm ,Abeed yayi murmushi yace "Allah sarki wata yarinyar kuka samu?' "Eh wallahi yar makwafciya Tace yarinyar a kwai hankali ga biyayya ga iyaye ,Kuma kaganta kekkewa Wallahi, Ni da zaka yarda ma yadda baka da auren Nan ai saika ganta ko Allah zaisa ka yaba da hankalinta" "Uhm maman Amnaa kenan kedai kawai ki kwalleni yadda kika ganni yanzu dai inason ganin Amnaa zuwa anjima domin tana min Kama da wata kwanwata Zan haku anjima a video call sai kuga juna" Washe Baki umma tayi bakin ta harrawa yake wajen cewa "ah to to Babu damuwa sai ma bakirawo wannan yarinyar itama ku gaysa ko ya kace ?" "Tom shikkenan Babu damuwa zuwa anjima bye" ya katse wayar kitt. Umma Bata jira wata wata ba ta janye Amnaa daga jikinta tare da dungurar da ita a kasa Tace "shegiya taji jiki Mai dadi tayi lamo kamar wadda zan shayar, " Sumayya dake gefe tayi shiru ta zabga tagumi Tace" Allah umma nakamu da soyayyar wannan doctor din tun kafin naganshi anjima ,Kuma shi gashi da alama tarkon mu Bai kamashi ba sai wani share zancen yake Anya kuwa zai Soni?" "Dalla Can banza shashasha waya fada Miki bazai soki ba shi waye, wane namijine zai ganki yace Bai kyasa ba ai karya yake dolena ya soki wallahi ,to idan Bai Suki ba uban wa yake jira ko wannan macacciyar yarinyar yake jira ta girma ya aura, aikuwa da ya cika asararre Dan Wasa da zuciyarsa zayyi yarinyar da saura kiriss n'a aika shegiya lahira " "Hmm ban da kince Yana so ya dinga ganinta Allah da kasheta mukayi kawai muka huta haba ,nifa har na fara kishi da ita" ta karasa maganar hade da saka kafa ta ture Amnaa dake kwance Yana kuka " allah sarki rayuwa kenan . *Oga atiku* "Hmm Wai haryanzu Baku samu mujahid ba,to kenan Ina wannan yaron ya shiga ne ? Dole n'a nemo mujahid Tun kafin ya tona Mana asiri" "wallahi oga duk in da muke tunanin zamu samu mujahid munje bamu sameshi ba ,kuma tun farko da an nemu shawarata tun kafin ya fita daga gidannan zamu Gama dashi ,Dan Bai Kama ta ace wan da yasan sirrin mu mu barshi ya tafi ba ,kaga yanzu sai mudinga taka tsan tsan idan ba Haka ba sai dai mu hakura mujira sammaci daga gurin hukuma" "no "oga atiku ya Mike a fusace tare da buga kafa yace karyane wallahi duk inda za a samo shi a samomin shi gawarsa kawai nake bukata ,ba a Isa a kamani ba anyi kadan a kamani a zauna lafiya , kuje kuduba ko Ina a fadin adamawa inason Naga gawar mujahid" da sauri ya ran nasa suka hada Baki suka amsa sannan suka juya suka nufi hanyar fita. *A.k FADAMA* Tun da Abba ya shiga d'akin Bai fito ba sai da ana kwalla Kiran sallar magriba Dan Haka kaitsaye ya shigo d'akin da ya fita ya bar su Fu,ad. Ciki Dan yayi tunanin sun fita, Yana shiga cike da mamaki ya gansu daga Fu,ad har Zaid baccinsu suke Sha cikin kwanciyar hankali, murmushi yayi a zuciyar sa yace "oh su zaid iyayen rigima wai ummana ce, allah ya kyauta" hannu ya Kai kan kafar Fu ad ya shiga bugunsa cikin nutsuwa yace" Fu ad ,Fu ad tashi Mana lokacin sallar magriba yayi kanaji ana sallah kana bacci oya maza Mike kayi alwala mutafi, Babu musu Fu ad ya Mike tare da furta la,ilaha,illalahu Muhammadur rasululla (s.A.w) sannan ya ce "allah abba banmasan baccin ya daukeni ba" "shikkenan ai yanzu dai tashi Zaid shima mutafi yayi salla idan muka dawo ka hada kayanka jirgin asba zamubi kaji" "a razane yace "abbanmu asba fa?" Eh ko da wani abunne?" A,a abbanmu Daman kan maganar littafinnan ZAN iya tafiya dashi San wallahi ban karantaba Zaid ya Sona kuka nadai fara farko" "tom shinkkenan zaka iya tafiya dashi amma kada ka Bari Abeed ya gani " daga Haka Abba Bai sake cewa komai ba ya sauka kasa, Fu,ad kuwa mikewa yayi yanufi bathroom cike da tunanin abin da yasa yace kada ya Bari Yaya Abeed ya gani. Yana Shiga alwala ya dauro sannan ya fito bedroom,Kai tsaye in da ya bar Zaid ya koma ya shiga tashin sa, "zaid tashi Kayi sallah kaji" motsawa zaid ya somayi can Kuma ya Mike Yana murza Ido, cak Fu ad ya dagasa zuwa bathroom ,shina alwalar ya Yi Masa sannan ya fito dashi hannunsa ruke da nasa ,suka fita zuwa masallaci. *Faransa* Kwan ce take a kan luntsu memiyar katifarta mai rai da lafiya ,kekkewar dattijuwar da akalla bazata huce shekara 55 a duniya ba, bude idonta tayi da sauri jin yadda yarinyar ta shigo tana tsalle cike da karagi tana cewa "ammi! Ammi!! Ammi yau abbanmu zai dawo woyyo dadi"" innalillahi wa'inna ilaihirraju un" Adeena narasa maiyasa Har yanzu girma kike bakya hankali yanzu Dan Allah kin kyau ta kenan Ina bacci na Mai dadi Zaki zo kina min ihu aka, cemiki akai bansan Abban zai dawo bane? To Mai da murna ciki yarinya Abba dai sai gobe zai dawo ba yau ba" baki Adeena ta ta'be zatai kuka tana magana Tana babbuga kafa Tace "Allah ammi uncle ne ta fadamin yau abbanmu zai dawo kuma nasan bazai mun karya ba" "eyeee ah lallai yarinyar nan wato uncle bazai Miki karya ba itakuma ammi zata Miki karya kenan to Dan ubanki uncle din ma bani na haifeshi ba ,Ni yakata kifi sanin gaskiya a gurina Sabi da Ni matar Abban ce" "wallahi ke ba matar abbanmu bace " "la ha ila Adeena kina da hankali kuwa Har kina rantsuwa Ni ba matar Abban ku bace ,to kenan matar wace Kuma duk yaran gidannan wace ta haifesu? "Tab nice matar sa Naga abbanmu yace ke ba matarsa bace nice matarsa Kuma duk yaran gidannan har su uncle Abjeed duk Ni na haifesu ba keba" "ah to yayi kekika haifesu ko to zonan zakici kwal ubanki yau tun da Ni kin Mai Dani kakarki" ammi ta Mike da sauri, kafin ta gana tashi Adeena ta watsa a guje, tana dariya. Tom a can adamawa kuwa bayan su Fu ad sun dawo daga sallah d'akin da ya huce Kai tsaye ,ya hada komai nasa da yake bukata,kana ya dauki wannan littafin ya saka a jaka karama ya fito zuwa harabar gidan, Kai tsaye but din motar ya bude ya saka kayan sannan ya dawo ya kwanta, ko da ya kwanta kasa bacci yayi Sabi da tsananin tunanin abin da zai karanta a littafin Nan, har ga Allah ya matsu yaji menene asalin wannan labarin da har yanzu kowa yake Masa wasa da hankali yaki sanar Masa, Yana Haka bacci Mai dadi yayi awan Gaba da shi. ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 11* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 11* *********** "Gwggo kinsan halin oga atiku akan komai zai iya cewa zai hallaka rayuwa ta ,shiyasa na zabi nayi hijira na bar garin adamawa gaba daya , yadda idan ya nemeni bazai samu inda nake ba ,ballanta n'a Har yace zai kasheni" "uhm mujahidu kenan, bantari numfashin kaba amma saรฏ nake ganin kamar zama anan yafimaka alheri daka tafi can wani garin inda baka da dangi ko wani asalin , a tinanina ko Mai zakayiwa atiku bazai iya hallaka kaba kawai dai fad'a yake Amma Ni ban yarda zai iya kashemin Kai ba" "hmm bazaki gane ba gwggo atiku mugune Ni danake zaune dashi ni nasan waye shi kedai kawai ki barni natafi addu,a kadai ita nake bukata daga gareki" "uhm tom shikkenan mujahidu insha Allahu Zan maka addua sosai kobayan ka tafi, ALLAH ta tsare ya kiyaye ka daga sharrin mahassada da makiya adawo lafiya allah ya hadaka da nagari Ameen " daga Haka mujahid ya amsa da ameen yayi murmushi yace "ko kefa gwaggo ta "sai Kuma ya Mike ya nufi hanyar fita batare da sanin inda ya dosa ba. .....Tun da garin Allah ya waye su ammi suke ta shige da fice a cikin gidan, su girka wannan su sauke wannan ,wani abun ma sai kagani da idonka, bayan ammi ta Gama nunawa yan aikin gidan abin da zasu karasa fito was tayi zuwa falo, anan ta samu Adeena a zaune tana Wasa da Yar baby ita kadai Babu kowa a falon hakanne ya sa Ammi ta kalle ta murya asanyaye cikin nutsuwa tace "Adeena ! Ina sauran yaran gidannan ya a Kai ban ga kowa ba sai ke kad'a i? Baki ta turo gaba ta kalli Ammi Tace "na saka su a cikin 'yar tsanan nan" daga Haka Bata Kara cewa ammi komai ba ta cigaba da wasan ta. Hau shine ya Kama ammi Bata San lokacin da ta daka Mata duka a baya ta ce "dan ubanki ni wai sa arki ce , ina Miki magana kina cemin suna cikin Yar baby Sabi da kin Raina Ni " ta sake daga hannu zata Dake ta Abjeed yayi sallama , da gudu Adeena ta Mike ta fad'a jikinsa ta fashe da kuka har da shashasheka, "Subahanallahi Adeena mai ta faru waya tabaki, lafiya kike kuka?" "Na hada da Kai da ita din na jibga haba yarinyar tabi ta rainani kamar wata da,arta ta Mai Dani kakarta " "Dan Allah ammi kiyi hakuri Mai tayi Miki Haka kika daketa ?" "Ban sani ba zoka matse bakina idan naji zafi sai na fad'a maka ,Ina kaje?" Ammi na fita ne Ina lambu Bata fad'a Miki bane?" "Ina zata fadamin tana min shakiyanci Wai Kuna cikin Yar baby kajimin yarinya ,wataran saina gurgude Miki kugu na huta da masifarki" juyowa adeena tayi a nutse ta murguda wa ammi Baki tare da cewa " to gurgude din Kuma wallahi abbanmu ya dawo saina fada masa kina duka na" man Adeena Ammi tayo zata daketa da sauri Abjeed yace "yi hakuri Ammi yarina ce fa saรฏ a hankali kiyi hakuri jinki" kafin ya karasa fad'ar maganarsa Adeena tayi caraf Tace "Bata ta dakeni wallahi yau dinnan zansa abbanmu ya sallaneta Daman nasan kishi take Dani tun da abbanmu ya ce ni matarsa ce shikkenan take adda bamin " "oh innalillahi wa'inna ilaihirraju un Adeena yaushe kika koma Haka Aina kika koyo rashin kunya, Ni mahaifiyar Taki kike cewa ajira abba ya dawo ya koreni " ammi tayi kwafa ta girgiza Kai tayi cikin daki Rai a bace. Hannunta Abjeed ya kamo suka zauna ya kalleta yace "Adeena ! "Naam uncle Abjeed" "kalleni kiga" kallonsa tayi da sauri ta sauke idonta kasa ganin yadda ya hade girar sama da ta kasa babu alamar murmushi ko kadan ,bakinta na rawa Tace "uncle Abjeed Dan Allah kayi hakuri wallahi bazan sake ba ammice fa Bata da gaskiya kullum saikana min fad'a ita baka Yi Mata " dariya ce ta kusan subuce masa ganin yadda tayi zatai kuka ga maganar da takeyi Akan ammi har zuciyarta take fad'a ,wato ita ala Dole ammi kishiyar Tace , dogon numfashi ya ja batare da ya Bari dariyar ta fito foliba yace "Adeena! Kinga ammi babbace Kuma ta girmeki nesa ba kusaba meyasa kullum kikeson kirinka Bata Mata Rai ammi ce fa kin Mata itace mahaifiyar mu dukka kidaina kinji ,bana son Ina gani kina Mata irin wannan Babu kyau idan kuwa kika ci gaba allah zai Kona ki a wuta" "uhm to ai itama ka fada mata ta rinka min biyayya kamar yadda uncle yake min " "to yanzu Adeena Ammi ce zata Miki biyayya haba Adeena kamar bakya zuwa islamiyya bakisan hukuncin batawa iyaye raiba ko" "tab nifa ba ammice ta haifeni ba kamar yadda Abba ya aureta Nima Haka abbanmu ya auroni " shiru Abjeed yayi batare da yace Komai ba domin zuwa yanzu yaruga da ya fahimci ba kowane ya hada wannan bom dinba sai Abba Dan Haka shikadai ne zai iya fahimtar da Adeena ta nutsu ta gane Wasa yake Mata ba matar sa bace , a fili kuma ya Kura Mata Ido "Kai uncle Abjeed Ni wallahi idonka tsoro yake bani kyaunka yayi yawa" "baiyi niyar dariya ba Amma sai da yayi "uhmm Adeena nikuma " "ehh Mana Ni Bari naje gurin uncle Naga kowa Yana shirye dhiryen dawowar abbanmu Amma shi kullum Yana kunshe a daki ,Bari na kirashi" "uhm tom shikkenan maza tashi kije Tun da dankine ko zaiji maganarki ya fito" Bata sake cewa komai ba ta Mike da gudu ta nufi wani daki Dake kallon falon gidan ,ko sallama batayi ba ta fada dakin da gudu saรฏ jinta yayi a kirjinsa tana dukansa "uncle ! Uncle!! Uncle katashi Dan Allah Ni ka bude ido" tayi maganar tana sa hannu a daidai kan idonsa taba gwale idon wai ala Dole saรฏ ya tashi, Bude Ido yayi Rai a bace kamar Daren mutuwa ya zabga tsaki ya kalleta yace "Adeena menรฉ Haka ? "Kaii Adeena kuma? "Uhm sorry Mommy lafiya sokike ki kashe Dan Baki " "a,a ni ba so nake ba ganinai kowa zai fito yayi Hira Amma ban da Kai Kai kullum kana cikin daki nayi nayi kana fitowa kaki, kumama Tai abbanmu zai dawo Amma Kai ko farinciki ma bakayi, jiya ka dawo gidannan inata murna dana ta dawo Ashe kace murna ta koma ciki duk kasa jikina yayi sanyi kullum Kai damuwa Haka ake" ido ya Kura Mata sosai Yana kallonta kamar ba itace take zaro wadannan zantukan ba, Yana mamakin yadda yarinya karama take zama tana zaro wadannan zantukan, "mommy Wai keko kike wannan zancen?" "Ban fahimta ba da waye Naga mu biyune a cikin d'akin" "uhm ai kawai Naga kin fage sai Dada kikemin ,to Allah ya huci zuciyar mother yanzun Nan Zan tashi ai bansan yau Abbanmu zai dawo ba shiyasa kikaga ko shiryawa banyi ba" "to yanzu kasani ai sai katashi ka fara shiri nima yanzu wanka zanje nayi Nay kwalliya dan Kar ammi tafi Ni yin kyau " " to Adeena yau Kuma keda ammin naki ?" "To ai dukana tayi kumama yau bazan shiga dakinta na dakko kayaba sai dai ka fita ka sayomin sabo " "haba mommy sabon Kaya Kuma ki tausayamun nagaji bazan iya tafiya ba Allah kiyi hakuri kishiga d'akin ammi ki dakko kayanki" "tab Ni fa bazanje ba nayi ritaya nida shiga d'akin ammi sai nayi sati guda kumama duk abin ta yau idan Abbanmu ya dawo kwana nane ba nataba" zaro Ido Abeed yayi tare da ruke Baki yace "kwananki Kuma kedawa zaku kwanta din?" "Ni da mijina abbanmu Mana?" "Ah lallai mommy kin debota da zafi lallai kina son ammi tayi kulikulin kubura da ke tab ah lallai" "uhm wa abbanmu yananan zata dakeni tab kaga Ni katashi ka sayomin kafin ka dawo nayi wanka a nan dakin ,dan yau bazan SHIGA dakin Ammi ba " tayi maganar tana turo Baki "shikkenan gimbiyata ai ba sai kinyi kuka ba duk yadda kika ce Haka za,ayi" Yana Gama fadar Haka ya saka rigarsa jallabiya blue ya fito falo, anan ya samu Abjeed a zaune ya kishingida da bayan kujerar ya lumshe Ido Babu abin da yake damunsa gashin idonnan nashi kuwa ya sakko Gaba daya ya rufe Masa kasan Ido Zara Zara abin dai gwanin Sha,awa Dole abbansu yace shi har yanzu Bai ga namiji Mai kyau irin Abjeed ba, " Am Abdul majeed! Dan Allah idan ba wani abun kake ba tashi na Dan aike ka" bude ido yayi a hankula cikin nutsuwa yake kalllonsa Dan ya San Babu Mai fad'a Masa irin wannan sunan sai shi, kallonsa yayi yace "na d'aka kafito kenan?" "Kaga Ni ba wannan nakeson jiba idan zakaje to idan kuma bazakaje ba natafi da kaina" "bazai jeba tafi da kanka Babu wan da ya hanaka" ammi ta fada lokacin da take karasonwa cikin falon "ammi kanina ne fa ban Isa na aikesa ba?" "Ni Kuma mahaifiyar kace ban Isa na baka humarni ka jiba?" "Allah ya huci zuciyar ki ammi zanje da kaina kamar yadda kike so" Bai sake kallon inda Abjeed ya keba ya fice daga part din, Kai tsaye parking space ya nufa ya shiga mota zai fara tuki,wayarsa ta shiga ruri ,rainsa Bai soba haka ya dauki wayar ya Kara a kunnensa "Assalamualaikum" ya furta a takaice "am Abeeddeen Abban ku nake nema yanan kuwa Dan na Kira wayarsa naji Bai daga ba" "uhm wallahi abbanmu bayanan Amma ban sani ba dai ko Yana hanya shiyasa Bai daga ba, yau nake tunanin zai dawo" "okay Allah ya dawo da shi lafiya Daman maganar aurenku da haleema ne naji shiru nikuma sonake n'a aurar da yarinya ta " "uhm abba indai wannan maganar ce aini ma zan iya baka amsa ba sai Abbanmu ya dawo ba ,kawai kayi Mata auren dama' Ni ban shirya aure yanzu ba kuyi hakuri,"lallai ma yaronnan kacika dan duniya wato baka shirya aure ba ,irin ga gold dinan ana bibiyar ka Har kasamu bakin wulakanci, to wallahi ka kiyayeni aikin banza ni gangancine yasa ZAN baka auren 'yata " Bai jira abin da Abeed zai ce ba ya katse wayar kitt. Allah sarki abeeed kifa kansa yayi a kan sitiyarin motar ya saki kuka n'a rashin dalilin mai yake damunsa Gaba daya ta rasa duk wani farinciki ,komai Yamada zafi rayuwarsa gaba daya tazama a bin tausayi yasan ba komai bane face sakayya kamaryadda damuwarasa ta illata zarah a baya shima gashi zuciyar sa tana son bugawa sabi da tunanin da kunci, jiyayi an rabashi ta baya ,saurin d'ago wa yayi Yana kallonsa a zuciyar sa kuma yace "daman bai rufe kofar motar nan ba" afili kuma saรฏ yace "Abjeed ! Lafiya ?" "Yaya wai maiyake faruwa ne maiyake damunka narasa mai yaje faruwa dakai ni fa da ba Haka nasan yayana ba ,amma jibeka yanzu duk dรฉpression ya maka yawa ,ita wadda kake domin ta mebi ma yanzu Bata Raye Dan Allah Yaya ka daina tunanin nan, sannan ina son kaje ka roki yafiyar abbana zai yafe maka nasani sabi da abbana Yana da hakuri nasan girman zunubin da ka aikata bai zama lallai ya goge cikin sauki ba ,Amma ai an dade dolene abbana ya manta wasu daga ciki ka daure Dan uwana dan Allah, bana jin dadin ina ganinka cikin damuwa ,kwana biyu Adeena datake yarinya karama itama ta Soma damuwa Akan yadda kake rayuwarka a gidannan sokake ta tsinci kanta a yanayin da kake ciki?" "Uhm Abjeed bazaka gane ba bakasan komai ba Kai yarone har yanzu , kaje kawai Zan fita" "a,a Yaya wallahi bazan barka ka fita a irin wannan yanayin ba , koma mainene ka kawo n'a sayo maka" "a,a Abjeed kabarshi bakaji abin da Ammi Tace ba bazaka ba" "uhm Ammi ai ba sabi da haka Tace baza niba itama tagaji da halinkane na ko in kula shiyasa takeso ka dan taka da kanka kaima sabi da zaman dakin shima wani ciwanne haba ayi mutum kamar wani sakago, yanzu dai idan ma baza ka bani nasayo maka ba mutafi tare" Babu yarda Abeed ya iya ya Soma tuka mota Har baki gate Mai gadi ya wangale musu gete suka fita, Wani karamin store suka shiga , Kaya masu kyau suka kwasowa Adeena sosai sannan suka buya kudin suka fita zuwa mota, BAYAN sun saka kayan a ciki ne suma suka shiga motar suka Soma tafiya cikin nutsuwa har suka karasa cikin warabar gidan su, bude musu gate Mai gadi yayi suka shiga ciki ,bayan sun Yi parking suka fito dauke da kayan a hannun su suka shiga cikin gidan , Basu tadda kowa a falon ba Dan Haka Abjeed ya shige bedroom dinsa shima Abeed ya shiga nasa bedroom din dauke da kayan Adeena a hannunsa, A zaune ya sameta ta Yi wanka hadda saka janbaki da jagira, abin gwanin ban dariya Sabi da kwalliyar ma Bata iyaba , Jan bakin duk ya hauro fuskarta , Abeed da ya shigo da dariya zaiyi sai Kuma ya fasa Sabi da yasan halin darunta "awwwwn kinganki kuwa ko turawa albarka" "Allah dagaske kake uncle?" ",Uhm dagaske mana ga kayanma n'a sayo Miki kiyi sauri kisa Abba ya karaso Dan yanzu ammi ta tafi airport " kuka ta saka ta Soma daru harda burgima Wai yaza ace ammi taje taro Abba ita Kuma a barta a gida, da sauri Abeed ya katseta da cewa "ya Isa mommy Zaki Bata kwalliyar sokike ya dawo yaga bakiyi kyau ba? To albishirinki ammi batayi kwalliya ba ta tafi Kinga kafin ta dawo ke kinyi walliyarki ko? "Eh hakane ta washe Baki tana dariya shima dariyar ya Soma Yi, Dan shi Babu abin da ya bashi dariya kamar janbakin da ta lafta har saman hakoranta ,Wai duk a tunanin ta ita ta kure kyau. Doguwar riga ya Bata fara Mai ratsin ado Baki da pink sai dankwalin rigar baki, Yana Bata ya fita yace "to Ina jiranki a falo natafi taro abbanmu" to Tace Masa kawai ya fita. Bai Dade da zama a falon ba sai jin jiniya yayi ta ko Ina da karar shigowar motoci ,wannan abin ya tabbatar Masa abbansu ne yadawo ,nan take Abeed ya ji jikinsa yayi sanyi Haka kurum yaji jikinsa na Bari kamar nazari, kokarin saita kansa yayi ganin Adeena ta fito daga d'aki da gudu ,hakan yayi daidai da shigowar Abba falon ,a guje ta fad'a jikin sa Yana murna tana cewa "oyoyo abbanmu " shima murna yashiga yi da murmushi Yana cewa "oyoyo amaryata, kinyi kyau fa" "Allah abbanmu nayi kyau ? Tana magana Tana watsawa ammi harara , sannan ta cigaba da cewa "abbanmu Amma ai nafi ammi yin kyau ko" "ah haba Wana zai hada kinfita kyau itafa ta tsufa" dariya Adeena tashiga yimata har da kwalo , Abjeed da ya fito daga dakinsa shima rungume Abba yayi Yana dariya Yana cewa "I miss you baby boy" Rai Abba ya hade tare da cewa "ka Soma ko?' "u uhm uhm shikkenan bazance maka baby boy ba to naji muje kaci abinci ka huta ko" "tom shikkenan muje" "a,a Abbana bakaga Yaya Abeed bane tun dazu yaketa maka sannu da zuwa baka amsa ba" "oh Ashe Daman da mutum a falon aini ban ganshi ba" Nan take jikin Abeed tasakeyin sanyi ,Amma duk da Haka baiyi kasa a guywa ba yasake cewa "abbanmu sannu da zuwa" "banza yayi Masa tare da watsa masa harara ya huce ,har yaje bakin kofa yace "waye Abban naka ? Metsamtssss Abba yayi tsaki ya huce ciki. Wannan abin da abbba yayi yakarasa jikin ammi da Abjeed da duk mutanen gurin yayi sanyi musamman ma Adeena da take tsananin son uncle dinta batason ganin damuwarsa, Shikuwa abeef idanunsa ne suka kawo kwalla saura kadan su zubo yayi saurin tarewa da hannunsa ya saki murmushin karfin hali ya kalli Adeena wadda tayi tsugune a gabansa yace "Mommy yanaga kin tsaya bakibi angon naki ba?" "Uncle meyasa kake kuka? Abbane ko kayi hakuri kaji uncle " murmushi ya sake sakar Mata yace "mommy Mai kikagani ba kuka nake ba " uhm Allah uncle kuka kake , uncle Wai maiyasa abbanmu yake maka Haka sainaga kamar baya sonka" "uhm Adeena ki daina fad'ar Haka abbanmu Yana sona "ya karasa maganar ragowar hawayen cikin idonsa suka Soma gangarowa da sauri ya Mike ya nufi dakinsa ,Yana shiga ya fada kan bed ya fashe da kuka . Ammi dake tsaye batasan dan da ta zauna a kujera ta Soma rera kuka kamar wata karamar yarinya, Adeena dake zaune inda yatafi ya bb arta duk sai taji tana jin haushin abba Sabi da yasa sahibinta kuma rabin ranta kuka,. Acan cikin dakin kuma Abjeed ne ke biye da abba Har yasamu guri ya zauna,BAYAN Abba ya zauna be Abjeed ya kalleshi yace "abbana ! "Naam karamin su babban su" "uhm abbana abin da Kai yanzu banji dadin Saba ,sai Naga kamar Bai kamata ace har zuwa yanzu kana jin haushin Yaya Abeed ba yakamata ace ka yafe Masa" "Uhm Abjeed kenan bakasan komai ba har zuwa yanzu Kai yaro ne a lokacin da komai ya faru baka gama sanin mecece rayuwa ba shiyasa kake kallon abin da nayiwa Dan uwanka a matsayin ba daidai ba, ba Kai ba nima inajin Babu da di Akan abin da nake Masa sai dai bazan iya jurewa ba dolene sai na nuna Masa kuskurensa" "A,a fa abbana kuskure dayane yaruga da yayishi Kuma Abu yaruga da ya shude yazama tarihi ya kamata kaima ka manta yazama tarihi a zuciyarka ,yanzu fa ace Yaya Abeed ya kwanta ya mutu wuta zai shiga kasan meyasa Abba sai bida kaki ka yafemasa fishin iyaye Akan da Yana matukar tasiri a gurin yaro Dan Allah Kai ka yafe Masa Kai zafin yayi masa yawa ga naka gaba zarah" "Uhm nasani Abjeed ko da ace na yafe Masa ita Kuma Adeena fa?" "Oh my God" Abbana Adeena batasan komai ba ita kanta yarinyar tanajin Babu dadi akan abin da kakeyi Masa yakamata ka fahimta abbana ,ni yanzu Zan koma gurin Yaya Abeed ko Zan iya samun wasu kalmomin a bakina da zai sa ya ji dadi idan na fada mas_a" Shi dai Abba Bai ce komai ba har Abjeed ya fita sai dai magan ganun da yayi Masa Gaba daya sun Gama kashe Masa jiki . ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 12* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 12* ************ "Ammi ! "Naam fu ad" "ammi bakiyi murnar dawowa ta bane? "Haba fu ad Ni na Isa Mai kayimin da Zan ce banyi murnar dawowar ka ba, kuma abin farincikin ma har da kyautar da da ka kawomin " dariya fu ad yayi yace "ammi yanzu dai gashinan Zan barshi a gurinki Ni Zan shiga ciki na Dan huta kafin yamma Zan fito " "Okay tom shikkenan sai ka fito" Fu ad Yana shiga d'akin kayansa ya zazzage ya dakko littafin Nan ,sai da ya tabbatar Babu wan da yake ganinsa sannan ya tura kofar dakin sa tare da saka mukulli ya rufe, ya koma cikin bedroom dinsa, riga kawai ya cire ya kwanta a kan gadon wanka yakeso yayi amma zumudi da matsuwar san karanta littafin ya hanashi yin komai, numfashi ya danja kana ya sauke ajiyar zuciya yabude feji na biyu ya Soma karatu kamar Haka........ "Acikin ak fadama akwai wani guri wan da abbanmu ne kadai yasan gurin saรฏ ita ,ananne inda masifa ta Soma afkamin tsakani n'a da ita , yau kamar kullum Ina zaune a dakina ina danna waya, saรฏ ga Kira ya shigo dauke da bakuwar number, da kamar bazan dauka ba sai kuma wata zuciyar tacemin ka dauka mana kasani ko damuwa ce, daya zuciyar kuma Tace "a,a karka dauka mebi irin matan nanne masu bibiyarka suna kaunar ka" ban bi ta wanna zuciyar ba sai na daga,ta shin farko abin da ya tsayarmin da tunanin da nake a lokacin dai dai lokacin da sautin gudun zuciyata ya karu jin wanan dadda dar muryar "Assalamualaikum" Baki na harrawa yake wajen cewa "wa, alaikumussalam" "Ina wuni yaya? Kwakwalwata ce ta sakรฉ kullewa jin yadda yarinyar ta kirani da yayanta sai Kuma na sake shiru Ina sauraron abin da zata ce n'a gaba, "Yaya baka ganeni ba" to alokacin gaskiya ban gane taba domin Ni ba mazauni bane ko a gida sai dai na kalleta ta kalleni Babu abin da ya taba hadani da ita, shiyasa ban dauki murya ba, a hankula na bude Baki nace "a,a ban gane koba gaskiya" "uhm uhm Yaya zarah cefa " "zarah Kuma wacece zarah Kuma?" Wanan tambayar da nayi Mata yasa ta k'atse wayarta Dan ita a tunanin ta ta zata sonta nake kamar yadda itama take Sona, sai yau ta fahimci ita kadai take haukanta, Katse wayar da tayi Ashe kuka ta fashe dashi lokaci guda har da majina, wayarta ta janyo a hankula ta danna Kiran kawarta jalila ,bugu biyu jalila ta daga muryarta na magagin bacci Tace "zarah lafiya Naga kiranki yanzu?" "Wayyo Allah na jalila nashi ga uku na afka tarkon da Babu Mai iya tsamoni sai Allah jalila ki taimakeni" "nashiga uku zarah Mai yake damunki Haka kukafa naji kinayi kodai yayan nakine?" "Uhm jalila shine Mana Ni Ina ta haukana Ashe shi baya sona ni kadai nake haukana yanzu yazanyi nashiga uku" zarah ta sake fashewa da kuka kamar wata karamar yarinya. "To ke shi da bakin ki yace baya sonki ,haba zarah ne zai ganki yace baya sonki ,saรฏ dai in bashi da zuciya a kirjinsa ,ke ko macece ta ganki ai sai tayi dagaske zata iya dauke kanta daga gareki, ki kwantar da hankalin ki Dan Allah indai shine kisa aranki shima Yana sonki, yanzu ki samu kiyi bacci kinji" "Uhm uhm dan Allah jalila ki taimaka kada ki kashe walalhi tsoro nakeji dan Allah" tana maganar tana shashshekar kuka, "to yanzu zarah idan ban kashe ba yakike so nayi ,na farko dai Ni ba iya ciremiki son shi zanyi daga zuciyar ki ba nabiyi Kuma Ni ba iya tararsa zanyi na sanar Masa ba ki daiyi tunani Dan wallahi idan kika cigaba da sa damuwa a ranki zuciyarki zata iyayi bindaga" "Uhm shikkenan jalila a tinanina ke kad'aice wacce Zan iya kawowa kukana naji sanyi a Raina domin Ina tunanin Zaki iya faran tamin da kalamar masu dadi, Ashe ba Haka bane " tana Gama fadar Haka ta k'atse wayar tare da d'ago wayar a hannunta tashiga kallon hoton Abeed tana zubda hawaye masu zafi, ****** Bayan ta kashe wayar Kira na shiga domin son sanin wacece wadda take kirana Dan kokad'an ban kawo wannan zaran bace nayi tunanin watace daban a waje, a Daren ne n'a fahimci irin soyayyar da yarinyar take nunamin, Misalin karfe 3 na dare zarah takasa Koda runtsawa Sabi da tunani na koya ta kwanta ta rufe idonta nine dai wan da take gani, hakan yasa ta kasa jurewa ta dauki wayarta ta turamin massage Akan na fito lambu Zan San kowace a wannan Daren, sannan ta Kara da cewa idan kuwa ban fito ba Dole zata kashe kanta ta huta. A lokacin da message din ya shigo wayata nayi tunanin cewa message din mTN ne saina ga Ashe wannan bakuwar number ce, dan Haka nashiga karantawa ,abin da zai baku mamaki shine ,yadda jikina ya hau tsima Sabi da tunanin yadda za ai ace mutum ya ce kafito karfe 3 n'a dare ,so a lokacin nayi tunanin cewa aljana ce kawai nayi gamo ba mutum bace, dan Haka nashiga yin addu,oi duk wadda tazo bakina, can Kuma sai naji nafara daina jin tsoron da nakeji, take tinanina ya Soma dawowa, namike zumbur na nufi hanyar fita ko riga Babu dagani sai gajeran wando, cikin sanda na karasa lambun abbanmu Danni banma taba shigaba duk da dewata a gidan ban taba sanin akwai wani lambu a gidan ba sai yau, . Ina karasawa can na hangota ta kifa Kai hannunta Kuma wukace Mai kaifin gaske, addu,a na sakeyi sannan na Soma takawa zuwa kusa da ita cikin jarumta da fargaba,har na Kai inda take a tsugune, batare da nace Mata uffan ba nayi tsaye a kanta, jin Haka yasa ta d'ago ta kalleni idanun ta sun rune sunyi jajawur kamar garwashi fuskar Nan Tata tayi ja ta kumbura Sabi da kuka, bakina na sarkewa nace "Kai zarah meya sameki Haka? Wai kece Daman? "Kuka tasake fashemin da shi a lokacin tare da fadowa kirjina tana cigaba da kukan, sai lokacin na gane yadda akejin juciya na bugawa sosai idan soyakai so , hannuna ta janyo daddai saitin zuciyar ta Tace "Yaya kaji yadda zuciyata zata buga ko" "ya Salam "ya furzar da iska daga bakin sa yace "zarah meyasa kike fadar Haka zuciyarki bazata taba bugawa ba in dai a kainane" "A,a Yaya kada kace haka wallahi tana gab da bugawa saura kadan muddum baka Soni ba" "uhm zarah kenan waya fada Miki ni bana sonki, nima ai Ina sonki Zara,una" "to Amma Yaya kabarni Ina Shan wahala kasan tsawan shekarun da aka dauka inata dakon siyayyarka , Ada nayi tunanin hakura zanyi Yaya" "ki hakura Kuma akanme Zaki hakura bayan Ina sonki" "uhm bazaka gane ba Yaya kafi karfina ta ko Ina a Koda yaushe idan kasamu wadda ta fini zaka iya barina ka koma gurinta" "Zara,u ! Kenan nima ina sonki kuma abin da kike tunani bazai taba faruwa ba insha Allahu" "uhm Yaya i love you" to Yaya ya kayi shiru kace wani abun Mana?" "I kiss you " "kana so ne ?" "Uhm indai za aimin ai ina so" "tab to Ni Yaya komai kakeso indai Ina dashi Zan maka" "tom shikkenan yanzu dai Bari nayi kiss din , ko "uhm uhm ba yanzu ba Yaya sai munyi aure" tana gama fadar Haka ta cire jikinta daga nasa tayi cikin gida da gudu zuciyarta cike fal da farinciki, ni kuwa tsayawa nayi kamar wani sakago ina tunanin yadda Zan iya koyawa zuciyata soyayyarta batare da na wahalar da ita ba". Jin wannan maganar da Abeed ya fad'a yasa Fu,ad rufe littafin tare da gige zufar da ya hada bakinsa na rawa yace" innalillahi wa'inna ilaihirraju un kenan dama baya son ta ya amsa kenan mezai faru? Ya bude littafin zai cigaba da karantawa yaji ana kwankwasa d'akin basa, tsaki yayi ya Mike duk da baisan wanene ba amma dai ya Bata Masa Rai arasa San da za azo a takura Masa sai lokacin da yake karanta wannan littafin, Mikewa yayi ya karasa bakin kofar ,"wane? "Uncle Fu ad nice" "kewa? "Ni Adeena abbanmu yace idan ka gama abin da kake kazo kuci abinci" "okay Tom shikkenan kicewa abba ganinan zuwa " "Tom Uncle sai ka fito" bai ce mata komai ba ya juya saman gadonsa yayi shiru Yana son ya ciga ba da karanta littafin Amma Kuma Yana tsoron ya cigaba da karatun abba yaga baizo ba yasake aikowa, magana yasoma Yi shikadai Yana cewa "to Amma idan na cigaba da karatun a ai banyi laifi ba ,tun da abbanmu yace nagama abin da nake. Kwanciya yayi ya sake dakko littafin ya bude shafi na biyar ya ciga ba da karatun sa daga inda ya tsaya ..... ******** Ban San Mai yasa yarinyar Nan ta nemi shigowa rayuwa taba,Ni dai har zuwa wannan lokacin Ina tsaye a inda tatafi ta barni ,a tsarin rayuwata bana da bajed din na auri wata a ahalin mu , Sabi da Ni nasan kaina bazan iya adalci ba ,domin zuciyata daban take da ta sauran mutane ,amma Kuma sainayi kokari na bar abin a zuciyata na Soma takawa zuwa part dinmu, a lokacin da na Shiga falo kafin ba bude kofata sai da nayi duba zuwa kofar d'akin ta ,a take tausayinta ya shiga zuciyata ,Sabi da yadda Naga tana zubar da hawaye a kaina ,babban kato barar da na tafka a rayuwa ta kenan tausayi ,ko da so daya ban taba Jin son zarah a Raina ba ,Amma Kuma lokacin da na Yi tozali da ita sai naji Gaba kidaya tausayinta ya mamayemin zuciya, abin da zai Baku mamaki Ni Abeed har yanzu ban fara sonta ba ,Sabi da Ni kyaun mace ko muryar ta baya taba rudani, a yanzuma da kukaga n'a tsaya ina kallon bakin kofar dakin ta, ina kallon gurinne sabi da tsananin tausayin ta danake Yi Sabi da masifar da ta tunkaro ratuwarta ganga Ganga. Bayan shiga dakina, kwanciya ya nayi zanyi bacci Ashe ita ba bacci takeba takasa baccin, Wai kunsan maiyasa ta kasa baccin? Allah sarki baiwar Allah ,kawai Sabi da nace Mata I kiss you Kuma bansamu tayi min ba wannan dalilin ne ya hanata bacci, Ina kwance Ina nishadina sai jin bugun kofar ta nayi a hankula , da farko na tsora ta Amma Kuma sai na Dake nace "waye da cikin darennan za a damu mutane" siririyar muryar ta naji ta ce "yaya nice? Tana fadar Haka na gane wacece jikina a sanyaye nace "zarah lafiya bakiyi bacci ba?" "Yaya nakasa bacci burina kawai namaka abin da kake so bana jin dadi ace ka nemi Abu kuma nakasa yi maka" "uhm Zara,u kenan Babu komai kije ki kwanta" "a,a wallahi Yaya Ni sai na Yi maka" Babu yadda na iya Haka n'a taso jikina a sukwane n'a bude kofar ,matsa mata hanya nayi ta shigo sannan n'a Tura kofar, . Babban abin da nake tsoro shine yafaru a lokacin abin da zarah Bata sani ba shine inhar na soma kulafuci a kan Abu to Dole ne sai na sameshi domin Sha,awata halittace kamar yadda aka dasa a jikin kowane Dan Adam Nima Haka tawa take Amma tawa daban take da ta wasu, hannuna guda daya na daga na Dora a kan kafadar ta data kuma n'a saka shi a saitin mazaunen ta, na matseta a jikina na wajen "yan dak'iku, kafin daga bisani na Dora bakina a kan nasa ,cikin nutsuwa da solo irin n'a 'yan duniya bake kissing din bakinta kamar nasamu sweet..... "Uncle! Uncle Fu ad!! Wallahi abbanmu yace idan bazaka zoba kayi ta zama ,Sabi da karainashi yakiraka ka zauna ,Haka Abba yace n'a fada maka" Kamar saukar aradu yajiyo muryar Adeena tana kwalamasa Kira ,tsaki Fu ad ya daka ya ajiye littafin ya danyi shiru can Kuma ya lumshe Ido ya bude yace "Kai Amma Allah ya Isa wallahi sai da nazo daidai gurinnan za a katseni haba abbanmu yazakanin Haka ,Ni wallahi abin cinma har naji na koshi", Fu ad ya daka tsaki ya Mike tare da saka farar jallabiya ya bude kofa ya fito,yayi sama fuuuuuuu. Tashin hankali wan da ba a samasa Rana abin da Fu ad ya manta shine Abba yace kada ya Bari Abeed ya ga wannan littafin gashi yabar kofar dakinsa a bude, Abeed ne ta sakko daga dakinsa dan yadda yajiyo Adeena na kwala Masa Kira har sau uku tana zuwa tana cewa Abba Yana Kira Amma yaki fitowa, hakan yasa Abeed ya sakko domin yaga abin da Fu ad yake a d'akin har yaki zuwa Kiran da Abban Basu yake Masa, Kai tsaye Yana zuwa d'akin ya shiga yayi sa a yasamu dakin a bude, bedroom ya huce ya Shiga dube dube , baiga komai ba kawai sai ya juyo zai fita, Nan take idanunsa suka hango Masa wannan littafin Dake bude a kan bed din fu ad, "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Abeed ya furta Hadi da cewa nashiga uku, take yaji jiri na Shirin kwasar sa , yayi saurin zama a kan bed din sharaf Yana kallon littafin idanunsa dauke da hawaye, hannunsa yakai kan littafin ya dakko yashiga shafawa Yana zub da hawaye masu zafi da dumi, "why Fu ad sirrina, Wai Mai yasa a gidan Nan akeson ayimin tonon siririne nashiga uku" Abeed ya fad'a tare da kifa kansa a tsakanin cinyoyinsa ,Nan take jikinsa ya dauki rawa yakaa ko motsawa daga gurin. Shikuwa Fu ad bayan yaje Kiran da Abba yamasa tsabar zumudin ya cigaba da karanta littafin ,abin cinma karba yayi ya sakko da shi kasa ,Wai shi a nufinsa Yana cin abin cin Yana ci gaba da karanta littafin sa. " Innalillahi wa'inna ilaihirraju un ! Ya furta lokacin da ya shigo dakinsa Bai San lokacin da yasaki a bincin ya kife a kasa ba, ganin yadda Dan uwana nasa ke kuka kamar ransa zai Fita, ga idanunsa dayayi jajur duk yazama abin tsoro, bakin fu ad har rawa yake wajen cewa "narantse da Allah Yaya Babu abin da nasani akai , yanzunan na Soma karantawa Dan girman Allah kayi hakuri Yaya" jikin Abeed a sanyaye ya Mike batare da yace Masa komai ba ya Soma takawa har sai da ya karaso gaban sa yace "so kake kaga komai ko, ko sokake kaji abin da yasa abbanmu ya tsaneni? Mezakayi da tarihin da ya shude , ko sokake kaji abin da Bai kamata kajiba, ban taba tunanin zaka iya daukar wannan littafin daga inda na ajiyeshi har ka ta ho dashi faransa, nayi tunanin daga inda labarin ya faru a inayan muka taso muka barshi, Ashe Kai so kake ka dawomin da ciwon da nakeso n'a manta a matsayin sabo" Abeed ya karasa maganar tare da goge hawayen sa ya dauki littafin ya fice dashi a hannunsa. Shi kuwa Fu ad har lokacin jikinsa Bai daina rawa ba ,Sabi da tashin hankalin da yaga Ni a cikin idon yayan nasu, jiki a sukwane Babu kwari ya ja kafarsa zuwa bakin gadon ya zauna shaff ,tare da dafa Kai yace "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Innalillahi wa'inna ilaihirraju un !! Wallahi tsab zuciyata zata iya bugawa muddum ban karasa karanta littafinnan ba, domin ni yanzune nakarasaka Book d'in a zuciyata ban jin yadda na Soma karantawa Zan hakura da shi ba". ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 13* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 13* *********** Abeed kuwa Kai tsaye sama yayi hannunsa dauke da littafin, abbanmu da sauran yan gidan suna zaune suna cin abinci suka ga hucewar sa da littafin a hannunsa ga hawaye a kwance fal a cikin idanuwansa, hankalinsune ta tashi ,da sauri Ammi ta Mike zata bi bayansa, abba ya dakatar da ita, kallonsu Adeena tayi Tace "Kai mai yasamu Uncle Dina?" "To Adeena Mai kika gani?" "Abbanmu kuka Naga yanayi ,Ni wallahi nagaji ku kullum bakwasan shi duk na fahimceku kullum kuntsaneshi sai kuyi tasashu kuka bansan Mai yayi muku ba" "to Adeena mudinne muka tsaneshi yanzu Kuma wakika ga yayi Masa wani abu Naga daga kasa ya hawo" "uhm uhm Allah ban Yar da ba Ni barima na tashi bazanci abincin ba ,dazufa da ker na rarrasheshi ya daina kukan yanzuma kun Kara sakashi kuka ko?" "Kiyi hakuri my mommy anan gurin Babu wan da ya saka danki kuka ki daure kici abin cin kinji " "A,a wallahi bazan ci ba" Adeena ta Mike zata bi bayan Abeed Abjeed ya ruko ta tare da daka Mata tsawa yace " ke ana Miki magana kina ke sai kin je to jeki din, kiga yadda zanyi kasa kasa Dake anan gurin". Abjeed yayi maganar Rai a bace. Gigicewa Adeena tayi ta fada kan abba tare da fashewa da kuka, cikin masifa abba yace "lafiyarka kuwa Abjeed ? Menene Haka dafa magana saรฏ kafara daka mata tsawa kabarta tatafi mana" "uhm abbana Kana fifita yarinyar nan bansan maiyasa ba , an hanata Abu ita ala Dole Tace sai tayi ,tabarshi yaji da abin da yake damunsa Mana ,haba dame zaiji da damuwar ka daina masa magana ko Kuma da takaicin nunawa Fu,ad inda litttafin sirrinsa yake,haba Abba nasan wallahi Babu Wanda zai fadawa Fu ad inda littafin Nan yake saikai,na rokeka Dan Allah ka barshi Haka, sokake ka dawo nasa da ciwon da ya Dade da warkewa, nayi imani Fu ad ya gana karanta littafin Nan ba Yaya Abeed ba hatta Kai da ammi kunshiga uku, to maiyayi zafi Dan Allah abin Nan ya isheni, Sabi da hakafa na tattara kayana na tafi Dubai sai gashi Kuna son dawo da sabuwar matsala" Abba dai shiru yayi ya kasa cewa komai, domin jikinsa ya karayin sanyi da wannan lamarin, tabbas Bai kamata ya sanarwa da Fu ad inda littafin Nan take ba ,shima ba Dan ra ayin kansa bane ya fada masane kawai dan ya daina ta kura Masa. Abba Bai Gama tunanin da yake ba ya tsinkayo muryar fu,ad Yana cewa "akan Mai yasa ba ason nasani ,ko dai wani abun kuke boyemin ban sani ba? Abbanmu tun ba yanzu ba nake tambayarka asalin labarin abin da ya faru kaki ka saurareni balle ka fadamin ,ni maye lefina dannasan wannan labarin, shin ni ban cancanci nasani bane ake boyemin , da farko yaya Abeed n'a sameshi a daki na Yana kuka har da cemin so nake natona Masa asiri ,narasa gane Gaba daya inda kuka dosa ya kamata kuyi min bayani dalla dalla yadda zan gane" Fu ad Yana yimusu maganar idanunsa cike fal da hawaye, sannan ya ciga ba da cewa "da farko na fara karanta littafin , nagama saka Rai a ciki Yaya ya dauke book din to yanzu wa kukeso ya karasa karanta min?" "Nine " Abeed ya fad'a lokacin da ya fito daga d'aki idonsa na zub da hawaye "ba dai so kake kaji ba nine wan da Zan karasa maka, indai asirina kukeso ya tonu a shirye nake domin a yanzu duniyar batamin dadi sai zafi da kunci, yanzu nafi bukatar mutuwa fiye da rayuwa, bana son komai natsani duk wani Jin dadi na duniya, Fu ad! Badai labarina kakeson sani ba uhm karka damu zaka sani, kuma kaima ina mai tabbatar maka saikayi dana sanin karanta littafin sabi da....... " Bai karasa maganar ba yaji hannun Abjeed a bakinsa Yana hawaye shima Yana girgiza masa Kai alamar ya Yi hakuri kada ya fad'a , "Yaya Dan girman Allah kayi hakuri kada ka fada masa kabari kawai Tun da ka karbi littafin, "uhm Abjeed kenan ka sakeni nayi masa bayani Koda ace Ni ban fada masa ba watarana Dole ya sani, Kuma duk ranar da yasani zai kasance Yana Mai fishi da Ni da min Alla ya Isa duk lokacin da ya tuna Dani ko yaganni Koda ace bana Raye nasan sai tsinuwarsa da Allah ya Isa ta bini har kabarina ,Dan Haka ka barni n'a fadamasa komai Tun kan n'a mutu" "a,a dan Allah yaya ka daina fad'ar Haka ,idan Har ka Bari wannan mummunan labarin ta fito wallahi abbama bazai yafe maka ba" cikin tsawa Abeed yace "saรฏ mai shekara nawa tsawan shekaru da dama da suka shude abbanmu ya tsaneni Maine lefina ,ya manta duk wani bawa Bata tsallake kaddarar sa ,yamanta allane yake komai ,Ni kaina da ace Nina halicci kaina wallahi saina canza kaddarata Sabi da nafahimci banzo duniya a sa a ba, da ace Abba Yana sona kamar ku bazai so ace su Fu ad su karanta littafin Nan ba , shikkenan tun da Haka yakeso shima wani tarwatsewar family dinsa be" Allah sarki Abba kwallar Dake kwance a idonsa ne ya karasa sakkowa ,lokaci guda yaji jijiyoyin kansa sun bayyana , Gaba ki daya tsoro da furgici ya Kama zuciyar Abba ,Sabi da tsabar tsananin zafin da kalaman Abeed sukayi Masa ,tabbas ya Fadi daidai Akan Fu ad sai dai dolene komai Daren dadewa komai ya bayyana. Shikuwa Abeed Bai Gama karasa maganar Saba ya ga Fu ad ya yenke jiki ya Fadi, hannunsa ruke a daidai saitun ziciyarsa, ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 14* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 14* Kuzo kuga tashin hankali wan da ba a samashi Rana , Gaba ki daya ilahirin mutanen dake gidan hankalin su yayi masifar tashi, abbane ya furta "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Innalillahi wa'inna ilaihirraju un !! Innalillahi wa'inna ilaihirraju un !! Fu ad" shikuwa Abeed zubewa yayi a kasa wanwar idanunsa, suba a lumshe ba su ba a bude ba yashiga zubar da hawaye Yana cewa "shikkenan abbanmu ,hankalin ka ya kwanta ,kagani ko Suma yayi yanzu ,to ka lissafa lokacin da yasan wannan labarin ya zaiji ,mutuwa zai ko uhm hankalinku ya kwanta, " itama Adeena tana gefe sai faman kuka take ganin yadda duk 'yan gidan suna kuka, jikinta a sabule ta Mike zuwa inda Abeed yake ta Kamo hannunsa ,saรฏ ta sakรฉ fashewa da kuka Tace "uncle maiya sameka, waye wan da ya saka ka kuka?" Dan Allah Uncle ka fadamin waye ya saka ka kuka ,nasan ba zai huce abbanmu ba ,kayi hakuri kaji " shidai Abeed kallonta kawai yake cike da tausaya wa yake kallon ta bakinsa yayi Masa nauyi yakasa cewa uffan sai dai kawai kallon ta da yake, sauran karfinsa Gaba daya ya tattaro ya Mike tsaye tare da karasawa idan fu,ad yake , d'ago kansa yayi still har lokacin baya motsi ,ganin Haka yasa Abeed ya sa hannu ya d'aukeshi daga kasan kamar wani karamin yaro, ya Soma tafiya Yana Dan tangadi, har ya fara sauka daga kan step d'in ,Adeena ce still ta sake binsa a baya tana kuka tana cewa "uncle meyasami uncle Fu ad ,ko dai ya mutu ne?" Batare da ya Bata amsar abin da ta tambaye Saba ya ce "ko ma ciki" ta bare Baki zata cigaba da kukan Abjeed ya daka Mata tsawa, take Tasha jinin jikinta ta koma , Abjeed ya bisu abaya har zuwa parking space na gidan, motar ya bude ya saka shi aciki ya rufe sannan ya dawo zai shiga cikin motar, shima jikinsa ya Soma rawa, a take jiri ya dauke shi ya zube a gurin, "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Innalillahi wa'inna ilaihirraju un !! Ammi ta furta lokacin da take Kara sowa gurin, take ta zube a gaban Abeed tana kuka kamar ranta zai fita tana cewa "shikkenan komai ya kare ,Daman abin da nake gudu kenan gashinan ai, ka kashemin su hankali ya kwanta" ta cigaba da kuka, Abba da ya biyo bayan ammi yaga abin da ya faru, take kafafuwan sa suka kasa daukar jikinsa ,lokaci guda yayi zaman dabaro Yana bon su da kallo" Abjeed kuwa yama rasa mai zaice domin idan gani yake kamar idan ya zauna zuciyarsa zata iya bugawa, share kwallar idonsa yayi Wanda ya kada yayi jajur, ya ce "shikkenan abbanmu ,hankalin ka ya kwanta, gasunan Zan tafi na barmaka su ,domin bazan iya jure irin wannan abin da akewa Yaya ba, zuciyata bazata iya dauka ba, idanuwa na sunyi nauyi da kallon irin wannan tozarcin, badai ya Abeed bane gashinan abbana kaci Gaba da nuna masa tsana, wallahi n'a tabbata idan hakan taci gaba da faruwa wataran zuciyar yaya zata buga ,kuma ni yanzu Zan tafi na bar gidannan kada Wanda ya nemeni Dan bazan iya zama inaji Ina gani a tona wannan mummunan abun a Gaba n'a ba" Yana Gama fadar Haka ya kalli hanyar fita ya Soma tafiya, abbane ya taso dashi da Adeena dagudu Adeena ta fad'a jikinsa tana kuka tana cewa "uncle Ina zaka Dan Allah kada katafi ,idan katafi wane zai nunawa uncle Dina soyayya , na fahimci kaikadai kake damuwa da damuwarsa Dan Allah karka tafi ka dakata" hannunsa ya duzge daga nasa ya cigaba da tafiya, Dan ko kallon inda Abba yake Bai Yi ba ,shima Abban rukosa yake Yana lallabasa Yana cewa "don Allah kada kace zaka tafi ,idan ka tafi waye wan da zai kula da Yan uwanka, Kai kadaine zaka iya taimakon mu a halin yanzu dan Allah ka tsaya" "abba bazan tsaya ba , lokacin da yaya yake rokanka ka saurare shi ,baka saurareshi ba nunawa Kai kamar ba ayin afuwa a duniya ,shi kamar ba danka ba alallai Dole Dan Allah ya jarafce shi saika tozar tashi, ita zaran wacece ,da shi da ita wane yafi kamata ka so ,kada ka manta shifa dankane na jini wan da ka Haifa da kanka , ba dakko shi kayiba ba sa daka Aka baka ba, ita Kuma zarah fa, wallahi Abba koka gaggauta canza halinka ko ka hadu da fishin Allah ,Kuma duk da Haka Allah bazai kyale kaba dolene sai an maka hisa bi da Yaya Abeed ,Dan ya aikata wani abun Bai kamata a ce ka hanzartar da rayuwar sa ba, dan Haka ni Baby ruwa na kaje indai sune ,gasunan kamar yadda ka hada abin da kanka saรฏ ka warware Kai kadai idan Fu ad ya farka, Nina tafi bazan sake waiwayar kuba harsai ka koma yiwa yaya magana kamar yadda kake min, sannan ka nuna masa kauna kamar yadda ka nuna min" daga Haka Abjeed ya fita daga cikin gidan Baki daya Yana goge hawayen Dake Shirin gangaro Masa. "Adeena maza ki..."karka cemin komai abbanmu " Adeena ta dakatar da shi da sauri "abbanmu meyasa zakayi Mana haha, duk da Ni yarinyace karama ,za a iyacewa bansan menene so ba Amma nasan komai, nasan da cewa baka son uncle sannan Kuma baka kulashi, to meyasa ,abbanmu banason jin komai amsa kawai nake son ji, abbanmu bakasan zafin da zuciyata take min ba ko, to ciwo nakeji a duk lokacin da naji ka batawa uncle Rai ,inajin zafi da daci acikin zuciyata , yau nima naji sha,akwai son sanin asalin labarin A.K FADAMA ?" "Nikam nashiga uku dan Allah abar wannan zancen daga baya ayi ,abba kazo mukamashi musa a mota muje asbiti kada su mutu" Ammi ta fada tana share hawayen. "Mu kadai baza mu iya daukan Abeed Musa shi a mota ba, Adeena Maza jeki kirawo malan mai gadi ya taimaka Mana " batare da Adeena Tace komai ba ta karasa inda Mai gadi yake, ta kirawo shi, a tare suka taho zuwa inda Abba yake, durkusa wa Mai gadi yayi yace "subahanallahi alhaji Mai yake faruwa Haka , Naga alhaji karami a kasa ,lafiay?" "Lafiya ba lafiya ba yanzu dai ka taimaka mana musa shi a mota" ah Tom shikkenan " mai gadi ya fad'a tare da mikewa ya daga Abeed Abba ma ya Kama kafarsa ita ma momy ta tallafo shi ,Adeena ta bude kofar motar, suka sakashi a mota, yau dai abin da abba Bai taba yiba shi yayi ,wato tuki da kansa, batare da Bata lokaci ba Abba ya Soma Jan motar Mai gadi ya bude gate suka fita, Gudu Abba yake sharara wa akan titin Yana tuki gumi Yana faman karyo Masa, idanun Nan nasa kuwa, sun kada sunyi jajur, Haka ya daure ya cigaba da tukin har ya karasa wani babban asbiti dake garin faransa , hon yayi wa Mai gadin ya bude, sanan ya danna hancin motar ciki, Yana shiga yayi parking a parking space din asbitin ,Ammi ce ta fito da gudu ta shiga cikin asbitin, tun daga bakin kofa take kwalla musu Kira, doctor's din fitowa sukai da sauri hankali q tashe suke kallonta, "lafiya ?,lafiya kuwa Baiwar Allah" "inafa lafiya Dan Allah ku tai maka Mana kada su mutu " " hajiya Ina yaran suke?" "Suna mota" Ammi ta fita suka bita a baya Har harabar asbitin, ba bu wani Bata lokaci Aka fito da bed aka dorasu a Kai sanan aka turasu zuwa ciki, ammi da Abba kuwa sun kasa zaune sun kasa tsaye sukai su dawo sukai sukoma Haka suka dinga Yi ,kowa yakasa zaune ya kasa tsaye. Shi kuwa Abjeed tun da ya fita daga cikin gidan su Babu inda ya nufa sai , adama wa, ma,ana A.K FADAMA EXCITED , Yana karasawa ya bude kofar d'akin da ya shiga, Nan take abubuwa da dama' suka Shiga dawo Masa a wanan lokacin, take ya Soma tuna abubuwan da suka faru lokacin da suna zaune a cikin gidan, anan ne rayuwar da sukayi da abin da ya faru ya Soma dawo Masa sabo fill, bakin gadonsa ya samu ya zauna tare da dafa Kai , ya lumshe Ido ya furzar da iska daga bakinsa yace "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Innalillahi wa'inna ilaihirraju un !!wanan masifar da mai tayi kama, yaya Abeed Kana cikin jarabawar rayuwa" Yana tsaka da surutai shi kadai ya ga wayarsa tana ruri bugu biyu ya daga, abbane ,"hello Abjeed kana Ina Dan Allah ka dawo" "a,a abbana wallahi bazan dawo ba indai har gidan kane bazan sake dawowa ba," "haba Abjeed maiyasa zakace Haka indai Akan abin da nakewa Abeed ne na daina Ni dai BURINA kawai ka dawo" "allah abba bazan dawo ba shikuma yaya Abeed ka cigaba da masa abin da kakeso indai nine na hakura da gidan ka ,kaje Kai da allah abba ko Mai kakeyi Allah Yana ganinka indai abin da kayi dai dai ne Tun aduniya zaka ganu, kafin na kashe wayar Nan Ina son Abba na Dada tunatar maka da wata magana da ka manta, ba Kana cewa Yaya Abeed shine Mai kefi ba ,to kaima kana da laifi idan ka manta Ni Zan tuna maka, duk abin da Yaya Abeed yayi Kaine musabbabin komai Kar ka manta da wannan ,mommy azeema itace wadda zata baka wannan amsar , Ina fata yanzu ka gane inda na dosa" "na sani Abjeed ban manta ba wannan dalilin ne yasa nake son ganin zarah a rayรฉ bana son ta mutu dan Allah ka dawo karka ta fi ka barni kamar yadda Dan uwanka yazeed ya tafi ya barni abaya" "wallahi abba komai zakai bazan dawo ba ni danasan inda yaya yazeed yake a yanzu ma binsa zanyi" Yana Gama fadar Haka ya katse wร yar batare da ya sake cewa komai ba . Abba kuwa zaman durshen ya sakeyi a gurin tare da kallon ammi yace "shikkenan shima yatafi" "nashiga uku Wai shima Abjeed din ya tafi ya barmu kenan?" Innalillahi wa'inna ilaihirraju un! " Ta sulake a gurin a sume. ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 15* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 15* Acan adamawa kuwa ummace keta faman Kiran numbar doctor ak fadama Amma Ina Bata shiga, Nan d'anan hankalin ta ya tashi ta sake kallon sumayya, itama sumayya kallon ta tayi Tace "Wai umma yauma babu sa a shikkenan inaga yadaina Kira ,to ko ya mutu ne?" "N'a ci uwarki a gurinnan ubanwa ya kasheshi insha Allahu ma yanan araye Bai mutu ba ,sokike kifada abakin mala iku narasa Wanda zai bani kudade, itama shegiyar yarinyar Nan ciremata kayannan tun da Bai daga ba, Kuma wallahi akanta Zan huce, Ni za asa asarar kudi, kigani fa Har naira dubu biyu na cire n'a sayawa yarinyar nan Kaya d'uk dan ya gani ya ji dadi ya turamin wasu kudin Amma yaki kunna wayar sa" umma ta fada lokacin da take damko Amnaa tana janta har ta cire mata Kayan, sannan ta SHIGA dala Mata duka kamar ita ce ta Hana Abeed din daga wayar, Allah sarki Amnaa ta dage sai zunduma ihu take, ",shegiyar yarinya Gama kukanki Babu Mai ceton ki wallahi uban nakima saura kiriss n'a hallakashi Har lahira" "innalillahi a,a umma sokike kimai damu marayu Dan Allah karki Soma indai akan wannan yarinyar ne gwara ita ta mutu" dallacan shashasha wazaki rainawa wayo mai uban naki ya tsinana Miki ,harda zakice min ke kar ya mutu ,to saina kasheshi din saime" umma tayi tsaki ta tashi tare da sakin amnaa a kasa, jikuke kwalla ta bugu da bango take tasake chanyarewa da kuka kanta ya kumbura. *Faransa* Tun da Abba ya sake zubewa a jikin bangon Bai motsa ba Haka ma momy tana zaune tana faman aikin kuka, Gaba ki daya ma ta manta da Zaid a cikin gida Yana baxcy Sabi da tsananin tashin hankali. Doctor ne ya Soma Takoma in da suke bayan awa biyu da kawo su fu ad, Abba dai ganin yadda likitan yake tun Karo in da suke yasa ya tabbatar da cewa su Abeed ko sun mutune ko sun ta shi, Dan Haka da sauri ya nufi in da yake yace "doctor! Doctor!! Ya jikin nasu sun farka ko, Dan Allah kada ka fadamin mummunan labari sonake n'a san suna raye, kada kacemin sun mutu" "Amm ka kwantar da hankalin ka alhaji indai yaran Kane cikin ikon allah yatashi kafadin su ,saรฏ dai muce alhamdulillah allah ta Kara mana lafiya baki daya, amma saรฏ dai alhaji akwai wata matsala guda daya, "matsala kuma tame?" Abba ya fad'a Yana zaro manya manyan idanuwan sa waje, "no ka kwantar da hankalin ka yar karamar matsala ce a yanzu, nan gabane nake tunanin zata iya zama babbar matsala" "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Doctor matsalar me?" "Yaran ka duk da bansan mai yake daminsu ba ,Amma dai babban ya Dade Yana fama da damuwa a zuciyarsa Kuma muddum ba a daina yimasa abin da zai sashi a depression ba zuciyar sa tana gab da bugawa ,Dan ayanzu ma sai dai kuyi hakuri ya kamu da ciwan zuciyar" baya abba yayi tare da dafe kirji ya saki kuka Mai ban tausayi Yana girgiza Kai yana cewa "innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Shikkenan wallahi duk laifi nane, duk abin da ya faru da shi nine silah" Cikin kulawa da nuna dumuwa akai doctor yashiga lallaba Abba Yana Dan bashi Baki da llabawa Yana cewa "kayi hakuri alhaji ,komai kagani jarrabawa ce daga allah , to ka kaddara ma wanan ciwo da ta samu danka jarabawa ce daga allah kayi hakuri ka fawwala wa allah ,ciwan zuciya da ya Kama Abeed hakan baya n'a nufin cewa mutuwa zaiyi ba, a,a bazai mutu ba saรฏ lokacin sa yayi " "innalillahi wa'inna ilaihirraju un doctor bazaka gane ba, bazaka gane abin da nake nufi ba, Ni kadai nasan abin da nake ji game da abin da yasamu yaranna wallahi nasan komai ne akaso dari n'a wanan abin kaso 99 nine Sana di , doctor kada ka cemin shima fu ad din ya kamu da ciwan zuciya ,Dan Allah ka fadamin wani abin da zaisa zuciyata bazata sakรฉ karaya ba" abba ta ciga ba da kuka har da majina. Shiru doctor ya danyi kamin daga bisani yace "tabbas ba irin wanan maganar Zan fadamaka ba ,sai dai shima fu ad shigen irin abin da na fad'a akan Abeed Zan sanar maka, domin ayan Zu idan tausayin ka ya hanani fad'a maka ,to fa na cuce ka domin ciwan zai coga ba ne da addabar zuciyar yaronka shiyasa gwara n'a sauke hakkina n'a sanar maka ,ko Babu komai zaka dauki mataki akai " Shiru Abba yayi ya tsaya da kukan da yake ,can Kuma sai yace "shikkenan doctor Ina sauraron ka ,ko Babu komai nayar da da Allah shine Mai tsara komai ,Kuma shine Mai dorawa bawa duk kan abin da kaga ta sameshi domin ya jarraba shi yaga yadda zai dauki jarabawar". "Haka ne alhaji ,wanan kwarin guywata dana gani a tattare dakai ba karamin burgeni yayi ba, irin ku akeso acikin duniyar nan masu karbar kaddara hannu bibbiyu mai kyau ko Mara kyau, yau wa yanzu bayan na fad'a maka sai ka biyoni kaga jikin nasu KO?" "Oh Tom shikkenan Babu damuwa muje Amma Dan Allah doctor kada ka Bari mai dakina taji wanan batun, nasan idan taji hankalin ta bazai taba kwanci yaba kataimaka" "Shikkenan alhaji insha allah bazan Bari ta sani ba ,muje ki!" Tafiya suka Soma yi zuwa dakin Abeed dake farko kafin su karasa abba ta kalli likitan yace "yauwa yanzu kam n'a dan dawo hayyaci n'a ,fadamin shi Fu ad din Mai yake damunsa?" "Uhm" Doctor ya danyi murmushi n karfin hali kafin daga bisani yace "ba komai bane kusan irin ciwan su daya da yayan sa Abeed ,saรฏ dai shi baikai na Abeed ba, ban bancin anan shine Abeed ko ayaushe zuciyar sa zata iya bugawa ya mutu tun da shi ciwan zuciya ya kamashi, shikuma Fu ad ciwan Bai kamashi ba ,sai dai Yana bara zanar kamasa sabi da damuwar da ya sa azuciyar sa, so ya kamata a ce kun kiyaye damuwar sa da duk wani abu da zai Bata Masa Rai" Jin wannan kashai din na doctor da yayi Masa yasa Abba yaji zuciyar sa ta Soma bugu ,tunanin rugimar fu, ad yake Yi yasan muddum idan Fu ad ya tashi dolene sai ya nemi wannan littafin domin ya karasa Karan tawa, zuciyar Abba cike da farga ba yace "nashiga uku wallahi tun da fu, ad ya San akwai abin da ake boye Masa nasan Babu mahalukin da zai Hana shi karasa karanta littafinnan, Kash maiyasa ma na nuna Masa inda book din yake, Gaba kidaya n'a sha,AFA namanta da duk wani abu da ya faru ,nayi tunanin Abeed kawai Zan batawa Rai Sabi da girman abin da nayi Masa, ashe Nima har Dani aceki innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Ta furta tare da bude kofar d'akin ya shiga, ๐Ÿ’”_____*DEPRESSION*_____๐Ÿ’” (DAMUWA) *#CIN AMANA*๐Ÿ’” *#JURIYA*๐Ÿ’” *#SOYAYYA*๐Ÿ’” *#DAMUWA*๐Ÿ’” *#HAKURI*๐Ÿ’” *#YAFIYA*๐Ÿ’” *#KYRA*๐Ÿ’” *Chapter 16* TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ TO๐Ÿ˜Œ๐Ÿ’ช๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ DA KARFIN SA YAKE TAFE SHIN KIN SAN YADDA AKE TSANTSAR CIN AMANA KUNSAN YADDA AKE NUNA TSANTSAR SOYAYYA KARYA? KO KUNSAN YADDA ZUMA DA MA'DACI YAKE ,TO ALBISHIRIN KU MASU SAURARO MUTANEN ALKAIRI ,INA SON KU GYRA ZAMA DOMIN RAKASHE NI SHADIN GWANGWAGE KARATUN WANNAN LITTAFIN MAI TAKEN DEPRESSION (DAMUWA) 'YAR UWA KADA KIBARI ABAKI LABARI WANNAN SALON NA DABANNE DOMIN 'YAR'UWA๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ๐Ÿ’ƒ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*DEPRESSION*_ *damuwa* _*BY*_ _*HAFSAT UMAR ฦŠAN GORO*_ ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ๐ŸŒผ _*JARUMAI๐Ÿ’ช๐ŸปWRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“š*_ _*Marubuciyar*_ 1- Burina Mu'azzam 2- Ba Mahaifiyata bace 3- Babana ne sila 4- Ummu Amani 5- Amatullah 6- Zuciyarta 7- Mace Rayuwa 8- Rayuwar ฦ˜asฦ™anci 9- Mar'atussaliha 10-Babbar sakayya 11-AFNAN _And now_ ๐Ÿ’”_*DEPRESSION*_๐Ÿ’” *damuwa* *BOOK one* *Chapter 16* Jiki Babu kwari Abba ya hango Abeed kwance idanunsa a lumshe sai zub da hawaye yake, da kamar ya fita, sai Kuma yayi karfin hali ya karasa ,kujera ya janyo zai zauna ya tsinkayo muryar Abeed Yana cewa "kada ka zauna abbanmu , bai ka mata ace ka zauna a gurin mutumin da baka so ba," jin maganar Abba yayi kamar saukar aradu bakinsa har rawa yake wajen cewa "Babana haba Abeed Ni nace maka bana sonka Taya za ai uba yace baya son dansa " "uhm abbanmu kenan ,lokacin yin wanan maganar ta wuce kama ta yayi ace iyanzu Kana gida Kana farincikin yanko likkafanin bonne mu, burinka ya cika Abba kayi sanadiyyar sa zuciyata kamu wa da ciwo, kasa rayuwa ta acikin masifa ,akullum laifina kawai kake gani baka ganin laifin zarah baka ganin laifin ka Ni kawai ka tsana idan Zara 'yar kace ta sunna nima d'an Kane abbanmu komai ya faru Abba Kaine ka fara lalalta komai shiyasa Allah ya nuna maka ishara akan Hakan mu" "no Babana kadai na fadan Haka indai wanan matsalar ce kasa aranka n'a hakura Kuma zamu dawo kamar da ,Zan kula da rayuwar ka" " uhm abbanmu kenan Babu lokaci, lokaci ya ruga da ya wuce ,karike kulawarka bana bukata ,lokaci ya wuce Kuma kasan Abba ance lokaci baya jira, albishir daya zanmaka shine ,idan Fu ad ya tashi Zan bashi Wanan littafin ya karanta iya karfin sa Har lokacin da zai Gane abin da kuke boye Masa" "nashiga uku Abeed kada Kai Haka, Dan Allah bana son rasa Fu ad ,wanan littafin zai iya sanadiyyar sa zuciyar sa ta buga ya mutu ya bar duniya, Dan Allah ka taimaka kaji" "abba walalhi Babu abin da zai Hana na bashi littafin Nan ya karanta , da bakason ya San komai ka dauki book din ka bashi ,daman nasani Haka zata faru, kuma ga ranar tazo ,abbanmu kayi hakuri kaddarace ga kudi ga mulki da sarauta Babu abin da baka hada ba, komai Allah ya baka , Amma ya dauke maka kwanciyar hankali da nutsuwa, depression babbar matsalace ga Dan Adam, Kuma ba kowa bane asalin damuwa sai Kai Abba Ni kawai dorawa nayi" kuka Abba ya fashe dashi gami da mikewa jiki Babu kwari ya fita. Abba Yana fita Abeed ya runtse ido tare da furzar da iska daga bakinsa, ya lumshe Ido, Yana zub da hawaye yace "uhm abbanmu kenan ,Allah ya fitar da mu daga wanan jarrabawar Ni ayanzu nasan tawa tarugata kare " daga Haka Kuma ya Kara sakin murmushin karfin hali ya daga idonsa sama Yana kallon silif. Abba kuwa bayan ya fita gurin doctor ya koma yace "doctor ka kaini dakin da Fu ad take" Babu musu doctor ya shige Gaba Abba ya bishi a baya Har zuwa d'akin da Fu ad yake, tura kofar yayi ya Shiga shikuma doctor ya dawo office dinsa, kaitsaye Abba Shiga yayi ,a zaune ya samu fu ad ya hada Kai da gywa idanun Nan nasa sun kada sunyi jajur, jiki a sanyaye Abba ya karasa bakin gadon ya zauna, shiru ya danyi baice komai ba ,Haka shima fu ad Bai d'ago ba Kuma Bai Masa magana ba, har tsawan yan dak'iku ,can Kuma sai Abba ya dauki hannunsa ya Dora akan hanun Fu ad kana ya d'ago sa, yanayin yanda yq ganshi ne yasa Abba ya tsorata ,zuciyar sa ta SHIGA bugu bakinsa ya kasa furta komai ,ya bude Baki zaiyi magana Fu ad ya daga Masa hannu Ade da cewa "abbanmu Kar ka cemin komai ,banason n'a kara magana da Kai Har sai ka bani labarin abin da ya faru abaya, yanayin yadda Naga kuna boyemin Abu ya tabbatar min da cewa akwai abin da yafaru wan da ba kwasan nasani, Abba na rokeka Dan Allah ka dakko min wanna littafin kada ka Bari zuciya ta ta buga bansan komai Akan Haka ba, Allah aba kaba namutu Sana din damuwa Akan Haka, bazan taba ya femuku ba koma menene ake boyemin" saurin dagowa abba yayi arazabe yace "ta sallam fu ad Mai yayi zafi Haka ? Dan Allah kada ka fadi Haka ,sanan n'a rokeka ka hakura da sanin wanan labarin ,rashin sanin labarin shine alkairi a gareka" "wallahi Abba maganar Nan da ka fada Takara samin kaunar karanta wanan littafin KO abani littafin kokuma n'a kashe kaina " turo kofar sukaji anyi tare da cewa "ba saรฏ ka kashe kanka ba fu ad ka kwantar da hankalin ka indai har Akan wanan littafin ne zaka karanta shi" Abeed ya fad'a lokacin da take karasowa gabansu, sanan ya zuya ya kalli abbansu yace "abbbanmu Kaine wan da ka fara buga wasan ,Kaine wan da ka fara Toni wanan sirrin da ace baka bashi littafin Nan haryanzu hankalin ku a kwance ,meyasa ba zaka bar wanan gabar iya Ni ba ? Dolene Ni saika kunta tamin, ai aikin Gama yariga da ya Gama dolene Fu ad ya San komai Babu yadda ka iya da kaddara, Fu ad ka shirya karanta littafin nan yanzu ?" Abeed ya fad'a ya na kuka, gyd'a Kai fu ad yayi Yana kallon sa, "Tom shikkenan hakan ya tabbatar min kanason cigaba da karantawa ,kataso mutafi gida nabaka littafin" murmushi Fu ad yayi yace " dagaske Yaya zaka bani?" "Dagaske nake Fu ad taso mutafi" yafada tare da juyawa shima fu ad ya Mike daker ya bi bayansa, abbama tashi yayi jiki Babu kwari ya bi bayansu har suka karasa inda momy take a zaune tana kukan zuci, mamaki ne ta kamata ganin yadda su Fu ad suka fito ,Abba ta kalla Tace "abbanmu Yana ga sun fito Kuma?" "Uhm taso mutafi gida ammi nakara maganar acan" daga Haka suka fita zuwa parking space ko sallama basuyiwa doctor ba suka tafi gida. BAYAN sun koma gida Abeed ne ta Shiga dakinsa ya dakko wanan littafin , juyowar da zaiyi yaga Abbansu ya marairaice kamar zaiyi kuka ,ga idonan nasa ya kada yayi jajur, Allah sarki tsabar tashin hankalin da yake ciki fuskarsa har ta fad'a, Muryarsa ya tausasa yace "Babana kada Kai Haka Dan Allah, masu sunan ka akwaisu da jin magana kuma kaima nasan Kana jin maganata sosai ban San maiyasa zuwa yanzu zuciyarka ta kekashe kake tsallake magana ta, Abeeddeen ka taimaka rokarka nake amatsayina na mahaifinka kada kace zaka aikata Haka , wallahi tashin hankalin Gaba saiyafi nayanzu zafi da kunci, fu ad Bai San yayanku yasid ba baisan maiya fitar da shi daga gidanan ba, Haka zalika baisan maiyasa tsawan lokaci da Kai da abdulmajeed bakwa gida ba, yanzu gashi Abjeed ya sake tafiya ga zarah tatafi kaima so kake narasa ku?" "Uhm abbanmu ai bansan Rashi kariga da kayi shi karasa Yaya yasid ma ballan tana Fu ad, ai karka damu nine wan da zanfi Jin Babu dadi idan nasashi, to Kuma Nima din saura kadan abba kasa zuciyata ta buga" Yana gama fadar Haka ya ratsa ta kusa da Abba ya huce batare da ya jira abin da abbansu zaice ba. K'asa ya sakko dauke da littafin a hannunsa Yana zuwa ya samu Adeena a zaune da Zaid sai ammi ta zabga tagumi ,gefe Kuma Fu ad ne zaune Yana aikin da ta Saba wato tunanin Mai zaifaru dashi Nan Gaba, mikewa yayi ganin Abeed ya dakko littafin ,Yana tsaye har ya karaso ya Mika Masa, jikin Fu ad da hannunsa na rawa ya amsa Yana kallon cikin idon Abeed din, tabbas ya hango tsoro da fargaba da tsananin tashin hankali acikin idanun yayan nasa, Abeed Bai ce komai ba ya juya sama, ammi kuwa zarw Ido tayi tana kallon littafin dake hannun Fu ad, da sauri ta hau sama ,d'akin Abeed ta nufa, Bata sameshi ba, sai dai Abba dake zaune kamar macacce, sai ka kula sosai sannan zaka fahimci idon sa a bude yake, ganin Haka yasa ammi ta zube a gurin sharaf tana kallon mijin nata cike da tausayawa, hannun ta takai kan kafadar abba Yana rawa ta bude Baki zatayi magana sai ta kasa, kawai itama ta saki kuka Mai ban tausayi, suna zaune a gurin na tsawan lokaci suna kuka, har Abeed ya zo shigowa d'akin ya kasa Sabi da kukan da yaji sunayi, gani yake kamar idan ya shigo zuciyarsa zata karye ya amso littafin Nan, Babu yadda ya iya Haka yaja kafarsa daga kofar dakin ya bar gurin. Ammi ce ta d'ago ta kalli abba Tace "abbanmu komai ya faru Kaine kaja ,yanzu ga shinan wagari ya waya, Ni wallahi har tsoron fadawa duniya irin wannan babbar kazantar da ta faru nake, yanzu mezaka fad'a musu eh, sai da na fad'a maka akwai lokaci komai Daren dadewa sai abin da muke biyewa ya bayyana ko da ace Fu ad Bai tono ba Dole Adeena sai ta tono komai , innalillahi wa'inna ilaihirraju un! Munshiga uku" "uhm Ammi kidaina cewa kin SHIGA uku Baki shiga ukuba nine Wanda nashiga uku " "uhm ba Kai kadai ba Abeeddeen ma Yana ciki da ace yasid ya nanan komai zaifi saituwa Amma Kash ya tafi ya barmu bamusan duniyar da ya shiga ba ,Haka itama Zara,u ,yanzu kenan yazamuyu?" "Babu abin da zamuyi da ya wuce mu fawwwalawa Allah muga abin da zai faru Nan Gaba". Fu ad kuwa daki ya shiga ya turo kofa , ya cire rigarsa, ko wanka Bai ba Sabi da cin gudu yake yaga abin da yake ciki, shiyasa ma Bai bu ta kan abinci ba ya hau kan gado tare da bude shafin da ya tsaya yaci Gaba da karatu kamar Haka....... ALHAMDULILLAH DUKA DUKA ANAN NA KAWO KARSHEN LITTAFIN DEPRESSION BOOK 1 SAI MUN HADU A BOOK 2 IDAN ALLAH YA BANI TSAWAN RAI DA NISAN KWANA BOOK 2 AND 3 NERA 700# BABU TSADA GADUK WAN DA YAYI SHIRIN BIYA YAMIN MAGANA. BOOK 2 AND 3 700# ONLY NO 09166764540 HAFSAT UMAR DANGORO Duk Wanda ya karanta batare da ya biyani hakkina ba ALLAH YA ISA BAN YAFE BA Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels