Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpadd @mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 1⃣ *GARABASA*👉🏼 *Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya karanta kulhuwallahu sau goma ajere Allah ze gina masa katafaren gida acikin aljanna se sayyidina Umar yace aiko zamu rika yawaitawa se Manzon Allah yace Allah neme yawaitawa shine me tsaftacewa* *Manzon Allah (S.A.W) yace Wanda ya karanta kulhuwallahu sau ukku kamar ya karanta duka kurani ne* Dukkan yabo da godiya sun tabbata ga Allah madaukakin sarki salati da daukaka da aminci su tabbata ga annabi Muhammad (S.A.W) ,alhamdulillah fans gani nafara typing raggon miji inafatan zaku biyoni donjin labarin kamar yadda nafada na kudi ne after free pages zakubiya ,yan Niger wadanda zasuiya biya kuna iya karantawa idan angama free pages kuma zanbaku number Niger da zaku tura 200 dinku aciki insha Allah kudin zasu zo gurina ,ga wadanda sunso karanta wuya bata kisa da hamdalat basu samu yadda zasuyi payment ba Ku tuntubeni ta wannan number zanbaku number dazaku tura kusamu documents dinsu 07063721063 *Yana da kyau maza su karanta* Wata babbar macece dazatayi 45 years zaune a saman mirror tana make up bakace not that black tana da hanci da baki madedeci tanada ido madedeta tanada kyaunta ba lefi daka ganta zaka gane tana cikin hutu saboda yanayin skin dinta da jikinta, yanayin yadda take kwalliyar a sannu kamar wata budurwa ya burgeni sosai wannan yasa natsaya kallonta, Ta cigaba da makeup dinta tashafa powder da lip glow tayi jagira bayan tagama shafe jikinta da humras tatashi tsaye ta nufi closet ta bude ta dauko wata sleeping dress dinta riga cotton tasaka tadora zane akai tasaka hula takoma gaban mirror tafeshe jikinta da perfumes takara kallon kanta a mirror koita tasan tayi kyau sosai, ta dauki mouth freshner ta fesa abakinta tajuya ta nufi kofar fita tafita a dakin, Tana fita takama hanyar wani daki se a lokacin na lura a upstair ne gidan yahadu sosai,taisa har bakin wani daki tana zuwa bakin kofar tai tsaye takasa shiga seta bani tausayi sosai yadda naga jikinta ya mutu lokaci daya ta kwashi kusan minti 5 awurin sannan tatura kofar ta shiga ciki, Tana shiga wani babban mutum daze kai 52yrs chocolate color dashi ba mummuna ba ba kyakkyawa ba yana da dan jiki amma tulun cikinshi shine yafi komi girma yayi sororo kamar na mace me ciki wata 6 yana zaune akan bed yana latsar system tashigo yanajin karar bude kofa yadago yana mata wani irin kallo , Tana tsaye ta sunkuyar da kanta kasa kamar marar gaskiya ya cigaba da kallonta sama da kasa sannan yameda hankalinshi akan system dinshi ya cigaba da aikin dayake , Se sannan tafara tafiya ahankali ta isa bakin gadon ta zauna tai shiru, Seda ya kwashi 10 mnt yanata aikinshi idonshi akan system yace"Hjy Rukayya lpy?" Ta kalleshi zuciyarta badadi tai shiru takasa magana, Yana cigaba da aikinshi be kalleta ba yace"kifadi abinda kikeso in kudi ne kowata problem kitafi ina aikine" A raunane tace"amm amm dama nazo ne na tayaka fira" dakaga yadda takeyi zakagane bakaramin tsoronshi takeyi ba, Jin tace fira ya dago ya kalleta ta dauke ido akanshi, Yayi minti biyu yana kallonta sannan yace"Hjy se yaushe zaki girma ne se yaushe zakisan kin tsufa kullum kina biye kamar wata yarinya su haseena suyi ciki kema kiyi ina amfanin hakan" Ta kalleshi hawaye nasan cika mata ido tace"saboda inada yara shikenan bazan zo shimfidar mijina ba?" Yace"bahaka nace ba amma kinsan nafada maku kar wacce tasake zuwa dakina inban nemeta ba" Ta yamutsa fuska gwanin tausayi tace"yakamata kagane muma muna da hakki akanka karika kula damu kana sauke hakkin mu dake wuyanka " Yanata kallonta yace"wlh Rukayya kina bani mamaki se kirika abu kamar yarinya shekaru sunja Rukayya da da yanzu ba daya bane kuma wane hakkinku ne bana saukewa ina bakin kokarina amma wannan baze samuba se time danake cikin mood, idan wasu kudi kike bukata kawai ki fadamin zan baki cheque kije kicire" Kamar zatai kuka tace"kasani kudi ba matsala ta bane tun kafin kayi arziki nake tare dakai shekarar mu 15 tare muna rayuwa cikin maleji amma bana complain dan Allah alhaji ka saurareni wlh ina da bukatar ka" Yanata kallonta ya dauke idonshi akanta yace"ai sekiyi idan kina hakura ki hakura harse na nemeki sannan abida de tadena zuwa ita dake karama kenan" Ta kureshi da ido tanajin ciwo a zuciyarta ya cigaba da aikinshi wayarshi tayi ring da sauri ya dauko wayar yayi receiving call din ya lumshe ido, A can bangaren me kiran tace"dear tunaninka yasa nakasa bacci"cikin shagwaba, Dadi ya mamayeshi yace"sorry my dear kiyi baccin ki" Tana shagwaba tace"im_im nide inason ganinka yanzu" Dadi yakara rufeshi girlfriend nashi na nemansa yace"dare yafara fa its about to 10" Ta turo baki tace"Nide kazo" Hjy Rukayya na zaune na kallon ikon Allah dukda batajin me ake cewa a wayar but tagane macece yake wayar daita saboda yanayinshi, Alhaji yace"alright ganinan zuwa " Tana murna tace"yess my dear shiyasa nake sonka sosai kasiyomin kabab meat daganan" Yayi murmushi yace"bawani abu da kikeso bayanshi?" Tace"shine kawai nakeso my dear I love u so much" Yace"luv u too" ya katse kiran yanata murmushi idanunshi na sauka wurin Hjy Rukayya ya daure fuskar kamar bashiba ya kashe system ya sauka a gadon tana zaune tana ta kallonshi ya saka doguwar Riga akan boxer da singlet dake jikinshi ya dauki key da wayarshi yafita a dakin, Hjy Rukayya ta kwanta akan bed din tana hawaye zuciyarta na matukar ciwo saboda wulakanci dayake mata duk dare inde taje wurinshi kuma gashi tanason mijinta kusa daita wasu na cewa kana girma kana rage desire itade gashi harda jikoki biyu amma desire bata rageba kokadan, Alhaji yana fita ya nufi down stair don fita daga gidan harze wuce yaga dan lelenshi boy yafito daga dakin yara yarikeshi yana faraa saboda akwaishi da son yara especially maza yaron nata sosa ido saboda yatashi a bacci yace mishi"boy yaakayi meya tasheka a bacci ?" Yaron da baze wuce 3yrs ba yace"pizza nakeci da chocolate " Alhaji ya fiddo ido yaja kumcinshi yace"sha zumamu oya jeka kata data mommynka tayi bacci yanzu" Yaron yakama hanya ya nufi dakin mom dinshi shi kuma alhajin yajuya yafita dama ka'ida in zeje fira baya zuwa da driver saboda takura shikadai yake zuwa ya shiga mota aka wangale masa katon gate din yafita yabar gidan, Boy ya isa bakin kofar dakin mamanshi yafara knocking yana kiran"mommy !!mommy!!"yanata bugawa shiru mommyn bata fitoba, Ya cigaba da knocking yana kiranta har yafara hawaye kiran yayi yawa ko baccin mutuwa take yakamata ta farka sena bi ta taga domin gano wane kalar bacci takeyi haka ina shiga nafara jin groaning da wani sambatu na mace"ahhh ahh umm suck me well" Nai sauri na karasa bedroom din Hjy abida na kwance saman gado wayarta a hannu tana kallon bf duk wannan groaning yana fitowa ne daga cikin wayar Wanda macen da namijin dasuke sex sukeyi itako takafa ma wayar ido while hannunta na kasanta tana fingering kanta tana fidda wani karamin sauti "shishh ahhh"Saboda yadda tai nisa shiyasa batako jin boy dayake ta mata knocking , Acikin wayarta namijinne yafara sex din da sauri yana nishi yana groaning saboda release dazeyi wannan yasa macen takara yawan ihunta tana "oh my god u are too much ahhh ihhn oh god I love it push me hard ohhhh" Hakan yakara tadawa Hjy Rukayya desire takara tura yatsanta sosai tana trusting tana nishi tana cigaba da kallonsu, Sautin namijin at time daze kawo yasa tafara releasing tanata nishi , Tana gama releasing taja tsoki takashe wayar gabanta na faduwa fuskarta ya mutse taja tsoki tace" ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣ *GARABASA 👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yaroki Allah aljanna sau ukku aljanna zatace ya Allah kashigar dashi aljanna Wanda kuma ya nemi tsarin Allah daga shiga wuta sau ukku wuta zatace Allah ka tsareshi daga shiga wuta* Tace"nide yazanyi ne wai kwata_kwata banajin dadin abin nan se narikajin faduwar gaba dadin dakikai gabanka yadade yana faduwa mtswww Allah kaganar da alhaji gaskiya nikam bazan kara kai kaina ba ana wulakantani kuma bazan samu enough biyan bukata ba ,zan nemi wani hanyar daban tunda hakan banajin dadinshi " tai shiru fuskarta takure , Boy dake waje yana cigaba da bugun kofa yana hawaye yana kiran mommy jin maganarshi tai tsoki takwara baki tace"boy ganinan fitowa" Ta tashi ta nufi kofa fara ce tass daganinta bazata wuce 34yrs ba siririyace sosai batada jiki tabude kofar ta dauki boy a jikinta tabata fuska tace"boy I'm sorry bacci ya daukeni kanata kirana kayi shiru kaji"tasa hannu tagoge mai hawayen ,boy ya turo baki , Tace"me kakeso ?yaakai katashi?" Yace "mommy pizza I'm hungry" Tai dariya tace"to muje kaci kasha chocolate dinka ka kwanta gobe akwai school banaso kai late"ya daga kai, Ta sauke shi taja hannunshi zuwa down stair ta dauko mishi pizzar dake available kullum saboda yaran gidan sunaso ta ajemishi gabanshi ta aje mishi chocolate da nutri yoghurt tace"seme kanaso dan autan daddy?" Ya turo baki yasa hannu yafara cin pizzar tai zaune tana kallonshi tatafi duniyar tunani itadinma tana da bukatar mijinta rashin kulawar tashi yasa tafara kallon bf and bata enjoying she's looking for another way to get satisfaction, Alhaji kuwa wani Chinese restaurant yatsaya yashiga yasiyo mata meat kabab dinta da drinks da cup cake yafito da ledojin shopping yasa a mota ya nufi gidansu girlfriend dinshi, Yana kan hanya tasake kira ya dauka yana driving tace"dear I'm waiting ko bazaka zoba?" Yayi murmushi yace "ni naisa naki zuwa my dear I'm on my way " Ta turo baki tace"barci nason daukeni ka karaso da wuri plss" Yace"don't go to sleep kijira nakusa karasowa" Tace"OK"takashe kiran, Tatashi ta dora after dress akan sleeping dress dinta Riga da wando ta koma ta kwanta, Alhaji jin tanajin bacci yakara speed na motanshi don sosai yakesonta ,cikin kankanin lokaci ya karaso bakin wani madedecin gida yana da gate amma bawani babban gida bane yana ajiye mota ya dauki waya ya kirata , Tana ganin kiranshi tatashi tafita tana yanga tana yauki , Tabude gate din gidansu tafito se lokacin nasamu damar karemata kallo saboda wutar NEPA dake da akwai ga glove dake kofar gidan ya haska ta farace tass fuskarta round shape tana da hanci ba dogo ba gajere ba idonta manyane bakinta madedeci lips dinta kananu ne tadanyi mun kama da halima atete Hausa actress sosai shekarunta 27 faseelat kenan matashiyar budurwa me tashe daji da kanta tana da degree akan English tana koyarwa a salama prvt boarding school anan tasan alhaji domin yaranshi dake can anan ne suka hadu haryasanta suka fara gaisawa asannu har ya nuna yana sonta she's classic bakowa take kulawa ba she have many suitors yara da manya amma bata gama zabeba duk girmanta novel yataka rawa sosai wurin sauya mata tunani dakara mata buri mijin datakeso dole yazama me kyau me kudi saurayi miskili me sonta kamar yaciro zuciya yabata, alhaji is doing all his best kuma yana sonta sosai but ba yadda za ai ta aure shi yana tsoho haka ga tumbi kudinne kawai takeci kuma tana cinsu ya siya mata mota kuma tanajin alert kowane wata koma time to time yana surprising dinta amma batada niyyar aurenshi tana jiran tasamu zabinta ne ta aura, Takarasa bakin motar tabude ta shiga kamshin turarenta ya gauraye motar alhaji nura ya lumshe ido ya bude yanata binta da kallon shaawa because of her duk yadena ganin matanshi a matsayin mata ita kawai yake mafarki yake shaawar samu , Faseelat tana jefa mishi kallon narke zuciya tace "kayi hakuri kana cikin iyalinka na tasoka" Yayi murmushi yace"kema iyalina ce nangaba so kinga inayin abinda yazama responsibility dina ne" Ta kwantar dakai jikin seat tace"bansan meyasa ba bana gajiya da kallonka kullum karamin kyau kakeyi" Yayi murmushi yace"suna fadar hakan amma naki ne kawai yakemin dadi" Ta kalleshi ta yamutsa fuska ta duba agogon hannunta tace"11 tayi zan shiga gida kafin Ummi tafara nema na " Yace"OK here is ur meat and gobe zanzo da safe saboda muyi bankwana zanyi tafiya" Tatashi zaune dasauri tace "tafiya my dear " taturo baki, Yayi murmushi yace "bazan jimaba u know bazan iya dadewa batare dake ba zanyi 2wks only zan dawo" Taturo baki tace "2wks yayi yawa wlh"tabata fuska Yace"karkidamu zamu rika waya kowane time" Ta kalleshi tace"but plss in kaje karkamin rival na gida ma naji dasu and kakulamin da kanka sosai" Yana mata wani kallo yace"I will kema ki kula da kanki" Ya mika mata ledarta ta amsa tadan masa murmushi tai masa bye da hannu tafita ,yabi bayanta da kallo tanada hips sosai kamar ma tanada gantsarwa duk da after amma sunfito ya saki ajiyar zuciya ya hura iska ya tada motarsa ya nufi gida, Faseelat na bude kofa zata shiga gida ya omer yayi parking da motarshi kuma yaga fitar motar daga layin ,tashige gida tana magana ita kadai "tau bari naje na shiryawa masifar yau kuma naji wace kalace"ta shige warta dakinta ta ajiye ledar ta zare after ta zauna tajawo namanta tabude foil paper tafara cin namanta tana yamutsa fuska , Omer zuciyarshi nata bugawa ya bude gidan yashigo direct dakin faseelat ya nufa ya bude kofar ya afka ciki ranshi bace kamar ze daketa yace"ke yanzu faseelat karfe 11 kina waje kina fira wace irin firace wannan?" Ta kalleshi ta yamutsa fuska tace"niba fira nafita ba yakirani yabani sakone shine nafita na karba "ta dauki nama tasa bakinta , Ranshi bace ya janye naman ya wurgar tsakiyar daki ya jawota kii zuwa dakin Ummi, Ya tura dakin yashiga rike daita yana shiga yasaki hannunta ,Ummi na kallon TV ta kallesu tace"lpy miye kukeyi haka?" Yana huci yace"Ummi yarinyar nan fira take kofar gida yanzu da darennan" Faseelat ta daure fuska ta dage hanci, Ummi tace"kasan halinta bama kowa take kulawa ba maybe akwai dalilin dayasa tafita ne kuma halan alhaji nura ne nasan in bashiba bawanda ze fiddata waje yanzu" Omer ya kalli Ummi yace"ummi koma waye miye amfanin hirar da sukeyi wata da watanni in har sonta yake aise yafito tobari dana dawo daga seminar zan samesa da kaina nace yaturo in har yana sonta in kuma baze turoba yadena zuwa" Faseelat ta zaro ido a hanzarce tace"aa wlh inani ina wani alhaji nura wlh bana sonshi" Duk suka zuba mata ido ummi tace"tunda bakisonshi seki rika amsar kudinshi kina fita aiseki bar fita idan yazo yadena zuwan" Faseelat tadan rage murya tace"Ummi banason namishi wulakanci ne shiyasa na kyaleshi amma Ummi ina zan kaishi matanshi biyu fa yaranshi goma sha daya haba haba" Omer dayakejin kamar ya mazgeta yace"aiko sekin aureshi tunda kinata ci masa kudi ko kuma na sameshi nafada masa yadena zuwa" Ta kalleshi a yatsine tace"toka sameshi din yaya " tajuya tafita tabar dakin, Ze bita Ummi tace"dawo_dawo waccan yar taurin kan zuwa zakayi taita maka tureturen tsiyar can kyaleta nasan maganinta" Kamar ze kuka yace"Ummi zuba mata ido zaai taita abinda taga dama ?kowace mace tana Neman tasamu miji tai aure itako aure Sam baya gabanta" Ummi tace"ba kyaleta zaai ba kawunku zansamu da maganar u know tanajin tsoronshi zesata tafiddo miji itade ba yarinya bace dazaa tsaya ana duka kabarta kawai"ta sauya magana" ina fadila kafito yanzu?" Ranshi badadi yace"tana lpy tafiya zanyi gobe shine nace bari nazomiki bankwana tun yau saboda safko zanyi kwana hudu zanyi acan" Ummi tace "to Allah ya tsare yabada saa ka kwantar da hankalinka karwani shirmenta ya dameka komai lokacine" Ya kalli Ummin yace"tom amin ni zantafi sena dawo" Tace"to Allah yakiyaye " Yatashi yafita seda ya harari kofar dakin faseelat sannan yafita daga gidan, Yana fita Ummi tace"aiba karamar yarinya bace inta gadama ta fiddo mijin yo wannan shegen kaudin nata ma zebari ta fiddo mijin inde mijine ai alhaji yayi amma ita aa se saurayi " Faseelat kau tana komawa daki ta haye bed tai kwance tana tunani wai ita da alhaji nura wancan katon tumbin ina zata kaishi duk mafarkinta na tana soyewa da mijinta suna rungume rungume da tsotse _tsotse ze zama na banza kenan tsoho kamarshi inama yaga karfin gamsar daita yadda take jinta kullum da desire jikinta tace"cabbb I wlh sena samu miskili me kyau me kudi saurayi me jini a jika sannan dubeni San kowa kin Wanda yarasa fa" tayi juyi ta rungume pillows tanata different tunani, Shiko alhaji nakomawa gida har Hjy Rukayya tabar dakin ta hakura takoma nata yakoma ya zauna ya karasa aikinshi sannan ya kwanta yanata tunanin faseelat bacci ya daukeshi, Da misalin karfe 1:25am na isa bakin wani karamin gida Wanda ko gate bedashi gidan yanada paint be tsufaba zan iya cewa be shekara da yiba daga ganinsa, nashiga cikin gidan gidane duk anmasa broken tiles fayau tsakar gidan bako haki a kasa kowani kayan wasa hakan yasa nagane ba yara gidan nishin dana rika jiyowa ne daga cikin bedroom yasa nai saurin shiga dakin tun a falo narika jin wani sauti "faf faf tab tab" bangare guda muryar mace tanata nishi tana magana a wahalce "aliyu dan Allah ka kyaleni nagaji wlh wayyo Allah na dan Allah kabarni kuguna ze rabe wayyo zaka kasheni" Nai sauri nakutsa bedroom din dankawo maku rahoto ina shiga naga Aliyu akan Samira yanata bugunta da kugu duk ashe ihun sex ne takeyi yadda yake sex din yasa nagane jarumi ne sosai, Samira tanata ihu bako hawaye amma se aiki yake yana wani magana "uhum uhum uhum" Jin azaba zata kasheta tafara bugunshi tana ta zufa tace"fitsari ze zubomin Aliyu dan Allah dagani fitsari zanyi wlh ze zubomin" Jin yadda taketa kukan fitsari yasa ya sauka yakoma gefe yana meda numfashi joystick dinshi kyammm kamar lokacin zaa fara harkar, Tanajin ya dagata tana zindir tabaza falo da gudu , Yace"keee ina zaki"yatashi yabita da gudu tana niyyar bude kofa ya riketa yace" ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 3⃣ *GARABASA*👉🏼 *Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yace subhanallahil azeem wabi hamdihi zaa dasa mishi wata bishiya acikin aljanna wadda ze rika tsinkar alherinta* Yace"Samira ina zakije ga toilet cikin daki?" Tana ta zufa tafara kuka tana cewa "nide wlh gida zanje nagaji Aliyu inna cigaba da zama da kai wataran kasheni zakayi" Ya rungumeta jikinshi murya kasa kasa yace"yanzu Samira duk sonda nake miki zaki iya rabuwa dani? meyasa bazakiyi hakuri da lalura taba wlh bawai inayine yadda raina yaso ba ahakan" Tana jikinshi tana kuka tace"my HQ ciwo kamar ze fito cikina ma yanamin ciwo duk time dakazo yin sex bakamin a sannu baka tausayina koya kakeji yakamata karika kula da tawa shaawar kasan dole zan gaji awa 2 currr kana buguna kamar turmi da tabarya haba ni wlh gida zan tafiya ta" Yakara matseta jikinshi murya very low yace"kiyi hakuri kimin uzuri insha Allah zan nemi maganin rage shaawa da kuzari nima abun bemin dadi kiyi hakuri karki tafi plsss zan gyara u know inasonki kuma nasan kema u do desame to me" Ta cigaba da hawaye ya dago fuskarta yasa harshe ya lashe hawayen yace"muje ki fitsarin mu kwanta dare yayi" Sanin halinshi ana cikin bacci ze lalubota tace"ni zan kwana anan falo kai ka kwana acan" Ya kalleta ya marairaice yace"I'm sorry bazan iya bacci ni kadai ba kinsani" Fuskarta yamutse tanason kara wani kukan tace"nasani inde muna tare sekayi kabarni anan inyi jinyar jikina " Jintace jinya ya dagata sama ya direta akan kujera ta fiddo ido takwara baki tana ihu "wayyo Allah mamanmu ze kasheni wayyo dan Allah ka kyaleni " Yaja tsoki yace"wai Samira bazaki tsaya in dubaki ba bawani abu zanmiki ba zafin da kike ta complain shine nakeso inga wurin ciwo kikaji kome" Ta girgiza kai tace"ba ciwo bane nide kyaleni banason temakonka" Ya kalleta yanajin takaici kullum se anji suna sex ya saketa , Tatashi dasauri tashige bedroom dinsu tafada toilet tajawo flask datake using dashi a tsarki ta zukunna tafara kwarawa wurin ruwa tana nishi , Aliyu yayi zaune kan kujerar yayi tagumi abaya gani yakeyi duk yawan shaawa daya keji dayayi aure shikenan zata rage amma ina Ashe abun bahaka yakeba yanzunne ma shaawar tashi take karuwa saboda yasan dadin abun baya iya hakura in yaji shaawar, duk time daya kalli Samira seyaji shaawarta tahadu yarinyace yar 17 fara me karamin jiki batada wasu breast amma duka wata 4 da aurensu harsun fito datsiya saboda laguda, Ya kalli kasan shi dake kyamm yakara yamutsa fuska saboda shi ko kwana yana iyayi yana abun kuma baze gajiba yanajin inama ace baida shaawa har haka, Se lokacinne natsaya kallonshi beauty ne da duk mace zataso ace tasa meshi he's chocolate color yana da ido da small cute baki jikinshi kalar Hutu dukda shidin ba dan hutun bane domin ko gidansu basuda wani hali shidin me siyarda kifi ne amma yana samu sosai saboda mutum ne me sakin hannu kowa yana samu ko gidanshi dukda yana karami bazakace name shagon kifi bane he's romantic yaiya kula da mace sun hadu da Samira tana customer dinshi sunsha soyayya harta kaisu ga aure amma saboda sex duka_duka 4 month tanason gudunshi , Ya dafe gabannashi yaturashi can kasa ya danne yanajin wani kala daban, Samira na toilet seda ruwan flask din suka kare kafff gabanta yana cigaba da "zuttt zittttt " yana cigaba da suraci tatashi tana yamutsa fuska tana raba kafa tafito daga toilet tahaye bed ta takure can karshe ta rufa da blanket a tsorace take da shigowarshi bedroom din , Yadade yanata sake_saken neman mafita saboda bayason rabuwa da masoyiyarshi, Se bayan 30mnt yashigo bed room ya kalleta tana dukunkune tabashi tausayi yawuce toilet yayo dahara yadawo yasaka boxer yaje bakin gadon ya dauki pillow yajuya ze fita yakoma falon, Duk abinda yake tana kallonshi yabata tausayi sosai ahankali tace"Aliyu kadawo ka kwanta anan din" Yajuyo ya kalleta yayi karamin murmushi yace"karki damu kiyi baccinki zanje palo na kwanta" Tace" kazo ka kwanta amma plss karkamin komi " Ya cixa lips yace"kinsan hakan zeyi wuya kawai zanje palon na kwanta seda safe" yajuya yafita tanata kallonshi, Yana shiga palon yahaye asaman 3seater yadora pillownsa da kyau ya kwanta ya rumtse ido yafara adduoi don yasan inbasu yayi ba bazeiya baccinba yana tayi har bacci ya daukesa, Its about 2am yanzu duk wani mutum me lpy da kwanciyar hankali ya kwanta bacci except maaurata da suke bin dare don raya sunna, Wani karamin gida kuma naisa tundaga bakin kofar gidan zaka gane basuda hali sede bazaa kirasu talakawa wadanda suke rasa abincin ciba,gidane ginin bilo amma katangar baai mata plasta ba madedecin gida ne baya da gate se karamar kofa acikin gidan akwai fili sosai da aka shafe da siminti irin shafennan dabeji siminti sosai ba ,dakuna hudune jere cikin gidan kowane ciki da falo ,Wanda na lissafa daya na megidan daya na matar gidan daya na yara mata daya na yara maza ,ban tsaya koina ba se cikin dakin matan wata budurwa nagani zaune tayi tagumi duk tsohon darennan batai bacci ba, Bakace kuma batada wani kyau sede ba mummuna bace da zaa kirata mummuna kai tsaye ba tanada dan jiki kuma dakaganta zakagane takai a kalla 20yrs tana zaune tanata tunani duk fadin dakin ita kadaice aciki tana zaunen tatashi kamar an tsikareta tayi waje tashiga toilet kwara daya tall dake agidan tayo tsarki tadawo bakin maguji tai alwala takoma dakin ta fiddo kayan data ajiye specific danyin salla ta kabbara sallar tanayin sallar ne kuka marar sauti ya kufcemata ta cigaba da salla tana addua tana kuka, Ta dauki kusan one hour tana salloli lokacin ukku tadade dawucewa bacci ya dauketa akan carpet,tabani tausayi sosai senaji inason sanin damuwarta inason nasan miye yahanata bacci kyar karama haka daita, Tunda asuba Aliyu ya farka seda ya shiga kitchen ya kunna gas domin dukda bedasu da clynder Samira ke girki yasa ruwan zafi yaje yayi wanka yatafi masallaci, Bayan sunyi salla yadawo harze shige gidansa yaga makobcinsa kuma abokinsa usman zaune a dandamalin kofar gidansa yasha kayan sanyi kuma dama saboda aliyun kawai ya zauna anan, Aliyu yaisa bakin kofar gidan ya mika masa hannu suka gaisa abokinnasa yace"ya hunturu ya Amarya?" Aliyu ya zauna yace"alhamdulillah ya iyali ?" usman yace"suna lpy" Sukadanyi shiru, Usman dakeson ya masa magana yakasa hakura yace"waini Aliyu meyasa duk dare matarka seta rika kukan akawo mata dauki ?" Aliyu ya harareshi yace"bansaniba" Usman yayi murmushi yace"joke apart Allah kasan yadda ake kula da mace ace duk dare se anji kukan matarka bawai daren farko ba kwana 120 da wani abu da aure amma haryanzu matarka tana kukan sex kode senazo na koya maka yadda ake sex din" Aliyu ya kalleshi yanajin takaici da kunya ashede zatonshin yazama gaskiya anajin sun yace"kai zaka koyamun sex? Saboda kafini iyawa kome?" Usman yace"saboda nafikan ko kanajin ihun matana da dare?" Haushi Yakama Aliyu ya tashi tsaye seda yajuya ma sannan yace"Allah ya bamu alheri" Usman yayi dariya yana kallonshi yace" ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 4⃣ *GARABASA 👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace wanda ya karanta ayoyi goma daga cikin suratul muuminun Allah ze gina masa gida acikin aljanna* Yace"amin ade rika hakuri ana daga kafa" sosai maganar tabatawa Aliyu rai sede bejiyo ba ya nufi gidanshi, Tunkafin Aliyu yashiga gida usman ya shigewarshi gidanshi,da Aliyu yaje bakin kofar gida ya kalli dandamalin har usman din yashige ya girgiza kai yashiga gida, Memakon yawuce daki seya nufi kitchen again ruwan zafin daya dorawa Samira harta debe tai wanka yasake dora wasu ruwan zafin sannan yafita ya nufi dakin samira a falo yatsaya ya zare rigarshi ya koma kitchen yafara hidimar soya wainar kwai dazasu hada susha shayi, Samira tayi sallarta ta bingire baccin gajiya awurin, Gidan alhaji nura na nufa yaranshi sunata layi zuwa gaidashi da sunfito suke wucewa dakin Hjy Rukayya seda suka taru su shidda hudu mata biyu maza sauran kananun suna bacci hjy dukda ba diyantan kadaibane duka take koya musu karatu suka farayin addua atare sannan suka cigaba da karatu, Dakin Hjy abida ko tana kwance da wani kunci tatashi tunda tai asuba takasa rumtsawa , A kitchen kuwa kukune harsu biyu sunata shirye shiryen hada masu breakfast, Karfe 7 saura 20 suka gama karatun suka shafa duk yaran suka nufi dakunansu domin yin shirin school se sannan Hjy abida tafito tashiga dakin su boy tatadoshi tafara shiryashi , Shima alhaji nura yanacan yanata shirin tafiyarsa, Acanma gidansu faseelat tanata sauri domin tafiya school itadin bameyin breakfast bace cos tanaso tai loosing weight dukda de batada kiba over ruwan tea ne data hada da citta da mint leaves da girfa da Zuma sune ta zauna yin break dasu' Karfe 7 duka ilahirin familyn alhaji nura sun hallara akan dining kowane yanacin abinci dasauri domin tafiya ,su kuwa Hjy Rukayya da Hjy abida duk tsakura sukeyi fuskokinsu duk bawalwala, Alhaji nura ya duba agogon hannunshi ya kalli yaran yace"u r late kutashi kutafi " Suka mike kowa ya dauki school bag suka fita sunawa mummies dinsu bye bye, suna fita suka shiga mota driver yaja suka fita gidan, Basu dade da fitaba ya kallesu yace"zanyi tafiya zanje kwatano 2wks zanyi Ku kula da yara kuma duk abinda ake ciki kurika sanarmin awaya akwai cheque na 100k guda biyu na ajiye kuyi amfani dasu in kunada bukatar wasu kumin magana koda transfer ce zanyi maku" Muryar Hjy abida sanyaye tace"Allah ya kiyaye yabada saa" Yace"ameen"batare da yako kalleta ba,yatashi ya nufi sama, Hjy Rukayya tatashi tabishi kasancewar girkinta ne,Hjy abida tabi bayanta da kallo , Tana shiga dakin harya saka babbar rigarsa ya dauki jikka ,jikinta sanyaye taje zata amshi jikkar , Ya kalleta yace"I'm in hurry ki barta" Ta matse baki tace"to Allah ya kiyaye ya bada saa yadawo dakai lpy" Yace"ameen "yafita dasauri yana gudun kar faseelat tawuce school, Yana zuwa faseelat na fitowa da motarta daga gate din gidansu tai murmushi takashe motar tafito Tasha makeup tana sanye da atamfa riga da sket ,sket din ya matseta sosai tà dora gyale a kafada tai daurin ture kaga tsiya domin shine tafiso tafiyi tayi kyau sosai tun kafin takai bakin motar yafito saboda driver dake ciki , Kafin taiso take aika mishi da wani sexy look da cute smiling zuciyarshi takara narkewa sosai , Tana isa yaja ajiyar zuciya kamshinta yana rikitashi sosai ,ta kalleshi tace" dear shikenan zaka tafi kabarni " Yayi murmushi yace"sorry my dear " Tai karamin murmushi me daukar hankali tace"to Allah yakaimin kai lpy ya medoka lpy ya tsaremin kai don Allah ka kulamin da kanka sosai" Dadi yakasheshi yana matukar farinciki yace"amin "yasaka hannu aljihu ya fiddo nata cheque din daya rubuta mata 200k ya mika mata yace" kiyi manage " Ta kalli cheque din ta yamutsa fuska tace"ni banason kudin kai kawai nakeso" Da murmushi fuskarshi yace"I known ki amsa its small gift from me kuma kinsan kyautar masoyi Santa akeyi" Tai murmushi ta amshi cheque din tace"nagode sosai ni zantafi ina sauri kar nayi late" Yace "OK ki kulamin da kanki" Tai murmushi tace"bye" tajuya takoma mota tashiga tabar layin shima driver yaja suka tafi air port, Karfe 8 Aliyu yagama shiri samira nata barci kamar karya tadata yaje bakin gadon yafara mata susar kafa, Ta janye kafar tabude idonta dake cike da bacci, Aliyu ya sakar mata murmushi yace"ina kwana ya jiki?" Ta turo mishi baki tace "kayi bacci kuwa?" Ya lumshe ido yace"nayi bacci my swampy fita zanyi breakifast dinki na ready me zakiyi da rana?" Ta kalleshi tace"me kakeso? " Yanata mata his killer smile yace"kome kikeso just tell me ko akwai abinda zaakawo?" Tai shiru tai nazari tace"vegetable jellop rice zanyi zaa kawo grean beans peas carrot da meat " Yace "OK go back to ur sleep sena dawo" Ta daga mai hannu tana mai bye bye ya mata kisss a forehead yafita, Ta saki ajiyar zuciya ta lumshe ido inde baya gidan tanajin comfort sosai, Yafita ya nufi wurin aikinshi, Around 9 oclock gidannan me bulo na nufa gidan anmishi kwal an shareshi wata babbar mace tana zaune bakin kofar dakinta tana tsintar shinkafa, Se sannan budurwar nan tafito da alamu a time din tatashi bacci, Matar da daganinta babarta ce saboda yadda suke dan yanayi ta game fuska jin fitowarta, Yarinyar taje kusada ita ta zauna gefe tace"mama kawo nayi" Maman ta balla mata harara tace"naki nabaki mansura kinriga kinsan da aiyuka gidannan kika shige kikayi kwanciyar ki se yanzu da nake niyyar dora girkin rana sannan zaki fito" Mansura ta sosa kanta damuwa karara fuskarta tace"kiyi hakuri mama wlh daga sallar asuba bacci ya daukeni kiyi hakuri " Maman tace"naji tashi kibani wuri banason aikinnaki kibari kawai in an girka kinfito kici" Mansura ta tashi zatabar gun ,maman tace"kitafi ga dumamenki can ki debe inba hakaba wlh da almajiri yayi bara zan mika mishi shi" Batare da ta kalleta ba ta nufi dan kitchen din nasu tafito da tuwo guntu biyu acikin roba ta nufi dakinta maman nata balla mata harara , Tana shiga daki ta ajiye tuwon tafara hawaye tanajin tausayin kanta tana kallon tuwon masara da miyar kuka tsanwa shar daita ,(Allah sarki dama haka rayuwar take wani nacikin walwala wani cikin matsi) Ta tisa abincin gaba taita kallo ba yadda zatayi tasa hannu ciki ta guntulo tuwon ta lunkuma baki tana taunawa tana hawaye tana cine dole don kar yunwa ta kamata, Batako karasa cinyewa ba ta zare hannu tai sagale da hannun tanata tunani, Tana haka taji sallamar kawarta aminiyarta Fatima,seda taji wani dadi domin itakadai takeba labarin problem nata kuma hakan narage mata damuwa, Fatima tashigo tana faraa ta gaida mama ,mama ta amsa tawuce tashiga dakin da yanzu yazama na mansura ita kadai, Tana shiga duk annurin fuskarta ya bace ta zauna kusada mansurar ta dafata murya kasa_kasa tace"kawata lpy miye kikewa kuka?" Mansura ta share hawaye tace"kinsan matsalata fati banajin dadin zaman gidannan ko kadan mama ta tasoni gaba saboda maganar aurennan" Fatima ta bata fuska babu dadi tace"kiyi hakuri mansura aure lokacine kema in lokacin naki yazo zaayi" Mansura tace"mama takasa fahimta kullum setamin gori kannena biyu sunyi aure sun barni ina zaune kamar nice zankawo mijin" Fatima tace"kiyi hakuri ki kara addua kuma kidena damuwa da fadan mama itama damuwa ce tasanyata yi miki haka kidena sa kanki damuwa" Mansura tace"har abun yana bani tsoro kamar ni nafi kowa bakinjini duniya bawanda ya taba zuwa kofar gidan nan yace ayi masa sallama dani sede wadanda zaa turo wurina kuma da sunxo basu kara dawowa" ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 5⃣ *GARABASA 👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yayi alwala ya kyautata alwalar bayan yakare yace Ashhadu an lailaha illallahu wahadahu lasharika lahu wa anna muhammadun abduhu wa rasuluhu,Allahumma ja'alni minat tawwabina waja'alni minal mutadahhirina,zaa bude masa kofofin aljanna guda takwas yashiga ta wacce yaso* Fatima tace"kiyi hakuri lokacin aurenne bezoba dayazo zaayi dukkansu wadanda sukazo suka tafi ba mazajenki bane shiyasa ,ki kara hakuri bagani ba na girmeki amma haryanzu banyi auren ba saboda lokaci beba" Mansura tace"aike kina da samari suna zuwa miki fira a kalla zakiji dadi da wadanda sukace suna sonki niko fa sede naga wasu na fira amma bandani" Fatima tace"ba gwara saboda ba aurena sukeson yiba da auren nawa sukeso da tuntuni nayi toni abun bemin dadi kuma ina fitane kawai saboda naje na amshi abinda na amsa kiyi hakuri kawata watarana se labari" Mansura tace"toyazanyi dole nayi hakurin, kila saboda ina mummuna baka shiyasa bansamu mijinba tunda su su Bilki da saliha sunyi fari" Fatima tace"kai mansura shi baki ba mutum bane? kidena sa hakan aranki" Mansura tace"hmmmm" Fatima tace"eh karkice komi kita addua addua makamin mumini" Mansura tai shiru Fatima tace"anjima zanzo kirakani gidan wata kawata barka kishirya da marece haka" Ta daga mata kai batare da tace komi ba, Sukai jungum_jungum kamar masu zaman makoki, Agidansu faseelat ko Ummi da kanta take aiyukanta domin yara biyu kadai gareta daga omer se fasselat kuma abbansu ya rasu bata sake wani auren ba, Da kusan goma sha daya na safe Aliyu ya koma gida time din har samira tatashi ya sameta tana breakfast tadago ta kalleshi tai yake tana gudun ya nemi sex, Yayi murmushi ya ajiye veggies dayazo dasu yace"my swampy ya gajiya ?inafatan kinji sauki" Tai sauri ta girgiza kai , Yayi dariya yace"ki kokari kisamu sauki saboda dare nayi hakuri a ranan" Ta kalleshi ta turbune fuska , Yatashi yace "zan koma ki gasa jikinki sosai" yajuya ya tafi, tabishi da wani kalar kallo tana sonshi sosai amma duk lokacin da yake sex wani tsanarshi takeji aranta saboda azabar datakeji, Tagama breakfast tadora sanwa, Agidan alhaji ko Hjy Rukayya na komawa daki takoma ta kwanta, Itako Hjy abida hayewa tayi a gado ta kunna data tashiga internet ita da kanta takeyin downloading xx ta kalla sometimes vedio clip 4mnt idan tana cikin saurin shaawa amma in bata kamata ba over, full vedio take daukowa tabude taita kallo hartayi releasing amma fa datayi shikenan kuma ba natsuwa ,wap tashiga majority tafi kallon hardcore donshine tarasa shine yafi bata shaawa she decide zata sauya method acikin WAP different types of sex and style ne hardcore ,swinger couple,les,group sex ,oral and so on , Ta kure wurin da kallo tarasa na zabe se kawai tayi deciding tafara bin kowane tasamu Wanda zata rika samun enough satisfaction kuma bawani faduwar gaba, Tashiga swinger couple tai downloading wani vedio 4mnt clip saboda ita duk safiya jinta take daban tafara kallonshi, Abun yatada mata shaawa ya kuma sa mata son sex da yaro bawai babban mutum ba tanata kallon couples din hartayi released sede desame thing da hardcore,faduwar gaba, Taita jan tsoki tai lamo seda tagama duk tsiyayewa tasamu gaban nata yadena faduwa sannan tashiga les ,tabude ga naked pic nan birjik na mata tai download wani full video tafara kallo farko abun bewani burgeta ba amma daga baya har seda tai release saboda kallonsu sede fa desame thing da faduwar gaban datakeji tayi tsoki ta ajiye wayar ta rumtse ido tanajin bacci, Badadewa bacci me nauyi ya dauketa ,tana baccin tafara mafarkin suna sex da wani matashi yanata cinta tana zunduma ihu saboda dadi hartayi released se bayan ta farka ne ta fahimci mafarki ne tayi tana tsoki a zuciyarta tace"inama zansamu saurayinnan a reality dako nawane zan rika bashi in rika samun biyan bukata ta ,tundade ba abinda yakemin dadi inba sex dinba " tai shiru tana tunanin rashin kyautawar hakan tace "ni bazan iya rabuwa da alhaji ba ina cikin wannan daular shi kuma besan yadda ake sex ba kwatakwata gwara na samu wanin Allah ai gafurur rahimm ne kuma zan rikayi ina istigfaree tunda ba yadda zanyi lalura ce tasa hakan" takarayin shiru afili tace"yanzu fa ko istimnain nanfa haramunne"tabata fuska kamar zatai kuka tace"ya Allah ka gafartamin astagfirullah" tai zaune tana istigfaree kamar wacce tai tuban gaskiya sannan tatashi tayo wanka ta zauna taci gayu tatsaya kallon kanta a madubi tanada kyau amma yaushe rabo alhaji nura yace tayi kyau tuntana Amarya yaushe rabo yarika mata sambatu yana nemanta akai akai tunda ta haihu, Ta turo baki gaba kamar yarinya tace"tunda baka yabawa zansamu me yabawar kaima ai kanada yanmata aibakomi bane donmu ma munyi samari" Tagama surutun tafita falo ,Hjy na zaune tana kallo ,basuda wani aiki seci bacci Hutu available ga abinci sunaci me gina jiki tome zehana suji shaawa ? ,hjyar ta kalleta tace "abida kinfito" Ta zauna kan kujera tace"eh wlh se yanzu" Duk sukayi shiru basa fada amma kuma ba sakin jiki da juna, Alhaji nura yana hanya yana latsar waya hotunan faseelat kawai yake kallo yana kara sonta da shaawarta har harsasowa yake yadda zasuyi sex at first night dinsu ,harsuka isa kwatano driver yazo ya daukeshi ya nufi company nashi, Faseelat ko karfe 3saura tadawo gida time din antashi tana dawowa takira alhaji yana cikin company suna magana da wani yaware gefe guda ya dauka , muryarta very low tanajin bacci tace"dear ya hanya?inafatan kaisa lpy?" Yayi dogon murmushi me sauti yace"lpy lau sede haryanzu bansamu na hutaba shiyasa kkga bankira kiba I'm sorry" Tai murmushi me sauti tace"ayya plss kasamu kadan huta kaji ?banaso kana wahala" Yace"OK dear nagode naji kamar kinajin bacci ki kwanta ki barcinki" Takarayin murmushi tace"missed u" Yace"missed u too" Takashe kiran ta lumshe ido ba jimawa bacci ya dauketa, Shi ko Ya koma yacigaba da abinda yakeyi , Bangaren Aliyu da rana be koma cin abinci gida ba saboda karya takurawa swampy dinshi sede ya aika aka amso mishi, Agidansu mansura suna cikin cin abinci wata mata tashigo gidan babbar macece dazata kai 55 bakace amma marar jiki tashigo da sallama , Mama tatashi tana murna tace"maraba da Hjy saratu kishigo maraba" Hjy saratu nafara a tabi bayan mama sukashiga dakinta, Mama tace "yau kuma antuna dani" Hjy saratu tace"abubuwa sunyi yawa wlh yanzuma naje can bakin layinku shine nace bazan wuce ban shigoba" Mama tace"aiko naji dadi sosai bari akawomiki ruwa"tafara kiran mansura "mansura mansura !!!" Mansura na daki tafito tashigo dakin tana ganin Hjy saratu ta zukunna kanta kasa tace"ina wuni" Hjy na kallonta tace"lpy lau mansura" Mama tace"yi sauri kije gidansu Fatima ki amsomin pure water " Tace"to"tatashi , Hjy saratu daketa kallonta tameda kallon wurin mama tace"dama ta barshi tafiya zanyi driver najira na" Mama nata faraa tace"a,a dan Allah kibari kisha ruwa banisa yanzu zata dawo" Hjy tai murmushi tace"ina yaba hankalin mansura tafi duk yarannan hankali" Mama tai murmushi, Hjy tace"ni ina sonta wlh kibani number dinta mana zanbawa Khalil surika gaisawa in sun dedeta Kinga semuyi tuwona maina" Mama tai murmushi tace"aibata rike wayama in hakan tafaru zanji dadi sosai" Hjy tace"to shikenan zandeyi mishi magana yazo yaganta sudedeta in munyi maganar duk sadda zezo zan kira layinki " Mama tace"nagode sosai Allah yasa alheri ya sa su fahimci juna" Hjy tace"amin" mansura tashigo da pure water ta zukunna ta ajiye tafita, Hjy tabita da kallo harta fita ta dauki pure water daya ta fasa tafara sha tana tunani itade tanason danta ya auri yarinya me tarbiyya da kamun kai kuma mansura tai mata tunda take zuwa gidan bata taba gaisheta a tsayeba batako hada ido daita, Tasha ruwan ta mike tadau jikkarta tace"to natafi se Allah yasake medoni tundake bakya zuwa" Mama tai dariya tace"tunda kinzo yau ba" Suka fita har bakin kofa mama tai mata rakiya tadawo cikin gida tanajin dadi, Mansura na daki tashiga ta sameta kwance akan gado ko abincin bata samu taci ba , Ta zauna bakin gadon mansura tatashi zaune ta sunkuyar dakai kasa, Mama tace"mansura kwanan nan yaran Hjy saratu zezo kugaisa dan Allah kafin yazo kisamu ki gyara jikinki in kuma yazo ki sakarmasa fuska" Mansura tace"to insha Allah " Mama tace"yawwa Allah yamiki albarka naga bakici abincinki ba kitashi kici " Ta daga kai,mama tajuya tafita, Mansura ta yamutsa fuska kamar tai kuka hakanan ranta kebata shima guduwa zeyi , batare da wani murna ba tajawo abincin tafara ci jiki sanyaye, Hjy saratu nakomawa gida ta cigaba da hidimarta can bayan laasar Khalil yashigo he's desame da previous Khalil dogone baki me kananun ido da madedecin baki hancinshi yadan bude kadan yanada kunnuwa banbancin shine wannan kam wayayyene daga suturar jikinshi ma zaka fahimci hakan, Hjy na aiki taajiye ta kalleshi tace"Khalil muje ciki inason magana dakai " Yace"to Hjy" yabi bayanta har daki ta zauna shima ya zauna a kujerar dake kallonta, Hjy ta kalleshi tace"dazun naje gidan asiya kullum naje ina kara lura da kyan halin yarta shine naimaka shaawarta nasan zata kasance tagari me biyayya gareka" Tunda tafara Khalil yabata fuska yanajin badadi yace"Hjy nifa banason auren hadinnan kibari nangaba kadan zankawo miki Matar danakeson aure" Hjy na kallonshi tace"kana daita ne?" Fuskarshi bace yace"banda ita amma zansamu hjy" Hjy tai karamin murmushi tace"kaje kaganta ni nayaba da hankalinta nasan zatai maka" Badon yasoba yace"to Hjy zanje inna samu time" Hjy tace "yaushe kenan?" Yace"sena samu lokaci" Hjy tace"ka shirya jibinnan kaje naga kanason kamedani shashasha"ta zazzaro mai ido, Ya kalleta yace "Allah yakaimu " yatashi ya fita yana tukuburi ,shifa bakowace mace ke burgeshi ba musamman ma inba fara bace beson bakar mace Sam shikuma gashi wulik dashi, Da laasar din Hjy abida na zaune garden din gidan harta sake wani wanka da drink hannunta tana kurba tana kan lilo tana shillawa tana duba waya, Tana shiga wani group taga wata number taturo link nawani group waishi *duniya ce* da naked pic ajikin dp din mutanen group din sukayi wa wadda taturo caaa suna zagi da nema mata shiriya admins din gidan sukai waje daita, Tana lilawa tashiga kan link din taga akwai mutane sun kai 50 acikin group din ba tsayawa tashiga, Tana shiga messages dinsu dasuke fira suka fara shigomata sunata maganganun batsa mata da maza, Baai minti 5 ba wata taturo message "washh ahhh I'm honey who will save me plss 😋" Hjy abida ta zaro ido waje tana mamakin group din kusan irin Wanda take nema , Wani sugar boy ya turo"PC me nima I'm in the mood my 🍌 is erect" Waccan dabata da suna tace"yawwa sugar boy I hope zaka iya dani so that I will have good satisfaction " Wani jamill yace"how old are u plss?" Taturo "25 old" Yace"noo I'm not in nafison sugar mommy that will take good care of me well_well" Sugar boy yace"sugar mommies akwai dadin harka and suna tarairaya fiye da babies but d babies are hot wooo" Waccan tace"sugar boy😕 u keep me waiting ba" Yace"sorry I'm coming🏃🏻‍♀" Ya gudu ,jamil dake online yafara antayo blue films acikin group din different style different types, Hjy abida tafara bude wasu tana kallo duk hardcore sunfi yawa ,takasa hakuri tai replying akan wani "I love it" Jamil daya gani tai save dasunanta abida yayi murmushi yabita PC yafara tura mata wasu hardcore din masu zafi, Tana kan mood saboda kallon bf dinda take kiranshi yashigo ta what's up dp dinshi me kyau he's fine and sexy fari matashi yadan aje gemu kadan, Tanata kallon pic din har kiran yadatse tafita a group din zata shiga taga message dinshi saman messages nata ta tsaya takara kallon dp dinshi yana cikin kananun kaya red Riga da jeans milk color ya mata kyau sannan tashiga message din yaturo vedios sun kai 5 a karshe ya rubuta "hello my beautiful abida" Tai saurin typing "..... ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 6⃣ *GARABASA 👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya kare alwala yace subhanakallahumma wabi hamdika ashhadu an lailaha illa anta astagfiruka waatubu ilaika, zaa rubuta wannan acikin wata takarda ai mata stamp bazaa budeba se ranar alkiyama zega alherin dake cikinta* Tai saurin typing "tnx u I missed this " Jamil na kwance yace"missed what?" Hjy abida tai murmushi tace"kaine a dp?" Yatura mata "yeah" Ta tura smiling face tace"u r handsome" Ya tura mata "tnx u may I know u?" Tace"sure but kafinnan I want to ask u some questions" Yace"feel free kiyi tambayarki" Tadanyi jimm yace"ask me plsss" Tatura mai "plss meyasa kallon bf kesani faduwar gaba after satisfaction?" Yana kwance yayi murmushi ya tura mata "mezesa kitsaya jindadi da kallon bf? ai zaki kalla ne kawai kisamu style" Tai murmushi tace"meyasa nakejin hakan?"tasake meda mai question din, Yace"maybe sex din kadai kike bukata ko kuma shine kadai tunaninki" Ta turamai "tnx u" Yace"plss zan iya saninki? Ni sunana jamil HQ ni kwararre ne wurin cin hq na mata" Tai dariya tace"awane gari kake?" Yace"Kano" Tai hamdala a zuci tace"katuromin AC number ka" Jamil dadi ya kasheshi hannunshi na rawa ya typer ac number dinshi yaturamata, Tana zaune tai masa transfer ta 50k daga account dinta, Yana rike da wayar yaji bigil message yashigo jikinshi har rawa yake ya duba yana dubawa yaga 50k ya zaro ido yatashi zaune yace"eyeee" Yakara dubawa sosai still 50k ce ba 5 ba, Dasauri yakoma what's up yatura mata godiya"thank u my abida Allah yakara budi nagode sosai " Hjy abida tace"karka damu kai saving number dita kuma wannan kudin nabaka ka gyara kanka nanda wani lokaci zakaga kirana inaso kanunamin kai kwararre ne a sex din" Dadi ya kashe jamil he can't wait for the day anbashi 50k kyauta inaga yayi service dagani zeci kudi sosai ai dole yazo yafara shiryawa ranar kafin tazo , Yatura mata "I will amma inason nasanki inason nasan wacce zanyi serving" Tai murmushi tace"I'm Hjy abida I'm 34yrs zaka sanni soon kuma u will be surprise " Yatura mata "muah abida I like d name and dagaji u will have taste nakagara ranar tazo inason nakira ki namiki godiya kuma naji muryar my lover zaniya kira?" Tai murmushi itama tanason taji muryarshi tace"call me" Dasauri yashiga calling ya danna mata kira ringing biyu ta dauka tai shiru, Yasaki ajiyar zuciya murya very cool yace"my abida I'm very happy da haduwa dake just now only harkin mamaye zuciyata inajin dama nasameki yanzu nagode for the money " Tai murmushi me daukar hankali tace"don't worry kuma feel free duk time da kakeson kudi kamin magana inaso kagyara kanka sosai for me to enjoyed" Yayi sexy smiling dayasa Hjy abida jin kamar taganshi fili ta rungumeshi yace"noo wadannan sun isa ba tiger ba har abinda yafi max duk zansha dasu ,kinada sweet voice u know what ? Jin muryarki kadai yasani samun erection" Tace"mee too I'm honey inason samun me debemin kewa inason abinda zesani satisfying with out faduwar gaba" Yace"kina Kano? I will come " Tace"yeah amma ba yanzu ba ni I have my rules kafin mufara kasancewa tare zamuje asibity muyi blood test gabadaya if u r free daganan semu fara enjoying life I hope hakan yayi maka?" Yace"sure sure"da confidence, Tai murmushi me sauti dayasa shi fitarda liquid tace"OK don't worry ur self zaka sameni soon kazama ready kowane time I love u " Ya saki ajiyar zuciya yace"love u my sugar" Tace"take care "takashe kiran yayi ihu yanajin dadi ya sauke ajiyar zuciya yafara lissafin wane magani ze nema ready for sex da takirashi ya banbama sannan yaje, Itako tana kashe kiran tai murmushi tace"I hope yanada horsepower kar ace raggo ne kamar alhaji agari" Zuciyarta ce tafara nusashsheta akan kartai haka yayinda wata ke ingizata ta yamutsa fuska tace" nifa I'm tired Allah yazaace ina 34 amma harnayi expiring andena yayina duk gyara duk kyauna na banza ai bazeyiwu ba" Taja tsoki ta sauka a lilon takoma daki tatube tashiga bath room, Hjy Rukayya bewar Allah inde taga batada abunyi bataba shedan damar shiga zuciyarta yana mata wasa da tunani seta samu abunyi ko karatu kowani zikiri ko wani abun yin tana dakinta tana duba littafin bugyatul musulmin tana kara sanin abubuwa masu kyau ga musulmi, Bayan ishai wani saurayin faseelat yazo tana cikin motarshi fuskarta takure saboda baya sakin hannu shide aure_aure, wayarta tafara ringing tana dubawa taga dear ,tasaki murmushi ta kalli saurayin nata tace"excuse me" Tafita a motar ta nufi gida bayan tadau wayar, Saurayin nata yabita da kallo yanajin mugun kishi yaja motarshi yayi gaba, Faseelat nata waya da alhaji dake kwance daidaya a hotel yanata kurarata, Tana shiga dakinta ta zauna tace"dear kana ganin kyauna sosai Allah yasa bayan munyi aure karka sauya inajin dadin ana yabona wai haka kake yabon matanka sosai?" Yayi murmushi yace"noo dukkansu basu kaiki kyau ba kuma basu kaiki matsayi a zuciyata ba shiyasa naki yabon is different da nasu" Tai dogon murmushi ta lumshe ido tabude murya ma ke tace"ni yargata ce har na kagara nashigo gidan amma dear bazaka ajemu gida daya ba ko?" Yace"ina zasu takuramu ai kefa ur special to me kin mamaye koina bazanso ki takura ba" Tace"ihnnnnn thank u"da wani irin voice Ya danyi shiru yace"kibani dama mana naturo gidanku yakamata ace munyi aure hakanan sannan ne zamu nunawa juna irin son da mukewa juna" Tabata fuska ta yamutsa hanci tace"ihhnnnn!! meyasa kake saurine dear ni takace kai shaidane bana ba kowa muhimmanci fiyeda kai ka kwantar da hankalinka banason yin aurenne a this year amma next year seka turo plss"ta langwabe Yayi murmushi jin tabashi time yace"I love u dear inasonki sosai Allah yakaimu ni inason duk abinda kikeso" Tai murmushi suka cigaba da waya suna waya kiran Hjy Rukayya nata shigowa wayarshi yaki respond seda suka gama soyewa da faseelat sannan yakirata duk cool voice dinnan babushi murya tashe yace"yaakai kk kirana at dis night ?" Hjy Rukayya tayi shirin bacci tana kwance just to show concern and care ta kirashi jin abinda yace tace"I'm sorry alhaji kirawo wa nai naji lpyarka bawani abu ba" Yace"to lpy ta lau " Tace"seda safe" takashe kiran ranta na zafi, Hjy abida ko na dakinta sunata sex chart da jamil sunajin dadi kamar sunyi 3_4 month tare yadda sukeyi kamar sunsan juna, Karfe 10pm na nufi wani gida dake dauke da apartment da yawa babban gidane nagani nafada, Na nufi wani part ina shiga main palo naga wani saurayi matashi fari kyakkyawa ga hanci ga ido ga sajenshi luff daya kara kawata fuskarshi yana da small baki da gira baka kirin me tarin yawa data kara masa kyau he's handsome jikinshi bame kiba ba kuma ba ramamme ba idan kaganshi kana iya cewa he come from abroad baze wuce 30 ba ,yana zaune da system gabanshi yana aiki daita hankalinshi kacokam akan system din yake yana aiki a tsanake hankali kwance dagashi se boxer da singlet jikinshi, Sena zauna ina kallonshi domin in samu na cigaba da kallon kyakkyawar fuskarshi da kowace mace zataso,ta kallon danake masa nagane beda hayaniya nutsatstsen mutum ne sosai, Bayan kamar minti 5 wata mata babbar mace dazata kai 56 tashigo dakin farace tass kyakkyawa daka ganta zakasan cewa mamanshi ce daka ganta zaka gane wayayyace me ilimin boko sosai tana sanye da doguwar riga da mayafi sama da glass dinta , Tana shigowa ya meda kallo gareta yayi murmushi ya meda hankalinshi a system yanaso yayi saving abinda yakeyi yakashe saboda yabawa mommynshi time, Tana ganin ya mata murmushi itama tamishi taje ta zauna gab dashi tana ta kamshi abinta, Yakashe computer ya kalleta da murmushi fuskarshi yace"mommy " Tana kallonshi tace"my son sarkin aiki" Yayi murmushi yayi shiru, Tace"kullum aiki baka Hutu baka tunanin komi se office karika samun Hutu plss" Yayi murmushi yace"tom mommy" Mommy ta kalleshi tace"kaki aure bakajin komi duk mate dinka sunyi sun barka yanzu marwan da zaace zaa mishi aure da murna zetayi amma kai kaki fiddo mata meyasa?" Ya turo baki yadan yamutsa fuska yace"mommy ni banason hayaniyar mata banason a takurani that's y amma zan samo yarinya maybe irina dabata son hayaniya" Mommy nata kallonshi tana murmushi tace"fahad kenan aurenne hayaniya?"takara murmushi tace"aure beda hayaniya kuma kadena tunanin hakan zesa kakara zama babban mutum zekara maka natsuwa beda wani matsala se tarin jindadi da farin ciki harde ma kasamu mar'atussaliha wadda take kula da komai naka take da burin faranta maka rai a kullum" Ya dukar dakai yanajin nauyi , Mommy tace"I'm telling u kadaure kayi aure hakanan kashiga jerin masu samun ladar auratayya ,amma as mommy my advise shine don't look for the beauty ka nemi me halin kirki idan kuma tahada duka tokai godiya ga Allah kuma karkai jinkiri saboda karta kubuce maka" Muryarshi very cool and sweat yace"thank u mommy insha Allah soon zanyi surprising dinki" Tai karamin murmushi tace"dana jidadi kuwa" Sukayi shiru, mommy ta sauke ajiyar zuciya tace"gobe zantafi niger zanje research akan al'adu da wasu halayyar buzayen can ina rubuta wani littafi dayake bukatar bayani akansu ,to zandade kila nayi 1month ko kuma fin haka it depend da yadda nagama abinda nake a can " Fahad ya dago yanata kallonta takara gyara glass tace"ur dad zeyi tafiya jibi bansan time daze dawoba and koyana nan kasan baya kula da wancan kafi marisan marwan plsss ka kula dashi kasamai ido kar bayan tafiyata yarika kawo yaniska suna lalata anan"duk annurin fuskarta yabace, Fahad yaji badadi yadan ciza lips domin he care for his mother happiness yanada biyayya yana matukar sonta fuska badadi yace"kiyi hakuri mommy kikara masa addua insha Allah ze shiryu and I promised zan kula dashi sosai Allah yasa kije lpy kigama duk abinda kikeyi lpy kidawo lpy I will surely missed u sweet mommy"ya kwanta kan kafadarta tadora hannu akanshi tana shafa sumar kanshi she feel like crying tanason danta sosai fiye da komai. ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 7⃣ *GARABASA 👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yayi salla rakaa goma shabiyu tsakanin dare da yini Allah ze gina masa gida acikin aljanna* Seda ta daure sannan ta dauke kanshi ya kalleta idonshi jawur kamar yayi kuka ta girgiza masa kai tace"ka kula da kanka and karkamanta da surprise dakace zakamin" Yayi karamin murmushi ya jinjina kai, Tatashi tsaye tace"seda safe " Yace"good night"tajuya tafita a dakin, Ya jingina da kujera ya lumshe ido yana tunanin where to start mommyn shi nason yayi aure yakamata yayi matsalar shi bayason takura bayason hayaniya idan kana tareda mace dole sekayi hakuri duk zaman dadin da kukeyi kuwa dole ku samu misunderstanding tsakani idan kaga baa samuba tokuna hakuri da juna ne, Ya lumshe ido yana cigaba da tunani shidai bayada wata desire daze matsawa kanshi dason aure sosai se wacce normal namiji ke daita ,shiyasa be damuba but yanzu dole zefara neman wacce zai aura wacce batada hayaniya wannan kuma se matashiya ba yarinya ba dabata gama hankali ba yayi karamin tsoki yatashi ya nufi bedroom yayi brush yayi wanka ya kwanta bacci, Agidansu mansura nafara lekawa sena samu tanata salloli dukda dare beyi sosai dinnan ba hope dinta shine Allah yasa dan Hjy saratu ya sota tayi mishi, Kusan tun karfe 8:20 Aliyu yadawo gida donshi kaida tunda yayi aure baya fira waje saboda firar iyalinshi tafi masa kuma yakamata yadawo din yabata lokacinta ,sede matsalar ita rashin dawowar tashi shine yafi mata dadi,yana dawowa tana yaken dole taje ta taroshi suka rungume juna ta amshi ledar hannunshi suka shige daki , Suna shiga ta janye jikinta hannunta nadan rawa saboda tsoro kamar dole tafara tayashi balle boturan rigarsa , Yanata kallon fuskarta yana murmushi yameda kallon gun hannunta yaga yadda yake rawa, Cikin ranshi yaji badadi ya rike hannuwanta danashi biyu idonta cike da hawaye tadago ta kalleshi , Yana kallon kwayar idonta yace"samira why ?meyasa kikejin tsorona har haka just like kinga abun cutarwa" Ta sunkuyar dakai kasa takasa cewa komi,yajata jikinshi ya zauna a seat yadorata kan cinyarshi yana leken fuskarta yace"duk tsoron sex dinne haka?har kk koma tsoron rabata?" Tai shiru still, Yayi murmushi me ciwo yace"ya kkso ayi ne samira in nadena sex dake zakidena tsorona zaki saki jiki dani? " Ta dago ta kalleshi tasake sunkuyar dakai , Yace"kimin magana dubo duk kinata rama samira banajin dadin hakan ,tundade bazaki iya dani ba nina hakura zanrika baki time har lokacin da kikeson abun da kanki zan dawo falo da kwana ke kina kurya and plss ko nazo na kwankwasa don't open the door " Tanata kallonshi murya very slow tace"kayi hakuri karka rika kwana falo nide rokona kadena dadewa kanayi karika bi asannu sannan kuma karika dagamin kafa idan akayi yau gobe sea huta koda hutun kwana daya ne yayi amma wlh ..." Yace"shitttttt"ya katseta ,yanata kallon fuskarta yayi mata murmushi yace"zan kokarta nagani ko zaniya ke dince kina rikitani aduk sadda na kalleki bare kuma when I'm in there manta kaina nakeyi gabadaya but kiyi hakuri kinji zan kokarta amma plss yau atemakamin kar asashi a lissafi saboda duk yadda nakeji da rana kinga banzo ba plsss" yadora kai jikin breast dinta yana jujjuyashi jiki, Gabanta yacigaba da dukan sabain_sabain bakinta na rawa tace"namaka tuwon shinkafa medadi da miyar zogale ka zauna kaci sannan kai wanka" Yayi murmushi yace"kibani nafarayi plss maybe in inajin yunwa bazan jimaba pls pls"yana kallon fuskarta, Ta daure tai yake ta daga masa kai, alamun ta amince, Ya kure bakinta da kallo ahankali yakai nashi akai yafara bata best kiss of life amma samm batajin wani abu se faduwar gaba yadade yana tsotsar lips dinta sannan yakoma a breast ya zuge zip din rigarta ya cire ya cigaba da lagudarsu yana tsotsa a dimauce, Idon samira kulle tanajin yadda ya rikice yanata wasanni daita tadan bude ido ta kalleshi se abun yabata tausayi irin wannan shaawar sede akirata ciwo bawai shaawa ba just yini guda duk ya dimauce, Kokarin mikar daita dayakeyi yasa tadawo tunaninta ya mikar daita tsaye ya zare plain Zane dake jikinta ya tillar ya kwabe wandonsa beko idasa cireshi ba ya dauko samira kacokam yadora akan erection dinsa ta fiddo ido waje jin wani sabon style dabasu taba yiba ,bata gane ya style din yakeba seda yarika daga kugunta da kanshi yana kaishi sama yana dawowa dashi akan erection din, Ta matse lips fuskarta a yamutse don kamas take bawani liquid saboda bata enjoying se Wanda ke fitarmasa ne ke aciki, Yana tayi tun yanayi asannu harya farayi da karfi dasauri_dasauri ,yana wani sauti "oup ohhh ahhhh" shi dama kaida se yadade yanayi tukun yake released and bawani tsayawa yake samun wani erection din yana tayi yayi released ya dingi nishi yana dagata yana medata abar tana kaiwa har cancan ciki, Yana gama released tai lakwas jikinshi tana meda numfashi,tana zaton shikenan ina seji tayi yacigaba da dagata dan wani round din she new him kila this round kam sunyi 1hr kafin yakawo, Batasan lokacin data fara begging ba muryarta siririya "Aliyu dan Allah kabarni karka sake plss waiyoni dan Allah zafi nakeji sosai mutuwa zanyi plsss leave me...." Ina Aliyu kam bayajinta shide burinsa yakara samun desame dadi da ya samu yanzu , Tadage tana kuka tana begging makwabta ko harsun saba har kunyarta sukeji suna kuma tausaya mata,abu kamar wasa ya cigaba shiru yaki yayi release, ya sauketa fuskarta shabe shabe yamedata kan kujerar ya daga kafafunta sama ya cigaba dayi seda yasamu natsuwa sannan yarika fidda huci kamar an fidda mai kaya, Samira ta janye ta sauka kasa tana kuka tafara rarrafe zata shige bedroom ta kulle, Ya riketa ya dagota se sannan yagane kukan datasha hankalinshi tashe yace"subhanallahi I'm sorry swampy its hurting ko sannu" Ta cigaba da kuka tanason zare jikinta yana kallonta jikinshi mace yace"kiyimin hakuri bansaniba bansan lokacin danake haka ba " Ta kwadamishi harara tana kuka tace"saboda kana kurma inata begging kabarni amma seda kagadama sannan Aliyu so kake ka kasheni ne" Murya sanyaye yace"eh samira harma gwara kurma dani kimin addua Allah yayemin nakoma kamarki marar shaawa mu cigaba da zamanmu tare" Ta kalleshi ta banka mai harara ta janye hannunshi ta dauki zanenta tafara takawa asannu don zuwa toilet wurin kundin ruwan zafinta, Yataso dasauri ganin yadda take dingishi yace"let me help u"ya dagata sama, Tafara fada "ajiyeni banaso ka ajeni nace" Be ajeta ba seda yakaita toilet din ya ajiyeta yafito yakoma saman bed yayi kwance rufda ciki domin cikin kaso ukkun dare haryanzu daya beba yana bukatar kari, Itako yana ajiyeta tai karamin tsoki tana karajin haushin shi tazukunna tafara gasa gurin,bayan tafito yashiga yafito tana kwance har baccin gajiya ya dauketa ya dauki pillow yanata mata kallon tausayi yakoma falo ya kwanta bayan yacika kundinshi da girkinta medadi, Tunda asuba yaran alhaji suka fara karatunsu kafin time din school faseelat ma tanata shirin tafiya school,yayinda gidansu mansura tun asubar tafara wanki ma mamanta tufa, A gidansu fahad bayan sundawo masallaci da daddynshi suka samu mommy tatasa marwan da yadawo jiya buge giyar batama gama sakinshi ba ta zauna yi masa waazi yana gyangadi abinshi, Fahad yanajin haushi yaje ya falla masa mari tauu!!! Tuni baccin dake idon marwan ya kaurace yabude dara_daran idanunsa yana kallonshi, Ran fahad bace yace"stupid ana magana kana bacci" Mommy tace"kyaleshi kawai son idan yana samu yayi building better life yafimai this shaye_shaye bazasu bulle masa koina ba shima yasani" Ta kalleshi tace"tashi kabani wuri useless" Yatashi yana wani lankwashe lankwashen wuya ya nufi part dinshi, Yana tafiya daddy yace"Ku rabu dashi duk yarintace duka nawa yake 22 fa nangaba zeyi hankali ko ance yayi bazeyi ba" Mommy da fuskarta ke bace tace"daddynsu duk kaine kajawo hakan sam bakason acewa marwan ko bari kaza meze hana yayi abinda yagadama yaron da kake kira karami yasan sex yasan mata iri _iri maybe har mazan yana bibiya and ga...." Daddy ya katseta yace"subhanallahi abun harda sheri zakiyi masa don yabi mata sekuma kice da maza banason haka Hjy inde kinayi masa addua kiyi masa amma bawai kina irin surutu haka ba ,kuma kinsan ni da kaina bazan lalata marwan ba na daukeshi amatsayin kaddara shiyasa kikaga bandamu ba kuma bana takura mashi saboda takurar bazata kawo sauyi ba ,akwai fa masu yara wadanda sukafi shi lalacewa kuma sunason abunsu toni miye laifina don na soshi" Fahad najin hakan yajuya ya fita a dakin ranshi badadi, Mommy ta kalli daddy ta mike tsaye ranta bace tace"kasoshi kaita sonshi alhaji karka takurashi komi yayi dedene" tana gama fada tahaye bene ta cigaba da shirinta , Daddy ko dakin marwan yawuce ya sameshi yana zukar shesha yana hawaye, Yaje ya zauna bakin gadon ya amshi sheshar a hannunshi yajawo shi jikinshi , Marwan na jikinshi ya fara kuka me sauti, Daddy yace"sorry kadena kuka my love " Marwan na kuka yace"daddy basa sona basa son rayuwata kwata_kwata" Daddy yana shafa kanshi yace"suna sonka sosai dabiarka ce basaso kadena shaye_shaye kadena bin mata kadawo normal life dinka zasu dawo sonka, ka manta baya the time da baka shan drugs ur mommy har kuka takeyi in kanason wani abu batama shiba kadena abinda basaso kaji?" Ya daga kai yana jikinshi daddy yace"yawwa kayi salla? " Ya girgiza kai yace"I'm sleepy bacci nakeji" Daddy ya girgiza kai yace"kafara yin salla kazo kuyi bankwana da mommyn ka sekadawo ka kwanta " Ya daga kai daddy yatashi yafita, Yakoma dakin mommy tanata kumburi yafara rarrashinta cikin taushin murya "Hjy ki fahimceni bawai inaba yaronnan goyon baya bane Aa banaso duka yazam bayajin dadinmu hakan zekarawa abun waste shiyasa amma nima ina damuwa da halayyarshi" Mommy nata kallonshi tace"se arika nuna masa so shine zesa yadawo dede?yadawo dede ko yakara lalacewa?" Daddy ya lumshe ido yace"plsss ki hakuri just pray for him karkiyi late" Mommy tace"hmm!!!" tajawo trollynta zata fita ya rungumeta ta baya yace"inasonki uwar yayana ina alfahari da samun mace kamarki soyayyarki bata tsufa I really really love u and I will going to missed u" Kalamansa dole sukasa mommy murmushi tai murmushi taturo baki tace"love u too"ta janye jikinta tace"I'm late" suna rike da hannun juna suka fito harabar gidan, Lokacin fahad yafito yayi wanka yana sanye da black yadi dinkin yayi kyau sosai yakuma dace dashi se kamshi yake, Mommy naganinshi tai murmushi dabata gajiya dayinshi duk time data kalleshi she's proud of him akoina zata nuna she's his mother tana jindadin yanayin rayuwarshi , Yakaraso yana murmushi ya amshi trolley ya nufi mota har sunfara tafiya marwan yafito yana bayansu yace"mommy" yakirata, Duk suka jiyo suna kallonshi ya kama kunnenshi ya game tafin hannuwa yace"plssss" Tai karamin murmushi ta mika masa hannu yataho yana murmushi yana isowa ta jawoshi jikinta tai masa kiss a head sannan tace"ka kula da kanka and ka rage that bad habit I will miss you " Yayi yake ya jinjina kai,suna isa bakin motor Mommy ta sakeshi fahad ya bude mata motor tashiga yashiga tanata daga musu hannu sukabar gidan suka nufi airport , Tana tafiya marwan ya sauke ajiyar zuciya ya nufi part dinshi shima daddy yafara shirin zuwa aiki, Suna zuwa airport 7 dede jirginsu yatashi zuwa Niger, Seda sukatafi fahad ya nufi office yanajin kewar mommyn sa, Faseelat nagama shiri ta kira alhaji nura yana company time dinnan ya dauka yanajin dadin care dinta gareshi , Seda takara matse murya takara dadi sosai sannan tace"good morning dear ya gajiya ya kewata?" Yayi dogon murmushi me sanyi yace"morning too I'm fine bagajiya sede kewarki dakyar nayi bacci" Tai dariyar jindadi tace"my sleeping is full of ur dreeming ,thanks my dear I love u " Saboda jindadin zancen ta har dafe zuciya yayi yana jujjuya hannu akai yace"I love u more dear " Tai murmushi takashe kiran ta nufi dakin Ummi ta leka Ummi na gyaran dakinta tace"Ummi natafi sena dawo" Ummi tace"to Allah ya temaka sekin dawo" Tajuya ta nufi gate tabude tafita da motor batako tsaya rufewa ba tatafi Ummi tafito ta rufe ta cigaba da hidimarta , Alhaji ko damuwa yakira yaji lpyar iyalinshi beba ya cigaba da abinda yake shi kawai yabar musu kudi yabar masu komai, Hjy abida ko tana samu yaranta masu school suntafi tashige bedroom ta kulle ta haye gado takira jamil vedio call saboda shaawar safen data motsa mata, Jamil na baccin safe kiran yashigo yana dubawa yaga itace yatashi dasauri ya dauka yana kwancen fuskarshi daka ganta kasan yana bacci, Yana kallon screen din wayar ya tashi zaune ganin mata jajir sharrr kyakkyawa kuma yar cas_cas, Ya kureta da kallo daga ita se sleeping dress ba dankwali kanta gashinta yayi kwance ya sauko akan kafada kadan tanata sakin murmushi yabi breast dinta da kallo suna tsaye just like bata taba haihuwa ba, Nan take yaji mood dinsa ya sauya ya nemi baccin ya rasa joystick dinsa ta harba a dimauce bakinshi na rawa yace"my abida are u the one I can't believe what I'm seeing " Tai sexy smile tace"I'm ur abida kana mamaki" Dasauri yace"sosai sosai banyi tunanin kinkai haka kyauba kin ganki kuwa very pretty and sexy" Dadi yakashe Hjy abida an yabeta tace"tnxxxx"cike da daukar hankali, Ya kure breast dinta da kallo yana wani lashe lips yace"look at ur beautiful breast ur silky hair and smooth skin I'm salivating plss yaushe zamu hadu" Ta kure jajayen lips dinsa da kallo tanajin more shaawa nipple dinta duk sun mike saboda desire cikin sexy voice tace"zamu hadu karkadamu my jamil" Yana zaune gabanshi nata kara erect yace"plsss help me kisamamin natsuwa see my penis" ya fiddota daga short ya nuna mata tayi sambal mike🙈 Dadi ya mamaye Hjy abida har seda liquid ya xubomata taja wani sauti "shhhhtttt u r a hero can't wait to have u in bed" Dukda ba itace farkon fara fadi ba but yaji dadi sosai kuma yakara hawa ,da shagwaba yace "plssss I want to see ur beautiful breast I want to see u naked plsss let's enjoyed our self through phone without body contact" Tanajin yam_yam jikinta tace "anything for u" tasa hannu tafara sabule hannayen vest dake ga rigar ,rigar tayi kasa yana ganin white breast dinta ga nipple dinta jawur suna tsaye yayi wata kara "ouch!!!!!!"ya dafe joystick dinsa Tai killer smile takashe mai ido yace"plsss plsss undress " Ta karasa cire rigar kyawawan cinyoyinta suka bayyana da beautiful and little bum dinta, yace"wow wow" yana cigaba da kallonta , Dama short kawai ne jikinshi ya karasa cireshi without shyness Hjy abida tafara kallonshi tundaga fuskarshi zuwa kirjinshi dake cikeda gashi zuwa Hjy babba datayi bull ,tawani gantsaro kirji tana mika , Suka cigaba da iskanci kala_kala suna enjoying har kware kafar tayi ta hangame mishi HQ yanata kallon yadda yake flowing, Sunata nishi da sambatu har Hjy abida tai released to her surprise babu wani faduwar gaba sejindadi ,kafafunta ware tanata zuba take kallon jamil HQ dayasa hannu yana massaging bananarsa ba jimawa tafara tsartuwar sperm over and speedily ,ta zaro ido sosai tana kallonshi yanata hura iska yana huci da ihu jitayi kamar taganta gabanshi ta lumshe ido tana tunanin yadda zatayi enjoying tasan there must be too much enjoyment awaya ma hakan she feel very satisfied than sex da alhaji dabaya wani nuna jindadi baya too much romance gaba karfi bare dadewa anayi, Jamil nata fidda numfashi yace"thank u my sugar u r d best" Tanata kallonshi tana murmushi takasa cewa komi she's speechless batasan yazata kwatanta mishiba, Yanata nishi yake kara zuzutata har seda suka kara samun desire suka cigaba daga inda suka tsaya, Bangaren Aliyu ko yau samira fushi takeyi dashi fuskarta tamke yayi yayi taki kwanciya bacci kuma taki sakin fuska koyin wani abu tana zaune tana neman mafita itade she love him batason su rabu and bazata iya jure bukatunshi ba kuma bazata iya zama da kishiya ba daseta ce yakaro aure taita tufka da warwara har karfe Tara ya fita ya barta ranshi duk badadi, Cikin makwabtan samiranne wadanda sukejin tausayinta wata matashiya ta shirya mijinta nafita batako tambaya ba tazame tai gidansu samira don abun yadameta, Mashin na ajiyeta tashiga ciki maman samira na wanke wanke taga mata suka gaisa tatashi tawuce ciki basira tabi bayanta suka zauna basira tai shiru, Mama tace"baiwar Allah bangane kiba ki wayardani" Basira takarayin jimm sannan tace"mama ni makwabciyar samira ce akwai abinda ke damunta shiyasa nakasa hakuri nazo in sanar daku Ku bincika kugane ina matsalar take" Hankalin mama yatashi tace"inajinki" Basira tacigaba dacewa"mama samira mijinta yafi karfinta kwana take ihu da neman dauki in yana sex daita abun yadameni kullum tana ihu shiyasa nace bari nazo nafada maku kode a binciketa ko tanada an gurya ko kuma wani abun zaman nasu akwai cutuwa sosai" Hankalin mama ya matukar tashi gabanta na matukar faduwa tace"...... ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 8⃣ *GARABASA 👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yace raditu billahi rabban wabil islami dinan wabi muhammdin (S.A.W)nabiyan wa rasula aljanna ta wajaba agareshi* *awata ruwayar kuma Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yafada safe da marece so ukku hakika Allah ze yarda dashi ranar alkiyama* Gabanta na matukar faduwa tace"wane irin angurya kuma itada seda wanzami ya dubata yace babu ni duk yarana basuda angurya yade fi karfinta ne kurum ita kuma duk abinnan ina raye bazata sameni tafadamin matsalarta ba kota waya aise tafada min ace ki kwana kina ihu kuma still gari ya waye kina like bazaki fadawa kowa ba hmmm"ta kalli basirar, Basira tace"gaskiya tanashan wuya sometimes mijina seyaji kamar yaje ya kwankwasa masu nike dakatar dashi saboda sirrinsu ne amma abun yayi yawa " Mama tace"nagode sosai bansan irin godiyar dazan miki ba bacin ke dazatai ta zama cikin wahala ne nasan kome zanyi nagode kwarai" Basira tai karamin murmushi tace"to Allah ya kawo mafita nizan tafi"ta mike Mama tace"nagode sosai fa"tawuce cikin bedroom dinta ta dauko turaren wuta kwalba guda ta sameta harta kusa fita waje sannan tabata dakyar tasamu ta amsa tatafi, Mama tadawo cikin gida tana tunani har ta dauki waya zata kirata seta fasa tasan sarai zata iya boye mata seta kira kawarta best Friend dinta hafset , Hafset tai sauri tazo gidan jin mamar nata cewa tai sauri, Tana zuwa suka shige daki suna gab da gab mama tace"hafset kawarki na cikin damuwa da ciwo kuma takasa fadawa kowa dazunnan wata makwabciyarta tazo tafadamin cewar samiran mijinta yafi karfinta kwana take ihu bansan gaskiyar maganar ba kije ki sameta ki fadamata ke kikaji labari wani wuri kiji me zatace ki tabbatar tafadamiki matsalarta" Hafset tace"to mama Allah yasa tafada din samira bata yarda dakowa ba sekanta" Mama tace"ki kokarta inbata fadaba ni da kaina zanje gidan nasameta" Hafset tace"tom mama bari naje sena dawo" Mama tace"to sekin dawo " hafset tafita , Mama tai zaune ta rike haba tana tunani aranta amma de in har dadewa a sex ne kesata ihu lalle ba karamar azaba takesha ba, Hafset na zuwa tasamu samira zaune har time dinnan, Samira na ganinta tai murmushi tace"kawas yau kece agari lalle yau zaayi ruwa" Hafset nata kallonta ta zauna idonta waje tace"samira waimike damunki kinbi kin rame kin kare haka Dan Allah ki fadamin kobaki lpy ne?" Samira ta tabe baki tace"lpy ta lau hafset" Hafset tace"tomike damunki kinganki kuwa?" Idanun samira sukai jawur kamar zatai kuka tace"banyi niyyar fadawa kowa matsalata ba amma ke yakamata kisani saboda ina neman shawararki " Hafset ta daga kai tana kagare tace"inajinki miye matsalarkin?" Samira tace"Aliyu ne ,Aliyu hariji ne baya sex kadan yabari, safe rana dare sex kamar ibada damuwar shine dare kwata_kwata ba bacci shide baya gajiya kokadan ni kuma yamin girma sosai idan muna tare inajin zafi sosai ina shan azaba hafset"se hawaye sharr sharr, Hankalin hafset tashe tace"shine baki fadawa kowa ba ko mama baki iya fadamata ba" Ta share hawaye tace"inajin kunyar tunkarar wani da maganar kuma inaganin kamar na fallasa sirrin shine kibani shawara ya zanyi ne " Hafset tace"sirrin banza sirrin me ke kina tunanin duk ihun da kikeyi bame jinku ko kurame ne su makwabtan naku to bari kiji ni mama ce ta aikoni dan naji in gaskiyane wata makwabciyarku taje tafada mata kuma hakanne dan haka zan koma nafada mata asan yadda zaa bullowa lamarin" Samira ta zaro ido tace"nabani kice kowa najina ina ihu kowane dare?" Hafset tace"sosai ko " Samira tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!" Ta kalli hafset tace"dan Allah karki fadawa mama abinda nafadamiki sirrine tsakaninmu amana" Hafset tace"wa?wlh ban daukaba don sena fadamata ko so kike se yagama rarakeki kinsamu matsalar brain sannan shi kuma yasamu wata tobari kiji ni nasan wacce sex ya haukatar daita dole se mama taji domin ashawo kan matsalar" Samira na hawaye tace"inason Aliyu sosai yana matukar sona yana kuma kula dani fin kokarinshi inason na cigaba da rayuwa dashi" Hafset tace"aiba rabaku zaai ba maybe in yaje yasamu likita in akwai yadda zaai shikenan in kuma ba yadda zaai sede ki hakuri keni namaga kokarinki sosai" Samira ta matse lips tace"yanzu sekin fadamatan kenan?" Hafset tace"kwarai ko daganan se gidan mama"ta mike tsaye takara kallon samira tace"kirika shan madara de da yar maltina da zuma da dan yoghurt haka don kisamu ruwan jiki da yar niima sena sake dawowa" Samira ta bita da harara har tafita ,tana fita samirar takoma bedroom tai kwance gabanta nata faduwa shikenan kowa yasan sirrinsu yanzu zaace zaa rabasu tafara kuka itafa she love her hubby, Hafset na komawa mama na kitchen tafito dasauri kasancewar gidan bakowa tace "hafset yaya tafadamiki kuwa ?naga kinyi saurin dawowa" Hafset ta sunkuyar dakai tanajin nauyi tace"mama maganar nan gaskiyane Aliyu hariji ne baya gajiya da mace" Mama tadau salati "lailaha illallah Muhammadurrasulillah S.A.W yanzu duk abinnan bazata fadamin ba wai wane irin hali samira kedashi ne?" Hafset tace"duk takara ramewa ni dama naga tunda akai auren bata kiba se rama" Mama tace"nasan yadda zanyi nagode sosai hafset ki gaida mamanku" Hafset tace"tom zataji" tajuya tai tafiyarta, Mama takasa komawa kitchen tashiga daki tai dialing number baban samira akagare take tasan yadda zaa bullowa abun, Yana dauka tace"Malam kadawo gida akwai matsala data taso yanzu" Baban samira yace"subhanallahi gashi kuma mun danje wani kauye amma insha Allah damun dawo zandawo gidan" Mama tace"tom Allah yamedoku lpy " takashe kiran tanata sake_sake takoma kitchen, Hjy abida seda sukafi awa ukku kudi nakarewa tasa wasu su cigaba sannan sukai bankwana tanajin wasai tai wanka taci gayu tasha pitted gown me hannun vest taita snapping pic ta turawa jamil HQ sannan tafita falo tanata murmusawa abinta, Hjy rukayya na zaune itada babbar diyarta iklas tana rike da jikarta Hjy abida tafito, Duk suka bita da kallo iklas ta gaidata "mommy ina wuni" Tana faraa tace"lpy lau daughter ya seema ?" Tace"lpy lau" Hjy abida tatashi ta amsheta daga hannun Hjy Rukayya tana ma seema wasa, Hjy Rukayya takasa hakuri tace"yaude mommyn boy ko kinsamu millions ne?" Hjy abida tai murmushi tace"abun sirrine kawai" Dukkansu sukayi dariya suka cigaba da fira, *Niger* Karfe 11 mommy ta sauka Niger wata mota tazo ta dauketa daga air port suka nufi wani local government burha Niger dake a Niger, Wacece mommy? Sunanta shine Hjy Amina professor ce a jamiar buk agarin kano itadin buzuwar Nigeria ce tacikin borno ,kasancewarta babbar mace me ilimi tana shiga cikin manyan mutane maza da mata ana damawa daita sosai ta fannin ilimi,sun taba wani babban taro a Niger Wanda yasamu halattar manyan mutane sarakuna da hakimai acikin taronne ta hadu da hakimin Burha Niger anan din acikin jawabanshi tagane acikin yankin burha akwai karancin makarantu after taro tasamu ganinshi tabada gudumuwar 5 millions anan harta samu number dinshi, number na ajiye ne kawai awayarta segashi zuwa Niger yakamata kuma anan yankinshi akwai buzaye sosai shiyasa ta nemeshi gashi yanzu zata zama bakuwarshi na wani lokaci, Sunyi tafiya sosai sannan suka isa garin kusan karfe 1pm suna zuwa bakin fadarshi akai parking tafito ta dauki trolleynta taja zuwa cikin gidan ,tun kafin taisa fadawa suka zo suka amsa suka shigar dashi ciki, Fada tafara zuwa takai gaisuwa sannan aka kaita cikin gida bangaren baki,dakin da aka kaita dagani special ne tashiga toilet tafito ta zauna tana hutawa, Bata dade da zama ba wata babbar mace tashigo tasha doguwar rigar shadda taji aiki farace tass kyakkyawa tashigo tana faraa da sallama bakinta, Mommy ta amsa ta cire glass tana faraa ,matar ta zauna tace"barka da zuwa Dr ya hanya fatan kunzo lpy" Mommy tace"lpy lau inafatan duk kuna lpy?" Tace"lpy lau sannu da zuwa" Mommy tace"yawwa" sukayi shiru, Wata Matar takara shigowa itama kyakkyawa suka gaisa bayan sun gaisa tace"anyi arranging dining bismillah" Duk suka tashi mommy tabisu har wani corridor inda dining yake table din cike yake da kayan abinci iri_iri da kayan itatuwa da differents drinks sunata faraa suka zauna mommy ma ta zauna karamar cikinsu ta tashi tafara bude warmers din seda tagama sannan tace"Dr wane zaai miki serving?" Mommy tai murmushi tace"kowane yayi tnx u" Matar tai murmushi ta zuba mata fried rice da chicken stew da cow slow ,ta ajiye gaban mommy suna zaune sunata faraa daganinsu suna son mutane, Mommy ta dauki spoon tafara ci dayar tasa mata drink tadanci tasha drink ta ajiye spoon sukai zaune wurin suna labarin yadda sukeson Nigeria itama tana fadin yadda aladun Niger ke burgeta, Bayan sunsha fira suka fita suka barta mommy tashiga toilet tai wanka ta sauya kaya tayi salla ta zauna tabude system dinta tana rubutu aciki domin harta samu abun rubutawa,tagane mutane ne masu son mutane da karrama bako, Tana cikin rubutu taji sallamar wata yarinya me siririyar murya da sanyin jiki, tai saurin kallon kofa tana kallon yarinyar, Yarinyar dabazata wuce 15 ba kyakkyawa ce fara sall da dogon hanci da lulu eyes da cute mouth gashinta har yakai ciki tana sanye da doguwar riga baka me kwalliyar golden da stone, ta amsa sallamar yarinyar tashigo tanata kamshi da small murmushi fuskarta ta zauna kasa tace"ina wuni?" Mommy tace"lpy lau ya school?" Yarinyar tace"alhamdulillah abbu ne yakeson ganinki a wurin shan iska"tana maganar very silent and slow daganinta batada hayaniya, Mommy nata kallonta tai murmushi tace"to mutafi" Tatashi yarinyar ta mike tayi gaba tana tafiya a hankali mommy nata kallonta don ta burgeta sosai har sukaje harabar wurin shakatawar sarki dake cikin gidan, Tana zuwa takoma gefe kusa da daddynta ta zauna, Mommy ta zauna sarki yakara mata barka da zuwa yace"kince kinason rubutu akan buzaye to anan akwai buzaye sosai in kuma al'adu kikeso zaifi kyau kuje kauyen shinkassanne suna da rikon aladu sosai tun nada" Mommy tai murmushi tace"nagode sosai Allah yakara lpy da arziki" Yarinyar dake gefe tana latsar waya tana murmushi tace"abbu zanje daita nadade banjeba" Mommy ta kalleta tai murmushi, Sarki yace"a,a aysha kinsan baki lpy kiyi hakuri kinji?" Tabata fuska ta turo baki tace"plss abbu " Ya kalleta yayi shiru, Mommy tace"school fa kobaki zuwa school?" Aysha fuskarta ba walwala ta kalli mommy tai shiru, Sarki yace "kitashi kije zamuyi magana" Tatashi ta tafi tana tafiya yace"tanason karatu sosai tanason zama midwife sede ni bana barin yara na mata karatu se sunyi aure yayunta akwai nurses akwai lawyer da teacher to itan bayan hakan ma tana da problem na aljanu sometimes in ranta yabaci suna bugar daita tana dadewa kwance kamar matatta se bayan an mata rukya da tofi sannan take dawowa dede anata magani de amma haryanzu shiru but tanason karatu sosai" Mommy taji tausayinta sosai tace"Allah yabata lpy hakan nada kyau yara suyi aure sannan karatu but in mijin be fitoba suyi karatun yafi zama hakanan saboda tun suna son abun se suzo su dena" Sarki yayi murmushi yace"zuwa yaushe zakiyi tafiyar?" Tace"gobe ma I'm ready" Yace"OK da safe zakutafi sede akwai wahala zuwa wurin don zakuyi tafiya saman rakumma" Mommy tace"ba matsala nagode sosai "taita godiya tatashi tanufi guest room , Kafin takai daga nesa ta hangi matan suna kasa rungume da wata tai saurin zuwa wurin se samu tayi ayshar ce sheme aljanun sun bugar daita saboda kawai bazaaje daita ba, Dasauri taisa wurin lokacin har ummar aishar ta dauketa a kafada ,mommy tabisu har dakinta aka kwantar da Aisha akan bed tana sheme idonta lumshe kamar matatta tuni maaikatan gidan suka tafi kiran liman, Kafin ma yazo mommy ta dauko ruwa ta karanta kulauzai da ayatul kursiyu da amana da karshen tauba da karshen hashr ta tofa ta shafa mata a fuska , Aisha tabude ido lokaci guda mommy takara shafa mata ta mikawa ummanta tace"abata tasha" Suka tadata zaune suka dora mata cupyn abaki tadansha takoma ta kwanta jikinta ba karfi, Kowa se sannu yake mata ta lumshe ido hawaye suka fara biyomata ta gefen ido suna gangarawa bayan kunne,ummanta tasa hannu tana sharemata tace"sannu aysha kiyi hakuri da larurar da Allah yadora miki insha Allah zaki samu lpy kamar baai ba" Ta daga kai tana kwancen idanunta lumshe, Mommy tajuya tafita tanajin tausayinta, Karfe ukku da rabi faseelat tadawo daga school sunsha fira da alhajinta tadan kwanta kamar daga sama taji sallamar kawunsu, Tai wufff tatashi zaune donba karamin tsoronshi takeba gabanta nata faduwa, Shiru yanacan yana gaisawa da Ummi ,Ummi ko tai masa magana akan faseelat ranshi bace yace"kirawo min ita" Ummi tabude murya tafara kiranta "faseelat!! faseelat !!" Faseelat na zaune tanaji tafara yarfa hannu tace"kai!!kai!! ni wlh ana takurani "tatashi tana tukuburi ta shiga dakin Ummi, yana zaune kan kujera ta zauna kasa ta sunkuyar dakai kawai batare da ta gaidashiba, Kawun ya kalleta yanajin matsanancin bacin rai yace" ke haryanzu baki fidda mijin ba cikin samarinki?" Ta yamutsa fuska ta dage hanci tace"kawu kuyi hakuri zan fiddo kubani lokaci " Kawun yace"anki abaki lokacin anki abaki nace"a fadace yana nunata, Kanta kasa takara matsawa gefe Ummi na zaune na kallo, Yace"kin rainawa mutane hankali anata binki to bari kiji nabaki 3wks only ki fiddo miji idan bahaka ba" Kafin ya karasa tadago dasauri ta kalleshi jin 3wks only, Ya cigaba dacewa"idan bahaka ba zan badaki ga duk Wanda na gadama" Idonta cike da hawaye tace"haba kawu ni zaaiwa auren dole" Yayi kanta tatashi da gudu tashige daki tahaye bed tafara kuka tana rungume da pillow. Ummi tace "ai gwara kaba Wanda kaso din tunda batada niyyar fitarwa" Yace"idan har bata fiddo dinba badatan zanyi" Ummi tace"nagode sosai" Yatashi yafita ranshi bace, samira yau ko girki bata samu tayiba tana kwance cikin ikon Allah kuma shima aliyun bedawo ba kuma be aiko ba, Karfe 4 baban samirar yadawo hankalinshi ba kwance ba yana shiga dakin mamanta ko zama beba yace"meyafaru ne ?" Ya zauna ,mama tanata jimami tace"dazun ina zaune wata makwabciyar samira tazo tafadamin cewar samira kwana take ihu mijinta yafi karfinta,to ban yadda ba don tabbatarwa sena tura hafset tana zuwa ta sameta cikin hali kuma tafadamata desame thing dana Matar datazo abunya tadamin hankali sosai" Yayi jimmm yana nazari sannan yace" Yeah🤸‍♂duk old team sunfito 🤣 #team fahad #team faseelat #team aysha 😃ya kukaga our new aisha?koya wannan game din ze kasance? Ga kuma new teams dinmu , #Team Aliyu jarumi😂 #team samira ragguwa🤣 #team mansura bewar Allah, #team Hjy Rukayya,sabira🤣 #team Hjy abida nasan itama kunayinta🤣 And #team jamilu HQ😂 ai dole yanada fans kuna ina yan team dinshi kubayyana kanku🤣nide I'm one of u🏃🏻‍♀ Wannan karan jigidar me tsawoce😍 inajin dadin yadda kukeson raggon miji return karku damu da process nabiyan kudin karatu haryanzu munakan free pages idan time yayi zakuga na rubuta muku process din, Tnx 4 the love I'm grateful😍 ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 9⃣ *GARABASA 👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace manzon Allah yana aljanna assiddiku yana aljanna da duk Wanda yaje ziyarar danuwansa dake can nesa saboda Allah badon wata manufa ba toshima ya tabbata acikin aljanna* Sannan yace "ki kirata kice tataho gida" Mama na kallonshi tace"tataho gida?" Yace"eh hakanne dede in tazo shine zansamu mu tattauna dasu kema kuma kikara bincikarta kuma hakan zesa yadena matsamatan idan yaga tayo yaji tazo gida" Mama tace"to shikenan Allah yasa hakan shine mafi alheri" Yayi shiru yanata nazari fuskarshi a takure, Mama ta dauki waya tai dialing Number samira, Samira na kwance tajawo wayar tana ganin mama tai wuf tatashi zaune gabanta nata faduwa ta dauka tai shiru, Mama najin ta dauka tace"kitaho gida yanzunnan" Samira tafara hawaye bashiri tafara magana "mama dan Allah kiyi hakuri wlh zamu dedeta" Ran mamar ya baci anason temaka mata tana kukan so tace"to karkizo din kita zama dan ubanki"kitt takashe wayar, Samira ta cigaba da kuka sannan tatashi ta dauki hijab da wayarta da key tafita gidan tatari me napep tahau ta nufi gida, Har ta isa gida mama da baba suna zaune suna tattaunawa ,tana shiga duk suka maida kallo gareta kanta kasa ta zauna kasan gabanta nata faduwa, Bayan mintina mama tace"Ashe samira baki daukeni abakin komiba?kina cikin damuwa amma bazaki sanarmin ba?" Samira tai shiru abinta tanason taji miye dalilin kirantan, Baba yana kallonta yace"idan baki fadawa mahaifiyarki damuwarki ba wazaki fadawa bare ya temakamiki? bacin da Allah ya temakeki matar tazo tafada haka zaki cigaba da zama ai ,yanzu kiyi zauniyarki anan har zuwa lokacin da zezo yaji kikayi ba kiranki akai ba" Ta daga kai ta kalleshi tameda kai kasa, Yace"eh yaji kikayi kuma kokin koma in har be gyaraba to dole ya rabu dake" Hawaye suka cika idon samira tafara tunanin aliyunta jarumin mijinta akowane fanni, Baba yana gama fada yabasu wuri, Mama tace"ke kina amfani da ruwan zafi kuwa da man zaitun?" Samira ta daga kai a kunyace, Mama tace"kinashan maganin mata dana aikamiki kosun kare?" Samira ta daga kai , Mama taja tsoki tace"sunkare bazaki fadaba kede Allah ya shiryeki hmmm aiki ya sameni gashi ko kudin maganin babu dole in fita inje gidan maman mujaheed in samomiki kayan niima da karin shaawa tunda Allah yahadaki da jarababben miji" Samira de kanta kasa mamar tatashi tafita,tana fita tadago kanta ta share wasu hawayen tanajin kunya ace Aliyu yazo an zauna dashi magana akan sex dawane ido zata kalleshi wai tayo yaji, Tashige kuryan daki tai kwance tanata tunani har bacci ya kwasheta, Shiko Aliyu yau costumers sun masa yawa anata shige da fice shiyasa besamu yakoma gida ba amma samirar na ranshi rashin natsuwane yasa ko kiranta besamu yayiba, Da marece Hjy abida kamar me miji ta sake cancada ado cikin English wears tasake daukar pic tahau online, Jamil ma time din yana online cos he's jobless sex shine sanaarshi , Tana hawa taduba sakonninshi yadda yayita kodata a pic data tura da safe seta sake tura wani na English wears din ta rubuta " good evening fucker" Yana tareda wata suna bad chart yayi sauri yakoma wurin Hjy abida ,yana shiga yaga pic dinta yawani lashe lips akagare yake yasamu suhadu , Ya tura mata "wow my sexy mama kinyi kyau sosai, look at ur beautiful breast sunyi tsaye they're inviting me to suck them" Tai murmushi tanajin dadin yabonta da sexy talks dinshi ta tura mai "u will very soon karka wani damu fatan kafara tanaji for me to enjoyed?" Yana gani yayi murmushi ya tura "u will not understand zaki fahimta in mun hadu" Tai murmushi tace"today I have a very nice day u make my day delightful " Ya tura mata "this is just the beginning u don't know anything about me harse munhadu a bed" Tace"sure?" Yace"uhmmm" Tai murmushi ta turamai "har inajin basemun haduba ahakan naji ina samun satisfaction in zaka cigaba da zama dani ahakan I will pay u monthly basemun haduba" Ya tura mata "meyasa ke baki dokin kasancewa tare dani? kin riga kin kwadaitamin jikinki inba nasamu ba zan shiga damuwa plsss karki sauya mind dinki ina wani satisfaction ba body contact and without having sex kibari muhadu just for once and in baki samu good satisfaction ba na yarda karmu sake haduwa" Hjy abida tace"inason kasancewa tare da kai banason nasamu kuma bazan rika samu duk time danaso ba sannan u know zina saboce tana daga cikin manyan kabairai" Yayi tsoki afili yace"sekace wata ta Allah bayan tsinan nace " Ya tura mata "zaki sameni kowane time kikeso kuma have faith in god Allah yana yafe komi do enjoyed ur life and make istigfarr every day Allah nason bayinsa masu sabo suna tuba" (kunji fa🤣🤔) Tai shiru tana tunanin maganar dayake tagama fadawa shaawarshi tace"to kashirya weekend I will call u zamu hadu and kwana zamuyi" Yayi saurin tura mata "how many days?" Tace"just one day" Yace"hmm I know u will change ur mind Allah yakaimu" Tace"tnx semun hadu da dare kata nadarmin new sexy stimulation" Yace"u don't have to ask I love u and I will do everything that will make u satisfy" Tace"OK see u in the night " Ta sauka online ta zauna tunanin yadda zata iya kwanciya da wani ba mijinta ba anya zata iya? Kode tayi hakuri atafi ahakan kawai? Faseelat yau kumbure take just 3wks zata fiddo miji ina zata samu heart desire dinta in 3wks time? Kenan de alhaji zata aura? Tai sauri ta girgiza kai tafara tunanin samarinta whom to choose takasa zabar ko daya cos duk basuyi ba duk alhaji yafisu kudi and yafi nuna mata so much love and care ta cigaba da tunani, Da marece aysha tasamu tai wanka kamar ba itaba ta zauna ta kunna data ta shiga tai searching pregnancy care ta zauna tana karantawa tanabin pics daakai , Karfe 8:00pm ana fitowa masallaci Aliyu na sauri ya nufi gida akan hanya yatsaya ya siye kaza da fruit sannan yawuce gida yana zuwa yasamu gida kulle da key abun yabashi mamaki yabude yashiga wayam batanan yaaje ledojin hannunshi ya ciro waya ya kirata, Samira na zaune mama hartaje ta ansomata kayan mata ta tasata gaba seta shanye wani goran tabaje lokaci daya tanata sha kiran yashigo ta dauka jikinta mace tai shiru, Hankalinshi adan tashe yace"samira ina kikaje batare da kinfadamin ba yanzu da darennan?" Samira muryarta dishe tace"ina gida" Hankalinshi ya karasa tashi yace"gida samira meyafaru? Kikatafi gida?" Tai shiru takasa cewa komi ranta jagule, Hankalinshi atashe murya a kasalance yace"kintafi ne saboda kingaji dani ba zaki iya daukar nauyi naba?samira kinason rabuwa dani ne?" Tai sauri takashe wayar domin bazata iya saurare ba, Aliyu ya dafe kai yana tunani dole yafita ya tada mashin ya nufi gidansu, Agidansu mansura ko mansurar tanata dilka don tarbar Khalil yanzu da daren hjyar Khalil takira mama ,mama ta dauka suka gaisa tace"ina diyata insha Allah Khalil nanan zuwa gobe kamar yadda mukayi" Mama najin matukar farin ciki tace"Allah yakaimu ya tabbatar da abinda yafi zama alheri" Sukayi bankwana mama na sauri ta shiga dakin mansura ,tana zaune bata tashi daga inda tayi salla ba, Mama ta zauna kan bed tana kallonta tace"mansura gobe Khalil zezo kisaki fuska plsss ki kuma yi kwalliya da gayu sosai a goben kinji?" Mansura ta daga kai cikinta nawani juyawa harta hango tashin hankalin da zata shiga in har yaki amincewa daita, Mama tatashi tafita ,tana fita mansura ta mike tafara kawo salloli tana adduar dace, Aliyu na isa kofar gida ya aika yaro ayi masa sallama da baba, Time din baban bedawo ba yaron nashiga gidan Baban yaiso bakin kofar gidan da mashin dinsa, Aliyu yayi sauri ya zukunna kasa kanshi sunkuye yace"baba inawuni " Baba yanata kallonshi beda wani girma dazaa masa kallon me shaawa lalle ba ajiki abun yakeba ,yace"lpy lau Aliyu kashigo ciki zamu tattauna" Gaban Aliyu yafadi yana zukunne baban ya nufi cikin gida se bayan minutes Aliyu yatashi yabishi yashiga da sallama jikinshi sanyaye, Yayi tsaye su mama na daki ta leko tace"Aliyu kashigo" Ya nufi dakin gabansa nata faduwa , Yana shiga yasamu mama da baba da samira zaune a dakin ya zauna kasa kamar samiran kanshi sunkuye, Bayan yan dakikai baba yace"dazunnan aka kirani akace samira tadawo gida nafara fadan hakan se mamanta tafadamin wata muhimmiyar maganar dayasa ban medo maka matarka ba" Samira tabata fuska kamar zatai kuka jin abinda yace, Baba yakara jimm yarasa ta ina zaifara yasamu yace"tun kafin zuwanta wata mata tazo tafadi matsalarta domin sunajin kukanta duk dare se kuma ga samirar tataho,kamar yadda tanuna bata iyawa dakai shiyasa naga yakamata mu zauna domin mu shawo kan matsalar ,yakamata karika daga mata kafa kasani idan abun yayi yawa yana zama cutarwa kuma zaman aure natsuwa akeso acikinsa ba tashin hankali ba ,yana da kyau kasamu likita kaji ko akwai temakon daza abaka gameda hakan kakuma kara hakuri kana jure wasu bukatun,wannan shine dalilin dayasa ban medata ba a gaskiya idan har ta cigaba da zama kamar da to zaka bata takardarta kanemi wata Matar saboda halittarku tasha banban ita zata rika cutuwa hakan kuma matsalace ga lpyarta" Aliyu se zufa yake yanajin nauyin abun, samira ma zufa take Aliyu akewa magana amma jin maganar take kamar ana sokarta, Dakyar Aliyu yace"insha Allah zan kiyaye nagode sosai hakan baze kara faruwa ba" Baba yace"to masha Allah idan kungama abinda kukeyi seka dauki matarka Ku koma gida Allah yabada zaman lpy"yatashi yafita adakin, Yabarsu da mama , Mama tace"to Aliyu akara hakuri daita insha Allah zata saba ke kuma ki rufawa kanki asiri kidena kirawo maku jamaa kina zubda maku mutunci a unguwa Allah yamaku albarka yabaku zuria dayyiba" Duk sukayi shiru tatashi tabar dakin, Aliyu ya dago asannu ya kalli samira fuskarta kasa tanata hawaye yatashi shima yafita yakoma kofar gida yayi tsaye yanata jin kunya wai makwabta sun San komai se yanzu yake kara ganin laifinsa na rashin controlling kanshi ya zauna yayita susukar masu diya tuntana shiru harta fara ihu,yana tuno maganar baba nacewa in an cigaba da haka seya bata takardarta besan time daya Dora hannu daya akai ba yana tsaye yanata tunani, Mama takoma dakin ta iske samira har time din tana zaune, Mamar tace"kitashi kibishi kutafi kinbarshi waje inkina dagewa da gyaran jikinki kidage inbahakaba wlh lokaci daya zaki tsufa tass zaki koma tsohuwa tunkan ki haihu" Samira tai shiru, mama tace"kitashi ki dauko yan ledojin kuyita tafiya yana jira" Tatashi tashiga dakin ta dauko wayarta da ledojin tafita agidan, Tana fita Aliyu ya kalleta yahau mashin ta dafashi tahau suka nufi gida dukkansu rai badadi, Niger ****mamar aysha ce zaune da mommy suna dinner tare Amarya kuma tana tare da sarki sunayi tare, Sunacin abinci mommy na tsakura tace"ina aysha ya jikinta?" Maman aysha tace"aitaji sauki tanacan tana sanaarta ta bincike" Mommy tai murmushi tace"Allah yabata lpy kallo daya nai mata ta burgeni naji ina sonta sosai araina" Maman Aisha tai murmushin jindadi tace"aysha batada matsala tanada shiga rai sosai" Mommy tace"tana wahala sosai ciwonnan tabani tausayi kuma anata magani shiru" Maman aysha tace"anta magani suna lafawa su dawo to antaba kiran wani me magani yace idan tayi aure kila subarta gabadaya to time din aurenne beba" Mommy tai murmushi tace"Allah yabata miji nagari gaskiya duk Wanda ya aureta yaji dadi" Maman aysha tai murmushi, wayar mommy tai ring tana dauka taga lovely son ta dauka takara fadada fuskarta tace"my son ya kk ?" Fahad na kwance cikin cool and sweet voice dinshi yace"mommy I'm missing u plenty plenty" Tai murmushi tace"I'm missing u too ina marwan?" Ya gumtse fuska yace"don't know his where about bedawo ba" Faraar fuskar mommy tabace tace"OK ur daddy?" Yace"I think yana aiki a system dinsa" Tai karamin murmushi tace"I will call him kayi bacci lpy" hartai shiru tace"au karna manta idan nadawo I have a surprise girft for u" Yayi dogon murmushi me sauti yace"thanks u mommy Allah yamedoki lpy " Tace"take care bye"takashe kiran, Mama nata kallonta mommy tace"he's my lovely son shine babban dana" Mama tai murmushi mommy tace"inasonshi da aysha saboda halinsu seem alike shima he's silent kamarta" Maman aysha tai murmushi tace"Allah yayarda zamuyi farinciki especially her dad yana girmamaki sosai zeyi murna in hakan tafaru" Mommy tai murmushi tace"insha Allah nagode sosai da karramawarku gareni da mutuntawa Allah yakara mana dankon zumuncin" Maman aysha tace"amin amin" Suka cigaba da tsakurar abinci suna labarin yaran nasu, Su Aliyu naisa gida samira ta sauka tabude kofa tashiga gidan tashige bedroom tahaye gado tafara rusa kuka me taba zuciya, Aliyu na shigowa da mashin cikin gida yakafe ya kulle gidan yashiga dakin yana shiga yaji tana kuka dasauri yashiga bedroom din yahaye bed ya tadata zaune tanata kuka zuciyarshi na zafi yace"samira me kikewa kuka me yafaru again?" Ta cigaba da kuka batako kalleshiba saboda kunya , Yace"kifadamin me kikewa kuka ?meke miki ciwo?" Ta kyaleshi tanata kukanta , Yana rike daita zuciyarshi cunkushe ya saketa ya rufe fuska da hannuwa yafara kuka me sosa zuciya, Jin kukanshi yasa samira tai shiru fuskarta shabe_shabe da hawaye ta kureshi da kallo ganinfa gaske kuka yake yasa tai saurin matsawa jikinshi ta.... ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* *dedicated to mansura Lady😘😘* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Free page* 1⃣0⃣ *GARABASA 👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace Allah yajikan Wanda yayi salla rakaa hudu kafin laasar* Ta rike kanshi tana hawaye tace"are u crying because of what I did to u? Stop crying plsss wlh banso hakan yafaru ba bansan yaakai naje gida ba and bansan cewa anajin kukana ba plss kayi hakuri ka yafemin nafita bada izininka ba na kuma bude sirrinka dabe kamata kowa yaji ba" Yana kukan yayi shiru lokaci guda yafara kallonta da jajayen idanunshi da suke cike da hawaye , Tace"plsss I'm sorry kayi hakuri ka yafemun bazan sakeba" Yasa hannu ya riko tata fuskar yafara goge mata hawaye yana ajiyar zuciya yace"kidena kuka ina kukane saboda kina kuka inasonki samira banason ganinki cikin damuwa namiki alkawari zan gyara bukatuna zan rika baki hutu " Ta daga kai tanata ajiyar zuciya itama tace"kayafemun? nayi maka laifi" Ya girgiza kai yace"bakimin komiba nasani kina hakuri ki kara akan nada plss" Ta daga kai ta sunkuyar dashi, Yace"I'm hungry muje muci abinci nasan bakici komiba" Ta girgiza kai tace"nakoshi banajin yunwa" Yace"nikuma inajin yunwa and bazanci ba tunda kema bazaki ciba" Ta turo baki tace "tom naji muje muci" Ya sauka zata tashi ya sungumeta kacokam har main Palo yafita kitchen ya dauko plates da forks da wuka da cups yadawo yajuye musu kazarsu a plate ya ar'ajiye hollandia yoghurt ya kwaso tsoka yakai bakinta ta turo baki tabude ta amsa ya debo wata yatura bakinshi nan suka cigaba da cin abincin shine kebata abaki , Suna cikin ci yace"abinda yasa bandawo da rana ba mutane sukamin yawa naso nadawo " Tai karamin murmushi ,suka cigaba da ciye_ciyensu suka gama ya dauketa suka koma bedroom tanata kallonshi gabanta na faduwa yafara kokarin cire mata riga yace"yakamata muyi wanka mu kwanta yau na kwaso gajiya sosai" Ta kalli idanunshi ta harareshi yayi dariya ya shafi gemunshi yace"I'm joking kar nadawo gobe na taras kintafi gida"yana gama fada ya nufi toilet tace"Aliyu naface kayi hakuri kadena tunowa" Yajuyo ya kalleta yace"nadena my swampy"ya bude kofar toilet ya shiga , Ya watsa ruwa yafito tashiga ta watso koda tafito har ya kwashi pillow yana Palo tasaka kayan bacci taje bakin kofar falon ta dan leka taganshi zaune rikeda cup yanashan wani abu yana yamutsa fuska, Tafita tai tsaye jikin kofar tana kallonshi tace"miye kakesha?" Batare da ya kalleta ba bare yaji shaawarta yace"tunda nafita na tambayi wani malami maganin rage shaawa yacemin jar kanwa shine nabada akasawomin itace nakesha" Ta turo baki tace"amma batada illa ko?" Yace"to nima bansaniba kawai de zanrika sha nasan da tana da illa dabe fadamin ba" Ta matse lips tanajin tausayinshi jikinta sanyaye tace"seda safe" Be kalletan ba yace"good night my samira" Ta kalleshi takoma bedroom tahaye gado tai kwance tana kallon sama tana tunanin yadda rayuwarsu zata cigaba da tafiya agaba, Shima yana samu ya shanye karamin cup din ya kwanta yanata kallon silin yake ta memeta maganar baba ta ze saketa dole , Faseelat nata kumburi alhaji nura ya kirata tana kwance ta dauka muryarta dishe tace"hello dear" Nan take gabanshi ya fadi dasauri yace"dear mike damunki ne ?naji muryarki somehow" Ta yamutsa fuska tace"banajin dadi ne kaina ke ciwo" Yace"innalillahi sannu dear zan turo doctor ya dubaki sannu " Tace"noo nasha magani baseka kira doctor ba" Yace"aa plss kibari yazo ya dubaki ya akai kikasha magani batareda doctor prescription ba?" Ahankali tace "dear !!karkadamu zanyi bacci yanzu kaina nakara ciwo good night" Yanajin dama ciwon yadawo jikinshi yace"good night" Takashe wayar tayi juyi tana cigaba da tunanin damuwarta kafin shima ya omer yazo yadora nashi damuwar, Yana gama waya daita yakira Hjy abida da haryanzu bata kirashiba saboda jamil ya daukemata hankali, Suna cikin sex chart da jamil ta yanke kiran ta dauka tanata yamutse yamutse, Alhaji nura yace"abida tunda natafi baki ko kira kikaji yana isaba kinyi dede kenan?" Muryarta very low me cikeda desire tace"I'm sorry bakason takura shiyasa ban kiraba karna takura ka" Maganar tabata mishi rai yace"toyayi kyau karki takurani"yakashe kiran tai tsoki ta kira jamil HQ tanajan iska da baki yana bada wani sexy sound tace"uhmmmm kayi hakuri I disconnected the call mijina ne yakirani" Ran jamil yabaci yace"mijinki ya kiraki kika yankemin waya toyayi kyau seda safe" Tai murmushi me sauti tace"I'm sorry kada katafi bazan sakeba idan yakira when we're on call zan barshi semun gama ai bansan kana kishina har haka ba" Jamil yace"hmmm ni mutum ne me kishin abinda yakeso inasonki sugar shiyasa nake kishinki " Tai sexy smiling ta dafe HQ tace"ahhhhn my vagina is itching me my nipple want to feel the warm of ur mouth" Yanajin matukar dadi yace"let's do it through video call it will be so much fun and satisfaction like yesterday" Tace"OK "ta kirashi tana tumbur zaune dai daya a bed yana tumbur acikin dakinshi dake da small bed shima yanata kallonta yadda take leeking itama tana kallon joystick dinsa datake wani harbawa tana motsi, Yanata lasar lips yace"this vagina of urs is the qualitative ones u know y?" Ta lumshe ido tabude tace "why?" Yace"saboda tana tsakiya batakai kasa ba kamar na wasu matan and this taki zatai dadin yin different styles" kinsan shi good sex is like good bridge. If you don't have a good partner, you'd better have a good hand. Tai murmushi da wani salo tace"tnx u my jamil " Suka cigaba da enjoying har suka samu satisfaction, A can Niger lokaci guda kamarsu mama sun dade tare da juna sunata labari se 9:30 maman aysha tabar mommy sannan mommy tasamu takira daddy datun daxun kiran ke shigowa taki dagawa, Tana ringing harta yanke takara kira ya dauka yayi shiru , Tace"I'm sorry sweety na wayar bata kusa dani shiyasa yanzu naga missed call dinka ya shirin tafiya?" Yace"karki damu, tafiyar de nafasa nayi adjusting dinta zuwa next month time din kindawo ni sena tafi" Tai murmushi tace"I'm happy sosai da sosai insha Allah bazan wuce one month dinba" Yace"Allah yasa" Tace"gobe zamuje wani kauye amma da akwai wuya sosai tafiyar" Daddy yace"ayya tobari nabari kihuta nasan kingaji sosai " Mommy tace"Allah yakaimu nagode"takashe kiran tashige bedroom tai wanka da alwala ta kwanta bacci tanata tunanin aysha tana harsaso irin yadda fahad zeyi farin ciki in yaganta a matsayin wacce ze aura tanata harsaso murnar dazeyi, Karfe goma da wani Abu Khalil yadawo gida yana shigowa Hjy ta kirashi tana daga daki yadawo yashiga dakin yanata sunna kai, Ya zauna a kujera yayi shiru, Hjy tace"gobene zakaje ganin mansura don nakira mamanta munyi magana" Ranshi badadi yace"Allah yakaimu lpy" Tace"amin dan Allah ka tabbatar kundedeta" Ya kalli Hjy yace"Hjy zabamin ita kikayi koko cewa kikayi naje naganta" Hjy tace"duka biyun" Ya cire hula yafara fifita daita yace"da akwai matsala Hjy " Hjy tace"kai kasanta tashi katafi can kai fifitarka" Yatashi yatafi yanata daddage wuya ,tabi bayanshi da kallo tace "inkai wa kanka tsiya shikenan ai" Mansura tanata salloli har 1am baccin gajiya ya kwasheta , Da asuba Hjy Rukayya tatashi da zazzabi duk yaranta hankalinsu yatashi wani dan matashin danta mesuna mubarak bewuce 14yrs ba shine yakira doctor amma wayar family doctorn akashe jikinshi nata rawa yakira daddynsu , Alhaji nura yagama sallah kenan kiran mubarak ya shigo muryarshi na rawa yace"daddy mommy bata lpy jikinta zafi sosai nakira doctor kiran baya tafiya" Hankalin alhaji nura yatashi saboda yanason matansa yana basu duk hakki banda bangaren kwanciya da nuna kauna afili anan ne kurum yagaza amma in basu lpy yana shiga damuwa sosai,bakinshi na rawa yace"ina Hjy abida ?" Mubarak yace"tana bacci bata tashi ba" Alhaji nura yace"kaje ka tadota tazo ta kula da'ita yanzu zan nemi doctor inbaya going zan nemi wani" Mubarak yace"too"yakashe wayar dasauri ya nufi dakin Hjy abida, Shiko alhaji nura jikinshi na rawa yafara neman doctor be sameshi ba yakira wata Jennifer tana dauka yafada mata taje taduba matarsa dasauri ta nufi hanyar gidan, Mubarak yaje yayita knocking Hjy abida da suka raba dare suna sex chat tabaje akan bed tana bacci ko kaya babu jikinta daga fira baccin ya dauketa ,yanata knocking can cikin bacci taji tatashi ta yayo rigarta tasaka tanata yamutsa fuska don baccin be isheta ba tabude kofar taga mubarak kafin ta tambayesa lpy yace"mommy, mommy ce batada lpy" Tace"me ya sameta ne?" Yace"don't know jikinta yayi zafi sosai tanata nishi I'm very scared" Tace"muje muje nagani"da hanzari Suka nufi dakin mommy tana kwance dukunkune Hjy abida ta zauna ta dan taba jikinta tace"mommy me yasameki?" Mommy idonta rumtse bata iya cewa komiba, Suna haka doctor tafara danna door bell masu aikinsu suka bude Jennifer tashiga dakin tafara dubata bp dinta ne yayi high sosai shine yayi causing mata high fever,tai mata allurai dasu pain reliever sannan tace"Hjy kirage tunani kirage damuwa bp dinki yayi high sosai ki rika samun isashshen bacci kinaba brain dinki hutu" note in antashi a bacci pls kar adaga kai a kwanta kaman na five(5) minutes kafin atashi daga makwancin saboda in ana bacci brain na mutum yana daina functioning in mutum ya farka yana buqatar lokaci kafin yafara aiki tashi lokaci daya yana iya kawo ta6in hankali ko yawan mantuwa dan Allah a kiyaye Hjy abida tace aranta "toba dole tasamu bp ba nikam nasamu mafita" Afili tace"mungode doctor " Doctor Jennifer takama hanya tatafi, Tana tafiya alhaji nura yakira Hjy abida ta dauka hankali tashe yace"ya jikinnata?" Hjy abida ta yamutsa fuska tace"gatanan" Yace"ki kula daita plsss" Tace"naji"takashe kiran tanajin haushinshi, Yabi wayar da kallo ya girgiza kai yana tunanin sauyin Hjy abida yakira faseelat tafito wanka kenan ta dauka tana sukuku har time dinnan, A sannu tace"ina kwana" Batare daya amsa ba yace"dear ya jikinki?" Ta yamutsa fuska tace"naji dama sosai se idawa" Ya sauke ajiyar zuciya yace"harna danji relief amma yau bazaki je school ba ki kara hutawa" Tai karamin murmushi tace"naji sauki zanje" Yace"to Allah yakaramiki lpy dear ki kulamin da kanki" Tace"thanks bye"takashe kiran ta yamutsa fuska tatuna wai kila shi zata aura ina bazeyiwu ba,taci gaba da shirin tafiya school, Bangaren Khalil da mansura bawanda yayi bacci medadi saboda zullumi mansura tunda tafarka tafara dilke jikinta da dilka me kamshi domin takara fitowa sosai,"Do what you can with all you have, wherever you are." A Niger**** tunda asuba mommy ta shirya tafito main falo ta zauna tana zama maman aysha tashigo tareda ayshan , Ayshan ta zauna kasa ahankali tace"ina kwana?" Mommy tace"lpy lau ya jikinki?" Jiki sanyaye tace"dasauki" Mommy tace"Allah yabaki lpy daughter " Aysha tai shiru mamanta tace"amin" Ayshan tatashi tafita su mommy suka gaisa maman tafita ta nufi sashen sarki, A can tasamu aysha zaune kusa dashi domin itace autarshi, Mama ta zauna ta gaidashi ya amsa sannan yace"kifadawa dr ta shirya karfe 10am zasu tafi" Aysha tai Sauri tace"abbu zanje dan Allah kabarni naje tare daita" Ya kalli mamanta itama shi take kallo suna gudun tashin ciwon tunda safe ya sauke ajiyar zuciya yace"toki shirya"We generate fears while we sit. We overcome them by action. Ta saki dogon murmushi tace"nagode abbu bari natafi na shirya"tatashi tafita dakin, Duk sukabi bayanta da kallo sannan mamanta tajuyo tace"dama inaso muyi wata magana jiya muna fira da Dr take cewa tanason aysha tanason danta ya aureta amma in sun dedeta" Sarki yatashi ya zauna daga kishingiden dayake yace"I'm very happy dajin labarinnan kinsan danta babban manager ne a D&G company akwai time danaje Nigeria nasiye jarida yaron shine akan page na farko an karramashi saboda jajircewarshi ,naji dadi sosai" se kuma yayi shiru sannan yace"amma tasan ayshan bata lpy?" Maman aysha tace"eh jiya itace tai mata tofi ma kafin zuwan liman" Sarki yace"Allah ya sawwake insha Allah bazaa samu wata matsala ba kuma duk time da suka shirya zaayi bikin sede yanzu karkice mata komi inason nasa amin bincike akan yaron sosai" Tace"to Allah yasa muji alheri"tatashi tafita , Ya dauki waya yafara kiran manyan abokansa yana basu aikin binciken waye fahad , Yau samira tasha baccinta shi ko cikin dare yatashi yayita juyi mararshi ta murde se gab asuba yakoma wani baccin, tun asuba samira tatashi tafara aiyukanta Wanda ada Aliyu ne keyi yana dawowa masallaci yafara jin kamshi tun a kofar gida yashigo yanata murmushi yatsaya bakin kitchen yana kallonta ta juyo tana murmushi tace"ina kwana?" Yayi murmushi yace"lpy lau meyasa kk tashi yanzu?" Ta kalleshi tace"saboda na hada maka breakfast" Ya saki murmushi yana kallon kugunta yace"thanks u" Ya cigaba da kallon kugun yanajin kamar yaje ya dauketa ya kaita bedroom yarage zafi, Tadan harareshi tace "na hada maka ruwan wanka kaje kayi" Yayi mata murmushi yajuya yatafi ta girgiza kai ta cigaba da aikinta, Yayi wanka ya shirya sukayi breakfast tare daya tashi fita har kofar gida tamasa rakiya Yana niyyar fita yace"yau har rakiya akamin nazama dangata" Tai murmushi tace"dama kaine ke hanawa ai" Ya shafi gemu yace"da nake mi?" Ta harareshi ta turo baki, Yayi dariya yace"sena dawo" Tana daga mai hannu har yatafi sannan tadawo tai kwanciyarta tanata tunaninshi bacci ya dauketa, Faseelat na zuwa school tana office kawarta zainab tashigo da Leda a hannu ta ajiye gabanta, Faseelat ta kalleta tace"miye wannan?" Zainab tai murmushi tace"ankon ki tunda bazakiyiba ni nasa anmiki" Faseelat tace"hehehe kinba kanki wahala nifa banda raayin nasa anko naje biki nafiso nai nawa dress din da kwalliya on my own choice" Zainab tace"dan Allah ki temaka ki sanya saboda ni suma fa mazan suna da dress code dinsu dasukayi plsss"ta langwabe kai, Faseelat tace"Amarya sarkin zumudi to zansa shikenan ko? And nagode da kayan" Zainab tace"bakomi kece fa bestyn kinfinan tafiya zanyi dama wasu takaddu nakawo kinsan bayan biki zanyi a kalla 1month sannan nadawo" Faseelat tace"to se munhadu dinner kenan " Zainab tace"eh kuma kizo in time 8pm " Faseelat tai murmushi tace"karkidamu" zainab tafita a office din, Faseelat tabude ledar ta fiddo doguwar Riga material and net red color tayi kyau sosai , Ta kure rigar da kallo tana tunanin head dazata sanya ta yanke shawarar saka black head da black shoes idan an tashi school zataje ta siya , Shiko fahad sune manyan abokan sabeer Wanda zainab zata aura dasu aketa shirye_shiryen dinner dazasuyi ran Friday da daddare. ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. *dedicated to mansura Lady😘😘* INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *Free page* 1⃣1⃣ *GARABASA 👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace dani dame kula da maraya haka zamu kasance acikin aljanna,seya nuna ya tsantsa manuniya data tsakiya* Karfe goma da mommy da aysha suka gama shiri ,aysha natajin dadi sede iyakarta yin karamin murmushi domin bata cika dariya ba ,mommy nata qara monitoring movement nata tana kara gane dacewarta da fahad, Suka shiga mota suka nufi shinsakkane seda sukaje Sahara sukahau rakuma suka nufi garin , Sunyi a kalla 30mnt ko fiye da haka suna tafiya sannan suka isa qauyan tun kafin su isa akaje tarbarsu bawai dan suna bakin sarki ba a'a su dama haka al'adarsu take inde sunsan da zuwanka ,aka kaisu masauki dakin na kasane amma yasha farin fenti ba jimawa kuma akafara shigo da abinci da sha bangaren irin abincinsu na niger da shinkafa ga kuma nono kala_kala na rakuma dana shanu,rago sunkutukum aka bankare aka kawo musu ga fura taji nono, kai madalla da halin buzaye na son jama'a da karrama bako, Bayan masu kawo kayan suntafi mommy ta kalli aysha data qame kafa tanata latsar wayarta aranta tace"ke waya shi kuma system(laptop) " Tanajin matukar sonta tace"aysha bismillah kifara cin abinci" Aysha ta kalli mommy tai karamin murmushi ta girgiza kai, Mommy tace"kunyata kikeji? Dakuwa ina cewa inna tashi komawa Nigeria natafi dake saboda very soon zasuyi interview don andade da fara siyar da foam na midwife" Aysha tabude ido dasauri farin ciki bayyane fuskarta batasan time data matsa gab da mommy ba ta rike hannunta tace"mommy dan Allah kitafi dani wlh inason zama midwife sosai inason temakawa mata yan'uwana" I think goals should never be easy, they should force you to work, even if they are uncomfortable at the time. Mommy tai murmushi ta kalli hannunta da aysha tarike , Aysha ta saki hannun ta sunkuyar dakai,mommy tameda kallo gareta , Aysha tace"plss mommy kitafi dani nasan abbu zebari idan kika tambaya" Mommy tasa hannu ta shafi fuskarta tace"karkidamu tare dake zantafi idan har kin saki jiki dani " Aysha tai karamin murmushi tace"thanks mommy " Mommy tace"yanzu zamuci abincin ko?" Aysha ta daga kai ta matsa tafara serving dinsu ta zuba a plate daya zata zuba a dayan mommy tace"kibarshi haka muci tare"saboda tanason tasamu jituwa da surukarta ta dauketa kamar uwa yazam tun kafin wani yaji problem nasu ita zata faraji hakan kuma baze faruba seta janyota jikinta ta nuna mata kauna da tsananin kulawa, Aysha tai karamin murmushi sukasa spoon suka faracin abincin aysha nata tsakura kanta kasa a kunyace, ****** Khalil tunda safe yabar gidan yayi tafiyarshi school batare daya ko gaida Hjy ba,itakam bata damuba saboda tariga tasaba idan tamasa abinda beso seya gadama yake ko gaisheta tayi nasihar tai fadan tagaji tabari, Karfe 1saura alhaji nura yakira number Hjy abida, Hjy abida se sannan tasamu take breakfast ta dauka tai shiru,yace"ya jikin rukayyar?" Tace"dasauki "in brief , Yace"tayi breakfast kuwa?" Hjy abida tace"bacci takeyi ne amma jikinta dasauki sosai seda naji jikin yadena zafi nafitoyin nawa breakfast din" Ya sauke ajiyar zuciya saboda hankalinshi daya kwanta ahankali yace"shiyasa nake sonki sosai my abida" Ta turo baki gaba without feeling happiness aranta tace"its too late " Afili tace"se anjima" Jiki sanyaye saboda ita amaryace ko dama can ita anadan kulawa daita bakamar Hjy Rukayya da akayi dumping ba saboda ta tsufa she's of no use se kula da yara,yace"why abida kikemin haka? Meyasa kikeson batamin rai?" Ta yatsina fuska tadanyi murmushi me sauti tace"haba alhaji farin cikinka ai shine nawa kasan ina matukar sonka taya zanso bacin ran masoyi na" Yadanyi murmushi yace"abida!!!! wato sekiyi laifi kuma kiki yarda kinyi" Tace"noo bahaka bane nayi laifi and I'm sorry do forgive me plss" Yace"I will amma sekin sauya kina nuna damuwa dani" Aranta tace"mu nuna mundamu dakai kana disgracing dinmu mu kyaleka kayi jaje to ya za a yi maka?" Tai murmushi tace"banida Wanda zan damu dashi sekai kawai de this days banajin dadin yawan motsi" Yadan fiddo ido yace "I hope u r fine?" Tace"eh yanayi ne kawai yanzu de ina breakfast zan kiraka anjima kasamu time din daukar wayana plss tunda nayi booking" Yayi dariya yace"abida!!!!" Tai murmushi tace "sena kira" takashe kiran, Tai dariyar ban haushi tace"zan kira katuromin kudin dazan ba my fucker yadda zeji dadin fucking dina hard and well" ta saki murmushi tai dialing number jamil HQ dinta, Tana danyin ring ya dauka da shagwaba murya so sexy yace"shine yau baki kirani da safe ba ?and da sha'awarki na kwana na tashi naso nemanki and a time din banda credit" Ta sauke numfashin jindadin muryarshi tace"I'm sorry kishiyata ce bata da lpy sosai shiyasa kajini shiru yanzunnan nasamu kaina shine ma nakira ka nifa se yanzu nake breakfast" Yayi yar dariya jin ciwon kishiya ya hanata cin abinci yace"nikuma rashin jin sexy muryarki da rashin ganin kyakkyawan body structure naki suka hanani breakfast " Tace"meyasa zakai haka plss kayi breakfast se anjima " Ya shake murya da salon kwararrun yan bariki yace"my sugar ke nake bukata u r my breakfast when I see ur naked body zanjini full" Tai murmushi me sauti ranta fess tace"kasan wani abu? " Yace"a,a" Tace"this 2days farin ciki yamin yawa saboda yadda nakesamun farinciki da gamsuwa dakai haka matan aure sukeji idan sun samu miji me kula dasu da nuna musu kauna da soyayya?" Ya dage kafada kamar tana gani yace"ke kike da wannan amsar I'm not married how I would known about that " Tai karamin murmushi tace"u r not married amma kana tareda different mata "ta yamutsa fuska, Jamil HQ yace" inayin service din sune kawai suna biyana" Tanajin kishi da haushi at the same time tace"mata nawa kasani I mean kayi sex dasu bawai sex chat ba?" Jamil HQ yadanyi tunani "immmmm inaga zasukai 10" Jin goma yasa tasaki cup din hannunta yafadi yafashe tararatssss!!!! Hankali adan tashe jamil HQ yace"abida are u okay are u alright? " Adan firgice tace"yeah! yeah !!yeah!!!" Tadan kwantar da murya idonta lumshe tace"how old are u plss?" Yace"why are u asking?" Tace"just answer me" Yace"I'm young yanzu nake I'm only 26yrs" Ta fiddo ido waje jin dan 26 yasan mata dai_dai har goma tana mamaki tafara lissafi dan bazeyiwu ta tambayeshi ba, tun yana shekara nawa yafara yin sex kokuwa a 6yrs yasan mata goman? Kamar yasani yace"karkiji tsoro and karkiji kishina ,tun ina 15yrs babanmu yadena daukar nauyina yace na girma na nemi Sana'a naci da kaina shiyaji da kannena, to sai nayita neman aikinyi na lebura saboda secondary kawai gareni abun yanamin wahala,gashi ni dazan samu da inason aure a 15age din to ba halin hakan gashi konayi azumi danasha ruwa nakejin ina bukatar mace hakan yasa nake shiga nayi download na sex videos ina kallo ina masturbation na tarasu dayawa awayata dana tashi sena bude ina kallo ina biyawa kaina bukata da hannu,tun kafin nafara sex nasan komai nashi, watarana ina kwance dakina nashiga wani group na mata sewata mace ta turo wani video na sex danaga sunata yabawa suna cewa akaro su samu style shine nafara turamusu sunata jindadi da godiya ganin ni namijine se wasu suka bini PC suna cewa nabasu na style kaza da kaza wasuma bani dasu sena rika downloading ina turamusu wasu harna les suke tambaya kuma nabasu ,to ahakanne wata radiya ta likemin kullim setamin magana harmuka saba mukafara sex chart daita shekararta 23 kuma budurwa mukaita biyawa juna bukata saboda ita tanason aure kuma batasamu mijin ba har ta gayyaceni garinsu Kaduna lokacin munshaku sosai natafi kadunan takama mana daki a hotel na kwana 3 anan mukayi dis virgining juna ina saurayi tana budurwa mukayi spending kwana 3 atare muyini muna sex da Maghreb takoma gida kamar karmu rabu saboda yadda mukeyin enjoying juna tabani 15k daganan muka cigaba da haduwa daita duk time dataso wani lokaci inayi mata surprising naje kobata nemeni ba duk time danai hakan tanamin kyaututtuka sosai saboda tana teaching tanada NCE har....... Kubiyoni muji cigaban labarin *jamil HQ* You learn more from failure than from success. Don’t let it stop you. Failure builds character. You don’t have to be great to start, but you have to start to be great. ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 Website: Www.proficientwritters.blogspot.com *dedicated to mansura Lady😘😘* 1⃣2⃣ *GARABASA 👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yayewa musulmi bakin ciki daga cikin bakin cikin duniya Allah zeyaye masa bakin ciki daga cikin bakin cikin lahira* Har seda tariqa samun ciki tana zubarwa baso daya ba, baso biyu ba, mun dade tare muna enjoying life nikuma a 6angare na kudaden da take bani sun isheni harseda nashiga poly nayi diploma mahaifina bai ta6a tambayar ina nake samun kudiba har gwara mamata tafara tambaya ina mata qarya harta daina, saida mukayi 5yrs tare kamar mata da miji tasan komi nawa nasan nata, seta samu mijin aure lokacin ina 20yrs banso hakan ba amma ba yadda na iya! da mukayi sex na bankwana 30k tabani ita dama matsalarta sex ne to tunda tayi aure bata qara bibiyata ba ni kuma banda new contact Nata. "Women need a reason to have sex. Men just need a place" Dayake nayi shekaru ina harkar kallon bf ina da groups sosai na mata da suke cike saina fara tallar kaina ina neman masu son sex muyi subiyani, "Sexiness is a state of mind – a comfortable state of being. It’s about loving yourself in your most unlovable moments." Wata rana ina tura musu tallar kamar haka "duk me neman sex partner tamin magana PC". Anan se wata tabini tayi saving sunanta da Kasima, taimin sallama tace tanason sex partner domin ko batajin dadin mijinta sam dayaje yake afka mata. "Women complain about sex more often than men. Their gripes fall into two major categories: (1) Not enough (2) Too much" seta gayyaceni abuja dayake naji problem nata da abinda take so shiyasa nai matular kokari dukda shekarunta sun linka nawa 40 kenan, tasamu enjoying sosai mukayi spending 7days acikin gidanta batare da wani fargaba ba cos batada ko yaro bata taba haihuwa ba, tabani 100k da kit na kayan sawa including shoes and watch tanata yabamin kuma badon mijinta ze dawo ba da bazata barni natafi ba , Ina cikin shirin tafiya wata qawarta tazo takawota har daki data ajiyeni Kawar tata tanaganina tanuna sha'awarta suka fita, few minutes later suka dawo tare taimin magana akan qawarta tana son nai service dinta na kalli kawar tata takai 38yrs muka fita tare takaimu hotel takama mana daki seda mukayi tai tastyn sannan ta rokeni itama nai mata sati na amince, kullum tana zuwa ko safe ko rana ko dare in mungama seta tafi har week sannan ta sallameni itama tabani 100k like Kasima nakira Kasima nafada mata takara gayyatana dukda mijinta nanan mukaje wani hotel muka kara hutawa sannan the following day nakomo Kano, To tundaga time din narika zuwa abuja akai-akai ita kuma abokanta sunata kawomin tallan kansu saboda yadda take yabona wurin cin HQ, matan manya masu kudine wasu har Kano suke biyoni in nace banda time ko kuma sunzo wani abu a Kano dukkansu bawacce tataba biyana kasa da 100 nayi mu'amala da abokanta sun kai 4 sune suka samun jamil HQ, nikuma I like the name saboda yana karamin karfi da jarumta, "Sex is like snow; you never know how many inches you are going to get or how long it is going to last" Bayan wani time sainna fara haduwa da yanmata wadanda suna son aure iyayensu kuma are not ready to get dem married kusan su biyu duk ni nayi disvirging nasu, daya tarasu wurin abortion daya kuma itama tayi aurenta. Bawanda yasan abinda nakeyi inayin abun a sirrance, nayi wata budurwa sunanta maryam ustaziya ce hakanan naji tamin saboda tana group dina kullum seta mana waazi nikuma naki cireta ita kuma taki fita anaturo abu zata fara waazi, to muna tare data fara waazi muna dariya har nafara mata magana akan na shiryu din nadaina turo kome. Setaji dadi muka fara chart da ita har na nuna inasonta mukayi musayar pics bayan na tambayeta garinsu nagane tana bicci local government na shirya nakai mata ziyara, bansamu isaba se dare dama hakan na shirya da daren tafito muna a zauren su muna fira nafara tabata abinda na lura shine ina tabata kamar notikan kanta sun kwance acikin zaurensu nai disvirgin dinta tatafi gida tanata kuka. Natafi hotel na kwana inata farin ciki because itace cikakkiyar budurwar dana samu don already radiya tayi disvirgin kanta dasauranma saide batare da namiji ba. Dasafe nakoma idona jawur ina bata hakuri har kasa na duka ina kuka sai ta yafemun saboda son da takemin aranar natafi. After weeks sunzo biki takirani akan nazo sai naki zuwa saboda banaso tasan koni waye a kano na mata karyar bana gari ahaka dai bamu sake haduwa ba ban sake kai mata ziyara ba don nasan may be bazata yardaba yadda taji zafin abinda farko kuma nagane itadin kamilace dana dauka duk basaja ne. "Every time you have sex, you give away a little piece of your heart, and you give that away too many times and there's just nothing left and you've given away the most important part of yourself" bayan wani lokaci sai nayi blocking dinta nayi removing nata a group na cigaba da abinda nakeyi. Bayan months senayi wata budurwa Zulaihat to itadin inasonta sosai itama tana sona kamar rai, ina matukar kashe mata kudin dana samu a sex ina turamata ta bank nata watarana naje garinsu bauci sai na kama hotel da mukayi waya sai na cemata bani da lpy setazo dubani na nuna mata sha'awa ce matsalata, ahaka nasamu kanta cikin ruwan sanyi bayan nan tatafi daganan duk time danaso inna kai mata ziyara tana bani hadin kai sai ta samu ciki tafadamun zata zubar sai na hanata saboda cikin nata har yakai 3month jikinta, kumani inason yara kuma ba na son inyi kisa ko ita din narasa ta, to bataji ba taje wurin zubarda cikin ta rasu naji mutuwarta nayi kuka sosai da sosai nayi nadamar abinda nake aikatawa, inada kudi aqalla sun kai 1mil a account dina sai na dai na harkar, nabude shago ina zama aciki na sauya sim cards da accounts name kwata-kwata kasuwancin nawa ba riba, watarana da dare aka shiga aka kwashemin kudi da kaya tasss sai na koma banda sana'a kamar da. Inata kauda tunanin baya, inata kauda tunanin jindadin da morewar saboda kar nakoma amma nakasa dole nakoma harkar don samun rayuwa medadi shine nafara again,duka banfi 2month da dawowa ba. Jikin Hjy abida yayi sanyi tace"jamil nima dole ce tasa nake sex chart dakai mijinmu bedamu damuba baya biya mana buqatu ko kusa dashi bayaso muna zuwa ga yawan tafiye-tafiye muna fin wata daya be nemi kowace ba,nayi nayi na haqura naqasa shine nake kallon bf kuma bana samun satisfaction amma yanzu haduwa ta dakai har natsuwa nasamu, “I’m selfish, impatient and a little insecure. I make mistakes, I am out of control and at times hard to handle. But if you can’t handle me at my worst, then you sure as hell don’t deserve me at my best.” saide yanzu kuma inajin tsoro nima fa mutuwa zanyi banason nayi zina Allah yakamani da laifin, banason na zalunci mijina. Jamil HQ yayi dariya yace"gaskiya bai kyauta ba to ya zakiyi kenan ?" Tayi shiru sannan tace"ban saniba nima" Jamil HQ yayi murmushi me sauti yace"ki kwantar da hankali kawai kisa aranki ke yar aljanna ce u know what? kina ibada kuma kina da tausayi so karki damu kanki kingani dake duk muna tare dole ce yasa mukeyin abinda mukeyi". Tace"jamil idan alhaji yasani fa? idan yakamamu tare fa?" Yace"ai bazai faruba ta ina zai sani bazai saniba ki kwantar da hankalinki plsss". Hjy abida tace "a,a bazan iyaba ni kaina sai yanzu nake ganin munin abinda nakeyi amma tunda haka tafaru bazan bari yakaiga ainihin zinarba zan goge number ka ka goge tawa nima plss". Jamil haushi yakasheshi yaga samu yaga rashi at least koda so daya yaji tastyn nata yariga ya qwallafa rai, murya very slow yace "duk yadda kikayi amma kar kiyi saurin goge number ta don wataran za tayi miki amfani, ni bazan goge takiba saboda inasonki badon komai ba sai don yadda kika nuna mun qauna nagode sosai sai watarana". Tanason ta mishi magana bai jira ba yakashe kiran. Tayi shiru atake tafara tunanin yadda zatayi da sha'awarta inta motsa zata koma kallon bf me faduwar gabane? Ko zata iya hakura? Tana cikin tunani Hjy Rukayya ta iso falon, Hjy abida nata tunani Hjy Rukayya tazo ta zauna tanata kallonta ahankali tace"mommynsu lpy kike?" Hjy abida tai sauri tadawo daga tunaninta tace"lpy lau ciwonki ne yadameni sosai" Hjy Rukayya tai karamin murmushi tace"ai naji sauki yanzu ma abinci nakeso naci" Tace"tom bara nakira kuku(cooker) takawo"tafara kwalawa kukun(cooker) kira,kukun na zuwa Hjy abida tace"kije ki kawomata breakfast" Tace"to"tajuya canta dawo da cup da tea aciki da toasted bread da pan cake with honey ta ajiye tatafi Hjy Rukayya ta dauka tafara shan tea, Hjy abida tatashi tawuce daki tana zuwa tai kwance tanata kara searching ta dauki waya ta turawa jamil 200k saboda Yakama Sana'a, Jamil yaga kudin amma he's not happy saboda itadin yakeso ba kudinba yasan inyayi sex da ita for once bakaramin kudi zesamu ba and ga jikinta da akwai ababen hutawa, Tanata jiran kiranshi shiru tai tsoki tashige toilet wanka, ******* A Niger bayan su mommy sungama ciye-ciye mutane suka shigo sunata gaidasu anata labari , Samira white pasta tayi da onion source tanata jiran Aliyu yadawo shiru saide ya aiko aka amsa dama ko naman miyar sede ya aiko saboda karya takurata sai kuma taji badadi hakan saboda tasan yanason zuwan dole ne yakeyin hakan tai sukuku daita. Ana tashi school faseelat taja motarta se bakin wani ladies boutique ta siye shoes da head ta karasa gida tanayin wanka tai salla taci abinci tahaye bed tai kwanciyarta alhaji daya nakalci time din dawowarta yakira yamata ya jiki suka cigaba da fira. Mansura tasha dilka ta dilke amma shiru ba Khalil ba labarinshi har 5 ta marece, mamanta ma duk abun ya6ata mata rai nakin zuwanshi, Shi ko Khalil bekoma gida ba bare Hjy ta matsa masa kuma bashida niyyar zuwa, Maman mansura takasa hakuri tai dialing number din hjyar Khalil, Hjy ta dauka tanata murmushi tazata haryaje tayi sallama, maman mansura ta amsa tace"shiru Khalil bai zoba Allah yasa lpy?" Hjy tace"bai zo ba? Aiko da abinda yarikeshi tundazu yafadamin zaizo bari nakirashi Allah yasa i lpy don haryanzu bai dawo gidan ba" Mama tace"amin to"takashe kiran, Tana kashewa Hjy takara daure fuska zuciyarta kamarta fito saboda jin zafin rashin jin maganarta da Khalil yayi hannunta har yana rawa ta kira number shi saida tayi ringing biyu sannan ya dauka yayi shiru, Ran Hjy 6ace tace"me kake nufi Khalil bazakaje ba kome? Ni zakasa jin kunya?" Khalil yace"Hjy zanje sai da marece" Tace"marecen uwarka harwani sauran marece keda akwai, to wlh katafi kaje ka sameta kudedeta inba hakaba ranka ze 6aci sosai" Yace"to"yakashe wayar yanajin kamar yayi kuka yanzu wai namiji dashi za'a tilasta shi zuwa wurin wata tun yaushe akabar yayin auren hadi kona dole" Ranshi badadi ya shiga mota ya nufi unguwar saboda he once gone there yakai Hjy, Gabanshi nata faduwa saboda kar asamu problem yakara laifi wa hjyarshi saboda indai ba fara bace kyakkyawa to baya ciki , Yana zuwa bakin kofar gidan yafito yayi tsaye jikin motor yanata yamutse yamutsen fuska Sai ga wani yaro zai wuce ya kirashi yace"shiga ciki kace ana sallama da mansura", Yaron ya nufi cikin gidan yana shiga mama na tsakar gida tana shara yace"ance ana sallama da mansura" Mama tanajin farinciki tace"jekace tana zuwa"yaron yajuya don kai saqo, Mama tai sauri tanufi dakin mansura tana rawar duwawu, mansura taci kwalliya tana zaune zaman jira bacci ya dauketa, Mama na sauri tafara bugunta tana"ketashi yazo yana qofar gida" Mansura tabude idonta da suke jawur gabanta nata faduwa tai wuf ta mike tsaye takoma kan mirror takara lafka hoda takara lafka red janbaki ta nufi qofa zuciyarta nata bugawa fat_fat tana tsoron yaqi yarda tashiga uku, she think she'll be damn Harta kai tsakar gida mama tabita ahankali don kar'aji tace"kiyi ta karanta wa alkaitu alaika muhabbatan minni kinji?"😂 Mansura ta daga kai tanufi waje tanata memeta waalkaitu alaika muhabbatan minni😂a zuci Khalil nata kallon kofar gidan he's very eager to see her shi kawai yanajin ba fara bace,Sai ga ta tafito kallo daya tai mishi ta sunkuyar dakai ta doseshi, Tunkan takaraso yace"kuttttttttt" a kasan makoshi yafara kallonta daga kasa tana sanye da takalma bakake ba banbanci da kafarta kayan jikinta lemon green sunkarawa bakinta bauuuuu sosai abayarta black ya dingi kallon goshin fuskarta babba dayaketa shining yana kagare yaga fuskarta, Tana karasowa tai tsaye dan nesa tadago fuska a hankali tace"sannu da zuwa ina yini" Ganin fuskarta yasa cikinshi juyawa baqa tasha powder kamar aljana bai san lokacin daya dora hannu a gemu ba irin abun mamakin nan. I'm sorry for the late update nayi tafiya ana bikin yayana, and from this zakuyi kwanaki bakujini ba amma inna samu time zanmuku ko one read more ne tnx for the love shown to my story, And ayi hakuri da yadda buk din yake nasan akwai kalmomi marassa dadi musamman ga labarin Hjy abida da jamil HQ,but shima example ne kuma lesson tabbas maza na karantawa zasuji zafin zasuji kishin how u will felt matarka ce ke a wannan halin ? Se hakuri fa amma ba ayi komiba a labarin su abida inaso agane illar rashin damuwa da mace so sorry nasan wasu na fahimtar sakon amma ni my intention is not aji dadi inaso aji pain dinne , kuma plss inbaki da karfin jini kijira se me house ya dawo gida tukun ki karanta😏 About indena rubuta hadissai farkon page betaso ba did u know how many people's suke amfanuwa dashi? Some basama karanta labarin amma suna karanta write up din, to saina rubuta Allah yasan zuciya na ai , This is my number chart me for correction 07063721063 I mean correction bawai zagi ba🤣 Yan Katsina ur invited to bikin yayana se kunzo😍 ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 1⃣3⃣ *GARABASA 👉🏼an karbo daga abdullahi dan mas'ud RA yace na tambayi manzon Allah (S.A.W)wane aiki yafi soyuwa awurin Allah se yace biyayya ga iyaye* *yana da kyau maza su karanta* *maza dan Allah ku gyara tunaninku kowa se fara to bakake fa? Wlh fin 50% na maza fararen mata sukeso mukuma anan Nigeria bakaken mata sune suka fi yawa shiyasa mafi yawan mata suka dawo yin bleaching saboda su samu su shiga daga ciki nasan akwai masu son bakake amma kadanne meyasa zaku meda hankali akan kyau kadai? Komin kyan mace inde batada tarbiyya da addini tobatai ba ko bakuji shawarar da manxo yabaku ba ?yace ku auri maabociyar addini ,yakamata ku gyara wasu fa komin rashin yin mace inde tanada kyau to suna so ga kamilai nan amma bazaa masu sallama ba saboda suna bakake, ni bance farare basu da tarbiyya ba aa ina baku shawara ku cire wannan tunanin a mind naku na dole se fara Ku nemi zabin Allah inka samu fara me tarbiyya fine seka aure abarka in kuma kaga wata baka me kyan hali da addini itama ka amreta akwai riba da yawa 1_zaka samu natsuwa2_ yaranka zasu samu tarbiyya,3bazaka cika samun hayaniya ba itafa me kyau tana kallon mirror kullum zata riga hangen har wanda yafika zata iya samu,4 -bazaka rika ziyarar asibity da wuri ba😜 and lots more ,bakaken mata suna da sirri na musamman wannan sede a tambayi me mata biyu😂, I'm preaching, giving u advise , kunsa mata duk sun bazama shafa bleaching agent wasu sunayin injection duk da wasu sun san haramunne wlh majority sunayi ne kawai dansu samu kasuwa yanzu harma fararen basa tsayawa haka se sunkara da mai kaga mace bauu kamar kataba jini ya fito ,in kun sauya suma maybe su sauya Allah yaganar damu* *mata bleaching haramunne a musulunci say no to bleaching*❌❌ Shiru ba magana tasake dagowa ta kalleshi yanata kallonta yayi saurin sauke hannunshi tace"ina yini?"again Ahankali a yamutse ya amsa yace"lpy lau ya kk?" Tace"lpy lau" Sukayi shiru dukansu ya rasa ta ina zefara don batayi mishi ba fara de yakeso at least yashigo gida ya ganta tana wal_wal kuma ze rika zagayawa daita koina yana nuna matarshi ce yana me alfahari da hakan, Kanta kasa can bayan minutes yace"mansura kinji hadin da iyayenmu sukeso suyi nasu hadamu aure meye raayinki?" Kanta kasa fuskarta sam ba fara'a saboda ta raina kallon da yake jifanta dashi gabanta yama dena faduwa don tasan batayi ba, ahankali tace"ni me biyayyace a ko yaushe" Yayi karamin murmushi yace"aure na bukatar yarda da amincewa bawai biyayya zalla ba saboda rayuwace ta dundundun su kansu iyayenmu bazasu so ayi abun ya kawo matsala ba nan gaba" Ta daga kai kurum , Yayi shiru yanata kallonta sannan yace "gaskiya mansura ni banda raayin auren bakar mace farar mace itace zabina dake fara ce zan yarda na aureki amma yanzu inna aureki bazakiji dadina ba sannan maybe a kusa nakara aure kinga zan shiga hakkinki dan Allah kiyi hakuri" Tunda yafara magana ta dago idanunta jawur take kallonshi gashi shima baki in fasalin kyaune harta fishi amma fara yakeso, da lafiya lau da ba abinda zai hanata darawa amma dayake tana cikin hali taji zafin maganganunshi sosai, Tai murmushi me ciwo tace"kar ka damu kasan matar mutum kabarinshi baseka bani hakuri ba Allah yabaka kalar da kakeso" Yayi shiru batareda ta jira cewarshi ba ta juya da niyyar komawa gida, Yanata kallonta yasa hannu acikin aljihu yakirata"mansura!" Tana tafiya jiki mace duka befi taku biyu tayiba ta waiwayo ta kalleshi , Ya karaso gurinta ya fiddo hannunshi daga aljihu dauke da kudade yan dubu dubu dunkule ya mika mata, Ta kalleshi ta kalli hannunshi tai murmushi tace"kudi ba ra'ayina bane nagode" Yayi kasake da kudi a hannu tajuya ta tafi tashige gida, Seda tashige ya meda kallo kan ginin gidan ya kalli kudin hannunshi kusan dubu ashirin ya tabe baki yace"kinyiwa kanki"yajuya ya bude mota yashige yabar kofar gidan, Maman mansura tanata farinciki take shara tana cikin kwashe sharar mansura tashigo fuskarta ba wata walwala, Maman bata iya hakurin tashiga daki ba tace"ya kukayi dashi mansura? " Gaban mansura na faduwa bakinta na kyarma tace "cewa yayi beda ra'ayin bakar mace yace ...nayi hakuri fara yakeso" Kamar anyiwa mama rasuwa fuskarta a murtuke time guda, mansura na dasa aya tafara masifa"towa zeki kyakkyawa wayaki me kyau tun tuni kigano hakan kin kasa kannenki gasunan su da suke farare suna dan shafa man daze haskasu amma ke kinki to yanzu de in zakiyi hankali kiyi inda baki san dalilin da ke hanasu dawowaba yanzu kinsani haka kawai wlh konice ga jajayen flowers ba abinda zanyi da koraye ,ki dubeki da kyanki in kikayi fari ba karamin kyau zakiba amma kintsaya haka baka kirin kamar ba yar zamani ba" Pls parent stop pushing your child to wrong path show them right path no matter how situation is. Mansura nata kallon mama zuciyarta na zafi kamar tai kuka tace"mama kiyi hakuri insha Allah koban sauya halitta ba zan samu miji" Mama tace"ai sekiyi ta jira"ta duka ta cigaba da kwasar shararta, Mansura ta isa wurinta tace"mama kikawo na karasa" Mamar tana kumbure tace"tafi kibani wuri" Tajuya jiki mace ta nufi daki tunkan ta isa tafara hawaye tana shiga daki tahaye kan karamin gadonsu tasaki kuka mecin rai kanta nawani juyawa tariga tasani da zataje asibity gwajin bp za ayi mata dan ba makawa jininta ya hau, Tanata kuka take tambayar kanta dama haka bakake suke fama ko kuwa ita kadaice keshan wuya haka? To wadanda sukafita muni fa su yaya suke fama su kuma? (Kubawa mansura amsa fans) Ita tana kuka mama kuma na aiki tana surutai da banbami ita kadai, Shiko Khalil beko koma gida ba yariga yasan in yakoma akwai fadan Hjy na jiranshi kuma he's ready sede yasan zata bukaci ya fiddo wacce yakeso dole ya nemo wata me kyau very soon, ************ A Niger su mommy sunfita sun dan zagaya ana nuna mata wasu wurare ana kara fadamata wasu aladun , Hjy abida kuwa da marece tasha tunani kala_kala hakanan she's missing muryar jamil yadda yake numfashin jan hankali da yadda yake maganganu, Bayan isha'i Hjy abida tagama shirinta tana kan bed takure TV tana kallo amma kasafe tunanin nata nakan jamil she's missing the time that they're together da yanzu suna cikin rikita juna suna fadawa juna zafafa yaudin kawai dabashi setaji duk tafi sauran ranakun kunci da damuwa agareta jikinta babu dadi ta dauki waya tai dialing number alhaji nura, Shi kuma a time dinnan yana waya da faseelat so beko damu da kiranba tanata kallon screen din wayar ansa call waiting hartai ring ta yanke tai tsoki ta ajiye wayar takasa koda hawan online saboda karta kasa hakuri tayiwa jamil magana , Har bayan minutes tasake kira har time din call waiting idonta yacika da hawaye tai tagumi da duka hannu biyu tanajin kamar tayi kuka, Seda faseelat taso tai mishi bankwana yanata jindadi tai masa goodnight kiss takashe kirjinshi wasai yaduba kiran da akamishi na different mutane yanata murmushi yakira Hjy abida ba musu bayan ringing biyu ta dauka , Yana fara'a yace"Hjy abida ya daren?" Ta fidda sauti "hmmmm!duk da nayi booking amma bansamu an dauki kirana ba" Yayi murmushi me sauti yace"I'm very sorry kinji number busy ko ? Ina waya da wasu business partner dina kiyi hakuri muna gamawa shine na kiraki" Tasake cewa "hmmmmm!!!" Danta riga tasan bawasu business partner sede budurwa amma bazata nuna ba saboda tanason sudan taba firar masoya , Yakara cewa"ya kuke yasu boy?" Tace"lpy lau muna kewarka sosai " Yayi murmushi yace"nima ina missing dinku" Tai murmushi tace"kasan me ?" Yace"no until u tell me" Ta jawo pillows ta rungume cikin sexy voice tace"I'm missing ur dick" Jin maganar yayi wani iri don bata tabayin hakan ba besani ba jamil duk yakara gogar da ita yayi shiru yana nazari , he found what she said so strange because he isn't expecting it from her. Tana jan numfashi me daukar hankali ta cigaba da cewa "I want u on my bed sucking my breast leaking in my HQ....ahmmm!!!" Dasauri ya katseta yace"dakata Hjy abida mi kikeyi hakane?" Ta yamutsa fuska tace"im telling u what's in my mind" Yace"plss meyasa baki girmane ?and yanzu bana gari what do u think zefaru in naji desire bana tare dake ya xanyi?" Ta dage hanci ta girgiza kai tanajin takaici tace"a hakanma u will have satisfaction zakaji dadi I'm sure kuma ni wlh I'm horny I'm in need of u plss help me" Shima haushi duk yakasheshi yana iya cewa matanshi sune sukafi duk matan duniya rashin class yace"alright naji but bata hakan ba kiyi hakuri yanzu ki kwanta very soon zan dawo kinji?"in calm way Ta lumshe ido ta matse lips takasa cewa komi yace"my bride kiyi hakuri mana zan dawo yakamata ace zuwa yanzu kin saba dani yadda nake" Jin shiru still yace"talk to me mana I'm sorry ki daure" Tabude idonta da suke jawur a hankali tace"alhaji yakamata kagane kana takurani inata hakuri ne amma wlh a matse nake ni I'm not like u inason sex sosai kai kuma ko karika yimin abinda zanrage damuwa bakayi ya kkso nayi ne?" What did you want me to do Yace"hakuri, kiyi hakuri kuma ki saba dani tunda tun farko kinsan bancika nema ba meyasa ke yanzu zaki rika nema kullum" Tace"to nadena sleep tight"zata kashe wayar , Dasauri yace"kinsan inasonki and aiyuka sune problem dina zan rika creating maku time banyi alkawarin kullum ba but ko once in a week ne" Tai murmushi me ciwo tace"thanks bye"takashe kiran ta kalli jikinta tana sanye da sleeping dress breast dinta duk sunyi erect ta kwanta kan bed akansu ta lumshe ido brain dinta ta cigaba da tariyo mata jamil HQ kasancewar tana cikin desire nan danan tafara leaking tayita juye _juye ta dauko waya ta duba time 9n dede tashiga gallery ta latso naked pic din jamil HQ tanata kallo hakan yasa takara Rikicewa tafita a hotunan har tayi dialling number dinshi takashe ta tura wayar gefe ta bude ido ta gyara kwanciya tameda kallo akan plasma dake kunne dayake ita ma'abociyar kallon Indian film ne tana kallon zee cinema aka nuno wasu nayin French kiss sunayi in passionate way tana kallonsu setakejin kamar itace tare da jamil HQ ta lumshe ido tanata hana mind dinta da ke ce mata call him apologize Ku cigaba daga inda kuka tsaya, ******** Mansura na kunkume a daki tunda tayi alwalar Maghreb bata fitoba da ita tayi isha'i tana zaune mind dinta nata sakamata abubuwa tatashi da sauri tafita gidan bata tsaya koina ba se gidansu Fatima ,fatimar na fira ta sallami saurayin suka shiga suna shiga dakin fatimar mansura tasaka kuka , Hankali tashe fatima tace "minene mansura lpy?" Mansura na sheshsheka tace "Khalil da nafadamaki zezo ganina yazo da bakinshi ya fadamin bayason bakar mace fara yakeso bakiga niba Fatima mama nata fada tayi fushi dani" Fatima ta rike hannunta tace"kiyi hakuri mansura" Cikin gajiya mansura tace"nagaji hakuri_hakuri kullum hakuri wlh nagaji mansura gobennan dole sena shiga kasuwa zanje nasiyo mai nima nai fari ko zansamu masoya,Ashe dama duk abinnan bakina ne silar rashin dawowar manema na?" Fatima nata kallonta tace"mansura bleaching kenan fa zakiyi ?haba mansura kinsan Allah ya la'anci masu sauya halittarsu kiyi hakuri da yadda kike ahakan zaki samu miji ai Allah baya bacci addu'o'in da kikeyi bazasu tafi hakanan ba ki kara hakuri kigani" Mansura tace "bawani hakuri da zan karayi kuma ni ba dawwama zanyi da bleaching ba zanyi amma after nayi aure sena dena" Fatima tace"to zunubin fa ?kuma shi Wanda ya aureki kina fara kina ganin zeci gaba da zama dake kina baka? kiyi tunani fa be kamata hankalinki ya gusheba" Hawaye masu zafi na zubo mata tace"da hankalina sarai ,Nide kawai nayi auren kuma daga baya zanyi istigfaree nagaji Fatima da fadan mama zanji koda wulakanci koda damuwa koda gorin jama'a kannena sunyi aure ni kuwa gummm" fuskar fatima yamutse tace"kinaganin da da kike bautar ubangiji baki samu miji ba se yanzu da kike sabonshi zaki samu?" Mansura ta danyi shiru na minutes sannan tace"kowa fara yakeso dan haka zan zama fara in kuma bansamu ba shikenan amma bazan dena bleaching ba har se nayi aure" Fatima tace"to Allah ya kyauta yabada sa'a" Mansura tace"yanzu wane mai kikeganin zanyi haske sosai perfect white ko pure white ,caro white,diva?" Fatima nata kallonta da mamaki tace"ina laifin ki shafa wadanda bazakiyi bauuu ba kamar su golden skin ,diamond skin, caro tone irinsu de zaki rage baki amma bazaki koma fara fesss ba" Mansura ta girgiza kai tace "fari nakeso nayi sosai bawai haske ba" Fatima tace "to kode muje ayi miki allura kawai tafi saukin damage akan mayukan nan kuma zakiyi complete fari ko ina acikin lokaci kadan" Mansura tace "to hakan yayi zansan yadda zansamu kudin kina ganin sunkai nawa?" Fatima tace "hawa hawace ya danganta da wacce kikeso, kisamu kudi kawai" Mansura tace"zansamu zuwa gobe ko kuma in mama ta sauko seda safe"tatashi tsaye. Fatima tamike suka fita harsun kai kofar gida jikin fatima a mace tace"mansura ki kara tunani " Mansura tace "Fatima kenan dama ace gidanku nake ba takura da ba abinda zesa nayi ke de kawai kimin fatan alheri" Fatima tace"to se goben kide duba" Mansura tatafi fatimar ta dade tsaye bakin kofar tana tunani takasa misalto yadda mansura keji dahar takeso tayi sa6o ta girgiza kai takoma gida, Mansura na komawa gida tashige bayi tasako alwala takoma daki tafara salloli na neman biyan bukata kamar kullum, ********** Hjy abida na kwance tanata juye_juye takasa hakuri tai dialing number jamil HQ, Jamil na charting da wata girlfriend dinshi cikin matan abuja kiran Hjy abida yashigo yayi rejecting ya cigaba da sex chart dinshi da ita , Jin ya katse kiran yasa ran Hjy abida ya 6aci ta sake dialing duk da haka, Wannan karan tayi ringing harta katse no answer da sauri ta bude data don sam bazata iya rumtsawa ba in bata samu ta fitar da abinda takeji ba , Messages nagama shigowa tashiga number jamil HQ taganshi online ta kure online din da kallo da ta mayer ko yatafi wurin wata amma gashi online ba yadda ta iya ta tura mai "jamil pick my call plss" Tana turawa ta cigaba da kallon screen din bayan one minute yashiga ya karanta beyi reply ba, Taja tsoki a kagare take sufara sex chart ta turamai "I'm very sorry ka saurareni ko na minutes ne" Jamil na karantawa yace "nasani dole kidawo nemana nine fa jamil HQ the fucker"a mind dinsa Takara tura" it's me fa ur sugar abida pick my call mana" Ya tura"call" atakaice Tasaki ajiyar zuciya takirashi tanayin ring ya dauka with sexy voice yace"why are u calling me?ihmmmm" Ta lumshe ido tanajin zar_zar a jikinta da HQ dinta tace"because I missed u ,inasonka jamil i fall for ur love" Yasaki murmushi me sauti yace"iyimmmm sure?" A hankali tace"I love u jamil nakasa hakurinka for just a single day" Ina godiya ga masu kirana sunamin jinjina inajin dadi sosai da wadanda suke nema na a watsup mazanku da matanku nagode , I really appreciate it Ayi hakuri da this page naso yafi haka yawa amma a hakan nayi kokari saboda haryanzu ban koma gida ba amma zan rika kokarin yi muku saboda inasonku sosai inayinku fans😍 ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 1⃣4⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace wanda yayi sallar walha rakaa hudu sannan yayi rakaa hudu kafin azahar Allah ze gina masa katafaren gida acikin aljanna* *Maman Nour Ina tayaki murnar kammala littafin ki rudanin rayuwa littafi me cike da tarin darussa da waazantar wa Allah yabaki ladan yakara dubun basira da fasaha yakara lpy me amfani yabarki da me house ke kadai ba kari😉* *Happy birthday Nour Allah ya albarkaci rayuwarki yasa ayi rayuwa medadi tare da lpy da natsuwa da arziki me amfani Allah yakarawa mamanki kwanya🤪 happy birthday kyakkyawa* *🍾🍾Its ur day Lipton happy birthday to u wish u many more bless years ahead with heath ,wealth and iman🎂🎂🎂🎂 this page is for u I'm wishing u the best in life and in hereafter* Tana maganar ne a sannu da sweet voice, ya lumshe ido yabude da sexy voice dinshi yace"I love u too sugar bakisan yadda sonki da sha'awar ki suka addabi ruhina ba naji zafi da kika nuna zaki iya rabuwa dani cikin k'ank'anin lokaci da haduwar mu meyasa bazaki bari mu cigaba da soyayyar mu ba?" I choose you. And I’ll choose you over and over and over. Without pause, without a doubt, in a heartbeat. I’ll keep choosing you. A sannu tace"I'm sorry bazan sakeba and zamu cigaba da soyayyar mu my jamil" Yayi murmushi yakara kashe murya yace"yaushe zamu hadu? na kagara kisan kowaye jamil and ina kagauce najini a cikin jikinki" Tai murmushi me sauti tace"ihhhm weekend kamar yadda nace" Da shagwaba yace"weekend yayi nisa kinsan yadda nakeji dana rumtse idona naked body dinki nake gani idan ina barci ko mafarkinki kadai nake muna sex ina murza da tsotsar beautiful breast dinki" Tana matukar jindadin kalamanshi wanda hakan yasa HQ dinta yake tsiyaya tace"anything for u jamil Friday yayi maka?" Yana murna farin cikin shi a fili yace"I'm very happy naji dadi sosai, I don't know yazan nuna miki how happy I'm ba" Tayi murmushi me sauti tace"u have known" Yana cigaba da murna yace"wait wait"yakashe kiran, Ta kalli phone din ta saki murmushi ta sauke ajiyar zuciya tanajin duk damuwar ta tatafi , After seconds kiran jamil yashigo through duo , Tai murmushi ta dauka tana kwance daga ita se rigar bacci me hannun vest iya gwiwa da wando short iya cinya, Tanata lumshe ido ta kalli screen din wayar sega jamil dagashi se short yana zaune kan bed dinshi yanata sakin killer smile yana kallonta tabaje gashi gwanin kyau, "There is a garden in your face, Where roses and white lilies blow; A heavenly paradise is that place, Where in all pleasant fruits do grow. There cherries grow that none may buy, Till cherry ripe themselves do cry. Atare suka sauke ajiyar heart tareda lumshe ido suka bude a lokaci daya , Suka cigaba da musayar kallo suna aikawa juna sako me rikitar da tunani, A hankali jamil ya meda kallonshi kan breast dinta ba bra jikinta ga rigar silk ce duk tabi jikinta breast din a tsaye suna kallonsa dama ba abinda yafi burgeshi ajikin mace irin breast besan time daya saka two lips dinshi a baki ba yana tsotsa , Hjy abida ta yi murmushi batare daya tambaya ba tafara sabule riga ,yana ta kallonta ta cire rigar ta ajiye gefe a sannu ta janye wandon ta ida cireshi da kafa ,sannan ta meda kallonta ga jamil, Tunda ta cire riga penis dinshi keta harbawa ya kure glowing skin dinta da kallo yanajin matukar desire, Tana ta mishi wani kallo tasa hannu ta shafo gefen gashinta zuwa kan breast dinta da wani salo, Murya dishe idonshi jawur yace"sugar kina matukar sona kinaji dani sosai kinason jindadi na" Ta yi sexy smiling tace"u r special jamil sonka ba k'aramin damk'a yamin ba" Yanata kallonta yace"thanks I love u too, dazun naga kinturomin 200k na miye?" Murmushin fuskarta ya rage a hankali tace"jamil me ze hana kadena sana'ar da kake yi ka kama wata Sana'a daban bawannan ba" Yayi murmushi ya shafi gemunshi yace"abida this Sana'a tanada matukar amfani da riba za a biya ka sannan zaka more batare da wahala ba na fada miki nayi Sana'a a baya amma banji dadin ta ba gaskiya zeyi wuya nabar sana'ar nan saboda ba aure zanyi nan kusa ba kuma na saba da enjoying" “We are what we repeatedly do. Excellence then is not an act but a habit.” Tanata kallonshi fuskarta ba walwala tace"my jamil plsss kadena kodan saboda lpyar ka kuma inde matsalar service ce bakada ita duk time da kaso zamu kasance tare I will pay u ko nawa kake so and ni ina sonka sosai bazan ji dadin kana mu'amala da wasu bayan ni ba" “Death leaves a heartache no one can heal, love leaves a memory no one can steal.“ Ya saki dogon murmushi yace"really? nifa inada karfin sha'awa bazanyi hakurin 2days ba tare da mace ba na riga na saba da hakan ke kuma u r married kinga baze yiwu kina fitowa ba" Tadan harareshi tace"I will zan rika fitowa nide kawai kamin alk'awari baza ka kuma kula wata ba daganan zan sakar maka komai na jikina kayi yadda kaso a time da ka ga dama" yakara binta da kallo tun daga sama har k'asa ta hadu komi yaji yace"kina nufin this beautiful body of yours zan rika samu kowane time and zan rika jin alert time by time" Dasauri ta rika girgiza mishi kai tana murmushi, Ya rungume hannu a kirji ya lumshe ido yace"uhmmmmmmm I'm the best lucky man on earth, Not many people have had as much bad luck as I have, but not many people have had as much good luck, either.” Ta saki murmushi tanata kallonshi tana jin dadi komi nashi na burgeta, Ya bude ido yace"my abida I promised u nadena service kowa, ke kadai kin isheni sonda kike nuna min is enough for me I love u so much muah muah muah" ya jejjefa mata kiss, Ranta wasai ta cigaba da kallonshi yanata murna se kuma ya langwabe kai yace "but please muhadu gobe, Friday tayi nisa ina bukatar ki " Ta lumshe ido nadan lokaci zuciyarta na hanata while wata na kara hasko mata jindadin da zataji tana tuna mata irin abubuwan da tai lacking awurin alhaji, Batare da tagama shawara ba tace"I want ur happiness goben yayi" Yace"yessss I love u abida I really really do can't wait for tomorrow " Ta yi murmushi tace"muhadu bakin nasarawa hospital by 9:00 clock after munga likita semu wuce hotel" Yanata murna yace"kwana nawa zamuyi?" Ta fiddo ido tace"kwana my jamil? kasan fa inada yara wuni kawai zamuyi" Yadena murnar yace"wuni fa?tome aka yi gaskiya yayi kadan ina laifin 2days" Tai karamin murmushi tace"I'm sorry my jamil boy baze hakurin two days without me ba" Jamil yace"OK shikenan abarshi se weekend kamar yadda kikace da farko time din se muyi two days amma ni gobe I will goto kasima " Tadan harareshi tace"jamil karika min uzuri mana ni nafika son ayi two days din " Yayi shiru fuskarshi murtuke ,ta sauke ajiyar zuciya tanata kallonshi tana karamar dariya ganin yana fushi ,tace"to naji zamuyi two days din zanbar boy wurin mommynshi are u happy now?" Ya washe baki yace"very very happy " Ta yi mika tace"for now what will i have from u?" Ya saki sexy smiling yafara tube short , Yana gama tubewa suka fara sex chart abinsu, Hjy Rukayya kuwa tuni tayi bacci saboda magungunan datasha akwai masu saka bacci, Misalin karfe 10 saura Khalil na driving ya haska wata kyakkyawar fuska me matukar kyau da daukar hankali yarinyace bazata wuce 18 ba fara ce sosai daka kalli skin dinta zakasan bakaramin taushi zeyiba idan katab'a, tana da hanci da manyan idanu sleeping eyes bakinta matsakaici fuskarta round batada tsawo haka kuma bata da kiba tana sanye da riga da sket na dark blue atamfa ta dora farin mayafi bisa kafada tana tafiyarta a hankali a gefen titi , Yanata kallonta domin tatafi dashi irinta yake buri yarinya fara kyakkyawa haryawuce ta be fargaba yana wuceta yayi saurin dawowa baya ya kashe motar yafito yana tafiya dasauri ya isa wurinta yace"assalamu alaikum yanmata ina zaki da darennan?" Ko kallonshi ba ta yi mgn ba ta cigaba da tafiyarta , Yana biye da ita yace"plss in bazaki damu ba muje na rage miki hanya" Ta kalleshi ta meda kallonta kan titi ta cigaba da tafiyar ta, Ya sake cewa "plsss kibari na kaiki" Tana tafiya muryarta very sweet tace"kasanni ne?" Ya saki murmushi jin voice dinta cakwai yace"nasanki mana tunda nasan kyawunki ke kyakkyawace sosai da duk Wanda ya ganki zeyi sha'awar ya mallakeki, A thing of beauty is a joy forever: Its loveliness increases; it will never pass into nothingness." Ta tsaya da tafiyar ta kalleshi , Yanata fara'a yace"trust me duk Wanda yaganki zeyi sha'awar hakan,plsss kishiga mota ta na kaiki ko nasamu tabarraki" Ta yi yar dariya ta cigaba da tafiya yana biye still tace"karka damu nakusa isa gida"ta nuna titin Yace"nasani but ina rokon kishigo na k'arasa kaiki kyakkyawa kamarki bata dace da tafiya kasa ba musamman yanzu da dare yayi akwai damuwa" Ta tsaya tace"OK muje ka kainin" Yace"thank u thank u"yanata murna suka koma wurin motar yabude mata front seat tashiga ya rufe yana ta farinciki ya zagaya ya shiga ya tada motar yafara tafiya, Shiru motar sewani sihirtaccen kamshi kawai takeyi Wanda yasa Khalil yake lumshe ido , A hankali yace"ban ta6a daukar wata mace ba seke kallo daya na miki naji in bake ba se rijiya" Ta yi k'aramin murmushi tace"thanks" Ya cigaba da cewa "sunana Khalil kozan san sunanki?" Ta girgiza masa kai , Yayi murmushi yace"ba damuwa zan canka amma idan har na canko dede kyautar dazaki min shine kibani number wayarki kin yarda?" Tai murmushi tace"ina jin ka" Ya kalleta ya kuma meda kallo a titi yanata murmushi yace"jameela" Tai saurin kallonshi da dogon murmushi fuskarta tace"meyasa kazabi suna jameela duk ga sunaye nan?" Ya shafi sumarshi yace"a wurina bawani suna daya dace dake se me kyau nasan naci kyauta ta" Ta yi murmushi tace"kayi sa'a sunan kenan" Yayi murmushi yace "I know duk Wanda yaga kyaun ki ba sunan daze za6a miki se shi" Ta yi murmushi ta yi shiru, A time din sukaje dede setin gidansu a hankali tace"ga gida can gefen titi me maroon gate shine" Yace"angama me kyau"ya gangara zuwa kofar gidan, Yana isa ya kalleta yace"ur number " Ta yi murmushi tafara karanto mishi idonshi lumshe data fada yake hadda ce wa , Tana gamawa yabude ido yace"I will call u gobe a temaka a dauki wayar bawan Allah " Ta yi murmushi tace"ba damuwa nagode" Ta tura kofar da niyyar budewa yace"karkiba kanki wahala" Yafita yabude mata tafito takara cewa "thanks" tabude gate din gidan tashige, Tana shigewa ya dafe heart yanajin kamar zata fito ya sauke numfashi yakoma mota, Yana shiga kamshin ta ne kawai ke tashi ya jijjiga kai ya dauki wayarshi yayi saving number dinta da *beauty* sannan ya shiga ya nufi gida, Goma da wani abu yana tunanin Hjy ta kwanta yana shiga yagan ta zaune kan kujera a tsakar gida duk sanyin da a ke yi tana waje tabuga tagumi, Duk farin cikin shi yagushe ya tafi inda take ya tsugunna yace"sannu da hutawa Hjy " Ta yi ta kallonshi ta k'asa cewa komi, Ya dago ya kalleta tana ta kallonshi ya meda kai kasa yace"kiyi hakuri Hjy inde aure ne very soon zanyi shi wlh ita mansurar bata min bane" Hjy ta zare tagumin jikinta mace murya irinta pleading tace"Khalil baka kyautamin ba ,da kasan wulak'anta ta zakayi da bakaje ba yafi kasan yadda nake da uwarta amma a gaban ta kace ba ta yi makaba haba Khalil" Khalil da beyi tsammanin jin haka daga gareta ba yasha fada za ta yi se yaji ta daban , Yayi kasa da murya yace"Hjy wlh ban wulak'anta ta ba nade fadamata gaskiyar abinda ke raina ne" Hjy tace "banji dadin abinda ka yi ba ni abinda yasa na yi maka sha'awarta saboda na san ta nasan halin ta nasan komi nata in ka aure ta yafi ka auro wacce baka san ta ba" Yayi shiru, Ta cigaba da cewa "ba ka jin magana ta Khalil ka raina ni duk abin da kaso shi kake yi kaji tsoron Allah kadena kasani kana samun zunubi in kuma so kake ka kashe ni sekai tayi" Dasauri yace"subhanallahi Hjy kidena cewa haka nide ina bakin k'ok'arina amma de maganar aurennan abarta plsss" Tace "ai dole a barta tunda kagama wulakanta yarinya amma shawarar dazan baka kacire ra'ayin farar mace kada ka karkata wurin kyau kadai kuma kasamu wacce zaka aura ka girma ka isa aure ,yana da kyau kayi saboda lada me dumbin yawa na wuceka sannan auren shine cikar mutum kuma ko bayan mutuwarka zaka samu masu yi maka addua" Yanajin dadi yace"insha Allah Hjy zan kawo wacce nake so kwanan nan " Zuciyarta badadi tace"to Allah yazaba mafi alheri " Ba kunya yace"amin a kara hakuri Hjy ta"yatashi ya yi shigewar shi d'aki ya haye bed batare da ko cire takalmi ba ya kalli silin yanata tariyo kyakkyawar fuskar jameela. A gidan Aliyu ya tada masu engine suna zaune k'asan kujera suna kallon TV , Samira kallonta kawai takeyi shiko hankalin ya rabu yanata satar kallonta yakasa hakuri ya dora hannu saman kafadar ta jin hannunshi tamedo kallonta kan hannun sannan ta kalleshi ya sakar mata murmushi, Ta yi yake ta kalli short dinshi tariga tasani da wuya batai erect ba kamar yadda ta yi tsammani ko tana tsaye ta kara kallonshi ta langwa6e kai, Ya yi murmushi yace"ba abinda zanyi miki inaso kihuta sosai amma plsss kibarni na shaki kamshin HQ dina mana" yakashe mata ido, Ta yi yar dariya tace"baka bani hutun ba kenan ina wani kamshi a HQ inba kana son kamin wayo ba" Yayi murmushi yace"baki sani bane amma duk duniya ba kamshin dana fiso irin na HQ dinki shiyasa in ina sucking bana son bari kamshin yana rikita min brain yana karamin jin dadi plsss kibarni nadan shak'a ko kadan bazan miki wayo ba" Ta dan harare shi tace"bakada hakuri fa yanzu daka ganni zaka fara abubuwa" Yayi dariya yace"bazanyi abubuwa ba kidan dagamin kidan budemin inshiga dana dan samu natsuwa zanfito" Ta turo baki fuskarta yamutse yadora hannu kan zanan ta yace "plsss" Ta tada kafafu tsaye yace "thank u " tareda kashe mata ido ya kwanta ya bude zanen yashigar da kanshi ciki ya lumshe ido yanata sauke numfashi yana tunanin yadda yakeji in yana sex da dadin daya keji in yana sucking dinta, Samira ta kalleshi dagaske ya shige cikin zane yayi kwance abunshi ta meda kallo gun penis dinshi taga yadda take ta motsi , Abun yabata dariya tafara dariya ta Mike ta sakar mai zanen ta yi hanyar bedroom da yar bingilar riga jikinta pant dinta waje, Jin ta tashi yayi sauri ya yaye zanen , Tana zuwa bakin kofar takara waiwayo wa ta kalleshi ganin yana niyyar mikewa ta yi sauri ta shige ciki tasa key ta haye bed tana ta masa dariya, Ya isa bakin kofar yana yar dariya yake k'iranta "samira !samira!kibude min" Muryarta can kasa tace"ta yi bacci" Yayi dariya ya rike baki yace"kibude ki amshi zaninki" Tace"na bar maka seda safe" Yace"samira!!kibude ki amsa bazan miki komi ba" Tana dariya tace"a'a kayi ta shak'ar kamshin shi har safe good night" taja bargonta ta rufa, Ya kalli zanin yayi murmushi ya girgiza kai da dan daga murya yace"godiya I will feel u around sleep well my swampy" Tana cikin bargo murmushi ya subuce mata tabude fuska tafara kallon kofar kamar taje tabude masan, Yana gama fada yajuya ya kwanta a kujera ya rumtse ido ba abinda yakeji se sautin dariyar ta , Yayi murmushi ya rungume hannuwa a kirji ya cigaba da different tunani, *********** Mommy suna gama firarsu suka kwanta bacci awani karamin gado su biyu aysha ta makure can jikin bango tanajin nauyin bacci kusa da mommy a haka har bacci ya dauketa, Can cikin dare aysha ta farka a hankali tadiro batare da wani motsi ba ta nufi kofa , Mommy da dama bacci be wani dauketa ba tai saurin cewa "ina zakije aysha ?" Aysha kanta kasa murya very cool tace"alwala zanyi inason nayi salla" Mommy tace"OK muje na rakaki" Aysha ta yi saurin girgiza kai tace"zanje da kaina" Mommy ta sauko a gadon tace"zan tsaya tsakar gida na jiraki" Badon aysha tasoba ta yi shiru ,tabude k'ofar tafita mommy na biye ta tsaya tsakar gida, Tana tsaye har ayshan tayi alwala suka dawo daki mommy ta kwanta ayshar ta tayar da kabbarar salla, Murya kasa_kasa take karatun amma mommy najin kira'ar ta me dadin gaske tana ta karatu seda ta karanta bakara aya dari sannan tai rukuu mommy nata kallonta tana kara yabawa da ita da kuma iyayenta da suka bata tarbiyya, Aysha ta cigaba da jero salloli mommy tanata tunanin taga tagama amma se taga ta tashi ta cigaba, Can ayshar tayi sujjada tanata addua batasan time da kuka ya kufce mata ba, Mommy tai wuf ta tashi zaune hankalinta a dan tashe saboda ba karamin son ayshar takarayi ba da dan sauri taisa wurinta tadago ta daga sujjadan tanata zufa hawaye shabe_shabe a fuskarta, Hankali tashe mommy tace"mike damunki aysha meyasa kike kuka?" Tanata hawaye idanunta lumshe ta girgiza kai domin bazata iya magana ba, Mommy tasa hannunta ta goggoge mata fuska ta jawota jikinta tana bubbuga bayanta ranta ba dadi , Seda akai minutes sannan mommy tace"aysha mike damunki kike kuka?" Aysha ta yi shiru, Mommy tace"tunda bazaki iya fadamin ba shikenan amma kidena dadewa sallar daren nan kusan awa biyu kirage yawan ayoyin da kike karantawa saboda kirika samun hutu" Aysha ta daga kai, Mommy tace"amma naso nasan matsalarki don in tayaki da addua " Aysha tasake fashewa da wani kuka , Mommy tace "subhanallahi plss kidena kuka kar kisa ni kuka" Aysha ta rage kukan tana sheshsheka tace"wasu na salla dansu samu kusanci da ubangiji batare da wata bukata ba ,ni kuma inayi ne don rokon samun lpyata mommy idan ina haka mawuyaci ne wani ya aureni saboda larura ta sometimes ina missing ibaduna batare da sanin ina kaina yakeba ina cikin damuwa mommy " Mommy tana share mata hawaye tace"kidena damuwa ki dauka wannan jarabawar ki ce kuma duk ibada da kikayi missing larura ce Allah baze kamaki da laifi ba Allah yana son ki aysha shiyasa ya jarabceki don ya gafarta miki kuma ki k'ara samun kusanci dashi ,kuma ina me tabbatar miki akwai wanda ze soki yakuma aure ki a hakan kinason sanin waye?" Aysha ta yi shiru ba tare da tace uffan ba mommy ta ja ta kan bed ta dauko system dinta ta kunna ta kunno pic din fahad yana sanye da black yadi dinkin yabi jikin shi ya matukar yin kyau da hula ta zaunu kanshi fari da dark blue color, hannunshi biyu cikin aljihunnai da kyakkyawan murmushi kan fuskar shi , Aysha ta kure pic dinda kallo tana yaba kyaunshi da kuma kamar da yake yi da mommy, Can ta kalli mommy takuma kallon pic din, Mommy tace "ze soki ze kula dake ze tabbatar da cikar burinki baze gaji dake ba zeyi tsaye wurin samar miki lpy " Aysha tana cigaba da kallon pic din mommy ma pic din take kallo tace"dan uwanki ne yayanki fahad babban dana da kome naku yazam iri daya" I'm sorry kunjini shiru hannuwa na saman kunnuwa na , Amin hakuri 🤣 I love u wujiga wujiga, Baa fara wasan ba fa😕 Keep following ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 1⃣5⃣ *GARABASA👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace musulmi da musulmi bazasu hadu suyi musabaha ba face Allah ya gafartama su zunuban su kafin su rabu* *Girman kai (rawanin tsiya) littafi ne da yazo da wani salo na daban da ilimantarwa da kuma soyayya wanda Aisha alto ta kammala maza ki nemi naki zaki nishadantu ki karu sosai ,ina tayaki murnar kammala littafinki kawalli Aisha alto Allah yakara basira se munjiki a buk dinki na gaba more grace to ur shining elbow* Aysha ta yi shiru ta cigaba da kallon pic din , Mommy ta cigaba da cewa "kome naku iri daya ne natsuwa,kyau,da girmama babba da son ibada ,da rashin son hayaniya ,ina ganin ki na ji na samu suruka, daughter plss kisoshi ki za6e shi a matsayin abokin rayuwarki" Aysha hankalin ta akan pic din tana ta sauraren mommy , Mommy tace"ko be miki ba ?feel free ki fada min don kar nayiwa daddynki magana" Aysha na in'ina dajin nauyi tace"nagode mommy nagode sosai amma in baya so na fa ?in yana da wacce yake so fa?" Mommy tayi murmushi ta shafi kan aysha tace"nice mamanshi kuma ni ce best friend nashi baya son kowa be taba soyayya ba kuma aiba namijin daze ganki yace bayasonki daughter, saboda kina da duk abinda namiji zeso bare za6ina, ze matuk'ar kulawa dake nide fatana ki amince" Aysha tayi murmushi ta sunkuyar da kai tace"to mommy" ta rufe fuska, Mommy tayi yar dariya tace"ayshar fahad Allah yakaimu time din kinga nanda karamin lokaci se musha biki seki cigaba da karatunki" Aysha tayi murmushi, Mommy tace"yanzu ki kwanta ki huta gobe after fajr zan buda miki different pics nashi ki kara ganinshi sosai" Aysha ta matsa ta kwanta tanajin farin ciki saboda ya mata ba ita ba da wuya mace tace beyi ba abinda yafi mata jindadi shine jin suna da hali iri daya, mommy ta girgiza kai takashe system din bayan ta fidda ta a key donta san tabbas aysha zata bukaci kara ganinshi,sannan itama ta kwanta ta kulle ido, ******** Tun asuba mansura tai salla tana sallamewa taje ta gaida mahaifinta tashiga dakin mama ta iske tana addu'a , Tasan inta mata magana ba lalle ne ta amsa ba saboda tana addu'a tasamu wuri ta zauna don haryanzu bata sauya mind dinta ba, After few minutes mamanta ta shafa addua ta kalleta tace"lpy ?kikazo kikamin zaune?" Mansura tana kame_kame a dan tsorace tace"ammmmm dama.. dama munyi magana da Fatima shine tabani shawarar muje amin allura ta gyara jiki yayi haske" Mama na mata kaskantaccen kallo tace"ita fatimar dayake uwarki ce data baki shawara aikin dauka nida baki daukeni bakin komi ba da nake ta baki shawara ai watsarwa ki kai" Mansura tace"mama dan Allah kiyi hakuri kuma wlh yanzun ma zanyi ne badon son raina ba se dan jindadin ki" Mama tace"ato inde jindadina ne kibarshi kawai ki zauna bakar ki kita jibgewa a gida" Mansura tace"kiyi hakuri" Taja tsoki tace"nawa za'ayi miki alluran?nadesan maganar kudi ce" Mansura tace"ko nawa kika bada domin bansan kudinta ba" Maman tace"to naji se gari yayi haske nabaki kitashi kije ki dora dumame kannenki suci su tafi makaranta" Tace"nagode mama"jiki sanyaye tatashi tafita ta shiga kitchen tafara kokarin dora dumamen, A gidan alhaji ko jamil shiya tada abida daga bacci tanajin bacci ta dauki wayar takara kunne yace"good morning my sugar" Tadan bude ido tace"karfe nawa?" Yayi murmushi yace"biyar da rabi" Ta shagwabe fuska tace"shine katadani bacci nakeji sosai kaga jiya bamu kwanta da wuri ba" Yayi dariya yace"ke kikayi bacci ni nakasa ko rumtsawa se sanyin asuba ne ya sani yanzu nadawo masallaci kema yakamata kitashi kiyi salla" Tayi k'aramin murmushi tace"har sallar asuba ka keyi? Our brightest blazes of gladness are commonly kindled by unexpected sparks." Yayi dariya yace"kar ki b'atamin rai abida ni ba musulmi bane? Never upset the person that wipes your bum!" Ta kyalkyace da dariya tace"no ni bance ba nadeyi mamaki ne musamman yadda kake raba dare kana fira" Ya sauya magana yace"yanzu de kitashi kiyi wanka nasan se kinyi wanka saboda yadda kikaita tsiyaya jiya" Tayi murmushi me sauti tace"baka gajiya jamil" Ya shafi sajenshi yace"Allah kitashi kifara kimtsawa 9:00am dede" Ta lumshe ido tabude tace"karka damu kade k'ara hadamin kanka" Yayi dariya yace"u will run kitashi kar muyita fira"bejira cewarta ba yakashe, Cikin dakinshi akwai electric ya jona ruwan zafi ya sauko su yafara hada mayen tea na lashe zuciyar Hjy abida Wanda zekara masa kuzari ,dadewa,da kuma ..... Hjy abida da dan sauri tatashi tayi wanka da salla Ta fita ta nufi dakinsu boy bakowa ta nufi dakin Hjy Rukayya, Tasamu duk yaran sun hadu tana musu kari boy na rungume a cinyarta,tai murmushi tashiga ta zauna , Seda suka kai karshen aya Hjy Rukayya tace"ina kwana Hjy abida " Hjy abida bata amsa ba tace"ya jiki se yanzu nafito ina fatan kin samu sauki sosai" Hjy Rukayya tace"jiki alhamdulillah na war-ware ga danki nan ki daukeshi kitafi dashi tun dazu mommy yake kira dakyar nasamu ya yarda na masa brush" Hjy abida tayi dariya tace"boy taho dan mommy" Ya tashi yakoma wurinta ta dorashi kan cinyarta tace"immm mommynsu anjima inason nayi yar tafiya 2 days zanyi wannan kawata dake abuja ta haihu" Hjy Rukayya tace"da danki zakije ko?" Abida tayi dariya tace"saboda school nan zan barshi kuma maybe ma nayi one day nadawo yaufa zan tafi amma ko alhaji ban fadawa ba" Hjy Rukayya tace"ai kece ze bari to Allah ya kiyaye bani boy din na shiryasu su tafi dawuri kafin kifita yana gani" Hjy abida tayi murmushi ta mik'ashi ta tashi tafita, Tana shiga daki ta dauki waya takira alhaji nura , Lokacin harya fito wanka yanaso yafita da wuri ya dauka a zolayance yace"Amarya ta daga ke ba kari kintashi lpy?" Tayi murmushi tace "lpy lau kaifa ina fatan ka tashi kalau" Yace"eh gashi ina shirin fita aiki" Tayi murmushi tace"kawata dinnan dake abuja ta haihu shine bata fada min ba se jiya naji dana kirata tace wai bata son takurani yau suna shine nakeso kabarni naje inaso nai surprising dinta plss tunda baka gida" Alhaji nura na tsane kanshi da towel yace"driver ze kaiki? " Tace"a'a ni zan tafi don kwana biyu nikeson nayi" Yace"shi boy kiyi yaya dashi ?sede in dashi zaki tafi don kar yayi ta mata rigima kuma kinsan bata lpy" Tace "eh dashi zanje" Yace"to nawa kike bukata ?" Tace"ko 500k namata siyayya " Yace"to plsss kibi a hankali da mota kiyi tafiya a sannu kuma kitafi dawuri ,ki duba cikin closet dita karshen kayan zakiga kudi ki dau yadda zasu isheki Allah yakiyaye ki kulamin da kanki" Tace"insha Allah nagode" Ya kashe kiran ta fidda numfashi ta danyi nazari na two minutes ta dage kafada ta tashi ta nufi dakinshi tabude closet ta dau bandir na 100k guda 6 tasa jikka tafita takoma d'aki direct drower da take ajiye_ajiyen kayan mata ta nufa tabude tafara fiddo wadanda tai noticing suna mata aiki sosai tafara kwankwada na matsawa ta matsa ta hadiyi na hadiya tatashi ta shige toilet ta hada ruwan zafi tashige tafara wanka tanayi tana tunanin jamil dinta , ************ Su mommy nayin sallar asuba aysha najin kunya ta gaidata "mommy ina kwana?" Mommy ta kalleta tayi murmushi tace "kunya ta kikeji ?nifa ba surukarki bace ki saki jikinki ni mommy ce ba suruka ba" Aysha ta duk'ar dakai, mommy tayi murmushi tace "kintashi lpy?" A hankali tace "lpy lau" Mommy tace"kije ki kwanta ki kara hutawa" Aysha ta girgiza kai tace"bana iya bacci bayan asuba" Mommy tace "madallah zan fita akwai abubuwan dana keson dubawa" Aysha tace"tom sekun dawo " Suna haka daya daga cikin matan me gari ta shigo suka gaisa suka fita tare da mommy tafara duba yanayin garin da asuba, Suna fita aysha tajuya ta kalli system din mommy sam zuciyarta takasa sukuni tunanin fahad take tayi tun jiya data kalli kyakkyawan pic nashi, Ta dauke kai tana zaune can zuwa takara kallon system din ,zuciyarta nata bata taje ta kara ganinshi sosai , Ta tashi ta nufi system ta zauna akan bed ta jawo system din ta bude tashiga pic tafara dubawa kusan duk rabin pic din nashine tabude na jiyan domin shine taketa tunani ta kure shi da kallo tanata nazarin yadda movement dinshi ze kasance ganinshi very classic ,gudun kar mommy tadawo ta dauko wayarta ta tura pic dinshi kusan goma ta rufe system ta medata inda take ta kwanta saman bed tanata scrolling pic nashi tana kallo, Tadau lokaci sannan ta tashi tayo wanka kafin mommy ta sameta ta shafa only powder tasa kayanta takara kunno pic nashi, Su mommy sun dade sannan ta dawo dayake macece me nazari tana shigowa tagane antaba system din tayi murmushi ta fita domin yin wanka, ************** Aliyu na dawowa masallaci ya samu samira kitchen yashiga ya nannade hannun jallabiya yace"me zakiyi?" Tana dariya kasa_kasa tace"plantain zan soya nariga nahada ruwan zafin" Ya kalleta yace"toni mi zanyi ?" Tace"zamanka wurinnan da matsala kashiga ka kwanta zanyi komi" Ya kamota ya rungume cikin kunne yace"kinganki ko" Tai karamin murmushi tace"I'm sorry ka kara hakuri nasan kana trying" Ya langwabe kai yace"toya zanyi ni dan bawan Allah " Tai murmushi tafara cire hannunshi daga rikon daya mata don gudun zarcewa , Ya kalli hannunta dayake niyyar cire nashi yace "miye kuma?" Tayi yak'e tace"jinake wani iri kamar " Yace"kamar me ?" Tace"kamar nai maka haka"taiwa cheek dinshi kisss, Kamar an zare masa lakka yadora hannu a cheek din yayi tsaye, Tasamu ta zare jikinta tayi bakin k'ofa seda taje sannan tace"ka karasa sanwar Mr magnet ni zanje na gyara ciki" Ta juya dasauri tayi daki, Yanata bin k'ofar da kallo ya girgiza kai yace" Wait long enough, and people will surprise and impress you. My swampy zanta baki hutu gashi yanzu kinfara sakewa" ya sakeyin murmushi ya shafi wurin da tayi masa kiss yace"good morning kiss for me abinda ban ta6a samu ba" ya cigaba da soya mata ita kuma tana ciki tana shara, Jameela ce kwance tanata bacci duk abinnan bata tashi ba ummanta na bakin k'ofar dakinta tanata kira tana kwankwasa k'ofar, Can cikin bacci taji ta bude ido data bude se yayi lum yakoma dakyar ta bude baki tace "nayi salla" tajuya hannu ta cigaba da baccinta, Umman ta na bakin daki tace"to bude magana zamuyi bude min" Jameela ta turo baki idonta lumshe ta k'asa budar dashi yatsaya tace"bani da lpy zamu hadu anjima" ta kuma lumshe ido, Ummanta dukda taji taki tafiya ta cigaba da knocking, Knocking din ya hana jameelar bacci ta bude ido tanata marmasa shi tayi dogon tsoki a hankali tace"takurar tayi yawa" Tana ture_turen baki da lum_lumshe idanu taje ta bude kofar,umman ta na tsaye tabita da kallo tun daga kasa zuwa sama ranta na suya tace"jameela bakiyi salla ba wai ni se yaushe zaki dena dabi'ar shan cough syrup ?me suke karamiki me kikeji idan kinsha amfanin me suke miki?" Jameela ta dafa kofa tana jin kamar ta sulale wajen a hankali tace"bansha komi ba Umma ta kinsan na miki alkawari bazan k'ara sha ba" Umma tanajin kamar tayi kuka duk yadda taso bawa yarta tarbiyya abun yaci tura sometimes seta rika ganin kowani laifi tayiwa ubangiji shiyasa yabata jameela data fita zakka cikin y'ay'anta, Zuciyarta na zafi tace"Allah ya shiryeki jameela ya shiryaki kan hanya madedeciya" Jameela tace"ameen tnx so much tnx Umma na" ta juya zata koma kan bed abunta, Umma na sororo tace"kije ki gaida abbanku kafin ya fita aiki" Jameela ta waiwayo ta kuma kalli jikinta daga ita se rigar bacci idonta lumshe tace"shareshi kawai Umma" ta haye saman bed ta cigaba da bacci, Umma ta share wasu hawaye masu zafi da suka zubo mata na tausayin kanta dana kananun yayanta tajuya da niyyar zuwa dakin abbansu, Sede tana juya ta ganshi tsaye ranshi bace ganin fuskar ta yasa yadan rage bacin ran ya kama hannunta ya nufi dakinta hannunta cikin nashi suna tafiya yace"kidena zuwa tashin ta tunda kinsan bata tashi shaye_shayenta se dare yayi kibarta duk time dataso zata fito ki cigaba dayi mata addu'a har Allah ya amsa" Ta daga kai batare da tace komi ba, Suna zuwa kofar dakinta ya saki hannunta yace"idan kin tura yaran makaranta ki shirya zuwa 9 zandawo mu koma asibitin tunda wadancan magungunan basuyi ba" Tace"to Allah ya kiyaye" Yace"ameen"yajuya yashiga motor sa yabar gidan, Umman jameela ta cigaba da shirya yaran don tafiya school da bata da nisa da gidansu, Khalil da farin ciki ya tashi wannan yasa yanayin asuba yaje yagaida Hjy ta amsa tanajan chasbi ya tashi yakoma dakinshi yayi dialing number jameela yajita switch off yayi murmushi yace"beautiful nasan baki tashi ba"yanata murmushi ya koma baccin safe, Hjy abida na fitowa toilet tafara shafe_ shafe na turaruka da mayuka masu dadin kamshi tana gamawa ta d'ora zani kan rigar wanka tafita yara nata breakfast ta zauna sukaci tana ta masu wasa ranta na wasai suna gamawa yaran suka fita driver ya jasu zuwa school tana ta masu bye_bye takoma daki ta sake brush ta feffesa mouth freshener ta zauna tsara make up Wanda ta dad'e ba tayi irinshi ba, Fahad tunda yadawo masallaci yashige part dinshi ya cigaba da wani aiki da yakeso ya kammala seda yagama sannan ya nufi sashen mommy a main palo ya tsaya bega daddy ba this means yakoma bacci ko yana wani aiki har ze wuce kitchen donyi musu breakfast seya tuna da marwan jiya aiki yasa beko lura da dawowarshi ba, Seya juya ya nufi sashenshi ,tun bakin kofa yakejin maganar mace tana cewa "marwan amma 20k zaka bani tunda bamuyi maganar kwana ba gashi ka kwana kana sussuka ta" Kamar fahad ya koma se kuma ya tura dakin yashiga ,yana shiga yaga yarinyar tana saka dankunne shi kuma marwan na kwance kan cinyarta idonshi lumshe don be ida warwarewa ba daga shaye_shayen da yayi jiya jin bude kofa yasa yadan bude ido, Marwan na ganinshi ya tashi zaune yana sosa keya ya kalli yarinyar ya kalli fahad, Yarinyar ta sunkuyar dakai tana sosa wuya, Fahad fuskarshi tayi jawur ranshi bace a tsawace yace"tashi kibar gidannnan bastard kina mace kinabin maza" Tana ture_turen baki yakirata bastard ta suri takalminta tayi waje da sauri dama ko mayafi babu jikinta tabar gidan, Fuskarshi jawur ya nuna marwan ya hade yatsunsa suna bada sauti yace"kabi duniya a sannu marwan baka dauki zina bakin komi ba kana tunanin Allah ze barka ne? ka gyara halinka tun kafin time ya kure maka and this is the very last warning wlh na k'ara samunka da mace a cikin gidannan sena karya ka wannan alkawari ne"yana gama fada yajuya ya fita daga dakin, Marwan ya turo baki yace"in banyi enjoying life yanzu ba se yaushe zanyi ?and kanata wani abu kamar na Allah wayasan mata nawa kake squeezing ko seni da kuka sawa ido mtssww"yakoma ya kwanta yadora hannu akunne yana sosa kaikayin dayake masa, Fahad ranshi bace ya wuce kitchen yana aiki yana Jan tsoki, K'arfe takwas dede mansura ta nufi gidansu Fatima bayan ta amshi kudi wurin mamanta saboda alluran tana zuwa ta gaida maman Fatima tashiga dakinta Ta samu fatimar na dora zane hartagama shiri,ta zauna bakin bed tana kallonta tace"ina zuwa haka?" Fatima tace"dama gidanku zanje ina fatan kin fasa bleach din?" Mansura tace"a,a ni har na amso kudi ke nide Fatima kibari nayi ko ta wata ce ingani" Fatima tace"hmmm jiya mukayi waya dawata kawata tace wlh inta amsheki kina iyayin daya amma ta zauna jikinki tsawon shekara ko fi" Mansura tayi k'aramin murmushi tace"Allah yasa nima haka" Fatima tace"dako nima garzayawa zanyi" Sukayi dariya tare mansura tace"kefa ustaziya ce" Fatima tace"kede kuma gashi kinaso kibata ustazancin " Mansura tace"Nide sa hijab mutafi kafin mama tadora girkin rana mudawo" Fatima tace"a,a to namanta banmiki bayani ba idan kina yawan shiga rana da wurin zafi kwabewa fatarki zatayi kiyi ja kiyi ba kyau ,kyau ma ace kirika zama cikin AC amma dukda haka ki kula da yawan shiga rana da kitchen musamman sanwar icce" Mansura tace"ba matsala mutafi"fatima ta dauko hijab tasaka suka fita , Suna zuwa bakin wani gida suka shiga ba bata lokaci Matar tayiwa mansura alluran takara fadamata k'ai'dojin sannan suka fito suka koma gidansu Fatima suka zauna suna dan labari, ********* Ba karamar kwalliya abida tayi ba, ta hadu sosai ta saka pitted gownt silk material dark pink tadora Arabian hijab sama ta dora gyalen kadai takara feffesa turare sosai , Sannan ta tsaya kallon kanta a mirror tana ganin ta hadu sosai ta saki murmushi tace"for u my jamil" Ta dauko karamin trolley tabude closet ta debo inners ta dauki sleeping dress masuyi mata shegen kyau transparent, tasaka kala biyu da zata saka takoma kan mirror ta dauki wasu perfumes da manta tasaka a akwatin ta kulle ta nufi Palo, Tana shiga wayarta tafara ring ta dauka tace"my jamil ni kadai" Yayi murmushi me sanyi yace"sugar kina ina?" Tace"gani zanfito a gida" Yace"ni nadade a kofar nasarawa sekinzo" Ta saki dogon murmushi tace "my jamil kamar baka tabayin sex ba wannan zumudi haka" Yace"u won't understand se kinzo de" Yakashe kiran time din shima yagama shiri yana kan saka takalmi yakarasa sawa ya fiddo wani sweet me kamshi da kara kuzari ya jefa baki yafita da sauri , Dakin mamarshi ya leka yace"mama zantafi se bayan two days zandawo a min addu'a" Tana fara'a ze tafi business daya saba tace"Allah ya tsare min kai ya bada sa'a ya dawo da kai lpy " Yayi murmushi yace"amin mezan siyo miki?" Tace"bakomi dawowar ka lpy kadai nake fata" Yace"sena dawo " yafita da sauri dama baban su be wani damu da tafiye_tafiyen su ba saboda ya yayesu , Tara saura minti sha biyar ya isa bakin nasarawa yabiya me mashin kudinshi yasamu wuri yatsaya, Abida tayiwa Hjy Rukayya bankwana harta bata 50k tabawa mejego ,sannan tahau mota ta nufo asibitin Tara dot ta iso tana parking batako sauke glass ba ta dauki waya zata kira jamil don har ciki zata shiga da motor , Tunda motar ta tsaya hakanan jamil yaji zuciyarshi na bugawa hakan yasa ya gane abidar shi ce ya nufi motar, Ta dauki waya da niyyar kira taji knocking "das_das" so biyu kacal, Ta kalli window tayi murmushi ta sauke glass , Sega jamil tsaye yana sanye da white jeans dark blue Riga ya matukar yin kyau yanata kamshi,ya sakar mata sexy smile , Ta sauke ajiyar heart ta lumshe ido , Ya leko yana mata wani mayen kallo yace"u r late" Tabude ido ta kalleshi da murmushi fuskarta tace"I'm sorry" Ya dage gira yace"now?" Tace"kashigo mu shiga ciki shaf_shaf zamu gama mufito" Yace"OK "yabude kofar yashiga, Kamshinta me tada sha'awa ya bugi hancin shi Wanda ko gomanshi zata shafa bema alhaji aiki, Jamil ya lumshe ido yabude ya saukesu akanta itama tana ta kallon shi, Ya cije lip din kasa asannu yakai hannunshi yadora kan nata dake kan cinyarta ya zura yatsuntsa tsakiyan nata dukkansu wani shock ya ziyarcesu bata san time data lumshe ido ta jingina kai a seat ba, Hannunsa akan nata yace" u r sexy sugar kamshin ki kadai yasa nafara loosing tunani na I will enjoy" Ta dan bude ido ta kalleshi tanajin duk kasala ta saukar mata tace"jamil I can't drive" Ya meda hannu kan lips dinta yana lailayawa a sannu yace"why?" Ta lumshe ido tana karajin kasala a hankali tace "don't know" Yace"alright I will drive bari na medoki nan"yakai hannu ze jawota tanata kallonshi tana tsammanin be iyawa ya jawota ya medata kan cinyarshi yana azata yafara bin wuyanta zuwa gashin kanta yana sun-suna ,hakan yakara daga mata hankali da dan nishi tace"jamil kan hanya ne fa people are watching us" Yace"and so u r my wife" Ta kureshi da kallo tana fatan hakan shima yakafeta da ido a hankali yakai bakinshi kan nata yadan tsotsi lips dinta so biyu tayi sakai takasa komi, Ya zare lips dinshi ya mata kiss a kumci ya koma gidan driver yaja motar zuwa cikin asibity, Ta lumshe ido tanajin yadda liquid ke gangarawa a pant dinta harsuka isa ciki , Yayi parking ya kalleta da murmushi yace "plss karki zama ragguwa " Tayi murmushi tajuya fuska yayi yar dariya data matukar burgeta yafita ya bude mata mota tafito a sannu jikinta duk kasala, Yayiwa motor key suka nufi lab, Suna zuwa suka sayi kati aka debi jininsu suka zauna zaman jiran result sunata kallon kallo. ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 1⃣6⃣ *GARABASA 👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace idan mace ta kiyaye sallolinta na farilla tai azumin watan Ramadan ta kiyaye farjinta ta yiwa mijinta biyayya zata shiga aljanna ta kofar dataso* *Shafin ka ne dan'uwa my yaya my guider $adik ¢hiro biyu u r very kind me zance maka ne sede naimaka fatan alheri duniya da lahira Allah yasa agama lpy ina godiya da kokarinka Allah yabarmu tare😊* Kallo me dauke da sako daban_daban Hjy abida ji take kamar ba ita bace duk kallon da zata mishi se taji tana k'ara tsunduma shaukin kasancewa tare da shi, A b'angaren jamil ma wani kalar feeling yakeji game da ita kawai halayen ta da yawan kyauta rta suka sa ya mata babban wuri a zuciyar shi gashi ita d'in kyakkyawa ce da ba za ka gaji da kallo ba, Daga baya se ta sunkuyar da kai don baza ta iya jurar kallon nashi ba, Ganin ta duke ya saki murmushi ya shafi saje yana ayyana rikitawar daze mata don nan gaba ita da kanta zata rika neman a hadu musamman da ya gama karantar wacece ita, Suna zaune duk Wanda yagansu zece ya da k'ani ne saboda yadda ta girme shi duk da bata fi shi jiki ba kuma basuyi kama ba, Karfe 9 abban jameela ya dawo umma harta shirya gidan tsaf tanata kallon d'akin jameela da har yanzu bata fito ba tafita suka nufi asibity domin taga likita saboda sama_sama take bacci tasha different magani amma baya amfani saboda matsananciyar damuwa, Bayan tafiyarsu da minti sha biyar jameela ta farka ta tashi zaune tayi mik'a baccin beko isheta ba fitsari ya tadata ta sauke kyawawan kafafunta kasa ta shiga toilet tayi fitsari tayi brush tayi wanka ta fito wurin wayarta ta nufa ta kunna sannan ta kabbara salla shaf_shaf tai raka'a biyunta ciff ta cire kayan sannan ta isa bakin mirror d'inta ta zauna daga ita se towel tafara shafe_shafe, Tana cikin shafawa wayar ta tafara ring tai murmushi ta jawo wayar tana cewa "my sweet momcy" sede tana duba screen din taga new number taja karamin tsoki ta dauka tayi shiru, Khalil da tundazu yake ta trying se yanzu ya same ta ya saki murmushi me sauti yace"amincin Allah ya tabbata a gareki kyakkyawa" Ta ta6e baki ta girgiza kai tace"lpy tunda safe haka?"domin tagane voice nashi, Yayi murmushi again yace"ki amsamin sallama mana" Ta yamutsa fuska tace"na amsa a heart lpy?" Ya rage voice yace"kauna ce sila na k'asa dena tunanin ki shine nakira naji yadda kika tashi If our well-being depends upon the interaction between events in our brains and events in the world, and there are better and worse ways to secure it, then some cultures will tend to produce lives that are more worth living than others; some political persuasions will be more enlightened than others; and some world views will be mistaken in ways that cause needless human misery." Tace"to lpy natashi shikenan?" Yace"a'a please idan ba damuwa inason ganinki inason abani izini nazo mugaisa" Tayi karamin murmushi tace"I'm sorry for now harna gama shiri nanda 10mnt zanfita sede wani time din" Dasauri yace"please zanso na kai ki ina son na zama me miki hidima har karshen rayuwa" Tayi y'ar dariya tace"how?" Yace"kibani 10mnt din zanzo na kaiki" Ta kalli watch tace"u have only 10mnt in yawuce baza ka same ni ba" Yanajin mugun dadi yace"nagode nagode beauty senazo"ya kashe k'iran ya tashi da sauri ya sabi key din mota yayi waje, Tana jin yakashe ta ta6e baki tace"u r lucky nagaji da takura zanyi manage dakai just dan nasamu freedom da nayi aure shikenan komi zanyi yadda naso bame takurani, Telling a story in a futuristic world gives you this freedom to explore things that bother you in contemporary times." Ta dage kafada ta cigaba da makeup musamman yanzu da ta san za tayi bak'o, Bayan minutes ta gama ta tashi ta bude wardrobe ta dauko Riga da sket lace pink da milk ta saka ta dauko black mayafi ta yafa a kafada ta dauki waya tana murmushi tace "momcy koba a tashi ba?"tayi dialing number momcy din, Momcy nata baccin ta ta dauka, Jameela tayi murmushin daukar hankali murya a slow kamar wacce tak'ira saurayin ta ko mijinta tace" good morning mom" Momcy tayi dariya murya dishe tace"daughter zaki zo d'in?" Jameela tayi murmushi tace"yanzu zan fito gidan bakowa take a shower plss kafin nazo" Momcy tayi k'aramin murmushi tace "I'm waiting se kinzo zaki min wankan" Jameela tayi dariya tace"momcy plsss " Momcy tace"banajin karfi inajin kasala tunjiya da kika barni" Jameela ta langwab'e kai tana jin tausayin ta tace"ayya sorry I'm on my way me kkso kiyi breakfast ?" Momcy tayi murmushi tace"u know what I want the most" Jameela tayi murmushi tace"give me some minutes"ta kashe k'iran ta saka takalmi tayi waje, Ba ruwanta taja kofar gate din kawai bayan ta fito tana juyowa taga Khalil bakin mota tsaye daga shi se jallabiya daka ganshi kasan daga bacci ya taso kallo daya tayi mishi ta dauke ido ta k'arasa wurinshi tana taku, Tunkan ta karaso ya isa wurinta yana ta fara'a yana k'ara bin ta da kallo se sheki take , Tayi tsaye ta dan dago ta kalleshi tace"ina kwana" Kamar an zuba mai k'ank'ara a kirji saboda dadi yace "lpy lau ya kk tashi hope banyi late ba?" Tayi murmushi tace"na zata baka k'araso ba duk da na k'ara b'ata time muje i'm in a hurry" Yace"to ranki shi dade" yakoma gun mota ya bude mata front seat ta shiga ta zauna ya rufe ya koma ya shiga ya hau hanya, Motar shiru na wani lokaci sannan yace"wane unguwa ne?" Tace"muje kawai ba nisa sosai zan nuna maka" Ya daga kai yace"I'm lucky fa da kika saurare ni, We are all a great deal luckier that we realize, we usually get what we want – or near enough, naji dadi marar misaltuwa" Tayi murmushi tace"kar ka damu" Ya dan saci kallonta yace"ina fatan na samu kar6uwa" Tayi karamin murmushi tace "so soon?" Yayi dariya yace"beyi kusa ba a wurina wato jameela ina son nayi aure tuntuni ban samu wacce ta kwanta min ba se ke kallo daya na miki naji na aminta da komi naki mi ze hana ki bani dama naturo Neman izinin fara zuwa wurinki kafin mu kara dedetawa" Ta kalleshi tayi yar dariyar ciki a hankali tace"ka cika sauri daga had'uwar mu ka bari kasanni nasanka sannan waini ya sunan ka ne?" Yace"Khalil " Tace"nice name Malam Khalil kabari kasan kowacece jameela kafin kaje wurin iyaye na" Yayi murmushi yace "na riga nasan ki in de sani ne se de in baki tashi aure yanzu ba" Tace"inason nayi aure amma bana son na auri mijin da ze rik'a matsa min da dokoki barkatai ya takura ni akan wasu abubuwa domin ina son nayi karatu ina son zama lawyer kaga inna kasance full house wife hakan ba ze samu ba" Yayi murmushi yace"wannan ba problem bane ni kaina ina son matata ta zama me ilimi sosai zan baki goyon baya akan hakan kuma ni I'm very simple bazan takura ki ba saboda ni kaina bana son takura, I'm like a snake sleeping on a rock. I won't bother you unless you poke a stick at me." Tace"ihmmm Ku maza haka kuke amma da an shiga ciki se ku sauya zancen kamar baku ba" Yayi dariya yace"banda Khalil dinki shi na dabanne ,plss kibari nasamu mahaifin ki na nemi izini bazanji dadin yawan ziyarar ki ba in ban nemi izini ba" Tayi dariya tace"Khalil kenan to ka nemi izinin ba matsala nima kamin tunda baka da takura kuma ka iya bin kai'da Allah yasa haka ne har a gidan ka" Yace"insha Allah godiya nake " Tayi murmushi tace ga gidan cen me benen cen inkaje bakin titi seka ajiye ni " Ya kalleta ya kalli hadadden gidan, Tayi murmushi tace"kamar gidanmu yake kusan kowane lokaci inanan ba inda nake zuwa se nan gidan best friend d'ita kuma mommy ta " Yayi murmushi yace"naji dadi da baki kasance me yawo ba" Tace"gidan momcy kad'ai nake zuwa ko dangi "ta girgiza kai, Yayi murmushi ya karasa isa bakin k'aton farin gate din me kwalliyar golden, Ta kalleshi tace" to nagode sosai kyakkyawa" Yayi dariya yace"thank you, can i come to pick you up?" Tace"noo ban san time da zan koma ba kabar shi" Yace"zaki kai dare kamar jiya?" Tayi sauri ta girgiza kai tace"jiya ma akasi aka samu bana kai dare kadawo bayan la'asar kamar karfe 5:30 haka" Yadan sunkuya yace"i'm very grateful" Tayi murmushi ta bude k'ofar tafita,yabita da kallo tana tafiya a hankali kamar bata son taka k'asa a kasalance da ka ganta zaka gane irin slacker dinnan ce, Yanata kallonta harta bude gate tashige ya sauke numfashi yace"Allah amin" yatada mota yayi gaba , Tana shiga gidan takara fadada fara'ar ta makeken gida ne a tsare me shegen kyau ga part daban_daban wani part tawuce tun bakin kofa ta tsaya ta yaye labulen dakin tace"kakuss good morning" Dattijuwar na bedroom tace"ke kika san shi wannan" Jameela tayi dariya tajuya ta nufi wani part na gaba da wannan, Tana zuwa ta tura kofa tashiga bakowa main palo ta wuce bedroom kai tsaye tana ta sakin murmushi, Tana bude k'ofa momcy dake kwance har time din daga ita se sleeping gown rigar shara _shara, kyakkyawa ce doguwa fara da baza ta wuce 20yrs ba ta tashi zaune tana kallon jameela ,jameela ma tayi tsaye bakin kofa suka rika jifar juna da wani kallo , Bawata magana momcy tabude wa jameela hannu jameela ta tafi da sauri ta zauna kan bed din ta shige jikin momcy suka rungume juna kam_kam sunajin feeling na bijiro masu, A hankali cikin rada momcy tace"I missed u" cikin kunnen jameela, Hankalin jameela ya tashi ta janye jikinta ta ajiye gyalenta gefe da wayarta tanat a sakarwa momcy murmushi tana lasar lips tace"I missed u too mommy" Momcy ta turo kirji saboda feeling dataji sosai nan da nan nipples dinta suka mike ta k'ara yin mik'a , Tadora hannuwa kan boobs din jameela dake cikin riga tafara matsat su a sannu a sannu tana masu wani kallon sha'awa, Jameela ta lumshe ido ta bude tana matse lips , Muryar momcy very low tana kallon jameela tace"I love ur boobs daughter and ur sweet HQ that always flow like ocean, Your legs were heaven, your breasts were the alter, your body was the holy land." Jameela najin matukar dadi lips dinta na shaking ta d'ora hannu kan nipple din momcy tace"I love all about u especially ur beautiful nipple that used to erect like joy stick" Dasauri momcy tahade bakinta dana jameela suka rik'a tsotsar lips na juna suna wasa da shi har suna cikin bakuna suna fidda nishi kadan_kadan, Suna haka momcy ta kai hannunta bayan jameela ta zuge mata zip har k'arshe nan take rigar ta rabe biyu ta zare bakin ta daga cikin na jameela tana ta numfashi ta cire rigar jameelar , Dama ko bra bata saka ba nan take beautiful breast dinta lausasa da suke a cike jawur suna sheki suka bayyana momcy ta k'uresu da kallo ta d'ora hannu Kansu tana matsawa tana lumshe ido tana budewa for how many years tana kallonsu but ta k'asa gajiya da su, Jindadin abinda take mata yasa jameela tarika fidda sauti "hmm hmm ha!!!" Hakan ya k'ara tada wa momcy hankali ta diro daga bed ta sabule rigar baccinta ta jawo jameela ta zare mata sket tareda cire mata pant ta kuma rungume ta tana nishi sannan ta zare ta kai bakinta kan breast dinta ta fara tsotsa tana yi tana nishi tana kuma ponding dayan, Jameela ta sake samfarin nishi "ah ah ah" saboda yadda take jin matukar dadi , Momcy na ta rikita ta ta ja ta kan bed ta kwantar da ita tabi ta kwanta gefen ta tana ta mata sexy looking da smile tana lasar lips ta kai hannu kan breast dinta ta cigaba da mulmula dayan tayi k'asan jameela a slow take tafiyar tana zuwa wurin clit ta tsaya tana dandanna shi a sannu, Jameela tayi sauri ta kai bakinta kan nipple din momcy tana tsotsa har suna bada wani sauti kamar yaro nashan nono a yunwace, Momcy ta matse lips saboda dadin da take ji ba kadan bane ta karasa kai hannunta kan vagina din jameela yana jik'e ta tura yatsan ta a ciki ta fara motsi dashi tana wasa dashi, Jameela tana ta nishi itama takai nata hannun kasan momcy wurin yanata flowing ta cigaba da wasa dashi,Ba abinda sukeyi se nishi na wani lokaci sunata enjoying sannan momcy ta zare ya tsanta ta d'ago shi shabe_shabe da liquid ba kyama ta tura shi baki ta lashe tana ta tandar baki, Jameela tayi murmushi me sauti ta fiddo natan ma ta lashe momcy ta ware legs din jameela tayi k'asan ta nipple dinta na mike kyamm ta seta vaginan jameela ta dora breast dinta akai tana jujjuyashi da hannu jameela ta saki nishi me karfi ta rirrike bedsheet, Momcy ta cigaba da wasa da ita sannan ta zare breast dinta duk sunyi moisture ta dora baki kan vaginar tana lasa da tsotsa tana tura harshe ciki jameela na cigaba da nishi ta cigaba da ambaliyar ruwa, Momcy na k'ara zuk'o su tana jansu tana tsotsewa, For time sannan ta kwanta tana meda numfashi jameela takoma kan ta, ta fara tsotsar ta tun daga breast har zuwa k'asa ta sauke kan ta a kai ta fara tsotsar vaginar momcy the way she did to her , Momcy ta rika juya kai tana "um am ummm!!"hannun ta daya kan breast dinta tana matsa kan nipple din, Jameela ta k'ara wage mata kafa tarika tura harshen ta kololuwa tana moving, Momcy ta kamota da sauri ta kwantar da ita ta haye ta seta vagina dinta da tata kamar masu sex tarika motsi akai tana kasa tana sama da sauri a zaune , Jameela ta dora hannuwa kan breast dinta tana squeezing , Momcy ta cigaba da movement tana " ohhhh!!! Hahhh!!!" Jin za tayi release yasa tayi kwance kan jameela tasa kanta tsakiyar breast din jameela tana ta mummurza shi jiki a rude tana kuma cigaba da sama da k'asa , Rudewar da rikicewar ta yake sa jameela released tanayin released momcy ma tayi tana ta fidda nishi ta rungume jameela tana kwance kanta bata sauka ba, Dukkansu idanuwansu lumshe sunata nishi jameela najin yadda sperm din momcy ke gangarawa k'asan ta suna diga kan bed,for some minutes sannan momcy ta sauka tana ta sakar wa jameela murmushi ta dora hannu kan fuskar ta tace"I love u daughter I enjoyed u every time" Jameela tayi murmushi tace"love u too mommy" Momcy ta kalli cikin jameela yana lafe ta dora hannu a kai tace"kin ci abinci kuwa ?" Jameela ta girgiza kai, Momcy tace"i know you're hungry I'm hungry too muje muyi wanka se naje na dafa mana ko indomie ce" Jameela ta daga kai jikinta a mace , Momcy ta kama hannun ta ta tada ta zaune ta sauka a bed tajawo ta jikin ta ,taga yadda bed din yabaci da sperm dede inda jameelar ke kwance,tasaki murmushi tayi mata kiss ta zagaye hannunta a k'ugun ta suka nufi toilet wanka , A can ma wankan seda sukayi ta murje murjen juna suna ciki sukaji granny na kwalawa momcy kira "Mimi Mimi!!"harta shigo bedroom din, Suka fito daga ciki suna ta dariya kowa daure da towel karami kuma suna tsane kai , Granny ta kallesu ta rike baki tace" yanzu ku d'abi' ar boarding dince baku bari ba haryanzu wanka tare? " Suna dariya jameela ta nufi mirror ta zauna ,mimi tace"granny nayi nayi ta bari na fara taki kafin na cire kaya ta fad'a toilet din shine na bita " Granny dake cikin shiri harda mayafi tace"to Allah ya kyauta maku,fita zanyi zan dan dad'e kila nayi awa hudu jameela ki zauna anan har in dawo" Jameela tace"to kaka" Granny ta kalli Mimi tace" ki samar maku abinda zakuci sena dawo" Su kace "Allah ya kiyaye" a tare , Granny na fita bedroom din Mimi tabi bayan ta tasa key ta juyo tana dariya tana jifan jameela da wani kallo tace"I want more" Jameela ta fiddo ido tace"You feel fine, and then, when your body can't keep fighting, you don't, momcy mu huta plss" Mimi tace"yau ba hutu granny bata gida zamu fi sakewa sosai" Jameela ta turo baki ta mak'e kafad'a, Mimi ta saki towel d'inta k'asa tana tafiya tana girgiza ta nufi jameela , Jamila ta lumshe ido ta sauke numfashi kafin ta bude idon seji tayi an dauke ta kacokam andora kan mirror ta bude ido ta sauk'e su kan Mimi dake naked , Momcy ta kunce towel dinta yafadi a kan mirror ta fara squeezing din jameela again, Jameelar ma tafara yi mata thesame thing, Can zuwa momcy ta d'ora duka kafafun jameelar a mirror a tsaye ta bude mata leg ta fara lasar HQ dinta da harshe, Ta fiddo shi tana karkad'awa da wani ruwa kamar kakin baki fari me yauki sannan tashigar dashi cikin baki tana wani lumlumshe ido ta shanye, Ba tsayawa ta tura two fingers dinta cikin vaginar jameela tafara sex da ita tana turawa can ciki idanun jameela warwaje ta wage baki tanata nishi Mimi dake zaune kan stool din madubi ta cusa dayan hannunta cikin nata vagina din dayan na cikin na jameela seda suka k'ara release suka sako wanka sannan suka fito Mimi tayi drying gashin jameela tayi nata sannan tasa masu kaya English wears suna rungume suna ta murmushi suka bude d'akin suka fita kitchen suka fara hada abinci sunayi suna wa juna kalaman love, ************* For hour su jamil na zaune 10:am sannan doctor ya kirasu suka shiga ciki suka zauna yana ta kallonsu yace"congratulations u r free dukkanku baku da HIV " Suka kalli juna sukayi murmushin , Doctor yace"seku kara kula da kanku kuma bayan months ma ya kamata Ku dawo check-up saboda sanin lpyar ku cutar HIV yanzu tana yawo sosai saboda ana kamuwa ta hanyoyi dayawa,wasu na dadewa da ita basu san suna da ita ba saboda basu zuwa awo akai-akai wannan yasa se tacisu sannan amma da sunzo da wuri tunda wuri za a d'orasu kan magani ba tare da ta kai da sakarmasu ciwuka ba" Jamil da yake kagare yace"tnx u doctor mungode sosai " Doctor ya mika masa result din suka tashi suka fita, Suna zuwa bakin motor yana ta sakin murmushi ya bude mata ta shiga ,ya zagaya yashiga ya ajiye takaddun cikin loka ya ta da motar suka bar asibitin, Abida na ta kallonshi ganin sun mika titi tace"ina zamu?" Ya kalleta ya saki killer smile yace"daula hotel" Tayi karamin murmushi ta kalli front glass dake gaban motar zuciyarta na d'an harbawa tana jin abinda take son aikatawa is not good ,seta tuno alhaji nura's care ta matse baki tana jin tausayin shi, Sede tana tuna yadda yake musu batun sex yasa ta ta6e baki, Suna ta tafiya duk sunyi shiru har suka isa daula hotel , Suka shiga ciki sukayi parking jamil ya kashe motar yadan kwanto jikin ta yace"let's go in" Tabude motar tafita ,ya fita shima suka jera suka nufi ciki, Suka tsaya reception suka biya daki akabasu key suka nufi dakin , Suna zuwa dakin ya bude ya shiga tayi tsaye bakin kofar tana jin kamar ta koma, Jin shiru yasa ya fito ya jawo hannun ta ciki ya meda kofar ya rufe ya tsaya yana k'are mata kallo daga sama zuwa k'asa sannan ya jawota jikin shi ya rungume ta yana shafa tudun hips dinta yace"my sugar what's wrong?" Tayi shiru ta kwanta jikinshi don bata saba hug ba suda alhaji se a bed😔 Jamil da yake a hannu saboda kamshin ta dake kara rikita shi yasa hannu ya janye k'aramin gyalen dake kan ta ya fara k'ok'arin cire mata Arabian hijab dake jikin ta, A hankali tace"let me...... Ina matukar jindadi yadda kukeson labarin Allah yasa adore kar se anzo last free page kuce bakusan zancen ba🤣 godiya ma fan ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 1⃣7⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace sallar da Allah yafiso itace sallar asuba ta ranar jumaa acikin jam'i* *ur page husaini dubu tamanin🤣badon kaji dadi ba, dan kawai kasan nasan da zamanka duniya😂* A hankali tace"let me plss" Ya tsaya ya kafe ta da ido in cool voice yace"my abida duk d'okin da kike yi irin wannan tarbar zaki mun?" Ta kalle shi jikin ta mace kamar za tayi kuka tace"jamil ina jin tsoro sosai," Yayi murmushi yace"na me ?" Tace"I’m afraid I’ll be a book that no one reads. Music that no one listens to anymore. I’m afraid I’ll be abandoned like a movie playing in an empty theater, ni ban taba sex da wani ba bayan mijina" Ya yi y'ar dariya ya waro ido yana mata kallon mamaki yace "abida its me fa ur jamil da muke sex chart muka san lungu da sako na jikin juna" Tace"sex chart daban jamil yanzu ina jina wani iri kamar ba ni ba" Ya kuma jawo ta jikin shi ya rungume ta yace"its u.. its u abida that own every thing I need" Ta k'ara shigewa jikin shi tana jin daban, Ba zato taji ya d'aga ta sama kasancewar ta bame kib'a ba, amma duk da haka ya yi kokari, ko first night bata samu hakan wurin alhaji ba sede ta karanta a novel ,but today jamil ya dauke ta in love and passionate way, Be direta ko ina ba se kan bed dake gyare ya shimfidar da ita ya mike tsaye ya fara cire rigar sa, Hjy abida ta k'ure shi da kallo tana jin son shi his dress ya mata komai nashi dede, Ya cire jeans ya zama daga shi se short da singlet yakoma kan bed yana sakar mata Killer smile ya kwanta gefen ta yana kallon ta yace"sugar feel free ba abun da ze faru ba wanda ze sani wannan its a secret between us na yarda da ke kiyarda da ni " Tana ta kallon bakin shi zeyi dad'in kiss tayi b'oyayyen murmushi , Ya tashi ya fara zare mata kayan ta a sannu yana mata salon tada sha'awa ,tayi kwance yana ta cirewa harya cire su duka yayi galala yana kallon tarin bewar da Allah ya mata amma miji be damu ba, Yana salivating yace"kin hadu just like ke kika yi kanki kome perfect"ya lashe lips, Itade tunda yake cire mata kaya ta hau network bata san time da ta tashi zaune ba kamar yana jiran ta ya d'ora hannu kan smooth skin dinta yana shafa yana tafiya sannu harya dira kan breast dinta jin taushin su yasa shi furta "shiihhhh"ya cigaba da murza su da hannu biyu yana aika mata da kallo me k'ara kashe jiki yana lumshe ido, Itako tana jin tsananin dad'i kamar yau aka fara taba breast dinta ta matse lips tana ta numfashi a sannu, Jamil na cigaba da matsa breast din ya d'ora baki kai ya fara tsotsar daya a sannu cike da kwarewa, warm din bakin shi da style na tsotsar yasa abida furta " wash Allah" ta k'ara turo mai kirji sosai idanun ta lumshe tana jin bakin yanayin da bata saba ji ba, Yana ta tsotsar breast din ta ya fara musanya yanayi a tsanake yasha wannan yakoma wannan, Batasan time data kai hannu kan short dinshi ba joy stick dinsa tayi mik'e sosai jijiyoyin sunyi rudu_rudu tana niyyar tura hannu ciki jamil yayi sauri ya sab'ule short din , Idanun ta lumshe ta d'ora hannu kanta tana luliyawa tana wasa da ita, Jamil jin dad'in haka dashi da abida ba abin da suke se nishi ,nishin junan ne yake k'ara masu dadi, Duk suna zaune suke aika ma juna wannan sak'onnin , a sannu jamil yakai hannu kasanta wurin jike tana ta tsiyaya ga ni'imar ta ga magunguna jin wurin lutsu lutsu yasa da sauri ya ida luntsumawa ciki yana fingering dinta still bakin shi kan breast d'in ta, Hjy abida ji tayi baza ta iya zaman ba any longer tayi luuu za tayi baya yasa hannu ya rik'e kan ta ya meda baki kan tausasan lips dinta ya fara masu tsotsar zautawa, Dadin ya mata yawa dan alhaji baya fingering ta bude baki ta kama nashi lips din tana tsotsa a rikice hannun ta biyu duka ta medo ta rike kan shi , Tana ta tsotsar jamil ya janye hannu tayi baya ta kwanta ya bita still bakin su jone , Suna kwance suka cigaba tana wasa da penis tashi yana wasa da HQ d'inta ba abinda take se malalar ruwa masu dumi, Jikin shi har b'ari yake ya zare bakin shi ana ta lashe lips ta tura su cikin baki tana tsotsa, Yayi kasa ya wage mata leg ganin sweet hq d'in ta a zahiri yana flowing yasa penis din shi ta k'ara girma tana neman wurin ninkaya, Ya d'ora baki kasan ya laso tun daga k'arshen wurin ya dire harshe tsakiyar vagina d'in ta ya cigaba da tsotsar shi, Jin sabon dadi da bata ta6a ji ba cikin fitar hayyaci yasa ta wage baki tana jan yaji tana juya kai side to side tana cewa"jamil let me plss I will die I'm enjoying I love u plss don't leave me" Jamil ya cigaba da tsotsa dama kunsan kwararrene seda ya rikita ta sosai shima yana ta nishi sannan ya jawota bakin bed kafafunsa kasa joystick d'insa mike ya d'auke ta kacokam yadora sama , Duk da yayi fingering dinta ga moisture seda tad'an takure sannan ta shiga ciki, Wurin warm and liquid a cike a matse cikin daukewar tunani ya furta"wayyohhhhh!!!" Ya d'ora hannu biyu a k'ugun ta ya fara dagata yana meda ta a kai, Hjy abida bakin ta yaki rufuwa nishi kawai take tana sambatu musamman da taji yacika ta taff Wanda ko kad'an bata jin hakan tare da alhaji kuma kullum sex a kwancen nan de yafiso, ta dage tana temaka masa joy stick d'in sa na kaiwa can_can, Dadin ya girmi brain d'in ta wannan yasa ta fara released Wanda yasa taji Rubin dadin ta cigaba da nishi tana hura hanci"ahh!ahhh I love u jamil really really love u ahhnn!!" Ruwan da yake kwararowa ne yasa jamil ya k'ara kaimin bugata da sauri yana ta nishi me sauti, Tana gama released jikin ta duk ya saki amma jamil ya cigaba da d'aga ta , Tunda tayi released ta lumshe ido kamar ta sauke kayan dake jikin ta taji ta wasai kuma wani son jamil na k'ara kwarara cikin jijiyoyi da bargon jikin ta, Yana tayi harta kara samun desire ta cigaba da temaka masa for 40mnt sannan yayi released yana sambatu "wayyo Allah dadi wayyoh ni!!!wayyoh !!!ahhhhhh!!!!da...di" Jin yana yi da d'an k'arfi yasa abida rufe mai baki da hannu, Seda yagama tsiyayewa sannan ya sauk'e dogon numfashi yana ta zufa dukda AC dake aiki, Yayi baya ya sheme kan bed Hjy abida tayi lamo jikin shi itama tana ta meda numfashi, Bayan 2mnt ya d'ora hannu kan silk hair dinta yana shafawa idon shi lumshe murya very low yace"I love u abida kin cika dadi sosai har kinsa zan tara mana jama'a wlh seda na manta ina nike ruwa flowing ko ina inata fanjam fanjam kamar wata korama " Murmushi ya su6uce mata jin ana kurara ta ba k'aramin dadi taji ba yadda ya rikice ya nuna yana enjoying duk da yasan mata da dama amma ga alhaji su biyu kawai amma ayi ai gumm iyaka karshe anyi kokari bayan angama ai mata kyautar kud'ad'e ita kuma tafi buk'atar yabawar, Yakai hannu kan flirt hips d'in ta da babu sosai yana shafawa yace"thank u so much da kika mallakamin sweet jikinki nayi enjoying I will give u my gift anjima hope kina so ?" Tayi saurin gyada kai , Ya saki dariya ta fara taya shi tana jinta dede, A hankali da sexy voice tace"my jamil nagode ka sani ka sace zuciya da gangar jiki na yanzu haka zuciya ta na bugawa ne da sunan ka ina sonka sosai ina fatan zamu rika kasancewa a cikin wannan yanayin me tarin ni'ima da dadi marar misaltuwa" Kafin ya bata amsa taji bal_ball joy stick d'in sa na harbin ta , Ta k'ara sauk'e numfashi abin da take so kenan ayi a koma kuma bata samun hakan , Kafin yayi magana ta fara k'ok'arin tashi jikin shi domin ta nuna masa tata kwarewar , Ya rik'e ta gamm yana kallon idon ta tana kallon nashi a shagwa6e yace"my sugar I need more " Ta lashi lips d'in shi tace"it's my turn now" Ya saki murmushi ya sake ta ,ta tashi ta juya mai baya ta kuma hayeshi HQ dinta setin bakin shi while bakinta setin joy stick d'in sa, Ta riko joystick din tana sama da k'asa da ita da hannu sannan ta d'ora harshe akai ta fara lashe ta , Jamil yayi zillo da sauri ya kai nashi bakin kan nata HQ yana sha, Suka cigaba da oral sex tana tura harshe cikin kofar sa tana zukowa tana kai kawo , This time around basu wani dad'e ba suka kawo bata gane yadda jamil yayi ambaliyar ruwa cikin HQ dinta ba seda sperm dinshi ta cika mata baki cikin zaucewa ta shanye tass harda tand'e sauran dake gangarowa a sannu, ita d'in tana kallon bf tana ganin suna shan sperm ta d'auki hakan kazanta duk da tsotsar bananar na bata sha'awa ,se gashi yau itace tayi, so daya ta kwatanta shan bananar alhaji nura ya hana cos be yadda da oral sex ba saboda yadda wasu malamai suke haramtawa kai tsaye yayin da wasu ke halastawa suma sukan k'ara da cewa a tsabtace wuraren before ,to shi kawai ya za6i sex zalla,baya sha musu basa sha mishi , ta koma gefe ta kwanta tana meda numfashi fuskar su na kallon ta juna ya meda kallo gun breast dinta ya d'ora hannu akai yana wasa da shi, Ta saki murmushi tace"u r lion ka shirya min sosai" Yace"kamar yadda kika shirya min"tayi murmushi ya matsa gab da ita numfashin su na haduwa yace "one more round my sugar" Ta harareshi tace"I'm hungry fa ko yin breakfast d'in kirki banyi ba kuma duk naji yunwa yanzu" Ya shafi fuskar ta yace"sorry bari nayi order" Ta turo baki ,ya tashi yayi waya akan a kawo masu pepper chicken with carrot juice yana gama wayar ya nufi toilet tabi bayanshi da kallo just two minutes ya had'a ruwa yafito suna ta sakarwa juna murmushin masoya yazo ya sungume ta zuwa toilet ya dire ta cikin bathtube yafara wanke abarshi🤭au ashe ta alhaji nura ce🤣, Yana watsa mata ruwa tana ta kallonshi tana murmushi, Duk tarin gabobin jikinta da breast aka fara wankan yana ta debo ruwa yana watsa mishi yana murzawa da sunan wanka, Tana ta kallonshi dariya ta kufce mata ta fara dariya ya tsaya kallonta ya shafi gemu yace"ohhh!!" Duk ya manta kan shi, Ta debo ruwa ta watsa mishi a fuska yasa hannu yana gogewa yana dariya shima ya debo ruwan ya watsa mata a fuska suka cigaba da wasa da ruwa sun dauki lokaci dakyar sukayi wanka suna gamawa ya duk'a yace"hau nagoyaki my sugar baby " tana ta fara'a ta haye bayan shi ta zura hannu tsakanin hannun shi ta makalkale shi, Ya fito falo yaje bakin gado ya fara kokarin shide ta ,ta makalkaleshi yana dariya yace"wato kinji baya lafiyayye" Tayi murmushi me sauti tace"kome naka lafiyayye ne" Yayi dariya ya zauna kan bed ta sauka ta zauna , Yana mata wani kallo ya dauki short dinshi da singlet ya saka,ya dauki rigar ta ya nufo ta , Tace"plss nabar trolley nawa a motor wannan tayi nauyi" Ya kalli rigar yace"sosai ko" Ta harare shi tayi dariya ya ajiye ta ya dauki kayan shi ya fara sawa, Ta kwanta rufda ciki tayi tagumi da hannu tana kallon shi tana raya abubuwa da dama, kyakkyawan saurayi Wanda ya iya kula da mace inama ace shine ta aura tun farko, Ashe haka sex yake dadi amma bata samun rabin wannan dadin anya zata iya rabuwa da shi ?zata iya yin nesa da baiwar shi?nishin shi ne yake ta yawo kunnen ta da sambatun shi ,inama ace da mijin ta na sunna taji wannan dadin Wanda zata rik'a samun lada ba yanzu da zata rik'a yi ana rubuta mata zunubai ba, Zuciyar ta ta karye ta lumshe ido ta bud'e se hawaye, Jamil ya k'arasa sakawa ya kalle ta yaga hawaye, Ya k'ara kallon ta fuska yamutse yace"abida why are u crying ?kamar hawaye nagani fuskar ki" Tayi murmushi ta goge su da hannu tace"its love jamil ka kwashe duk soyayya ta" Ya zauna bakin bed yana ta kallon ta yace"abida what's wrong with u? Ko kina ganin ban kai nasan damuwar ki ba" Tayi shiru, Ya matse lips yace"ko dan kinyi sex dani kike hawaye?" Ta girgiza kai tana cigaba da murmushi tace"ba haka bane I'm crying saboda dadewar da nayi ban san irin wannan jin dadin ba, jamil ina jin bazan kara jin dadin miji na ba ,saboda ban ta6a jin dadi dashi kamar haka ba" Ya saki murmushi ya shafi fuskar ta yace"Enjoying Life’s Pace: Waiting really shouldn’t be an occupation…things will happen when they happen and not one minute sooner. That is the way of life; it runs at its own pace. Enjoy as many minutes as you can, kar ki damu kina da wani miji daze kula dake fiyeda bukata" Idon ta kan fuskar shi tace"tnx" Ya sakar mata murmushi ya tashi ya nufi k'ofa ze bude kenan aka kawo abinci ya ansa ya shiga ya ajiye a center table ya juya ya fita, Yana fita ta sauke numfashi ta d'ora hannu kan mara tana murzawa a sannu tana tunanin dadin sucking anya akwai wani sex dayafi sucking dadi ko ?take tambayar kanta, Jamil ya je ya dauko kayan ya dawo ya sake cire kayan shi Ya bude trolley yayi ta daga riguna har yakai kan wata half gown ya dauke ta ya meda sauran ya koma kan bed ya jawo ta zesa mata, Tace"plss kabar ni na saka" Da rad'a yace"no my sugar baby bana so ki wahala bari na sa miki nayi feeding naki" Tace"kana shagwa6a ni jamil" Yace"its just a beginning" Ya sa mata rigar ba tare da pant ko bra ba, Yana sa mata ya tsaya yana kare mata kallo, Tayi matukar kyau komai bayyane, Yasa hannu ya kwantar da jikakken gashin ta da ya tashi zuwa baya,yace"kin had'u over" Ya jata saman carpet ya d'ora ta jikin shi ya fara feeding d'in ta yana yi yana ci, Suka sha lemu ya sa6eta ya meda kan bed ya kwantar da kai akan cikin ta ya lumshe ido, Ta d'ora hannu kan sumarshi tana shafar ta a sannu tace"sannu my jamil na gajiyar dakai" A hankali yace"baccin jiya ne ido na kuma na saba da baccin safe ba gajiya bace ai banyi komi ba ko kuwa?" Tayi murmushi tana cigaba da shafar sumar tashi tace"shitttttt just sleep ina son kahuta, There is virtue in work and there is virtue in rest. Use both and overlook neither." Ya k'ara rumtse ido sosai , For minutes bacci ya d'auke shi ,ita ko tana kwance tana ta kallon shi tana fatan soyayyar ta d'ore forever, Tana ta kallon shi bacci me nauyi ya sureta , **************** Su jameela kuwa suna gama girki suka fito falo suka baje suka fara cin abincin suna yi suna iskancin musayar na baki, Bayan sun gama Mimi ta saka memory card d'in ta dake d'auke da vedios na lesss kamar me a cikin DVD , Takoma ta zauna kan kujera jameela ta kwanta ta d'ora kai kan cinyar ta tana kallon breast din momcy masu daukar hankali,ta d'ora hannu akan daya tana matsawa sannan tameda hankali kan TV, Momcy tayi ta wuce vedios na less ta shiga wani 30mnt clip suka fara watching, Da yake sun saba kallon basa wani matse_matse se ihu da suke yi idan sunga Abu ya burgesu kamar masu kallon ball, Mansura kuwa suna zaune suna labari Fatima ta fara hamma can zuwa tai tsoki tace"bacci nake ji kwanciya zanyi" Mansura tace"OK ki kwanta bari na tafi nasan ma kila mama ta d'ora girki" Ta tashi ta fita tana cewa "zan dawo anjima" Tana komawa gida wurin k'arfe 10:15 amma har mamar ta d'ora aikin ta taje ta amsa ta cigaba , Da yake shinkafa da miya ne yasa ta dauki time har karfe 1saura, Ta sauke abincin ta zuzzuba k'arfe d'aya{1} dot ta fara kwasar su tana kaiwa d'aki domin wasu kannen ta harsun dawo daga school tun sha biyu da rabi {12:30}, Ta kaiwa yaran tray d'in su kenan takoma ta dauko samirar data zubawa mama Se ga mamar su Fatima ta shigo cikin firgici bako hijab tana kuka tana "innalillahi wainna ilaihi rajiun !!innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!"sautin kad'ai se ya juya maka ciki, Mama dake d'aki tayo waje hankalin ta tashe gaban ta na faduwa ta tarbe ta ta rik'e ta tace"maman fati lpy me ya faru me ya same ki" Mansura na tsaye ta k'asa k'ara ko tako d'aya kallon su kawai take yi , Mamar Fatima na kuka tace"dan Allah ki temaka min kizo muje ki duba min Fatima na daga bacci naje nayi ta tashin ta shiru kamar ta mutu " Mansura ta saki samirar hannun ta jikin ta yad'au rawa idanun ta war-waje komi nata ya tsaya, Mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun"tasa kuka , Itama ba mayafin taja mamar Fatima su kayi waje, Mansura na tsaye kanta nata searching can zuwa ta baza da gudu ba ko k'walla idon ta, Su mama na zuwa su kayi ta jijjiga Fatima tsittt ba respond maman mansura tana ta kuka ta d'ora hannu kan jijiyar wuyan Fatima ta jita tsit bata harbawa, Takara fasa kuka tana kuka tace"Fatima ta rasu Fatima ta tafi" Mamar Fatima ta rungume fatimar jikin ta tana kuka me ban tausayi duk illahirin jikin ta na rawa, Kamar anjefo mansura ta shigo dakin da gudu tana shigowa ta same su suna ta kuka tana ta nishi ta kalli fatimar dake jikin mama taga jikin ta duk ya saki tayi baya se de suka ji kurummmm kan ta ya bugi bango ta fadi a wurin, Mama tayi wurin ta tana kuka samm ba ta ko numfashi da gudu tayi tsakar gida ta debo ruwa ta sharara mata , Tayi wuff ta tashi zaune tana ta rarraba ido kanta na dan fidda jini, Ta kara kallon fatimar ta tashi da sauri ta isa wurin se sannan ta fara kuka k'awar ta aminiyar ta kwance ba rai ,abin da tashin hankali sosai , Tana ta kuka mamar ta ta fita ta koma gida ta kira baban su dole ya nufo gida bayan ya shedawa Baban fatimar, Suna zuwa suka fidda su mama dake ta kuka waje , Suma hankalin su duk a tashe,Baban mansura ya fita sayo likkafani, Baban Fatima ya k'ira yanuwan mamar ta ba jimawa suka zo suka yi mata wanka suka yi mata sutura,har time din mansura bata bar gidan ba, 1:30 a kayi salla da sanarwar mutuwar Fatima wadanda suka yi salla suka nufo domin yi mata salla , 2 Dede aka dauke ta aka tafi makabar ta, Kofar gidan da suke ta jin karar ababen hawa masu zuwa donyin salla sukaji shiru , Hakan yasa suka gane an tafi da ita gidan ta na gaskiya, Mamar na kuka tace"Allah ya jik'anki Fatima ya gafarta miki ina miki kyakkyawan zato kin mana biyayya kina kiyaye dokokin Allah insha Allah ranki na aljanna" Duk Matan dake wurin suka ce"ameen ameen" Mansura data hade kai da gwiwa tana kuka tai tsittt ta shiga tunani, Wato rayuwa ba bakin komi bace kana ta shirme baka san lokacin ka na tafiya ba, yanzu da ace fatimar ce akayi wa injection fa? Shikenan ta mutu da tsinuwar Allah tunda tayi niyya har ta aikata duk da Allah be nufa abun ya kasance ba, Wanda ko ya mutu da tsinuwar Allah ai sede ai masa fatan rahma kawai , Ta cigaba da tunani Fatima ta tafi wa ya sani ko nima yau dinnan ne ko yanzu ko anjima ko gobe, Zuciyar ta tabuga dummmm!!!! Shikenan in na mutu yanzu na mutu da la'antar ubangiji na mutu ina me sa6a mishi Wanda sukayi aiki na kwarai ma seda rahmar ubangiji suke shiga aljanna manzo (S.A.W)yace har shi seda rahmar ubangiji ze shiga ,to nida na mutu da fushin shi ya kenan?, Hankali tashe ta dago kai idanun ta war-waje tashin hankali zalla tace"wayyooo!!!"a firgice Duk suka meda hankali kan ta suka fara tambaya "mansura lpy ?kiyi hakuri addu'ar ki kawai take buk'ata" Ina mansura ba ta ko ji ta tashi tayi waje da gudu ta tarbi napep ta haye se kofar gidan Matar data mata allura tun cikin napep take kuka sosai kukan nadama kukan da na sani , Yana ajiye ta tayi cikin gidan da gudu , Matar na zaune taci abincin rana tabaje tana hutawa ,mansura ta fado dakin kamar an jefo ta Wuff Matar ta mike hankali tashe za tayi bedroom, Mansura ta katse ta tana kuka fuska shabe_shabe da hawaye da majina take cewa "dan Allah ki temaka min kimin allurar da zata hana nai farin zan biyaki ko nawa ne dan Allah ki temaka min kamar yadda Allah yake temaka miki" Matar na jefa mata wani kallo tana hura hanci tace"ke Allah ya isa wlh ina zama na kin daga min hankali maza kibar min gida ni banda wani temako dazan miki" Mansura ta k'arasa wurin ta da sauri ta sulale kasa ta rik'e kafar ta tana cigaba da kuka tace"dan Allah ki temaka min bani so nai farin dan Allah" Matar tana mata kallon mahaukaciya tayi tsoki tace"ba wani temako dazan iya baki kin riga kinyi allura ai da seki tsaya kiyi shawara tun farko kafin kiyi yanzu de sede kiyi hakuri da watan ya k'are an shiga wani zaki koma bak'ar taki" Mansura tayi zaman dirshan ta d'ora hannu akai" wayyoni nabani na lalace wayyo na shiga ukku dan Allah Ku temaka min ku meda ni bak'a"cikin fitar hayyaci take maganganun, Matar tace"ke dan Allah fita_ fita kar ki tara min jama'a" Mansura ta cigaba da kukan ta, Matar tace"wlh in baki tafi ba zan jaki kasa har waje haka kawai ki zo ki daga min hankali wannan ai kila bp d'ina ma ya hau, ki tashi kibar min gida nace" Mansura ta tashi jikin ta mace tana cigaba da kuka tayi waje, Tana fita ta samu me napep be tafiba yana cikin napep din yana goge hawaye ,yanayin ta da kukan ta ya tada mai hankali da yana ganin yana cikin matsi kullum cikin rana kuma ba nasara Sega wata ga talaucin ga tashin hankali ,sosai yaji tausayin ta, Ya leko yace"Hjy shigo mutafi" Kamar an zare mata lakka ta shiga napep din ya kama hanyar gidan su, Ta front mirror yake kara kallonta yana tausaya mata, Tana ta kuka kamar zararra da karfi tace"astagfirullah astagfirullah Allah na tuba ka yafe min Allah yasa kada tayi, kada tayi amfani ko kadan" Ta cigaba da kuka tana sheshsheka tana raba ido , Har suka isa yana tsayawa tayi cikin gida da sauri , Ya girgiza kai yace"Allah yakawo miki mafita"yayi gaba, Tana shiga gidan su ba kowa tayi toilet ta zukunna toilet ta fara zawo sosai take cikin tashin hankali bata ta6a ganin gawa ba se yau ko ita kad'ai tashin hankali ce bare ga k'aton laifin da ta aikata da yafi rikita mata tunani. Haka rayuwar take kana naka Allah na nashi ,wa'azi na iya kin amfanar mutum amma mutuwa se ta wa'azantar dashi ,musamman mutuwar na kusa sosai wadda ba ciwo ko rauni kai koma da d'ayan cikin, Zaka ga mutum yana ta aikata sa6o anyi wa'azin anyi tunatarwa amma yak'i denawa ,da an mishi mutuwa ze sha ruwan jikin sa ze natsu ze koma ga Allah wasu shikenan shiriyar tazo ,wasu ko bayan an manta se a koma ruwa kamar su baza su mutu ba, *mutuwa itace babban wa'azi ga mutane,kuma tana sa zuciya taushi , mu tuna akwai mutuwa,kabari, k'iyama ,hisabi a gaban mu,kashuka alheri ka girbe shi ko kayi akasin haka ka same shi zabi ya rage naka* *Allah ka gafarta mana ka mana rahma kasa muyi kyakkyawan karshe*😭😭😭😭 ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 1⃣8⃣ *GARABASA👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace masu jinkai su Allah ke jinkan su kujikan na kasa sena saman ku yajikan ku* *shafin kine soupnas my mangwaraty my zogale da rama 😜* *I'm sorry my ustazai fans😂nide nasan fans dina duk ustazai ne comments dinku yabani dariya sosai kuma yabani kunya yan paid for all😜 Allah bansan yanda previous pages suka yi zafi ba seda na k'ara binsu bana son ustazai na su sauya sister ikra how?🤣daga yanzu za a rika rage love amma da kunga jamil ya hadu da abida ko jameela da momcynta to akwai big show koda mun tsallake* *My Sisi my master Rano🤣afwan* *Bari nayi na hajja fati tayi comment tace tuff_tuff astagfirullah miyon daya karanta ma seda aka tofar dashi😂Allah ka gafarta mana bawai hakanan nai rubutun ba akwai manufa zaku kara ganewa agaba thanks da addu'o'i da comments, masoyan asali yan paid for all ina mugun yinku fa* Kafin ta sauko daga toilet d'in duk jikin ta ya k'ara yin lakwas amma duk da haka tana fitowa tayi alwala tana ta hawaye ta shiga d'aki tayi azahar ,sannan ta tashi tayi raka'a biyu ta zauna tayi ta istigfar tana share hawaye tana k'ara jin tsoron mutuwa, A gidan gaisuwa bayan sun dawo daga rufe Fatima suka zauna amsar gaisuwa, Su jameela nagama abinda sukeyi suka koma bedroom suka haye bed suna ta wasa,ahaka granny ta dawo ta samesu tana ganin suna ta wasa ta juya ta tafi part dinta ta cigaba sabgar ta, Me adedetan nan nata tafiya ya tsaya ya dauki wani babban mutum da gari yayi zafi rungume a hannu, Sun hau hanya yaga wani tsoho da sandar shi yana ta tsaida shi ya tsaya yadan gangara gefen titi yadan leko kai yace"baba ina zaka je?" Tsoho yace"dawanau" Ya kalli baya mutuminnan nanan ya meda kallo ga tsoho yace"shigo mutafi" Tsoho ya shiga suka tafi, Suna ta tafiya suka isa dawanau yajuya yacewa mutumin"dan Allah zan fara zuwa na ajiye baba" Mutumin yace"ba matsala" Suka dauki kwanar da tsohon ya nuna, seda suka kusa kaiwa sannan tsohon yace"yaro bani da kudin dazan biyaka ka yafemin" Me napep yace"bakomai baba" Suna isa ya sauka ya shiga wani k'aramin gida,su kuma suka d'au hanya ,sunyi nisa sannan mutumin nan yace"meyasa kabar mishi kudin ka?" Me napep da yaji tambayar wani iri yadan kalle shi ta madubi sannan yace"ina tausayin duk Wanda be dashi nasan rashi nasan komiye talauci shiyasa nake yafewa mutane nake musu alfarma" Mutumin yace"to amma ya kk da kudin biya na duk rana ya kake sa mai(petrol)?" Me napep yace"wata rana zan wuni ina aiki amma bazan wuce nera dari biyar ba saboda siyen mai da kudin balance da nake badawa kullum" Mutumin ya jinjina kai yace"yanzu misali idan kana da kudi a kalla 2 million me zakayi dasu?" Me napep yayi dariya jin kudin da be ta6a gani ba yace"zan siya napep nawa na kaina dazan rika ja zan sakewa mahaifiya ta wurin zama sannan kuma zanyi aure domin ina da buk'atar yinshi banda hali" Mutumin yayi murmushi ya fiddo ledar gari yayi zafi ya kaita gabansa yace"zakka tace ta wannan shekara nafito neman Wanda yake cikin buk'ata naba shi nayi niyyar zuwa inda mabarata suke nasamu daya na bashi se abinda kayiwa tsohon can ya burgeni da naso nabawa tsohon amma kaine ya dace nabawa saboda kana da tausayi nasan koka zama wani abu zaka tausayawa wasu" Me napep yana jin kamar a mafarki ya gangara gefen titi ya tsaya ya fara hawayen farin ciki yana godiya wa mutumin"nagode nagode sosai Allah yabiya maka duka buk'atun ka na alheri ya kara lpy da tsawon rai da budi " Mutumin be tsaya sauraren shi ba ya fita a napep din yana fita wata mota tazo ta daukeshi , Me napep ya dade yana kukan murna sannan yawuce gida da ledar shi suka hade da maman shi da y'an uwan shi suna ta kukan murna, Shi ko babban mutumin nan ana shigar da shi cikin k'aton gidan sa ya ciro bundle daya na 1k yayi kwatancin gidan tsoho driver yaje yakai masa kudin tsoho yayi ta murna shima, Har karfe 4 su jamil nata bacci wayar Hjy abida nata ring basu jiba kun san dole suyi bacci me dad'i ansha aiki😜 can cikin bacci Hjy abida taji ringing din wayar ta ta bud'e ido ta sauk'e su kan fuskar jamil dake ta bacci, Ta tsaya tana kallon shi yana ta bacci normal yana sauke numfashi a sannu without dogon nishi da minshari, Ta tuno irin yadda suka kasance cikin jin dadi dazun ta saki murmushi Tabi sannu ta aje kanshi ta dauko wayar ta ta duba missed call kusan 8 ukku na alhaji nura sauran na Hjy Rukayya, Ta kalli number alhaji nuran kamar bata so tayi dialing , Ring biyu ya dauka hankali adan tashe yace"hello hello abida lpy ina ta k'iran ki baki dauka ba " Muryar ta very slow tace"I'm sorry wayar na silent ne tun dazu na iso ina bacci yanzu natashi nagaji sosai alhaji" Alhaji ya rage murya yace"kinsa duk hankali na ya tashi wlh ina jin kamar akwai matsala" Tayi k'aramin murmushi tace"kayi hakuri ba wata matsala ina nan simul" Yace"hankali na ya kwanta yanzu ki kara hutawa se anjima" Yakashe wayar ya cigaba da hidimar shi, Abida ta kure number d'in tashi da kallo wani iri take ji ta rasa gane miye, Jamil da tun dazu maganar ta ta farkar da shi idon shi na kanta yana kallon yadda take wayar sosai yake jin kishin hakan, Tana ta kallon wayar ta sauke numfashi tadan kalli jamil taga yanata kallon ta ta sakar mai murmushi , Beyi respond ba ya tashi daga kwance fuska ba walwala yace"please sugar idan muna tare ki dena wasu abubuwa ji yadda kike waya dashi a gabana wannan ai cin fuska ne" Tunda ya fara take kallon shi abun da d'an ban dariya ita da mijinta ,tayi k'aramin murmushi tace"na dauka kana bacci ,ni banyi komi ba duka wayar da bata yi two minutes ba" Ya mata wani kallo tayi dariya tace"to kayi hakuri my hero" Jin ta k'irashi hero yasa yayi murmushi , Tace"bari nak'ira Hjy naji su boy suna lpy" Ta danna kiran number Hjy Rukayya ,bayan tayi ring ta d'auka tace"mommyn boy kin manta shi ko? shi yana ta faman k'iranki" Tayi dariya tace "ayya yamin hak'uri ban samu time na k'ira ba" Hjy Rukayya tace"kin isa lpy?" Tace"lpy lau ya su boy ?yana ina ?" Hjy Rukayya ta kangawa boy waya da yake zaune kan cinyar ta yana ta rigimar mommy, Hjy abida tace"boy my happiness kana lpy?" Yana turo baki yace"mommy come back soon please" Tayi murmushi me sauti tace"insha Allah my boy me kake so na siyo maka?" Yace"motorbike" Tace"yawwa dan mommy zan siyo maka motorbike harda helicopter kai de kadena yiwa mommy rigima" Ya daga kai kamar tana gani , Tace"ba mommyn ka" Ya kalli Hjy Rukayya ta dauke wayar kunnen shi tace"agaida masu jego Allah ya hutar da gajiya" Hjy abida tace"ameen nagode se anjima"ta kashe wayar tana ta fara'a,ta ajiyeta gefe ta kalli jamil da har yanzu yake zaune, Ta matsa ta rungume bayan shi ta dora kai kan kafadar shi in a whisper tace"are u hungry?" Yace"ihm ihm" Tace" then what ?" Yace"ina son motsa jiki ne duk inajin jiki na wani iri" Tayi dariya tace"rawa zakayi se jikin ka ya war-ware" Ya d'ora hannun shi akan nata dake zagaye dashi yace "akwai abinda yafishi exercise da munyi zan war-ware" Tayi dariya tace"but before i want to see you dance ina so naga rawar ka ina son naga yadda kake juyawa" Yayi murmushi yace "amma zaki tayani " Tace"yeah after u" Yayi yar dariya ya tashi ya kunna kayan kallo ya kunno star music suna ta wakoki ya fara kwasar shoky abin shi yana rawa me kayatarwa" Hjy abida na zaune tana ta kallon shi tana kwasar dariya sosai yake burgeta da bata dariya, Ba zato yaje ya jawo ta suka fara rawa tare suna ta kallon juna, Sun sha rawa sosai sannan suka koma kan bed suka haye suna ta sauke numfashi, Ba tare da mintina fiye da biyar ba jamil ya mirgina kanta ya fara cigaba da rikita mata brain, Tayi lakwas jamil ya wuce tunanin ta yasan duk wani abu da zeyi mace taji dadi, Seda ya murje ta sosai sannan ya tashi ya shiga toilet donyin wanka, Tana kwance duk gabban jikinta sunyi sanyi wata kishirwar dole takeji ta jawo rigarta ta zira ta sakko tasha juice takoma ta kwanta, Bayan minutes ya fito yana ta sakar mata murmushi idon ta lumshe yadan watsa mata sauran ruwan hannun shi, Tabude ido ta kalle shi yace "na gajiyar dake sosai let me help u nayi miki wanka kiyi salla" Ta turo baki ta k'ara gyara kwanciya , Ya haye bed din ya fara k'ok'arin cire mata riga yana cewa"daga yanzu babu k'ari se anjima da dare kar ki gudu"yakashe mata ido , Tayi murmushi tace "kaine zaka gudu ai you're the one who is going to run" Yana k'arasa cire mata tace"let me did my bath kayi salla " Yayi dariya yace"da wace alwalar ina ganin this" ya ta6a breast d'in ta, ya cigaba da cewa" sede muje na sako wata alwalar" Tayi k'aramin murmushi ta sauka hannun shi sargafe a k'ugunta suka koma toilet dakyar tasamu yabar ta yayi alwala yafito ya tada salla, Itako ta hada ruwan zafi ta shiga tai kwance ta lumshe ido, take tunani inda jamil ne mijinta ai ba sanya wurin yin sit bath dan tsarki kadai baze isa ba inde tana son kullum ya cigaba da gigicewa , Tai tsoki tuno wasu matan suna da mazaje masu bibiya amma basa gyaran HQ inda itace ta samu irin su baza tai sanya wurin gyaran lungu da sako ba, Bayan minutes tafito tai wanka a shower ta daura towel tafito, Jamil na kwance saman bed yana latsar waya ,tunda tafito beko kalle ta ba, Tanajin haushi taje ta kwace wayar ya dago ya kalle ta tana ture_turen lips tace"this two days ba waya ba chart gaskiya" Yayi murmushi yace"but nima matata zan k'ira mugaisa" Tai masa wata iriyar harara, Yayi dariya ya mika mata hannu yace"sakamin waya ta " Ta make kafada tace"naki" Yace"bazaki bayar bako" Ta gyada kai tana murmushi yayi wuff zai fizgo wayar ta gudu ya tashi ya bita suka fara tsere cikin makeken falon suna ta dariyar su, Tagaji ta fada kan bed tana nishi ya kwanta gefen ta yana nishi fuskokin su na kallon juna, Towel d'inta yayi kasa rabin breast dinta waje yaje ze kamo towel din ya cire, Ta rike hannun shi tace"salla plssss lokaci ze wuce " Tai sauri ta tashi memakon ta kabbara salla seta nufi toilet , Yanata kallonta yace"abida!!" Ta juyo,yace"me zakiyi toilet?" Ta kashe mai ido tace"alwalahhhh!!!"tajuya ta shige ciki , Yayi murmushi ya saka hannu cikin sumarshi yana sosawa yace "she's like me inama tawace completely" Ya tashi ya saka riga yafita siyo musu abinda zasuci, Tana fitowa bayanan tabude trolley ta dauko wata rigar tasaka ta yafa gyale ta kabbara salla, Bayan ta gama ta zauna tai simple makeup lips dinta nata sheki ta feffesa turare, Yana shigowa yaji different kamshi ya cika dakin yana ta mata murmushi ya meda center table gab kujera 3seater suka zauna kai suka fara cin abincin su Suna ta kallon kallo musamman shi da shekin da lips dinta keyi suka dauke hankalin shi, Karfe biyar da rabi dot Khalil ya isa bakin gidan su Mimi yaci gayu shadda ash da hula dark blue yaciro waya ya k'irata, Ta dauka ganin shine taja tsoki ta dauka tace "har kazo ne?" Yace"ina kofar gidan" Tace"ganinan zuwa" Ta kalli momcy tace"wani gajane nayi baki ganshi ba be da kyau ko kad'an kuma sona yake wai" Mimi ta tabe baki tace"shine harda bashi number ki?" Jameela tace"ya zanyi su Umma fa kullum kara matsamin suke kema kinsani wata rana har duka kinga ko innayi aure nasamu freedom se yadda nayi a gidana hakan baze samu ba sena auri miji dan gaula_gaula Wanda zan juya" Mimi ta tsuke fuska tace"aure tabbb" Jameela tace"momcy!! karki damu kanki duk dan saboda ke zanyi haka don jin dadin mu yanzu bari de na tafi sena dawo" Mimi tace"zaki dawo goben?" Jameela tace"kila inna samu dama" Momcy ta yamutsa fuska jameela harta juya ta waiwayo tace"momcy ba rakiya?" Mimi najin haushi tace"ba inda zanje" Jameela tayi dariya ta kamo hannun ta tace"muje kigan shi hankalin ki zefi kwanciya" Hannunta ana Mimi suka fito Khalil yayi sauri yafito a motor ya k'arasa wurin su, Tunda yafito suka kalli juna duk da haka Mimi ba tayi fara'a ba, Yana ta k'amshi ya tsaya gaban su yace"sannunku" Ya dan kalli Mimi so daya yaga itama ta hadu, Mimi tace"yawwa" a dak'ile" Jameela tayi murmushi tace"momcy ga Khalil ,Khalil ga momcy my best friend " Yayi murmushin jin dadi an gabatar dashi yace wa mimi "ya gida ?" Tace"lpy lau sannu"ta kalli jameela tace "se munyi waya " ta juya takoma cikin gida ranta ba dadi, Jameela kuma suka nufi motor ya bude mata ta shiga suka kama hanyar gidan su, Suna tafiyar yace"ko zamuje super market? " Tace"noo plss nasan ana ta jirana a gida" Yayi murmushi suna fira jefi_jefi har suka isa gidan tayi masa wani kallo me kashe jiki tace"nagode se munyi waya" Ya k'asa koda tashi ta bude motar ta fita yana ta kallon ta harta shige ciki sannan ya tafi, Jameela na shiga gida umman ta na zaune kan tabarma ta buga tagumi jameelar na shigowa ta kalli ummar tace"Umma sannu da hutawa"ta gifta zata wuce ta, Ummar tana kallon ta tace"jameela ya mukayi dake jiya ?kika ce yau ba inda zaki je jameela yawonnan fa inba zubda mana mutunci ba ba abinda kike " Jameela ta tsaya tana kallon ta tace "banyi nisa ba fa inanan gidansu momcy kinsan ban wuce can" Umma tayi shiru tayi k'uri, Jameelar ta juya ta shige d'aki ta cire takalmi jikka mayafi ta cire kayan jikin ta tasa vest ta dora zane ta hau gado ta bude data, Umma na zugum zuciyar ta na zafi ta tashi takoma kitchen inda take girki, *Flash back* labarin jameela da momcy..... ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 1⃣9⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yazowa wani da labarin farinciki( bushara )yayi farinciki shima Allah ze faranta masa duniya da lahira* *Flashback* Jameela iyayenta masu hali ne kuma itace first born din iyayenta ummanta takasance me mutunci da tarbiyya itama burinta yaranta su taso da tarbiyya kamarta, Jameela tataso cikin tarbiyya lokacin tana karama dole inka ganta kaji inama yarka ce ga kyau ga tarbiyya dukda kankantarta, ummanta na matukar alfahari daita tana kuma jindadi sosai, Lokacin da jameela tai primary certificate se abbanta yafison boarding school saboda anfi karatu se yayiwa ummanta magana suka zauna sukayi shawara akan wacce zasu sata, Ummanta tabada shawara asata ata cikin gari boarding din prvt yadda zasu rika kai mata ziyara akai_akai saboda sanin wane hali take ciki, Yayi naam da haka ya sawo mata admission na wata prvt school akafara shirye_shiryen tafiyarta, *momcy* itace first born awurin iyayenta itama, mahaifinta matashin me kudine sosai yake da arziki bayan ya auri mamanta sun haifeta suka samu sabani suka rabu ya amshi diyarshi seya dauketa yakaita wurin hajiyarshi dama a turkey yake aiki yayi tafiyarshi sede suyi waya da Hajiya da Mimi wacce aka sawa sunan hajiyar saadatu a can yayi aurenshi ya cigaba da rayuwa sede yakawo masu ziyara, Hajiya tanason Mimi sosai ta shagwabata komi takeso shi akemata tagama primary daddynta yadawo shi da matarsa da yaransa sukai party suka tayata murna ,daya tashi kaita school seya zabarmata desame data jameela saboda makarantar ana yabonta wurin kokari, Dawuri aka kai Mimi makarantar Hajiya nata kuka mimin ma nayin na shagwaba saboda bataso, an mata komi na makulashe aka hadata da principal sannan suka tafi, Principal tasa aka kai kayanta hostel white house dayake an raba hostel houses, Mimi ta cigaba da harkarta cikin makaranta tana karatu don damacan tana da kokari, Seda tai sati biyu sannan aka kai jameela shima abban jameelar wurin principal yatafi daita lokacin Mimi taje tanaso tai waya da Hajiya, Principal ta kalleta tace"Mimi ga kawa kinsamu ku zauna tare"dukda tadan fi jameela shekaru kuma tafita tsayi, Mimi ta daga kai taiwa jameela murmushi itama ta mata ,abban jameela yana jindadi ya tashi ya tafi jameela taita sharar hawaye, Tana tsaye Mimi tai waya da hajiyarsu sannan takama hannunta suka tafi suka kai kayan jameela gadon Mimi zasuyi sharing bed, Baa jimaba aka tashi a school suna hostel dukda de makarantar ba irinta kudinnan ce sosai ba amma komi na zamani akwai aciki Mimi tai wanka tafito jameela tashiga tayi suka zauna suka sake kwalliya sukasa kayan hostel sukai salla Mimi tahada masu abinci sukaci ta kwashi kayan da suka cire suka fita tare jameela na zaune tanata dari_dari na rashin sabo har Mimi tagama wankin suka koma daki, Anan labarin nasu yasoma tundaga time din suna tare Mimi itace take duk dawainiya saboda jameela slacker ce kafin ma tagama abu aikine, sosai suka shaku har wasu na cewa yanuwa ne, Mimi data bugawa Hjy tace tanason ganinta take zuwa akawo masu abinci da kayan marmari iri_iri da aka tashi hutu har kukan rabuwa sukayi dukda sunyi alkawarin ziyarar juna, Bayan anyi hutu jameela tabawa ummanta labarin Mimi atare sukaje gidan har itama tai mata godiya, Kafin akoma hutu dukkansu sun kaiwa juna ziyara so biyu saboda basuda nisa sosai, Suna komawa hutu uniform da komi na Mimi sabone abin mamakin kuma duka komi guda biyu saboda seda ta matsa akai musu ita da jameela, Sosai jameela taji dadi suka cigaba da rayuwar school, Lokacin da suka shiga JS2 se wata yar JS3 prefect ta nuna tanason Mimi ko ana class takan leko class dinsu suyi labari ta kuma kawo masu kayan makulashe suka cigaba da mutunci ita tana cewa waccan mommy ita tana ce mata daughter (mommy and daughter)hartakai in wata bata lpy dayar ma zata kwanta ciwo, Watarana ta gayyaci Mimi taje mata weekend kamar de yadda akeyi a boarding friend tagayyaci friend ko lover da lover, Taita hidima da Mimi da rana bata abinci abaki rakata toilet wanka kaimata brush wanke mata underwear dasauransu, Da dare gadonsu yasha gyara aka fesa freshener yasha sabbin bedsheet da coating yayi ruf , Suka gama fira sukasa kayan bacci suka haye bed dan dawuri suke bacci, Duk suka matse juna mommyn Mimi kuwa ta dora hannunta acikin Mimi, A hankali tafara matsawa dashi zuwa saman breast din Mimi , Tana dora hannu akai takusa shidewa don itadin itama takoyane awurin wata JS3 kafin tabar school din, Mimi tana da shekaru 14 time din breast din sun dan fito ba laifi sede bata fara un ba bata kuma san miye desire ba, Taji abun wani iri tadeyi shiru cos tanason momynta sosai, Mommy ta cigaba da yamutsar mata breast tana nishi kadan_kadan, Mimi tadeyi shiru kamar me bacci, Mommynta tajuyo daita tadora hannuwa duka kan small breast dinta tana matsa a sannu , Mimi nata yamutsa fuska tace"mommy kibari plsss inajin wani iri" Mommy murya very slow tace"dadi ne? kina da dadi daughter ki shiru ki rumtse ido zaki rika jindadin dana keji" Mimi tace"uhumm"ta lumshe ido , Momminta taita wasa daita can zuwa ta cusa hannu cikin wandon baccin Mimi tafara wasa da clit dinta, Mimi taja numfashin tsoro"haaa!!!!!"ta zabura , Mommyn tai saurin kai baki kannata tafara tsotsa da sannu da jan hankali ,dole Mimi tagano miye sukeyi cos tana kallon Indian film da america ,Chinese dasauransu sunayin kiss kuma sukan fara wannan abun da yan shafe_shafe kafin a dauke wurin, Tanason magana babu dama seda mommynta tai release sannan ta rungumeta tana fadamata zafafa goma, Mimi nata sauke numfashi donta murzu sosai tace"mommy ni banji dadin da kike cewa kinaji ba" Mommyn tai mata kiss tace"zaki faraji a sannu kede kirika sakin jiki kidena yin dari_dari" Mimi tace"tom mommy" Mommyn takara rungumeta suka fara bacci, Da safe awurin wanka tare suka shiga mommy na wanke Mimi , Anan Mimi tafara ganin breast a zahiri luhu_luhu setaji sun burgeta , Suka gama suka fito ta zauna aka tsaramata kwalliya akasa mata kaya kamar yar baby, Da dare dukkansu da daurin gaba suka kwanta suka zameshi suka fara wasanni mommy na nunawa Mimi yadda zatayi ta mika mata nononta taita tsotsa wannan karan ko har Mimi tai enjoying, A sannu Mommyn Mimi ta koyar daita lesss, bayan time to time tana zuwar mata weekend,jameela de tana ganin yadda suke love abun yafara shiga ranta kadan_kadan, Kafin prepect dinnan tayi jss seda tai disvirgin Mimi tunda tai jss bata dawoba domin iyayenta sunkoma Kaduna da zama, Mimi kuma time din sun shiga jss3 akabata health prefect , Tariga ta saba da abun nan kusa bawacce ke burgeta irin bestyn ta jameela komi nata yayi, A hankali tafara sauya akalar alakar tasu Zuwa lovers dama suna wanka tare tanata kara tarairayar jameela, Sun shiga wanka sunata cuda juna Mimi takai hannu kan kananun breast din jameela tace"breast dinki masu kyau" Jameela tace"kyaude ahaka ga naki manya" Mimi tai dariya tace"kema zasuyi girma kamar nawa in kinaso" Jameela tace"inaso mana dede nakin" Mimi tace"murza miki su zanrikayi zasuyi nima mommy ta rika murzamin ga kuma dadi sosai kingani"ta kara turo kirji, Jameela tace"nima zakimin" Mimi tace"zamurika yiwa juna de bari kiga"takama breast din jameela tana murzawa tanajin dadi, Ga silk skin dinta ga ruwa ta rude tagame jikinta dana jameela tana shashshafa breast dinta anata tana aika mata da kiss , Jameela tai lakwas kos tana enjoying, Daga karshe ta mikawa jameelar breast din ta tsotse mata su tass tanayi mata fingering harta samu kanta, Daganan tasu lesss din tafara time guda suka meda sunayen juna momcy da daughter yayin da in sun hadu Mimi na gogar da jameela hartai disvirgin dinta, Ana zuwar masu visiting amma abun baa goshi yakeba bare arika gani,harta mate basu dauki abun dawata manufa ba saboda damacan a kulle suke, Suka koma tamkar mata da miji har Mimi tafara un tana da sha biyar yrs, Bayan time itama jameela tafara with 13 yrs,sannan suka kara kaimin abun cos an zama cikakkun mata, ko anyi hutu inde jameela taje gidansu Mimi se sunyi abunsu saboda part dinta daban kuma hajiyar bata damu da bibiyar mimin ba , Bayan sunyi jss aka siyawa mimi babbar waya wadda takara gurbata rayuwarta, Daga Facebook tasamu yan lesss a banza suke mata sharing vedio tana kallo in taje gidansu jameela ko ita tazo suhade kai suyita kallo suna daukar couse yadda zasu rikita juna idan sun hadu kowa tabaje basirarta, Aka kuma medasu school din a senior section suka cigaba da lesss din su harya zama jiki in baayi ba ba walwala, Suna kaiwa ss3 akabawa Mimi SP jameela ASP saboda dukkansu suna da kokari gasu da wayewa duk term se Mimi ta musu sabbin kaya , A SS3 Mimi da wayarta take zuwa school batare da kowa yasani ba se jameela susa earpiece suyi kalle_kalensu suji waka suyi game ,a time din wata friend din jameela da aka kawo suna aji shiddan tazo da cough syrup da yawa saboda ita ba musulma bace , In tasha taita abubuwa a slow ,abun ya burge jameela itama rannan tadan kora , Takoma tanata lum_lumshewa Mimi itama batason dadin ya barta seda taje ta shawo sannan suka haye bed, Daganan suka fara shan cough syrup a hostel , Ba Wanda yasan suna shan kayansu har suka zana SSCE ranar Daren last exam basu rumtsa ba ,sunata kuka sun saba kwana tare suyi komi tare gashi zasu rabu se in wani yakaiwa wani ziyara ,suka sha kuka sosai , Wanshekare sukayi exam akafara zuwa daukar jameela abbanta yazo daukarta suka rungume juna sukaita kuka sannan tatafi basu dade da fita gate ba akazo daukar mimin tashiga suka nufi gida, Dukkansu rayuwar gidajen bata musu dadi akan boarding din da suke yadda suka so , Suka cigaba da kaiwa juna ziyara suna abubuwansu, Umman jameela dake da yawan bibiya ita tafara gane jameela nashan syrup ,ta zauna taita fada jameelar tai gum harta gama tatafi, Fadan kam beshiga ba saboda ta saba ,wanshekare ma takara shan abinta ummanta naganowa taita jibgarta se time din abbanta yasan abinda suke ciki shima hankalinshi yatashi sosai, Daganan suka hanata fita bare ta samo syrup din, rashin hakan yasata tunani ta rika kunkumewa daki har takwanta ciwo se abbanta ya saimata waya danta rika debe mata kewa, Seta dan sake tana kiran Mimi suna sex chart suna jindadi, Watarana da rana after lunch gidan yayi tsit saboda kannen jameelar suntafi school , Ummanta na dakin abbansu tafito taji gidan tsit harzata shige daki seta nufi dakin jameela ta tsaya ta taga abinda taji tagani shine yasa jikinta ya dauki rawa, Jameela na kwance zanene jikinta ta wageshi yatsunta na cikin HQ dinta tana fingering waya manne a kunnanta suna wayar batsa da momcy dinta, Gabadaya wutar Umma ya dauke, Jameela da hankalinta baya jikinta tana jujjuya kai tafara nishi da sauri _sauri tana fadin "ohhh ohhh momcy I spill wayyo!!! Ahhhh" Kafin tagama Umma ta banka dakin a hauka ce tana hawaye ta rufe jameela da bugu da duka hannu biyu ta koina tana kuka , Jameela tabar zanan tatashi da gudu tafada toilet tana kuka tana duba jikinta, Umma tai zaune kan bed tana kuka tana kallon zanan jameela daya danyi stain , Tana kuka tace"jameela keda kanki kika lalata kanki jameela miyasa bazaki ce a miki aure ba seki zabi wannan hanyar yanzu idan anmiki aure yazaai mijinki yaganki da daraja me zakice masa ?,jameela meyasa kika gurbata tarbiyar dana baki?"ta cigaba da kuka, Kamar walkiya taga abban jameelar yashigo da belt yayita bugun kofar toilet harta bude yayita Zane jameela dake zindir yamata liss sannan yabar dakin, Jameela tai sheme tsakar toilet tana kuka duk tai rudu_rudu, Umma ta dauki wayar jameelar tafita a dakin tasamu abbanta a daki yayi tagumi da duka hannu biyu ta kwanta kan kafafunshi tana kuka, Yadora hannu jikinta yanajin tausayinta yake bata hakuri tanata kuka tace"jameela ta lalace jameela a bude take" Yayi saurin katseta "kibar kira mata lalacewa ki mata addua " Tundaga rannan sukasan halin da jameela ke ciki,tai jinyar jikinta tagama bayan two days momcy ta biyota don taji ta shiru Umma tai mata tasss tace karta kara ganinta Mimi tafita tana kuka , Jameela na tsaye tai karamin tsoki tajuya tashige daki, Umma tabita takara jibga, Wanshekare abbanta ya tafi aiki umman na salla jameela ta fice tatafi gidansu momcy domin bata hakuri, Ta samu idonta jawur suka hade kai sukaita kuka ,daganan suka rarrashi juna suka gama sukai wanka Mimi ta dauki kudi suka shiga motor driver yajasu super market Mimi ta siyawa jameela waya da mayuka masu tsada sannan suka kaita har kofar gida sannan suka koma, Abbanta yaga time da aka ajiyeta yana shiga gidan dakinta yawuce yasamu Umma tsaye bakin kofa tana mata fada ita kuma jameelar na zaune tanata taunar cingum ya sake zaneta, Basu san da wayar hannunta ba saboda dakinta daban kuma wayar kullum silent ,kotana waya bata daga murya, Lokaci daya ta kangare tadena jin bugu,batajin fada batajin bugu yawan bugun abban yasa ma ta rainashi ummarce take dan ragamawa, Result dinsu yafito nine credit Mimi tafara zuwa higher school itako jameela dukda iyayenta nada burin tai karatu suka hanata, Mimi data so take zuwa gida ta gayyaci jameela su more ta tafi, Su Umma iyakar su da jameela addua don yadda takeyi abun duk tsoro yake basu, Kullum ummanta tunani hartakamu da hawan jini duk bayan time setaje asibity,shima abba yanashan magani akai_akai sede beyi mishi irinna Umma ba da bata bacci , Wannan kuma duk sirrine tsakaninsu na cikin gida ko dangin Umma basu san me jameela ke ciki ba, *Cigaban labari* Wannan shine labarin jamee da Mimi mi kuka fahimta game da kai yaro boarding school ? Boarding school wurine daya tattara yara daga addinai da aladu da yare mabanbanta , Daga cikin abinda ke saurin juya tunanin yaro akwai abokai da abinda yake gani ,ka kai yaro school bakasan yayake ciki ba se visiting koda kana zuwa time_time bazaka iya gane halin da yake ciki ba, Yadawo hutun lokaci yakoma baka iya sanin komi ba, Wasu suna kai yaransu boarding saboda can amfi karatu,wasu yaran na natsuwa kuma suyi saurin girma,to wannan advantage dinta ne , Dis advantage din shine gamuwa da abokai barkatai masu kyan hali da marassa,rashin yin ilimin islamiya ba kowace school suke karatun kurani ba se Arabic itama jefi_jefi sede Islamic subject, bazaka san wane hali yaronka yake ciki ba,kamuwa da cutuka gurbacewar tarbiyya dasauransu, Taya boarding bazata fi kokari ba?an karkata ga boko kadai ,wasuma yaran ko karatun basayi saboda tunanin gida, *miye raayinku a kan boarding da day school wace tafi? Mu tattauna akan wannan* Ni nawa ganin day school tafi yaronki zeje makaranta yadawo kina ganinsa zaki rika lura da motsinshi da duk wani karamin sauyinshi ,ze rika zuwa islamiya yasan addininshi Wanda inyana boarding ba lalle bane, zaki cigaba da bashi tarbiyya batare da wasu sunkama miki ba,ni anawa ganin kenan nasan akwai boarding na Qur'anic and Arabic prvt,inde sune kuma yaran basuyi cinkoso ba gwarasu amma government Arabic school suma se addua nayi boarding Arabic amma har masu less akesamu suspension ake basu amma hakan be hana zuwa gaba asamu wasu ,dakenan fa inaga yanzu da duniyar ke kara lalacewa? Allah ya tsare wannan fa yan boarding ne secondary inaga yan higher school boarding? Allah de yashiryamana zuria ,amma ni anawa ganin ilimin yaro agabanka yafi yakuma samun natsuwa. *Se maganar raba daki da yara mata shinke kina supporting din hakan ko kuwa?* Raba daki da yara mata nakega kamar kuskure ne komin girmansu kuwa gwara ace kuna tare kina lura dasu yafi raba dakin da ba kowane time zakisan abinda sukeyi ba ,suyi baki friends sushige baki sanin komi, Dakin yana bada temako wurin gurbacewar tarbiyya anawa fahimtar kenan miye raayinki akan haka ? Kowade yasan addua itace gaba amma seda kula da lura se anhada duka sannan, muke da hakkin muba yaranmu tarbiyya bawasu dabasu san zafinsu ba wasu fa yaran a school suke kangarewa saboda dukan seniors se sudawo kamar itace, Allah ya shiryamana zuriarmu yabamu ikon kula dasu da basu tarbiyya, Ina bukatan dogon sharhinku a wannan page din , Thanks. ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣0⃣ *GARABASA👉🏼 Manzon Allah (S.A.W)yace hakika fadar subhanallahi wal hamdulillahi wa laihaillallah wallahu Akbar tana girgije zunubai kamar yadda bishiya ke girgije ganye* *Manzon Allah yace"wanda yafadi subhanallahi walhamdulillah wa lailaha illallah wallahu Akbar zaa dasa masa bishiya acikin aljanna ta kowace kalma daya fada* Gida Khalil ya nufa yanata faraa da annashuwa abinshi , Ya samu Hjy saratu na zaune tsakar gida tana sauraren radio don jin me duniya ke ciki da samun ilimi dajin waazuzzuka na malamai da shirye_shiryen mata, Yaje ya zauna gefenta ta kalleshi tana tunanin farincikin miye yakeyi duk yau, Shi ya katseta yana Sosa kai da sunne_sunne yace"Hjy nasamu yarinyar da nake so" Ta nata kallonshi tace"ummm"ta cigaba da kallonshi tana mamakinshi, Jin daga umm bata kara magana ba yace"Hjy inason kitura kawu manu yaje nemamin izini nafara zuwa wurinta" Yana rufe baki Hjy tace"maganar banza ba bincike bakomai zaije nema maka izini ? fara ce ko? Shine duk kabi ka rude kamar wani gaula to ni bazan mishi magana ba kaikaje ka sameshi tunda ka haukace, aise anyi bincike sannan ake zuwa neman izini daganan se neman aure amma bakasan yarinya ba bakasan halinta ba daga ganinta sekace aje karma kawani samu manu da maganar kar daga baya kasashi jin kunya kaje wurin iyayenta ka tambaya da kanka" Fuskarshi murtuke yace"Hjy idan kawu yaje zasufi dauka dagaske nake" Tace"auu dama da wasa kake? " Cikin jin haushi yace"wlh Hjy dagaske nake inasonta zan aureta kuma wlh baki gantaba Hjy koke zataimiki saboda salihace dagani ko yatsa bazata iya cizawa ba " Hjy tace"aa karkasani ciki nide ga wacce taimin can bakaso,and bawanda zanyiwa magana kaje can ka sameshi kuyi maganar tunda baka jiran a bincika" Yace"to Hjy "Ya tashi ya fita ranshi jagule, Hjy saratu tabi bayanshi da kallo a ranta tace"no wonder duk yau se washe hakora ake ashe ansamu jan kosai" Tace"uhmmm Allah ya kyauta to" Khalil na fita yashiga mota se gidan kawu manu yasa akai mishi sallama dashi, Kawun yafito yana ganinshi yana faraa yace"a'a Khalil memakon kashiga ciki" Ya sunkuyar da kai yace"a,a kawu dama akwai maganar data kawoni" Kawu ya hade hannaye ya meda attention yace"to Allah yasa de lpy" Kan Khalil duke yace"kawu na samu yarinyar da nakeso shine nakeso aje nemamin izinin nemanta kafin nafara zuwa" Kawu yace"to alhamdulillah ai haka akeso diyar wace awane unguwa?" Khalil yace"gidan alhaji Ahmad Sani suna bakin layout" Kawu manu yace"toto alhaji Ahmed nasan shi kuwa to baka da matsala zanje na sameshi yau dinnan ba se gobe ba " Farin ciki ya lullube Khalil yace"nagode nagode sosai kawu" Kawun ya cigaba da cewa"ai nasan shi sosai kuma yaranshi nada tarbiyya saboda nataba shiga motor dinsu ya daukosu daga school sunata bita gwanin dadi" (jamaa a question ilimi shine tarbiyya?) Khalil nata washewa kanshi duke yace"nagode kawu zan koma"yasa hannu aljihu ya fiddo dunkulin yan dubu_dubu da zasukai goma ya mika masa, Kawu da dama jira yake shiyasa yaketa kara kurara abun yayi sauri ya karbe yana faraa da godiya "Allah yakara budi yajikan alhaji..." Khalil yace"ameen natafi" Kawu yace"eh duk yadda mukayi zanzo na sameka" Khalil yajuya ya tafi kawu ya shige zaure ya kirga kudinshi goma ciff yace"arziki a gida ni yanzu hanyar samuna tazo zanta dibar kasona"ya fito yahau machine dinsa ya nufi layout, Yana zuwa ana Maghreb yayi salla masallacin unguwar sannan yakoma gidan yadade tsaye sannan yasamu yaro ya turashi gidan yayi masa sallama da megidan, Abban jameela ya dawo gida daga salla yasamu umman jameela tana zaune inda tayi salla tana kuka yaranta kananu sun zagaye ta suna tayata, Yaja yaran dakinsu yakoma wurinta ya rungumeta yana rarrashi Sega sallamar yaron, Bai jimaba don Umma kuka kawai take taki saurarenshi ya tashi yafita zuciyarshi nata zafi, Yana fita yaga kawu manu ya mika masa hannu suka gaisa fuska ba walwala, Kawu manu da suke wurin aiki daya dashi abban yace"alhaji nazo da muhimmiyar magana ne inafatan zansamu abinda nazo nema" Abba yace"inajinka" Kawu manu yace"dan wurina maana dan yayana alhaji da ya rasu shi yaga yar wurinka yana so ,shine yaturoni nema masa izinin zuwa nemanta" Abba harwani sanyi yaji a ranshi jin zai samu ya rabu da jameela, Dukda haka beyi faraa ba seda yayi jimm yana tunanin duk Wanda akabawa jameela an cuceshi to amma ze barta taita zamane haka?ko kuwa ze fadi halinta waye ze aureta haka? kenan dole yayi shiru amma sede baze amshi sisi ba ga duk Wanda ze aureta, Sannan yace"naji maganganunka manu kuma naji dadi matuka saboda nasanka nasan alhaji yaranka ai nawane ,yazo su fara gaisawa in kuma suka fahimci juna nabashi ita kyauta bana bukatar komi harta kudin sadaki zan biya mishi" Jin garabasa da karamci yasa kawu manu ya kai zukunne kasa batare da yasan time ba ,farinciki an mutuntashi yasa ya fara godiya yana durkushe, "Nagode nagode sosai alhaji Allah yakara budi yakara tsawon rai ina matukar godiya da wannan karamci Allah yabarmu tare nagode...." Yana tayin adduoi , Abba dayake jin nauyi don yasan dayasan wacece jameela dabazeyi murna ba ko godiya ya tadashi yace "kar ka damu ai an zama daya Allah yasa su fahimci juna zan koma ciki " Kawu ya cigaba da godiya har Abba ya shige,yanata murna ya hau mashin yayi gidansu Khalil hakoranshi waje don bashi good news, Abba na komawa ciki yasamu Umma ta danyi shiru se ajiyar zuciya takeyi, Yaje ya zauna gab daita cikin sanyin murya yace"kidena zubda mata hawaye plsss insha Allah zata gyaru kuma komai yakusa zama labari saboda yanzu wani dan office namu yazo, yazo nemawa dansa Neman izinin neman jameela nace yazo kuma in sun fahimci juna nabashi ita kyauta" Memakon farin ciki seta jefo tambaya"kasanshi ne ?danaji kayi saurin bashi?" Yace"nasanshi mana tunda nasan iyayenshi kuma da ace bana kirki bane da baze tsaya bin hanyar iyaye ba yadda samari sede kagansu da yanmata tunda kikaga haka aurenta zeyi kuma nagari ne, and nama daure ne da zanbasu hakuri saboda ji nake kamar na zaluncesu inna basu ita amma dana tuna kila yazama shiriyarta kuma hakan kamar tonon asiri ne shiyasa nace nabasu ita kyauta nasan su sosai ne" Umma ta danji sauki sede harta fara hangen gashi can ana wulakanta mata diya saboda kwankoce bata da komi karshe ma kila ya korota sede tunanin kila auren yazama sanadin shiriyarta yasa ta amince bawai donta huta ba, Tace "to Allah yasa alheri kuma yasa karsu fasa nangaba in sunji halinta ko bayan auren inbata dena ba"muryarta very low, Abba yace" amin kiyi fatan alheri kawai insha Allah komai yazo karshe amma ki fara mata dabaru irin naku na mata kafin bikin kota danyi daraja" Umma tace"ai dolene Allah de yasa ta yarda dan jameela zata iya cewa bata son shi" Abba yace"dolenta ta soshi itada ze temakawa" Suka cigaba da tattaunawa suna saka suna warwarewa yadda abun zezo dasauki, Su kuwa amare su Hjy abida game suka kunna sunayi suna wasanni sunata dariya abinsu sosai suke jindadin haduwarsu, Seda akai Maghreb da ishai hankalinsu yadawo sannan sukayo alwala sukai salla suka koma kan kujera Yana rungume daita Suka kunna kallo don basu wani jin cin abinci ita kuma Hjy abida shafff tama mance dacewa tana aikata alfasha ne da aurenta ba kamar yadda tafara tunani kafin tashigo ciki ba jikinta a sake yake kamar tana tareda mijinta a gidanta na aure shi kuma dama hakan ba farau bane sede yau din is special yakeji saboda son abida daya kara mamayeshi tayi ta hadu ta koina taste dinta ya kara zautar dashi, Wani blue film ya kunna me suna "not only joy will make u pleased" matasa suna zaune wurin cin abinci sunata dan labari yaja macen sede aka nunosu wani daki batare data ko cire riga ba yadora baki kan nipples nata yana sha, Suna fara kallon film din duk hankalinsu yatashi musamman Hjy abida da take rungume jikin jamil Wanda tun kafin ya kunna takejin deffirent ,inama zata rika samun runguma haka wurin alhaji nura amma ina yana rike da computer kullum calculation, Dukkansu idonsu kan tibin kafin a hankali taji hannun jamil nayin sama daga rikon daya mata kan ciki zuwa saman breast nata , Yana kaiwa kan breast dinta ya lumshe ido a hankali yakai baki kansu suna cikin rigar yarika tsotsa, Hjy abida ta lumshe ido tana sauke numfashi batasan time da take kara turo breast dinba saboda enjoying da take ihu da maganganu da TV keyi yasa suka rungume juna kowa na lasa da tsotsar lips na juna ,a kankanin time duk kayan jikinsu sukabar jikinsu jamil ya kwantar daita kan kujera yana kasa yayi kneel down yana kaiwa kowace gaba tsotsa ,hakan be masa ba ya tashi dasauri ya dauko yoghurt yazo ya zuzzuba mata ajiki itade idanunta a lumshe brain dinta bata aiki samm , Salon daya faramata ne yasata ware ido ta cije lips numfashinta nafita dasauri jamil yanata bin jikinta koina yana tsotse yoghurt din batare dako kyama ba hannunshi daya yana kasanta yana fingering dayan kuma yana kan gashin kanta yana shafa yayinda halshenshi keta aikin tsotsa bakinshi na fitar da groan hancinshi kuma na fitar da nishi ,(alhaji nura kaga takanka duk an tsotse maka matar😂) Kamar zata shide takeji numfashin datakeyi Neman daukewa yake dakyar ta daga hannu tadora akan sumar jamil tana murza da karfi tana magana "stop it jameel ....I will die ...plss stop it" Hakanma seya kara masa himma yakara dagewa tsotsarta yana kara shigar da yatsun shi ciki, Tafara sambatu"ohhhh my god plsss don't eat me all... ahhhhhh!!!" Ta meda hannu kan damtsenshi ta rike gamm tanata numfashi da sambatu tai released jin tanata ambaliya yasa ya fiddo hannun shi jage_jage dasauri ya jawo kafafunta ya rikesu ya shigeta da karfi, tabude ido jin abun har koli sosai take mamaki shi karami da kananun shekaru amma da big.... While ga alhaji nata babba amma da karamar penis, Ya cigaba da sex daita a tsaye yanata groaning tana tayashi haryayi released yana gama tsiyayewa yayi saurin meda baki gun yana tsotsa , Hankali tashe itada hartayi released na biyu tace"a'a'a' jamil noo plsss nagaji dan Allah kabari" Seda yadan dara be jira ba ya cigaba,tanata kokarin janye jikinta yana riketa koya akai se naga tai shiru ta lumshe ido tadena kokarin zarewa shi ko ya cigaba da abinda yakeyi,ganin abun bana karewa bane yasa nabarosu amma nasan yau kam ba bacci kara'i zaai, Gidansu faseelat na nufa nasamu tana kwance tana rike da waya tana waya da alhaji nura, Murya kashe tace"gobe muna da dinner kawata zainab da muke teaching tare zatayi aure muna da hidima danma ni bansamu naje anyi dani ba saboda banson zirga_zirga" Muryar alhaji nura a sannu da pleading yace"dear please karkije ina kishinki banaso ana kalleminke kibari kinje walima ta mata zalla" Faseelat tai dariya me sauti tace"dear kasan ni takace kai kadai kuma kaga dole naje ina cikin best friend kayi hakuri plsss" Ya sauke ajiyar zuciya yace"toya zanyi amma plss karki dade nifa da munyi aure ba zuwa dinner kowani event fita ma ba koina ba saboda ina da kishi musamman akanki dana keso fiye da komai a duniya" Tai murmushi"ehen nagode dear ni bani daga cikin matan dakeson zuwa events wannan ma dole ne so baka da problem" Yace"to bari na barki ki kwanta ki huta" Tace"kash!! Dear kamar karmu rabu Allah de yakawo ranar da zamu zama ma aurata mu kwana tare muna musayar numfashi " Dadi ya mamayeshi yace"ameen ameen dear" Tace"bye kai bacci lpy"takashe kiran ta rumtse ido tana tunanin nanda 3wks gatacan ta auri alhaji nura tunda bata da kowa nankusa da take gani seshi tunda akwai kudin akwai soyayyarta a ranshi amma de tafison mijin novel Wanda ya tara komai ,bata gama tunani ba taji message ta dauki wayar tana tunanin good night tasamu daga wani masoyinta ta bude Sega alert 200k daga alhaji, Tai dariya tana duban kudin tace"nagama da mutumin nan fa " Tanata faraa tace" bari kagani "ta danna masa kira ,yana zaune yana shan coffee ya dauka , Tai murmushin me sanyaya zuci tace" dear kudin miye?" Yace"gift from me kiyi li k'e" Ta kara murmusawa tace"wai baka gajiya ne ?kullum kanata kashemin kudi sunyi yawa dear" Ya saki murmushi yace"I love u faseelat kudi bakomi bane wurina inaji har zuciyata zan iya cirewa nabaki" Ta babbake da dariya tana dariya tace"a,a dan Allah kar a cireta abarta for me don ta cigaba da nunamun kauna" Shima yayi dariya , Ta rage murya in low tone tace "nima inasonka dear fiye da komai a duniya nagode Allah yakara budi" Zuciyarshi na narkewa yace"ameen sleep tight " Tai murmushi takashe kiran,ta cigaba da tunani, Tana kashewa kiran Hjy Rukayya ya shigo ya dauka bawani sauke murya yace"hello " Hjy Rukayya muryarta sanyaye tace"alhaji inafatan kana lpy" Yace"lpy lau ya akai?" Ta girgiza kai tace"yara keson su gaisa dakai sunata missing naka haryanzu baka kira kace abasu ba" Ya rumtse ido don shaf ya manta yace"sorry sorry aiki yamin yawane kibasu ina boy bashi" Boy na zaune jikinta sauran yara duk sun zagayeta sunason suji muryar daddy ta daurawa boy,suka cigaba da ansa daya bayan daya bayan sungama kafin ta amsa tai masa seda safe yakashe tabi wayar da kallo ranta na suya suka tafi suka kwanta, Gidansu Aliyu na nufa time din dare yayi nasamu yana kwance falo hannun shi biyu kan joy dinshi bacci ya daukeshi ita kuma tana bedroom kwance tanata baccinta wannan ya nuna mun haryanzu yanata daurewar yana bata hutun , Sena wuce gidansu mansura kusan biyun dare amma tana zaune kan praying mat tana ta istigfar tana zubda hawaye daga gani tashin hankali baze barta bacci ba, ************* A Niger aysha da pic din fahad bacci ya dauketa batare da shirin baccin ba ganin tayi bacci yasa mommy zuwa tashin ta takoma kan bed ,sede tana zuwa tasamu pic din fahad akan screen din wayar aysha, Tai murmushi sosai tafara tashinta,aysha ta bude ido tai sauri ta kashe wayarta taje ta kwanta , Mommy tai kamar bata ganiba taje ta kwanta itama,cikin dare aysha tatashi mommy ta rakata tayo alwala tazo tayi salla takoma ta kwanta, Washegari jumaa jumaatu babbar rana ranar da bawa kan bida kan samu, Tun gari beyi haske ba kira yashigowa me martaba daya daga cikin aminansa dayasa bincike akan fahad, Ya dauka suka gaisa bayan gaisuwa dattijon yace"amin afuwa na kira tunda safe akan maganar yaron Dr ne nima nasa anyimin dogon bincike akanshi maza da mata nayi matukar jindadin labarin da suka kawomin shiyasa nakira tun dawuri nafada maka,yaron natsatstse ne beda matsala baya da ko fada irin na maza kowani abu maras kyau duk inda akaje inba yaboba ba da addua ba abinda ake masa,yana da tausayi shiyasa yake tausayin marassashi kona kasa dashi ,babban abun yabawar shine biyayyarshi ga iyayenshi yana biye dasu sau da kafa shiyasa suke alfahari dashi ,matsalar daya ce kanenshi beda natsuwa shaye_shaye bin mata duk yanayi wasu ma suna cewa guy ne,sede inaga hakan ba matsala bane tunda bashi zaa bawa Matar ba fahad de lpy lau dana binciki wata Dr tace watarana sunga abun mamaki anyi accident kan hanyar zuwa Kaduna mata da maza duk sunyi daidaya wata mata duk jikinta awaje kayanta sun yayyage anyi tsaitsaye anata daukar vedio da pic ,yazo wucewa yafito yaga abinda ke faruwa dasauri ya nufeta kamar ze kuka ya zare rigar yadi dake jikinsa yasawa Matar dake zaune tanata nishi hankalinta ba jikinta ba, yana kuma sa mata yajuya ya tafi dagashi se vest Matar tacemin tadade tana tunanin abun setaji inama danta ne, baya ga tausayi yasan darajar mace,ina bada shawarar bashi aure saboda cancantarshi" Sarki yaji dadi sosai yace"naji dadin labarin nan ina kuma godiya zan karayin shawara" Dattijon yace"Allah ya tabbatar da alheri" sukai bankwana yakashe, Sarki yayi shiru yashiga tunanin waye yana kan tafiya ze cire rigarshi yasakawa mace ai sede daidaya don yanzu da anyi accident buri de a dauka awaya in antafi asibity acanne ma zaa sakewa mutum sutura inda bukata, Be gama tunani ba wani kiran yashigo ya dauka shima good labari ne akan fahad mutumin yace yasamu labarin fahad na cikin tafiya mistakenly wani dattijo yazo wucewa motar fahad ta shafeshi goron dake cikin tray din hannun tsohon ya watse haka fahad yafito dasauri dukda ba laifinshi bane yarike tsohon ganin beji ciwo ba mutane nata tsintar goron suna sawa a tray yaje yasa hannu aka kwashe dashi yayita bawa tsohon hakuri yakuma bashi kudade masu yawa, yace "yaron de yanada zuciya kyakkyawa kuma yasan girman tsoffi" Sarki yakara jindadi sosai har seda yadau waya yakira ummar aysha tana zuwa yafara bata labarin medadi, Taita murmushi seda yagama sannan ya nisa yace"idan de har Dr zata nemi aysha tabawa lafiyayyen danta dukda tasan tana da matsalar jinnu mu meze hanamu kin amincewa da nagartaccen danta" Umma tace"gaskiya ne ni inaganin Allah ne yaso hakan shiyasa ma kuka hadu da Dr din har kuka fahimci juna" Sarki yace"naba shi aysha duk time da Dr tadawo zan sanar daita" Umma tai murmushi tace"Allah yasa hakanne mafi alheri yakaimu time"cikin farin ciki suka cigaba da tattaunawa, Alhamdulillah kutayani murna blood sis dita ta haihu twins mace da namiji 😍Ku musu addua plss dafatan Allah ya bata lpy. [11/22, 9:35 AM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣1⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya kare mutuncin dan'uwansa musulmi Allah ze kare fuskar sa daga barin wuta* *special page for u hajja faty kiyi yadda kika so naki ne halak malak* A Nigeria Su abida basu rumtsa ba jiya da daddare saboda kwana sukayi suna sex da tsotse_tsotse hakan ya gajiyar dasu tunda suka samu sukai wanka sukai salla suka baje a gado dukkansu bacci ya kwashesu, Shi ko kawu manu a jiya yakaiwa Khalil good news da yarasa ina zesa kansa don dadi ya kira jameela yafada mata da kuma cewar zezo gobe da safe kuma ta amince da hakan, gidansu mansura tunda tai salla tai wanka ta shirya karfe 7:20 tafito ta leka dakin mama ta gaisheta , Mama ta amsa tace"lpy lau ina zakije haka?" Mansura muryarta har ta shake idanunta na zogi saboda kukan da tasha, murya shake tace"ban lpy ne shine zanje asibity" Mama tace"to Allah yabaki lpy sekin dawo amma sekin rage kukan nan mansura Wanda de ya mutu ya riga ya tafi baze dawoba kiyi hakuri kirika mata addua " Ta jinjina kai tatashi tafita ta tari adedeta bata tsaya koina ba se asibity,ta siyi kati ta zauna jira, Kasancewar tayi sauko dandanan akazo gunta tatashi tashiga ciki jikinta a mace tana hada kalaman da zata fadawa likita, Taja kujera ta zauna tai shiru ,Dr yana ta rubuce_rubuce ya dago ya kalleta ya meda akan rubutun dayake yace"meke damunki?" Tai shiru jikinta na dan rawa zuciyarta na harbawa, Ya sake memetawa kanshi duke"meke damunki?" Tace"am..am..am"am din datayi yawa yasa Dr yadago yana kallonta, Ta cigaba "am..am." Ya katseta "relax ki natsu kifadamin abinda ke damunki" Bakinta na dan rawa tace"dama na..naje anmin alluran bleaching yanzu kuma banason nai farin shine nakeso dan Allah amin wacce zata hana nayi farin kowani magani" Dr namiji magidanci me shekaru a kalla 45 yayi ta kallonta yarasa gane meyasa yanmata keyin bleaching yace"meyasa kikeso kiyi fari?" Tai shiru domin ba abun fada, Yace"meyasa kikaje akamiki allura batare da tuntubar consultant ba? ya kamata kafin kiyi kisan illolinta da kuma wasu abubuwa game daita,and ni banga dalilin da yakesa kuna bleaching ba ko kun raina kyau da halittar da Allah yamaku ne ko shaawa oho,amma kamar irinki mezesa kije ki bleaching keba mummuna bace yanzu idan kikai fari ya zaki koma?" Ya numfasa yace"kinyi kuskuren yin allurar bleaching domin in anyita ba wacce zata kasheta ta hanata aiki,yanzu dole sede ki hakura kiyi farin in adadin wacce akamiki aikinta ya kare zaki dawo kamar yanzu" Mansura ta share hawaye da suka zubomata tace"dan Allah Dr katemakamin" Yace "bawani temako dazan iyamiki sede bansaniba kosu Dr dasuka miki alluran suna da me karya ta ko hanata aiki" Ta sadda kai tanajin bakin ciki , Batare da rubutun komi ba ya ajiye file dinta ya kalleta ya tana zaune yace"in kinfita ki kiramin nabeela habibu"😂(Sarauniya) Ta daga kai tatashi ta fita, tana fita yaja tsoki yace"u r not serious mata" Mansura tafito idanunta cike da hawaye tana mammatsatsu tana medawa tana ta karayin danasani ta fita asibitin ta kuma tarar me napep ta hau yakaita gidan madam me allura , Ta shiga da sallama madam na tsakar gida tana hadin zobo tana ganinta tace"a,a karki karaso fita kibarmin gida karkizo ki dagulamin lissafi kamar jiya" Mansura tace"don Allah madam ki temakamin karnai farin dan Allah " Madam tace"nace kifita, kifita don uwanki da ubanki" Mansura ta juya tana hawaye tahau napep se gida,tana shiga tawuce dakinta ta haye gado tai kwance ta cigaba da kuka, Mama dataga shigowarta da kuka ta biyota tana tsaye tace"lpy mansura harkinga likitan?" Ta daga kai ba tareda ta dago ba, Mama tace"me yace?" Mansura na kuka ta dago tace "mama naje ganin likita ne don nasamu yamin allurar da zesa karnai fari amma yace dole senayi" Mama ta girgiza kai tace"halinki seke mansura halan zaki kare rayuwarki da shine seki jira har watan ya kare " Mansura tace"in na mutu fa kafin time din ga Fatima nan tatafi ba ciwo ba komai shine yabani tsoro " Mama tace"toyazakiyi tunda kinriga kinyi kiyi hakuri har tayi aiki tagama" Mansura ta cigaba da kuka zuciyarta na ciwo daga jiya zuwa yau harwani rama tayi ,mama na tsaye tace"kiyi hakuri karkijawa kanki ciwo ki kwanta ki dan huta kuka tunjiya haba" Mansura ta rage volume na kukanta ,maman tajuya tafita don karisa aikinta, A hotel Jamil HQ ne yafara farkawa ya kafe fuskar abida da ido yana tuna lagwadar dayake kwasa lalle mata suna suka tara kowace da nata taste din wata sede a kirata mace kawai amma mata na inda suke, Ina ma matarshi ta zama kamar abida yarsiririya yar dede me tarin niima da sweet HQ Sam bazeiya dena yabamata ba don yaji dadinta fiye da tunani, Ya saki murmushi tuno yadda jiya taita dukanshi ya sauka tana nishi ,shi kanshi yasan yayi aiki sosai ajiyan baze tuna time dayayi sex me tsawo irinsa ba , A hankali ya dauko hannunsa ya dora ya tsantsa akan karan hancinta ya taho dashi harzuwa bakinta yatsaya kan lip din yanata wasa dashi, Ta yamutsa fuska ta turo lips duk cikin bacci tana dukunkune a bedsheet ta sauke numfashi ta cigaba da bacci, Numfashin nata yaji da zafi sosai yakai hannu kan wuyanta yaji zafi ,ya dauke yadora hannu abaki yana mamaki a zuci yace"my ragguwa hardasu zazzabi" Shima yanajin jikinshi ba karfi yatashi ya nufi toilet ya sake brush yayi wanka da ruwan dumi sannan yaji dama_dama, yafito yana tsane jiki ya kalli abida tana ta bacci ya kira akawo masu breakfast ya meda kayanshi cos bezo da wasu ba, Few minutes aka kawomasu breakfast shaf_shaf ya zauna yayi yatashi ya dauki keys yafita ,boutique yawuce yasiyo kayan da ze kara rikita abida dasu cos shima yasan yanayin kyau in yaci gayu sannan ya siyo mata drugs yadawo, Kusan 1hr yanata tunanin ze samu har ta tashi amma ya sameta kwance har time din tana bacci, Yaje ya ajiye kayan ya cire na jikinsa ya saka wadanda yasiyo yakara fesa perfumes sannan ya haye gadon yadan yaye blanket din kadan yadora hannu a fuskarta yana murzawa a hankali, Can cikin bacci taji tadan bude ido kadan idanun cike da bacci ya saki murmushi yace"sannu my sugar" ta turo lips ta kulle ido, Yasa yatsa ya dan kware ido daya yace"kitashi kisha magani" Ta sake turo baki a hankali tace"plsss bacci nakeji" Yace"sorry uhmmm baki lpy yakamata kisha magani sannan seki kwanta ki huta " Bakinta a ture tace "jamil baka kyautamin ba inajin kamar banda ruwa a jikina " Ya danyi murmushi ya shafi gemu yace"ni da nai miki karin ruwa nine fa yakamata nace haka" Tai kamar zatai kuka tace"duk jikina yayi sanyi kamar ba nawa ba" Yayi dariya yace "sannu yanzu zan miki wanka na baki abinci ,drugs sannan nagoyaki harse kinyi bacci my sugar" yakashemata ido, Murmushi ya kwacemata Wanda yasashi kara sakin murmushi ,ya kamata yafara tubeta yanata kwanaren ya shafo nan yayi can yana lashe lips, ta rike hannunshi ya kalleta tace"barshi zan iya da kaina" Yace"meyasa saboda karnace inaso" Tace"a,a ina iyawa ne" Yace"haba my bride nabari kuma da munshiga toilet zanfito" Tai shiru ya karasa cire mata ya dauketa ya kaita toilet yahada ruwan wanka yasata ciki ya zukunna bakin bathtub din yana kallonta, Idonta tarr akanshi kayan dake jikinshi sun matukar yi mata kyau tace"tnx jamil" Ya girgizakai yace"Imm_imm my abida ni zanyi godiya kuma zatafi dadi a gado"ya karasa da murmushi, Tai dariya tace"Allah a,a nida kai kuma se gobe da safe na bankwana" Ya nuna kanshi yace"ni abida tunyanzu kinfara gajiya dani" Tai murmushi tace"bahaka bane jamil ni bansan ana gajiya da sex ba se jiya nagaji banajin zanji desire a yau din" Yace"zakiji kuwa kisamu ki karisa wankan ki kirani naxo na medaki bedroom na miki makeup na baki drugs" Tana murmushi tace"dama kaiya makeup?" Yace"badole na iya ba ina tare da mata" Ta bata fuska kishi ya taso mata tuno fa mata goma yayiwa haka maybe fiyeda hakan ma, Ganin ta hade fuska yasashi yin dariya yace"my abida a can baya ko amma a yanzu aikece kadai daga ke na rufe kofa" Ta harareshi yatashi yafita , Ta turo baki fuskarta ya mutse tafara wankan jikinta da zazzabin ta samu tayi tafito tabude kofa, Jamil da already ya fiddo kayan da yakeso tasaka jin bude kofa yasa yataso memakon ya dauketa se kamata yayi ta langwabe kai jikin kafadarshi harsuka karasa bakin bed, Ya dauko karamin towel yafara tsanemata jiki yanata mata sannu tanata binshi da ido tabbas alhaji yana da kula inbasu lpy amma beda time din tsayawa yabaka much kula har haka wanka dasauransu, Jamil ya shafeta da lotion da turaruka yasa mata kaya ya rungumeta yana feeding dinta , Tai lamo dinta jikinshi haryagama yabata drugs ta lumshe ido hannunshi kan gashinta yana shafawa ,tace"inason na karanta novel da nake karantawa kullum idan anturo nasan yau ma anturoshi" Yace"novel kuma my abida ki kwanta kihuta saboda anjima" Tace"ka karantamin plss semu kwanta" Yace"angama sugar" ya dauko wayar tana jikinshi yafara karanta mata littafi me dadin karatu *yayan gata* na hazikar marubuciya gwana feaner Matar soja, Tana jikinshi yanata karanta mata ma bacci ya dauketa ya gyaramata kwanciya shima ya kwanta don kara samun Hutu, Tunda safe Khalil ke faman kiran layin jameela sede switch off ,duk ya kosa yaji yata tashi ,itako jameela yau tunda asuba takara korawa saboda bacin rai datake ciki Mimi na fushi daita takasa gane Ita ba ajin Khalil bace zatai hakanne don jindadinta amma takasa fahimta jiya ta kirata da dare amma tana ta fada da daddare tasha amma dayake tana cikin bacin rai da asubar ma seda tasake korawa Sam_Sam batason tadawo cikin tunaninta, Har 12pm Khalil ya shirya ya nufo gidan dan yasamu ganinta koze samu natsuwa, Yana zuwa bakin kofar gidan yasake kira shiru ,ya samu yaro yatura gidan, Yaron nashiga yace"salamu alaikum wani mutum na kiran jameela" Gaban Umma yafadi ta kalli lungun dakin jameela ta meda kallo gun yaron tace"je kace bata nan" Yaron yajuya ya tafi Umma takoma dakin akaro naba adadi ta leka ta window jameela na kwanciyarta da rigar bacci tai daidaya tanata bacci , Umma ta girgizakai tace"akwai matsala kuwa tun baaje koina ba za aita karya da fita yagane yawo gareta"tajuya takoma ta cigaba da hidimarta, Yaron na komawa yafadawa Khalil batanan ,ran Khalil badadi yakoma cikin mota ya tada yatafi, Seda rana kusan 2pm sannan jameela tafito daga Ita se rigar bacci a jikinta direct kitchen ta nufa ta dauko warmer din abincinta da plate kannenta sunata kallonta takoma daki ta zuba taci tasha ruwa sannan tabude waya ta kira mimi taita ring sannan ta dauka tai shiru, Jameela tace"momcy kiyi hakuri ki yarda dani wlh saboda jindadinki zanyi haka" Muryar Mimi very low tace"najiki se anjima" Jameela tai saurin cewa"wai momcy ya kk so nayi ko baki yarda dani ba bakisan fa iyakar takurar da fadan dana ke sha ba " Mimi tace"bazan ganeba din saboda hakanne zaki yarda kizama katifar wani kato Wanda ko kyan fasali bedashi in kkce bakiso zaa doramiki shi dole ne" Jameela tanata jin haushi in zata biyewa burinta itama aise mijin novel amma ta hakura saboda jindadinsu Ita kuma taki ganewa ranta adan bace tace"to shikenan don nazama katifar katon nakeson auren"takashe kiran tare da Jan tsoki, Takoma tai kwance tana tunani gabadaya wani farinciki ko walwala bata samu a gidan amma dataje gidansu Mimi ta samesu hankali kwance ,itama fa setabar wurin takurar takoma inda zata wala Ita kadai tayi yadda takeso, Tana ta tunani takara daukar wata kwalbar takora tanata tande lips tana lumshe ido ta saki murmushi ta dauki wayarta daketa ring khalil na kira tai tsoki ta kashe ta, Se 3 su jameel suka tashi sukai salla sukaci abinci dukkansu sun wartsake daga gajiya suna gama ci yajata kan bed suka fara rikita juna, Abun yabawa khaleel mamaki seda yasha kira dakyar yasamu tashiga kuma an tsinke karde jameela ta sauya mind dinta akanshi ? Yace"ina jameela tawa ce ni kadai"ya cigaba da kullawa da warwara akan miye yake faruwa Yaita kwatanta kira shiru har laasar, Suko su jameel sunata dirzan juna dayake angamune tuni suka rude sunata aiki ba tsaiko se bayan laasar sannan suka samu kansu yayi kwance ta dora rabin jikinta kanshi suna kwance, Idonshi lumshe yanata tunani kamar daga sama taji yace"abida dama zaki kara kwanaki fiye da biyu banason rabuwa dake" Tana kwance akan kirjinshi tace"kwana biyu ne zanyi amma duk time da kakeso ka kirani zanzo koda mintuna ne" Yace"sugar haduwa dake ai sede kwanaki" Tace"kar kadamu a sannu har sati wataran mayi" Ya rungumeta yana murna , ******************* Gabadaya yau din shirye_shiryen dinner ta kawar faseelat zainab da abokin fahad sabeer akeyi, Tunda faseelat tai Maghreb ta zauna tsara kwalliya tasa wannan tai wannan ta bata time sannan tasaka doguwar rigarta red da black head tasa flat shoes dinta ta tsaya takara gyaggyarawa se walkiya takeyi tasha kyau sosai tasaki murmushi Takara duba jikinta sede rigar ta matseta amma bazata saka veil ba kartayi wani iri, Tana duba agogo taga karfe takwas saura tasan kafin taisa har amfara ta suri makullin mota da waya tafita , Tana fita ya omer na fitowa yabita da kallo daga sama har kasa fuska daure yace"ina zakije da wannan arniyyar rigar data fiddo miki komi" Ran faseelat bace tace"dinner zainab zanje kuma ni dress dina lpyarshi lau yaya " Yaja tsoki yace"da Allah jeki dauko veil kuma karki sake kikai 9 awurin 9dede tai miki a cikin gidannan" Faseelat kamar zatai kuka ta kalli Ummi data fito tana kallonsu,Ummi tai mata alama da ido akan tai shiru, tana turo baki takoma ciki tabude wardrobe dinta tai tsaye tana kallon veils dinta, Ta rasa na zaba tanata dubawa tasamu wani veil na sari yanata walkiya dogone sosai ta dorashi daga kugu zuwa saman kafada seyayi kamar Indian dress ta kalli agogo 8:10 ta girgizakai fuskarta murtuke tafito tana sauri amma cikin zuciyarta tana tunanin ze meda ita ta sakoshi , To her surprise tana fitowa tasamu harya bude mata gate don shima yayi mamaki datai shiru batai masa musu ba hakan ya masa dadi, Haushin shi datake ji ya ragu tashiga mota tafita ta dau hanyar hall din da ake dinner, Su fahad sune manyan aminai dasu aka bude taro maza sunyi ankon red wando farar shirt black suit wasu ko black jeans red suit shikam yana sanye da red jeans white shirt besaka suit ba , Wurin inba love music ba ba abinda ke tashi mata sunata wali gadagar_ gadagar dasu ba veil sunsha pited gown dinsu wasu ma rigar ba hannu se kananu, Fahad zaune kawai yake amma rabin hankalinsa nakan wayarsa yana latsawa, Faseelat na karasowa bakin hall din tayi parking tafito tana tafiya sannu ta shiga hall din, Tana shiga ta hango table din friends dinsu ta nufi wurin tana faraa , Harta wuce fahad wucewarta kawai yagani yaganta da veil yadda ta yafa shin kawai ma ya burgeshi ,yadda suke bidiar nan masu veil dinma kalilan duk a kafada yake, Tana zuwa ta zauna a seat tanata sakin murmushi ta kalli wurin Amarya da angonta suna kan step tai murmushi don sabeer din yahadu sosai, tayiwa kanta fata a cikin zuciya, Harta zauna fahad na kallonta tana zama yasamu ganin fuskarta tayi mishi kyau sosai musamman dayaga tana da shekaru sosai kuma daganinta wayayyace me mutunci nan take yaji sonta saboda itace dream girl dinshi, Yanata kallonta ya meda kallo akan wayarshi, Faseelat sunata dan labari sukai shiru tafara kara kallon wurin idonta ya sauka akan fahad dake zaune yana facing seat dinta shida friends nashi, Ya mata kyau sosai dressing dinsa yafita daban kuma ya amshi jikinsa ,ganin mafarkinta kuma burinta dakyar tasamu ta dauke ido akan shi harta gama kallonshi idonshi nakan wayarshi, Tana daukewa shi kuma ya dago yana kara kallonta yana ayyana abubuwa a ranshi , Tunda taje bata sha komai ba Mc ya gayyaci friends na Amarya suyi rawa duk suka mike wata kawar tariko hannunta, Faseelat ta girgiza kai ta zare hannunta ,suka tafi suka fara rawa suna juyi a sannu cike da kwarewa, Faseelat tameda ido wurinsu tana kallon rawar ,Ita sam rawa bata cikin rayuwarta da ace tanaso da setayi bawai don tarin jamaar dake wurin zasu hanata yiba, Fahad da keta kallonta yanayi yana kallon waya yatsaya yana kallonta ganin taki zuwa wurin rawar ,a ranshi yanata kara yabamata yana kara kallon fuskarta innocent face ce bazakace zatai fada ba ga faraar da taketayi data kara mata kyau, Hankalinta akan rawa yasha kallonta tana medo ido wurinshi shi kuma ya meda nashi wurin masu rawar sunata rawa bilhakki, Faseelat ta kureshi da kallo, wani halittarshi kamar shi yayi kanshi tsabar kyau shima fahad irin hakane, Yanmata suka gama casu aka gayyaci maza duk suka tashi bawanda ya gayyaci fahad cos sunsan baya ciki, Maza suna cikin rawa wayar faseelat tafara vibrate tana dubawa taga yaya omer ta kalli time wai har 9:30 duka setake ganin kamar yanzu tashigo wurin, Batare da tayiwa wasu magana ba tatashi ta nufi kofa dasauri , Fahad ya dago ze kalleta yaga wayam yafara dube_dube ya hangota zata fita dede wurin fitar yaga ta yadda wani abu, Dasauri ya tashi yabita cos lokaci daya sonta ya masa dirar mikiya sosai a zuci , Itako harta fice tana zuwa bakin motor tabude mota taga wayam ba keys se waya hannunta tai tsoki tajuya tana tafiya tana kallon kasa, Shiko fahad yana zuwa ya duka ya dauki keys din yanata kallonsu yana niyyar fita tana niyyar shigowa kowane hankalinshi na wuri daban sede sukaji sunyi karo, Keys din dake hannunshi suka fadi,tai sauri tai baya sannan ta kalleshi shima yanata kallonta, A time daya suka duka daukar keys din yariga ta dauka ,ta dago da murmushi ganin key dinta hannunshi murya kashe tace"I'm sorry plss" Ya kalleta kawai yayi murmushi ya mika mata keys dinta, Kamar karta amsa a slow ta mika hannu ta amsa tameda kallo wurinshi tace"tnx" Ya lumshe ido kawai ya bude amsar yaji kenan, Batare da jira ba tajuya ta nufi motor ,he don't know where to start wata zuciyar na cewa yabita ya fadamata feeling da yasamu lokaci daya akanta wata zuciyar na cewa yayi following dinta gida, Hartaje bakin motor ta juyo ta kalleshi batare da murmushi ba yana tsaye yanata kallonta ta meda kallo a motor tasa key din jikin kofar ta juyashi, Kwanan nan Baku samu kullum akwai abinda yake rikeni kuyi hakuri zan gyara [11/22, 10:14 PM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣2⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace idan dayanku ya gajiya bazeiya tara lada dubu ba toyayi subhanallahi sau 100 zaa rubuta masa lada dubu a kankare masa zunubi dubu* *MY BRO ADAMU INDABO NABAKA THIS PAGE DON JINDADIN KA SON SO* Ta juyashi taja murfin seda takara kallonshi still yana tsaye yana kallonta ta sakarmai murmushi daya matukar kama zuciyarsa tashiga motor zuciyarta nata lugude kamar zata fito saboda yadda taji tana masifar sonshi , Shikam yakasa zuwa ya mata magana seyaji ta masa kwarjini kuma betaba ba wannan shine karo na farko daya fara kallon mace dasunan so abun zeyi masa wuya, Hankalinta duk yana wurinsa tana cigaba da kallonshi ta glass ta rufe kofar tasa key tafara tada motor sede data tashi seta mutu ,ta kwatanta kusan so ukku sannan tai jimm tana kallon sitiyarin, Yana tsaye yana kallonta sosai yaji dadin kin tashin motar ya nufi motar yana tafiya a sannu ,yana zuwa yasa yatsu yadan kyankyasa mata glass so biyu kadai , Ta sauke glass din ta kalleshi tanata kara yabawa kyawunshi, Yadan duko jikin motor muryarshi me sanyi yace"can I help u?" Wai!!! dadin dataji a zuciyarta baze misaltuba ashe in ka ganshi bakaga komi ba sekaji muryarshi me dadi da sanyaya zuciya da ruhi, Ga kamshin dake fita daga jikinshi medadin gaske, Tai karamin murmushi tace"tnx "ta dora hannu a murfin ya matsa tabude tafito , Batare da ya kalleta ba yashiga motor ya kunna tana tashi ta mutu ya sakeyi haka ,ya fito a motan yabude gaban motorn yaji kauri lalle awai inda matsala take ya kalli motor ya kalleta ya meda ya rufe ya kalleta yace" I think akwai matsala a motar bana tunanin zata tashi" Faseelat ta dafe goshi ta latsa wayarta 10 saura minti 12 kacal ta bata fuska, Yana kallonta a hankali yace"inba damuwa zan kaiki gida kibar motor din anan I promised bazata kwana ba zaa gyaramiki and gobe zan kawomiki ita da kaina" Tai murmushin daukar hankali tace"nagode sosai" A time din yayi murmushi da yakarawa fuskarshi kyau ya juya ya nuna wata mota da hannu yace"my car "ya medo ido wurinta sannan yajuya yafara tafiya sannu, Tabi bayanshi tana tafiya a hankali farinciki fall ranta fatan ta de yace yanasonta amma batada wani big problem na miskilancinsa ai tana karanta novels tanajin yadda miskilan maza suke suna son mace zasuki nunawa bayan tana cikin zuciyarsu duk numfashi,tasani miskilaye murmushinsu da dariyarsu kididdigaggune amma they're jarumai in bed sun iya bawa mata hakkinsu ita kuma hakanne tafiso ,ita zata nunamai son zata nemawa kanta babban wuri a zuciyarshi da duk time da suke tare ze mance kanshi , Ita kadai take tunani har suka isa bakin hadaddar motar shi white color ya bude mata ya rike murfin ta shiga ta zauna sannan ya rufe ya zagaya ya shiga ya tada yafara tuki a sannu kamar kullum, Kamshin shi da nata da suka hadu suka bada kamshi daban medadi,tunda tashiga bata samu ta kalleshi ba kanta na kallon hannunta, Shiko yanata kallonta ta mirror time to time,har suka dau hanya be tambayeta wace unguwa ba don yama manta shafff shide kawai yana driving to home hankalinshi ya dauku kanta, Can zuwa ta dago taga tafiya kawai sukeyi ba hanyar gidansu ba,ta dan kalleshi ta dauke ido a hankali tace"zoo road " Ya kalleta ya danyi murmushi karami yace"I'm sorry ban kula ba" Tace"uhmm" Yana cigaba da driving bayan yasha round yace"I'm fahad dawood" Dadi a ranta ba magana muryarta very sweet tace"faseelat maaruf" Bazato taji yace"I like the name"hankalinshi a titi, Ta kalleshi tai murmushi tace"tnx" Suka cigaba da tafiya duk sunyi shiru ita in mind tana ta rokon Allah yasa ya fadamata koda wata kalma me kama da so , Shi kuma yana tunanin kar tace she's in love ko she's married ko engage to some one, Suka cigaba da tafiya har bakin kofar gidansu , Ranta badadi tace"wancan gidan"ta nuna da yatsa Ya nufi bakin gate din gidan ya tsaya, Ta kalleshi tace"nagode sosai se anjima"tadora hannu zata buda mota, Taji muryarshi "ur number plsss saboda gobe na kiraki idan nakawomiki" Tai murmushi ta amsa ta rubuta number ta mika mai tace"tnx once again"ta bude murfin tafita, Yabita da kallo tana fita taga ya omer tsaye bakin gate ,gabanta yafadi karya fara mata masifa gaban fahad ta karasa wurinshi dasauri , Tana isa tace"yaya dan Allah kayi hakuri wlh mota ta ta lalace nasamu ne wancan ya kawoni" Omer ya kalli motar fahad yana zaune be tafi ba ya daga mata kai,tawuce ta bude kofa ta shiga, fahad na zaune na kallon su duk yaji maganarsu yaga omer ya nufo motar , Fahad yabude yafito tunkan ya karaso yana karasowa ya mikawa omer hannu suka gaisa ganin duk tsara suke, Fahad yace"naga motar ta tasamu problem shine na kawota insha Allah gobe zan kawo motar " Omer yace"nagode sosai" Fahad yace"plsss is she ur sis?" Yace"eh she's my sis ita kadai " Fahad ya jinjina kai yace"I love her inason nasamu izinin zuwa wurinta mudedeta cos ban fadamata ba" Omer yayi murmushi yace"all the best" Fahad yayi murmushi yace"tnx"ya sake mika mai hannu suka kara gaisawa sannan ya juya yashiga motor yabar kofar gidan, Omer yabi hadaddar motar da kallo ya jinjina mishi da har ya masa magana dukda shekarun sunzo daya ,ga kuma maza sunata zuwa wurinta bawani Neman izini hardasu alhaji nura dake babba magidanci, Ya sauke numfashi memakon yashiga gidan seya shiga mota ya nufi gidanshi, Faseelat kuwa nashiga gida ta wuce dakin Ummi ,Ummi na kwance tace"ke se yanzu dukda ya miki fada akan karki wuce karfe taran" Ta zare gyalen jikinta tace"Ummi mota ta tasamu problem amma nasamu wani ze kulamin daita shine nasamu yakawoni gida ma" Ummi tace"kin sameshi kofar gida hala?" Faseelat tace"eh Amma nafada mai bece komi ba kila ma yawuce gida" Ummi tace"kije ki shirin kwanciya bari naje na kulle kofar" Faseelat ta juya ta tafi dakinta ,Ummi taje ta kullo gidan tadawo ta kwanta, Faseelat nashiga daki tafara zame kayan jikinta tana tunanin fahad tana ta murmushi zuciyarta nabata he love her soon or later zai fadamata hakan, Tana gama tube kaya ta dora Zane kan vest din jikinta ta haye gado ta kwanta rufda ciki tana cigaba da sakin murmushi, Can zuwa taga haske akan wayarta ta daukota tabude Sega missed call din alhaji kusan 4 da message guda daya tashiga message din tabude "ina tsananin kewar muryarki a dare daya daban samu naji taba, dear nayi sabo dake da bazan iya jure rashin wani abu naki ba ,yau bazan iya bacci medadi ba nasan barawone kawai ze daukeni fatan zaki kwana cikin farinciki mijinki in Allah yaso" Tai saurin cewa "ba amin ba insha Allah nita fahad ce fahad shi kadai"ta saki murmushi, Se kuma ta tsaya tunani alhaji nura did so much for her sauyinta lokaci daya problem ne kuma bahaka tana wayayya yakamata tayi ba zata cigaba yadda suka saba in ankusa bikinsu tace dole akamata zatai biyayyane su rabu lpy salin alin , Tai dariyar rainin hankali tace"my dear kenan" ta kuma dannawa number dinshi kira, Yana kwance dagasken yakasa bacci tunaninshi da zuciyarshi nata hangomai ga dear dinshi can tana fira da wani a wurin party Sega kiranta ya sauke wata nan nauyar ajiyar zuciya ya dauka, Tai murmushi tace"inason kai bacci medadi dear that's y nakira domin hankalinka ya kwanta tundazu na dawo donma mota ta tasamu problem taki tashi seda nasamu wani ya ragemin hanya" Alhaji yaji badadi duk dukiyarshi ace dear mota nabata problem yace"I'm not happy kuma insha Allah gobe zansa a kawomiki wata mota kidena using da wannan" Tace"dear banaso plss" Gabanshi ya fadi yace"why ?" Da shagwaba tace"ni inason tawan " Yace"karkidamu zansa akawomiki sabuwa desame color da takin" Tace"nide aa " Yayi murmushi yace"kima shirya gobe 10am motor naki zezo" Taturo baki "dear plsss ni kashin kudin yayi yawa banaso plss" Yayi karamar dariya yace"sleep well seda safe" yakashe kiran yanata murmushi, Ta dauke wayar a kunne tana kallo setaji tausayinsa tasan yana sonta sosai tace"dama zan iya dana aureka kodan saboda soyayyarka gareni amma sede kayi hakuri nasamu dream dina insha Allah burina yana gab da cika I'm sorry " Shiko yana kashe wayar yaji yadawo dede se sannan yayi tunanin abida duk yau bata kira ba ko hidima ta hanata kome ?kamar ya kira se yaga time10:45 seya fasa ya kwanta ya rumtse ido don yin bacci dama yanzu first lady a zuciyarsa faseelat se abida Hjy Rukayya last kuma ita kullum tana biye kamar jela, Ba jimawa bacci ya daukeshi me cike da mafarkin faseelat, Shiko fahad yana driving yana tunanin faseelat daya lumshe ido ita yake gani ga kamshinta da haryanzu bebar motar ba, Yana tunanin yakira me gyara yafada masa yazo ya amshi key din motor dinta don gyarawa, Yana karasawa gida ya samu me gyaran yabashi key sannan ya nufi part din daddy , Ya samu daddy nata aikinshi a system yashiga ya zauna seat takusa da daddy yace"sannu da aiki daddy" Daddyn ya dan dago yace"yawwa son kadawo" Yace"eh daddy marwan yadawo kuwa?" Daddy yace"eh sunde kawoshi dazun yana daki kwance yana bacci" Fahad ya girgiza kai yace"mommy fa kunyi waya?" Yace"inaga bazaa sameta ba harseta dawo inaga inda take ba network" Yace "Allah yamedota lpy" daddy yace"ameen" Fahad yace"seda safe" Daddy yace"Allah yakaimu " Fahad ya tashi ya nufi part din marwan ya leka yana kwance daidaya yanata numfashi ko takalmi basu ciremasa ba ya girgiza kai ya nufi part dinshi , Ya shiga toilet ya dan watsa ruwa da brush yafito yasa rigar bacci yahaye bed ya kunna system dinshi, Sede yana aiki yana kallon fuskar faseelat se yadanyi jimm inya tuno da wani abu daya burgeshi gareta sannan ya cigaba, daga karshe yayi tsoki ya dauko waya yakure number dinta da yayi saving da dream girl da ido yanajin kamar yakira yaji sweet voice dinta sannan ya kwanta, Ba yadda yayi ya kwanta ya lumshe ido ya cigaba da tariyo haduwarsun har bacci ya daukeshi cikeda dokin gari ya waye ya ganta, Khalil yata kiran jameela har yagaji ya hakura kuma yakoma gidansu da marece still amsa daya ce "batanan" yanata tunanin to ina taje haka? Itako jameela se Maghreb ta tashi jikinta a mace ta shiga toilet tai wanka ta sauya kaya ta dauko wayarta ta kunna kanta nata juyawa saboda baccin da tasha kuma hakan saboda over din datayi da drugs ne, Tana kunna wayar messages na apologize suka fara shigowa from Mimi, "Daughter I'm sorry but ki fahimci yadda nakeji inada kishi sosai yazan iya daurewa zamanki tareda wani muna sharing dinki ki duba mana" "I'm sorry da yadda naimiki Amma plss ki lura da halinda zuciya ta zata shiga idan hakan tafaru" "Shine haryanzu baki kunna waya ba?alright na yadda kiyi auren but promised me that bazaki yarda kiyi ciki ba" Irinsu ne tasamu daga Mimi tana gama karantawa tai tsoki samm haushi mimi ke bata da take hadata da Khalil wai har take maganar haihuwa dashi hmmm, Ta ajiye wayar ta fita tsakar gidansu,tunkan ta karasa fita taji muryarsu suna karatu, Tana kara sawa tasamu ummanta nata yiwa kannenta karatu da sukeyi duk bayan Maghreb, Ta samu wuri ta zauna tace"Umma sannu" Umman ta kalleta ta cigaba da karatu suma yaran basu meda hankali kanta ba, Tai tsit tana saurarensu gabadaya zaman gidan ya isheta kamar tafita takeji sede ba dama suna waje, Anayin ishai yaran suka tafi masjid ita Umma tashige daki yin ta ta sallar , Jameela na ganin haka ta tashi takoma daki ta dora after ta zari takalmi da waya tai sauri tafita tatari mashin tahau se bakin gate din gidansu Mimi tana zuwa tafara kwankwasawa megadi na budewa yaga itace yabata hanya tawuce ciki, Ba tsayawa ta wuce part din Mimi tana tura kofa taga Mimi tayi tagumi da duka hannu biyu idonta akan tv , Ta girgiza kai tunkan ta shigo kamshinta yasa Mimi tagane tazo wurin ta tashi ta karasa wurin ta dasauri ta jawota ciki suka zauna tana kallonta tace"meyasa kika kashe wayarki don nace banason kiyi aure na nuna bacin raina? Duk kin tayarmin da hankali" Ta kalleta da haushi tace"tunaninki shi yafi batamin rai kina maganar ciki zaman aure zanje ne ko kuwa zaman jindadi? Ya kamata kigane manufata zanyi auren ne kawai don Hutu na zan kasance ni kadai Wanda hakan dama ce agunmu ba takura bakomi, kuma kidena kishi da wancan gaulan da ko kallonshi banasonyi I love u kece nake gani naji dadi ke kadai ke cikin zuciyata" Mimi ta rungumeta tana sauke numfashi tanajin sauki_sauki, Jameela tace"just wait and watch wlh baze rika samu yadda yasoba u know bana shaawar namiji ko kyakkyawan namiji be taba burgeni ba bare har nayi shaawar this ugly kidena tadamin hankali momcy plss"taja plss din Momcy ta kamo fuskarta taiwa kuncinta kiss fuskar na hannunta tana kallon idonta tace [11/25, 10:57 AM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣3⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace ana bude kofofin aljanna ranar litinin da alhamis se ai gafara ga kowane bawa se wanda ke shirka da wadanda suke gaba se ace ku dakata ma wadancan har se sun shirya* *Son ku a jinina yake sisters* *Beelat (sarauniya)my heart beat* *Matar soja feaner* *My ruwan jiki golden girl* *Kanwa Ummu farouk* *My one and only Mhizzphydo* *Ina mugun sonku proficient writers Allah yakara mana basira da daukaka* Tace"promise?" Jameela ta daga kai tace"promised " Mimi tai karamin murmushi a hankali take matsawa da fuskarta idonta lumshe ta dora bakinta akan na jameela tafara kissing dinta, Jameela ta lumshe ido tabude baki suka cigaba da kissing juna suna enjoying hakan, Suna hakan nawani lokaci wayar jameela tafara ring ta katsesu Mimi ta zare baki tanata lashe lips tana meda numfashi ,itama jameelar na meda numfashi tana lashe lips ta kalli screen din wayar taga Khalil ne ke kira ta dan kalli Mimi ta dauki wayar, Khalil da yake kagare jin an dauka ya sauke numfashi yace "beauty inafatan kina lpy duk yau wayarki a kashe duk hankalina ya tashi ko nayi laifi ne?" Ta dan kalli Mimi taga fuskarta kumbure ta yamutsa fuska tace"lpy lau bansan ma wayar na akashe ba kana lpy" Yaji sanyi jinta tambayi lpyarshi yace"gaskiya bana lpy saboda rashin jin lpyarki harfa gida naje so biyu bakinan" Tace"ayya ina gidansu momcy yanzu haka " Yace"yaushe zaki koma ne?" Tace"yanzun nan zan koma" Yace"to ganinan zuwa yanzu" Tace"OK"takashe kiran yanajin dadi yashiga mota ya nufi gidansu Mimi, Mimi kuwa fuskarta bawalwala zuciyarta na zafi, Jameela ta kalleta ta langabe kai tace"plsss kidena damuwa kinji my sweety" Mimi ta kakaro murmushi tace"yanzun tafiya zakiyi batare da munyi bankwana ba kinsan gobe school zantafi" Jameela tai murmushi tace"karkidamu nan da time kadan zaki rika samuna koda wane lokaci ba takurar kowa" Mimi tabata fuska ta turo baki tace"ni I'm not happy fa" Jameela tai yar dariya tace"I sure u will nangaba kadan" wayarta tafara ring seda takusa tsinkewa ta dauka , Khalil yace"ina kofar gidan" Tace"alright "ta kashe kiran ta kalli Mimi tai mata killer smile tace" zansamu rakiyar?" Mimi ta harareta ta tsinkulo cikinta ,jameela tafara dariya mimin ma nayi ta kama hannunta suka fito har bakin gate sannan tasaki hannun jameela , jameela tai mata bye da hannu tabude kofar tafita mimin tabi bayanta da kallo tadanyi tsaye sannan tajuya cikin gida, Jameela na fita taga Khalil zaune a motor ta nufi motor din, Tana zuwa yafito yabude mata yanata faraa tashiga ya rufe yakoma yashiga yakama hanya, Motar shiru khalil ya kalleta yameda kallon a titi yace"hankalina ya tashi sosai yau ko abinci nakasa ci" Maganar tabata dariya waiko abinci yakasa ci tadanyi dariya kadan tace"ka kasa cin abinci because of me?" Yace"inasonki sosai har rashin lpy senayi kodayake yau dinma nida marar lpy duk daya" Tai murmushi tace"I'm sorry to" Yace"thanks" yanajin dadin hakan, Suna zuwa bakin wani super market yatsaya ta kalleshi da alamar tambaya , yana kallonta yace"zamu shiga mu danyi shopping semu karasa gida ko?" Tai murmushi kawai , Ya bude motar yafita ya bude mata ta fito suka jera suka nufi ciki ya dauki shopping cart suka nufi wurin cosmetic suna zuwa ta dauko lotion da take shafawa tasaka yanata sakin murmushi shi ko ta dauko turare da take using tasaka shikenan bata sake daukar komi ba, Sunata yawo ganin bata kara daukar komi ba yafara daukar different perfumes yana sawa, Ta kalleshi tace"ba kowane turare nake using ba kabarsu hakanan " Ya kalli kayan yan kadan yace"shopping mukazo? Kinki daukar kome" Tace"ihmmmm" Yayita kwasar kayan makeup yana sakamata suka koma kan sweet ya kwasa sannan suka nufi wurin biya, Aka fiddo kayan aka dora a bot mutumen ya kalleshi yace"60k" Abun ya bawa Khalil mamaki 60k ga kayan bamasu yawa ba besan lotion nata ba kadai 20k Mimi ke siya masu turarenta me tsada ne 25k cifff , Beda 60k a hannu yabada ATM nashi aka cire akasa masu a shopping bag suka fita suka nufi gida suna zuwa ta kalleshi tana mai wani murmushin dauke numfashi tace"zaka zo gobe?" Yace"dole na "yana murmushi, Tace" nagode seda safe" Tabude mota tafito yafito ya mika mata bag din ta amsa takara cewa "thanks" tajuya tashiga gida, Tana shiga tasamu Umma tsaye ta jingina da bango ta nata tunani tazo ta wuceta tace"sannu Umma" Umma tace"jameela zonan" Ta dawo ta tsaya, Umma ta cigaba da cewa "jameela baki tsoron bacin raina yanzun cikin darennan kika kama hanya kika fita" Jameela tace"ayya ummanmu Khalil ne yazo shine nafita muka gaisa seya kaini mukayo shopping kiyi hakuri plss banason ranki na baci saboda ni"tana kaiwa karshe takama hanya zata tafi hartayi tako biyu seta dawo tace"amm Umma nasamu Wanda nakeso ku auramin" Umma tai shiru tanata kallonta, Tace"inasonshi sosai Umma kuma wlh auren nakeso kumin da wuri" Umma ta cigaba da kallonta, Ta kalli ummar tace"kifadawa Abba" tajuya ta shige dakinta, Hawaye masu zafi suka zubowa Umma tasa hannu ta kwashesu tace"Allah ya shirya" ta shiga dakinta , Bayan mintina abba yadawo yana gama cin abinci Umma tace"jameela tabani sako tace afadamaka tanason Khalil kuma aure takeso" Abba ya girgiza kai Sam beyi mamaki ba muryarshi sanyaye yace"Allah ya shirya gobe zanje da kaina na samu manu in sun shirya su turo koma basu da gidan da zasu zauna ni zanbashi gida" Umma tace"kana ganin hakan yayi" Yace"toya zaayi tunda auren takeso gwara ai mata kar abin yazo yafi haka har tafara bin maza" Umma tace"to Allah yasa alheri" Yace"amin" Bangaren su jameel basuyi bacci ba anata kashe arna , Wanshekare Tunda asuba fahad ya tashi da tunanin faseelat yagama shirin shi yakira me gyaranshi ba jimawa yakawo motar faseelat an gyarata tsaf, Karfe 8:30 ya nufi gidansu seda yaje sannan ya dauki waya ya latso number dinta dream girl ya kira, Faseelat na kwance tana bacci kasancewar weekend ne tai sauri tatashi ta dauki wayar don tuni take jiran kiranshi, Ganin shine yasa ta dafe heart ta sauke numfashi ta dauka da sweet voice tace"assalamu alaikum" Yaji sanyi a ranshi yace"waalaki salam" Sukai shiru tace"ina kwana" Yace"lpy lau ina kofar gidanku" Dadi ya kasheta tace"alright ganinan fitowa"takashe kiran tanata murna tatashi dasauri tashiga toilet tai brush ta wanke fuska tadawo tasaka gown tadora Dubai abaya akai ta fesa perfumes tasa flat shoes tafita, Tana bude gate ya kureta da kallo seyaga ba makeup din tafi mishi kyau kuma dis dressing yafi mishi na jiyan kyau, Yanata kallonta harta iso bakin motar tai tsaye , Yadanyi murmushi ganin taki shigowa ya bude motar yafito, Ta kalleshi tadanyi murmushi ta sunkuyar da kai kasa tace"sannu da zuwa" Yayi gajeren murmushi yace"na cika alkawari ga motanki na kawo" Batare da ta dago ba tace"nagode sosai" Sukai shiru yanata kallonta yarasa ta ina zefara dakyar yayi kokari yace "bantaba soyayya ba I don't know what love is seda naganki kallo daya na miki naji kin kwantamin a zuciyata I love you faseelat and I want to marry you" Kanta sunkuye ta lumshe ido wannan moment din shine best in her life da dream man dinta ya furta mata love zuciyarta har narkewa takeyi, A hankali tace"I feel desame when I seeing u nima inasonka but I don't think we will get married" Yayi saurin cewa"why?"cikin sanyin murya Muryarta very low tace"my uncle suna da Wanda sukeso suhada ni dashi I don't love him suma sun sani they're planing to get me married to him nafada masu banason shi sunbani only 3weeks na fiddo miji sumin aure and idan bankawo miji ba zasu aura mun wancan and now only two weeks left for me" Ya lumshe ido ya bude ya medasu kanta yace"I love you and I will marry you in two weeks time" Tai saurin dagowa ta kalleshi yanata kallonta ya daga gira yace"yeah I'm ready ko one week ne bare I have 2weeks ,faseelat tunda nake bantaba furtawa wata soba saike u r my first love and you will be the last zan aureki a 2weeks and I'm happy to heard this my mom tanata so nayi aure yanzu tatafi Niger I wanted to surprise her data dawo ayi bikinmu amma yanzu zata dawo ta samu nayi aure kuma nasan she will be in so much happy" Faseelat tai dogon murmushi tanata kallonshi shima yanata kallonta, Yace"I love you " Tai murmushi me kyau ta sunkuyar da kai, Sukayi shiru yanata kallonta ya sauke ajiyar zuciya yace"I will go kibani number bro dinki I want to talk to him" Tace"OK" Ya ciro wayarshi a aljihu ya mika mata ta amsa tasaka masa tabashi, Yayi saving ya kalleta yace"sai munyi waya" Tai murmushi tace"bye" yajuya ya fara tafiya tai still tanata kallonshi, Ba jira taga ya tari me mashin yahau beko waiwayo ba suka tafi, Ta sauke ajiyar zuciya tanata murna ta ciro key na motan ta rufe tai cikin gida dasauri tana murna, Ummi na tsakar gida tace "lpy kike?" Faseelat tai murmushi tace"Ummi I'm in love" Ummi tace"tooo Allah yasa alheri " Faseelat tace"ameen"tai cikin daki dasauri ta haye gado tana murna itade zuwa dinner tai mata rana gashi tasamo miji irin Wanda takeso, Ta dauki wayarta ta latso number dinshi tanata kallonta special number har a gunta tai saving da *My handsome* tai kwance tanata sakin murmushi, Shi ko fahad yana zuwa gida part din mommy yawuce yasamu daddy na breakfast ya zauna yayi shiru, Daddy ya kalleshi yace"my son lpy?"ganin da magana bakinshi, A hankali da yar kunya yace"daddy nasamu wacce nakeso" Daddy na murna yace"I'm happy " Fahad yace"but daddy iyayenta sunaso su aura mata wani kuma bata sonshi yanzu duka saura sati biyu su aura mata shi inbata kawo Wanda takeso ba ,daddy I want to marry her " Daddy yanata kallonshi yace"yar wacece a ina take?" Fahad yace"a zooroad sunan babanta maaruf daddy kuma mommy tanata so nayi aure dama i wanted to surprise her tadawo tasamu nasamu mata but now inason ta dawo ta samu nayi aure" Daddy yace"kanaganin zatayi farinciki da hakan?" Fahad yace"eh zatayi daddy yarinyar is good tana da natsuwa kuma she's not very young " Daddy yace "alright shikenan zansa a bincika min nan da two days se muje nema maka aurenta inafatan hakan zeyiwa mom dinka dadi" Fahad yace"insha Allah daddy nagode"ya sunkuyar da kai, Daddy yayi murmushi yace"I will do my best kasamu yarinyar I have seen kana sonta sosai" Fahad yayi shiru yanata jin kunya suka cigaba da tattaunawa, *********** Karfe 10 na safe baban jameela yaje kofar gidan kawu manu yasa akamai sallama dashi bayan sun gaisa baban jameela yace"nasan zakayi mamakin gani na ni bana da tsarin in rika ganin yarinya sunata fira kowane time shiyasa bayan munyi mgna da kai na tuntubi jameela idan tanason Khalil kuma ta shaidamin hakan shiyasa naga idan har kun shirya nanda sati biyu sai ayi bikinsu idan ma har beda gida ni zanbashi harda muhalli" Kawu manu nata jindadi yace"nagode nagode alhaji kuma a shirye muke yaron yayi gadon arziki a shirye muke kowane time nagode sosai da karamci Allah yakara girma" Abba yace"to sekuje kusamu yayana kuyi mgnar insha Allah nanda sati biyun" Kawu manu yakara godiya baban jameela yatafi gidan yayanshi ya mishi bayani jameelar ce keson aure shima yabada goyon bayan yin bikin nan kusa , Tunda su jamil sukayi asuba ya like mata suketa kara jindadin juna saboda yaune last day ita kanta abidar batason tafiya shima hakan ne a wurinshi , Da karfe 2 da wani abu tana kwance jikinshi yanata shafar gashin kanta yana kuma taba duk inda yaso yace"abida I feel like crying banason rabuwa dake" A hankali tace"desame with me I don't know how to say it amma nasan zanyi missing komai naka" A hankali yace" sai yaushe? " Tace"when ever you want me sede not very soon saboda alhaji baze bari ba" Ya tura hannu tsakanin cinyoyinta yace"I will miss you" Ta sauke numfashi ta dora hannu a kirjinshi tana yawo dashi tace" I will miss u too" Yayi shiru yanata kallonta ta dago ido taga yana aikamata da sihirtaccen kallo ta tsaya suna musayar kallo tanajin sonshi sosai shima yanajin hakan a hankali tace"I have a special gift for u " Yayi karamin murmushi, tace"nasan I will not pay you saboda yadda naji dadinka kuma ka nunamin kauna but zanbaka su a matsayin kyauta zanbaka 400k cash and I will transfer 200k in your account " Ya sakeyin karamin murmushi sannan yace"thanks,before I love money more than everything amma yanzu I don't want them nafison ki akansu u r very tasty abida ni kadai nasan yadda nakeji akanki" Tai narkakken murmushi tai masa kiss a chest tace"thanks daga cikin abinda ke karamin jindadi yabona da kakeyi kana sani najini special"ta rufe fuska Yayi murmushi yace"a,a!! I'm telling u the truth gaskiya nake fadamiki kinyi ta koina my sweet sugar abida "ya ida maganar a kunneta Hakan yasa tsikar jikinta tatashi ta cire hannu ta daga kai tana kallon breast dinshi a hankali takai baki kansu tafara tsotsa in a passionate way, ya lumshe ido ya dora hannu kan nata yana massaging , Suka cigaba da rikita juna sun gurzu sun samu iya satisfaction sannan sukai wanka tare suka fito sunata dariya saboda yadda suka sha wasanni a toilet shi ya shirya ta itama ta shiryashi sukai feeding juna tai masa transfer din kudinshi tabashi wasu a hannu yamata godiya sukai zaune suna ta kallon juna seda sukai laasar sannan suka rungume juna sunajin kamar karsu rabu, Jamil yafara rikita mata lissafi ta hanyar aikamata da zafaffan kiss kota ina ta samu ta zare jikinta tanata nishi, ya fada kan bed yana meda numfashi yana calming kanshi ta dauki wayarta da trolley taja zuwa bakin kofa seda ta kai sannan tajuyo yanata kallonta ta sakar masa murmushi tafita, Ta na zuwa ta shiga mota ta nufi gida tanata tunanin jamil HQ dinta, [11/25, 12:19 PM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣4⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace bawa baze suturta danuwan shi bawa ba a duniya face Allah ya masa sutura a lahira* *Sakon godiya zuwa ga Hassan 80k Allah yakara lpy da nisan kwana* Hartakai gida tana tunanin shi inta tuno wani abun setayi dariya kawai tana zuwa tai parking ta nufi cikin gida tun a harabar gidan tafara haduwa da yara sukaita ihu mommy ta dawo sunata murna ta shiga main falo ta samu su Hjy Rukayya na kallo boy na zaune jikinta, Yana ganinta yayi sauri yatashi da gudu yatafi wurinta ta dagashi sama tana jujjuyashi yayita dariya yaga mahaifiyarshi ta dawo ta jashi ta zauna a kujera tana kallonshi tace"my boy na dawo nasan kayi missing mommy sosai" Ya daga kai, Tace"to na dawo and sena huta naje na siyomaka bike dinka bansamu na tsaya nasiya ba" Yayi dariya tana dariya ta daukeshi tadora a cinya sannan ta kallo Hjy Rukayya tace"mommyn su ina wuni?" Hjy Rukayya na faraa tace"kunata murna shiyasa nabari agama da yaran ya hanya ?" Hjy abida nata murmushi tace"lpy lau wlh ya kk ?" Hjy Rukayya tace "lpy lau danki yasha rigima duk ya rame ke kina can kina morewa naga har fari da kiba kika karo" Hjy abida ta kalli jikinta tai dariya tace"ina kiba anan kuwa nima inata missing dinshi ko boy?"ta kalli boy ya daga kafada, Hjy Rukayya tace"yakamata kije kihuta kici abinci se ayomusu tsaraban dan sunata lissafin tsarabarsu" Hjy abida tace"to sannunku "tatashi boy na hannunta taja trolley dinta ta shiga part dinta, Ta ajiye boy a falo ta kunna mai kallo tace" to jirani anan dan mommy" Ta shiga bedroom tafara cire kaya tana cikin cirewa ta tuno jamil da yake ciremata tai dialing number shi, Jamil kuwa tana fita yakara hutawa yanata farinciki ya nufi super market ya kasowa sisters nashi da mamanshi harda ma babanshi kudi matsayin tsaraba ya nufi gida, Yana cikin napep kiranta yashigo ya dauka yanata murmushi yace"my sugar kin isa lpy?" Tace"lpy lau kaifa katafi?" Yace"I'm on my way" Tace"ina cire kaya zanshiga wanka natuno ur soft hand and the way da kake ciremin kaya shiyasa na kiraka Im missing u" Yayi murmushi yace "miss u plenty plenty" Tai dariya takashe kiran ta shiga toilet wanka tanayi tana tuno moments dinsu da jamil da bazasu gogu a zuciyarta ba, Jamil na isa gida ya kwashi ledojinsa yashiga kannensa mata sukaita zuwa suna hugging dinsa danuwa yadawo sunata murna suka shiga dakin mamansu mamansu ma nata murna ya fiddo musu tsarabarsu mamar nata sa mishi albarka ya tashi ya nufi dakinshi da bag dinshi a goye ya cireta ya ajiye ya kwanta a bed ya lumshe ido yana tunanin how lucky he's 600k ga romon daya kwasa, Abida na gama shiryawa takwashi yaranta sukaje shopping kowa yadau meyakeso ta siyowa Hjy Rukayya wani hadadden lace me tsada takawomata Hjy taita godiya sude zamansu lpy lau dukda itadin ce me hakuri amma abidar ma nada sauki, Da marecen kawu manu yaje gidansu Khalil yayi saa yana gida dama tafiyar ta mutum biyu ce shiyasa yashiga gida suka zauna main falo domin tattaunawa, Bayan gaisuwa kawu manu yace"Hjy ina tafe da labarin farinciki jiya de naje nasamu mahaifin yarinyar da Khalil yakeso harya shedamin in sun dedeta yabashi ita kyauta,to yau kuma ya sameni akan cewa yarinyar ta shedamai tana son Khalil yace idan ana shirye nanda sati biyu sea daura aure" Dadi kamar ze hallaka Khalil kanshi duke zuciyarshi nata harbawa saboda murna ambashi kyakkyawa irin jameela kyauta with out his single penny kai he's the best lucky man on earth, Hjy ko dama jira take yakai aya tana ganin duk mahaukata ne harshi kawu manun yana dasa aya tace"wlh bayaso kwata_kwata abunnan bazeyiwu ba ,su rike diyarsu yafasa" Khalil yayi saurin dagowa fuskarshi murtuk yana mata wani kallo, Itako batasan yanayi ba ta cigaba da cewa "yazaai daga haduwa da yarinya zaace anbashi kyauta saboda me dole akwai alamar tambaya a gunnan waya sani ma ko ciki ne daita zaa likamishi " Khalil yakara daure fuska jin ana hada jameelar shi da cikin shege, Kawu manu yace"subhannallah haba Hjy miyayi zafi yarinyar nan ba bakuwa bace nasan iyayenta nasan ubanta sosai" Zuciyar Hjy na zafi tace"iyayenta daban ita daban dan haka ban yadda da abunnan ba kanme zaadau diya abashi sadaka duka yaushe suka hadu" Kawu manu yace"amma Hjy wannan aiba abun mamaki bane in kika duba baya iyayenmu suna aurar damu batare da munsan suwa aka aura mana ba kuma mun zauna lpy munyi rayuwa medadi" Hjy tace"aida da yanzu ba daya bane yanzu da duniya ta lalace yarinya me lpy zaa bashi kyauta ba sisi" Khalil ya dafe kai yanajin yana mugun yi masa ciwo kamar ze fito , Kawu manu muryarshi sanyaye yace "haba Hjy be kamata kina irin wadannan maganganun ba yanzu duniya tazo karshe mata sunyi yawa wlh akwai masallacin dana sani baa sati baa kawo tallar pic din mace ba meso abashi kyauta wasu har jari karshen zamani ne kuma inaga shi insun bashi kyauta bawani abu bane saboda dattijaine iyayenta kuma munsan juna" Hjy ranta bace idanunta jawur tace"manu nifa ban yadda da maganar aurennan ba abarta kawai " Kamar daga sama sukaji sheshsheka duk suka meda kallonsu kan Khalil suka ga kuka yakeyi kanshi sunkuye, Hjy tace"kace har an shanyeka tunkan auren se kai na mutuwa inde kukane amma bazaai aurennan ba" Khalil nata kuka kamar mace kawu manu yace"tashi kaje zamu ida maganar" Khalil yatashi ya fita yana cigaba da hawaye, Duk suka bishi da kallo Hjy na hararar shi tace"wanda besan ciwon kanshi ba " Yana fita kawu manu ya meda kallo gunta yace "Hjy dan Allah kiyi hakuri ayi abunnan wlh ina tabbatarmiki ba matsalar da zaa samu kiyi hakuri kibarshi ya aureta tunda suna son juna na rokeki kimin wannan alfarmar" Hjy saratu tace"naji na yadda amma sede kukarayin bincike kan ita yarinyar sannan kuma banason abashi ita kyauta abarshi yayi aurenshi kamar yadda kowa ke biya " Kawu manu yace"wannan bame yiwuwa bane bincike de karshen bincike nine kuma nayi tunda nasansu sannan batun abari yabiya kudin aure wannan daban yanzu de kinaso kisani jin kunya to nazare hannuna daga cikin maganar auren Khalil kuje kuyi masa keda danginki" Yatashi tsaye ranshi bace ze fita, Jikin Hjy yayi sanyi dole de su manu sune masu dorawa Khalil aure yanata rokonta ko albarkacin shi ta hakura bare wancan dogoren idan yataso ta gaba se hawan jininta yatashi , Murya sanyaye tace"manu kayi hakuri ka tsaya muyi maganar" Yajuyo ya kalleta ganin tai sanyi yadawo ya zauna , Muryarta sanyaye tace"na yadda da auren kuma kuje asa bikin amma dan Allah kukara bincikowa" Kawu manu yace"karkidamu kanki hjya ki godewa Allah ma da kika samu surika yar babban gida insha Allah se kinyi alfahari da auren" Tace"to Allah yasa"tanata hada zufa itade zuciyarta bata gamsuba gani takeyi da akwai wani abu, suka tattauna yatafi Kawu manu nabarin gidan ya kira abban jameela ya sheda mai jibi zasu zo Neman auren, Da marecen fahad na zaune gidansu sungamo daurin auren sabeer haryayi bacci yatashi yana zaune yana kallon ball yafara tunanin faseelat, Ya dauki waya ya kirata, Faseelat na wurin biki tafita ta dauka takara a kunne, In cool voice dinshi yace"my queen ya biki?" Tai murmushi me sauti tace"lpy lau inanan nazo bada jimawa ba" Fahad yace"ki kulamin da kanki sosai" Tace"nima ka kulamin da kanka" A hankali yace"hope motar ba problem?" Tace"eh" Yace"OK se munyi waya anjima and karkiyi dare ki koma da wuri" Tai murmushi tace"OK bye"takashe kiran, Tai shiru na minti biyu tana tunanin miskili Ashe haka miskilancin yake ? Tunkan auren harya fara bata order tayi kaza tunkan su saba kenan ya kenan a gaba? Seta tuno miskilayen cikin novels suna juya matansu suna basu wuya amma kuma suna sonsu se wacce akeso akewa haka daga karshe har kuka suna yi musu koma sufara hauka tai dariya tace "jealous" [11/26, 9:54 AM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣5⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya lamincemin tsakanin bakinsa da kafafunsa ni kuma zan lamince masa aljanna* Takoma cikin taro suka cigaba da hidima saboda yau ma event sukeyi ladies evening, Har karfe 6pm bata tafi ba tana wurin suna cigaba da taya zainab murna na cikar burin ta na auren muradin zuciyar ta sabeer, Fahad na zaune yaji yanason ganin faseelat yana kuma so yaga wane kalar dressing tayi 6 dede ya shiga mota ya nufi karamin hall da suke event dinsu, Yana cikin mota ya keta tunaninta se yayi tsoki besan haka son yake ba gashi yanzu yafada tafkinsa zuciyarshi takasa natsuwa kullum cikin tunanin masoyiyarsa yana tunani har yakai bakin hall din yatsaya daga dan nesa yayi parking yayi zaune cikin motor yanata kallon kofar hall din ko zega fitowar ta, 6:15 faseelat tafito tanata sauri sede tana fitowa taga wata motor fake ba desame mota data jiya ba yanayin yanda gabanta ke faduwa yasa tagane fahad dinta ne kamar zata wuce se kuma ta nufi wurin motar , Fahad yanata kallon kofar yaga fitowarta ganin ta nufo motar yasashi sakin murmushi ya shafi sajenshi ya cigaba da kallonta tana nufoshi tana tafiya sannu kanta kasa, Yatsaya kallon dressing dinta tana cikin material lace light purple da kwalliyar lace milk a jiki ta yafa milk gyale da flirt shoes milk ba jikka hannunta se wayarta da key na motor dinta fuskarta ba makeup iyakarta powder da lip glow, Harta karaso bakin motar yana kallonta tana zuwa tabude murfin motar tashiga wani kamshi me sanyi yabugi hancin fahad ya lumshe ido ya bude ya cigaba da kallon ta, Ta zauna ta kalleshi ta danyi murmushi tace"I'm sorry Amarya ta rike ni" Yanata kallonta yace"yaakai kikasan ina nan?" Tai murmushi tace"bugun zuciyata daya sauya ya sanarmin masoyina nakusa" Yayi murmushi yakara kallonta wuyanta bude da kuma gaban rigarta yaji wani bacin rai da kishi ya dauke ido a kanta a hankali yace"I don't like this kind of dress faseelat" Ta kalli fuskarshi duk annurinta ya bace sosai taji badadi ta kalli gaban gyalen ta jawoshi zuwa saman kai sannan ta yafashi ta saman kafada murya sanyaye tace"I'm sorry plss" Yadan yamutsa fuska ya kalleta yace"is this how u used to dress?" Ta girgiza kai , Yace"I'm not happy" Tace "I'm sorry plsss"kamar zatayi kuka, Yayi shiru ya duba agogon hannunshi yace"kije gida Maghreb ta kusa I will come tomorrow" Ta shagwabe fuska tana mai wani kallo tace"ka hakuran?" Ya kalleta duk ta shagwabe fuska tanata mai wani kallo kamar zatai kuka, yayi murmushi yace"I must kitafi gida " Tayi murmushi ta langwabe kai tace"thank u se goben" yanata kallonta tabude motar tafita dasauri take tafiyar tashiga motarta ta nufi gida tanata farin ciki wannan zuwan da yayi yakara tabbatar mata tana da babban wuri a zuciyarshi, Seda yaga ta tafi sannan yatada mota yabar wurin yanata rewinding yadda ta shagwabe fuska tana bashi hakuri yayi murmushi ya sauke ajiyar zuciya ya cigaba da driving, Faseelat takoma gida tanata farinciki tana zuwa ta haye bed taita meda numfashi sosai take kokari idan suna tare ji takeyi kamar ta rungumeshi tsabar son da take mishi ta lumshe ido tana cigaba da tuno yadda taga kishinta sosai a idonshi da yanayin fuskarshi da motsin bakinsa time da yake ce mata "I don't like this kind of dress" idonta lumshe take cigaba da tunani wane kalar dressing yafiso? Zuciyarta tabata amsa "decent" tai murmushi tace"from now on" Bayan ishai alhaji yakira abida tana ganin kiranshi ta dauka tana murmushi tace"my alhaji" Yayi karamin murmushi yace"kindawo lpy ya hanya ?" Tace"lpy lau fatan kana lpy?" Yace"lpy lau tunda kika tafi shikenan kika manta dani" Tai murmushi me sauti tace"jamaa da taro suka hana amma kasan ba yadda zaai na mance da uban yayana" Yace"uhmmm "yana yar dariya yace" nasan kingaji ki huta seda safe" Tace"thanks ka kwana lpy" Yakashe kiran ya dannawa Hjy Rukayya kira tana cikin yara suna bitar karatun boko aka kawomata wayar ta dauka tace"assalamu alaikum" Yace"waalaikumussalam" Tace"ina yini ya aiki?" Yace"lpy lau ya yara fatan kuna lpy?" Tace"lpy lau muke kaima kana lpy?" Yace"sosai kamar ku da yaushe abida tadawo? " Tace"bayan laasar " Yace"OK seda safe akwai aikin da zanyi " Tai karamin murmushi tace"to nagode Allah ya tashemu lpy"takashe kiran ta cigaba da abinda takeyi, Shi ko yana samu yagama dasu yakara gyara kishingida a jikin seat yayi dialing number faseelat, Faseelat bata dade da kwanciya ba tana online kiran yashigo ta bata fuska tunanin kar suna waya fahad yakira ta dauka ta rage murya sosai kamar marar lpy tace"my dear" Ya saki murmushi yace"my sweet dear ya kk? ya hidima?" Muryarta very low tace"ban tafi ba ban lpy" Ya razana hankalinshi a matukar tashe yace"meyasameki dear ?meyasa baki sanarmin ba since?" Kamar marar lpyar gaske murya sanyaye tace"kaina ke ciwo sosai da fever" Yace"sannu sannu dear Allah yabaki lpy zan kira likita yazo ya dubaki" Tace"aa naje hospital sunbani drugs harna sha yanzu ina kwance" Yanajin dama ciwon yadawo jikinshi yace"sannu dear Allah ya baki lpy kiyi bacci seda safe"yanaso ma yafada mata besa akawo motar ba yaga wata latest mota ta mata shine yakeso ya tahomata da ita from kwatano, Tace"ihimmm!!" Ya kashe kiran yanajin matukar tausayinta duk se yaji shima baya lafiyan daga kishingide besan time da yakarasa kwanciya akan kujerar ba kanshi yafara sarawa jikinshi a mace yanata yamutsa fuska yatashi ya nufi fridge ya balli paracetamol yasha yahaye bed yaja blanket ya kulle ido heart dinshi nata beating, Faseelat najin yakashe ta yamutsa fuska ta ajiye wayar tana jiran kiran fahad dinta ya shigo mata, Hjy abida na tare da yaranta wayar ta tafara ring ta dauka ta shiga bedroom , Jamil na kwance da sexy voice yace"sugar abida I'm missing ur sweet smooth and warm body" Tai dogon murmushi me sauti tace"tun yanzu yau ne fa muka rabu and seda kasamu har na daren sannan kabarni" Da shagwaba yace"imm imm ni bana gajiya dake ne ki kirani kidan samamin relief" Tai murmushi tace"I'm sorry kasan nayi 2days bananan yanzu na dawo yarana na bukatata kusa dasu yaude zamuyi hakuri se gobe tun asuba zan kira" Yace"wayyo ni yau zanyi kwanan kunci bake ba vedio call " Tai dariya tace"I'm sorry kuma plss karike alkawari no girl friend no sex chart no sex with some girl expect me" Yayi murmushi yace" done abida sonki baze barni nakara kula kowace mace ba karki samu damuwa" Tace"nai farin cikin jin haka my hero kai bacci medadi cike da mafarkina" Yayi murmushi yace"I love u bye" Tai murmushi takashe kiran takoma main falo cikin yara tanata sakin murmushi abinta, Bayan ishai Khalil yatafi gidansu jameela bayan ya tsaya ya siya mata waya,yana zuwa tafito tana baza kamshi tashiga motarshi ko kallonta beba yana cikin tunani, Jameela na kallonshi fuskarshi ta dan kumbura tace"lafiya Khalil meke damunka ?" Ya kalleta ya danyi murmushi karami yace"lafiya ta lau tunaninki ne yamin yawa beauty ashe haka kikesona sosai ?" Tai kyakkyawan murmushi tace "kai din na musamman ne ai kuma ka cancanta" Yayi karamin murmushi yace "nagode da kauna Allah yabarmu tare" Tana faraa tace"ameen my khaleel!!"taja khaleel din , Yayi gajeren murmushi ya dauko wata leda kasan seat ya mika mata yace"my gift saboda labarin farin ciki dana samu nagode " Ta amsa ta kalleshi tace"nagode my" Ta bude ledar a gabanshi sega waya ta fiddo wayar ta jujjuya tana murna tace"wow!!!! Nagode sosai my khaleel I so so much love u" Yanajin dadi yace"I love u too beauty " Tai murmushi tace"but naga kamar akwai abinda ke damunka fa" Yace"karki damu its normal " Tace"alright ni zan shiga gida" Yace"bye" Tai masa bye bye da hannu tafita da ledar wayar ta tashige gida , Ya sauke numfashi ya girgiza kai tuno yadda yabar Hjy nata cewa bata yardaba yanajin tsoron komawa gida ya nufi gidan, Jameela na shiga daki ta ciro wayar takara jujjuyata tana murmushi cos tana da tsada ta dauki old wayarta ta kira Mimi, Mimi na school ta dauka da wasa tace"amaryar khaleel" Jameela tace"momcy kenan tun baa daura ba?" Mimi ta tabe baki tace"ai daurawa zaayi ko" Jameela tai murmushi tace"nan da sati biyu kuwa" Zuciyar Mimi tai mummunan bugawa dakyar ta samu tace"I'm happy for u" Jameela ta rage murya tace"kiyi hakuri momcy kinji? Nasan badadi but ki daure karki manta namiki alkawari zakiji dadin aurena" Mimi tace"immm bakomi" Jameela tace"now kinsan me ina missing soft lips naki " Mimi tace"I'm not well se gobe may be nazo may be se jibi zanzo gidan " Jameela tai murmushi tace"my momcy kishi to shikenan seda safe kiyi baccinki plss" Mimi tace"naji seda safe"takashe kiran, Jameela ta girgiza kai tana ganin in Mimi ce zatai aure ita baza tayi kishi haka ba ta tabe baki ta sauya layukanta zuwa sabuwar waya ta ajiye tsohuwar ta hau network, Khalil na isa gida ko dakin Hjy be kalla ba ya nufi dakinshi yashiga, Karar bude kofar yasa Hjy tagane ya dawo jikinta mace ta nufi dakinshi, Tasamu yana zaune yayi tagumi da hannu biyu tana tsaye be kalleta ba tace"Khalil ba sekayi fushi dani ba na yarda ka aureta kafara shirin biki " Yayi saurin dagowa yana murna yace"dagaske Hjy?" Tace"eh dagaske sede inason kai mata lefenta sannan ka zabi gidan da zaku zauna kasa afara gyarashi" Yanajin tsananin farin ciki yace"nagode Hjy nagode sosai "kamar ya rungumeta, Ta kalleshi ranta badadi tajuya tabar dakin , Yayi tsalle yana daga hannu se sannan yaji yunwa yafito ya nufi kitchen ya dauko abinci yakoma ya zauna yacika cikinshi yanata farin ciki sannan ya haye bed ya kunna kallo, Itako Hjy na komawa daki ta haye gado tai kwance tana tunanin wannan lamari, Fahad sune manyan friends suna wurin rakiyar ango be samu ya kira faseelat ba, Ita kuma takasa bacci tana kwance zaman jiran kiranshi, Bayan sun dawo daga rakiyar ango yashigo gidansu kamar kullum part din mommy yake fara shiga yasamu daddy da marwan zaune yayi mamakin samun marwan zaune ba cikin maye ba, yanata kallonshi ya zauna saman kujera yace"sannu daddy" Daddy ya meda hankali wurinshi yace"welcome son dama inason ganinka" Fahad yace"to daddy " Daddy yace"nasa an min bincike kan yarinyar da family nata" Fahad ya baza kunne fuskarshi sunkuye yana fargaba kar ace da matsala saboda yayi nisa da sonta , Daddy ya cigaba da cewa"mahaifinta ya dade da rasuwa kuma family dinta lafiya lau ,ita dinma haka nasamu labarin tana koyarwa a boarding school kuma tana da manema sosai yanzu de ba matsala insha Allah ka sanar mata tafadawa iyayenta zaka turo magabatanka abamu lokaci" Yaji dadin maganar daddy sosai yace"nagode sosai daddy" Daddy yace"Allah yasa alheri nasa a hadamin lefe 2 set ai is okay?" Fahad yace"eh daddy" Daddy yace"and gidanka dama is ready zansa akara gyarashi sosai ai decoration dinshi" Kan fahad sunkuye yace"nagode daddy" Daddy yana lura da farin cikin da fahad ke ciki yayi murmushi yace"Allah yayi maka albarka kaje kaci abinci" Fahad yace"ameen daddy I'm okay nakoshi seda safe" farin cikinsa ai baze barshi cin abinci ba sosai yake murna sede shi bayason matarshi na aikin gwamnati but he's happy , Yana niyyar tashi ya tafi sukaji muryar marwan yana magana baki a sumbure da kuma shagwaba "daddy nima aure nakeso " Daddy da fahad sukai saurin kallonshi suna mamaki, Daddy yace"ka gyara halinka in kanason aure" a takaice, Fahad ya harareshi ya tashi ya fita, Marwan yace"daddy idan nayi auren zan gyaru I sure" Daddy beko kalleshiba hankalinshi kan system yace"wasu iyayene zasu baka diyarsu kana haka ?" Marwan yace"plss daddy" Daddy ya kalleshi fuska hade yace"leave here" Marwan yana sumbure _sumbure ya tashi ya tafi part dinshi ,yahaye bed yajawo shesha yafara zuka yanata jan tsoki, Fahad nashiga part dinshi yafara cire kaya zai shiga wanka ,faseelat data kasa hakuri tai dialing number dinshi ya kalli screen din yana mamaki ya dauka in calm yace"baki barci ba?" Muryarta very low tace,"taya zan iya batare da jin muryarka ba" Ya danyi murmushi yace"muna tare da ango shiyasa ban samu na kira ba I'm sorry" Tai murmushi me sauti, A hankali yace"kiyi bacci seda safe zanzo" Tace"OK bye" Yace"byee!!" Ya kashe kiran yayi murmushi ya ajiye wayar ya karasa tube kaya yashiga wanka bayan yafito yayi shirin bacci ya kwanta ya lumshe ido yana harsaso irin rayuwar da zasuyi da dream girl dinshi har bacci ya daukeshi , Itama tanajin muryarshi ta kwanta bacci tanata sakin murmushi har baccin ya dauketa, Bangaren ango sabeer dukansu suna cikin shauki da dokin daren da suka dade suna fata gashi yazo sukai salla suka zauna cin abinci sunata musayar kallon masoya , Sukai feeding juna sunata sakin murmushi sannan sabeer ya nufi part dinshi yayi wanka itama tashiga tai nata wankan tafito tanata farin ciki yau zasu hada gado da masoyinta zasu san juna zasu nunawa juna adadin son da sukewa juna, Shiko sabeer dan bin malaman tsibbu ne a haka yaketa cigaba yana tunanin sune ke temaka masa shima wani abokinshi ya kaishi amma sam fahad besani ba bama shikadai ba da yawancin friends nashi basu sani ba, tunda zaai Karin matsayi a company dinsu ya shiga damuwa domin yanason matsayin wani friend dinshi yakaishi wurin malamin yafada mai bukatarshi malamin yace bama yanzu kadai ba har nangaba zakaita samun nasara a duk abinda kakeso inde kanabin kaida , Kaidar shine inde kayi aure zaka rika zuwarma matanka harda ta baya ,sannan yanzu kafin auren zaka rika yanka farin rakumi duk karshen sati, Sabeer kuwa da idonshi ke rufe ya amince tun daga time din yake yanka kuma yasamu biyan bukata yana samun duk abinda yakeso arziki nata karuwarmishi,yanzu yayi aure dole ya cigaba da bin kaida ta hanyar zuwarma matarshi harda anus, Sosai ta tsaya ta gyara jikinta saboda tarbar angonta tasa white sleep gown tasha simple makeup da perfumes kamshi setashi yake ta haye bed ta kwanta, Tadade kwance sanan sabeer yashigo idonta lumshe ya kalleta yana murmushi ya kashe fitila ya yahaye gadon sede be kashe bed side lamp ba don haka yana ganin komai a dim light, Ya matseta sosai jikinsa tai murmushi tai lamo jikinsa, Yafara bin jikinta yana shakar kamshinta ,kamshin me ruda tunani, Dandanan yafara manta kanshi yafara yin hot romance daita ,tun tana jurewa harta fara tayashi a hankali, Seda sukai romance sosai duk sunyi fatali da kayan jikinsu sannan sabeer yafara sex daita , Kasancewsar abokansa sun basa temakon man power shiyasa yake abun da karfi ,tayi iya dauriyarta amma seda tafara kuka saboda ciwon abinda yake mata, Tanajin lokacin da ya cire Penis dinsa she's thinking yagama setaji ya turata cikin anus dinta da tsiya yakuma cigaba da yin sex daita anan, Tunda yasaka tai kara jikinta yadau rawa saboda ciwo da tashin hankali taita kuka me sauti jikinta mace batare da ta iya daga ko hannunta ba, Seda yasamu gamsuwa sosai sannan ya zare jikinsa ya kwanta gefe yanata meda numfashi , Tajuyo tana facing dinshi tana kallon fuskarshi tana cigaba da zubda hawaye , Dakyar yanajin duk beda karfi yadago hannunshi yafara sharemata hawaye yana share mata wasu na zubowa, Cikin rarrashi yace"I'm sorry sweetheart" Tana cigaba da kuka muryarta a dishe tana sarkewa tace"sabeer its me ur zainab nice kaiwa haka" Yayi shiru yanata kallonta tana cigaba da hawaye murya na rarrabuwa tace"sabeer... ka... la..latamin rayuwata" tafashe da kuka sosai Ya rumtse idonshi........ [11/27, 5:24 PM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣6⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W) yace Wanda yayi min salati sau daya Allah ze masa sau goma,yace ku yawaita salati gareni domin haskene a gareku ranar kiyama,yace wanda yayi min salati sau goma safe da marece cetona ya tabbata a gareshi* *My Wattpad fans ina godiya da comments dinku da votes kada ku gajiya wurin danna min tauraro nagode sosai* Zuciyarshi najin zafin kalamanta,duk da yasan abinda yayi matan seya nuna besani ba yabude idonshi yana mata kallon tuhuma yace"zee ni kike fadawa na lalatamiki rayuwa me na miki?saboda na kusance ki?saboda nayi abinda ke halal dina?" Tana hawaye ta bude ido sosai tana mishi wani kalar kallo idanun na cigaba da zubda hawaye, Ya jawota jikinshi tai saurin matsawa tana kuka tace"karka sake tabani da kazamin hannun da ka dade kana aikata sabon Allah dashi wlh sabeer nayi dana sanin saninka a rayuwata nayi dana sanin mallakama ka zuciya da jikina" Zuciyarshi na tafasa cos he love her like life kuma duk abinda ya samu jindadinta ne, ya kara kwantar da zuciya cikin rarrashi ya jawota jikinshi tanata ture hannun ya rikota sosai ya shigar daita cikin kirjinshi ya rungumeta tsam, Ta cigaba da kuka me taba zuciya, Muryarshi very cool yace"zainab ki fadamin meyasa kike dana sanin mallaka min jikinki ?meyasa kike kirana da kazami ?zainab kimin adalci mana" Tanata sheshsheka tai tsit ganin ya rainata wai besan komiye ya mata ba murya dishe tace"sakarni" Yanaji yaki sakinta, Tace"ka sakeni nace"da karfi a fada ce, Ya sake ta yanata kallonta , fuskarta jage_jage da jan jiki tafara kokarin sauka a gadon, Yayi saurin rike hannunta yanajin tausayinta yace"let me help u sweet heart" Ta buge masa hannu ta nata ajiyar zuciya tace"ni bazan zauna da kaiba seka sakeni gida zan tafi" Yana ta kallonta ta karasa sauka akan gadon tafara takawa zuwa toilet tanata nishi sabbin hawaye na zubowa a face dinta, Kamar ya kyaleta se kuma yakasa yatashi ya nufeta ya sungumeta ya nufi toilet daita , Tanata hawaye ya hada ruwan wanka ya sakata ciki ya zukunna bakin baths tube din yana kallonta idonta rumtse hawaye nata zarya , A hankali yace"sannu sweetheart " Tabude ido ta kureshi da kallo sannan tace"sabeer dama kai...."tai ajiyar zuciya ta cigaba da cewa "dama kai dan iskane? mebin maza kasaba yi a haka shiyasa kamin hakan?" Ranshi bace yace"stop it zainab karki kuskura ki sake cemin daniska ni ba dan'iska bane bantaba kusantar kowa ba,ke matata ce shiyasa na kusance ki" Tana mai wani kallo tace"tanan Allah yace kayi ko ko kanason kawai kayi disgracing dina ne kajemin ta baya a first night dina" Ranshi bace yace"look u r my wife zanyi komai nakeso dake u r mine Allah yace matanku gona kin ku ne ku je masu ta inda kuke so ,so ni banyi wani abu da zaki kirani dan'iska ba" Ranta bace tace"saboda kana jahili shiyasa kai wannan fahimtar domin Allah yace kuje masu ta inda Allah ya umarce ku kaji tsoron Allah kuma ka sani Allah ya tsinewa namiji me zuwa ma matarshi ta baya" Idonshi jawur bazato taji ya dauketa da mari tasss!! Ta dafe kunci tafasa sabon kuka tanata kallonshi sam kamar ba sabeer dinta ba kamar an mata musanyar sa, Ya tashi tsaye fuskar shi kumbure yana ta huci yace"kar ki kuskura ki kara gigin fadamin kalma makamanciyar haka wlh ranki ze mummunan baci useless" Tanata kallonshi har ya juya ze fita tanata kuka tace"bazan zauna da kai ba wlh seka sakeni mugu azzalumi " Yajuyo yayi mata wani banzan murmushi yana mata sakaren kallo yace"ke tawa ce har'abada ni da ke mutu karaba"ya kashe mata ido ya sake juyawa abinshi , Takara fashewa da kuka tace"I hate u banasonka I really hate u "ta nata surutai Maganganun na masa zafi yafita yawuce part dinshi yafada kan bed ya dafe zuciya tanata beating he love her kuma yasan be mata adalci ba but ya zaiyi ne dole yabi umarnin Malam don cigaba da samun alherin rayuwa, Ya lumshe ido yana tunanin ta yaya ze rika samun kanta tarika bari yayi ta bayan, Tanata hawaye tayi wanka tafito gabadaya tadena jin zafin jikinta se zafin marin da ya mata da cin mutuncin ta da yayi, Ta koma bedroom ta saka wasu sleeping dress din taje tasawa kofarta key tadawo ta haye bed ta kwanta tafara tunanin irin soyayyar da sukayi da sabeer ada tana ganin ita me saa ce Ashe bahaka ba dukda de haryanzu tana sonshi amma tadena ganin girmanshi kokadan kuma bazata kara bari yayi anus sex daita ba saboda duk matar dake bari miji na saduwa daita tanan itama Allah ya tsine mata, Tai shiru ta cigaba da tunani a duk fahimtarta setaga jahilci ne ke damunsa yadda ya nuna besan komiba a fili ,rabuwa dashi ba shine solution ba saboda tanason kayanta yafi ta tunasar dashi yaje yakaro ilimi ta kuma nunamai illar hakan ga lafiyar ta, Da yake akwai gajiya jikinta gata sabeer gata biki tanata tunani barci ya dauketa, Shikam be runtsa ba ya nata tunanin yadda zai rika samunta koda ba kullum ba ko sati_sati dinne se dubarar sa mata pill daze gusar mata da hankali tazo mai a sannan yasamu dan relief se kuma yakoma tunanin marin da ya mata hakan na masa zafi cos baya daga cikin masu dukan mata bare zee masoyiyarsa ta gaske yanata tunani can tsakar dare bacci ya daukeshi , Shi kuwa jamil HQ yanajin baze samu Hjy abida ba ya hau online yayi saa Kasima na online suka cigaba da hot chat dinsu, Mansura se ramewa takeyi tana cigaba da regret kullum dare tana istigfar da rokon Allah gafara da kuma kartai fari amma cikin 2days ko itama tasan ta rage wancan bakin irinna da wannan yakara mata tashin hankali sosai, Washe gari, Tunda asuba Hjy abida takira jamil HQ suka fara abunsu da basa gajiyawa, Wurin karfe bakwai sabeer ya farka yayi mamakin baccin da yayi ya tashi yashiga toilet yayi wanka yafito yayi salla da jallabiya jikinsa ya nufi dakin zainab jikinsa a sanyaye, Yana zuwa ya murda handle da niyyar budewa yaji kofar rufe ranshi ba dadi yafara kwankwasa kofar yana kiran"zainab ! Zainab!!!" Tana zaune tunda tayi salla bata tashi a gunba dayake itama ta dan makara ta kure kofar da kallo tana jin haushin shi wasu saboda dadin ranar aurensu da an tambayesu ranar da ba zasu manta ba zasuce ranar auren su amma ita kuwa sede ta tunata a ranar data fi kowace bakin ciki a rayuwarta, Ya cigaba da knocking yana kiranta"zainab kibudemin plsss I'm regretting " Tayi karamin tsoki tatashi ta cire kaya ta shiga toilet wanka, Yana tsaye yaji karar rufe kofar ya sauke hannunshi yanajin haushi so yake yaga lpyarta amma taki ya koma dakin sa ya kwanta, Karfe 9:am akai knocking kofarsu yafita yaje yabude yaga kanwarshi da food warmers tanata faraa tace"ina kwana yaya?" Yace"lpy lau" fuskarsa a hade, Tana ganin haka tasan ba time din wasan bane ta mika mai food warmers din ta koma , Ya rufe kofa ya ajiye abincin a dining ya koma bedroom ya kwanta, Tun karfe 8 kiran alhaji yashigo wayarta seda yayi dogon hakuri ma sannan ya iya kai wannan time din dan karya katse mata bacci, Ta dauka da bacci idonta muryar kuwa kamar de ta jiya, Yana tsananin tausayinta yace"dear ya jikinki?" Tace"dasauki"a sannu irin na marassa lafiya, Yace"Allah ya baki lpy dear kinsha drugs?" Tace"ihm" Yace"sannu dear nima duk banajin dadi saboda rashin lpyarki" Tace"sannu kasha magani my dear ka kwantar da hankalinka nima zan samu lpy" Yace"in kwantar da hankali baki lpy? Lpyarki ai itace tawa" Tace"ihhim nagode" Yace"sannu dear I wish u quick recover sena kira anjima" Tace"ihimm"takashe kiran tai kasake sosai takejin tausayin alhaji ta fara tunani anya fahad ze sota kamar yadda alhaji ke mata? Ta lumshe ido cike da fatan samun fiye dashi a wurin fahad, 9:30 fahad ya kirata time din har tayi breakfast dinta shi ko alhaji ko breakfast din be samu yayi ba saboda ciwon karyar ta, Tana dauka tai sallama ,"Assalamu alaikum" Yace"waalaiki salam kintashi lpy?" Tai gajeren murmushi tace"lafiya lau ya kake" Yace"lafiya kamar yadda kike" Tai murmushi tai shiru, Can yace"bye" Tai murmushi me sauti tace"a,a da yaushe zakazo?" Yace"ba time kowane lokaci zanzo I will call u in nazo ko zakije wani guri ne?" Tace"noo inason nasani ne amma ba problem u r welcome ko da wane lokaci" Yayi murmushi yace"I'm grateful" Tai murmushi tace"se kazo" takashe kiran, Fahad ya sauke ajiyar zuciya ya cigaba da aikin da yakeyi a system, Duk hankalin alhaji ya tashi duk bayan dakiku seya kira faseelat yaji lafiyarta amma ba sauki duk hankalin shi na tashe, Karfe 11 sabeer yayi wanka ya shirya ya fito yakoma bakin kofar zainab yana knocking tanaji tana kwance zazzabi ya kamata tai shirun ta, Yagaji ya koma kan dining ya zauna he's very hungry amma baze iya cin abinci ba tare da ya sata a ido ba, Yana zaune har 11:30 shiru sanin shi ne ko ruwan sha babu a dakinta yakoma bakin kofa hankali a tashe yafara mata knocking da karfi "sweetheart!!! sweetheart so kike ciwo yakama min ke kibude min plsss ba abinda zan miki I sure" Tai banza yayi ta knocking har yagaji yayi dogon tsokin da har ita seda tajishi ya fiddo waya batare da wani dogon tunani ba ya kira faseelat, Faseelat na ganin kiranshi kasancewar tana da numbern shi ta dauka tace"angon zainab kasha kamshi" Yayi karamin tsoki yace"plsss do help me zainab taki saurarata tun jiya da dare and ta kulle kanta a daki har yau kar wani abu ya sameta" Faseelat tace"subhanallahi "tana mamaki tace"gani nan zuwa bada jimawa ba" Yace"thank u" yakashe kiran yakoma main falo ya zauna zaman jiranta hannunshi dafe da kanshi yana mai ciwo, Dasauri faseelat da dama tai wanka ta dauko babban mayafi ta yafa taje ta fadawa Ummi sannan taje tafara bude gate don fidda mota, Tana niyyar hangame gate din taga motar fahad a fake,kuma hankalinshi na wurinta ta saki murmushi ta meda gate din ta nufi wurinshi tana tafiya majestically, Idanunshi na kanta yake kara binta da kallo tana sanye da doguwar riga ta atamfa dark pink da digon black a jiki ta yafa gyale black da kwaliyyar stone jikinshi yanata walkiya takalminta masu dan tudu tayi matukar yi mishi kyau shide be tabaganin wacce tayi matukar iya dressing kamarta ba, yanata kallonta ta bude motar ta shiga ta kalleshi a dan shagwabe tace"shine baka fadamin ka zo ba" Ya danyi murmushi yace"yanzu nazo na kuma yi zaton har heart dinki ta fadamiki zuwa na" Tai yar dariya me burgewa tace"a,a tundaxu nake jin zaka zo to banji wani emotion ba nafito ne zanje unguwa" Ya bata fuska yace"ina zakije batare da kin sanar dani ba ?kuma kinsan da zuwa na" Tana jin dan mamakin shi tai murmushi tace"im sorry sabeer ne ya kirani yafadamin zainab tun jiya ta kulle kanta taki fitowa" Ya kuma daure face yace"why he would call u on this kind of issue?" Ta bata fuska tace"I'm her friend inaga yaga yakamata nazo ne shiyasa ya kirani" fuska daure ya sadda kai yana hangen barna ce yayi shiyasa yakira faseelat for help zasu ruda mishi itane kawai sam irin wannan maganar be kamaci budurwa shigowa ciki ba komin girmanta, Murya very low tace"shikenan nafasa zuwan tunda baka so" Ya dago yace "no muje na kaiki but ina mamakin kiran naki ne" Tai shiru, ya kunna mota ya fara driving going to gidan sabeer , Suna cikin tafiya tace"I'm sorry" Ya dan kalleta yayi murmushi ita bada hakuri wurinta baya wuya, Yayi karamin murmushi yace"I have good news for u" Tana murna tace"tell me plss" Yace"im _im se mun je mun dawo" Tace"da a can zaka barni" Yace"ban yarda ba kije kiyi komiye kifito na medoki gida idan mun koma zakiji albishir din" Tai murmushi tace"harna kagara naji kode mu koma kawai I'm very eager" Ya kalleta yayi murmushi ya cigaba da driving, Suna fira jefi_jefi har suka isa, yayi parking bakin kofar gidan ta kalleshi tace"sena fito "da murmushi fuskarta, Yabita da kallo batare da cewa komai ba harta shiga gidan, Ya fitar da iska bakinsa ya dauki waya yakara gwada number mommy karo naba adadi ko zata shiga amma not reachable, Faseelat nata sakin murmushi tanajin dadin mayen kallon dayake binta dashi sosai taje bakin kofa tafara danna door bell , Sabeer dake zaune yanata jiranta sosai yaga dadewarta batazo ba, dasauri yaje ya bude mata ya koma ciki, Ta shigo da faraa da sallama tana bin hadadden gidan da kallo cikin ranta tana cewa zainab ta dace da miji me sonta da nuna mata kauna uwa uba money, Yana tsaye ta karaso main falon tace"ango inayini?" Yace"lpy lau" Tai murmushi tace"ina amaryar tamu ?" Ya nuna mata bedroom dinta yakara da cewa "plsss ki temaka ki shawomin kanta kibata hakuri on my behalf" Zuciyarta ta bata yayi banna kenan ta kalleshi da murmushi fuskarta tace"kar ka damu" Ta nufi kofar tana zuwa tai knocking so biyu sannan tace"zainab bude faseelat ce" Gaban zainab ya fadi tace"faseelat...... [11/28, 10:41 PM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣7⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yace Alhamdulillahillazi tawa da'a kullu shai'in li azamatihi,Walhamdulillahillazi zalla kullu shai'in li izzatihi,Walhamdulillahillazi kada'a kullu shai'in li mulkihi,Walhamdulillahillazis taslama kullu shai'in li kudratihi, Allah ze rubuta masa lada dubu ya daga darajarsa sau dubu sannan zaa wakilta malaiku dubu sabain suna masa istigfaree har zuwa ranar kiyama* "Faseelat ? wato faseelat ce yakira lalle sabeer to miyake nufi?so yake nafada mata abinda ke damuna ko me?" Tace"hmmmm!!!!"ita zata fadawa kawa sirrin mijinta?bayan tanata daukar darasi awurin wasu bare wannan ba abun alheri bane yanzu data fadamata ai itama zata dena ganin mutuncin shi kuma tasan matsalarta a gidan aure ita kuma tafiso aita cewa tanajin dadin gidan aurenta acikin lissafin masu jindadi ta rika shigowa ciki, Taja karamin tsoki tatashi ta isa tabude mata ,tana bude mata ta harari inda sabeer ke zaune ya rafka tagumi hankalinshi kan kofar,ganin ta harareshi yakara marairaicewa ta dauke ido ta meda kan faseelat sannan tai karamin murmishi tace"ki shigo"ta juya ciki, Faseelat nata kallonta tanajin shaawarta tana fatan taga nata haka ta shiga ta rufe kofar, Zainab na zaune kan bed faseelat tazo ta zauna tanata kallonta harta gane wasu sauyi a jikinta tace"amarya lafiya kika rufe kofa ango a waje?" Zainab ta kalleta ta dauke ido , Faseelat tace"koma miye ai bekamata ki rufe mishi kofa ba mijinkine se kutsaya ku dedeta kanku" Idon zainab cike da hawaye cikin ranta take cewa bakisan abinda yayi bane afili tace"faseelat sabeer beda imani bakiga yadda yamin ba abun yabani tsoro" Faseelat ta zuba mata ido tana cigaba da kallonta tace"sabeer ne fa Wanda kika dade kina fatan samu saboda yayi abinda ke halak dinshi shine zakice baida imani hmmmm ni Allah ya kaimu namu Allah fahad se yayi haryagaji komin zafin da zanji kuwa zan barshi yayi yadda yaso its ur first night fa daren yana tsayawa a cikin brain dinsu basa mantashi ke naki kintashi kin wani kulle kofa sekace yar kauye " Zainab tai dan murmushi tace"bazaki gane ba se time din yayi munga yadda zaki barshi yayi yadda yaso ko da yake it depend da desire din mijinki ni nawa tashi se addua kawai don bai ji bai gani" Faseelat tai dariya tace"koma yayane se fahad ya more son ranshi son da nake masa ai bama ze bari na hanasa ba ke kuwa duk soyayyar kin manta" Zainab tai murmushi tace"wai wanene fahad?" Faseelat ta sake yin dogon murmushi tace"abokin mijinki ne munhadu dashi a dinner wani dan dogo fari me kyau sosai marar hayaniya" Zainab tace"bansanshi ba amma wataran zan sanshi ai yadeyi ko?" Faseelat tace"sosai sema kinganshi ,bari ma natashi natafi yana bakin gate yana jira na plsss kidena haka kibari yarika yi a sannu zaki saba ki daure soyayar nan da kikace kina masa yanzu ne zaki nuna masa a zahiri plsss kuma in nafita yazo kibashi hakuri sannan ki saki jikinki naga kin takure in kuma kina bukatar gashi mushiga ciki na gasa ki"ta karasa maganar cikin zolaya, Zainab ta harareta tace"zaki sani zan rama wanshekaren first night dinki koba a kirani ba senaje ganin kwam" Sukai dariya gabadaya, Zainab ta sauke numfashi fuskarta ba walwala tace"zan kokarta nagode da shawarwarinki" Faseelat tace"karki damu Allah yabaki lpy bari natafi " tatashi tsaye tace"zan tafi Allah yakawo baby very soon" Zainab tai karamin murmushi ta tashi, Faseelat tace"ki zauna naga kina wawwage kafafu ki koma ki huta " Zainab ta harareta tace "nagode ki gaida Ummi" Faseelat tai murmushi tafita a dakin dasauri, Zainab ta sauke numfashi ai gwara haka amma ina ita ina fallasa sirrin mijinta wannan ai se sakaren mace, Sabeer na ganin fitowar faseelat ya tashi tsaye tai murmushi tace "to ango ni zan koma arika de daga mana kafa kasan abun dan a hankali ne" Yayi gajeren murmushi yace" thanks da kokarinki" Ta karayin murmushi ta nufi kofa tafita , Yana ganin ta fita ya sauke numfashi ya nufi kofar dakin zainab zuciyarshi na dan harbawa sosai yake shakkarta kuma ta burgeshi matuka dako besty dinta bata fadawa damuwarta ba, Yana zuwa bakin kofar ya shiga jiki sanyaye tana kwance kan bed a sannu kamar bayaso yakarasa wurinta ya zauna bakin bed murya sanyaye yace"sweetheart I'm very sorry nayi nadama hakan baze kara faruwa ba" Beyi tsammani ba yaji tace"yawuce amma ka yadda cewar kana bukatar karin ilimi yakamata kayi kokari kasamu wani malami yana daukarka darasi saboda da kasan kome kayi nasan bazakayi tun a farko ba kuma plss kada kasake kiran kowa a matsalarmu tamuce mu kadai mu zamu zauna mu sasanta base wani can yashigo ciki ba" A hankali yanajin dadi yace"I promised u zan samu malamin daze rika koyamin and nakira faseelat dole ne saboda hankalina a tashe yake bansan wane hali kike ciki ba" Ya jawota jikinshi in low tone yace"I'm very sorry akan kome daya faru jiya I hate my self for doing that to u " Ta lumshe ido tace"its past " Ya manna mata kiss a cheek yanajin matukar dadi yace"thank u my sweet wife I so much love u" Tai karamin murmushi , Ya dora kai a wuyanta yana jujjuyawa yajishi rau ya dago yana kallonta yace"baki lpy muje muyi breakfast nabaki magani" Ta daga kai da karamin murmushi fuskarta, Ya tashi ya sungumeta a hannu suka fita dining ya zaunar daita a hankali sannan yafara feeding dinta, Faseelat na fita ta kalli motar fahad dake fake tai murmushi ta nufeta, Hankalinshi kan wayarshi tabude tashigo ya dago ya kalleta tai masa cute smiling ta meda kallonta gaban motar, Yana ta kallonta ta kara kallonshi ta sake yin murmushi tace"nadade ko?" Yayi gajeren murmushi yace"ban fada ba" Tai murmushi tai shiru , Shiru yaki tada motar ta kalleshi taga ita yake kallo ta sake sakar mai murmushi me narkarda zuciya ta dukar da kai tana wasa da yatsunta, Yanata kallonta ya rasa ta ina ze fara fada mata bayason matarshi na zuwa aiki for minute sannan tajiyo muryarshi me sanyi yana magana, "Faseelat I just love u badly bazanji dadin fitarki zuwa aiki ba different maza naganin ki differents suna shakar kamshin jikinki" Tunda yafara magana zuciyarta ke bude kalmomin nashiga ciki saboda tanajin dadinsu sede kuma zuwa aikin nata yanada muhimmanci cos tana temakawa umminta sannan tana hidimunta da kudin but taji dadin kalaman nashi saboda tana son miji me kishin matarsa sannan yanzu in tace bazata bar aikinta ba zeji wani iri she's wise she know yadda zata mishi, A hankali tace"I love u too inason kome kakeso sede ina zuwa aiki ne badon kome ba saboda ni marainiyace abbana yadade da rasuwa dukda haka Ummi da ya omer sunyi iya kokarinsu nasamu ilimi after shine nafara saboda jindadinsu ina temakawa iyayena ina yin hidimata ina kuma ajiyewa kaina kudi for my wedding amma zan dena saboda jindadinka saboda u ask me to" Tausayinta yakama fahad muryarshi very cool yace"mahaifanki is mine zanyi iya kokarina sannan already banason asiye miki komi zanyi komai yadda yakamata I will sure that gidanki yayi kyau nawa suke biyanki in a month?" Tace"55k" Yayi karamin murmushi yace"I will give u 60k in every month" Ta kalleshi tai murmushi tace"thanks " Yace"happy ?"yana jefa mata kallon love, Ta daga kai tana murmushi, ya sauke numfashi bayan 2 minutes yace"ki fadawa mahaifanki zanturo iyayena I mean su bamu time " Farin ciki ya lullubeta mafarkinta ze zama gaskiya very soon haka ta rufe baki tanata murna tana nishi dasauri, Yayi kasake yana kallon how happy she's yanajin sonta nakara shigarsa, Tajuyo ta kalleshi tanata murna tace"I'm very very happy in fact i..i don't know how to express it mutafi gida take me home" Ya saki murmushi yanata kallonta zuciyarshi nakara jindadi yace"I have something to tell u again" Ta girgiza kai tanata murna tace"plsss we will talk about that letter banajin akwai wani albishir da yafi wannan I so so much love u" Yayi murmushi without respond ya tada mota suka nufi gida, Tana cigaba da murna driving yake amma kamar ta amsa tayi Sam gani takeyi baya sauri , Yana driving minute to minute seya kalleta itako tanata faman sakin murmushi ya sauke ajiyar heart ya shafi kanshi yake tunani wannan murnar turowa ne kawai inaga ranar bikin murnar bazata misaltuba kenan, Shi bece komi ba ita kuma farinciki be barta sakeyin magana ba yana isa kofar gidansu yana parking tabude motar dasauri zata fita, Da dan sauri da muryarshi me dadi yace"wait wait" Ina harta fita tanata murna , Da har ya kyaleta se kuma yaga wayarta ajiye ya daukota ya leko da kanshi ta window yace"hey!!" Ta juyo tanata sakin murmushi dake karamata kyau, Ya fidda hannunshi da wayarta ke ciki yace"ur phone" Ta dawo dasauri tana murna ta amsa tace"thank u byeeee"tajuya tashige gida, Harta shige yanata kallonta yakoma ciki yana zaune ya gigiza kai yace"crazy girl " Beko tada mota ba ya dauko waya yakira number ya omer ze fadamasa baki da baki dama abinda yasa be fadamasa ba saboda yafara jin ta bakinta tukun, Ya omer ya dauka da sallama bakinsa, Fahad ya amsa yace"yaya ina wuni ya aiyuka da hidima?" Omer yace"lpy lau alhamdulillah"sannan kuma yagane muryar fahad saboda sanyinta, Fahad ya cigaba da cewa"ni ne fahad da nanemi izinin neman kanwarka mun riga mundedeta inaso abani dama naturo magabata na" Omer yayi murmushi cos daren da sukai mgna be tafiba seda yabi bayan fahad yaga gidansu washekare yafara bincike kansa yabon da aketa masa yasa yaji yanason faseelat ta aure shi , Cikin farinciki yace"Allah ya tabbatar da alheri kabani lokaci zansamu kawu muyi mgna Allah ya kaimu" Fahad na farin ciki yana kuma ganin saukin kan omer yace"nagode sosai se anjima"yakashe kiran, Yana kashewa ya nufi gida yana tariyo murnar faseelat dinshi, Faseelat na shiga gida ta rungume Ummi tana ta murna, Ummi tace"ke sakarni karki karye ni kinji" Faseelat taki sakinta tana cigaba da faraa, Ummi tace"wai minene?" Faseelat tace"Ummi fahad ze turo maganar aurenmu"tanata washewa, Ummi tace"oh ko nauyi bakiji se murna " Faseelat tace"Ummi ke cefa nide kikira kawu ki fadamasa inasonshi sosai " Ummi tai murmushi tace "zan kirashin shikenan tafi daki kije can kita murnar " Faseelat ta saketa tashige daki ta haye bed tanata sauke numfashi tana lum_lumshe idanu, Ummi ma tana cikin farin ciki saboda burinta kawai yanzu taga ta aurar da faseelat ta dauki waya takira kawu manu tana son ganin shi yace yana kan hanyar zuwa, Bayan omer yayi waya da fahad seya kira kawu domin yaji ina zesa meshi suyi mgnar kawu yace ya sameshi gida don yanakan hanyar zuwa gidan, Bayan kawu manu yaje suka shiga daki da Ummi bayan sun gaisa tafada mishi abinda ake ciki , Ya danyi farin ciki sannan yace"yanzu de zansa amin bincike nima kuma zanyi binciken da kaina" Suna cikin tattaunawa omer ya shigo ya zauna bayan ya gaidasu kawu yace"maganar auren faseelat ce kakeson ganina akai munyi magana da umminka subamu lokaci ayi bincike" Omer da shima kagare yake faseelat tai aure hankalinshi ya kwanta yace"kawu ai yamin magana kafin yafara nemanta tun ranar nabi bayanshi naga gidansu nayi bincike akanshi sosai yana da kirki da hali nagari sede akara binciken sosai" Kawu yace "na yadda da kai omer nasan bazaka yadda akai kanwarka ga mutumin banza ba don haka base nakara bincike ba afadamasu su turo koda gobene mu a shirye muke sede inason ganin faseelat din inji ta bakinta idan tana son shin dan karta dawo tace batasan zancen ba" Ummi na murmushi tace"tana sonshi wannan din dazun sora kiris a karasa min kasusuwa" Sukai yar dariya omer yatashi ya shiga dakinta tana kwance se aikin murmushi take yace"kee !tasonan"ya juya Ta tashi tabishi gabanta na faduwa tana shiga taga harda kawu gabanta yakara faduwa sosai ta zauna ta natsu , Kawu yana kallonta yace"shi wannan din kinason shi?" Tai saurin daga kai kanta kasa, Kawu yace"to tashi ki tafi"ta tashi ta fita tana murna, Kawu yace"banason bikin yawuce one month banason firacen kofar gida" Ummi tace"Allah de yasa alheri" Sukace"ameen" suka kara tattaunawa sannan kowa ya tafi, Faseelat na komawa daki tasamu miss call din alhaji tai tsoki tanajin haushi Sega kiranshi yashigo ta dedeta ta dauka tana nishi a sannu, Hankalinshi tashe yace "dear sannu sannu ko Allah yabaki lpy" Da muryar marassa lafiya tace"ameen!!!" Takashe kiran , Takoma tai kwance tana shawara ba Wanda zata fadawa yace tabar aiki a cikin gidansu se bayan biki sunji don kar a samu matsala suce basu yarda ba, Bayan azahar omer yakira fahad ya sheda mai zasu iya turowa ko gobe ne shi ko fahad yace insha Allah a goben ma zasu turo, Suna gama waya yaje yasamu daddy yafada mai yadda sukayi , Daddy yayi murmushi ya dafashi yace"son yarinyar nan ta kamaka sosai" Fahad yayi murmushi yanajin kunya, Daddy yakarayin murmushi yace"gobe zaa kawo laifen da nasa amin har lefen gobe zaa kai da sadaki da komai gobe zaabiya shikenan hankali ya kwanta" Fahad nata farin ciki ya rungume daddy yace "nagode nagode daddy I love u" Daddy yayi murmushi sosai ya shafi kan fahad yace"Allah ya maka albarka " Fahad yace"ameen"suna haka marwan ya fito daga part dinshi yanata raba ido yayi waje fuska kumbure, Fahad ya nata murna daddy yace"goben bayan fidda rana seka saka ayi maka naka invitation nawa zansa amin" Fahad yace"thank u thank u daddy " ******* Da misalin 2:30 Mimi tadawo gida granny tayi mamakin ganinta don wani time tanayin sati harfi bata dawo ba, Taita murnar ganinta batare data tambayeta dalilin dawowarta ba tashiga hada mata kayan makulashe takawo mata ta cika cikinta sannan ta wuce part dinta ta haye gado domin ko salla ba koda yaushe takeyi ba, Bayan ta hau takira Jamila , Jamila ta dauka da muryar Jan hankali tace"my momcy kindawo?" Tace"eh kizo yanzu " Jamila tace"OK ganinan tafe"takashe kiran Tana kashe kiran ta kira Khalil domin ya kaita unguwar, Khalil kuwa yana zaune yana jiran Hjy tagama shiri yakaita family house dinsu domin tafada masu maganar auren shi, Jamila na kira yatashi ya fita dasauri domin ya kaita ,Hjy tagama shiri wayam ba Khalil ta kirashi awaya tanata ring be dauka ba ta girgiza kai tafita driver yakaita, Khalil na zuwa lokacin har jameela takara tsara makeup tafito tana baza kamshi tashiga motar , Kamar kullum idan yaji kamshin turarenta yana shiga yanayi ya lumshe ido ya bude yace"my beauty kinyi kyau sosai " Tace"Allah "tana mai wani kallo ta kara turo kirji tana taunar cingum, Ya daga kai domin bakinshi yakasa cewa komi ,tai murmushi me sauti " ehennn thank u" Yakara kallonta sannan yatada mota suna fira jefi_jefi ya tsaya bakin bakery ya sai masu cake dasu ice cream ya fito suka karasa gidansu momcy yayi parking ya kalleta yace"da yaushe zan dawo ?" Tace"immmm"ta kalli time tace" 6 haka" Ya fiddo ido yace"har 6?beyi yawa ba" Tai murmushi tace"beyiba seka dawo" ta dauki ledar ta shige, Ya nata kallonta harta shige sannan ya tafi daukar Hjy yasamu harta tafi seya wuce duba gidajenshi don zaben Wanda zasu zauna, Jameela nata dokin ganin momcy ta leka ta gaida granny ta wuce part din Mimi tana kwalamata kira tun a bakin kofa "momcy !!momcy my sweetie" Mimi tafito tana faraa tana dan hararanta Jamila ta ruga da gudu taje ta rungumeta Mimi ta lumshe ido tanajin tashin desire, Jamila na sauke numfashi tace"I missed u momcy and every thing" Mimi ta kankameta tafara bin wuyanta zuwa wurin kunnenta tana sunsuna tace"I missed u too"murya very silent, Yanayin yadda take mata yasa jameela shiga yanayi itama, A sannu mimi ta dago kanta fuskarta rike da hannunta sukarika yiwa juna kallon masoya masoyan irin Wanda sukayi nisa da zurfi a cikin shaukin so, A time daya suka fara matsawa da baki suka fara kissing juna suna zarewa suna kallon faces dinsu suna sake jona bakinsu tare, A hankali Mimi tafara yawo da hannunta ta koina ajikin jameela, Jameela ta rika sauke numfashi sosai tanajin dadi, Mimi ta juyata ta baya ta rungumeta ta zagayo da hannunta ta dorasu akan breast dinta tana matsasu tana fidda sauti kamar wadda tasha yaji, Jameela ta lumshe ido tameda hannu baya ta dora a gashin Mimi tana shafawa, Tsayuwar ce tai masu kadan suna rike da hannun juna suka haye bed a hankali suka rika wurgi da suturar jikinsu kasa sannan suka fara rikita juna suna ta nishin dadi, Khalil duk gidan da yaje seyaga jameela tafi karfinshi yafison ya kaita tangamemen gida shine dede daita suyita enjoying life abinsu,don haka yawuce wurin dillalin unguwa zai siyar da gidajensa biyu in an samu me so , Dillali yace yanaso cos yana siye se yakara masu kudi ya siyar, Sukaje yaga gidaje yace sunyi yatafi kiran shedu shi kuma Khalil yakoma gida ya dauko papers ya kuma dauki abokinshi daya sukaje akasiyar da gidaje 3millions sannan suka fara neman katon gida da zasu siye a hakan inma da kari shide kawai jameela ta ganta cikin katon gida, Abokinshi ya mishi jagora a new GRA wani babban gida an gina kuma anfasa shiga batare da jinkiri ba suka siye suka shiga gidan suka fara dubashi 4bed room da babban mainfalo ga stores kitchen da sauransu ga fili a harabar gidan harda dan karamin garden a baya, Ya nata farinciki ganin gidan ya masa suka tafi wani ventures suka sa ahada musu lefe nagani na fada, Sannan suka wuce chamber dinsu da friends suka zauna tsara yadda bikin ze kasance, Da marece faseelat tanata tunanin fahad tai dialing number dinshi , Yana cikin aiki a system kiran yashigo ya dauka yanajin dadi yayi shiru, In sweet voice tace"good evening my hubby " Dadi ya mamayeshi ta kirashi mijinta yasaki dogon murmushi me sauti yace"fine" Tai murmushi tace"kafadamin abinda kace zaka fadamin dazun" Yace"na manta" Tace"ihhnn ihnn "tana shagwaba tace "nide kafadamin " Ya danyi murmushi yace"may be i wanted to told u that u look pretty good " Tai dogon smiling tace"thank u amma ban kai kaba u r beautiful handsome sosai " Yace"kamar ke " Tace"above me" Yace"yanzu ina aiki zan kira ki anjima" Tabata fuska tace"bazaka zo ba?" Yace"noo se kuma gobe I'm afraid karki gaji da gani na" Tafashe da dariya yayi shiru yana saurarenta kome tayi yana matukar burgesa, Ta tsakaita tace"bazan gaji ba babu ranar da kuma zanji haka maybe de kaine kakejin haka"ta mairaice Yayi murmushi yace"ban fada ba u don't know my feeling for u only time will tell" Tai murmushi tace"I'm grateful" Suka cigaba da fira can zuwa yace"u see kin mantar dani aikina bye"bejira cewarta ba yakashe kiran, Tabata face don bata gaji da firar ba, ba yadda taiya tatashi tafita ta dora musu girkin dare, Yau ba karamin dadi jameela ta jiyar da momcynta ba hakan yasa Mimi jindadi sosai da sosai suna zaune naked a saman bed mimi rungume da jameela tanata kuma lasar duk inda ya mata ajikinta tace"Amarya ni kinsan gudunmuwata?" Jameela ta girgiza kai tana lafe jikin Mimi hannunta kan nipple dinta tana zagayasu tana wasa , Mimi ta yatsina fuska taturo baki tace"akwai wata maman mujaheed danaji wasu friends dina suna yabon kayanta tana meda tsohuwa yarinya dis_virgin zuwa virgin ke komi ta nayi a sokoto take na amshi number ta nayi saving ranan ma senaga muna wani group daita dade zan siyamana ne for our enjoyment amma yanzu zan se kayan gyaranki ne inason ki kima ki daraja sosai ki kuma mallake wancan shashashan ya rasa gane koda uwarshi" Jameela nata murna take dariya tace"yawwa momcy yadda zan juyashi son rai kome nace shi zayayi" Mimi ganin yadda take murna ta harareta tace"ina kishi fa" Jameela tai mata wani kallo tace"before yafara shan gyaran kece zaki fara kema zakiji daban"takashe mata ido Mimi tace"ni nama fasa" Jameela tace"haba my momcy haba my sweet milk"takashe mata ido , Mimi tai dariya ta dauki waya ta latso number maman mujaheed 0806 6726866 , Ba jimawa ta dauka da muryarta ta yan sokoto tace"assalamu alaikum" Mimi tace"waalaikumussalam ina yini sister ya aiyuka?" Maman mujaheed tace"lpy lau" Mimi tace"sister friend dita ce akaiwa fyade gang rape yanzu kuma bikinta ya tashi kuma shi Wanda zata aura be sani ba shine nakeson ki temakamata da abubuwan da zata hade sosai takoma kamar budurwa in a week " Maman mujaheed tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun Allah ya sakamata yabi mata hakkinta ki fadamata ta kwantar da hankalinta da yardar Allah inde tai amfani da kayana zata hade sosai cikin sati akwai Wanda ko a ranar tayi amfani da shi zata game damm bazaa samu kofa ba Akwai set din ( viginity )wanda zanbata cikin sati 1 zata game gam gabanta ya tsuke Set din Akwai ( garin viginity ) wanda zata rinka diba tana sa madara ko nono tana sha zai ciko da naman gaban ta ciki da waje bucket 1 5k yake Sai sabulun da zata rinka wanke gaban ta dashi akalla sau 3 kullum da ruwan zafi sai wanda zata rika turarawa gaban ta na tsugunni sai na matsi da Zan hada mata duk acikin wannan set sanna zan baki wani pill wanda zata sa agaban ta kamar saura kwana 3 da kwana 2 da daren da za'a kaita, Ina tabba ta miki hjy mimi gaban ta zai tsuke ya ciko ya game gam ita ma kanta zata ji yanda zai canza akan 20k" Mimi kudin sun mata sauki tace"sister kibani account number zanturomiki kudin idan sunyi aiki zaki karajin alert nawa ina kano yaushe zansamu kayan?" Maman mujaheed tace "gobe kayanki zasu iso kano kuma nagode zan turomiki no din Allah yabasu zaman lpy" Mimi tace"ameen nagode"takashe kiran , Ta kalli jameela tai murmushi tace"dama nafadamiki inajin anata yabon kayanta" Tai murmushi tace"banda kamarki" Immediately maman mujaheed ta tura musu number itama nan take tatura mata 20k kamar yadda sukayi yarjejeniya, Mimi ta kalli jameela tace"idan kinfara using dasu in kinji ba sauyi zan nemi wata yar sokoton kinsan kayansu nada kyau" Jameela tai lamo jikinta tana tunanin itafa ba virgin bace ko ? Se yanzu tunanin ma yataba zo mata ta tabe baki , Mimi ta tura hannu kasanta suka kuma komawa round, Seda suka murji juna kafin karfe 6 sukayo wanka ta sake kwalliya karfe 6 Khalil yaiso shida friend dinshi , Friend din nata kallonta yana yaba kyawunta suka medata gida ya nata dan janta labari tana meda mishi jefi_jefi, Suna ajiyeta tashiga gida friend din ya kalleshi yace"kai abokina zaka huta wurinnan wannan kyau haka kamar matan hurul'in" Khalil ya kwashe da dariya yanajin matukar dadi yace"baka da kirki" Abokin yace"gaskiya kayi dacen mace full option Allah kasa mu a damshenku" Khalil yayi murmushi kawai suka koma chamber, Da dare faseelat tagama komi ta hau internet tana tunanin yakamata tafara hada kanta kafin Ummi tafara mata nata a Facebook tana ganin wata yar sokoto sakeena hassan maman mujaheed kenan taji ana yaba kayanta ta dauki number ta kirata , Maman mujaheed ta dauka suka gaisa tace"aure na zaayi sis inason kayan da zan ruda mijina kuma yanzu sauran 2wks bikin nawa" Maman mujaheed tace"Allah yabaku zaman lpy sis akwai kayan mata kala_kala zan hadamiki hadin amare akan 15k " Faseelat tace"sis kaya nakeso masu kyau Wanda zai manta kanshi da zaran ya sanni" Maman mujaheed tai murmushi tace"mu albarkar kawai mukeso shiyasa bamu tsawwalawa kayana masu kyau ne sosai ina me tabbatar miki zaki sake nema na" Faseelat tace"toya zaayi kibani account number dinki kenan zanturomiki 15k din yaushe zan samu?" Maman mujaheed tace"gobe dama zanyi aike idan kayan sunzo zaa kiraki kije ki karba" Faseelat tace"to nagode ba matsala kituromin no din zanyi saving number dinki" Maman mujaheed tace"to yayi Amarya"takashe kiran ta tura mata number faseelat ta tura 15k dinta , (Kayan maman mujaheed yar sokoto masu kyau ne suna aiki sosai tested and trust nide yanzu banda inda nake siya se gunta kayanta ingantattune na sokoto harma dana kasashe kude Ku neme ta ga number ta 0806 672 6866) Bata dade da gama waya da sakeena ba alhaji nura yakira yanata karajin tausayinta kwata_kwata yau beci wani abincin kirki ba, Basu jima ba sukayi bankwana yabarta akan zatai bacci, Ita kuwa takira fahad suka soye ,bayan sungama waya Ummi tashigo dakin faseelat tatashi zaune , Ummi tace"yi kwanciyarki dama fadamiki zanyi nayi waya da wata kawata zata aikomin da kaya from Niger republic dan Allah idan kayan sunzo kiyi kokari kiyi amfani dasu har masu kare kafin bikin wadannan kayan suna da kyau suna karawa mace daraja sosai"(nace batasan faseelat boss bace hartayi order nata)🤣 Faseelat kanta duke tanajin nauyi tace"insha Allah Ummi zanyi" Ummi tace"amaryar fahad to seda safe"a zolayance faseelat tai dariya ta rufe fuska, Da daren zainab tabi shawarar faseelat duk yadda takejin ba dede ba seda tabar sabeer yayi kuma taji dadi dako bayanta be nufa ba , Wanshekare Tunda safe faseelat ta kira fahad ta gaidashi takoma tai kwanciyarta, Shiru bata fito tafara shirin tafiya school ba Ummi tashigo ta sameta kwance tace"wai ke lpy yau bazaki je school dinba?" Cikin dubara tace"gyaran school din zaayi duk an sallami yaran anbasu hutu " Ummi tace"koda naji amma baki fadamin ba" Faseelat tace"eh mantawa nai"Ummi bata sake cewa komi ba tafita faseelat takoma ta kwanta Sega kiran bawan Allah alhaji nura ta kure wayar da kallo tanajin tausayinshi sannan ta dauka murya dishe, Jiki mace yace"dear ya jikinki?" Tace"dasauki"a sannu Ya rumtse ido ya bude yanajin kamar ya tsinko ciwon daga jikinta ya meda a jikinshi yace"dear inaji bazan iya karasa 2wks dinnan batare da naga jikinki ba zansamu nai komi na taho sauran zan wakilta wani" Faseelat tace"plss kayi zamanka zanji sauki in Allah yaso" Yayi shiru yace"sannu dear se anjima" Tace"ihm"takashe takoma baccinta, Da karfe goma su kawu manu sukaje nemawa Khalil auren jameela cikin mutuntawa akabashi ita aka kuma sa rana ranar asabar tasama kwana 12 kenan, Su fahad duk sun fita aiki se karfe 3 aka kawo lefen,time din sundawo lefe yayi kyau tsadaddun kaya 2 set , Bayan laasar da daddy da abokinshi da yanuwanshi suka tafi maganar auren gidan kawunsu, Tarba ta musamman akayi musu domin kawu yasa an musu special sanwa ansiyo lemuka tsadaddu bayan sunci sunsha suka fara abinda yakawosu kawu yasha mamaki harda lefe lalle a shirye suke nan kuwa suka bada kudin neman aure da sadaki jimla millions 5 nanda sati biyu desame day dasu Khalil, Suka shafa fatiha su kawu sukayi musu rakiya suka tafi, Kawu yatafi gidansu faseelat yafadawa su Ummi yanda ta kasance sunyi murna sannan suka fara shirye_shiryen biki, Faseelat na labe naji takoma daki tana murna sosai ta haye bed tanata mulmula tana jindadi ta dauko waya dasauri ta kira fahad shima yagama samun mutuntawar da aka musu yaji dadi ya dauka , Tanata murna tace"kullum kana surprising dina I so much love u nakasa ta yadda zan misalta maka farin cikina inasonka sosai" Yayi murmushi yace "love u too wifey" Tai murmushi ta cigaba da janshi da labari yana meda mata , Da marece tasa aka amso mata kayan data yi order tafara kwankwada , Itama jameela nata sun iso tafara sha da matsa na matsawa can da ishai Sega Umma da nata guzurin tabata takuma yi mata nasiha akan ta hakura idan tanashan kayan kartarika dabiar banzarta har ayi auren in tanaso tai mutunci ,jameela ta amsa tace"to"kawai ummar na tafiya tafara shan wasu tana turo baki, ******** After 3 days Masoyan soyayya sukeyi sosai musamman su fahad domin ko faseelat kullum kafin yakira ta kira sosai yake jin dadin hakan kuma takara kama zuciyarshi, Suma su Khalil kamar zeyi hauka akan jameela domin ko sekara kyau takeyi saboda supplement datake amfani dasu , Shi ko alhaji nura ya shiga damuwa duk ya rame ko baccin kirki bayayi masoyiya ba lpy ranar laraba da daddare yakira faseelat kamar kullum, Ta dauka murya dishe, Shima duk ya galabaita yace"dear ina kan hanyar dawowa gobe nakasa natsuwa nakasa samun lpy saboda rashin lpyarki" Faseelat tace"zan samu sauki kabari ka karasa aikinka karkayi asara" Yace"kinfimin kudi faseelat zan iya bada komai nawa akanki ina sonki sosai dear " Faseelat kamar zatai kuka tace"kayi hakuri kabari zansamu lpy mana" Yace"a,a zantaho nagama komai ai Allah yabaki lpy" Taita begging karya dawo ya nace sukayi sallama akan zai taho goben, Sam batai bacci ba tanata tunanin haduwarsu da alhaji da abinda zata ce masa, Tunda asuba jirginsu alhaji ya taso beko fadawa su Hjy Rukayya ba, Yau din dagaske faseelat din bata lpy saboda zullumi tatashi sukuku bata iya kiran fahad ba har 9 sannan ya kirata yana office time din, Faseelat ta dauka tai shiru, Hankalinshi adan tashe yace"wifey lpyarki lau ?meke damunki?" A hankali tace"fever da ciwon kai" Yace"sannu wifey "da tausayi ya cigaba da cewa"anjima zanzo duba ki " Tace"thanks bye "takashe domin batajin dadi sosai, Karfe 11 saura jirginsu alhaji yazo yawa drivernsa waya ba jimawa yakawo mai mota ya amsheta yayi driving zuwa kofar gidansu faseelat, Faseelat na kwance kiran alhaji yashigo cikinta har juyi yayi ta dauka takara a kunne, A hankali yace" ina kofar gida" daganan be sake cewa komi ba yakashe, Tatashi ta zunduma katuwar hijabi har kasa takara marairaicewa sannan tafita , Ummi na ganinta tace"ke ina zakije haka? " Tace"Ummi alhaji ne yazo" Ummi tace"to seme kikayi kamar zakiyi kuka?" Faseelat tace"tausayinshi nakeji" Ummi tace"zancen banza da kina sonshi kika ki aurenshi kede tsoron karyace a biyashi kudinshi kikeyi jeki sekin dawo" Faseelat tafita tanata marairacewa, Tabude kofa tafito alhaji dake cikin mota ya kura mata ido yana kallonta seyaga ta rame kuma tayi haske rana guda da batayi bacci ba ya ramar daita gashi duk tayi wani alamar tausayi duk seta koma marar lpyar, Harta karaso bakin motor yana ciki ya duka ya bude mata tashigo jikinta sanyaye, Tana shigowa yace"sannu dear" A hankali ta dago ido ta kalleshi ganin ramar da yayi yabata tausayi tasan yana mata son gaskiya batasan time data fara hawaye ba tai sauri ta rufe fuska da tafin hannu tana kuka sosai, Ya rumtse ido yanajin ciwo har cikin kokon zuciyarshi cikin dauriya shima yanajin kamar yayi kukan yasamu yace"kiyi hakuri dear zaki samu lpy" Tanata kuka yana rarrashi ta cire hannunta akan fuskar ya mika mata handkerchief ta amsa tafara share hawayenta, Tana jan majina ta kalleshi tausayinshi yasa wasu hawayen suka kara gangarowa murya na rawa tace"alhaji muna cikin tashin hankali" Yace"tashin hankali kuma dear bayan rashin lpyarki?" Ta daga kai, Hankalinshi tashe yace"minene ke faruwa dear ki sanardani" Takara sharbe hawaye ta kalleshi tace"su kawu sun min miji har sun samun rana nanda 2wks har ankawo lefe"ta kuma fashewa da kuka, Kunnuwan alhaji nura suka dau kara "kuuuuuuuuuuuuuu!!!!!....... [11/30, 9:32 PM] SHALELE😍: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣8⃣ *GARABASA👉🏼 An tambayi Manzon Allah (S.A.W) me yafi saurin kai mutane aljanna? Se yace tsoron Allah da kyakkyawan hali* *Shafin naki ne MARIYANASIRUMAR on wattpad* Sam yadena ji ya rumtse idanunsa ya bude zuciyarshi na lugude yasa duka hannuwa biyu yafara kwakwale kunnuwansa shiru sunki dedetuwa yasa hannuwa biyu ya rufesu sosai idanunsa rumtse for minutes sannan suka dena ya zare hannayen duk jikinshi na rawa ya meda kallo gun faseelat tanata sharar hawaye wasu na zubowa, Bakinshi da duk ilahirin jikinsa na rawa zuciyarshi kuma na harbawa yace"d..d..dear kina nufin da gaske ne abinda kunnuwana suka jiye min kina fada?" Ta daga kai kanta duke tana kuka, Zuciyarshi ta harba yaji kamar an soka mai kibiya ya dafe heart din jikinshi na cigaba da rawa yana kallonta yace"wannan shine dalilin rashin lpyarki ?wannan shine dalilin da yasa ramarki ?meyasa baki fadamin ba tuntuni wlh da ko awoyi bazan kara ban dawo a ranar ba shine kike cewa karna dawo nayi asara?ga babbar asara nan zanyi rashinki shine babbar asara a rayuwata" Faseelat nata kuka batace komi ba wani mugun tausayinshi takeji tana regretting yaudarar shi, Idanunshi cike da hawaye fitowa kawai ne basu samu sunyi ba yace"meyasa su kawu zasumin haka ?sun san irin son da nake miki ku...."se tari ya sarkeshi ta dago kai dasauri tana girgizashi, Hannunshi dafe da heart dinshi yasamu tarin ya lafa muryarshi na rawa yace "sena aureki faseelat bawanda zai rabani dake kece rayuwata ina tsananin sonki" Ta daga mai kai tana cigaba da hawaye, Yana dafe da heart idonshi rumtse se ajiyar zuciyarta dake shiga kunnanshi yake tunanin yadda zai iya jure babban rashi haka tuno yakin dake gabanshi yasa ya bude ido dasauri ya dorashi kanta tanata hawaye tana kallonshi da tausayi, Da jarumta da sauri_sauri yace"kibani adireshin kawun zanje na sameshi" Gabanta yayi mummunan faduwa karyaje ya harmutsa lamarin se wani tunani yafado mata don haka tai masa kwatancen unguwar, Tana gama fada ya zare hannunsa daga heart dinshi dukda tana ciwo sosai yace mata"ki kwantar da hankalinki kome zai daidaita kinji wipe ur tears kishiga gida zanje na sameshi" Ta kara share hawaye tabude kofar tafita tana rufewa ya tada motar da gudu ya nufi gidan kawu, Itako ta kwasa da gudu cikin gida saura kiriss Ummi ma takwasa aguje daki riketan da faseelat tayi ne yasa tai dogon tsoki tace"wace irin dabiar banza ce wannan?" Faseelat na nishi tace"Ummi ki temakamin plsss ki kira kawu kice masa ko alhaji yazo gunsa karya amince ni bani naturasa ba nadeyi masa dubara ne don murabu lpy" Ummi tace"kamm wato karya kk masa kkce zaai miki auren dole kenan?meyasa baki fadamai gaskiya ba?" Faseelat na begging tace"dan Allah Ummi ki temakamin wlh harya dau hanya yanzu ya isa gidan" Ummi taja tsoki tace"shasha zakisa mutane suyi karya kyau ma ko baki sonshi kawun yasa dole ki aureshin muga tsiya se kije ki daukomin wayar" Faseelat ta baza daki da gudu ta dauko wayar ta dawo hannunta na rawa ta latso number kawu tai dialing sannan ta dorawa Ummi a kunne, Ringing biyu ya dauka da sallama bakinshi Ummi ta amsa tace"akwai wani alhaji da yarinyar nan taciwa kudi yayi tafiya yanzu yadawo tashe da mai ansa mata baiko to dan karyarta ta nunamai auren kune kuka mata zabin saboda tacimai kudi sosai" Kawu yace"subhanallahi" Ummi tace"dan Allah kabashi hakuri sosai kuma ka nuna auren hadinne kamar yadda tace din don karya dawo neman kudinshi nasan kuma ba gidan uwar da zata samu ko da rabinsu a yanzu" Kawu yace"zataci ubanta idan nazo gidan bazatai mishi wata karyar ba seda ni ta kiyayi haduwarmu"diff yakashe kiran, Ummi ta kalli faseelat dake tsaye tana raba ido tace"kinji abinda yace ai" Ta daga kai ta cunno baki tashige daki ta haye bed, Kawu nagama wayar yayi shiru yana nazarin yadda zaiyi zaa sashi karyar dole , Ko minti 5 baai ba aka turo yaro sallama dashi matarshi tashigo tafada mai cikin zullumi yatashi yafita kofar gidan, Yana fita alhaji dake tsaye still jikinshi nata rawa yayi sauri ya zukunna kasa yace"ina kwana kawu ?" Kawu yace"lpy lau"yana kallon tashin hankalin dake tare dashi, Bakinshi na rawa yace"kawu nazo ne inason amin alfarma dan girman Allah ni da faseelat mundade tare muna son junanmu mun shaku sosai kawu dan Allah abarmu tare kar a rabamu wlh muna tsananin son juna zamu shiga hali idan aka rabamu" Kawu yana ta kallonshi koda bakin alhaji be fada ba yanayinshi ya gama nuna cewar yana tsananin son ta, Kawu yace"kayi hakuri alhaji tun tuni naba yarinyar nan lokaci takawo miji bata kawo ba kullum kara girma take shine na zaba mata dan aminina yanzu angama komi daurin aure kadai muke jira sede kayi hakuri " Alhaji nura zuciyarshi kamar ya cirota ya yarda yakeji ya dafe zuciyar jikinshi yakara daukar rawa sosai yanata kyarma yace"kawu ka temakamin yadda Allah ya temakeka kubarmin faseelat inasonta sosai..." Kawu ya tsaidashi yace "kai ba yaro bane kasan girman alkawari don haka karkai ta rokona don bazan sauya magana ba Allah yabaka wadda tafi ta" Alhaji nura ya mike dakyar yana hawaye ya juya yafara taku biyu yayi baya zai fadi kawu dake tsaye yana kallon ikon Allah yayi sauri ya tareshi ya rikeshi yace"bi a hankali alhaji kayi hakuri ka dau kaddara"ya sakeshi ganin yatashi Alhaji ya cigaba da tafiya yana daga kafa daya kan daya kafafun sun masa nauyi har yaisa mota yabude yashiga cike da dauriya yake driving jijiyoyin kanshi na wani irin ciwo zuciyarshi na cigaba da bugu jikinshi na kara tsananta rawa duk da haka tunanin faseelat yake soyayyar da sukai a baya yanayin maganarta,shagwabarta,dariyarta,murmushinta da kalamanta masu dadi da shiga rai da tsayawa a zuci da take fada mai, Ya rumtse idonshi dake jawur yabude yakara dallawa titi kallo yana cigaba da driving yana tariyo muryarta "I love u dear I really love u I can't do without u"zuciyarshi takara bugawa ya rumtse ido yanajin ciwo yabude saura kiriss ya kaiwa wata mota bugu yayi sauri ya kauce motar tafara kwace mai yarika driving kamar dan maye yana cigaba da tunanin firarrakinsu da suka shude" dear kai me kyau ne kullum kara kyau kake kafi duk mazan duniya" the more yake tariyo moments dinsu the more yake karajin ciwo still ya cigaba da driving to home, Kawu na tsaye alhaji yaja mota yatafi beko koma gida ba ya nufi gidansu faseelat tana daki ta buga uban tagumi yashigo ummi tabishi da kallo ganin ranshi bace abinda be taba ba ya banka dakin faseelat yana huci, Ta tsorata da ganinshi tai sauri ta matsa can Karshen gado tana raba ido, Kamar ya jawota yayi ta jibga yace"ashe ke mutuniyar banza ce mayaudariya kin yaudari bawan Allah kina tunanin Allah zai kyaleki inshi yabarki toki sani Allah seya bi mishi hakkinshi sakarai marar tunani" Ta dukar da kai tana hawaye tana kara jin tausayin alhaji nura, Kawu yaja tsoki yace"shashasha komai ya sameshi kece sanadi"yajuya yafita , Ummi dake bakin kofa tace"kayi hakuri dan Allah wlh ni kaina naso ta aureshin don yana sonta sosai" Kawu yace"ita tasani mutumin yashiga tashin hankali gabadaya illahirin jikinshi rawa yake yi harda kuka" Ummi tace"Allah ya kyauta" Yace"ameen"yana jimami ya tafi, Ummi ta shiga dakin faseelat ta takure tanata goge hawaye akai_akai, Ummi ta tabe baki tace"kinji de ai sai kita rokon Allah kar alhakinsa ya biki kuma ki fatan shi wanga din ya soki kamar hakan"itama tai tsoki tafita, Faseelat ta kwanta tafara kuka marar sauti me cike da nadama, Dakyar alhaji yakawo gida idanunshi nagani biji_biji yana shigowa ciki yayi parking ya kwantar da kai jikin sitiyari tari ya sarkeshi yafara ba kakkautawa yana cikin tarin yaji wani abu na dan biyowa a makoshinsa yasa hannu akan bakinsa sannan ya dago sega jini hakan yakara tada mai hankali yabude motar ya ziro kafa daya sannan ya fiddo dayar dakyar ya samu ya fito yana mikewa driver ya taho wurinsa domin yi masa barka da zuwa alhaji kuwa yanayin taku biyu yaji jikin kamar ba nashi ba yakasa yin komi yazo zai zube kasa driver yayi saurin isa ya tareshi yana fadin "subhanallahi alhaji!! alhaji sannu" Me gadi ya taso ya kama mishi suka nufi cikin gida dashi jikinshi a sake baya cikin hayyacin shi, Suna shiga main Palo da sallama Hjy Rukayya na zaune ta amsa ta meda hankali gun, abinda tagani yasa tai wuf ta tashi tsaye kamar kyaftawar ido ta isa wurinsu duk hankalinta a tashe bakinta na rawa tace"me...meya sameshi?" Atare sukace "wlh bamu saniba yanzu yadawo a haka" Hawaye shar_shar suke zuba a fuskarta tace"Ku hawo dashi sama ta kama musu suka haye bene dashi har bedroom dinsa suka kwantar dashi suka fita suna Allah ya bashi lpy, Hjy Rukayya na kyarma ta dauko waya ta kira family doctor ta sheda mai alhaji baya lafiya sosai, Doctor ya taho dasauri , Tana gama wayar takoma kan alhaji ta zauna bakin gadon tana kallon fuskarshi tana zubda hawaye ta tsorata sosai da taga jini gefen bakinshi, Tana kuka tace"alhaji sannu Allah yabaka lpy " Ta tashi ta nufi part din abida donta shaida mata , Abida suna ta wayar masoya da jamil dinta ya matsa akan yana missing jikinta yanata begging tace"alright naji gobe zan samu nafito da wuri zuwa marece zan dawo" Jamil yayi ihun murna yace"I hug u sugar give u kiss of lifetime " Tace"thank...."bata karasa ba Hajiya Rukayya tafado dakin tana kuka duk kwalamata kira da takeyi bataji ba saboda sunyi nisa cikin soyewa, Hjy abida ta latse kiran hankalinta tashe take kallon Hjy Rukayya Hjy na tsaye tace"taso_taso alhaji baya lpy harda aman jini" Gaban hjy abida ya bada dumm hankali tashe ta baza da gudu zuwa dakin alhaji nura hjy Rukayya tabi bayanta, Hjy abida na shiga taga yanayinshi itama tafara hawaye tana hawayen ta haye gadon tana kuka take cewa "meke damunka alhaji minene ya jefa ka a wannan halin?"Tana kuka sosai Suna cikin haka bame rararshin wani alhaji nata numfashi sama_sama doctor yazo ya razana da yanayinshi ya shiga bashi temakon gaggawa, Bayan minti 20 bacci ya kwashe alhaji ga drip hannunshi suna shiga, Doctor ya ciro handkerchief ya goge zufa ya kalli su hjy Rukayya sunyi zugum_zugum suna ta hawaye hjy abida ko zuciyarta harbawa take tana jin tsoron kar asirinta ne ya tonu, Doctor yace"akwai abinda ya dagawa alhaji hankali sosai har ya kamu da hypertension anyi saa sosai da yafadi da maybe yana iya samun paralyse alhaji na bukatar kulawa sosai a kiyaye duk abinda yakeso da wanda bayaso a kula da drugs dinshi da duk abinda zai bata masa rai domin idan akai kuskuren haka harya fadi zai iya kamuwa da paralyse" Duk basu iya magana ba sede kai suka jinjina doctor yace"Allah yabashi lpy "yajuya ya fita, Hjy abida ta hadiyi miyau me daci tana tunani meyasa alhaji yadawo kafin ya karasa two weeks din?meye dalilin hawan jininsa? Itama hjy Rukayya tambayoyin da take tawa kanta kenan sukaita kallonshi sunajin tausayinshi, Faseelat taci kukanta takoshi da azahar tana kwance sega kiran fahad ta tashi da zumbuleliyar hijabin a jikinta tafita tunda ta fito yake kallonta duk tayi wani iri kuma ta rame, Ta bude motar tashiga ta kwantar da kai a seat ta rumtse ido yanata kallonta zuciyarshi badadi bayan minutes sannan yace" sannu Queen " Ta daga kai kurum, Yace"I have seen babu sauki ko mutafi asibity?" Ta bude ido ta dan kalleshi ta girgiza kai, Yace"oh my god!" ganin idanunta jawur sosai yace"I'm sorry bari mutafi asibity" Tace"noo banaso naji sauki" Yana ta kallonta ya girgiza kai yace"I insisted dole na kaiki asibity kina bukatar likita" Tace"aa plss"fuskarta shagwabe, Ya kalleta sosai batare da jiran komai ba ya dauki hanyar hospital, Tai shiru tanata tunanin alhaji idonta lumshe fahad na driving butsu_butsu ya kalleta yace"sannu queen" Ta daga kai har suka isa wata private hospital yafita dasauri ya bude mata tafito hannunta dafe da kanta saboda yunwa da damuwa harwani juwa takeji ya kulle mota suka nufi ciki a jere, Ganin yadda take ta dan yin layi fahad ya karajin tausayinta sosai, ya rike mata hannu hannunsa cikin nata suka shiga ciki zuwa office din doctor, Doctorn abokin fahad ne yana ganinsu yace"subhanallahi amaryarmu bata lpy zaunar daita " Ya dan riketa ta zauna shima ya zauna ya sake rike hannunta yace"sannu" Tai shiru doctor ya tashi yafara dubata fahad na zaune yana kallo, Yana cikin dubata yacewa fahad"meke damunta ne haka?" Fahad ya girgiza kai mean be sani ba , Doctor yakoma ya zauna ya kalleta yace"our bride meke damunki haka tension ne yayi causing fever da headache jikinki" Tai shiru kawai, Ya meda kallonshi gun fahad yace"ya kamata a kula daita and a rika bata abinci kar wani ciwon ya kamata" Fahad ya jinjina kai, Doctor ya kalleta yace"madam arage stress our friend beda problem ehen and he's gentle"yayi murmushi, Fahad ya harareshi , Ya dauki waya ya kira sega nurse yabata paper few minutes tadawo da drugs ya amsa tafita shi kuma ya mikawa fahad yace"remember anashan magani ne only bayan anci abinci" Fahad ya jinjina kai ya lumshe ido yabude yace"tnx u"in cool voice dinshi bare yanzu data kara sanyi saboda queen ba lpy, Ya tashi sukai musabaha hannunta cikin nashi suka fita doctor yabisu da kallo yayi murmushi yace"lovers" Sukaje bakin motor ya bude mata ta shiga ya rufe ya zagaya yashiga yafara driving, Tunda yafara driving yake tunanin minene yake damunta ya kalleta still idanunta lumshe ya meda kallo a titi, Sosai yakejin badadi kamar yadawo da ciwon jikinshi jin ance batacin abinci memakon yabi hanyar gida seya nufi wani babban restaurant har suka isa bata saniba seda taji tsayuwar motar sannan tabude ido memakon ta ganta a bakin gida seta ganta a bakin restaurant ta kalleshi a marairaice fuska tace"I'm not hungry ka kaini gida I want to rest" Ya daga mata kai yace"idan kinci abinci kinsha magani zamu tafi ki huta" Ta kalleshi kamar zatai kuka, Ya hade hannuwanshi wuri guda yace"plsssss"shima a marairaice, Se tai shiru yaji dadin hakan kuwa ya fita ya bude mata kofa tafito suka shiga restaurant din, Yasa ankawo pepper meat da yoghurt da ruwa only plate guda don shi he's not hungry, Tayi tagumi ta tisa abincin gaba tanata kallonshi sam batajin dadi musamman yadda taga alhaji ya rude da maganganun kawu sun tada mata hankali, Fahad nata kallonta yace"plsss eat sena medaki gida" Idanunta cike da hawaye tace"I'm not hungry " Ya rumtse ido ya bude ranshi na baci yunwa kanta ai ciwo ce,with out choice ya matsa da seat nashi ya dauki spoon ya debo naman yakai bakinta , Taki amsa sede ta kure spoon din da kallo, Yace"plssss"in cool voice, A hankali ta bude baki ta amsa ya cigaba da bata tadanci kadan yabata drugs da yoghurt tasha sannan ya kuma rike mata hannu suka fita suka shiga mota har bakin kofar gidansu, Yanayin parking ya kalleta tanata jin bacci ya mika mata ledar drugs yace"plss do help me kirika shan maganinki akan time kuma I'm begging u plss kidena damuwa "he's thinking damuwa ce da kowace Amarya ke shiga idan ankusa bikinta, Ta daga kai dakyar tayi karamin murmushi da yarage masa abinda yakeji aransa yace" I will come back later " tabude motar ta fita tana tafiya a hankali tabude gidan ta shiga, Yana ganin tashige ya sauke ajiyar zuciya ya nufi gida, Tana shiga cikin gida ta wuce daki ta haye bed bacci takeji amma takasa ta dauki waya tafara kiran alhaji wayar nata ringing hjy Rukayya ta dauko takashe ta saboda karta dameshi, Jin ankashe wayar yasa faseelat takara shiga tashin hankali wasu sabbin hawayen suka fara sintiri a kumcinta seda tasha kuka sannan bacci ya dauketa, Fahad na komawa gida ya watsa ruwa duk seyaji baison cin komai saboda ciwon faseelat shiyasa yasha lemu ya dauki computer dinshi ya cigaba da aiki, *************** A niger acikin kauyen shinkassane, Aysha ce kwance akan cinyar mommy tana mata tsifa gashinta liya_liya me tsayi taushi sosai da salki, Cikin dan lokacin nan duk yadda aysha ke jin nauyi seda ta dan saki jiki da mommy saboda yadda take nuna mata kauna da kulawa, Mommy na mata kwanta tace"daughter insha Allah zuwa Sunday ko Saturday zamu koma gida inason mutafi da wuri donki samu kiyi jarabawa" Dadi ya mamaye aysha tai murmushi tace"nagode mommy " Mommy tace"and bayan jarabawa soon se a daura aurenku koba haka ba?" Tai murmushi tanajin nauyi ta daga kai, Mommy tace"yawwa daughter Allah ya gwadamin lokacin farin cikina baze misaltuba" Suka cigaba da dan labari Wanda mommy ce keyi aysha na amsawa , Bayan tagama mata ayshar takoma kan seat ta dauki wayarta tabude pic din fahad tana kallo sosai sonshi yayi mata damkar da cireshi zeyi wuya, Tana cikin kallon pic din mommy tazo ta bayanta taita kallonta kamar kar tai mgna se tayi dariya tace"kamar nasan wannan fuskar" Aysha tai sauri ta boye wayar tana jin matsananciyar kunya , Mommy tai dariya tace"bazaki dena jin kunyata ba ko? Oya bani wayar na turamiki wasu aini dadin hakan nakeji aysha" Aysha najin kunya ta mika mata wayar ta tura mata wasu sannan tabata tafara kallonsu tana akagare ta sanyashi a idanunta, A gida kuwa abbu na zaune kira yashigo wayarshi, Ya dauka yayi sallama one of his friend daya masa bincike yace"ranka yadade wani abu nagani daya dauremin kai yaron da kasa akaimaka bincike kanshi still shi din naga invitation na bikinshi next week" Sarki yadan razana dajin wannan labari yace"ka tabbata shine?" Yace"seda nai bincike sosai sannan nakira ance auren da nemenshi da sakashi baai week ba sannan yau na ganshi da yarinyar awani restaurant" Jin haka yasa hankalin sarki yadan kwanta kenan mommy batasaniba and shi kuma mommy zai bawa aysha ba fahad ba , Yayi gajeren murmushi yace"shikenan zanyi shawara nagode sosai" Sukayi sallama bashiri sarki ya shiga cikin gida yawuce dakin ummarsu aysha direct, Tana kishingide yana shiga tatashi zaune tana karantar yanayinshi, Ya zauna kusa daita ya sauke numfashi yace"labari yazomin fahad da zanbawa aysha zeyi aure next week" Umma tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!! ya hakan zai faru bayan ga maganar da mukayi da mommyn shi?" Ya kara sauke numfashi yace"yace min da neman auren da saka rana baayi week ba" Fuskarta bawalwala tace"yanzu ya zaayi?" Ya danyi shiru na minutes sannan yace"zan bashi aysha a second wife kuma zan bashi ne saboda mommynshi and shima yana da hali me kyau after shi bansaniba ko zata samu kamarshi but ya kika gani?" Umma tace"gaskiya kuma ita mommynshi bazata ji dadi ba yadda takeson aysha sede muyi fatan Allah yasa hakan yafi zama alheri" Yace"ameen" *************** A Nigeria Da marece fahad yakoma gidansu faseelat yayi ta kiran number dinta amma bata dauka ba saboda kanta kamar ze rabe biyu takeji yagaji da kira ya dan zauna yana ta kallon kofar kamar yashiga gidan se kuma ya hakura yanajin tausayinta yasan ciwon ne ya hanata dauka ya tafi, Da Maghreb ma ya sake kira bata dauka ba hankalinshi yakara tashi dukda besan firar dare anayin ishai ya tafi gidan bayan ya siya mata drinks, ya dade tsaye sannan omer yazo ze shiga suka gaisa sannan fahad ya masa ya me jiki ya kalleshi yace dasauki sannan fahad yace"inata kiran wayar ta bata dauka ba nasan ciwon ne yayi tsanani hankalina duk ya tashi" Omer yace"bari na shiga naganta"yajuya ya shiga ciki, Yana zuwa ya samu Ummi na bata tea a baki haushi duk ya cikashi katuwa daita ana bata abinci kamar ciwon yayi waste sosai, Ya kalli Ummi yace"fahad yazo yana kofar gida yazo ganin jikinta" Ummi tace"to kace yashigo" Ya juya yafita Ummi ta yafa gyale takoma ta zauna tana cigaba da bata tana sha, Bayan minutes fahad yashigo shida omer suka shiga ya zukunna har kasa yagaida Ummi sannan yace"yame jiki?" Ummi tace"dasauki" Yace"Allah ya bata lpy" Tace"amin angode" Faseelat da idonta ke lumshe ta bude ta kalleshi ta kuma lumshesu taji dadin zuwan nashi sosai ita dama tariga tasan yana sonta over, Fahad ya tashi ya ajiye ledar hannunsa ya kuma kallon faseelat yace"Allah yabata lpy" Ummi ta kuma cewa "ameen"ya juya yafita, Yashiga motarshi yakoma gida yanata jin jikinshi shima kamar marar lpyar, Ummi na gama bata takoma ta kwanta Ummin tafita, A hankali ta dauki waya takara kiran alhaji switch off, Tana kwance bacci ya fizgeta ta farka yakuma fizgarta ta farka haka de, Shiko alhaji be farka ba se can tsakar dare yabude ido a hankali duk yaranshi manya da kananu sun zagayeshi sunata kallonshi , Su hjy Rukayya sukai saurin matsawa suna " alhaji sannu Allah yabaka lpy " Ya lumshe ido yafara tunanin dear dinshi , Hjy Rukayya ta kalli yaran kallo daya duk suka tashi suka fita a dakin, Ta kalli hjy abida tace"ki hado tea " Hjy abida ta tashi ta tafi hado tea, Hjy Rukayya ta na kallonshi da tausayi tace"sannu alhaji dan Allah kadena sa abu a ranka kasani samu da rashi duk na Allah ne kadena damuwa komai da kagani ka daukeshi kaddarar rayuwarka ba danni ba kodan yaranka duk muna cikin hali na rashin lpyarka kayi hakuri da komi plss"dukda batasan me ya rasa ba, Shi kanshi yasan gaskiya take fadi ya jinjina kai , Ta tashi ta dauko bowl ta kamashi ta jingina shi a bed ta wanke mai baki Sega hjy abida da tea ya kalleta ya dauke ido ya lumshesu, Duk tasha jinin jikinta tace"sannu alhaji Allah yabaka lpy " Ya jinjina kai hakan da yayi yadan sa mata relief, Bayan tagama bashi tea din tabashi drugs hakan yadan sa yasamu relief yakoma ya kwanta yanata tunani drugs din suka bugar dashi bacci ya daukeshi, Yanayin bacci hjy Rukayya ta tashi tafita domin girkin hjy abida ne , Hjy abida tai zaune Sam bacci yaki zuwa mata se dana sanin abinda tayi takeyi a yanzu gabadaya tasa itace sanadiyyar rashin lpyarshi, Can gab asuba ya farka yanata tunani yaga wayarshi akan bed ya mika hannu ya dauka ya ganta a kashe ya kunnata tagama booting ya shiga call log kiran faseelat ne asama and last kira anyi rejecting this means tayita kira suka kashe , Yana shirin kiranta sega kiranta yashigo unexpected , Abun yabashi mamaki besan time daya tashi zaune ba ya dauki wayar yakara a kunne hjy abida tai kasake tana kallon ikon Allah, Faseelat da ko cikin daren seda taita kira akashe yanzu ma takira da niyyar idan tana a kashe zata masa text , Batasan tana son alhaji ba se yanzu ne tagane hakan tausayinshi da takeji yafi tausayi dole akwai dan son ko yane, Jin an dauka murya na rawa tai saurin cewa"dear kayi hakuri dan Allah ka kuma yafemin" Maganar cike da tausayi da rauni, Idanunshi lumshe yace"bakimin komi ba dear ki dauki hakan kaddararmu kiyi hakuri kiwa iyayenki biyayya nasan sekin daure amma ki daure kamar yadda nakeyi amma ki sani inasonki sosai jiya I vomit blood saboda zafin rasaki" Tai saurin tashi zaune jin yafadi jini tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!"ta rufe baki da tafin hannu, Yace"yes dear ban lpy I'm seriously ill zanci gaba da rayuwa da cutar sonki" Hjy abida ta cika tai fammm tanajin kishi da karfi tace "maganar banza" Alhaji ya bude ido ya mata wani banzan kallo sannan yakuma lumshe shi, Dukda faseelat tajita bata damuba tace"dear kana wane asibity I will come zanzo dubaka"fatanta tasamu ya yafemata su rabu babu hakkinshi, Yaji dadi yana kara jinjina son da take mai yace"ina gida "in brief Batare da tsoro ba tace"anjima da safe zanzo Allah yabaka lpy" Yace"ameen my dear tnx u" Tace"seda safe"ta kashe kiran, Rabin ciwon ya dan tafi saboda wannan wayar data kira, Hjy abida hannunta akan gemu tana jinjina rainin wayon yar iskar da alhaji yake kira dear tace"to wlh tallahi idan har tashigo gidannan sede ta fita babu wani part a jikinta" Alhaji ya bude ido yana kallonta, Ta rike kugu tana yamutsa fuska kishi fal ranta tace"dan ka me damu wawaye zaka gayyato karuwarka anan gidan to wlh idan har ta shigo cikin gidannan sede gawarta" Ranshi a dan bace yake kallonta tace wa faseelat dinshi yar iska da karuwa ba karfi jikinshi yace"abida banason surutu kiyi ....shiru" Tace"senayi surutun aikaine kajawo munafikin Allah ashe saboda karuwa kake ciwo duk kadaga mana hankali damu da yara duk bawanda yayi bacci to wlh idan har tazo sena kasheta" Yayi shiru yana kallonta , Tace"ohoo !!!!!kasa ka akai auren karuwar kake nema baka samuba shine hardasu hypertension?" tabuga tafi tare da cewa"he_he ikon Allah baya karewa alhaji da soyayya to wlh baka isaba" Yadda take ta daga murya hjy Rukayya da ta kwana salla tataso tafito tashigo dakin tana mamakinta yadda take daga muryawa patient, Tazo ta sameta tsaye ta rike kugu tanata zuba, Ta kalli alhaji yana zaune jikin bed yanata kallonta, Hjy Rukayya tace"haba mommynsu minene kike daga murya kinsan baya lpy muyi fatan yasamu lpy ma kike ta daga murya koina anaji" A masife abida tace"karya samu lpyar mommynsu alhaji neman aure yake aka kasa shi shine hardasu hypertension yanzunnan cikin daren nan karuwar ta kirashi wai yana ce mata dear" Hjy Rukayya tace"aa abida" Hjy abida tace"karya zanyi bari kigani" taje ta wafto wayar dake hannun alhaji ta latso dear ta nuna mata tace"kingani da idonki yar iskar wai fadamishi take zatazo dubashi har gida" Hjy Rukayya da tun jiya tagani kuma ba yadda zatai tace"nagani yanzu de kiyi hakuri tunda an kasa shi tazo ta ganshin ta tafi bashi kenan ba" Hjy abida tace"wa!!!! Billahillazi mommy idan har tazo gidannan senaci ubanta yama kirata ya fadamata kartazo tun wuri" Hjy Rukayya ta girgizakai bata jindadin abinda abidar keyi karta karasa shi lahira ta anshi wayarshi ta aje kan bed taja hannun abidar suka fita waje, Seda ta kaita kofar dakinta tace"kishiga kiyi salla kuma dan Allah ki temakamana alhaji ya samu lpy idan kinata wannan abun yazaai ya samu lpy kidena inbaso kike ki karasa mana shiba"ta juya tatafi tanajin haushinta, Hjy abida tace"wlh sede kartazo gidannan inde tazo setaci ubanta sosai"zuciyarta nata pumping tanata balai tashiga dakinta tana zuwa wurin wayar ta sega different missed call na jamil tai tsoki ta shiga number ta sauya sunan to jameela,batare da ta kiraba tashige toilet ranta a matukar bace, Hjy Rukayya dakin alhaji takoma ta samu yanata tari ta karasa gunshi dasauri tanata masa sannu har yadan lafa ta kwantar dashi ta zauna bakin bed din tabuga tagumi tana kallonshi idonshi rumtse, Seda yara suka fara zuwa ganinshi bayan sunyi asuba sannan ta fita a dakin taje tasake alwala tayi tata sallar, Ta dawo tasamu yaran sun haye bed sun zagayeshi wasu a jikinshi wasu a zaune ,seta juya taje ta hadomishi tea tadawo taturasu suyi shirin makaranta tanata masa sannu ta tadashi ta wanke mai baki tabashi yasha ta kwantar dashi ta rufeshi da duvet , Tana zaune take kallon fuskarshi a kullum idan wasu abubuwa suka faru seta rika ganin duk zamanta dashi bata fahimceshi ba saboda bata taba tunanin alhaji zeyiwa mace kuka bare hardasu aman jini lalle kowace ce tafisu matsayi, Bacci ne ya daukeshi sannan taje ta sallami yara tashiga wanka, Faseelat kau tana samu suka gaisa tai asuba ta kwanta bacci karfe 8 tatashi ta duba waya ba missed call din fahad tasan kila don karya tadata shiyasa be kira ba kuma kozai zo ganinta se tara kila ko yanzu takwas din gwara taje tadawo kafin yazo , Tatashi tai brush tai wanka tasaka doguwar riga black tai rolling da yellow din gyale ta dauki key dinta ta leka dakin Ummi, Ummi na gyaran dakin ta tsaya tace"ke kuma ina zaki keda baki lpy ?" Faseelat ta yamutsa fuska tace"Ummi a makaranta ake neman mu nama makara" Ummi tace"toki sauri Allah yakiyaye" Tace"ameen"tajuya tabude gate tashiga mota tabar gidan ta dauki hanyar gidan alhaji nura data dade da sani. [12/6, 10:01 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 2⃣9⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace na umarceku da yin gaskiya domin gaskiya tana kai mutum ga nagarta nagarta kuma tana kai mutum aljanna* *My fans I'm sorry kunjini shiru nayi tafiya ne to bansan wurin ba network ba seda naje shiyasa ku kaita nema na baku samu ba I'm really sorry kuma nagode da kulawarku a kaina Allah yabar kauna ina sonku sosai* *wannan pagyn na duk masoyana ne inde kinsan kina sona to kiyi murna domin pagyn naki ne🥰* Fahad da yataho ganinta a dede round yaga motar ta ta nufi wani road abun yabashi mamaki sosai ita da bata lpy ina zataje a duk iya saninshi bawata asibity kan road din, Don haka yayi following dinta , Ita kuwa batasan dashi ba driving kawai takeyi zuwa gidan alhaji, Shi kuwa alhaji har ya farka Hjy Rukayya ta mishi brush sannan ta fita abida nata daure face ta kuma bashi breakfast da drugs yakoma ya kwanta yana kagare da ganin faseelat, Faseelat nata driving harta iso bakin kofar gidan fahad beko iso ba ta bude motar tafito tashiga cikin gidan , Tana shiga fahad na isowa ya kalli babban gidan ya kalli motar ta he wonder me tazoyi a gidan alhaji nura memakon ya tafi se ya gangara yayi parking ya zauna zaman jiran fitowarta , A hankali take tafiya har zuwa bakin kofar main Palo nasu ta tsaya bakin kofar tai knocking sau biyu , Hjy Rukayya zaman ta kenan a falon tace"come in" Faseelat ta bude kofar ta shiga da sallama bakinta, Tana shigowa kamshi medadi yabaje falon , Hjy Rukayya nata kallonta ganin wayewarta da kuma yanayin jikinta me kyau, Faseelat ta zauna a seat ta bakin kofar tana yar faraa , Hjy Rukayya tace"maraba da bakuwa" Faseelat tai murmushi tace"nagode " Hjy Rukayya tace"banganeki ba " Faseelat ta sakeyin murmushi tace"sunana faseelat ni tsohuwar budurwar alhaji ce but a yanzu de saura kwana takwas bikina" Hjy Rukayya tai murmushi dukda a ranta batajin dadi tace"maraba sannu ko bari nasa akawo miki drinks" Faseelat tace"aa nazo na duba alhaji da jikine kibarshi nagode" Hjy Rukayya ta kalli bene gabanta yafadi tuno hjy abida na ciki ta meda kallo gun faseelat tace"ina zuwa " Ta tashi ta haye sama faseelat tabita da kallo inde har batayi tsarar Ummi ba to da kadan Ummi zata girmeta, Hjy Rukayya ko dakin alhaji tashiga yana kwance idonshi lumshe, Ta kalleshi tace"alhaji"a sannu , Ya bude ido ya dorasu kanta, Tace"ga bakuwarka ta iso" Hankalin Hjy abida tashe tace"wa?hjy shine har kika barta ?bari kigani"tatashi tai waje da gudu, Alhaji nura yayi wuf ya tashi zaune jin kamar an sokeshi a zuciya yasa ya dafeta da hannu fuskarshi ya mutse ya kalli hjy Rukayya yace"follow her plss " Hjy Rukayya daketa kallon kofa saboda yadda taga hjy abida tafita aguje tace"to ka zauna karka fito plss" Ya daga kai yace"go" Tafita dasauri , Hjy abida na fitowa falo tai tsaye zuciyarta na kara bugawa take kallon faseelat , Saboda yadda tafito a guje yasa faseelat ta tashi tsaye tanawa hjy abida wani kalar kallo, Hjy abida ta fara kallon faseelat daga sama zuwa kasa inde fari ne ko kyau bata fita ba ,ta sauke akan breast dinta suna cike asaman riga ta karasa zuwa shafaffen cikin zuwa babban hips me fadi data tara kishi yakara tokare ta don tayi mata nisa ita da ke siririya sosai,dole alhaji ya rude kanta yaga kayan Hutu a tare daita, Ganin irin kallon da take mata faseelat ma tabita da kallo shekeke sam ba class dinta bace tafita a koina, Hjy abida taja tsoki ta yamutsa fuska kamar taga kashi, hannunta akan kugu tace"kece budurwan alhaji?" In I don't care faseelat tace"yeah its me" Hjy abida tace"banza marar kamun kai karuwa mebin maza har..." Hjy Rukayya dake saukowa daga bene ta katseta da karfi "abida kibari mana" Hjy abida ta karasa zancen"har gida marar class anji haushi dai" Faseelat ta kureta da ido tana kallonta sosai Kalmar karuwa ya sosa mata rai,saboda ta kiyaye ta rike mutuncinta har zuwa yanzu kuma baa taba furta mata hakan ba se yau , Hjy Rukayya ta karasa saukowa ta kalli hjy abida tace "amma baki kyauta ba hjy kuma banji dadi ba da girmanki kike abu kamar yarinya " Hjy abida ta dage hanci ta kara rike kugu da hannu kanta sama, Hjy Rukayya ta meda kallo kan faseelat tace"kishigo" Jin abinda tace dasauri hjy abida tace"balai wlh ba inda zata bazata shigarmin dakin miji ba" Hjy Rukayya ta na mata kallon mamaki sosai tace"abida don Allah kibari" Idonta rumtse tace"wlh hjy bazata shigarmin bedroom din miji ba kawai ina gani karuwa ta shigarmin dakin miji bazeyiwu ba" Faseelat taja karamin tsoki tafara tafiya zata hau sama , Hjy abida tasha gabanta tace"bazaki shiga ba karuwar banza marar aji kiyi gaggawar fitarmin a gida" Ran faseelat bace ta daga hannu ta wanka ma hjy abida mari tasssss!!!!! Hjy abida ta dafe kunci tana kallonta ,ba tsayawa ta daga hannu zata rama faseelat ta rike hannun gam ta meda shi kasa da karfi, Sannan ta gyara gyalenta da ya rufe mata gemu cike da isa tace"karki kuskura kiyi gigin tabamin fuska domin har ubanki da yakawoki duniya seyayi nadama" Hjy abida ta kureta da ido tana kallonta wai azo har gidanta a mareta , Hjy Rukayya kuwa tana tsaye tana kallon ikon Allah, Faseelat ta Marmara ido ta kalli saman gidan ta yamutsa fuska tace"Allah ne yasoki shiyasa bazan shigo gidannan ba da wlh sekin barshi da kafarki " Ta nunata da key din dake hannunta idonta waje muryarta kuwa bata wani dagata sosai ba tana bata warning tace"ni ba sa'ar ki bace na miki nisa kuma karuwanci mijinki ne ya koyamin tare dashi kadai na keyi " Tai murmushi tace"kina maganar dakin mijinki ko? to zan shiga har ciki in zauna muyi iskancin da muka saba idan kin isa ki hana" tana gama fada ta nufi sama tana tafiya da yanga tana kara kada kugu, Hjy abida da tai kasake tana kallonta tai wuff zata bita, Hjy Rukayya tai saurin riko hannunta , Hjy abida tace "dan Allah mommy sakarni wlh sena mata illa sena nakasa ta ni zata mara?" Hjy Rukayya tace"tun kafin tazo nabaki hakuri kinki yanzu wannan tashin hankalin naki seya tado ciwon alhaji kinajin abinda doctor yace idan yafadi zesamu paralyze idan hakan tafaru wa gari ya waya ?nima da kike gani inajin kishin abin amma ba yadda zanyi ne nide fatana ya samu lpy " Hjy abida se hawaye shar_shar tace"wlh hjy bakya kishin shi da kinayi da bazakice nai hakuri ba" Hjy Rukayya tace "Nide na fadamiki kiyi hakuri ki koma part dinki harta tafi in kuma bakiji ba seki zauna kijirata tafito ku cigaba karki bita can ,nikam nashiga ciki" ta saki hannunta tai gaba abinta , Hjy abida tabi bayanta da harara tace"don bake aka mara ba sena rama sannan ko zata bar gidannan" Ta shafi inda faseelat ta mareta da hannu ta dago hannun ta duba domin ji takeyi kamar wurin ya fashe sosai marin ya shigeta itade bazata iya tuna sanda aka taba marinta ba , Tai kyarrrr! da baki tace "zakici ubanki ne" Ta zauna kan kujera tana jijjiga jiki tana karkada kafa, Itako faseelat tana hawan sama tafara cin Karo da part din hjy Rukayya hakanan taji ba na me gida bane tai gaba tun kafin takai bakin dakin da alhaji yake taji kanshin turarensa, Ta kakaro murmushi a fuskarta ta isa bakin kofar tai knocking, Muryarshi very cool yace"shigo"thinking that hjy Rukayya ce tare da faseelat ko kuma ita kadai abidar ta hana faseelat din shigowa, Faseelat ta tura ta shiga fuskarta da karamin murmushi, Yana ganin ta da murmushinta me sanyi yaji ciwonsa ya rage sede tuno batashi bace se kuma yaji badadi, Ta karaso ta zauna a seat da ke gefenshi tana mai wani kallo duk ya sauya sosai yabata tausayi fuskarta marairaice tace"sannu dear" Ya matse lips ya jinjina kai, Ta dukar dakai ta dago da hawaye tace"kayi hakuri plss ka yafemin inajin kamar na yaudareka rashin fada maka da nayi " Ganin hawayen ta baya masa dadi yace"kidena banason ganin hawayenki haka Allah yaso kuma dama ni ba mijinki bane shiyasa hakan tafaru na dauki kaddara ki kwantar da hankalinki" Ta kalleshi tana meda wasu hawayen tace"Nide ka yafemin plsss " Yayi murmushi me ciwo yace"baki tabamin komi ba in ma kinyi na yafemiki my dear " Tana share hawaye tace"nagode sosai dear zanyi missing dinka" Yayi murmushi me ciwo yace"ina miki fatan alheri" Ta daga kai tace" Allah yabaka lpy amma zakazo ko?" Yace"its must" Tai murmushi me sauti tace"nagode sosai dear bazan taba mantawa dakai ba" Ya jinjina kai , Tace"zan koma domin nasha magani" Yace"bari na taka miki" Dasauri tace"aa plss kabari ka kara samun sauki" Yace"no inasamun sauki kuma dear tazo wurina ban taka mata ba ai ban kyauta ba " Tai yar dariya ta tashi tsaye ta fita , Da cije lips ya sauko a gadon ya dauki walking stick yafara takawa yana fita kofa tana tsaye suka jero suna dan labari suna murmusawa, Hjy abida na zaune falo taji suna saukowa faseelat na magana"kasani ko na dawo anjima dubaka inaji dakai sosai fa" Sukayi karamar dariya a tare yace"na hutar dake dear " Hjy abida ta mike ta rike kugu zuciyarta na hawa jin patient ya fito rakiya hardasu fira ana dariya, Suna saukowa ta sha gabansu ta ci kwalar faseelat, Faseelat ta matse lips tanajin kamar ta hayeta taita jibga sedai idan ta taba Matar alhaji a gabanshi bata bashi girma ba bata mutuntashi ba dazun ma bayan idonshi ne, Sabida haka setai tsaye kurum tana kallonta, Hjy abida takara tattare rigar faseelat ta rike gamm tana huci tace"ke karamar karuwa ce wlh yanzunnan zan nuna miki yadda manyan yan bariki suke" Ran alhaji bace fuskarshi hade yace"abida saketa"with command Ta kalleshi ta wurga mai harara tace"bazan saketa ba se tayi nadamar shigowa cikin gida na wlh" Faseelat jira takeyi taga ta dago hannu da niyyar marinta tarike hannun don bazatayi tsaye wata katuwa ta jibgeta a banza ba, Alhaji yaja tsoki jin kalaman abida yace"ki saketa nace"a tsawace, Ta zaro ido da mamaki tace"alhaji saboda karuwa kakemin tsawa?" Maganar ta sokeshi ya daga hannu ya sharara mata mari , Ta saki faseelat ta dafe kunci idonta cike da hawaye take kallonshi tace "ka mareni?ka mareni saboda wannan karuwar to ka mari auren ka" Ta haye sama da gudu tana kuka sosai tashiga daki tafara hada kayan sawarta, Ta na tafiya alhaji yafara tari ya isa ya zauna kan seat dafe da heart dinshi, Faseelat taje kusa dashi kamar zatai kuka tace"sannu sannu dear" Ya daga mata hannu yana haki ya samu tarin ya lafa yace"kije gida zanzo in nakara samun sauki" Kamar tai kuka tace"Allah yabaka lpy dear sannu se munyi waya"ta kalli benen sannan tafita a falon, Tana fita ta saki murmushi ta cije lips tanajin dadi ta samu ya yafemata and yakara nuna yadda yakesonta ma fiyeda matarshi abun ya sata farinciki sosai,ta nufi hanyar fita tanata murmushi akai_akai tana tuno drama dinsu da abida, Fahad tun yana zaune a moto har ya fito waje yayi tsaye yana ta kallon kofar gate din yanajin kamar ya shiga ciki, Faseelat na fitowa idanunta suka sauka akan na fahad dake tsaye jingine da motor, Tai ........ Ayi hakuri nasoyin long page to nayi bakuwa ne kunsan bana one read more kamar maman nur🤣 [12/8, 11:48 AM] SHALELE: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 3⃣0⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yace LAILAHA ILLALLAHU WAHADAHU LASHARIKALAHU LAHUL MULKU WALAHUL HAMDU YUHYI WA YUMITU WAHUWA ALA KULLI SHAI'IN KADIR tazame masa dede da ya yanta bayi goma kuma zaa rubuta masa lada dari akankare masa zunubi dari tazame masa kariya da tsari a wannan ranar kuma bawanda zaizo da aiki fiye da nasa se wanda yayi fiye da yadda yayi* *dedicated to yan FIKIRAR MARUBUTA group musamman 80k gandujen dauda🤪,hassan bawan mata,my maryam Obam (anti mimi)😂,rabia sbs,my SHALELE (hasana dan larabawa),maman nur,mai daddawa,minert,Neeshar ,real ladingo,Faty Sardauna,Surrykhan, anty hauwa,binta abbale ,Mhizzphido, Aisha alto,Fatima Suleiman ,saadatu alkali,maajinkainuwa and other's ina gaisuwa Ku cigaba da gashi kuna bamu feelings❤* *Akwai wacce bataji sunanta ba?🤣* Tayi tsaye zuciyar ta seda ta buga but bata nuna ba a fili sema ta kara fadada fuskar ta tana kallon shi da murmushi ta nufi inda yake, Shi ko se ya rika kare mata kallo daga sama zuwa kasa yana duba yanayin ta , Tana zuwa tayi murmushi me tsada tace"nayi mamakin ganin ka dear" Yana ta kara kallon ta yace "me kike yi anan?" Ta kalle shi tayi murmushi tace"gidan kawata ne nazo duba ta bata da lpy " Fahad ya matse lips yace"faseelat bana son yawo keda baki da lpy kece har zaki zo ganin marar lpy" Ta lankwashe kai tace"I'm sorry ni naji sauki ai kuma ban cika yawo ba" Ya cigaba da kallon ta without saying something, Ta matse lips fuskar ta ba walwala tace"kayi hakuri nadena fita seda izinin ka from now on" Ya sauke ajiyar zuciya yace"ki koma gida" Tayi murmushi tace"dama I want to talk to u" Yace"miye?" Tayi murmushi tace"yaushe ne za muje yin pre wedding pics?" Yayi shiru shi sam baya sha'awar irin wannan abubuwan yama dauke su rashin kunya ne ya lumshe ido ya bude yace"baza muyi ba" Tayi saurin kallon shi tace"why ?nide muje muyi gaskiya"da shagwaba, Abun ya dan bashi dariya ya kauda fuska sannan ya kara kallon ta, Tace"za muyi ko?ina son nima duniya taga kyakkyawan mijin da zan aura suga yadda muka yi matukar dacewa Whenever you are creating beauty around you, you are restoring your own soul." Ya kalleta da karamin murmushi fuskar shi yace"any time u wish" Tace"tnx u my handsome" Yayi murmushi , Tace"yau zamuje" Yace"done queen after na dawo aiki I will come se mu tafi ki shirya " Tai murmushi tace"nagode sosai daka amince" Ya jinjina kai yace"kitafi gida" Ta daga mai hannu ta nufi mota ta shiga ta nufi gida, Seda motar ta ta tashi sannan ya juya ya shiga tashi ya nufi office yana ta tunanin shagwabar ta , Faseelat kau tana driving tana sakin murmushi in ta tuno abida, Abida na hada akwatinta ta zuge ta sabi gyale tayo waje tana cigaba da kuka, Tana fitowa hjy Rukayya na fitowa ta kalle ta tace"aa ina zakije abida?" Abida na kuka tai mata banza ta nufi downstairs , Hjy Rukayya ta bita da kallo tana mamakin ina za taje haka, Alhaji na falo zuciyar shi ta cunkushe gaba daya duniyar tai masa kunci ya rika jin amai beyi kokarin tashi ba don baze iya ba ya tarba hannu ya amayo abinda ya keji ya tsaya masa a zuciya sega jini gulama_gulama shi kan shi hankalin shi ya tashi ya rike hannun yana kallon jinin dake ciki , Can se ga abida na sauko wa tana kuka tana janye da trolley din ta, Hakan ya kara tada mai hankali wani aman ya kara yo waje har jinin na diga kasa ga wani a bakin shi, Duk da haka ita yake ta kallo cos shi yana son matan shi sosai kuma be iyajin zai rabu da ko daya sedai faseelat ta daban ce, Tana karasa fitowa zata gifta shi ta watsa mai harara tai hanyar waje, Cakk ta tsaya ganin kamar jini kode idanun ta basu gane mata dede ba?tai saurin juya wa ta kalle shi still jinin de ne, Ta saki trolley da gudu ta isa wurin shi tana kara volume na kukan ta ta rike hannun shi me jini, Jikin ta na rawa ta kalle shi ta kuma kallon hannun a dimauce ta fara kwalawa hjy Rukayya kira , Hjy Rukayya ta sauko da sauri tun kan ta karaso taga halin da alhaji nura ke ciki ta karaso da gudu jikin ta na rawa tana kuka, A tare suna kuka suke cewa" alhaji sannu sannu alhaji" Shi ko hannun shi kawai yake kallo me jinin , Hjy Rukayya tai saurin kama shi abida ma ta kama suka fita da shi suka nufi asibity da shi suna isa aka amshe shi aka shiga dashi emergency aka fara bashi temakon gaggawa, Faseelat ko tana isa gida Ummi ta ganta ta wartsake tana ta kallon ta tai shiru hakanan taji ba school faseelat taje ba, Bayan minutes aka fito da alhaji yana sheme sun mai alluran bacci aka kai shi rest room aka kwantar ,su hjy abida suna bakin kofa suna ta sharar hawaye abida na regretting abin da tayi, Ita kuwa jameela ana gyaran ta Mimi na kwashe wa don tun da ta dawo taki komawa school din saboda ko batai attend ba lpy lau ko test ko wata exam in batayi ba lpy lau domin tana tare da big girls da suke harka da lecturers , suka yi ta enjoying life suna kara son junan su ita jameela taso ta jira bayan wedding su cigaba sede ta kasa hakura da jikin Mimi domin ta riga ta saba da shi, Soyayya su jameela ke ta zuba wa da Khalil Wanda ita a baki kawai ne ko sau daya bata taba jin son shi ba, shi kuwa son ta yake sosai tsakanin shi da Allah kamar zai yi hauka, Da karfe 12 Khalil yazo kofar gidan su jameela ta fito tana baza kamshi tana mai kallon karya garkuwar jiki, Yana murmushi yace"barka da fitowa" Tai murmushi me sauti tace"yawwa ango na" Yaji dadi sosai yace"insha Allah" Tai murmushi ta mai wani kallo , Yace"dama naxo ne naga yadda kk tashi ko akwai abin da kk so?" Tace "immm! Ina son zuwa gidan su momcy" Yace"beauty wai baki gajiya ne kullum momcy momcy anya zaku iya rabuwa kuwa?" Ta harare shi ta turo lips tace"Baza mu rabu ba har abada after my biki zata rika zuwa nima inna samu lokaci zan rika leka ta" Yace"to yayi muje ko?" Ta daga kai suka nufi gidan yana ajiye ta yace"karfe nawa zan dawo ?" Tace"yau zan jima kasan mun fara tsara yadda za muyi events namu ina son mu gama sai na fada maka yadda muka yi" Yace"OK se na dawo da Maghreb yayi?" Ta daga kai, Yace"ki gaida ta" Tace"tom nagode seka dawo"ta bude murfin ta fita ta shiga gidan, Ta samu Mimi na yiwa granny tausa ta mike kafar ta tana mata, Mimi tace"oyoyo sis " Jameela tai dariya tace"tnx momcy" Ta kalli granny tace"tsohuwa ina yini?" Granny ta harare ta tace"kin kusa tsufan kema kwana nawa ne" Sukai dariya baki daya ta yaye gyale ta zauna sukaita matsawa granny kafar suna yiwa juna signal har bacci ya dauke ta, Suna ganin hakan sukai murmushi tare suka sargafe hannuwa akafadun juna suka nufi part din Mimi, Tun kan su kai Mimi nawa jameela wani kallo ta tsotsi lips tace"ya na ganki haka yau?" Jameela ta yamutsa fuska tace"wani abu Umma tabani yau da safe tunda ta bani na ke jina wani iri daban" Mimi tai murmushin jin dadi tace"kwanakinnan fa Allah special taste kikeyi inajin kamar in kwana kan ki" Jameela tace"ai naso mu bari har after biki amma bazan iya ba nima sede yanzu ya kenan in ban matse din ba?" Mimi tai dariya tace"aiba sekin matse ba zo kiji" Ta dora baki kan kunnen jameela tai mata rada, Jameela ta fiddo ido tace"Allah ?" Mimi na dariya tace"wlh kuma ki bari ki gani" Jameela ta rungume ta sosai tana murna tana cewa "I love u momcy u r d best" Momcy tace"wash!!!"tanajin feeling taja jameela ciki, Suka tube suka fara aikin daya fi musu dadi akan kome da basa gajiya , Alhaji na asibity se 2pm ya farka da sunan abida bakin shi abida ta matso kusa da shi tasa hannu cikin nashi tace"sannu alhaji Allah yabaka lpy" Muryarshi na rawa yace"plsss abida don't leave me" Ta daga kai tana hawaye tace"kayi hakuri nayi kuskure " Ya lumshe ido jin ta hakuran, Tace"sannu" Hjy Rukayya ta matso tace"sannu alhaji" Ya bude ido ya kalleta ya dan daga kai, Ta kalli hjy abida tace"zan koma gida yanzu zan dawo " Hjy abida ta daga kai,ita kuma ta juya ta fita ta nufi gida don yanzu yaran sun dawo, Tana zuwa ta samu yaran sunyi zungum suna ganin ta suka fara tambayar ta daddy ta fada masu suyi masa addua'a yana asibity, Sukai kasake duk se suka bata tausayi sunyi kamar wasu marayu ta sake wanka ta daukar musu abinci da kayan bukata ta koma asibitin, Bayan laasar fahad ya dawo aiki wanka kawai yayi ya nufi gidan su faseelat bayan ya isa tafito da doguwar riga black jikinta da stone green da mayafin rigar , Tana ta murmushi ya kalleta yace"kinyi kyau"cikin makoshi, Tai murmushi tace "kamar kai"sukai karamar dariya suka tafi wurin daukar pic din, Suna zuwa aka fara musu ko kadan faseelat bata wani nuna kunya ba tana ta farin ciki akai musu tana sanye da rigar shi kuma da golden colour shadda, ta dafa kafadar shi ya kalli kafadar yanajin wani iri sannan ya kalli me hoton ya dauke su, Ta saka milk and green material lace shi kuma yasa green yadi yasha black aiki ta dan kwantar da jiki jikin shi aka dauke su, Suka sauyo da maroon yadi dukan su tana zaune ta kalle shi suna dariya aka dauka , Me pic din yace suna iya tsayawa ya basu suna zaune suna fira jefi_jefi har aka kawo musu fahad ya nuna masa na doguwar riga dana milk lace yace ai masa enlarge dinsu me pic yace yadawo anjima ya amsa, Sannan suka fito yana ta kallon ta itako tana ta murmushi suka shiga mota suka nufi gida , Yana tuki yana dan kallon ta can zuwa yace"yau kina cikin farin ciki" Ta kalle shi tace"biki na ya kusa mana shine nake doki" Yayi saurin kallon ta da murmushi fuskar shi, Ta rufe fuska da hannu biyu , Yace"wane events za muyi" Tace"dinner" Yace"OK yaushe Friends nawa zasu zo wurin friends din ki?" Tace"se Monday yanzu fa se jiya muka fiddo anko" Yace"anko"yayi shiru sannan yace"alright zan biya ankon yan matan sun kai nawa?" Tai murmushi sosai tana murna tace"basu da yawa naji dadi sosai nagode Allah yabar mu tare" Yace"amin kina ganin 100k zata ishe su?" Tace"eh basu da yawa majority duk sunyi aure" Yace"OK ki bani account number dinki" Ya mika mata waya ta sa mai suna isa ta bude ta fita bayan sunyi bankwana da shigar ta gida 100k din suka shigo tana murna ta gwadawa Ummi ta kuma bugawa besty din ta a yanzu rabia akan za suje su sayo ankon a dinkawa kowa, Fahad ya juya ya koma gida yana ta tunanin faseelat besan meyasa ba dandanan seya dafa kafadar shi dede inda ta dafa shi abun yaki goguwa a kan shi, Yana zuwa gida ya samu marwan yayi dukun_dukun da fuska yana kan mota a parking lot, Fahad yayi murmushi yafito ya isa wurinshi yace "yaakayi bro?" Marwan yace"bakomai"ranshi hade, Fahad yace"tell me mana miye?" Marwan yace"I don't have any money duk kudina sun kare" Fahad yace"shine kakewa kumburin?" Yasa hannu aljihu ya fiddo yan 1k sun kai 50 dunkule ya mikawa marwan yace "to gasu" Marwan ya amsa ya kalli kudin ya kuma kallon fahad batare da godiya ba yace"yaya dan Allah kasa baki amin aure wlh inason nayi aure" Fahad ya dafa kafadarshi yace"OK zanyi but se mommy tadawo" Marwan ya bata fuska shifa so yake shima ya angwance, Fahad yace"nashiga ciki yawuce abinshi" Part din mommy yafara shiga duk an sauya mai wallpapers an sake furniture's dakin yayi kyau se kuma ya fita ya shiga part dinshi, Se Maghreb Khalil yaje ya dauko jameela ya meda ita gida, *********** A Niger bayan Maghreb su mommy suna ta shirin tafiya don gobe tun da safe zasu dau hanyar garinsu aysha, Aysha nata murna badon komi ba sedan zataga muradinta fahad, Mommy ta kwashi kaya an musu sha tara ta arziki suna gama park mommy tafita fitsari, Aysha da take kagare taji muryar fahad wurin network kawai take bukata tai sauri ta dauki number dinshi tai saving a wayarta da heartbeat, Bayan ishai a nigeria Gidansu Aliyu jarumi yana zaune da cup a hannu samira tafito da kayan bacci tayi kyau har kiba tayi hakan ya kara mata kyau sosai, Aliyu yayi saurin dauke ido a kanta , Tai murmushi ta zauna Dan nesa dashi tana kallonshi tace"yau ma kanwar kk sha?" Yayi karamin murmushi yace"yana iya" Tai murmushi tace"zakayi kadan dinne?" Yace"eh amma inkin shirya" Tafashe da dariya tace"to ban shirya ba" Yayi dariya yace"samira niko" Ta daga kai , Ya tashi zai kamota ta gudu bedroom tana dariya , Yana ganin ta shige ya dawo ya kwanta ya kalli silin yana tunani abun ba na kare bane ana batun two weeks ba harka amma bata bukata gashi yace seta nema anya zai cigaba da hakuri kuwa? Da ishai fahad ya amso enlarge din sun masa kyau sosai hakan yasa ya amshi biyun yakuma sa akara mai biyu, Biyun gida ya tafi dasu ya kafasu a main Palo sukai gwanin kyau yatsaya yana kallonsu yana murmushi, Daddy yafito daga sama idonshi ya sauka akan pics din yana murmushi yace"good" Fahad yace"thanks daddy" Daddy na rufe baki marwan na fadowa wurin yanata tangadi yana raba hannaye yake cewa "ai min aure kawai inji dadina" Suka bishi da ido harya shige part dinshi, Fahad beko kara kallon daddy ba yace"good night daddy"yajuya ya fita, Daddy nata kallon kofar part din marwan yakoma nashi bedroom din, Fahad na komawa faseelat yakira sukai good night sannan ya zauna aiki, Itako suna gamawa setaji tana kewar alhaji ta latso number dinshi taji yanata ring baa dauka ba kira biyu sannan takashe wayar tana tunanin ko yayi bacci , A Niger mommy da aysha bawanda yayi dogon bacci aysha na murnar tafiya Nigeria taga fahad dinta eye to eye ita kuma mommy na murna zata kaiwa danta best gifted ever, Da safe bayan sunyi breakfast sukai bankwana suka hau hanya, Karfe 4 suka isa gidan aysha na murna tai cikin gida da gudu tana kiran ummanta, Mommy tai murmushi tabi bayanta da kallo sannan ta nufi fada don kai gaisuwa, Tana zuwa ta gaida sarki sannan tashiga cikin gidan, Aysha na jikin Umma umma tacewa momy"sannu da zuwa" Mommy na kallon aysha tana murmushi tace"yawwa ya muka sameku?" Umma tace" lpy lau sannunku" Taiwa mommy iso dakinta sannan suka fita, Mommy tawuce toilet tai wanka tai salla tafito an cika dining da abinci ta danci sannan takoma falo ta zauna, Tana zama aysha ta shigo harta sauya kaya atamfa kwadebuwa taji aikin wuta , Tanata murmushi tace"mommy daddy na son magana dake " Mommy tai murmushi tace"aysha andawo gida anata murna OK mutafi" Aysha tafita tabi bayanta, Suna zuwa bakin dakin Umma ayshar ta nufi dakinta mommy kuwa tashiga ciki tasamu GU ta zauna tanata faraa Sarki yace"hakika naji dadin ziyarar da kika kawomin gida na nagode sosai inafatan watarana zaki sake dawowa" Mommy tace"nice da godiya bisa karamcinku a gareni nagode sosai Allah yakara girma,sedai ina rokon wata alfarma awurin sarki " Sarki yace"hjy ki fadi komiye insha Allah inde befi karfi ba" Mommy ta nisa tace"ina rokon kubawa yarona auren aysha na tafi daita tayi karatunta da take buri a rayuwarta" Sarki da Umma da Amarya sukai murmushi sarki yace"hjy Amina nabaki aysha koda wane lokaci kuka shirya a shirye nake dana doramusu aure da yaronki" Mommy na kan seat ta sauko kasa ta gurfana tana godiya kamar tai kuka saboda dadi, "Nagode nagode sosai Allah yakara tsawon rai da lpy me dorewa nayi matukar farinciki nagode insha Allah zan rike amana Allah yasakamuku da alheri" Sukace"ameen" Mommy ta kara nisawa tace"ina neman alfarma abani ita mutafi tare taje tayi interview saboda tasamu damar shiga school a wanna shekarar after sunyi jarabawar zan medota" Sarki yace"na riga nabaki ita kuna iya tafiya" Mommy ta cigaba da godiya kamar zatai kuka anbata kyautar ya sunkutukum ta kalli su mommy tace"kumin godiya" su Umma sukace"ai an zama daya" Sundade awurin suna magana, Aysha na komawa dakinta tai dialing number fahad , Fahad na wurin sabeer kiran number Niger ya shigo ya dauka yakara akunne yace"assalamu alaikum"cikin cool voice dinshi, Aysha ta saki murmushi zuciyarta na kara narkewa, Jin shiru ya cigaba da cewa "hello hello" Tai tsit ta matse lips tanata faraa, Jin ba reply ya kashe , Ta rumtse ido voice dinshi nata mata yawo ta matukar yi mata dadi, Ta bude ido tana murmushi tace"ashe haka so yake?ya hanaka sukuni inba kasamu ganin masoyinka ba?" Ta kalli sama tace"ya Allah kahadani da masoyina" A ranar ma ba baccin kirki sunata shirin tafiya Nigeria gobe aka karawa mommy sha tara ta arziki ita batasamu tayi kira ba suma basu kira ba kowa na hidimarshi, Da asuba aysha taje gaida Umma ,Umma ta amsa sannan ta kalleta tace"aysha zaku tafi Nigeria da mommy ki kara kama kanki kiyi mata biyayya macece me halin kirki kiyi hakuri da zabin mahaifinki ki kula da kanki da adduoi kinsan lalurarki karki yadda abubuwa su rika bata miki rai ki zama me ladabi ,biyayya,kawaici ,kunya,dan Allah " Jikin aysha sanyaye tace"insha Allah Umma" Umma tace"kiyi hakuri aysha ki kara hakuri hakuri shine rayuwa can ba nan bane karkice komi kkkso shi zaai" Aysha tace"to Umma" Umma tace"Allah yamiki albarka da nace zakije gidan sisters dinki ki musu bankwana but ba time kitashi kije ki gaida abbu kije ki shirya" Aysha ta tashi ta nufi dakin abbu bayan taje tai knocking yace tashiga , Tashiga tanata sadda kai taje ta zauna gefenshi tace"ina kwana abbu" yayi murmushi yace"aysha na kintashi lpy ?" Tace"lpy lau " Yace"zaki tafi ki barmu are u happy?" Ta daga kai kadan Yace"Allah yamiki albarka tashi kije ki shirya" Tatashi ta fita tanata murna ta nufi dakin mommy ta samu tana wanka tafito dasauri ta shiga daki tafada toilet, Shaf_shaf tafito ta zauna tsara kwalliya ta saka doguwar riga red me hawa biyu kasa da milk tanata sheki tadora milk gyale tafito, Dakin mommy takoma mommy na ganin ta tace"my daughter se Nigeria " Aysha tai murmushi tace "mommy ina kwana?" Mommy tace"lpy lau ya gajiya" Aysha tai karamin murmushi tai shiru , Mommy tai murmushi itama, Karfe 9suka fito aysha nata dan faraa sam bataso ta gayyato kuka kar aljanunta su tashi tanata faraa suka shiga mota aka tafidasu air port, Suna zuwa9:30 jirginsu ya daga zuwa Nigeria, Suna cikin jirgi bacci ya dauke aysha saboda an kwana biyu baaiba, Mommy kuwa murna bata barta ba saboda doki takagara taga wace irin murna fahad zeyi in yaga aysha, Karfe 3 da wani abu suka iso Nigeria mommy tafito rike da hannun aysha tanata murmushi suka dauki kayansu, Sun fito mommy na niyyar kiran waya azo a daukesu sega wani ze wuce ta sanshi sosai yafito yazo wurinta yana murmushi ya gaidata yace"hjy daga unguwa kuke?" Tace"wlh daga Niger " Yace"kushigo na kaiku gidan kafin azo zaa kara bata miki lokaci" Tace"to nagode" Ta kalli aysha mutumin ya bude masu suka shiga tunda aka kama hanya bawanda yace wani abu aysha da mommy kowa yana magana da heart dinshi, Har bakin gate yayi horn megadi yazo ya bude suka shiga da mota cikin gida , Yana parking suka firfito mommy taga motar fahad fa ke alamun yadawo kenan, Ta kalli mutumin tace"to nagode sosai Dr" Yace"bakomai Allah ya hutar da gajiya"ya fiddomusu akwatinansu yabar gidan, Mommy ta kalli aysha tai murmushi tace"nanne gidan" Aysha tai murmushi, Mommy takama hannunta suka nufi ciki, Tundaga bakin kofa taga anyiwa cikin gyara tanata faraa , Suna shiga tace"assalamu alaikummmm"tana dubar seats na dakin thinking that akwai kowa agun,wayam bakowa tafara bin kasan dakin da kallo tana kallon new seats din da sauyin part din, Aysha ko suna shigowa hoton fahad da faseelat tafara cin karo shine yayi mata oyoyo zuciyarta tai mummunar faduwa tai saurin dauke ido daga kallonshi, Mommy nata kalle_kalle ta kalli bangon ma duk an sauya wallpaper sannan idonta ya sauka akan pic din , Gabanta yayi mummunar faduwa ta kure pic din da kallo zuciyarta na harbawa fat!!!fatttt!!! Abun ya matukar tsorata ta da bata mamaki fahad dinta da wata harta dafashi tadesan ba matarshi bace don me zata dafashi?ko kusa bata taba tunanin fahad ze yadda ya hada jiki da wata da ba muharramarsa ba se gashi yau tagani, Tai tsaye kamar gunki ta kalli dayan hoton faseelat ta dan kwanto jikinshi tana murmushi , Haushi yakara mamayeta setaji tsanar faseelat din a ganinta yarinya me kamun kai da kunya bazata yiwa wani namiji daba muharraminta ba haka harta kwanto jikinshi, Mommy ta kara kure fuskar faseelat da kallo se tai mata kama da wata tsohuwar yar bariki wadda tadade cikin shi, Tambayoyi ne da yawa akanta to wacece?miye alakarta da beloved son dinta? Gyaran gidan me akayi? Ta na son sanin amsoshin tun wuri, Dasauri ta kalli aysha da duk jikinta yayi sanyi tace"zauna aysha ina zuwa " Tai waje dasauri, Aysha takure kasan tiles da kallo batason kara kallon saman amma ina seda idanunta suka kara kaita gun ta saukesu akan pic din da faseelat ta kwanto jikinshi tabaya duk suna murmushi, Zuciyarta takara bugawa sosai tanajin tsananin kishi, Kafin ta dauke ido akan pic din tai luuu tai baya sheme a kan kujerar , Mommy kuwa dasauri tashiga part din fahad tun bakin kofa take kwala kiran "son!! son!!!" Yana ta scrolling pics dinsu da sukayi dana faseelat da take turomishi yanajin sonta yaji muryar mommy kamar daga sama se ya dan dakata dan bai yadda ba, Mommy ta karasa shigowa tana kiran son, Yana ganinta ya mike yanajin tsananin farinciki ya tafi ya rungumeta , Mommy ma ta rungumeshi zuciyarta na cigaba da bugawa, Yayi breaking hug din yana murna yana kallon face din mommy yace"mommy I have a very big surprise for u" Tai shiru tana kallonshi tana so tai masa tambayoyi, cike da dokin yafada mata yace"mommy I'm in love..." Gaban mommy ya fadi aiko soyayya zaiyi bada kamar wannan ba ai ta masa girma donko idan bata fishi ba baze fita ba a ganinta,bare wannan kamar wata kilaki ta katseshi da cewa "love son?" Yayi murmushi yace"yeah mom I tried my best ban samu number ki ba" Mommy tace"wannan kalar tarbiyyar na baka ?zaka hada jiki da Matar da ba muharamarka ba?" Ya lumshe ido yabude yace"I'm sorry mom but she's mine we're engaged saura 6days bikinmu this is d surprise da naso nabaki" Mommy taji maganar kamar saukar guduma batasan time da tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!! "ba Fahad ya kureta da ido shida zega murna seyaga akasinta. [12/10, 7:18 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 3⃣1⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace hakika naga wani mutum yana yawo acikin aljanna saboda wata itaciya dake kan hanya da ya sare saboda tana cutar da mutane* *My real fans in paid for all group wannan debate haka🤪kunayi inajin dadi kuna bari ina sanya da typing* Mommy fuskarta ya mutse tanajin balain haushi tai tsoki ta kalleshi ta kuma kauda kai tai tsoki takara kallonshi tama rasa me zata ce tace"wai meyasa baka da hankali ne fahad?" Yayi still yanata kallonta, Ta kuma kauda fuska a ya mutse tace "da auren ka zakamin surprise ?aure bananan bada sani naba " ta gumtse face tace "koda yake ba laifinka bane" tajuya dasauri , Fahad daya tsunduma tunani yayi saurin binta yana kiranta"mommy mommy!!! " Tai banza tawuce part dinta tanata sauri tanaso taje ta kira daddy ya dawo ayita kanme zai yanke wannan shawarar batare da ya jira dawowarta ba, Tana shiga tai still hango aysha sheme kan kujera, Hankalinta tashe ta isa wurinta ta riko ta jikinta agigice take kiran sunanta"aysha!!aysha aysha kitashi"idanunta jawur , Fahad ya iso cikin dakin ganin wata yarinya kamar aljanna a jikin mommy gashinta duk yabaje dakaganta kasan bata cikin hayyacinta yasa shi rudewa cos mutum ne me tausayi, Ya karasa wurinsu dasauri shima hankalinshi a tashe ya kalli fuskar ayshar mommy nata motsata shiru, Cikin tashin hankali yace"mommy me..meya sameta who is she? " Mommy tace"kawo ruwa a cup dasauri " Yatashi dasauri yashiga kitchen ya debo ruwa ya dawo dasu ya mikawa mommy , Yana tsaye yana kallonsu mommy taita tofi da tagama sannan ta deba ta watsawa aysha a fuska takara deba ta watsa mata aysha ta yamutsa fuska ta rumtse ido , Muryar mommy tafara ji tana sannu"daughter sannu Allah yabaki lpy"tana gyara mata gashin kanta zuwa baya , Tausayin kanta ya kamata tafada son maso wani she love him she really do bazata iya rayuwa babushi ba, Kamar daga sama taji muryar da tundaga jiya take mata yawo a zuciya murya me sanyi da sanyaya ruhi da sassan jiki, Fahad yace"aysha sannu"in cool voice nashi, Zuciyarta na harbawa ta bude ido a sannu ta saukesu kanshi, Shima din ita yake kallo yanajin tausayinta, Sosai taga ya mata kyau she knew ganinshi se yafi pic nashi he's real handsome without dress yana sanye da arm less riga da shorts, Ta lumshe ido hawaye masu zafi suka gangara gefen idanunta, Mommy na jin matsanancin tausayinta takara cewa"sannu aysha" Aysha ta daga kai idanunta lumshe, Mommy ta kalli fahad jikinta sanyaye tace "kaimin ita bedroom" Ya kalli mommy ya matse lips ya rumtse ido ya bude ya duka ya dauko aysha daga jikin mommy in a bridal style ya nufi upstair da ita, Aysha jinta jikinshi taji saukin ciwon da takeji a heart ta bude ido ta dorasu a kanshi, Shima ita din yake ta kallo young girl with such beautiful figure, Sukaita musayar kallo kowa yaki dauke idonshi akai ,yana ta tafiya dauke da ita going to upstair kamar yadda mommy ta bukata, Mommy kuwa tabi bayansu da kallo hannunta akan gemu tayi tagumi gabadaya gwiwoyinta sunyi sanyi tana regretting nema mishi aysha ta sake daga kai ta kuma kallon pic din fahad da faseelat ta kure fahad da kallo sosai ta gano yadda yake mutuwar sonta don inba haka ba ba wani dalili da zesashi barin mace ta dafashi kuma its not by force gashinan duk Kansu suna murmushi, Tai tsoki ta dukar da kanta kasa still da tagumi tana magana da kanta "why ?why meyasa na cusawa aysha son fahad ?yanzu ni ya zanyi?" take ta tambayar kanta, Shi ko fahad har dakin mommy ya shiga da aysha yana shiga ta lumshe ido shi ko yakasa dauke ido akanta yaje ya kwantar daita a bed, Yana kwantar da ita batare da bata lokaci ba ya juya yafita ya nufi wurin mommy, Aysha ko seda taji ya fita sannan ta bude ido wani sonshi na kara kwaranya a heart dinta, Tafara tunani shikenan yafara soyayya ?yafara son wata daban meyasa zaiyi mata haka? She don't know ma har bikin an kusa,tafashe da kuka, Fahad yana saukowa yake kallon mommy da tashiga duniyar tunani he's regretting da seya bari ta dawo shi farin cikinta yake so but yanzu yaga batai murna ba , Har ya karasa mommy bata dago ba yana zuwa ya zukunna gaban mommy fuskarshi ba walwala yafara cewa"mommy I'm sorry ban taba tunanin hakan ze bata miki rai ba nayi ne saboda kiyi farin ciki I'm sorry " Tunda ya fara mommy ta dago tana kallonshi ko da yaushe de bata dena yabawa danta this begging da yake ya rage mata zafi , She's smart tasan yadda zata tafiyar da abu with out bacin rai na kowa, Ta dora hannu ta shafi kanshi ta gangara dashi a face dinshi ta dago face din sosai ya bude ido yana kallonta, Tace "why son ?saurin me kake ?I have a better choice for u this girl aysha is very nice girl, cool just like u na cusa mata son ka na kuma nema maka aurenta iyayenta are good manyane but sun bani ita kyauta saboda ka aure ta" ta yamutsa fuska tace"but now ka riga kayiwa kanka zabi" Yana ta kallonta he's not happy at all yanajin inama be taba ganin faseelat ba don for now baze iya rabuwa da ita ba, but his mommy is his happiness his life his world and every thing zabinta will always be the best for him, Ya lumshe ido ya bude yanajin ciwo yace"I'm very sorry mommy for all dis I don't know ne shiyasa, ni de inata kokarin faranta miki ne " Tai karamin murmushi tana ta kallon shi ya cigaba da cewa "I love her inasonta zabinki will always be the best for me I love her and I will marry her " yayi shiru yana tunani ya zaai ya iya zama da mata biyu with out choice yace"I will marry both of them I want your happiness mommy idan...idan kuma u don't like faseelat I will leave her and marry aysher alone" Mommy ta kalli pic din su again sam faseelat batai mata ba but bazata fito fili ta nuna hakan ba tunda shi yana sonta hakan baze masa dadi ba ,kuma saboda me zatace ya barta tunda bawani abu marar kyau ta ganta dashi ba da akwai wannan ko bayaso se ya rabu da ita but now tunda har daddy ya amince lalle bata da wani big problem shiyasa ya yarda da abin, Amma tana mamakin miyaja raayinshi ga faseelat ga yara yanmata nan but dis ko da ze fita yrs da kadanne, Kamar yadda yakeson farincikinta itama haka takeson nashi tai murmushi tace"no inason faseelat sosai tunda kana sonta I must love her too but aysha is not well tana da problem na iska kamar yadda kagani zaiyi wuya kafin ta samu sauki this means duk time da ranta ya baci ciwonta ze tashi I have seen tana da kishi sosai maybe this photo of yours ne ya tado mata da ciwo what kuma idan tana da rival? Kuma I dont think iyayenta zasu amince a yanzu kuma kaima yazakayi da mata har biyu?" Ya dora hannunsa akan na mommy dake rike da fuskarshi yace"I can I love all of them kuma zan kula da aysha zan sota sosai mommy zan nema mata magani" Mommy tai karamin murmushi tace"zan kira iyayenta nafada masu komi ake ciki idan sun amince ko after bikinku se ayi nakun daita ,idan kuma basu yarda ba I will take her back to dem" Ya girgiza kai yace"this will not happen mommy insha Allah zasu yarda" Tai murmushi tace"OK call ur daddy for me bari naje nabata abinci " Ya daga kai mommy ta tashi ta shiga kitchen ta samu yayi simple supergetti jalop ,ta zuba tafita ta haye sama, Yana zukunnen ya kira daddy sannan ya tashi ya hau seat ya ciro pic dinsu dana faseelat daya dora sama yayi tsaye yana kallon pic din musamman fuskar faseelat yana tuno faraarta da dariyarta ya dora hannu akan face din yana yawo dashi,yake tunanin how she will feel yaje mata da labarin su biyu zaya aura? bayajin abin zaizo dasauki, Ya koma ya zauna yana rungume da pics din yana kare mata kallo, Mommy kuwa dakinta tawuce ta samu aysha na kuka,hankalinta tashe taje ta jawota jikinta tana cewa"aysha lpy meya sameki?" Aysha tai shiru tana ajiyar heart tace"bakomi mommy I'm just missing home" Mommy ta matse lips cos tasan she's lying a hankali tace"I'm sorry aysha but insha Allah komi zai dawo normal kinji? I'm sorry kitashi kici abinci" Aysha ta girgiza kai tace"I'm not hungry bazan iya ci ba" Mommy tace"ki daure daughter kici kadan" Aysha ta girgiza kai saboda ko ta sakashi a baki its hard ya samu wurin wucewa , Mommy tace"to shikenan ki tashi kiyi salla seki kwanta ki huta" Aysha ta gyada kai, Mommy ta medata ta kwantar daita ta tashi ta fita fuskarta badadi , Fahad na zaune yaga mommy tafito da tray din abincin fuskarta ba walwala kuma ba alamun anci abincin yabita da kallo harta shiga kitchen ba jimawa tafito ta koma sama batare da ta ko kalleshi ba, Jikinshi sanyaye ya tashi ya ajiye pic daya cire ya shiga kitchen ya dauko tray din ya hau saman dashi, Da sallama bakinshi ya shiga dakin aysha na kwance kuma bega mommy ciki ba, Aysha na jin sallamarshi ta juyo idanunta jawur take kallon shi, Yana tsaye yana kallonta ganin idanunta jawur yakara tabbatar da kuka tasha , Tayi mamakin ganinshi seta juya kanta kamar yadda take kwance, Ya karasa bakin bed din ya ajiye tray din ya cigaba da kallon bayanta, Ita kuwa zamanshi wurin yasa zuciyarta ta rika bugawa ta lumshe ido tana cigaba da saurarenshi tana shakar kamshinshi medadi, For minute sannan da sanyin murya in calm ya kirata"aysha!!" Taki juyowa tana kwanciyarta sede ta bude ido tana mamakin kiranta, In cool voice ya cigaba da cewa "aysha I'm sorry kitashi kici abinci" Ta juyo da kai da jikakkun eye lashes dinta tana kallon shi, Yana ta kallonta ganin idonta da hawaye yace"why are u crying aysha?" Ta lumshe ido tabude tana kara tabbatar da maganar mommy da yabonshi da take, Yana kallonta yana mata kallon yarinya very young yar 14yrs don baya tunanin takai 15 yan breast dake gareta yasa ma beyi tunanin bata al'ada ba da seyace ko mes bata fara ba, Yace"OK kitashi kici abinci plsss" Taji dadin damuwa daya nuna akanta ta yunkura zata tashi unexpected taji ya kamata ya rike mata kafadu , Ta kalli hannunshi sannan ta karasa tashi zaune ta jingina da bed, Ya koma ya zauna shi yana mata kallon kanwarshi ya bude ido yafara zuba abinci a plate , Tana ta kallon shi ya zuba abincin ya zuba drink a cup ya dauki plate din a hannu ya kalleta , Tai saurin lumshe ido ya debo taliyar a spoon ya nufi bakinta, Jin kamshin abinci na doso hancinta yasa ta bude ido ganin shi rike da spoon ya kara bata mamaki sosai taji dadin hakan ta kalli kyakkyawar fuskarshi, Shima ita yake kallo yace"eat "atakaice A hankali ta bude baki yasaka spoon din bakinta ta fara tauna abincin a sannu tanata kallon shi, Ya debo abincin zai kai bakinta yace" kidena damun kanki kinji kanwata?"ya karasa samata shi a baki, Ta daga kai tana cigaba da cin abincin, Yafara debo abincin se yatsaya ya dago ya kalleta yace"kina sona?" Tai saurin dora hannuwa a face dinta , Yayi karamin murmushi yace"ni inasonki sosai zaki aureni?" Tai shiru fuskarta rufe tanata murmushi, Yace"kunya ta kikeji?" Nan ma ba reply , Ya koma ya cigaba da debo abincin ya debo ya daga ze kai bakinta yace"buda bakin to kici abincin" Ta girgiza kai, Yace"no se kinci" Ta kuma girgiza kai , Yace"plss kici for me" Ta cire hannunta ta kalleshi, Ya sakar mata murmushi tai karamin murmushi itama, Ya saka mata abincin ta cigaba da ci, A hankali yace"u r beautiful " Tai karamin murmushi tana kallon shi,he don't expected her reply se yaji muryarta medadi tace"not like u" Ya fiddo ido yanajin dadi tafara sakewa da murmushi fuskarshi yace"ashe ina da kyau?" Ta daga kai tana murmushi tace"sosai" Yayi murmushi me kyau yace"nagode amma ban kaiki ba" Yakara debo abincin zai kai bakinta mommy da tai salla tashigo dakin don duba aysha, She is very surprise yadda ta gansu memakon ranta ya baci kamar yadda taji da faseelat ta dafashi se tai murmushi ta juya ta fita, Dukkansu sun sunkuyar da kai tana fita ya cigaba da bata abincin yana dan jawo labari harta ci sosai ita kanta batasan time da taci me yawa ba, Shi kuma yaji dadin saukin kanta, Ya debo zai kai bakinta a hankali tace"nakoshi" Yace"kin koshi ?" Ta daga kai tace"I'm ok" Yace"to zanje nayi salla zan dawo kibani labarin ya niger take kema kitashi kiyi sallan before na dawo" Ta daga masa kai, Ya tashi ya dauki tray din yafita, Tabi bayanshi da kallo tana murmushi, Yana fita ta lumshe ido tana tambayar kanta kode wancan pic din ba budurwarsa bace?wata zuciyar na karyatawa saboda yanayin nasu na masoya ne ,ta tabe baki ta tashi ta shiga toilet, Mommy tunda ta fita cin abinci taga pic din daya cire akan kujera tai murmushi ta girgiza kai ta debo abinci takoma dining tana ci, Tana cikin ci yafito ya kai plates kitchen ya fito ya dauki pic ya juya yaga mommy a dining, Da hannu tai masa alamar yazo, Ya ajiye pic ya karasa wurinta ta jawoshi jikinta tai masa kiss tace"nagode son" Yayi murmushi ta sakeshi tace"kaje kayi salla" Yace"OK"ya tafi ya dauki pic ya fita, Mommy tagama cin abinci kenan zata tashi daddy ya shigo ganinta yabashi mamaki yana ta murmushi yace"welcome my love "ya nufi wurin ta ze rungume ta ta hade fuska ta juya mai baya, Yana isa ya riko kafadunta yace"I'm sorry nasani nayi laifi but kimin uzuri nata nema bansame kiba" Ta juyo tana mai wani kallo tace"ni ba wannan ne gabana ba ya zaai ka yarda da maganar fahad kabashi goyon baya har ace zeyi aure bana nan wannan wane kalar surprise ne?" Yayi shiru yana ta kallonta sannan yace"a iya sani na kinaso yayi aure naga yarinyar da iyayenta a OK shiyasa na yarda kuma naga yanasonta shima that's y" Tace"toni I'm not happy ko kadan yanzu zakusani jin kunya naje na samo masa yarinya harna taho daita ga kuma abinda na taras kunyi bansan yadda zan ba" Yace"wait kina nufin kin samo mai mata a can?" Tace"eh"fuskarta bawalwala ta cigaba da cewa "d sad news is mahaifinta shine yabani masauki shine ya kula dani suna son yarsu suka bani duk da matsayinsu yanzu na rasa ta inda zan fara fadamasu" Daddy ya dafe goshi yace"innalillahi wainna ilaihi rajiun"ya zauna akan dining seat, Mommy ma takoma ta zauna tana kallonshi, Ya cire hula ya ajiye yanata tunani yace"ina son yasan kindawo?" Tace"eh kuma na nuna mishi banji dadin abinda yayi ba" Daddy yace"duk matsalar network ce bakomai ba da akwai communicating da hakan bai faru ba" Mommy ta girgiza kai tanajin takaici tace"nayi mamaki daka yarda da wannan yarinyar aita mishi girma kamata yayi yasamu yarinya ya aura zefi " Yace"banga girmanta ba tunda suna son junansu inafatan de baki fadamai hakan ba?" Tace"eh kuma na fadamai nai masa zabi ya nunamin zai auresu gabadaya yanzu dama inajiran kadawo muyi maganar sannan in kira iyayenta " Daddy yace"to Allah yasa hakan shi yafi zama alheri daze yiwu se ayi auren time daya dan karnan kusa kuma a kara tara jamaa" Mommy tai kasake tace"hakan baze samuba" Daddy yace"tunda ya amince abu ne da sauki yanzu kikira babanta" Mommy tace"to wayar na ciki bari naje" Tatashi ta hau sama yabi bayanta ,tana shiga ta dauki waya tai dialing number abbun aysha, Daddy ya shigo ya zauna kusa da ita,tana ta ring sannan ya dauka yayi sallama, Mommy ta amsa a mutunce tana dan in_ina tace"abbu mun isa lpy lau har mun huta " Yace"alhamdulillah" Tace"sede akwai matsala bayan baninan ansawa fahad biki ban sani ba, wlh bansan hakan zai taba faruwa ba" Abbu yayi karamin murmushi yace"karkidamu kanki hjy nadade da sanin zaiyi aure duk da hakan nabashi aysha" Dadi ya mamaye mommy tana ta murmushi me sauti tace"nagode nagode Allah yakara girma da nisan kwana yabar zumunci ,gashi saura 6days bikin da lokaci be kureba da anyi rana daya" Batare da shawara da ummar aysha ba sarki yace"nariga nabaki ita ko da wane lokaci kukeso sekuzo a daura aure and inde nan da 6days ne base kin medota anan ba" Dukda a waya ne seda mommy ta durkusa tana godiya yace"bakomi" Tabawa daddy wayar suka gaisa da sarki shima yayita godiya kuma yayi godiyar kulawa da matarshi da akayi sannan suka yanke magana zasu zo jibi talata neman auren aysha wa fahad, Suna gama waya daddy ya kalleta yace"bana tunanin akwai mutum me kirkinsa" Mommy tai dariya tace"tunda ya kula da matarka ba kuma yabawa danka ya "sukai dariya suka cigaba da tsara yadda bikin ze kasance sannan tatafi takawo masa abinci, Sarki na shiga gida ya fadawa ummar aysha jin saura 6days tace"kana ganin ba matsala kuma kace ba se tadawo ba"saboda tanason ta gyara yarta, Yace"ba matsala ni de fatana su rike amana su rike min ita sosai" Umma tace"Allah yabasu iko"suma suka fara tattauna wannan biki na gagab lokaci daya,amma hankalinta nakan aysha da baa gyara ba gata da kishiya, Tana samu ya tafi ta kira aysha ,aysha ta dauka tace"Umma"tai shiru, Umma tace"aysha kina lpy?" Tace"lpy lau Umma" Umma tace "kinji abbunku yasa ranar bikinku keda fahad nan da 6days ayi tare da wadda zai aura?" Aysha ta gyada kai ranta badadi, Umma tace"kina sonshi?" Aysha ta daga kai a hankali tace"he's gentle" Umma ta sauke ajiyar zuciya dasauki tunda ayshar naso, Tace"to shikenan aysha kita hakuri kinji?" Aysha tace"to" Umma tace"jibin idan bakin sunzo zan bada sako akawo miki zanyi rubutu a paper akan kowane magani kiyi amfani dasu a kaida" Aysha tace"to Umma" Umma tace "se anjima bari naje mufara shiri Allah yamiki albarka ya yabaku zaman lpy" Aysha tace"ameen" Umma takashe , Aysha tai shiru tana tunanin maganar Umma yanzu de wannan din wacce yake so ce sannan har ansa masu biki kishi ya taso mata sede tuna yadda ya nuna mata kauna dazun yasa ta danji sauki Fahad na shiryawa ya tafi part din mommy suka zauna koda su daddy suka fadamai godiya yayi tayi duk da cewar one part of his heart tana fadamai baze iya taking care of mata biyu ba, Suna zaune suna tattaunawa marwan ya shigo yana murna yaje ya rungume mommy, Mommy tai murmushi ta shafi kanshi yace"welcome back mommy " Tace "ya kake ya shiririta ananan anayi?" Ya girgiza kai yana dariya, Fitowar aysha ne yakatse shi duk gabadayansu kallonta suke harta daddy kallon karantarta kawai yake kuma zaai mata aure, Tana sanye da riga da sket atamfa dark blue and black and white tasha aiki dukda batai make up ba tayi mugun kyau sosai ga gashinta ta zuboshi a gaba harya wuce breast dinta, Fahad na mata kallon karamar yarinya yanajin tausayinta zatai zama da kishiya kuma yana kara yaba kyanta, While marwan yana mata kallon soyayya da shaawa sosai yakejin kamar yaje ya rungume ta, Aysha na karasa saukowa ta isa gaban daddy ta zukunna kanta kasa tace"daddy ina yini?" Daddy yace"lpy lau daughter ya gajiyar tafiya?" Tace"lpy lau" Yace" madalla tashi ki zauna" Ta tashi ta koma kan seat na gefe ta zauna, Marwan ya kureta da ido ko kyaftawa bayayi yana harsaso yadda zatai kyau ba kaya jikinta da yadda zatai taste, Dukkansu kallonsu ya koma kanshi yaki ko kyaftawa fahad natajin haushi bama shi ba har mommy kallon yabata mata rai wani daniskan kallo yake mata, Mommy ta bugi kafadarshi tace"kai" Yayi firgigit daga tunani ya kalleta ba bata lokaci bakinshi na rawa yace"mommy wacece wannan?" Mommy tace"ehhh?"tana kallon yanayinshi Yace"mommy inasonta sosai dan Allah kubani ita " Mommy tace"ai bakada hankali waye zai baka aysha kana haka ,to aysha matar yayanka ce nan da 6days" Marwan yace"eyeee!!!!?"a firgice , Ya langwabe kai kamar yayi kuka yace"haba mommy ya zaiyi da mata biyu lokaci daya ai sun mai yawa ni dan Allah kubani ita inasonta" Aysha da tundazu take kallonshi tatashi ta haye sama dasauri, Fahad ma najin balain kishi ya tashi ya fita, Mommy tace"marwan zan bata maka rai meyasa baka da tunani ne nace maka Matar yayanka ce kana fadin kana sonta duk da haka " Da shagwaba yace"ai inasonta ne mommy dole nafada daddy kasa baki" Daddy daketa kallonshi yana tunanin kila shaye_shayen yafara taba mai kwalwa yayi tsoki ya tashi ya haye sama, Marwan yafara hawaye yace"ni dama nariga nagane baa sona nace amin aure anki yanzu shi gashi mata biyu zaku aura mai" Mommy tace"in Allah ya yadda kuwa"itama tatashi ta haye sama tashiga daki suka cigaba da tattaunawa, Shi ko marwan ranshi bace yabar gidan , Fahad ma ranshi bace yake yanajin kishi da haushin marwan ga yanata tunanin taya zaisamu faseelat da zancen gabadaya kanshi ya dau caji, Da daddare sun hadu dinner kowa na cin abinci banda fahad aysha ma tsakura takeyi, Mommy nata kallonsu suka gama suka dawo falo gabadaya suna kallo da aysha da fahad sunata satar kallon juna, Sega marwan a buge kamar an jefoshi yana tangadi ya shigo be tsaya koina ba se gaban aysha yayi tsaye gabanta , Aysha tsoro yakamata dasauri ta tashi ta haye sama da gudu,marwan yabi bayanta yana kiran"matata matata" Fahad ya tashi da zafin rai yajawo shi kiiii ya kaishi dakinshi ya wurgar kamar ya dakeshi ya rufe kofar yakoma part dinshi zuciyarshi na zafi tana cunkushe, Mommy ta kalli daddy tace"nashiga ukku yau ni ina iya barin aysha ita kadai gidannan kuwa?" Daddy yace"karma kifara kibari har after bikinsu sannan ki koma aiki" Mommy tace"imm to Allah ya shiryamin marwan ni bari ma na kira wani malami inji maganar karatun aysha saboda tanason zama midwife, Ta kirawo malamin sukai magana gobe ne jarabawar ta bada sunan aysha yace akaita ai mata interview kawai, Suka zauna suna ta shirye_shirye, Fahad na komawa bedroom dinshi ya wuce ba jimawa kiran faseelat dinshi ya shigo, Ya dauka yanajin tausayinta yace"queen" Tai murmushi tace"my love ina yini ya aiki?" Yace"lpy lau"muryarshi wani iri Tai shiru sannan tace "yanaji muryarka very slow?" A hankali yace"bacci nake" Tace"I'm sorry bansan kafara bacci ba seda safe"takashe kiran, Ya lumshe ido yana tunanin gobe don dole ya fada mata saboda jibi zasu tafi niger, Yana tunanin sam baze misalta son faseelat dana aysha ba she's his first love ,ya dauki wayarshi yana ganin friends nashi suna status be cika yiba se gashi yau ya dora wata waka da SHALELE ta raira "if they'll ask me whom I love the most ,I will respond to dem my first love,she really look good to me and she love me the way I don't realize cos she love me the way I don't realize" (fans kunsan a dole ni mawakiya ce😂shiyasa na raira muku wata sweet waka me dan karen dadi fiyeda waccan sedai bazan tura a kowane group ba masu number ta kadai zasu ganta yau a status nawa se kuma yan group dina paid for all sune kadai zanturawa vedion wakar ,karkuyi min dariya fa 🤨aide da koyo akan iya bare this one tayi dadi ta turanci ce😂don't laugh at me😕)yana dora wakar ya sauka, He don't expected mommy zata hau online yau amma ta hau setaga vedion tadade tana memetata ta girgiza kai daddy ma yagani shima seya fara tunani kar ai auren adawo ana samun problem tunda shi ga wadda yake so, Ya kalli mommy yace"kinga status na son?" Tace"nagani kuma nasan hakan dama" Yace"karfa azo ana samun matsala bayan bikin azo ana dana sani " Ta girgiza kai tace"nasan da na nasan tarbiyyar dana bashi tabbas zaiyi iya kokarinshi wurin yin adalci kuma zai so aysha sosai nangaba idan ya zauna daita yasan halinta da yanayin rayuwarta" Daddy shiru kawai yayi, Mommy tatashi ta leka dakin aysha ta sameta kwance can karshen bango, Tai murmushi taje ta zauna tai mata addua ta tofa mata sanan ta shafi kanta tace"daughter kiyi baccinki ba abinda zai faru kinji? Kuma gobe son zai kaiki interview din" Aysha ta daga kai mommy tai murmushi tace"seda safe"tafita ta kulle dakin , Abida kanta ne yayi ta ciwo don haka takoma gida tabar hjy Rukayya wurin alhaji, Tana komawa ta samu yara sunyi bacci ta kaisu dakunansu ta shiga toilet ta watsa ruwa ta fito tana saka kayan bacci kenan kiran vedio call na jamil HQ ya shigo, Ta dauka ta kwanta a bed , Yana ganinta fuskarshi hade yace"abida kin yadani sau nawa na kiraki bakya dagawa so kike nai hauka ne?" Abida tace"kayi hakuri alhaji ne baya lpy nima bana lpy " Ya rage murya yace"meya sameki?" Tace"kaina ke ciwo kuma banjin dadin jikina" Jamil yace"sannu dear Allah yabaki lpy sannu" Tace"tnx "murya very slow, Ya shafi suma yace" amma ni banji dadin ciwonnan ba wlh a matse nake sosai kamar na ci babu" Tai karamin murmushi "ihmmm!" Yace"plss kibudemin inga twins dina ko naji dan sauki" Ba musu ta zare hannunta taja rigar kasa, Jamil ya sauke ajiyar zuciya yace"my twins I missed u sosai" Abida ta karayin murmushi, Sannan ya kalleta yace"kinsha magani?" Ta daga kai yace"OK kiyi bacci karna takuraki seda safe Allah yabaki lpy" Tace"ameen"takashe kiran ta lumshe ido duk batajin dadin jikinta ko kadan, Yau Sunday ne yaune ranar da sabeer yake aika_aikanshi tun safe yasamo wasu pills masu dauke tunani , Suna zaune sunata fira da zainab ya tashi yaje gun fridge ya dauko drinks da cups yazo ya zauna ya zuba drink din a kowane cup , Ya na duken yasa hannu a aljihu ya debo kwaya biyu ya zuba anata cup din sannan ya tashi yakoma ya zauna ya mika mata cup din, Ta girgiza kai tace"nakoshi" Yace"plss kisha kiji idan drinks din nada dadi zan rika sawo miki shi" Tai murmushi ta amsa ta dan kurba ,setaji shi very sweet takara sha at last ta kafa kai ta shanye cup din sannan ta mika mai, Yanata kurbar nashi yace"ya kkji shi?" Tace"very sweet zaka kara sawomin " Yanata murmushi yace"OK " Seji tayi kamar ana janta ta bude ido ta rumtse takara budewa tace"bacci nakeji" Yace"bacci yanzu honey?muje de mu kwanta in samu rabo na ko?"yakashe mata ido, Ta danyi murmushi ta lumshe ido, Ya ajiye sauran lemun hannunshi ya dauketa ya kaita bedroom , Yana kwantar daita yafara romancing dinta sede ta lumshe ido ta bude jikinta duk yayi sanyi kamar ba nata ba har bacci ya kwasheta , Ganin tayi bacci ya tashi yana murna ya cire kayanshi ya koma ya cigaba da lagudarta sannan yafara anus sex daita , Yayi ta juya ta yadda yake so yanajin mugu_mugun dadi shedan yakara kawata mai abun se yaji anus sex ma yafi normal sex dadi, Sosai ya dirjeta iya inda zai iya sannan yaje yayo wanka yadawo ya rungume ta ba kaya jikinta yanata kallon face dinta yana inama zata amince su rikayi ta bayan , Can ana kiran asuba ya farka ya fara romancing dinta sannan yayi normal sex da ita yana cikin yi ta bude ido duk jikinta mace, Gabadaya jikinta na ciwo especially anus dinta sede bata kawo wani abu ba,yana gamawa ya kwanta gefe yana meda numfashi yana sakar mata murmushi, A hankali yace"sweetie wane irin bacci kikayi yau?" Ta turo baki tace"bansaniba yanzu ma banajin zan iya tashi koina ciwo yakemin" Yace"sorry bari naje nai miki wanka na gasa ki zakifi jindadin jikin" Ta daga kai ya tashi yaje ya hadamata ruwa yadawo ya kaita ya mata wankan yasa mata kaya ta hau abun salla kanta nata ciwo, Yakoma Yayi wanka yana fitowa yasamu takara bingirewa kan carpet ya kalleta yayi dariya yayi sallarshi ya shiga kitchen domin yi musu break fast, Tare da daddy fahad suka dawo salla yana shigowa ya gaida mommy, Mommy ta kalleshi tace"son ka shirya karfe7:30zaka kai aysha interview nan school of nurse bayan tafito zaka koma ka daukota" Ba musu yace"to"yatashi yafita yana tunani shifa bayason matanshi surika fita ana ganinsu that's y ya hana faseelat aiki yanzu kuma ga aysha sede wannan baida choice dole ya amince, Aysha tanayin salla tashiga wanka tafito tai simple make up tasaka doguwar riga sky blue ta yafa gyalen rigar da yake da dan girma sannan tafito, Tana fitowa mommy na jera dining taje ta zukunna ta gaidata mommy ta amsa tanata faraa tace"ya jikinki?" Aysha tace"naji sauki" Mommy tace"Allah yakara miki lpy" Tai shiru mommy taja mata kujera tace"zauna"aysha ta zauna Sega daddy ya fito shima ta gaidashi, Mommy itama taja kujera ta zauna tafara break dinta, Sega fahad yaiso yana sanye da kananun kaya black da sky blue yaja seat ya zauna, Mommy ta kalli aysha tace"serve him" Aysha ta tashi ta zuba fried Irish da kidney source da fork ta ajiye gabanshi ta hada mai tea ta aje takoma ta zauna tana tsakurar nata , Dandanan ta kalli falo sosai take tsoron kara haduwa da marwan jiya sama_sama tai bacci tana gudun ya fado mata Kallo daya fahad ya mata yagane a tsorace take ya cigaba da tsakura shima idonshi jawur saboda rashin bacci da natsuwa, Mommy ta kalleshi ta ajiye spoon din hannunta tace"son meke damunka?" Yayi murmushi yace"mommy I'm OK na kwana ina wani aiki ne shiyasa" Dukda tasan damuwarshi se tace"plss karika ragewa kanka aiki kanayin bacci kuma kadena damuwa da wasu abubuwa " Yace"to mom"ya cigaba da tsakurar abincin , Suna gamawa suka fita shi da aysha ,shi ya bude mata tashiga ya zagaya yashiga sannan ya tada motar ya nufi makarantar, Sunata tafiya bawanda yace komi yadan saci kallonta tayi kyau sosai sede fuskarta ba faraa, Ya juya ya kalleta yace"kanwata kinyi kyau" Tai karamin murmushi ta sunkuyar da kai, Ya meda kallo kan titi yadanyi murmushi yace"ni bakice nayi kyau ba" Ta dago ta dan kalleshi tai murmushi tace"kayi kyau sosai " Yace"to nagode plss idan kinje makarantar ki kula da kanki kinsan baki lpy" Ta daga kai yace"yawwa kanwata ni special ne anaji dani ihimmmm?" Ta kuma daga kai tayi yar dariya, Shima yayi ya cigaba da dan janta fira har suka isa, Har ciki ya kaita ya shiga sukayi magana da malamin sannan ta wuce ta zauna jiran layi cos har an dan taru, Shi kuma ya koma mota ya kama hanyar gidansu faseelat gabanshi nata faduwa, Yana zuwa ya kirata time din tara saura , Ta fito tana faraa ta bude motar tashiga kanshi duke jikin sitiyari, A hankali tana kallonshi tace"habibi plss mike damunka?"fuskarta ba walwala Ya dago ya dora idonshi kanta tana sanye da after dress da alamu English wears ne kasa sosai tayi kyau se kamshi take, Ganin idonshi jawur tace"subhanallahi my dear mike damunka?" Ya matse lips ya lumshe ido ya bude yace"kinsan mommy taje niger?" Tace"eh kafadamin amma miye ?bata lpy ne?" Yayi shiru sannan yace"mommy ta dawo da yarinyar da takeso na aura banda zabi faseelat yanzu ansa rana zaai bikinmu rana daya ni kuma gobe zamu tafi niger" Tunda yafara magana ta saki baki tana kallonshi cikin brain dinta kamar ana sokarta hawaye suna gangaro mata, Yanayin shiru tace"why ?meyasa mommy zataimin haka ?tasan irin kishin da nake dashi musamman akanka? meyasa zatace seka aureta?" Yanata kallonta ba tsayawa take maganar tana hawaye muryarta na rawa, Ta cigaba da cewa"saura only 5days bikinmu sannan zanji labarin mu biyu zaa daura maka,anyi min adalci kenan ?" Yayi shiru de yakasa cewa komi da daga murya tace"meyasa mommy zataimin haka ne? idan itace a position dina zataso ai mata haka? " Jin tafara wasu dumumuwa yace"stop it plsss" Da masifa tace"naki nai shirun ita zataso ai mata hakan saboda bata sona zatai hakan kawai, Nide mommy bataimin adalci ba" Sam baya iya jurar a rika fadin wasu maganganu akan life dinshi, Yaja dogon tsoki zuciyarshi na zafi yace"get out from my car" Hawaye na kara zubarmata tafashe da kuka ta tura murfin da karfi zata fita hakan yakara mai tausayinta yasan dole taji ciwon hakan, Har ta fidda kafa yayi saurin riko hannunta, Abinda be taba faruwa tsakaninsu ba kenan ta juyo ta kalli hannun sannan ta kalleshi fuskarshi tai jawur yace...... [12/12, 6:19 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 3⃣2⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yace subhanallahi wabi hamdihi sau dari zaa kankare masa zunubansa ko da sun kai yawan kunfan kogi* *Congratulation maman nurulhuda for completing ur amazing and sweet love story (SO) Allah yakara basira da daukaka da yawan fans se munjiki a next novel dinki (me mata biyu)* Yace"relax plss kitsaya muyi magana" Tana kuka ta janye hannunta tace"wace magana zamuyi nide kawai an cuceni" Ranshi na kara baci yace "haba faseelat ki saurareni mana meyasa zaki rufe ido kirika abinda be kamata ba kinsan nima yadda nakeji kuwa?plsss ki natsu muyi magana" Ta jinginar da kai a kan seat ta cigaba da kuka Wanda duk jikinta ke girgiza, Yana kallonta da matukar tausayi ya dukar da kai yanajin kukanta har cikin zuciya ya dago in cool yace "stop crying plss its hurt" Tana kuka tace"dan Allah kabawa mommy hakuri bazan iya zama da kishiya ba " Da rarrashi yace"kidena kuka plss mommy is my mom tana matukar sona tana nunamin kauna nima dole naso farin cikinta bani da zabi shiyasa na amince da bukatar ta, ki kwantar da hankalinki inasonki sosai bazan juri ganinki cikin tashin hankali ba" Ta dago tana kallonshi hawaye na cigaba da tsiyaya a idonta, Yana kallon fuskarta yace"u r my first love my choice I love u I really do kidena kuka" Ta sunkuyar da kai sannan ta dago ta kuma kallonshi tana cigaba da hawaye tace"idan mommy bata sona ya kamata mu hakura da juna ka auri zabin mom din ka na auri zabin kawu" Tunda tafara magana yake mata wani kallo zuciyarshi na zafi yace"dama zaki iya rabuwa dani ?zaki iya rayuwa da wani bani ba ? Ina duk son da kike cewa kinamin ?" Ta girgiza kai, Ya lumshe ido ya bude yace"kiyi hakuri faseelat ki dau hakan a kaddararmu nima inajin abinda kikeji " Ta share hawaye da hannu wasu suka kara zubowa tana gogesu tace"yanzu tafiya zakayi?" Ya daga mata kai ya ciro handkerchief ya mika mata, Ta amsa yanata sassanyar kamshi ta share hawaye taja majina tace"Allah ya kiyaye"tanajin tausayin kanta Yanajin tausayinta yace"kiyi hakuri"fuskarshi ba walwala, Takara kallonshi yanzu zasu rika sharing dinshi ne da wata duk burin data dauka da mafarkinta ya rushe, Jin wani kukan ya kara taho mata yasa ta bude mota ta fita ta shige gida da gudu tana kuka, Yabita da kallo har tashige ya dukar da kanshi a sitiyari ya rasa meke masa dadi duniya ya dago ya tada mota ya nufi wurin buga IV daganan zai wuce office before aysha tagama interview dinta, Faseelat nashiga gida tana kuka ta wuce dakin Ummi ,ummi na zaune ta mike kafa tana hutawa faseelat tafado dakin taje ta kwantar da kanta jikin Ummi tana kuka, Hankalin Ummi ya tashi tana matukar son diyarta ta dago kanta tana tambayar"faseelat miyasameki?" Tana kuka tace"ummi nashiga ukku na" Ummi tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun bazaki shiga ukku ba faseelat " Faseelat na cigaba da kuka tace"Ummi fahad mu biyu zai aura mommyn shi tadawo daga Niger da wata yarinya tace dole seya aureta" Jikin Ummi yayi sanyi bata taba zama da kishiya ba amma sosai take tsoron ta bare kuma yan niger ita kawai yan Niger basuyi mata ba duk matan da take gani da jin labari yan can to sune mowar gida su akeso sune na gaban goshi da mota, Ta jinjina lalle aiki ya sameta tafara sharewa faseelat hawaye tace"yi shiru kidena kuka " Faseelat tai shiru sede hawayen ana gogewa wasu na zubowa , Ummi tana goge mata tace"kina sonshi aiko?" Faseelat ta daga kai, Ummi tace"to ki dena kuka zanyi iya kokarina inga bata fiki a komi ba ki kwantar da hankalinki kinga shima yana sonki kuma wajibi ne ya ma uwarshi biyayya kiyi hakuri kidena barnan hawayenki ki dage yin abinda zai amfaneki ba kuka ba da baze amfaneki da komi ba" Faseelat ta daga kai Ummi tace"kitashi kije ki kwanta ki huta kuma ki kara dagewa gyaran jikinki" Faseelat ta tashi ta tafi dakinta ta haye bed tai kwance tana tunani tana hawaye yanzu duk buri kanta na banza ne bazata taba kallon fahad ta kirashi mijinta ita kadai ba sosai abun yake kona mata zuciya Ummi kuwa tashi tayi tafita taje ta kara sawo wasu kayan matan don kara gyara diyarta, Karfe 10 da wani abu a gidan su mansura ,mansura na daki kwance tai wani fari fauu ta rame kunsan me kiba idan ya rame ba rama sosai ba yanayin kyau ,to itama sosai tayi kyau sede ita be mata ba kunyar kanta take ko duba madubi tayi sosai takejin haushin kanta har bataso tafita waje don ko wasu basa ganeta duk unguwa sun san tafara bleaching suna cewa da sliming, tana kwance mama ta shigo dakin, Shigowar mama yasa ta tashi zaune ta sunkuyar da kai , Mama na kallonta da tausayi tace"mansura haka zakita zama baci basha?ko kema so kike ki mutun kibi fatimar?" Mansura ta girgiza kai, Mama tace"eh mana duba yadda kika bi kika kare kirika cin abinci mansura wahala ake gudu kar wani ciwon yaje ya kamaki" Mansura tace"mama banjin dadin abincin ne" Mama na jin tausayinta tace"to tashi ki shirya kije ki siyo kayan tea koshi kirika sha" Tace"to " Mama tace "tashi kigani anyi rai ba cin abinci tashi kisa hijab dinki" Mansura ta tashi ta nufi gun akwatin ta, Mama kuwa ta fita ta koma daki duk da batada kudi amma car ta fiddo 3k mansura na fitowa ta mika mata , Tana ta dari_dari don ko kadan batason fita ta amshi kudin ta fita, Wani babban super market ta nufa tana tafiya a hankali jikinta sanyaye, Tana zuwa shiga wani matashi yasha babbar riga yazo zai fito saboda saurin da yake saura kiriss ya bugeta, Tai saurin kaucewa tana kallonshi, Mutumin ya tsaya yana mata kallon kasa_kasa ,ganin abun bana kare bane yasa ta wuce ciki dasauri, Shi ko thermocool kallo daya yayi mata yaji yana mugun sonta da shaawarta yana ta tunani yaje bakin motor yayi tsaye yana jiran fitowarta, Waye thermocool? Sunanshi shine jafar babban dan kasuwa ne sananne bangaren electronic yana da matsayin best consultant a thermocool company yana da super market da dama harda na electronics Wanda suke kawo kayan company thermocool zalla shiyasa sunan sa jafar ya bace ya koma *thermocool* shi din akwai son mata musamman farare yanason farar mace kyakkyawa wannan yasa duk matansa fararene matansa su ukku ya auresu babu dogon lokaci tsakani dukkansu jajir suke ga farinsu gana mai ,baida matsala bangaren kudi ko nawa yana bawa matanshi suyi hidima su kuma gyara jikinsu wannan yasa gasa sukeyi wurin ado da Jan raayinshi dukda ba gidansu daya ba, sedai matsalarshi daya idan ya auri mace bata zuwa koina ba biki ba suna ba jaje se ziyarar iyaye shima se a kwashi fin wata sannan ya amince ,kuma idan sukayi ba daidai ba tsaf yake zane mace shiyasa suke mugu mugun tsoronshi basa yin abinda baya so suna kafa_kafa ,sannan bayason yawan haihuwa bayason da kinzo ki haihu ya fiso seyasha amarci sosai sannan be yadda da kin yaye ki dauki wani cikin ba dole se kinyi planning kokinaso ko bakiso inde kinason zaman lpy ,baya ga Wadannan beda wata matsala, Zai kai 38 baki ne amma yana dan shafe_shafe shiyasa be zama wulik ba beda wani hanci dumeme ne beda wani kyau da zaa kirashi amma dukda haka matanshi na sonshi cos yana badawa a haka suke tarairayar abinsu, Yana bakin motor mansura ta siyo kayan tea ta dawo ko kallonshi batai ba batama San dashi ba kanta kasa ta nufi gida, Shi ko yanata bin bayanta da kallo yashiga mota yabi bayanta , Batasan dashi ba har ta kai gida ta na zuwa ta cire hijab tafito zata dora ruwan tea din don tasha, Shi ko yana zuwa bakin kofar gidan ya fito ya gyara babbar rigarshi golden color yayi tsaye yana jiran yaron aikawa kiranta, Yana tsaye wani yaro zai wuce ya turashi cikin gidan kiranta, Mansura na hada ruwan tea mama na tsakar gida tana tsintar wake yaron ya shigo yace"ana sallama da mansura" Gaban mansura yabada dumm tana kallon yaran , Mama ta kalleta ta kalli yaran tace"je kace gatanan zuwa" Ya fita yaje yafadawa thermocool ,ya ciro 500 sabuwa dal yabawa yaran ,yaran ya gudu yanata tsalle, Thermocool ya gyara zaman riga yana jiran fitowar mansura beauty🤣, Mansura ko Yaran na fita ta kalli mama ta marairaice fuska, Mama tace"yi hakuri kije kiga waye" Badan taso ba ta dauki hijab ta fita tana ganin duk Wanda yazo gunta yanzu to farinne ya debeshi ita kuma da wata ya kare ba ita ba sake wata injection din , Tana fita taga thermocool kanta kasa taje ta tsaya gefen motar , Yana cigaba da mata kallon kasan yace"barka da fitowa " Tace "ina kwana?" Cikin sanyin murya Yace"lpy lau ya mutanen gida ?" Tace"lpy lau" Yace "da farko de ni sunana jafar amma anfi sanina da thermocool ina zaune a rijiyan lemu ina da mata ukku da yara hudu" Mansura tai shiru tana saurarenshi, Ya cigaba da cewa "yau cikin Allah naje daya daga cikin shagunana ashe rabon na hadu da kyakkyawar mace me kunya da kamun kai ne" Ta deyi shiru, Yace"kallo daya nai miki naji inasonki ki zama matata ta hudu " Mansura ta dago ta kalleshi se murmusawa yake fuskarta murtuk gabanta na faduwa tace"dan Allah kayi hakuri an samin rana" Yayi dariya yace"sa rana ai ba aure bane ni de kawai amincewarki nake nema inasonki sosai wlh kuma zakiji dadin zama dani" Mansura ta kalleshi ta nufi cikin gida tanajin haushi ko yanayin kallon da yake mata be mata ba, Yabi bayanta da kallo yana murmushi harta shige ya kalli gidan ya girgiza kai ya shiga mota yabar unguwar, Yana kan titi yake waya da yaranshi akan akai kayan abinci gidansu mansura da dubu 100 cash ya masu kwatance shi ko ya tafi wurin harkokinshi, Mansura na komawa mama na sauri tanajin dadi tace"wanene?" Mansura ta yamutsa fuska tace"mama yanzunne fa muka hadu dashi a super market se wani kallo yakemin wai shine yabiyoni yana fadamin yana son aurena ni kuma nace.." Mama na jin haushi tace"se kkce Yaya?" Mansura tai kasa da murya tace"senace ansamin rana" Mama tana harararta tace"gafara can marar wayo kinsamu ma yace yana son ki har kashewa kanki kasuwa zakiyi kice anmiki baiko yadda kowani yaji zaizo zaifada anbada ke sakarai marar wayo tafi ki bani wuri" Mansura bata koma kan ruwan tea ba takoma daki ta kwanta zuciyarta na zafi kan me zata yarda dashi bayan ita din ba fara bace baka ce shi kuma duk yanayinshi ya nuna kyawun yake mawa, Karfe 12 fahad yaje ya dauko aysha tunda tashiga motar ba Wanda yayi magana shi yana busy tunani itako tanata satar kallonshi harse da ya kusa isa gida sannan hankalin nashi yadan dawo ya kalleta yaga shi take kallo tai saurin yin kasa da kai, Yayi murmushi yace"kanwata" Tace"Yaya" a hankali, Ya sakeyin murmushi yace"ya interview? " Tace"very simple" Yayi murmushi yace"yayi kyau" Suna isa gida yayi parking ta bude ta fita,yana cikin motar yabi bayanta da kallo yana kara ganin yarintarta ya juya yakoma aiki, Gidansu mansura mama na cike tamm tanajin haushi karfe daya saura Sega shi yara na shigowa da kayan abinci kwalaye katan_katan da buhunna, Ranta yayi sanyi tanata washe baki har aka gama shigo dasu dan me wayon ciki ya damka mata bandir din 1k inji thermocool, Mama ta amsa tanata murna tace"kuce angode angode sosai" Tafara kilgen kayan buhu biyu na shinkafa jarkokin mai na ja da kwanti,2cartoon of indomie,pasta macaroni,pasta supergetti,cuos_cuos ga 100k dinta a hannu, Tace"alhamdulillah mahakurci mawadaci mansura mansura fito kigani" Mansura ta fito daga daki ganin uwayen kaya yasa ta bata fuska ta kalli mama da alamun tausayi fuskarta tace"mama yasa nifa fara ce kuma kingani ba ita bace" Mama tace"shi ya fadamiki farinki yakeso?kiyi hankali wlh yanzu so kike kice de baki sonshi" Tai saurin girgiza kai tace"aa wlh mama nima inason nai auren amma baa wannan halin ba sena koma ainihin color tawa sannan " Mama tace"se akace miki gobe zaa dauramuku aure dashi ko?" Mansura tai shiru, Mama tace"kede kksani idan ya kufcemiki sekita zama gidan" Mansura ta juya ta koma daki tai zaune tabuga tagumi cikin ranta tai shawarar daya kara dawowa zata fadamai itafa baka ce ba fara ba, Gabadaya angama hada lefen Khalil akwati set daya kayan gani nafada yau aka kaisu gidan madaurin auren jameela bayan an kaisunne abbanta yasan ankaisu ko kadan baiji dadi ba sede ba yadda zaai a meda don karsuyi tunanin wani abu dole yayi shiru ba don haka yaso ba, Khalil yana kagare da ranar aurenshi shiri kawai sukeyi da friends nashi, Da rana ya dawo cin abinci yana cikin ci hjy tace"Khalil ya kamata kaje kazabi gidan daya dace Ku zauna idan yana bukatar gyara a kara gyarashi kafin suzo Jere" Tunda tafara magana ya tsaya da cin abincin a hankali yace"ai hjy na zagaya banga Wanda yayi min ba shiyasa ma na siyar da biyu na siye wani babba me kyau" Hjy nata kallonshi tace"yanzu kai Khalil har seka seda gida batare da shawara dani ba?ka kyauta kenan?" Yace"kiyi hakuri hjy mantawa ma nayi shiyasa ban fadamiki ba" Ranta bace tace"toyayi kyau Allah yabada zaman lpy"ta tashi tabar falon nata, Ya kalleta ya cigaba da cin abincin shi kurum, Dandanan friends na fahad sukaji labarin zai auri mata biyu kowa kiranshi yake yana mishi shakiyanci shi ko murmushi ne kawai nashi , Faseelat ko duk jinta take marar lpy duk wani dokin da take taji tadena yinshi, Bayan fahad ya koma gida yayi lunch ya wuce part dinshi ya watsa ruwa ya kwanta don ya huta amma bacci yayi kasa ko sama sautin kukan faseelat kawai ne ke yawo a brain dinshi, Da marece ya sake wanka ya sauya dress ya nufi gidansu , Tafito fuskarta jawur ta kumbura muryarta harta shake ta bude motar shi ta shiga, Yanata kallon fuskarta yace"Queen I'm sorry " Ta kalleshi ta kakaro murmushi tace"sorry for what?" Yace"for everything " Ta sakeyin gajeren murmushi tace"bakayi komi ba kazomin ban kwana ne?" Ya daga mata kai, Tai karamin murmushi again tace"naji dadi"muryarta bata fita, Ya lumshe ido ya bude yace"I'm really sorry ki kara hakuri " Ta daga kai , Ya dauko ATM dinshi cos yana da different accounts a banks ya mika mata na FCMb kudin sunfi 50millions a ciki , Ta kalli ATM din ta amsa ta rike shi tana jujjuyawa, Ya sauke ajiyar zuciya yace"kuyi duk hidimarku kafin na dawo" Tai karamin murmushi tace"nagode "amma batada niyyar taba sisinshi, Yace" 1436 is the pin ki kulamin da kanki " Ta kalleshi ya mata yes da ido yace"banaso kina damun kanki promise me bazaki karayin kuka ba " Ta matse lips tana dan murmushi ta juya kai, Yace"plss mana "ya langwabe kai, Ta girgiza kai tace " zaiyi wuya but I will try" Yayi shiru suka dan kara fira jefi_jefi ya tafi, Ta koma gida ta ajiye ATM din ta wuce toilet wanka ta fito ta dan shirya ta nufi gidan besty dinta , Fahad na komawa gida yasamu aysha zaune a falo bakowa se ita tana kallo, Tanajin motsi ta tashi zata gudu tana tunanin marwan ne, Ya riko hannunta tai saurin juyowa don harta haddace laushin hannunsa sukai four eyes , Ya sakarmata hannu ya daga mata gira yace"ina zakije ?" Ta sunkuyar da kai tace"sannu da zuwa Yaya" Yace"yawwa koma kiyi kallonki" Ta koma ta zauna shima ya zauna kujerar dake gefen tata ya kurawa TV ido da take kallon Indian film love story khushi, Bangaren alhaji yanata samun sauki ita kuwa hjy abida sama_sama take, Wanshekare tunda asuba ya kira faseelat , Ta dauka da bacci idonta tace"ina kwana?" Yace"hope kintashi lpy?" Tace"eh yanzu nake niyyar kiran ka" Yace"noo na hutar dake" Sukai shiru can murya very slow tace"zanyi missing dinka" Yace"me too " Tace"Allah ya kiyaye seka dawo" Yace"amin zamuyi waya" Tace "OK bye " Yace"bye"ya kashe kiran, Da shirin shi ya nufi part din mommy shima daddy harya shirya suna breakfast aysha tafito tana sanye da pitted gown sede bata wani matseta ba don bata da jiki,ya kalleta ya dauke ido tayi masa kyau sosai, Tazo ta zauna ta gaidasu tana satar kallonshi, Mommy da kanta ta zuba mata nata tafara ci a sannu, Su mommy nagamawa sukabar wurin, Aysha ta dan kalli fahad ta meda idonta akan plate tace"good morning" Ya dago daga kallon plate ya kureta da kallo , Ta dan dago ido suka hada ido tai murmushi ta meda idon kasa, Yayi murmushi koda bata fada ba yana hango irin son da take mai yace"ya kk?" Tace"fine" Yace"zamu tafi kasarku wane sako zakibawa su Umma?" Tai dariya ta kalleshi tace"bakomai ina de missing dinsu" Yace"really ?"ta jinjina kai, Yace"to ko zamu tafi tare?" Ta girgiza kai tace "inason zama da mommy" Yayi dogon murmushi yace"kanwata kenan"daga cin abinci suka rika fira , Seda daddy ya fito sannan ya tashi suka fita har parking aysha tabishi tana tsaye har motarsu ta tashi yanata kallonta , Mommy ta kamo aysha suka koma ciki,su kuwa su fahad gidan yayan daddy da kanenshi sukaje suka daukesu suka wuce airport karfe 10 suka nufi Niger, Bayan sun isa suka hau motocin da sukaje daukarsu suka karasa masarautar su aysha tarba ta musamman aka musu su daddy sun kara ganin girman mutanen sannan suka tafi wurin neman aurenta a mutunce akasa ranar daurin aure ran asabar da karfe 11am bayan sun biya kudade da kayayyaki masu tarin yawa, Fahad na samun sarari ya kira faseelat ta dauka tanata jin kishi sukai waya sukai sallama batasan ita me kishi bace se yanzu da tasan zaai mata kishiya , Da marece likiss fahad zai wuce wani shago yaga sarka me kyau rumtse ido kawai yayi ya hangota yadda zatai kyau a wuyan faseelat ya tsaya ya saimata harze tafi seyaji wani iri ,sarkoki ne birjik a gun yanata kallo ya hango wata ya daukarwa aysha ita yabiya kudin ya tafi, Sunso su dawo wanshekare don sungama komi amma ba jirgi da wuri se asuba hakan yasa se sunkai alhamis zasu isa Nigeria, Ranar laraba aka sallamo alhaji daga asibity domin jikinshi dasauki sosai, Yana bude wayarshi faseelat yafara kira ta dauka muryarta bawalwala tace "dear na kira so many times akashe inafatan kana lpy?saura kiriss na taho gidan" Yayi murmushi yace"ban lpy ne amma naji sauki" Tai shiru tanajin tausayinshi tace"sannu dear Allah yakara maka lpy " Yace"amin gobe inanan zanzo " Tace"ina duban hanyarka" Yakashe kiran yana kashewa yayi waya yanason set daya na kayan daki with everything na 3millions kuma purple and white best color na faseelat suka gama magana akan zaa kawomai yabasu address ya kuma tura musu kudinsu, Sannan yayi waya akan motar daya siya mata ko taiso akafadamai ta iso yau yace akawo mai ita gobe Shi ko thermocool be kara zuwa gidansu mansura ba domin yasa amishi bincike kanta da iyayenta, Babanta ko yayi mamakin kudin da kayan shiyasa suka ki taba kudin amma abincin tuni suka fara cinshi itako mansura takagara ya dawo tafadamai gaskiya bleaching takeyi, Faseelat ko gyaran kanta take sosai while aysha kuma mommy ta tura ta gidan friend dinta domin tai mata gyara na musamman, Gab asuba jirginsu fahad ya taso zuwa Nigeria, A gidan alhaji nura ko jiya girkin hjy Rukayya ne abida na dakinta jiya ko kadan batai bacci ba amai da masassara kawai take, Tunda bata gane meke damunta ba se jiyan da tafara amai tun asuban jamil ya kira don yasan batajin dadin jikinta wannan nema yasa benemi su hadu ba amma a kagare yake yakarajinshi a cikinta , Ya kira tana can tana amai harta tsinke,ba numfasawa yakara kira tadawo tana nishi ta dauka, Jin nishinta hankalinshi yadan tashi yace"abida jikinne ?sannu _sannu" Tana meda numfashi tace"jamil ban lpy sosai alamu duk sun nuna ciki ne a jikina" Ya daga gira yana farin ciki yace"im happy sannu sugar Allah yabaki lpy ya raba lpy" Tai tsit tana jinshi tace"jamil cikin jikina naka ne fa" Yana murna yace" to miye ?keda kike da miji" Ta yamutsa fuska tace"ni rabo na da alhaji tun last month wata daya da kwanaki ma" Yace"to miye?" Ta yamutsa fuska tace"Nide gaskiya zanje a zubar dashi [12/13, 3:59 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 3⃣3⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ze shiga kasuwa se yace LA'ILAHA ILLALLAHU WAHADAHU LASHARIKALAHU LAHUL MULKU WALAHUL HAMDU YUHYI WA YUMITU WAHUWA HAYYUN LA YUMITU BIYADIHIL KHAIR WAHUWA ALA KULLI SHAI'IN KADIR ,zaa rubuta masa lada million a kankare masa zunubi million a daga darajarsa sau million kuma zaa gina masa gida acikin aljanna* *HASSANA DAN LARABAWA my kawalli romon jaba🤣wannan shafin nakine kawalli ina matukar jinki cikin raina Allah yabar soyayya yakamata afara mana new book hakanan gaskiya* Saboda wlh idan ina tuna ba cikin alhaji bane jikina kunyar kaina nakeji ina kuma tausayin abinda zan haifa " Ran jamil bace yace"halan wani zaisan banashi bane in bake kk fada ba ?sannan kinfison alhajin a kaina kenan?to yayi kyau kije ki zubar karki manta labarin budurwata Zulaihat dana baki a wurin zubar da ciki ta rasu idan kuma zubarwar zakiyi se kije ki zubar"difff yakashe kiran , Hjy abida ta tsaya tana tunani yanzu nan seta haifi shege kode zubarwa zataje tayi?maganar jamil ta fado mata to idan ta mutu yanzu mezata tarar a lahira? Batasan time da hawaye suka zubomata ba tai saurin kiran jamil hartai ring ta tsinke be daukaba ta sake kira ya dauka yace"lpy?" Abida na hawaye tace"bazan zubar din ba amma ni inajin tsoro kar alhaji ya gane" Jamil yace"baze gane ba daya dawo kunyi sex?" Tace"aa" Yace"ok duk yadda zaai kiyi yau yayi sex dake kuma kiyi kokari karki bari kowa yagane kina da ciki se nanda two weeks kinga inkin haihu a 9 month ne ba two weeks kuma hakan baze kawo zargi ba" Tai shiru sannan tace"ban lpy sosai da wuya hjy Rukayya bata ganeba shima yanzu da yaga ban lpyar zai matsa seya kira family doctor ya dubani "takare kamar zatai kuka, Jamil yayi tsoki sannan yace" abida kiyi yadda nace sannan ki nemi fita unguwa kije kiga likita yabaki maganin daze temaka miki kinaji?sannan ita hjy Rukayya tasan last sex din ki da mijinki ne? Be smart mana kidena barnar hawayenki just do as i said inasonki abida inason duk wani abu daya fito daga gunki kiyi hakuri ki haifamin abinda ke cikinki ina sonshi plssss" Murya sanyaye Tace"to" Yayi murmushi yace"yawwa my sugar kitashi ki shirya kije kiga likitan kifada masa duk yadda kikeji kinjiko?" Tace"eh" Yace"thank u my sugar Allah yabaki lpy love u muah!!!" ya jefa mata kiss, Tai karamin murmushi yace"bye" Takashe kiran ta kara zama tana ta tunani sannan ta tashi ta koma toilet tai wanka ta fito ta shirya ta nufi dakin alhaji, Shima yana shiri don tafiya wurin faseelat tashigo dakin, Ya kalleta tana cikin shiri yace"abida ina zakije haka?" Tai karamin murmushi tace"gida zanje bazan jima ba ko 3hrs bazanyi ba zan dawo " Yace"OK sekin dawo amma meke damunki ne ?naga idonki kamar ya danyi ja sannan duk jikinki yayi sanyi ko haryanzu ciwon kan ne?" Tai yake tace"naji sauki kuwa alhaji ni lpyta lau se na dawo" Yace"kinyi breakfast ne?" Tai murmushi tace"innaje can zanyi " Yace"OK" Ta juya ta sauka kasa ta samu hjy Rukayya na shirya dining tace"aa ina zakije tunda safe haka?" Abida tace"gida ake nemana amma zuwa karfe 11 insha Allah zan dawo" Hjy Rukayya tace"to Allah yasa lpy ki gaida su maman" Hjy abida tace"zasuji"tafita tashiga mota sai asibity, Da yake prvt ce tana zuwa ta siya kati tashiga ganin likita, Ba bata lokaci tafadawa likita duk yadda takeji dukda haka aka tura ta awo, Tai blood test dana fitsari ta zauna jira bayan sun fito likita ya kirata ya fada mata tana da ciki na sati biyu tai masa complain akan fever da headache da amai da takeyi ya rubuta mata magunguna sannan ta fito ta nufi gidansu kafin ta isa ta tsaya bakin wani babban pharmacy wani saurayi ne aciki ba kunya tace tanason desire pills ya kuwa siyar mata da wasu guda hudu akan 5k ta siye ta wuce gidansu don ta karasa lokacinta acan, Alhaji nura bayan yagama breakfast ya fito yana fitowa aka kawo sabuwar motar faseelat, Ya kira driver yace masa zai kirasa yaje ya daukesa sannan ya shiga mota ya nufi gidansu faseelat Faseelat ta gama shiri kenan zasu tafi wurin saloon kiran alhaji ya shigo , Ta dauka da murmushi tace"my dear kazo?" Yace"ina kofar gida my dear" Tace"OK ganinan fitowa ta kalli bestyn ta tace"my alhaji bari naje"tatashi ta yafa gyale ta fita, Tana fita alhaji nura ya kafeta da ido tana sanye cikin riga da sket atamfa orange da milk ta yafa milk gyale sosai tayi kyau sede tuni ya hango ramar datayi Wanda bakomai ne yasa ta rama ba se tunanin kishiyarta da yadda zasu zauna, Tana ta murmushi ta bude motar ta shigo ta zuba mai ido duk ya rame, Tace"sannu dear ya jikinka?" Yace"naji sauki dear" Ta matse lips tace"kayi hakuri " Yayi murmushi me ciwo yace"bakomi" Suka danyi shiru kowa nata magana da ranshi cikin ranta haushin kanta takeji da tabiyewa son zuciya bata auri alhaji ba yana mata son gaskiya so me tsananin gaske, Shi yakatseta yana murmushi yace"my dear ga motar ki na kawomiki" Tace"dear wannan motar tawa ce?" Ya daga mata kai yace"tun ina Cotonou na siyeta da sunanki jiya ta iso Nigeria shiyasa na kawo miki ita" Faseelat ta zaro ido ta bude ido sosai tana kallon haduwar cikin motar kuma tunda ta fito taga yadda motar ke sheki , Tana murna tace"nagode dear nagode bansan irin yadda zan misalta maka ba naji dadi sosai I love u so much " Ya kafeta da ido yana kallonta yayi murmushi jin tace I love u sosai yaji dadi shide yanason farin cikinta yanaso ya ganta cikin walwala ya dauki wayarshi yayi mata transfer na 5million's ,tana ta murna taji alert na shigowa , Tana dubawa taga million 5 from him tai saurin dagowa ta kalleshi yanata murmushi yace"my gift " Ta cigaba da kallon shi tana tunani anya tayiwa kanta adalci da bazata auri alhaji ba ?a duniyar nan waye zai sota fiye da yadda yakeyi batasan time da hawaye suka gangaromata ba na haushin kanta da biyewa son rai , Ganin hawaye idonta alhaji yace"dear plss don't kada ki batamin hawayenki " Hawayen na kara zubowa ta dukar da kai ta matse lips saboda kukan da yakeson kufcemata tana ta ajiyar zuciya, Alhaji nura ya bata fuska yace"banaso plss kokinaso hankalina ya tashi ne kiyi hakuri " Tasa hannu ta goge hawayen ta dago ta kalleshi tace"dear dukda bazaka aureni ba har yanzu kana sona? Har yanzu zaka iyamin kyauta?" Ya girgizakai baijin dadin hawayenta yace"dear ke nakeso koda bazan aureki ba sonki na nan kuma haryanzu zan iya mallaka miki komi dake gareni ina sonki sosai dear" Tace" nima inasonka" tana sake zubda hawaye, A duk ganinshi da tunaninshi auren dole zaai mata shidinne zabinta besan time da hawaye suka zubomai ba na tausayin kansu da kuma na tunanin maybe daga yau shi daita har abada, Ganin yana hawaye yasa ta kara dukar da kai tana cigaba da zubar da nata, Karfe 10 jirginsu fahad ya sauka Nigeria ba tsayawa suka nufi gida, Suna shiga falo sukaga akwatuna set 6 jere ringis a tsakar falon duk suka tsaya suna kallo, Mommy ta sauko tana farin ciki tace"oyoyo oyoyo sannunku da zuwa" Daddy yaje zai zauna yace"Wadannan fa?" Mommy tai murmushi tace"kawata naima waya ta hadominsu from dubai" Fahad ya zauna a seat yana cigaba da kallon kayan akwatina masu tsada , Daddy yace"sunyi kyau sosai kuwa" Mommy tace"ai aysha ta cancanci fiye dasu"ta kalli fahad tai murmushi, Daddy yace"gaskiya iyayenta masu mutunci da karamci ne sun karramamu sun karbemu hannu bibiyu" Mommy tace"ai Allah de ya saka masu da alheri Nide banda kamarsu sunmin komi a rayuwa" Daddy ya cigaba da bata labarin abinda ya faru a can, Fahad ko hankalinshi na wurin faseelat sosai yakeson ganin ta, Suna labari mommy tace"son munyi waya gobe zaazo yiwa aysha Jere awane gida zata zauna?" A hankali yace"mommy inason na ajiyesu gida daya already anyiwa faseelat jere asama se aiwa aysha a downstairs " Mommy tace"baka ganin akwai matsala meze hana kowa ya zauna gidansa daban? Itafa aysha nada matsalar aljanu kasani kuma duk idan ranta ya baci suna tasowa hakanan ma suna tashi wani lokaci" Daddy yayi saurin cewa"tunda ma bata lpy yakamata ace tana tare da wani cikin gida saboda lalurarta" Mommy tace"ai se a Samar mata yan aiki ni nafiso kowa da gidansa" Daddy yace"tunda shi zabinshi ya hadesu ki barshi a hakan" Fahad yace"mommy faseelat batada matsala itama zasu zauna lpy" Tace"to"badon taso ba Fahad ya tashi zai fita, Mommy ta kalleshi tace"ina zuwa son? Katsaya kayi breakfast " Yayi murmushi yace"mommy yanzu zan dawo" Tace"OK kai sauri plss kazo kaci abinci " Yace"to"da dan murmushi fuskarshi ya fita, Ba sake wanka bakomi ya shiga mota ya nufi gidansu faseelat, Yana zuwa yaga mota fake a gaban gidan yayi parking bayanta ya ciro waya ya kira faseelat har tashiga se ya hangota cikin motar alhaji , Yayi saurin katse kiran yanata kallonsu, Su kuwa basu san dashi ba sunata rarrashin juna , Faseelat nata godiya , Ya kalleta badon yaso ba yace"zan tafi" Tace"se yaushe ?" Ya matse lips yace"maybe for ever " Tai saurin girgizakai tace"plss kadawo muyi bankwana inason nakara ganinka plsss" Yayi murmushi yace"to dear "amma ba dan zai kara dawowa dinba , Ta kara goge fuska tace" nagode sosai " Ya kalleta yayi shiru, Ya kira driver dinshi suna zaune fahad na bayansu duk jijiyoyin kanshi sun tashi driver yazo , Alhaji ya fita ya shiga suka wuce office, Itako takoma seat din driver ta zare key din motan ta fito ta kulle ta duba baya mana se ganin motar fahad tayi, Gabanta yayi mummunan faduwa fuskarta bawalwala taje tashiga motar ko kamshin amare da fahad yaji tanayi ya kara bata masa rai ya zuba mata ido, Ta sunkuyar da kai ta na wasa da key din hannunta, Cikin bacin rai yace"waye wannan?me kkyi a motar shi for all most 1hr ?" Tai shiru batace komi ba, Yace"wannan bashine naganki kinfito daga gidanshi ba ?kkce kawarki kikaje gani meyakawoshi anan?sannan wannan motar daya bari ta wacece? " Ta dago tana kallonshi tanajin mugun haushinshi se wani fada yake tace"tsohon saurayina ne"a takaice takuma meda kai kasa saboda kallon da yake mata, Yaji maganar kamar sukar mashi ya karkata kunne yace"faseelat kina da hankali kuwa ? Yau saura kwana biyu bikinki kina kula samari?" Tai shiru kanta still kasa, Ranshi na kara baci yace"wannan motar fa?"zuciyarshi na raya masa abubuwa, Batare data dagoba tace"kyauta yabani" Da zafin rai fahad yace"bullshit saboda me zai baki mota kyauta?a kanme zai dauki wannan motar yabaki ?" Faseelat ta dago ranta bace tace"dakata plss me kake nufi ?kana nufin lalata mukayi yabani motar ko me?" Ran fahad bace yace"eh that's what I mean mikomin wayarki kuma sekin mayar masa da motarsa"ya mika mata hannu , Ta kureshi da ido tanajin haushi yama zaai tabashi wayar ta yaga messages na love da sukeyi da alhaji, Fuskarta hade tace"fahad ni kakewa kallon mazinaciya?" Yaja tsoki yace" I said give me ur phone "a tsawace, Cikin ranta mamaki take yadda yake bata order tanabi yanzu kuma har ya rika zarginta a hasale tace" bazan bada ba saboda kaga inasonka shiyasa kake wulakantani kace bakason aiki na amince don kawai kaji dadi haryau banfadawa kowa nabar aiki ba don kar a rabamu kadawo kace mu biyu zaka aura na hakura da hakan yanzu kuma kallon yariska ma kakemin to bazan bada wayar tawa ba kuma wlh sena hau motar can sede in mutuwa nayi idan kaga dama kafasa auren nawa seme bafa kai kadai gareni ba na zabeka ne kawai saboda ina sonka" Tunda tafara yake mata kallon mamaki jikinshi yayi lakwas zuciyarshi na ciwo yace"faseelat ni..ni kike fadawa magana?" A fadace ido rufe tace"amfada din kanme zakarika kindayamin dokoki se kace kaina farau aure to wlh sena hau motar kuma koda ka aureni daita zaakaini" tana gama fada ta tura murfin motar da karfi ta fita dasauri ta shige gida , Fahad yabi bayanta da kallo yana cigaba da mamaki ashe ta iya masifa ya dafe kanshi ya rumtse ido kanshi kamar zai rabe, Idonshi nata hangomai ita da alhaji a motor da ranar da taje gidanshi ta dade [12/14, 8:08 AM] SHALELE: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 3⃣4⃣ *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya karanta karshen suratul hashri (lau an zalna hazal kur'an...zuwa karshen surar)da rana ko dare seya mutu a wannan ranar ko daren aljanna ta wajaba gareshi* *pagyn besty ta sis Ikra Rukayyat🥰* Gabadaya ya rasa me ke masa dadi ya kalli dan karamin akwati na sarka daya siya mata ranshi yakara baci ya tada mota yabar kofar gidan ya nufi gidan sabeer domin suje su cigaba da shirye_shiryen dinner da zasuyi gobe, Faseelat nashiga gida tawuce daki bestyn ta tana kwance a bed tace"kindade harnagaji na kwanta " Faseelat tai tsoki tace"ai da seki fita Ku gaisa" takara tsoki tace"waikinsan me?alhaji yakawomin mota sega fahad wai a dole sena mayar masa da motarsa kiji wani shirme?kinga motar kuwa?" Rabia tace"ke dan Allah kawata to se kika ce masa me?" Faseelat tace"na fada mai bazan mayar ba kuma ko gidansa da ita zaakaini waima fa zargina yake wai hakanan alhaji baze bani mota ba" Rabia tai dariya tace "wlh kinmin dede haka kawai tunkan ya aureki se wani juyaki yake nifa wlh nafison ma alhaji ba wannan gungumin ba da ko faraa bayayi" Faseelat ta harareta tana dan murmushi, Rabia ta cigaba da cewa" Allah ko alhaji shine ya dace dake ba fahad ba daya fara sonki jiyannan ba" Faseelat tace"hmm kinsan tsarin ubangiji haka Allah yaso " Rabia tace"yanzu ya tafi knan?" Faseelat tace"matsalarshi Nide nabaro masa motar na shigowa ta gida albishirinki da sabuwar motar zamu tafi saloon" Suka kashe faseelat tace"ina zuwa"ta fita dasauri tashiga dakin Ummi, Tana samunta tace"Ummi alhaji ya bani motor ya kuma bani kyautar 5million's" Ummi tace"bawan Allah duk gudunsa da kkyi ai faseelat kinyi missing masoyi na gaskiya" Faseelat tai shiru tana kara jin haushin kanta tace "Ummi haka Allah ya tsaro" Ummi tace "kuma Allah ya saka mai da alheri" tana rufe baki suka farajin order faseelat tai saurin fita, Sega motar furniture's kofar gidansu ta tsaya ta kalli matashin dake tsaye kofar gidan tace"lpy ?" Yace"eh alhaji nura yabamu address din gidan yace mukawo kaya" Ta kalli babbar motar dake bayan ta ta kujeru a Leda while bed din a kwali purple da fari tana kara yaba halin alhajinta tace"kushigo dasu"takoma ciki, Su kuwa suka fara jilar kayan suna shiga dasu , Tana komawa tafadawa Ummi ,Ummi taita sa masa albarka itako faseelat din duk jikinta mutuwa yayi yana sonta tsakani da Allah ita tana yaudararshi ta kirashi tai masa godiya suka tafi saloon dinsu acikin sabuwar motar ta da zata kai million 15, Suna zuwa akafara gyareta na musamman na amarya but duk jikinta a mace Fahad suna hidima yana tunani wata zuciyarshi na karyata shi tana nuna mai faseelat bazatai hakan ba idan kuma hakanne bazata yi yadda tayi ba idan mutum baiyi Abu ba akace yayi dole yaji ciwo bare zina kome tayi shiya jawo se yafara ganin laifinshi yafara tunanin yadda take masifar idonta jawur sosai yaji haushin kanshi wannan yasa bayan awoyi yayi dialing number dinta tana gani tayi tsoki taki dauka harta tsinke yanaji ta tsinke jikinshi yakara mutuwa yasan data aikata da bazata tsaya wani nuna bacin ranta ba hartaki daga kiranshi yafara tunanin yadda zai kara haduwa da ita yana tuno duk maganganunshi a kanta yanajin kunya, Suna ta shirye_shirye har azahar sannan ya koma gida yana zuwa ya samu aysha falo tayi kyau sosai tana ganinshi tai murmushi tace "Yaya sannu da zuwa" Ya kakaro murmushi yace "kanwata kina lpy?" Ta daga kai, Yayi shiru don duk hankalin nashi na kan faseelat yana zaune ya rike kanshi yana tunani, Itako aysha dadi kawai takeji ganin lefenta da kuma jin yan gidansu na nan zuwa gobe, Mommy ta shigo falon ta kalli fahad ranta badadi tazo ta tsaya kanshi tace"fahad lpy kake?" Ya dago ya kalleta yace"mommy kaina ke ciwo sosai" Tace"sannu katashi kaci abinci mu munyi kasha magani kaje ka huta dan Allah harda rashin hutu ma" Yace"to mommy " Ta kalli aysha tace mai"mu fita zamuyi katashi kasha kaji?" Ya daga kai, A hankali aysha tace"sannu Yaya"fuska bawalwala, Ya daga kai , mommy ta mika mata hannu suka fita suka shiga mota suka nufi gidan wata friend dinta dazata rika koyamata karatu kafin tafara zuwa domin ko mommy ta biya kudi ko taci ko bata ci ba zata shiga school din, Fahad na zaune Sam baijin dadi ya zaai ma wani Abu ya iya shiga bakinshi ya tashi yakoma part dinshi ya watsa ruwa yasha drugs ya kwanta yana cigaba da tunanin faseelat maganarta na rashin zuwa aiki ya fadomai yace"to fa"gashi aysha zatarika fita ita a ranshi yayi fatan Allah yasa de kar tadamu da hakan saboda ita aysha don baida choice ne, Yanata tunani baccin gajiya ya daukeshi , Bangaren su Jamila Amarya takarayin fayau skin dinta yayi lufff yana shining saboda supplement da gyaran da tasha breast dinta sun kara girma suna cike , Ango kullum hada miyau yake ba arziki yake mafarki duk dare a kagare yake sosai, Yau da marece sukayi kauyawa party Mimi ta gayyato friends dinta sunyi shegun kwalliya itama jameela tayi nata sukaita abubuwa a wurin su ko friend din Khalil ko a jikinsu sunata kallo ,Khalil sebin jameela yake da ido kamar ya kamota ya rungumeta ko yasata lungu, Gab Maghreb su faseelat suka koma gida an mata saloon an mata kitso duk ya zubo a kan kafada kunshinta yayi mugun kyau sosai , Tana shigowa ta iske gidannasu cike yanuwa yan nesa duk sunfara zuwa, tashiga dakin Ummi mana taga an sauya furniture's da na alhaji baki bude tace"Ummi yayi kyau sosai wlh " Ummi tace"tunda ba kaimiki zaai ba gwarani naci biki dasu" Faseelat tai yake tuno fahad ta wuce daki ta rage kaya tafito tai wanka takoma tai sallar Maghreb ta zauna tsara kayanta da zata tafi dasu a can gidan yayinda wata zuciyar ke fadamata kila kiran da fahad ya mata kirane na fada mata ya fasa aurenta dukda haka ta cigaba da shirye_shiryenta, Bayan ishai bayan su fahad sunyi dinner shikam ya tsakurane mommy tabasu wuri, Fahad ya Ciro karamin akwatin sarkar aysha ya mika mata, Tanata murna ta amsa tace"nagode yaya " Ya mata murmushi ya tashi ya fita dan baze iya wani janta labari ba, Ya koma part dinshi ya kwanta , Abida na zuwa gidansu tasha maganinta ta danji dama zuwa 11 takoma gida ta kira jamil tafadamai taje tadawo yanata kasheta da kalamai harta saki tana dariya, Yanzu bayan sunyi dinner alhaji nura ya koma part dinshi , Taje part dinta ta sanyo wata transparent rigar bacci tadora Zane sama ta dauki kwayoyin desire ta nufi part din alhaji, Yanata latsar computer dinshi tashigo da sallama beko kalleta ba ya amsa tana kallonshi tace"alhaji kasha magani kuwa?" Ya girgizakai , Tace"ya kamata kasha kuwa tunda wuri "ta nufi fridge ta dauki cup ta tsiyaya lemu ta jefa kwayoyin duka hudun ringis sannan ta kai masa, Ya amsa ta balli maganin tabashi yasha ya kara shan lemun ya mika mata sauran , Tai murmushi taje ta ajiye tadawo ta zauna kan seat tana chart da jamil tafada mai tasa mishi ya nuna yanajin kishin alhajin, Bayan awa harta fidda rai cewa zaiji desire alhaji yafara jinta ganin yana satar kallonta yasa ta yaye zanen jikinta ta ajiye jikinta yakara fitowa, Jinshi wani iri de ya kashe computer ya kalli abida yace" anan zaki kwana?" Tace "eh alhaji na" tana murmushi da kashe ido, Yayi murmushi ya mika mata hannu yace"come to me" Tatashi tana rangwada ta je ta haye cinyar alhaji yafara sunsunata yadan lagudeta sannan yafara sex daita, Kokadan bata jin dadi se tunanin sex dinta da jamil kawai takeyi bayan 5minutes yayi release ya cigaba yayi na biyu badon joy stick din ta kwanta ba ya shiga toilet yayi wanka ya dawo ya kwanta yanata kwantar daita har bacci ya daukeshi, Jin saukar numfashin shi yayi bacci abida tatashi ta dora zanenta ta koma part dinta ta kira jamil ta yaye zanen tanajin desire suka cigaba da sex vedio dinsu , Faseelat nata jiran kiran fahad shiru tai shirin baccinta ta kwanta tana tunanin meyasa tayimai haka karfa ya fasa don kuwa tana sonshi, Fahad harya gama hidimarsa ya kwanta kusan 10pm yaji de baze iya bacci ba ya tashi yasaka doguwar riga ya dauki key ya fita, Be zame ba se kofar gidansu faseelat ya mata text "ina kofar gida" har bacci yafara daukarta tatashi ta saka hijab akan kayan baccin jikinta riga da wando ta dauki ATM dinshi ta fita, Tana fita ta ganshi cikin motor yanata tunani ta nufi motar tabude ta shiga ta zauna tai shiru taki kallonshi, Tana zama ya meda hankali kanta fuskar ba murmushin daya saba gani me sanyaya zuciya, Ya lumshe ido ya bude yace"faseelat I'm sorry" Ta dago ta kalleshi duk yayi wani iri ta meda idonta kasa tai shiru, Yace"kiyi hakuri duk abinda na fada bahaka bane kishine kawai yasa na fadi hakan" Ta dago ta kalleshi sai hawaye tana kallonshi tace"dama baka yadda dani ba ?har zakai wani mummunan tunani akaina?" Yace"kiyi shiru kidena maganar plss" Tai shiru ta juyar da kai tana share hawaye , Yace"I'm regretting fadamiki hakan kiyi hakuri but ni na yadda dake " Ta kalleshi tace"ka yadda dani wlh ko hannuna bawanda ya taba rikewa" Ranshi na zafi yace"nasani kiyi hakuri " Tanata sharban hawaye ta share ta kalleshi tai murmushi tace"shikenan yawuce" Yayi karamin murmushi yace"thank u" Ta sake mai murmushi ta sunkuyar da kai, Ya sauke ajiyar zuciya yace"nakasa samun natsuwa bare bacci har seda nazo gareki" Tace"nagode" Ta mika mai ATM dinshi, Yace"no kibarshi kugama hidimarku" Tace "aa ko tabashi ma banyi ba kudin da kabani sun isa " Yace"aa kinde kara kudi zakice" Tai murmushi tace"eh " Yace"OK ya mika hannu tabashi se sannan ya lura da kunshinta yayi mata kyau sosai yana murmushi yace"kinyi kyau sosai " Tai murmushi , Yace"gobe akwai dinner din karfe8" Ta daga kai , yace"plss ki kara hakuri koda kinga wani abu cos dinner hada aysha" Jin yace aysha tagane kishiyarta kenan ranta ya baci jin yadda ayshan yayi dadi a bakinshi ta daure tace"insha Allah my heart desire" Yayi murmushi yace"kullum sena samu new suna" Tace"kai dinne na musamman " Yace"godiya nake" Sukai shiru na minti biyar sannan yace"kije gida seda safe" Tace"seda safe" har tabude zata fita yaga sarkarta yace"queen karnai mantuwa" Ta juyo tana kallonshi ya dauko akwatin ya mika mata ta amsa tana murmushi tace"for me?" Yayi murmushi yace"tsarabar Niger" Jin Niger taji rabin jindadin kyautar ya tafi don ko sosai takejin tsanar yan Niger yanzu tai murmushi tace"nagode sosai Darling Allah yakara budi na alheri yabarmu tare" Yayi murmushi yace"amin seda safe"suka rabu batare da ankara tado maganar mota ba Tai masa murmushi ta fita ta shiga gida seda yaga ta shige sannan ya tada yakoma gida yanajin wasai duk damuwarshin tatafi yana komawa ya kwanta bacci, Tun asuba motocin yan Niger suka dauki hanyar Nigeria kusan mota 3 saboda ba jirgi yayinda kuma yan daurin aure suke shirin bin jirgi saboda gobe daurin auren safe ne, Daga cikin masu tafiya daurin auren harda daddy na faseelat kuma cikin yanuwanshi zasuyi wakilci, Aysha cikin farin ciki take tana daki mutane kuwa nata kai kawo gidan mommy don hidimar yau data gobe, Tunda safe faseelat ta kira fahad dinta tai masa good morning yau baze fita aiki ba saboda hidima sukeyi, Bangaren gidan hjyar Khalil shima hidima ake tayi da gidan su jameela , Shi ko thermocool yau da misalin karfe 11am yakoma kofar gidansu mansura , Ta fito dolenta tai tsaye kanta kasa, Thermocool nata faraa yace"hjy mansura karki damu da zuwana kauna ce tajawo hakan Nide ina rokon ki temaka kibani koda kankanin wuri ne a zuciyarki" Ta dago ta kalleshi ya kureta da ido tai saurin meda kai kasa tace"alhaji ni ban dace da kaiba" Yayi murmushi yace"aiko mansura nida ke mundace" Tace"nifa ba fara bace bakace " Ya kalleta yayi murmushi yace"to minene?" Tace"kuma bleaching nakeyi" Maganar tabashi dariya Yayi dariya yace"hjy mansura miyakawo maganar?" Tace"saboda kasani niba fara bace" Ya kalleta kallon koda tana bleaching tana da haskenta yace"aini ke nakeso mansura ba farinki ba " Tai shiru yace"ki temaka" Tace"senayi tunani" Yace"a ganina nabaki isashshen time na tunani" Tace"kabani lokaci yanzu ma" Yace"to shikenan hjy mansura Allah yakaimu lokacin Nide bazan hakura ba zanta zuwa har Allah yasa nadace" Aranta tace"cabbb ba rana" Tace"se anjima "zata wuce yace"zo hjy mansura" Tadawo ta tsaya , Ya fiddo bandir din 1k yace"ki sayi kayan makeup " Ta kalli kudin ta girgizakai tace "nagode" Yace"Dan Allah ki amsa " Ta girgizakai tace"nagode fa "ta shige gida, Desame yaro zai wuce alhaji ya mika mai kudi yace ya kaimata ya shiga mota yayi tafiyarshi, Yaron nashiga mama ta amshi kudin tanata murna tace" Allahu akbar mansura kinyi goshi wannan abun arziki haka" Itako mansura tana can ta kunkume daki tana tunanin mafita don da duk alamu a sannu zai siye iyayennata ita kuma bata sonshi , Da rana yan Niger suka iso mommy murna aysha murna suka tarbesu aka kawo masu kayan makulashe suka gama ci suka tafi yiwa aysha jeren kayanta da aka siye anan Nigeria , Suna zuwa suka ga katon gidane me kyau sosai dama basu hau sama ba saboda sunsan ayshar bata lpy kasa ne yakamaceta amma wasu seda suka leka gulma suka samu royal chairs da bed na faseelat sukaita kallo ta glass suna kushe kayan, A haka sukai jere wa aysha kaya masu kyau itama Royal ne hadaddu suka koma gidan mommy aka cigaba da hidima, Fahad suna busy hidima dasu sabeer dasauran friends dinshi, Yan daurin auren Niger tuni suntafi, Shima Khalil da jameela suna busy domin yau suma suna da dinner Wanda bada son ran Umma zaaiyi ba , Har Maghreb sannan suka fara shirin dinner, Me make up specialist faseelat ta kira tai mata 100k kwalliyar tanata sakin murmushi ta saka long gown dinta dark purple da white head yanata walkiya tasa white sarka da yan kunne da white purse and shoes sosai ta hadu kamar ba ita ba friends dinta ma duk they're wise sunci gayu sosai ankon blue net pitted gown da white head , Bangaren Amarya aysha ma tasha make up mommy ta biya me kwalliyar 150k taiwa amarya tayiwa su mommy da sis din aysha biyu, Aysha nata danyin murmushi ta saka white gown da white head da dan net bayanshi ta dauki green and red flower sak tafito kamar turawa in zasuyi aure akaita daukarta pic, Bakwai da wani abu suka fita ango fahad yasaka yadi black da babbar riga tasha golden aiki hula baka akasa aysha motarshi yanata kallonta ya danyi murmushi tayi wani mugun kyau kamar aljana, Wasu sunyi Hall din dinner su kuwa gidansu faseelat suka nufa already wasu motocin friends na ango sun riga isowa , friend's suka kawo faseelat bakin motar tana shigowa suka hada ido da aysha ta gumtse face itama ayshar ta gumtse tata ta kauda kai, Shi ko yanata kallonta sosai tayi masa kyau kamar ya kama hannun ta, Ta shigo aka kulle kofar sun saka shi tsakiya , Motar tai tsitt su kadai se driver gaba yana driving, Da aysha da faseelat kowa ya shaka kishi a zuciya musamman faseelat da bata taba ganin aysha ba se yau tsoki kawai takeyi wai ashema yar yarinya ce sosai zatai sharing miji daita mtswww, Itama aysha na magana da heart dinta ta na cewa "ji barta katuwa daita amma ahaka yakesonta mtswww" Shi ko yana tsakiya ya rasa me zaice , Abokinshi dake driving dariya se cinshi takeyi ya kunna waka ya cigaba da tafiya Suna isa kowace friends dinta da yanuwa suka taho su ukku suna gaba su kuma a baya suka shiga hall din dake makil da jamaa daga ciki harda mommy da friends dinta se daukarsu pics akeyi sukaje suka zauna yana tsakiya, Duk cikinsu faseelat ce me faraar itama duk ganin aysha ya bata mata rai amma dukda haka ta na dan murmusawa abinta, Aka bude taro da addua akafara abinda ya tara mutanen, Abinci da lemuka nata kai kawo, Aka kira kawar aysha tazo tabada tarihinta zainab da tazo da sabeer ita tabada na faseelat sannan aka kira amaren su cashe dukkansu sukai tsaye kowa yafito yana musu liki a wurin likin abun yazama gasa tsakanin freinds da yanuwan aysha mommy ko duk aysha taiwa liki se daidaya taiwa fahad da faseelat har kidan yatsaya suka koma suka zauna aka kira uwar ango da friends dinta, Su mommy ansha head milk color da orange din lace me shegen tsada suka fito suka dan rausaya tanata farinciki , Aka kira friends na ango da Amarya sannan aka kira amaren yanka cake, Sukazo suka tsaya bakin cake mc na fadin yadda zaai fahad yadora hannu faseelat ta dora aysha ta dora kannata suka yanka akadau tafi da wakar love me sanyi tanata playing, Fahad ya Ciro yakai bakin Faseelat ta bude ta dan diba tana murmushi, Ran aysha adan bace mommy ma tanajin haushin fara ba faseelat ya deba yakai bakin aysha ta bude ta dan iba sannan faseelat tabashi aysha ma tabashi anata tafi suka koma suka zauna akafara shigo da masu rawa sunayi ana kallo haka de har 10 sannan aka gama mommy takama hannun aysha ta fita daita, Faseelat ta kalli momyn ta dauke ido tanajin haushin ta sosai, mota daya suka shiga da fahad zasu koma gida, Suna cikin tafiya taji yace"queen tnx u"kasa_kasa, Ta kalleshi tai murmushi tai shiru, Ya mata murmushi shima har suka isa suna isa friends dinta suka budemata suka nufi cikin gida, Fahad yabita da kallo abokinshi na driving yana dariya yace"Allah seka dage Wadannan matan daka Tara " Fahad ya mishi banza, Abokinshi hafeez na driving yace"seka kula da kanka sosai in kanaso se mubaka sirrin" Fahad yayi murmushi yace"bana bukata" Wurin friends dinshi yakoma sukaita labari anata dariya se 12 saura wasu friend dinshi suka tafi su kwana part dinshi wasu kuma suka kama hotel, Yan daurin auren Niger tuni suka isa aka tarbesu hannu biyu , Da darennan faseelat aysha fahad bawanda yayi bacci su duk kishi ya hanasu kowace tana tunanin kwalliyar yaruwarta dagani de duk kishin tsiya ne dasu, Shi ko tunanin nauyin daze rataya kanshine ya hanashi bacci yana ta rokon Allah yabashi ikon adalci tsakani, Tunda safe aketa shiri tunkan takwas aysha hartayi wanka tayi dress na material milk da black ba ita ba har yan bikin duk sunci gayu, Su mommy ma anata hidima ai can ai nan Gidansu faseelat ma hidima kawai sukeyi anata kai kawo , Karfe 11am dot aka daura auren fahad dawood da aysha Yusuf akan sadaki 2millions daurin auren da ya samu halartar manyan mutane attajirai,sarakuna,harma da gomnoni da ministoci, Ana dorawa wasu friends nashi suka fara kira suna ango _ango ba bata lokaci kuma suka hawo hanyar Nigeria, Aysha najin an daura dadi ya mamayeta shikenan de tazama Matar fahad har farin cikinta yaki boyuwa, Karfe 2 aka daura auren Khalil da jameela akan sadaki dubu100 shima daurin auren ya samu halartar dumbin mutane, Tun 2 su fahad suke ko far gidan kawu da aka kawata da rumfuna da shimfidu yana cike da mutane yanata dan murmusawa yasha farar shadda da babbar riga, Karfe 2:30 aka daura auren shi da faseelat akan sadaki million daya Jin an daura yakara fadada fuskarshi akaita masa murna ana pic akai de reception sannan kowa ya tafi, Faseelat na jin an daura taita murna itama , Jameela ma ita da Khalil murna ba magana, Tana gidan yan uwan mamansu a can suke setting Mimi ta bata wasu kwayoyi duk ta hadiye suka cigaba da shirin evening party da zasuyi, Gidansu faseelat da marece Malama HASANA dan LARABAWA 😅aka kira tazo tai waazi me shiga rai da sanyaya gabobi, Gidansu mommy kuwa wani walima ta hadawa friends dinta akaci akasha DJ ya kunna suka cigaba da casu a can Niger ma dangin aysha casu kawai sukeyi irinnasu, Bayan angama waazi abokan faseelat suka fara nasu waazin wata tace "kinga wlh karki saki kibata fuska kokadan ki daure mata karda ta samu ko fuskar yi miki magana kuma wlh waccen yar tsigudidin da kkgani seta fiki iya kissa yan Niger? hmmm!!! sekin tashi tsaye kinyi dagaske sannan zaki kai labari ki dage da kula da jikinki abinci medadi tsafta biyayya ma mahaifanshi da yan uwanshi" Rabia tai saurin katseta "ke yi shiru wannan uwar tashi har wata biyayya zaai mata bakiga yadda take ta nan_nan da amaryar ba?" Faseelat tai dariya"ihinn!! fada mata de besty aini wlh sede na kalleta kawai amma bawata biyayya niko shiga harkarta ma bazan ba tunda kiyayyarta a fili take ita kuma waccan shegiyar aljanar zanyi maganinta sena ta gayyara rayuwarta yadda fitowa ma falon gidan se ya gagareta" Suka kwashe da dariya suka tafa tace"Allah ko ke kinga yadda take jefamin wani kallo kamar nai kama da gyatumar ta tacan " Suka kara kashewa, Wata tace"faseelat yau se gidan miji yau zaa angwance to Nide ga gudummuwata ready made asha ashiga aiki kisha yanzu kafin time kin jike shakaffff ya shiga ya gigice" Faseelat na murna tace"yawwa yar gari bani kiga ni koda ba kome ai ana shakaff din an hakura fa anyi dauriya aida bahaka ba"ta kafa kai a wani karamin galan, Tana sha wata friend dinta na can baya tace"himm immm aure ba yanzu ba se munkara shakatawa" Duk suka kalleta sukai dariya suka ce "Allah yashiryaki" Tana taunar cingum tace"amin aure yanzu ina dalili" Faseelat tashiga wanka ta fito tai salla aka tsaya tsara mata wata make up din, Aysha ta sake wanka tasa material lace riga da sket sun mata dede red color da white cikinshi akai mata make up yan uwanta suka fara mata nasiha "aysha zaman aure duk hakuri ne kiyi hakuri da rayuwar da zakiyi yanzu ki rike mommy sosai duk wani matsalanki kifada mata insha Allah zatai miki maganinta ki kula da mijinki sosai ki kula da gyara jikinki da tsafta ki kuma kauda kai daga kishiyarki kinga de ta girmeki ba tsararki bace karki yadda kurikayin kishin fada aa kirikayin abun cikin kissa da wayau yadda wani time shi kanshi koda anyi gabanshi baze gane ba,karki sake kibiye mata aysha don tafi karfinki ki rike ibada da adduoi kisani addua itace makaminki duk dubararki ba ita bace duk bukatarki kafin kifadawa kowa ki fadawa Allah shine zai biya miki ,ki dena yadda kina ganin abinda zai bata miki rai kinsan baki lpy ki kula da addua kuma idan kina neman shawara in bazaki iya fadawa mommy ba ki kira cikinmu kinemi shawarar duk abinda ya shigemiki duhu" Aysha ta daga kai idanunta cike da hawaye suka yafa mata white veil suka kaiwa mommy ita, Mommy ta dora da nata akan tabi mijinta tai masa duk abinda zaisashi farinciki inde be sabawa sharia ba, Sannan aka dauketa aka kaita gidan fahad acan sukai ishai, Bayan ishain aka dauki faseelat bayan tasha nata nasihohin aka kaita, Bangaren jameela ma tasha nasiha da fada wurin Umma dole ta rika kuka sosai ,dukda umma bata jin dadinta amma da da uwa seda tai kukan rabuwa daita aka dauketa aka kaiwa Khalil ita cikin tangamemen gidanta, Bayan an kai su faseelat karfe tara kowa ya watse, Su fahad na zaune cikin harabar gidansu sabeer da abokanshi sukace"ango muje muraka ka kashige ko" Yace" na hutar daku ni kadai zan shige "wayarshi datai kara yasashi tashi yakoma gefe ganin faseelat ce , Tagaji da jira tace" kana ina?"don duk jinta take somehow Yace"ganinan zuwa heartbeat " Tai murmushi tace"seka dawo" Yakashe kiran yana murmushi, Suko abokansa yana tashi hafeez ya kalli sabeer ya fiddo power man yace"inason nabashi gudumuwa yasha ina tsoron ya gwalesheni kasan mutuminnaka " Sabeer yace"kuran baze sha ba "ya kalli cup din kunun aya da fahad ya zuba yanasha ya tashi, Yacewa hafeez" zubamishi anan" Hafeez ya balli 2 ya jefa ya girgiza ya ajiye, Fahad na dawowa ko zaunawa beba ya duka ya dauki cup din ya karasa shanyewa don yunwa yakeji ko abincin kirki beci ba ya ajiye cup din ya kallesu sunata kallonshi suna dariya yace"kude kukasani seda safe" Suka ce"seda safe "suna dariyar shakiyanci, Fahad na fita ya nufi gidan mommy har bedroom , Yana kasa tana zaune saman bed cikin Jan hankali da nasiha tace" dana kullim ina cikin yabonka kullum ina godewa Allah daya bani kai ina alfahari da kai dan Allah karkabani kunya kayi iya kokarinka karike amanar da Allah yabaka matanka suna da hakki akanka ka kula da hakkokinsu kayi musu adalci kada ka fifita wata akan wata domin kasamu rabauta nasani ba daya suke ba amma kadaure ka kokarta" Kanshi duke yana jinta duk jinshi yake yana samun erection ya rasa meyasa, Tace"son nabaka amanar aysha ka kulamin daita sosai ka guji bacin ranta karika yawan dubata saboda lalurarta kuma insha Allah tunda yanzu anyi biki hankali ya kwanta zan fara neman magani" Yace"insha Allah mommy nagode sosai " Tai murmushi tace"Allah yabaku zaman lpy da zuria dayyiba " Yace"ameen" Yayi zaune , Tace"tashi kaje dare nayi " Ya tashi a kunya ce yanajin kunyar kanshi saboda erect dayayi hannunshi kan joystick dinshi yabar gidan, Dukda yadda yakeji seda ya tsaya ya siye kaji da drinks wa amaren shi sannan ya nufi gidan nashi yanata dorawa desire dayakeji alamar tambaya, Yana isa *Ta faru ta kare aurenku an daura fahad dawood dashi da faseelat soyayya kuyi zaman ku lpy kuba maradda kunya🎶* *Hadin da Allah yayi mutum be isa ya ware ba aysha ga dan mommy nan yau kun hadu akan kauna🎵* [12/14, 4:51 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI RETURN* ➰➰➰➰➰➰➰➰ From the writer of the previous story *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* *Wattpad@mumies122* (¯`*•.¸,¤°´✿.。.:*քʀօʄɨƈɨɛռȶ աʀɨȶɛʀֆ*.:。.✿`°¤,¸.•*´¯) тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε *_ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση_* ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs. INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/ FACEBOOK: https://mobile.facebook.com/groups/2455147078097572/ TWITTER: https://twitter.com/pro__writers?s=09 *dedicated to mansura Lady😘😘* *Free page* 3⃣5⃣ *Specifically for u exceptional twins Hassan and Husain 80k* *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A W)yace Wanda yace A'UZU BIKALIMATILLAHI TAMMAT MIN SHARRI MA KALAK da safe da yamma ba abin cutarwa da zai samesa ,wanda kuma yafada sau ukku zaa wakilta malaiku dubu sabain suna masa salati idan ya mutu kuma ya mutu shahidi* Yana isa yayi horn megadi ya bude masa ya shiga da motar cikin gidan, Yanayin parking ba bata lokaci ya fito ya dauki ledoji ya rufe motar ya nufi cikin gidan, Ya bude yashiga tsit main falon se kamshi dake tashi ya ajiye ledojin hannunshi kan center table ya nufi sama dakin faseelat, Yana ta dokin ganinta ya tura kofar ya shiga ya sauke ido akanta tana kwance, Yayi tsaye yana bin jikinta da kallo tayi mugun kyau kayan sunyi fitting dinta kamar yaje ya afka mata, Kamshin shi da taji yasa ta tashi zaune ta kalleshi ta sakarmai murmushi tace"sannu da zuwa" Yayi murmushi ya karasa wurinta yanata mata mayen kallo yace"yawwa Queen ya gajiya?" Ta yamutsa face a shagwabe tace "wlh nagaji sosai shiyasa na kwanta har bacci yafara daukata fa" Yayi karamin murmushi yanata daurewa yace"sorry yanzu kitashi mu sauka kasa inaso na gabatar daku ga juna" Tai murmushi tace "to dear" Ya tashi ta mika mai hannu ya kamata ta sauko a gadon hannunshi zagaye a kugunta suka fita falon, Suna zuwa ya kalleta yace"Let me call her"ya saketa ya nufi part din aysha, Faseelat ta zauna a seat daya tanata kara kallon gidan, Yana shiga yasamu aysha still zaune da rufa kanta yayi murmushi ya karasa wurinta ya zauna gefenta ya yaye gyalen jikinta ta dago ta kalleshi ta danyi murmushi me sanyi ta meda kanta kasa, Yana mata mayen kallo but yana tausayinta don abinda yakeji ba fashi se yayi sex daita yace"my princess kinata jira na " Ta daga kai kanta kasa, Yace"I'm sorry wani abu ya rikeni but yanzu kitashi mufita inason magana daku duka" Ta kuma daga kai ta tashi ya mike ya riko hannunta suka fita, Faseelat na zaune suka fito da hannuwa cikin na juna ta kauda kai ranta na baci, Fahad ya zauna aysha ta zauna gefenshi faseelat na seat daban me kallon tasu, Fahad yace"alhamdulillah yau Allah yakawomu ranar da ku ka zama mallakina zaku zauna karkashina, insha Allah zanyi iya kokarina wurin yi muku adalci kuma ina fatan zakuyimin biyayya za kuma ku zauna lpy ,farko de aysha kece karama kuma babba ya kamata kisan cewa faseelat ta girmeki kiyi hakuri kiyi mata biyayya kibata girmanta" Faseelat ta kuramai ido jin yace aysha ce karama kuma babba, Aysha ta jinjina kai kanta kasa , Ya kalli faseelat yace"queen aysha yayarki ce kuma kanwarki ina fatan zaki dauketa kamar yaruwa zaku zauna lpy" Tai shiru tana cigaba da kallon shi tana sake_sake takasa gane inda ya dosa sam, Ya cigaba da cewa "kamar yadda manzo ya koyar kowace budurwa zaai kwanaki bakwai a dakinta to hakanne after that zan rika muku 2_2 days ina fatan Allah yabamu zaman lpy da zuria ta gari" duk abinda yake a matse yake yana gama fadar haka ya tashi tsaye ya kalli aysha yace"ki dauki Leda daya ki sameni"ya nufi part dinta hankalinshi sam be kai yacewa faseelat seda safe ba ahakanma ya kokarta sosai, Faseelat kuwa bata gama gane nufinshi ba seda yace aysha ta sameshi ya kuma nufi part dinta, aysha ta tashi ta dauki Leda guda ta juya zata tafi, Faseelat da gabadaya ta shiga dimuwa kishi zuciyarta na zafi wai aysha ce uwargida wannan firituwar diyar sannan ai su aka fara sawa baiko saboda son kai an sauya abin tai saurin damke hannun aysha daya idonta jawur ta mike tsaye, Aysha gabanta ya bada dussss!! Jin irin rikon da ta mata ta juyo ta kalleta, Tace"sakeni"in cool voice nata Idon faseelat jawur tace"kee gidan ubanwa kike tunanin zuwa? To maza ki shiga hankalinki" Fuskar aysha ya mutse ta saki ledar hannunta tace "sakeni plsss " Faseelat ta riketa gamm tanajin kamar taita jibgarta ta aikata lahira, Aysha tana kokarin kwacewa tafara kwalawa fahad kira"Yaya !!Yaya!!!" da karfi Fahad shigarshi kenan yafara tubewa yana cire agogon hannunshi yaji muryan ayshan yayi sauri ya fita hankalin shi a tashe sam beyi tunanin faseelat ce ta riketa ba, Yana fitowa ya samesu ranshi bace yace"faseelat miye haka?sakarta plss" Idon faseelat jawur a masife tace"wlh baka isa ba zakace wannan tatsutsuwar yarinyar itace uwargida da itace akafara muku baiko ne ?meyasa tuntuni baka fadamin ba to wlh baku isa kushiga koina ba sede kafara kwana daki na sannan" Fahad nata kallonta abubuwa sun masa yawa ya dafe kai sannan ya cire yace"faseelat wai ya kkso nayi ne ?meyasa bakyasan zaman lpy?tunda hakan tafaru shikenan kiyi hakuri ki saketa gobe zamuyi magana" Aysha na cigaba da murza hannu kamar zatai kuka, Faseelat na hawaye tace"akan me? meyasa baka fadamin haka ba tuntuni to wlh ba inda zakaje a daki na zaka kwana " Ranshi na baci yace"saketa nace" Idonta rufe tace"bazan saketa ba wlh sede kasan yadda zakai" Tana rufe baki taji saukar mari tassss !! A fuskarta ta saki aysha ta dafe face tana kallon shi tana hawaye zuciyarta na kuna, Ranshi bace yace "kishiga hankalin ki banason shashanci" Ta zare hannu tana kuka da hawaye tace"ni ka mara? nagode fahad kuma wlh baka isa ka kwana da ita ba dole a dakina zaka fara kwana" Ya kureta da ido yanaganin kila brain dinta tafara motsi, Aysha ma kallonta kawai take tanajin tsoronta, Fahad yayi tsoki yace"aysha dauka kiwuce" Aysha ta dauka faseelat tai wuf ta jawo ledojin kajin tana kuka tace "amarci ko ?kajin amarci" ta zazzagesu kasa caball dum kaji da lemuka suka fado kajin na cikin foil paper dahuwar romonnan ,kamar mahaukaciya ta haye samansu duk suka dame ta tattake kwalayen lemukan jikake fuss sun fashe tana gamawa ta rike kugu tace"ga kajin amarcin nan a kwasa a shiga ciki" Ranshi bace ya kara wanka mata mari me zafi ta zukunna dafe da kunci tana kuka , Fahad ya kama hannunta ya rike ya jata sama da karfi tana biye tana kuka, Aysha dake tsaye tana ta kallon kajin dake kasa ta meda kallo gun hannun fahad dake rike da faseelat yanajanta tai luuu ta zube kasa , Suna zuwa ya bude dakin ya shiga ya wurgata kan bed tafada akai tana cigaba da kuka a fada ce yace"kinbani kunya faseelat kinbani mamaki a hakane kike sona ?bakya son kwanciyar hankali da farincikina " Yanajin takaici yaja tsoki yace"zakija ta rainaki ta dena ganin girmanki u better come to ur right sense nakasa yarda my faseelat can do all this madness"yaja tsoki yaje ya zare key din kofar yafita ya garkameta ya nufi down stair, Yana fita faseelat takara volume din kukanta duk jikinta na girgiza ita kanta bazata kayyade adadin zafin da takeji a zuciyarta ba her beloved husband zaije ya kwana da wata ba ita ba zaije yafara sanin mace ba ita ba duk burinta na ta auri saurayi su kware juna a leda shima babushi , Ta cigaba da kuka me sauti tana jin tausayin kanta, Dukda haka fahad matsananciyar desire yakeji ya na sauka kasa ya hango aysha kwance a kasa, Yayi saurin isa wurinta ya dagota jikinshi yana kiranta"aysha aysha!!! " Shiru ya dauketa ya shiga part dinta da ita ya kwantar daita ya zauna yana kallon jikinta yana hadiye miyau yake mata tofi yana tofa mata , Can zuwa ta bude ido ta saukesu kanshi ta kuma lumshesu, Ranshi badadi yace"sannu aysha I'm very sorry " Tai shiru hawaye masu zafi suka gangara bayan kunnuwanta, Ya jawota jikinshi ya rungume harta dankwalin kanta ya fita yana shafa kanta in whisper yace"kidena kuka ko kinaso nima nayi?" Ta girgiza kai , Yace"OK kishiru kinji I'm with u"yana sunsunar gashinta zuwa wuyanta , Ta lumshe ido tana shakar numfashin shi, Tana jikinshi ya dora soft hannunshi yana shafar nata tun daga hannu har zuwa kafada yana cigaba da sunsunarta ya dora hannu akan breast dinta takara rumtse ido tanajin feelings a hankali yake matsa su ya meda hannun baya ya zuge zip din rigarta, A hankali ya zare rigar yayar ya balla bra din itama, Idonshi suka sauka kan very cute breast dinta ya kara hargitsewa kanshi setin wuyanta yafara shan wuyan yana lasa ya dora hannunshi akan breast din ta masu laushi yana matsa , Ta sauke ajiyar zuciya takara turosu tanajin dadi, Yanajin daban kamar bashi ba yau gashi da mace ya meda bakinsa kan breast dinta yana tsotsa yanajin mashahurin dadi, Aysha takara kulle ido tanajin nice itama, Duk jikinshi yadau rawa soyake yajishi yana me kankat din ya medata ya shimfideta a bed ya karasa cire mata sket da pant gabadaya naked body dinta ya fito yana ganin beautiful structure dinta ya kara dimaucewa Ya zare kayan jikinshi ya bi jikinta yana lasa azafafe a dimauce yana tsotsa yana sha har kan breast dinta madedeta ya rike guda yana matsa dayan yana tsotsa kamar jariri , Aysha numfashi kawai take tanajin yadda moisture ke dan zubomata , Ya cigaba da romancing dinta sam bayason rabuwa da nonuwan a bakinsa yana cigaba da tsotsa hannunshi na matsar dayan yafara neman hanyarshi, Aysha ta game kafa jin wani Abu daban, Ya dauke hannun akan breast din yana cigaba da tsotsar dayan ya ware leg dinta yafara kutsawa yana kagare yakai karshe, Aysha ta rumtse ido gamm ta rike bedsheet tana jin mugun zafi kamar zaa tsagata biyu, Duk yadda yake turawa taki shiga sosai yana rikice ga dadi ga desire pills ya kutsa da karfin tsiya, Aysha batasan time data bude baki da ido ba ta kwala kara jin wata muhimmiyar azaba, Shi kuwa yanajinshi palace ya karasa rikicewa koina akame ga moisture na kaikawo , Ba tsayawa yafara riding dinta dasauri bayaji baya gani dadin dayakeji besan time daya saki breast din bakinshi ba yana "uhhhhh !!!ahhhhh!!!!"😂😱🙊(SHALELE Allah ya shirya minke🤣) Aysha ta cigaba da kwala kara tanajin azaba ta kai hannu kan jikinshi tana kokarin tureshi, Amma samm bazata iya ba wani mugun zafi takeji har cikin kwakwalwa kamar ana sokarta saboda yadda yake abun dasauri dakarfi kamar ba budurwa ba, Ta cigaba da ihu harda yarensu "Hayyy taizey nine inkir falli, Anna nin emett azzaga surifidu" (Wayyo marata ka tashi samana wayyo mamata mutuwa zanyi ki yafe min) 😂but ance fa diyan buzaye ashaq garesu basa ihu a daren farko 😃but itade aysha gashi tanata buga abinta, Ihun biyu ne ga nata ga nashi da yake fitarwa da nishi yana cigaba da riding yanason yajishi karshen dadin maana yayi release, Faseelat nata kuka taji wani abu kamar ihu taji na daya bata dau abunba seda taji na biyu tai tsit tai kasake tana saurare taji muryar aysha na ihu tana"mutuwa zanyi Yaya plsss zan mutu waiyo bayana mara ta" Shi kuma yana "uhhhh ahhhh ummm!!!" nishin dadi🤪 Gaban faseelat yayi mummunar bugawa ta dafe kirjinta jikinta ya dau rawa ta fara zubar da wasu hawayen masu zafin gaske tana hango fahad saman aysha , Su kuwa suna cigaba da ihunsu ita na wuya shi ko na dadi, Faseelat ta tashi dasauri da zafin rai ta nufi kofa tana kuka tafara jijjiga kofar ,kofar taki buduwa ta murda handle nanma kofar gamm ta sulale jikin kofar tana kuka me taba zuciya shikenan aikin gama ya riga ya gama, Tana ta kuka tana sheshsheka idonta ya sauka akan tagar ta ta ciki glass sliding, Dasauri ta mike tana kuka da sheshsheka taje ta zuge tagar ta dira ta nufi kasan benen tana takashi a guje, Cikin zaucewa part din aysha ta nufa ta tura kofar ta murda ta murda taki buduwa aysha na cigaba da ihu muryarta har ta shake , Faseelat takara rikicewa ta waiga gabas ta waiga yamma ta kwasa a guje ta bude kofa tafita harabar gidan direct engine room ta nufa da gudun tsiya ta banka ta shiga tanata dube_dube ta rarumo jarkar petur dake fin rabi ta ciccibota da tsiya ta nata nishi da kuka takoma cikin gidan, Tana zuwa bangaren aysha ta janye tagar ta dake rufe sliding ta kinkimi jarkar ta bude ta sadda ta cikin dakin se ji kake tararara petur na zuba yana bullum bullum, Ta rike jarkar gamm tana kuka tana cigaba da zuba fetur din cikin dakin, Duk wuyar da aysha take ciki be hanata jin warin fetur din ba duk da ba jin karar zubarshi take ba, A hankali idanunta suka lumshe tsit kadena jin ihunta, Shi ko fahad hankalinshi baya jikinshi so kawai yake yayi release gashi seyaji yana gabaryi amma abun yaki zubowa gabadaya baya cikin hayyacinshi, Anzo wurin kun dade kuna tambayar se yaushe zaa gama free pages to dama anan nai niyyar tsayawa kamar yadda kuka gani taurarin littafin da yawa ne dole littafin yayi tsawo shiyasa kukaga har free pages sun kai haka to a i ya nan karshen free pages din suka kare kuma bamuyi koda rabin labarin ba, *idan ki/ka nason cigaban labarin seki tura 200 ta wannan account number 3128737902 ,Amina lawal first bank,seki turomin evidence ta numberta 07063721063* *ko kuma kituro katin mtn na 200 a number waya ta 07063721063* *daganan zaki cigaba da samun post idan anyi plssss dan Allah ban yarda ki biya kudin karatu kifitar da littafin ba 200 kudin karatunki ne ke kadai, sis plss idan baki aminta da haka ba karki biya kudin dan Allah* *nagode sosai da comments dinku da adduoi da karfafamin gwiwa se munhadu a paid group tnx u my real fans*🥰 [12/16/2019, 7:48 PM] SHALELE😍: *RAGGON MIJI RETURN* 36 *GARABASA👉🏼Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya hadiye fushi a inda yake da ikon ramawa Allah zai kirasa ranar alkiyama yace ya zabi matan aljanna da yakeso* Seda fetur din cikin jarkar ya kare kaff sannan faseelat ta jefa jarkar a cikin dakin , Faduwar jarkar yayi kara kwangaram!!! Amma hakan be dawo da hankalin fahad ba, a guje ta nufi kitchen domin dauko lighter , Shi ko fahad kokarinsa kawai yayi release riding yake tayi ya samu ya sauke nauyinsa, Fetur yana daga cikin abinda ke gusar da hankali da tunani shiyasa wasu suna amfani dashi sunayin maye, Wannan yasa kan fahad yafara sarawa yafara jinshi wani iri sosai duk da haka ya cigaba da sex da aysha da ta dade da suma seda yayi release yagama duk tsiyayewa sannan ya sauka akanta yana ya mutsa fuska hannunshi dafe da kanshi yana mai ciwo,joystick dinsa kuwa a mike haryanzu tana bukatar kari, A hankali yafara bude idonshi jin warin fetur ya game koina acikin dakin Ya sauke idonshi akan fetur dake kwance tsakiyar dakin da jarka , Kanshi na kara sarawa yana zaune ya kurawa gun ido duk jikinshi na kara macewa ,yakasa fahimtar miye yakawo fetur a dakin sai sake_sake yake yi, A hankali ya meda kallonshi akan aysha dake kwance ba motsi bedsheet din duk yayi jini ya baci, Yayi saurin rumtse ido yanajin tausayinta still hannunshi na saman kanshi, Faseelat nata neman lighter tana ta jefar da kaya tana nema tana kuma cigaba da kuka sosai takejin kamar ta cire zuciyarta ta huta , Tana ta watsa kayan kitchen ta bude drower ta sama tana lalubawa taji lighter din ta dagota tana kallo taga lalle itace ba jira ta kwasa da gudu ta nufi dakin aysha, Tana zuwa ta haye taga ta dira cikin dakin ayshar, Fahad na zaune yana kallon gun gabadaya tunaninshi ya kulle seda yaga faseelat cikin dakin sannan yagane abinda ke shirin faruwa, Ko kallon bed dinsu ba tayi ba tafara kokarin kunna lighter din gwara ta konasu su duka kowa ya huta, Ganin dagaske konasun zatai gabadaya har ita kanta duk da beda karfi besan time da yace "faseelat !!!" da karfi ba, Faseelat dake kokarin kunnawa tai saurin kallon bed din idanunta na cigaba da zubda hawaye ta kalleshi yana naked , Zuciyar fahad ta karye tana mugun zafi, jikinshi yayi rauni wane irin kishine faseelat dinshi keda shi da har zata iya konasu gabadaya ?hawaye masu zafi suka zubomai yanajin tsananin ciwo yace"plsss don't kill urself banaso ki mutu kafira banaso kishiga wuta banaso ki dawwama a cikin azabar Allah, kifita ki konamu mu kadai amma bandake plsssss"hawaye na cigaba da zubomai, Faseelat dake ta kallonshi jin maganganunsa yasa jikinta mutuwa hankalinta ya fara dawowa jikinta kafafunta sukai sanyi tai baya ta zauna ta dukar da kai ta cigaba da kuka tanajin tausayin shi da sonshi na kara shigarta, Yana cigaba da hawaye yana kallonta ya juya kai yanajin takaici yace"why faseelat? Why meyasa zakimin haka?meyasa kikeso ki zama silar rushewar farinciki na?" Ya sunkuyar da kai yanajin ciwo ya dago ya cigaba da cewa"I love u I choose u!!! na auri aysha ne don farin cikin mommy I don't love her but u ,amma kinaso ki tarwatsa zuciya ta" Faseelat ta kara volume din kukanta tanajin haushin biyewa zafin zuciyarta da kuma gangar shedan, she's regretting abinda tayi sosai musamman saboda maganganun shi masu karya zuciya, Fahad na cigaba da hawaye ya kalli aysha dake sheme yanajin tausayinta yace"she's just a small girl miye laifinta da kkso ki konata ? Don kawai ta aureni ?Look at her condition she's too young for all this " Faseelat ta cigaba da kuka , Ya share hawaye yace"ki dena kuka queen kiyi abinda kikazo aikatawa ki kona ni nida aysha but kifita a ciki I don't want to see u suffering in after life" Ta rufe fuskarta da hannuwa tana cigaba da kuka, Ya kureta da ido yana kallonta ya kasa yarda faseelat ce haryanzu wani bangare na zuciyarshi na karyata abinda yake ji da gani, Kanshi na cigaba da juyawa ya kalli aysha she really need help tana bukatar temako yanajin juwwa ya tashi ya dauketa a kafada ganin yadda wurin yake ya kara mai mugun tausayinta ya nufi kofa ya bude ya fita ya nufi dakinshi daita, Yana shiga ya kwantar daita akan bed ya bude closet dinsa ya dauki short yasa ya nufi fridge ya dauko robar ruwa masu sanyi yadawo ya haye bed ya mike kafa ya dawo da kanta a cinyarshi sannan ya bude robar ruwan ya zuba a hannunshi ya shafa ma ta, Ba tsayawa yakara zuba wasu ya kuma shafa mata ta sauke ajiyar zuciya tai lamo tana so taji motsinshi akanta don zafin da takeji kamar har yanzu yana a kanta, Yanajin ta sauke ajiyar zuciya hankalinshi ya kwanta ya dora hannu akanta yana shafawa yana cigaba da kallonta , A hankali ta bude idanunta dake jawur ta dorasu kanshi , In cool voice yace "I'm sorry aysha baa hayyacina nai miki haka ba I'm very sorry" Ta meda idonta ta lumshe tana jinshi, Ya meda hannu kan fuskarta yana shafawa yace"thank u aysha naji dadi sosai da samunki a rayuwata I love u and will always do" Aysha dako hawaye bata iyayi sun riga sungama zuba zuciyarta tai sanyi koba komai de ta saka mijinta jindadi ta faranta masa bare gashi yana bayyana mata a fili sosai taji dadin hakan, Ya cigaba da shafa fuskarta yana kallonta a hankali ya meda kallon gun breast dinta ya bude ido ya lumshe ya bude yana tuna soft dinsu da dadin su , Besan time daya gangara yadora hannu kan su ba yafara shafasu ya kuma lumshe ido yanajin sabuwar desire duk da kanshi dake ciwo , Aysha tai shiru idanunta lumshe duk jikinta kamar ba nata ba, Fahad nata matsa soft breast dinta ya dora second hand dinshi akan dayan breast din yana cigaba da murzasu, Aysha tai saurin bude ido murya shake tace"fitsari" Ya bude idanunsa da bacin rai da kuka suka mayar dasu jawur yace"I'm sorry sannu I'm coming" cikin sanyin jiki ya tashi tsaye kanshi ya kara sarawa ya dafeshi , A haka ya shiga toilet ya hada mata ruwan zafi ya dawo ya dauketa yanajin tausayinta ya sata cikin ruwan, Tai saurin rumtse ido ta kankame jikinta, Kamar zai mata kuka ya zukunna yace"I'm sorry aysha bahaka naso nai miki ba nakasa controlling kaina" Tana kankame da jikinta tai shiru ta matse lips dinta, Yace"sannu " Tai shiru seda ruwan ya fara ratsata ta bude ido yana zukunne bakin bathtub har time din, Kallo daya tai masa tagane yadda yake cikin damuwa ta sunkuyar da kai murya bata fita tace"Yaya bakamin komi ba banason kana damuwa ni matar kace a shirye nake da bukatunka kowane lokaci " Yanajin farincikin maganarta ya kamo hannunta ya mishi kiss ya meda shi akanta yana shafa gashin kanta, yace"nagode my princess tnx u" Tai karamin murmushi ta kwantar da kanta jikin bathtub din, Faseelat kuwa bayan ya fita ta jima tana kukan nadama sannan tatashi ta fita ta dauko mopper ta dawo tafara tsane fetur din dake kwance cikin dakin kanta na tsananin ciwo tasan ko bata goge ba shine zaiyi aikin, Tana dan share hawaye akai_akai ta tsane fetur din ta fita da mopper da jarkar ta sauyo wata da ruwan mopping tazo ta goge dakin ta kuma sauya ruwa ta goge ta kunna fanka dake kashe ta bude labulayen dakin da tagogi dake baya for ventilation sannan ta juyo ta kara kallon gadon da suka kwanta duk jini zuciyarta na zafi ta fita ta wuce falo ta kwashe barnar da tayi ta share ta goge ta koma part dinta tafada toilet batare data ko cire kayan jikinta ba ta sakarwa kanta ruwa , Ruwa na zubowa akanta tarika sauke numfashi , Sannan ta zare kayan jikinta tai wanka ta dauki towel ta fito , Kanta na cigaba da ciwo ta bude closet ta saka kayan bacci ta koma ta haye bed ta rufa ta kulle ido abubuwan da suka faru nata dawo mata especially maganganun fahad gabadaya desire da takeji ta tafi, Tana ta tunanin shi hakan be bari takara tunanin wani hali suke yanzu ba bacci yafara fizgarta seta fara cikin baccin zatai mafarkin abubuwan seta bude ido ya kuma kara fizgarta, Fahad na zukunne har ruwan suka huce yasa hannunshi ciki yaji sun huce ya sauya mata wasu tanata kara jindadin jikinta, Ana ukku yana sauyawa yayi mata wanka ya daukota ya dawo daita bedroom, Se lokacin ta lura ba dakinta bane tayi shiru amma tana mamakin yaushe suka dawo nan, Ya ajiyeta kan bed ya rufa mata bedsheet ya shafi kanta yana murmushi yace"sannu bari na kowomiki sleeping dress "ya juya ya fita, Har yawuce falo bai lura da faseelat ta kwashe barnar da tayi ba, Yana shiga part din aysha yaga wurin abubbude a goge yayi tsaye yasan de basu da housemaid this means ita tayi kenan, Yayi tsaye yana tunanin yadda ta diro daga taga a haukace da yadda take kokarin kunna lighter , Ya rumtse ido yanajin ciwon hakan some part of his heart yanajin tsoronta yabar su tare da aysha ya tafi saboda ya gama gane tana da zafin kishi zata kuma iyayin komi cikin zafin kishin, Ya dade tsaye sannan yaje ya bude closet ya daukowa aysha kayan bacci ya fito daga part din yana zuwa falo yaga shima an goge se faseelat ta bashi tausayi ya juya yawuce part din shi aysha harta fara bacci jikinta da dan zafi , Ya yaye bedsheet yafara kokarin sa mata kayan bacci cikin sanyin jiki takama masa ya karasa saka mata tace" thank u" Ya kura mata ido yana kallonta , Ta kalleshi tai karamin murmushi ta koma ta kwanta , Yayi murmushi shima ya rufa mata zanen ya duka yawa head dinta kiss a kunne ya rada mata "good night !!!!" Ta karayin murmushi ta kulle ido, Ya tsaya yakara kallonta yana yaba dauriyarta har tana murmushi duk da ciwon jikinta gashi ba drugs ajiye, Ya juya ya nufi toilet don yayi wanka , Yana shiga yayi wanka ya fito yasaka riga har zai kwanta seya tuna faseelat yakamata yaje yaga halin da take ciki zuciyarshi tai mummunan faduwa yana tsoron halin da zai sameta ya daure ya fita ya nufi part dinta jikinshi a mace, Yana zuwa bakin kofar part dinta yayi tsaye ganinshi kulle ya juya ya dauko key ya dawo ya bude tana kwance tana bacci, Shigowar shi ta tadata amma bata nuna ba saboda kunyar kallonshi take tana kunyar hada ido dashi, Ya karaso yayi tsaye gabanta yana kallon fuskarta , Sai yaji tausayinta yasan komai tayi sonshi ne da kishin shi yasa but haryanzu yanajin ciwon ganinta zata konasu gabadaya dabe dawo hayyacinshi ba da zata konasu ne kuwa, Ya matse lips ya girgiza kai, Faseelat daketa fama da ciwon kai kanta ya sara ta yamutsa fuska sannan ta saki, Ya lura da akwai abinda ke damunta a cikin baccin ma, Ya tsaya yayita kallonta ya sunkuya ya wa cheek dinta kiss a hankali yace"I love u" Ya dago ya juya ya fita yaja mata kofa , Ta bude idanu zuciyarta na jin ciwon abinda tayi masa tafara sabbin hawaye , Ya koma part dinshi kanshi na ciwo amma ya kabbara salla yana rokon Allah samun zaman lpy da hadin kai a cikin gidanshi da iyalinshi , A bangaren jameela Amarya kuwa.. [12/18/2019, 3:14 PM] SHALELE😍: *Novel dinnan na kudi ne in kinason karantawa kibiya 200 ta wannan number 07063721063 kati mtn, karki karanta min novel idan har baki biya ba domin ban yafe ba* 37🔞matured page *GARABASA* Manzon Allah (S.A.W)yace yin murmushi ga danuwanka musulmi sadaka ne, Ya kuma ce kada ka wulakanta aikin alheri komin kankantarsa ko da yin murmushi ga dan uwanka musulmi, Kowa ya watse sai ita da kawallinta bestyn ta Mimi , Jameela sai sheki take tana zaune akan bed ta nata zuba kamshi, Mimi data kara gyara mata koina ta kunna burner koina ya bade da kamshi ta dawo ta zauna bakin bed din tanawa jameela kallon kasa_kasa tana sakarmata mayen murmushi, Jameela tai karamin murmushi ta jingina da bed ta lumshe ido tana tunanin wasu nasihar Umma da kuma tunanin rayuwar da zatayi a gidan, Bata gama tunani ba Mimi ta koma gab ita ta zauna ta kwantar da kanta jikinta ta cusa hannu cikin rigarta ta kasa, Jameela tai saurin dawo da kanta dede tana kallon Mimi tace"momcy plsss ba yanzu ba" Mimi ta shagwabe face tace "plsss daughter ko tun yanzu zaki fara guduna ?" Jameela tai shiru , Mimi ta tashi zaune tana killer smile ta jawo jameela jikinta ta yaye veil din ta ajiye ta meda hannunta baya ta zuge zip din rigarta, Ta janye rigar breast din jameela da suka kara shan gyara sukayo waje sun cika sunyi fammm , Momcy tai saurin dora hannuwa biyu sama tana wasa da nipples dinta tana cigaba da kallon idon jameela , Jameela kuwa dama ta gama tsimuwa ta lumshe ido ta bude tace"plsss momcy kar yazo yanzu" Mimi tace"na riga na kulle gidan idan yazo sai na bude musu feel free mukara yin sex " Jameela tai saurin bude ido tace"plss momcy yazaai haka yanzu aa ni kawai muyi romancing juna banda sex nifa har yanzu inajin tsoro karya gano ba virgin bace ni" Momcy ta dan harareta tace"kin cika gajen hakuri kiyi yadda nafadamiki ki rikitashi karkiyi kwance shi kadai yayi ta abu se yayi saurin ganewa ki rikitashi sosai kamar yadda kike rikitani" takashe mata ido ta cigaba da cewa " wannan Virginity din da nabaki me kyauce tana da tsada 30k na siya idan har kinsata to dole se jini ya fito kinga ba yadda zaai ya kiraki ba virgin ba kinata abu kamar yar kauye"ta karasa tana dariya, Jameela ma tai dariya tace"tnx u my sweet momcy" Momcy tace "yanzu ki nunamin nima angoce" Jameela tai dariya tace "kece angon momcy ni banason shi I don't think zanji koda wani abu idan muna sex" Momcy tace"kedin ?da antaba Wadannan "ta matsa breast dinta " shikenan angama dake" Jameela tai murmushi ta lashi lips , Mimi ta tashi tsaye ta zuge zip din pitted gown dake jikinta ta sabuleta ta sabule pant takoma kan bed ta jawo jameela jikinta tafara kissing dinta tana shafarta, Jameela ta fiddo harshe tana lasar gefen wuyan Mimi zuwa cikin kunnenta, Mimi ta lumshe ido ta cigaba da shafar jameela tana nishi kadan_kadan, A hankali ta kwantar da jameela tabi ta haye tana tsotsar breast dinta ita kuwa jameela hannunta na zagaye akan hips din Mimi tana shafasu tana nishi, A hankali jameela tafara motsi tana movement kamar sex tana cigaba da tsotsar soft breast na jameela, Ta dau minutes sannan ta sauka tana ta lashe lips ta dage duk kafafun jameela sama jameela kuwa takara dagesu ta lumshe ido tana jiran dadin data fiso wato sucking, Mimi ta kwanta tasa hannu ta dan bude virgina din jameela dake flowing tai sexy murmushi ta fara tura harshe ciki tana karkadawa , Jameela tai dan kara "ahhhhhm!!!!!" Tanajin mugun dadi, Mimi ta cigaba da turashi ciki tana wasa tanata flowing itama , Jameela ta rumtse ido gam jin mugun dadi na taho mata tafara nishi"uhm uhm ahhhh ah ah !!!"tana releasing Ruwa suka fara flowing sosai suna gudu momcy tai saurin bude baki tana tsotse su tana tandewa hakan yakara gigita jameela tanata fidda numfashi, jameela nagama release takoma kasan momcy ,momcy ta dage kafarta sama tanata lasar lips , Jameela ta kwanta tafara wasa da nata HQ din tana zira harshe aciki , Mimi ta rika fidda mumfashi ta dora hannu akan breast dinta tana matsawa, Jameela ta mika hannu ta dorashi a dayan ta rika murzashi tana cigaba da wasa da HQ dinta for minutes sannan Mimi tafara release tana fidda numfashi tana fidda wani sauti kamar wadda tasha yaji "shihhhhh!!!shiihhhh"tana matse lips, Jameela ta bude nata bakin ta cigaba da tsotse virgina din Mimi seda ta tsotseta tass sannan takoma ta kwanta ta lumshe ido tana fidda numfashi tana lashe baki, Mimi da duk jikinta ya mutu tai kokari ta mike ta sauka ta jawo hannun jameela tace"muje muyi wanka in shiryaki" Jameela tai lakwas jikinta a mace ta mika mata hannu, Mimi ta jawota ta riketa jikinta suka shiga toilet atare sukai wankan suka fito, Suna fitowa Mimi tai saurin meda kayanta ta zaunar da jameela a mirror taje ta bude hand bag dinta ta fiddo desire pill taje wurin fridge ta dauko drinks tazo ta bude ta mikawa jameela, Jameela ta bude baki Mimi ta kwarara mata drinks ta hadiye pills din tana ya mutsa fuska tace "momcy minene?" Mimi ta ajiye sauran a mirror ta jona dryer tafara busarwa jameela gashi sannan tace"desire pills naga duk jikinki yayi sanyi ni kuwa banso asamu matsala" Jameela ta turo baki , Mimi tai murmushi ta cigaba da busar da gashin tana gamawa ta gyarashi ta kwantar dashi sannan tai mata simple makeup jameela na zaune kamar hoto ta shafeta da perfumes masu tada shaawa da humras sannan ta koma tabude wardrobe ta fiddo wasu riga da sket tazo tasawa jameela ta kuma fesheta da turare, Sannan tai tsaye bayanta suna kallon mirror tace"ya kkgani my baby" Jameela tai murmushi tana kallon kanta a mirrorn tace "tnx u nayi kyau sosai " Mimi tai murmushi ta koma tafara gyaran bed shaf_shaf tagama sannan ta dawo ta kama hannun jameela ta kaita bakin bed ta zaunar da ita ta rufamata veil tace "Toni tafiya zanyi amaryata" Jameela tai saurin bude veil din ta marairaice tace"kibari yazo" Jameela ta kalli agogo ta girgizakai tace"9:30 banaso goma tayi tsohuwar can ta rude harta kaiga kira daddy" Tana rufe baki sukaji knocking tai murmushi tace"shikenan ma gasunan" Gaban jameela ya fadi ta hade fuska, Mimi ta dau jikkarta ta yafa veil tace "daughter ki kula min da kanki " Jameela ta bata fuska kamar zatai kuka, Mimi ta fita tana jin kishin barinta ma wani ranta badadi, Tana zuwa bakin kofa ta bude Sega ango Khalil da abokinshi , Ta danyi murmushi tace"ina yini" Yanata washe baki yace"momcy tafiya zakiyi?" Jameela tace"eh dare nayi dama na jira ne tanajin tsoro ita kadai" Yayi murmushi yace"mungode sosai" Ya kalli friend dinshi yace"plsss ka kaita gida" Mimi tawuce ta fita Friend dinshi nata kallon Mimi duk friend din Khalil burgesu take gata da kyau da yanga da shan kamshi , yace"to ango seda safe abi sannu kar ai banna" Khalil ya shafi gemu yace"anji jeka" Friend din yabi bayan Mimi shi kuma Khalil ya kulle gida ya nufi ciki yanajin tsananin farin ciki, Da sallama ya shiga gidan yayi matukar kyau an zuba mata kaya masu kyawun gaske ya saki murmushi ya rufe kofar ya kashe hasken ya nufi cikin bedroom dinta, Zuciyarshi harbawa take sosai a kagare yake ya kusanci beauty dinshi ya murda handle ya tura a hankali, Jameela dake zaune rufe da mayafi takara rufe face dinta sosai, Yayi tsaye yana kallonta ya saki murmushi ya nufi gadon yana faraa ya zauna kusa da ita yana kallonta yace"my wife abun alfaharina haryanzu baa cire mayafin ba?" Ta turo baki takara tattareshi yayi murmushi ya shafi gemu yakai hannu akanta ya janye mayafin fuskarta ta bayyana ta dan kalleshi tai karamin murmushi ta sunkuyar da kai, Kallonta kawai yasa ranshi yin sanyi ta matukar yin kyau yayi dogon murmushi ya lumshe ido yace"alhamdulillah!!" Ya bude ya sake dorasu akanta jin hamdalarshi seda yabata dariya tayi murmushi ta dago ta kalleshi, Yana kallonta yace"kinyi kyau" Ta fadada fuskarta tace"nagode sosai " Ya sauke numfashi yace"Allah abun godiya yau de ya nufa gamu mun zama ma'aurata yanzu kitashi muyi alwala muyi salla mu godewa Allah mukuma nemi albarkar aure se kuma kizo kici kazarki gata da zafinta "ya nuna kazar dake gefen bed, Jameela ta rufe baki tana dariya sannan tace" to" Ya tashi ya fita zuwa dakinshi , Tabi bayanshi da kallo tai karamin murmushi ta tashi ta shiga toilet tayo alwalan ta fito , Ta dau gyalenta ta yafa takoma ta zauna, Tana zama ya shigo da da jallabiya jikinshi light ash ko kadan batai masa kyauba ta kalleshi ta dauke ido shiyasa wani lokaci batason kallonshi, Ya karaso yanata murmushi ya shimfida carpet ya kalleta yace"bismillah" Tazo ta hau carpet din suka kabbara salla, Ta daukesu mintina 5 suka gama yana gama mata addua ya kalleta yace"kingaji ko?"yana mata wani kallo, Ta girgizakai alamun aa, Yayi murmushin jindadi yace"nayi farin cikin jin hakan " Tai shiru kanta kasa, Ya tashi ya dauko ledar daya shigo daita yazo ya ajiye ya bude fridge ya dauko drinks da cups ya dawo ya zauna ya tankwashe kafa , Ya bude ledar kazar ,kazar ta bayyana duk veggies a cikinta tana ta kamshi ya kalli jameela yace"bismillah" Ta dan turo baki dukda de takoshi saboda momcynta bata barta da yunwa ba a shagwabe tace"ni zanci da kaina" Ya dage gira yana murmushi yace"ni bance ba yazaai nabar amarya ta ci da kanta bari kigani" Ya dora hannu akan kazar a dunkulenta guda take sede a yaga ya kwaso tsoka ya nufi bakinta, Tai murmushi ta na kallonshi ta bude baki ya sakamata, Yanata jindadi yace "ni na isa kici sosai in kaiki toilet naimiki brush nadawo na kwantar dake na tayaki fira"ya dan kalli breast dinta da yake burin tabawa, Ya kara debowa yasa bakinta sannan yafara ci shima tana zaune yayi feeding dinta zuwa can tace "na koshi", Yace" OK"ya bata drink tasha shima yasha ya tashi ya dauke kayan tana zaune ya dawo ya dauketa sunata dariya ya kaita toilet yasa mata toothpaste a brush yafara kokarin yi mata ta amsa tafara yi yasa a nashi suka cigaba dayi a tare, Tai saurin gamawa ta dauraye baki ta fito , Yana ganin ta fita yafara daurewa shima, Ta na dawowa ta bude wardrobe ta dauki virginity dinta tana tsaye ta cusa shi da yake wurin a bude yake ya kuwa shige can ciki, Ta na cire hannu ya fito yana binta da mayen kallo, Batare da ta juyo ta kalleshiba tafara duba sleeping dress da zata saka, Yabi hips dinta da kallo cikin kaguwa yaje ya rungumeta ta baya , Ta waro ido jinshi, Yanajin dadi ya dora kai akan kafadarta yace "me kk nema ne?" Tace"sleeping dress" Ya juyo daita tana facing dinshi yace"na hutar dake base kin saka ba" Ta make kafada ta turo baki tana mai wani kallo, Hakan ya bashi shaawa ya kuma janyota jikinshi suna kallon juna suna musayar numfashi murya kasa_kasa yace "I love u " Tai murmushi tace"me too" Ya lumshe ido ya bude yanajin tsananin farin ciki ya dauketa ya haye bed daita ya kwantar da ita yafara kokarin ciremata kaya hannunshi na dan rawa yana ta bin jikinta da kallo yanajin shaawa na kara tasomai, Ya zare mata sket da pant ya dagota yana niyyar zuge zip dinta ta zuge mishi yakarasa cirewa ganin breast dinta yasa joy stick dinsa har bawa sosai jikinshi na rawa ya zare jalabiyar jikinsa ya kwanta gefenta ya jawota kanshi yana shafar koina na jikinta yanajin wani irin dadi saboda soft skin dinta, Jameela ta lumshe ido tanajin desire, Yanata shafarta ya meda hannuwa kan breast dinta yana matsawa yana fidda nishi tafara shafa jikinshi itama da soft hannunta hakan yakara masa dadi, Yayi saurin saka breast dinta cikin baki ya kama yana tsotsa a dimauce ya dade yana begensu, Hannunshi daya na matsar dayan , A rude yanajin matukar dadi da betaba fuskanta ba yakama breast din da hannuwa biyu yana shansu gabadaya ya tsotsi wanga ya meda ga wanga, Jameela ta bude ido ta na kallonshi desire na kara taso mata saboda yadda yake abun dasauri, Nan take nipples dinta suka kara tsawo desire takara tashi sosai batasan time data fara mai kiss ba tana lasar kirjinshi a hankali takeyi da hannunta har zuwa kan penis dinsa ta kamata , Khalil yace"wayyo!!!"yanajin wani karin dadin saboda hannunta dake kan abinsa, Jameela ta fara yawo da hannunta tana lailayata sannan ta riketa gam tafara movement, Fahad ya zare baki akan nonon yana ihu a zauce"dadi ..dadi jameela ..wayyo ...um ..hjy..dadi ...beauty I love u ina sonki"duk jikinshi na rawa, Jameela kuwa ta cigaba dayi tanajin matukar desire itama, A hankali ta zare jikinta tai kasa ta kama joystick din tasaka cikin baki Khalil na can duniyar dadi se jin wani dumi yayi dawani moisture na daban, Yace"ammmmmmhhhhh!!! Wayyo jameela karki kasheni mutuwa zanyi wayyo dadi sosai"yanata sambatu wannan ya tabbatarwa jameela sakon na zuwa takara himma tana cigaba da sucking dinshi tana kara rikitashi, Time da yazo yin release yafara zufa ta koina ya matse lips ya kankame jiki yanata nishi jikinshi yakara daukar rawa haryayi release, Jameela bata cire ta abaki ba duk ta hadiye su tana cikin mayen shaawa, Joy stick din tafara kwanciya ita kuwa tafara wasa da ball din tana kuma kara tsotsar ta, Khalil nata nishi yakarajin wani dadin kwakwalwarshi na tuna mai wancan kuma tana harsaso mai dadin da zai kwasa a cikin HQ, Joystick dinsa takara samun erect yayi saurin jawo jameela ya kwantar da ita ya hayeta yana neman yayi sex daita , Ta kara buda kafa sosai tanason a Sosa mata inda ke mata kaikayi, Joystick dinsa na zuwa dede wurin yajishi jagab da lema hakan yakara tadamai hankali ya fara kokarin shiga ciki a hankali , Sede ya jishi luntsum acikin wurin ruwa nata kai kawo , Dukda baya cikin hayyacinsa seda gabansa ya fadi amma hakan baisa ya dena ba ya cigaba da riding dinta , Jameela na a kagare tayi release ta kamo breast dinta ta dagoshi ta kwanto kanshi tanason ya sha mata don bata gane sex din sosai, Shi kuwa ya kama yana tsotsa yana sex daita, Jameela ta lumshe ido tana nishi tana tuno moments dinsu da Mimi tanajin dadi sosai tana ta flowing, Just 3 minutes ta kankameshi tana fidda nishi dasauri_dasauri tana release, Jin wurin yakara cika yasa Khalil rudewa yakara dagewa yana shigarta sosai dukda gwiwoyinsa sunyi sanyi, 1 minute only yafara nishi yana kuwwa "wayyo!!!!....wayyo!!!..wayyo dadi" yana release din ya kankameta yana karasa tsiyayewa duk jikinshi ya mutu, Itama jikinta a mace amma bata ma dena jin desire ba tanata nishi, Yana gama tsiyayewa ya mirgina gefenta yana meda numfashi yana kallonta akwai tarin tambayoyi kansa, Jin ya dagata tai saurin kai hannunta kasanta ta dagoshi tana fatan ganin koda digon jinine , A hannun da dan jini ajiki da lema tana gani tafara kakaro hawayen karya se gasu shar_shar harda sheshsheka Khalil yayi saurin riko hannunta yana tambayar "minene beauty ?"a rude Ya duba yaga jini_jini ya duba Sega sperm daya zuba shima da jajaja aciki, He's very confuse da ganin jinin shide bejishi yana kutsawa dakyar ba yanata tambayar kanshi , Baze taba yarda jameelarshi na bin maza ba wannan jinin daya gani yasashi wani tunani ance akwai mata masu babban HQ kode tana cikinsu tunda ga jini a daren farkonsu sonta ne yakara lullube masa yakasa hango wasu abubuwan bayan wadanga,shi kuma ba wayayye bane bai taba sanin akwai artificial virginity ba Tanata kuka Cikin rarrashi yace"I'm sorry kiyi shiru" Tana sheshsheka tace"zafi nakeji sosai" Yace"yi hakuri zai dena jira in zo"ya tashi gwiwonsa sanyaye ya shiga toilet domin hada mata ruwan zafi, Jameela tabi bayanshi da kallo harya shige ta tabe baki takara matso hawaye , Dasauri ya dawo yazo ya jawota yace"muje in gasa ki" Ganin so yake tai tafiya yasa ta kara zubo da hawaye tace"ka daukeni bazan iya ba" Ya kalli gwiwonsa shima dakyar suke daukarshi ya meda ido kanta yace"bazan iyaba gwiwoyina ke ciwo kiyi kokari plsss" Tana hawayen tace"sannu "ya daga mata kai ya kamata ta tashi ya kaita toilet , dakyar ta shiga cikin ruwan zafin tai kwance ciki a zuciyarta kuwa dariyar kanta take , Yanata jin tausayinta yace " sannu ki zauna ciki bari nadawo" yakoma bedroom din zuciyarshi nata waswasi ko kadan rikicewarta da yadda take abubuwa besa mishi zarginta ba ya dau hakan fita hayyaci ne ,amma luntsum dayaji time guda yaketa kara tambaya, Ya dawo bakin bed ya janyo zanen ya dagoshi yana dubawa tabbas _tabbas de jinin ne acikin sperm to suma matan da akace suna a bude haka halittarsu take ana ganin jini a jikinsu?ko de jameela tafara period ne batasani ba? Ya girgizakai yama zaai hakan ta faru yayi shiru ya nata shawara ya kamata ya nemi friend dinshi sauban suna sharing problems kuma ya dade da aure domin neman karin bayani a gunsa. [12/19/2019, 7:26 PM] SHALELE😍: *Novel dinnan na kudi ne in kinason karantawa kibiya 200 kati mtn ta wannan number 07063721063 ,karki karanta in baki biya ba domin ban yafe ba* 38 *GARABASA* Manzon Allah (S.A.W)yace yaku taron mata ku yawaita sadaka koda da kayan adonku ne domin naga wuta kune mafi yawa a cikinta Jikin sa mace ya sauya bedsheet din yana cikin sauyawa jameela ta fito tana dingishi tana turo lips da yamutsa fuska, Yayi saurin isa gunta yace"sannu my beauty " Ta harareshi tazo zata wuce , Yayi saurin janyota jikinshi yana murmushi yace"I'm sorry bazan sake ba" Ta turo baki tace"kowace Amarya ana tarairairayarta amma bandani ko kula dani kaki kayi" Yayi saurin juyota jikinshi yana ware ido yace"ni na isa Wadannan amaren na dabanne daga ke har angon duk jinya kuke, jameela bansan yadda zan kwatanta miki dadin da kika sani ciki ba ban taba fuskantar abu makamancin haka ba kin rikitani kin shayar dani zumarki me dadin gaske I love u beauty na"ya karasa da kashe mata ido, Tanajin tsananin farin ciki ta rufe fuska tana dariya kasa_kasa, Yace"I'm sorry nakasa baki special kulawa but kinbiyoni bashi da zaran ruwan jikina da kika shanye sun dawo zan miki" Ta janye jikinta tana dariya ta nufi wardrobe ta dauki wata arniyar sleeping gown transparent ta saka tai mata shegen kyau gata iya gwiwa ta juyo suka hade ido da Khalil da keta kallonta tun dazu tana saka kayan, Ya bita da kallo tun daga kasa zuwa sama ya saukesu akan breast dinta da suke duk waje ana ganin komi kamar ba sutura, Ya sauke ajiyar zuciya yanajin dadi ta kalleshi tai murmushi ta karasa bakin mirror tana tattale kafa ta zauna ta jona dryer ta tsane gashinta tai comb dinshi ta meda shi baya ta dauki perfumes takara shafawa da fesawa ta juyo suka kara hada ido ita yake ta kallo yana mamakin yadda take abubuwa kamar ba Amarya ba ta saki jiki sosai kodan yadda take sonshi ne? Tai masa wani kallo ta wuce kan bed tanata dingishi da bude kafa ta hau ta kwanta taja bedsheet ta rufa, Khalil dake ta bin ta da kallo ya juya ya koma toilet don tsarkake jikinshi, Jameela ta saki murmushi ganin kamar bai gane komi ba tana karajin son momcy dinta tace"I love u my momcy babu kamar ki "ta lumshe ido domin bacci ta ke ji sosai dan sun sha hidima, Khalil na toilet yana wanka yana ta tunanin jameela tabbas yaji dadinta sosai ya samu satisfaction but rashin matsewar ne problem din kuma daganin jinin ya kara confusing dinsa ya nata tunani zuciyarshi take tambayarshi to meyasa kake damunkanka? idan har jameela ba virgin bace sede in wani ya yaudareta ko an mata fyade domin jameela bazatai haka ba jameelarka ba yar'iska bace,to yanzu da kake niyyar zuwa wurin abokin ka sauban da maganar ko be fadawa kowa ba ai zaisan cewa matarka ba virgin bace kaga kaima ka ragewa kanka mutunci tunda baze rika ganin mutuncin matarka ba kayi hakuri ka cire abun a zuciyarka ka rike Matar ka sosai don kaima kasan kana sonta sona gaskiya kuma tayi kokari data zabeka duk kyawunta, Shawarar da zuciyarshi ke bashine yasa ya cigaba da wanka yanata kokarin hana dayar heart dinshi da brain dinshi tunanin time din da ya shigeta luntsum din, Yana gamawa ya fito time din har tayi baccinta me dadin gaske, Yanata kallonta yana tsane kanshi da karamin towel ya dauki short yasaka ya haye bed ya matsa gab daita yana kallon fuskarta da take matukar kyau gareshi , Se yaga ta kara mai kyau yana ta kallon ta ya tuna yadda ta rikice tana masa wasanni so hana ganin laifi zuciyarshi ta bashi kila anbata abun sa desire ne( kayan mata)kamar yadda akewa wasu amaren don suyi taste sosai su kuma samu saukin zafin, Ya cigaba da kallon face dinta yanata tunani can zuwa bacci ya kawashe shi, Shima fahad yanata salloli yana gamawa yaje ya kwanta ya rungume aysharshi bayan ya kara yiwa lips dinta kiss. Kowa bacci yake amma banda mommy takasa bacci tanata tunanin danta da yarta awane hali suke yanzu? Tai murmushi tuna abubuwan da ta tanada specific dan gobe tanata sake_sake har tasamu baccin ya dauketa, Gab asuba aysha ta farka duk jikinta yayi tsami a haka ta tashi tabi a sannu ta janye jikinta daga nashi tunda ta janye ya farka ya lumshe ido yana kallonta sede sam be nuna ba bacci yake ba, tana takawa a sannu tana cije lips ta nufi toilet duk taku da zatai jinshi yake yi sosai cikin ranshi Wanda besan time din da shima yake cije lips ba kamar a jikinshi ciwon yake,baya so ne ya takurata maybe ko tana bukatar zagayawane shiyasa ta farka yanzu , Dakyar ta shiga toilet tana shiga ta hada ruwan zafi da kanta ta kara shiga cikinsu suna da zafi sosai tana shiga ta rirrike gefen bathtub din gamm tana hada zufa, Har kusan 10minutes sannan ta fito tana jin dadin jikinta akan baya sede kanta bedena ciwo ba tafara alwala, Fahad be dena kallon kofar ba har 10mnt wannan yasa ya kara sashi tunanin ta zagayane seya juya ya kuma rumtse ido muryarta da ihunta da yarensu da tai tayi suna dawo mai da yadda ya daukota a sume ya kuma tuna maganar mommy na cewa ga aysha nan amana,se yaji badadi se yaji ciwon hakan sosai a zuciyarshi yanajin bai kyauta ba, Yafara tunanin dalilin desire dinshi dominshi bema shirya kusantarta taba yayi niyyar sai bayan biki komai ya lafa , Ya nata tunani ya tuno last shan kununshi da su hafezz da sabeer yadda suketa dariya hakan be kwanta mai ba a zuciya , Yaja tsoki yanajin haushin abinda suka masa, Yana cikin tunani ta fito Tana iyakar kokarinta wurin dedeta tafiyarta cike da karfin hali ta nufi kofa zata fita domin dauko kayan sallar ta , Fahad yayi saurin cewa "aysha ina zakije ?" Ta waiwayo ta sauke idanu kansa ta dan sunkuyar da kai tace"inaso nai salla " Ya yaye bedsheet ya fito da dan sauri ya sauko a gadon yanata yaba kokarinta ya iso wurinta ya dauketa ya medata akan bed jikinta ma da zafi ya zauna yana kallon ta a hankali yace"kanwata kiyi hakuri ki kwanta baki lpy idan na fita sallar asuba zan samo miki magani" Idanunta na kallonshi tace"inaso nayi sallane Yaya " Ya shafi fuskarta yace"kiyi hakuri ki kwanta ki huta kinji ?" Badon ta so ba tai shiru , Ya sake shafar fuskarta yana murmushi sai yaji kiran salla ashe har time yayi ya tashi ya shiga toilet yayo alwala ya fita ya nata sauri ya shiga dakinta ya dauko mata hijab da wasu kaya ya koma ya ajiye kusa daita ya shimfida carpet sannan yace"kanwata ga kayan sallar kiyi zan fita masjid daga can zan siyo miki drugs" Tace"Allah ya kiyaye"cikin sanyin murya, Yayi mata murmushi ya dauki key ya fita zuwa masallaci, Yana fita ta tashi ta saka kayan ta kabbara salla seda ta gama sallar asuba sannan ta rama rakaatul fajr saboda samun falalarta, Dakyar tagama tai zaune tana tasbihi tana gyangyadi a karshe tai kwance akan carpet din ta cigaba da baccinta, Bayan sun gama salla fahad ya dauki hanyar prvt hospital da suke zuwa yayiwa doctor bayani ya rubuta masa drugs daga ciki harda na ciwon kanshi sannan ya nufo gida, Can ana sallama a masallaci faseelat ta farka kanta nata ciwo ta tashi da kunci da bakinciki abinda tayi jiya tayo alwala tazo ta kabbara salla bayan tagama tayi addua ta koma kan bed ta rufa ta na ta tunani takasa komawa bacci, Fahad na dawowa gida ya kalli upstair yana tuna faseelat yawuce dakinshi , Ya samu aysha kwance kan carpet ya dauko ruwa a fridge yakai kan bedside yadawo ya dauketa yakoma ya zauna tana rungume jikinshi yafara ballar drugs din domin yabata, Itako yana daukarta ta farka tayi luff jikinshi tanajin sonshi a zuciyarta, Yana gama cirar maganin ya kalli fuskarta ya nata kallon kyawunta ya kirata"aysha !" Ta bude ido ta kalleshi ta lumshesu , In cool voice yace" ga drugs kisha" Ya nufo bakinta ta bude ya zuba ya dora mata ruwa ta shanye ta yamutsa fuska tanajin daci, Yace"sorry! "Dasauri, Ta bude ido ta kalleshi ta saki murmushi besan time daya mayar mata ba, A hankali tace" Yaya ina kwana?" Yace"lpy lau heartbeat ya jikinki?" Tai karamin murmushi tace"lpy ta lau" Ya goga hancinsa akan nata yace"little girl baki lpy" Tai murmushi tai shiru, Yace"sannu aysha nagode sosai da yadda kike sona kika kuma yarda ki zama matata kika bani kyauta mafi soyuwa naji dadi sosai fiye da misali" Tana matukar jindadin kalamansa tai murmushi tace "ina sonka Yayana" Sanyi ya ratsa zuciyarshi ya daga gira yace"dagaske? " Ta jinjina kai tana shigewa jikinshi sosai tanajin kunya, Yayi murmushi ya shafi kanta yace" I love u too my princess ki kwanta ki huta sosai" Ta daga kai, Ya medata ya kwantar daita ya rufa mata bedsheet, Ta lumshe ido tana tariyo murmushinshi da yadda bakinshi ke motsawa wurin fadamata kalaman soyayya, Ya balli drugs yasha ya dauki na ciwon kai da ruwa ya nufi dakin faseelat, Yana zuwa bakin kofar dakin ya kwankwasa yaji shiru sannan ya tura ya shiga, Tana a can kan bed rufe da bedsheet ya karaso ya zauna akai ya juya baya a hankali yace"Queen ya jikinki?" Jin yafara tambayar jikinta yasa zuciyarta kara karyewa tafara hawaye, Batare da ya juyo ba yace"akwai abinda kike bukata?" Tai shiru tana ta hawaye, Be juyo ba din yace"alright ga magani na kawomiki kitashi kisha kafin akawo breakfast"yana niyyar tashi tai saurin tashi ta matsa ta rungumeshi ta baya tana kuka sosai, Ya rumtse ido yana saurarenta yanajin wani iri, Tana kuka kanta akan kafadarshi hawaye na zuba akai tace"dan Allah kayi hakuri ka yafemin.. [12/24/2019, 1:22 AM] SHALELE😍: *Novel dinnan na kudi ne in kinason karantawa kibiya 200 mtn card ko vtu ko transfer ta wannan number 07063721063 pay ur 200 and read happily* 39 *GARABASA* MANZON ALLAH(S.A.W)yace kaji tsoron Allah a duk inda kake kuma kabiyar da kyakkyawan aiki akan mummuna don ya shafeta kuma ka muamalanci mutane da kyakkyawan hali Nayi nadamar abinda na aikata kuma nayine cikin rashin hayyacina ka yafemin mijina"takara makalkaleshi sosai tana cigaba da kuka, Wani kalar yanayi fahad ya tsinci kanshi a ciki ga tausayi ga kuma desire dinta yana jin kamar su kasance tare a yanzu, Ya lumshe ido ya bude yana sauraran sheshshekar kukanta tace"plsss dan Allah kayi hakuri" Ya janyeta a jikinshi ya juya yana facing dinta yana mata wani kallo, Ta sunkuyar da kai tana cigaba da sheshsheka tace"kayi..."yayi saurin dora yatsa akan lips dinta ta dago tana kallonshi, Suna kallon juna yace"ki dena bani hakuri na riga dana hakura na kuma yafemiki ki dena zubarmin da hawayenki" Ta sunkuyar da kai wasu hawayen suka kara zubowa , Yasa soft hand dinshi yana sharemata in cool yace"Queen koda yaushe kafin ki aikata abu kifara tunani akanshi shin ya dace ?me zai biyo baya bayan aikatashi ?ki kiyaye aikata komai yayin da kike cikin fushi da kishi kiyi hakuri ki daure har zuwa time da kika samu natsuwa sannan kiyi tunani akan abinda ya dace dake" Ya sauke ajiyar zuciya yace"nasan kina sona kuma dole kiji kishi akaina amma da kinbiyewa zafin kishi fa da ajiya kin kashe masoyinki kin kashe yaruwarki da batai wani laifi ba kin kashe kanki idan hakan ta faru miye amfanin kishinnaki idan har so ne yasa kika aikata hakan?" Tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!! "Tana sabon kuka, Tace"bansan time dana aikata haka ba akwai ciwo akwai tsananin zafi kajiyo ihun masoyinka tare da wata suna sex a time din naji gwara mutuwa da rayuwata batare da wani tunani ba nayi kokarin yin abinda zuciya ta da shedan suka fadamin "tana matsanancin kuka Ya jawota jikinshi yana rarrashi yana tapping bayanta , Tana cigaba da kuka tace"bazan iya juraba inasonka sosai" Ya cigaba da tapping bayanta idanunshi lumshe , Tace"kayi hakuri bazan sakeyin hakan ba na maka alkawari zanyi kokarin danne kishina zan hakura da yadda nasamu kaina a matsayin second wife dinka " Ya dagota yana kallon face dinta yace"nagode kuma zanji dadi idan har kikayi hakan ,ki sani ba zabina bane zuwan ki a second wife ba yadda zanyi ne kuma bansan hakan zai bata miki rai ba kiyi hakuri queen ki sani duk numfashi na inayinshi da sonki inason farincikinki da natsuwarki sune sukafi daukar hankalina atare dake ina fatan zakiyi hakuri da rashin sanar dake da banyi ba tun kafin faruwan hakan" Ta jinjina kai tana ajiyar zuciya, Ya kara share mata hawaye yana murmushi yace"thanks u ki kwantar da hankalinki insha Allah zan muku adalci kuma bazaki sake jin ihu ba"ya karasa da kashe mata ido tai saurin rufe fuska tana turo baki, Yana kallonta ya sauke ajiyar zuciya ya cigaba da kallonta, Tai murmushi tai shiru taki cire hannun, Yafara bin jikinta da kallon shaawa rigar jikinta ta fiddo da shape dinta sosai, A hankali ya dora hannuwa akan nata cikin sanyin jiki, Ya janye natan yanayin yadda ya dora hannun nashi akan nata ne yasa ta dora ido akanshi yana kallonta suka cigaba da kallon soyayya , A hankali ya rika matsawa da fuskarshi kusa da tata har ya samu isa numfashinsu na gauraya ta lumshe ido sosai tanajin feeling , Idonshi kan lips dinta yadora bakinsa akai yafara kissing dinsu passionately in a soft way zuwa can tafara meda masa suna abun very slow and gentle, Can zuwa yadora hannu akan beast dinta yafara shafar saman su, Hakan yasa ta janye bakinta tana meda numfashi ta kalleshi ta sunkuyar da kai, Yana ta kallonta yanajin son kasancewa da ita yace"bazaki bari kema na miki ihun ba?" Tai dariya ta dora hannu a ido daya , Ya sauke numfashi yace"ga drugs na kawo miki nasan kanki na ciwo" Ta kalleshi , Yace"yeah wannan fetur din da kikayi aiki kanshi ai dole yasamiki ciwon kai ni bansan yar tauri na auro ba" Ta balla mai harara ta zumbura baki ta juya tana shagwaba yayi dariya yace"I'm joking juyo kisha ki koma ki kwanta kafin akawo breakfast " Ta juyo tana kara harararshi ya mika mata maganin tasa abaki yabata ruwa tasha ya amsa ya ajiye yafara gyara mata bedsheet dake jikinta yace"now ki kwanta kiyi bacci " Ta kwanta ya rufa mata bedsheet din ya mata kiss yace"sleep well" Tai murmushi ta lumshe ido, Ya juya ya fita batare da kara wani tunani ba ya koma bedroom ya samu aysha nata baccinta tana meda numfashi a sannu_ sannu, Ya haye gefenta ya kwanta yanata kallonta yana tariyo darensu na jiya irin dadin daya tsinci kanshi ciki ya lumshe ido har bacci ya daukeshi, tunda safe mommy keta hidima da best bakinta dangin aysha, duk da kuwa ga nata dangin amma na aysha sune agaba suma yan uwanta sunata kama mata wurin yi musu hidima, *karfe 7:am* mommy taje wurin wata innar aysha suka fara magana kasa_kasa bayan sun gama mommy ta fita innar kuwa ta tashi ta yafa gyalenta ta fita, Tana fita tashiga mota ta nufi gidansu fahad, Sukuwa saura su kaita shiri saboda yau sukeso su koma, Mommy na komawa bedroom ta dauki waya ta kira wata close friend dinta, Bayan ta dauka mommy tace"inafatan angama komi?" A can bangaren Matar tace"angama tun jiya wannan farfesun da kikace aiwa amarya shine kawai nake jira" Mommy tace"tnx u besty nagode sosai yanzu kibada akawo kayan daga baya sai ki aiko da farfesun" Friend din mommy tace"bari na kirata nasan tagama zan aiko dasu gabadaya" Mommy tace"thanks a lot " Kawarta tai murmushi"uhmmm!!! Sai nazo barka da tashin baki" Mommy tace "OK sena ganki "takashe kiran, Ita kuwa inna na zuwa kofar gidan megadi ya bude mata ta kutsa motar ta ciki, Tai parking ta fito ta nufi kofar cikin gidan, Tana zuwa ta sameta a rufe tai tsaye tafara kwankwasawa , Cikin bacci fahad yaji ya bude ido a sannu ya dorasu akan fuskar aysha yayi mamakin ganinshi rungume daita wato hannuwanshi akan jikinta kuma sungame sosai saboda besan time da yayi hakan ba, Ya saki murmushi jin karar knocking again yasa ya tashi ya fita yana sanye da jallabiya duk tunaninshi yakare ne akan mommy ta aiko da breakfast ne, Yana tafiya a hankali kamar yadda ya saba yaje ya bude kofar ,kallo daya yayiwa matar yagane dangin aysha ne yadda take jawur da kaganta kaga buzuwa, Yayi saurin sunkuyar da kai ya matsa gefe yanajin nauyi, Inna tashigo tana faraa tace" ina kwana?" Yayi saurin sunkuyawa yace"ina kwana ?" Tace"lpy lau "ta nufi sashen aysha kai tsaye, Yana ganin tayi part din ya fiddo ido ya busar da iska a baki tuna yadda yabar gadon jiya da daddare wata irin kunya ta kamashi ya nufi part dinshi jikinshi a sanyaye don ya fadawa aysha zuwan bakuwarta, Itako inna na shiga kai tsaye bed din ta nufa tana kara kallonshi sosai domin tabbatar da abinda idonta ke hango mata,tabbas da kagani kasan ango ya tumurmushi dadi a wurin farinciki ya mamayeta ta tsaya tana ta kallon bed din, Shi kuwa yana zuwa ya zauna gefen bed yatsaya yanata kallon aysha dake bacci a hankali ya kai hannu kan fuskarta yana shafa hancinta zuwa bakinta, Cikin bacci taji ta bude ido ta saukesu akanshi , Ya kakalo murmushi yace" good morning pretty" Tai karamin murmushi ta lumshe ido, Murya sanyaye yace"ki nada baki suna part dinki" Ta bude ido dasauri tafara kokarin tashi zaune, Yayi saurin kamata in cool yana kallonta yace"zaki iya ?I mean zaki iya tafiya?" Ta daga masa kai , Ya saketa yace"OK" Ta tashi da dan sauri ta karasa saukowa a bed ta tsaya ta cije lips ta kalli kafarta ta rumtse ido ta bude tafara tafiya tana ta dan game kafafun tana kokarin tayi tafiya adede, Yana zaune ya bita da kallo baiyi tunanin abun zaizo dasauki haka ba abun ya burgeshi ya kuma bashi mamaki yadda take da juriya sosai, Ta bude kofar ta fita tana ta cije lips tana fita ta ware kafafun tana tafiya bubbude harta kai part dinta tana zuwa bakin kofa takara game kafafun ta saki lips ta bude ta shiga, Da inna tafara cin karo tana zaune akan kujera idanunta na kan bed din sam batayi tunanin ganin aysha da dan kwari har haka ba, Aysha ta kalli bed din tana kakaro murmushi ganin yadda bed din yake yasa gabanta faduwa tai tsaye ta kasa karasawa ciki, Inna tace"karaso mana aysha ko bazaki iya ba?" Aysha tai saurin girgizakai tafara tafiya a hankali zuwa wurin innar , Innar tana kallon yanayin tafiyar tataso ta kamata har saman seat ta zaunar daita tana kallon jikinta tace"sannu kinajin ciwo sosai ko?" Aysha ta girgizakai tace"bakomai inna " Inna ta kalli gadon tace"OK kitashi kiyi wanka ki kara gasa jikinki kafin su Hajja su karaso bari na wanke bedsheet din " Aysha tace"to "ta tashi ta shiga toilet" Inna kuwa ta kwashe bedsheet din tana ta murna taje laundry room dake nan downstair ta wanke ta shanya ta dawo ta shimfida wani bedsheet din tajera pillows takara fesa freshener, Aysha kuwa ruwan zafi takara hadawa tasha ta kuma shiga ta zauna ciki for minutes sannan ta fito tai wanka with warm water ta fito daure da towel , A hankali take tafiya taje bakin closet ta bude ta dauko riga da sket na atamfa black taji dinki sosai, Ta fiddo bra da pant tafara sakawa jikinta sanyaye, Inna daketa kallonta tace"bari naje na kawo miki breakfast" Aysha ta gyada kai innar ta tashi ta fita , Dasauri aysha ta saka kayan ta koma ta zauna a mirror ta danyi shafa ta lotions da perfumes ta dan shafa white powder ta tashi takara fesa perfumes sannan ta juyo ta daga kai tana kara kallon dakin daga sama zuwa kasa, Jiya kuwa sai taji kamar warin fetur maybe ita kadai taji hakan , Ta sauke ajiyar zuciya ta nufi kofa da niyyar zuwa ta gyara part din fahad tana budewa taganshi tsaye , Tai saurin sunkuyar da kai , Shi kuwa yafara binta da kallo tayi masa kyau sosai har yanajin wani iri musamman da yasan abubuwan dake acikin dress dinta, A hankali yace"I come to take my phone" Ta daga kai ta juya zata koma ciki, Yayi saurin sa hannunshi anata ta juyo tana kallon shi ta kuma sunkuyar da kai, Yana kallonta ya meda kallo a bed ganin an sauya bedsheet, Kokadan baiji dadin hakan aranshi ba har suka karasa kan bed ya zaunar daita ya nufi wayarshi dake kashe ya kunna sannan ya kalli aysha, Kanta a kasa duk nauyi takeji ganin bedsheet da tayi, Batare da yace komi ba ya juya ya fita, Ta tashi tabi bayanshi domin gyara part dinshi, Tana zuwa ta shiga yana kan bed zamanshi kenan ya mika mata hannu alamun tazo, Ta girgizakai tace"zan gyara part din ne zanyi baki yanzu yau su anty zasu tafi" Tunda tafara magana yake bin lips dinta da kallo yayi murmushi yace"aysha bakya son jikinki ne?" Tai shiru , Yace"plsss ni inasonshi sosai kije ki kwanta kihuta kafin su zo kinji ?don't worry about dakin zan gyara " Tai karamin murmushi jin yace shi yanason jikinnata tanajin dadi ta dago tai masa kallon masoya ta juya ta fita, Ya bita da kallo har ta fita ya girgizakai ya ajiye wayar hannunshi ya tashi ya shiga toilet don shima yayi wankan, Inna na komawa gida ta samu family da labarin farinciki cos buzaye special biki sukeyi idan yarsu takai budurcinta shi kuwa ango zaiyi mata gagarumar kyauta don yabawa da nuna takawo budurcin nata wannan al'adarsu ce kuma har yanzu wasu na yinta harta da shimfida farin kyalle sunayi kuma haryanzu wasu basu dena ba musamman kauyawa, Mommy da kanta ta bukaci inna taje ta dubo jikin aysha don hankalinta be kwanta ba inna bataso ma zuwan ba saboda ganin su basu saba hakan ba amma taje , Aikuwa dangin aysha sukaita guda irin tasu kalar gudar daban da tamu da akeyi ayyiriri, Mommy tafi kowa jindadin gudar da baka jin anayinta wanshekaren biki se idan Amarya taje gidan miji da budurci brain dinta tanata harsaso mata fuskar danta don tasan dole shima yayi farincikin samun aysha, Suna cikin rungundumin murna akafara shigowa da manyan bokitai Wanda duk ana using dasu as drum sukai tsatstsaye suna kallo, Har aka gama shigowa dasu ciki bokitai guda biyar jere daya da naman sa soyayye acike daya dubulan daya doughnut daya alkaki se daya kuma cike da cincin, Wanda mommy tasa aimata kamar yadda suke a al'adarsu wanshekare akanyi shagali sosai a kuma aikawa Amarya da akuya ko rago domin ai mata farfesu, Shine ita kuma mommy tasa a gyara mata sa saboda ba kasa guda ba ta kuma sa akai mata kayan makulashe don duk nuna farin cikinta da kuma martaba al'adarsu cos taje tayi bincike akanta to ba abinda bata sani ba kuma ya kamata ta martaba ta, Bayan wannan kayan dadin kyautar da ango keyiwa Amarya itace zinare ko kudade masu yawa ita kuwa mommy tunjiya motoci biyu sun iso cikin gidan domin bada tukwici amadadin danta ta kuma bada asiyo mata sarkar zinare babba tun time din lefen aysha daga kasar waje, Dangin mommy suka gabatar da kaya ga familyn aysha tare da mika musu sarkarta da kuma basu makullen motoci guda biyu, Suka dau guda gabadaya (inama ace nasan yadda zan rubuta kalar gudar da kunjita🤣) gidan ya dauka gabadaya sunata godiya da wannan abun arziki da akamusu, Suka fita tsakar gida motocin kananu na mata Wanda zasu fi 15m daya ja daya ash, Suka cigaba da murna yanayin yadda suke murna kawai yakarawa mommy jindadi, Bayan sun lafa suka dunguma gidan Amarya domin ganota da yi mata bankwana Wanda da acan ne al'adarsu amaryar takan koma gidansu ne akara shagali aimata kitso sannan a medota amma yanzu da yawa sun bar meda amaren sede anayin wadansu abubuwan, Cikin mota firar mommy kawai suke suna yaba mata har suka isa gidan motoci ukku reras suka fita suka nufi ciki kowa nason ganin yanayin Amarya , Aysha na kwance akan bed dinta har bacci yafara daukarta tajiyo gudarsu tai saurin mikewa zaune tana kallon kofar, Tana zaune suka shigo su da yawa ta tashi dasauri taje ta rungume babbar yayarsu, Yayar na jindadi ta rungumeta taja ta kan bed , Ayshar batasan meyasa ba tafara hawaye , Antinsu takaraso tana tambayarta "lpy aysha mike damunki?" Ta girgizakai , Duk suna jin tausayinta sukace "kiyi hakuri aysha kowace mace da haka tafara ki dage kula da lpyar jikinki kuma karkidamu da tafiyarmu insha Allah time to time zamurika kawomiki ziyara " Ta daga kai tana share hawaye, Kanwar ummansu dake tsaye shiru ta karaso wurin ayshar cikin natsuwa da nasiha tace"addua aysha addua karki wasa da addua da nafila kina mika bukatunki ga Allah kisani kome sai Allah yaso yake faruwa haka kuma idan baiso ba baze faruba kiyiwa mijinki biyayya kuma kita sashi cikin adduoinki Allah ya kara yawan sonki acikin zuciyarshi yakara mishi lpy da arziki yabashi ikon yi muku adalci" Wata family tace"saifa kindage aysha ba hutu muka kawoki ba ibada muka kawoki wato Neman aljannarki kidage kiyiwa mijinki duk biyayya ki kiyaye abinda zai bata masa rai da abinda yakeso da Wanda baya so ki zauna da abokiyar zamanki lpy karki zama me yawan kishi hakan na rage wa miji son ki kirika hakuri kina dannewa insha Allah zakiji dadin hakan " Aysha ta jinjina kai tana kuka sosai , Anty tafara share mata hawaye itama idanunta cike dasu tace "kiyi hakuri kinji kar ciwonki ya tashi" Aysha ta rage kukan tana jan majina, Kanwar ummarsu tace "ya kamata muje mu gaisa da abokiyar zamanta muyi musu fatan alheri" Wasu shiru kawai sukayi yayinda wasu sukace "ya kamata ", Suka fita su kusan ukku zuwa part din faseelat , Faseelat da se takwas ta tashi tai wanka tasaka simple pitted gown red ta dan shafa powder ta koma ta kwanta tana latsar waya, bata dade da kwanciya ba taji ana mata knocking ,ta kalli kofar tai shiru tana tunanin waye, Su inna suka kara kwankwasawa tataso tazo ta bude ganin bakin fuska yasa tafara kallonsu don bata taba ko gamuwa da irinsu ba, Kanwar Umma na faraa tace"ina kwana? " Faseelat tace "lpy lau" tana kara bin suturunsu da kallo , Kanwar Umma ta cigaba da cewa"iyayen abokiyar zamanki ne" Faseelat ta dan washe baki tace"a,a kushigo bismillah"amma deep down kamar ta cillasu waje takeji, Inna tai murmushi tace"tafiya zamuyi shine mukazo yi miki bankwana da fatan alheri ga kanwarki nan dan Allah ayi hakuri daita yarinyace muna fatan zaku zauna lpy zaman yanuwa" Faseelat tace"yanuwanta na can niger"a zuciya, A fili tana faraa tace "insha Allah zamu zauna lpy Allah ya kiyaye Ku gaida gida" Sukace"amin "suna kallon fuskarta , Tana ta faraa takara cewa"Allah ya sauke Ku lpy " Suka juya zuwa dakin aysha duk basu gamsu da faraar ba, Itako ta rufe kofa takoma ta kwanta tana magana ita kadai "ahhhh Allah yakaiku lpy mana tunda da izinina kukazo munafukai yan sa ido jikinnawa akazo gani aga yanayina na kile kokuwa ,munafukai nan gani nan bari wlh" Su kuwa basuce komi ba suka karasa part din aysha, Duk suka mike Suna niyyar tafiya aysha ta biyosu har falo tanata sharan hawaye, Tai tsaye bakin falon suna mata bye_bye tana musu suka tafi, Suna tafiya tai zaune a kujera tafasa sabon kuka tana sheshsheka, Gidan yayi tsit se karar kukanta, Fahad na zaune yaji sautin ya taso yafito ya sameta zaune akan seat tanata kuka, Ya isa ya zauna kusa daita jikinshi badadi yanajin tausayinta saboda kankantarta ya jawota jikinshi tai kwance akan kirjinshi tana sheshsheka, Ya lumshe ido ya bude yana kallonta a hankali cikin rarrashi yace" stop crying plsss kanwata banajin dadin ganin kukanki insha Allah bazaki nisa dasu ba duk time da kikeso ki gansu just tell me ni kuwa zan barki kitafi" Ta dago tana hawaye tace"really?"da alamar tambaya a fuskarta tana ganin rarrashinta ne kawai yake don tayi shiru, Yasa hannu yana share mata hawaye yace"really !" Tai shiru tana ta ajiyar zuciya idonta kasa Faseelat data sha surutunta ta fito don jin gidan tsit batai tunanin ganin su fahad ba sai gasu zaune aysha akan cinyarshi dagani rarrashinta yake, Ganin ba kallon upstair din suke ba hankalinsu duk ya dauku yasa tai tsaye tana kallonsu zuciyarta na tsananin zafi, Yanata kallon aysha yace"karki yadda wani abu na bata miki rai banason ganin ki cikin damuwa nima na kan shiga fiye da taki" Ta daga ido ta kalleshi yana kallonta yace"I love u aysha ina tsananin sonki sosai lokaci daya kin zama wani sashe na jikina" Ta meda kai jikinshi tana ajiyar zuciya, Yana murmushi yace"trust me aysha ina sonki sosai musamman jiya kin kara sace zuciya ta hope yau ma zaa barni na kara " Takara shigewa jikinshi tana jin kunyar kalamanshi, Yayi murmushi ya zagayeta da hannu idanunshi lumshe, Faseelat tai dogon tsoki ta koma sama dasauri zuciyarta na bugawa,tana zuwa tafada kan bed tana hawaye tace"a very big lie and deception jiyannan kagama fadamun u don't love her but know gashi kana fadamata bangaren jikinka ce"takara jan tsoki tace" ayi de mugani" Su kuwa yan Niger suna komawa suka kara yiwa mommy godiya suka fito zasu tafi mommy ta tilasta suka tafi da motoci cos shima ango zaibawa Amarya tashi kyautar, Se bayan sun tafi ne mommy tabada akaiwa su fahad breakfast , Bayan an tafi kai musu ta zauna tai dialing no dinshi tana ta murmushi, Yana rungume da aysha ya dauka yace"hello!! mommy ina kwana" Mommy takara dogon murmushi tace"my son ya kuka tashi?" Yace"lpy lau "yanajin kunya, Mommy tace" nabada akawo breakfast I'm sorry hidimar baki basu bari ankawo muku da wuri ba" Yayi shiru, Mommy tace"ina daughter inafatan tana lpy?" Yace"lpy lau" Tace"hope tana kusa inaso mugaisa" Ya dorawa aysha wayar a kunne a hankali tace"mommy.. ina kwana?"tana ajiyar zuciya, Dasauri mommy tace"daughter mike damunki meya saki kuka?"hankali tashe, Aysha tace"bakomi mommy" Mommy tace"bakomai kamarya tell me plsss" Tai shiru not knowing what to say Fahad da keji ya meda wayar kunnensa , Mommy tace"son inafatan bawani abu kamata ba?" In cool voice yace"saboda an barta ne" Mommy tace"OK ka rarrasheta sosai plsss sannan ka kara kulamin da ita" Ya kalli aysha dake kirjinshi yace"to mommy" Tace"Allah ya muku albarka" Yace"amin" Takashe kiran tanata faraa tai kasake tana tunani inama nan da 9month ciff aysha ta haifu da akwai budiri ta kara sakin dogon murmushi tace"Allah amin " Su fahad na zaune akai knocking ya zaunar da aysha gefe ya tashi ya bude, Yana budewa yaga marwan yanata tukuburi ya mika mai karamar warmer yace "na aysha ita kadai" Ya mika mai doguwar warmer yace" for both of u" Fahad ya mishi wani kallo ya amsa ya koma ciki , Direct dining ya ajiye kulolin ya dawo ya dauki aysha kacokam ya medata kan dining , Yana ajiyeta ya duka yace"let me call faseelat" Tai shiru tabishi da ido ranta na dan soyuwa ganin yayi hanyar part din faseelat, Tai shiru tana tunani yanzu nanfa bayan week zai koma can ya mata week duk soyayyar da yake nuna mata zai nunawa faseelat irinta koma fiye, Jin ranta yafara baci tai saurin sauya tunanin tana yamutsa fuska, Fahad na zuwa ya samu faseelat kwance , Ya shigo yana murmushi yace"Queen kifito muyi breakfast" Ta tabe baki batare da ta kalleshi ba tace"nakoshi"batare da ta dago ba Yace"haba my Queen " Ya karasa yana murmushi yace"ki temakamin kizo kici abinci" Ta dago ta kalleshi idanunta sun danyi ja, Yace"I'm sorry kizo muci" Ta yamutsa fuska ta tashi tai gaba abunta , Ya girgizakai ya biyota ya kulle kofar, Tana gaba yana biye ba abinda yake kallo se manyan hips dinta sosai yakejin shaawarsu musamman yadda suke juyawa, Har suka sauka kallo daya aysha taiwa faseelat ta dauke ido, Ita kuwa faseelat wani kallo takebin aysha dashi ta matukar rainata yar firit daita se shegen kyau kamar aljana, Hartaje ta zauna sannan ta dauke ido kanta, Dukkansu kansu na kallon kasa kowace takasa gaida dayar sunajin kishin juna, Fahad ya karaso yana tsaye ya dauki plate yafara yiwa aysha sarving ya zuba mata pepper meat sannan ya buda kular da mommy tace for aysha alone a ganinshi bawani dalili da mommy zatace haka shirin marwanne kawai don haka ya zuba farfesun kazar a plate ya ajiye mata gabanta, Sannan ya zubawa faseelat ya ajiye mata sannan ya zubawa kanshi yakoma ya zauna ya kallesu duk bawacce tafara ci, Ya kalli plates din yace"bismillah kuci abinci" Ya dauki spoon yafara cin nashi , Ita kuwa faseelat farfesun kazar tafara ci tana sakawa baki taji daci tai saurin kallon romon taga yayi duhu ta kalli kular tatabe baki zuciyarta na zafi wato kazar gyara mommy ta aikoma aysha, ya shanye wani dadin a kara mai wani batasan time da tace "to yayi " ba, Duk suka kalleta ita kuwa tai kamar ba ita tai maganar ba ta cigaba da cin romon kazar tana jin ciwo amma gwara tasha kar ayi bata, Aysha ko pepper meat din tafara ci sannan ta jawo wancan tafara tsakura tana sawa a baki tagane kazar hadi ce tai saurin kallon faseelat taga ta dage shan romonta, Ta tabe baki taiwa fahad dake cin nashi pepper meat din wani kallo cos tasan nata ne amma ya rabashi saboda matarso faseelat ta samu, Haushi abun yabata da ta kara kallon faseelat taga ta nata kokarin cinye Wanda akasamata tai tsoki azuci ta tashi ta nufi part din ta, Da fahad da faseelat suka bita da kallo ita kuwa faseelat kafafunta tarika kallo yadda take dan waresu ranta na sosuwa, Ta meda kallo kan fahad taga ayshar yaketa kallo yana tauna kingin na bakinshi a sannu, Ta kuma tabe baki ta cigaba da shan namanta , Ya tsiyayi lemu yasha ya tashi yabi bayan ayshar, Faseelat tabishi da wani banzan kallo tai tsoki ciki_ciki ta kuma cigaba da cin abincinta seda ta cinye tasss sannan ta meda na aysha a warmer tace"kada Allah yasa kici mudin da baaso muyi taste se munyi"ta dauki sauran lemun da fahad yasha ta sha , Ta dauki warmer dinta ta hau sama saboda ita zataci anjima idan taji yunwa, Aysha na zuwa part dinta tai kwance ta kulle ido tana jin wani iri tamkar ciwonta zai tashi, Shigowar fahad yasata bude ido yazo ya kwanta gefenta yana kallonta yace"princess meyasa bakici abinci ba?" A hankali tace"nakoshi ne" Ya dora hannu yana shafar cikinta yace"kirika cin abinci plss idan har kinaso nima na rika ci" Ta kalleshi tai kasa da ido ta danyi murmushi, Yakara matseta hannunsa kan kugunta yace"let's sleep again kinsan yau ma ba bacci" Tai murmushi ta rumtse ido, Yayi murmushi ya sauke ajiyar zuciya yana ta kallon cute and innocent face dinta ya lumshe ido yana tunanin wace kyautace ta dace daita cos ya matukar yaba mata bayan pleasure daya samu yadda ta daure ta cancanci unique gift , Ita kuwa faseelat tana komawa ta ajiye kular ta wuce closet dinta ta fiddo wani ginseng mint tasa baki tana tsotsa ta koma kan seat ta jingina ta kira Ummi , Ummi ta dauka tana jindadi tace"diyata kuntashi lpy?" Tai murmushi sosai tace"Ummi ina kwana ya gajiyarku?" Ummi tace"ba gajiya tundaxu inata so inkira" Faseelat tai murmushi tace"inata missing dinki shiyasa na kira"ta turo baki tana shagwaba, Ummi tai dariya tace"nima nayi missing dinki " Faseelat tai dariya tanajin dadi, Ummi tace"kuna lpy ko?" Faseelat tace"uhmmm!!"cos bataso tun yanzu tafarawa Ummi complain kwata_kwata bataso tasata damuwa , Ummi tace"to aita hakuri kuma aita biyayya Allah ya baku zaman lpy" Tace"amin"sukayi bankwana , Takashe kiran tafara kiran friends dinta sannan takoma bacci da tunanin kazar da mommy ta aikowa aysha a ranta abun yatsaya mata lalle dole ta tashi tsaye, Bangaren su ango khaleel kuwa bacci yayi dadi dagashi har ita bawanda ya tashi, Har karfe 10am rana tayi tangaram sannan ya farka jameela nata bacci ya kalleta ya meda kallo a window yaga haske yayi wuf ya tashi yaje yayo alwala ya kabbara salla bayan yagama yayi addua sannan ya juya yana kallon gadon jameela baccinta kawai takesha dama bata damu da sallar ba kuma ta saba tashin rana ga gajiyar biki suntaru, Ya nata kallonta tunjiya yakasa dena kallonta akwai abun mamaki tattare daita, Ya tashi ya koma kan bed din ya zauna gefenta ya kurawa jikinta ido yadda take komi yayi yanajin desire ya dora hannu akan kafarta yana mata waiwayi , Tai saurin dauke kafa tajuya mai baya, Ganin baccin ya mata nauyi ga lokacin salla haryawuce yasa ya fara tapping kafarta ta, Shiru batai motsi ba,hakan yasa ya cigaba yana cewa"jameela !!!jameela!!!"cikin barcinta me dan karen dadi da mafarkin momcy dinta suna les taji tabude ido tana kallon bedsheet din gadon ranta bace, da yake tabashi baya besani ba ya cigaba da tapping dinta yana kiran sunanta, Wani mugun haushi ya tokare mata wuya kan miye zairika tashinta daga barci idanfa bata taka mai burki ba bakaramin rainata zaiyi ba, Yana cigaba da kiran jameela ta juyo a hasale tace"khalil waimiye haka for god sake " Yana kallonta jikinshi sanyaye yace"kitashi kiyi salla 11 takusa" Tai saurin tashi zaune tana mai wani kallo tace"ina ruwanka da salla ta? Kai zanyiwa?tobari kaji baa tashi na bacci wlh ko karfe 3pm zankai ka kiyaye"ta koma tai kwanciyarta tana surutu aranta, "Ko ina ruwanshi da salla ta da zaizo ya dameni koda karfe nawa zankai ai ya kamata ya kyaleni tunda amaryace ni mtswww Allah ya kyauta wlh idan naga zai takuramin dole yabani takardata hakanan kurum ai dama dan na huta nai auren bawani abu ba to waima ya zaniya dashi abu ko dadi babu ko romance be iya ba bawani pleasure ko sexual appeal baccin ma pills ai bazan iya hakurin danai dashi ba " Shi kuwa Khalil kasake yayi yanata kallonta ranshi na suya sosai yake mamakinta wannan abinda tayi shine yabashi amsa gameda tambayoyinsa da be samu amsar su ba zuciyarshi tai mummunan faduwa . [12/26/2019, 12:19 PM] SHALELE😍: *Novel dinnan na kudi ne inkinason karantawa kibiya 200 mtn card, transfer ,vtu ta numberta 07063721063 pay and read happily* 40 *GARABASA* MANZON ALLAH (S.A.W)yace Wanda ya kasance me saukin hali Allah zai haramta masa shiga wuta Ya rika bin bayanta da wani kallon tuhuma yazaai jameelarshi ta kasance haka yar 18age din yanzu jameela dama can yar iskace ya auro? Yafara tunanin haduwarsu kusan 10pm to ashe daga yawan ta zubar take yafadawa zuciyarshi ya tuna friends dinsu da suka tara sunata watsuwa ya dafe goshi hankalinshi na kara tashi ,cikin zuciya yake magana "meke shirin faruwa dani ne? Yes Inason farar mace inason me kyau amma ba marar daa ba marar kamun kai ba ba marar tarbiya ba ba marar tsoron Allah ba inason me duka Wadannan na aureta na cigaba da tarbiyantar daita " Ya kalli jameela yadda take kwanciyarta tana meda numfashi bata da alamun tashin hankali Wanda ko be damu da salla ba aibaka neman sanin wayeshi domin ba me kiyaye ta seme tsoron Allah meyiwa Allah daa to ita ko sallar ma tace kar adameta ko karfe nawa zata kai, Yaja tsoki a fili ba yadda zaai tazo tace zatai mishi yadda tagadama shine miji dole tai masa biyayya, Ya tuno yadda take masa in yaje fira bata bashi wani muhimmanci kamar me begging haka yake ya koma wani comedian don ta amince gashi tun baaje koina ba tafara yin yadda takeso, Aranshi yace"no wannan duk ya faru ne a baya yanzu ko dole kome ya sauya"yakai hannu yakara tapping dinta da dan karfi yace"jamila kitashi kiyi salla seki dawo kiyi baccinki" Ta juyo tana kallonshi up and down tace"bazan tashi ba wai dole ne banason haka fa"Ta juyawarta Da daga murya yace" ke jameela sallar ce badole ba?" Tai dogon tsoki ranta bace, Cikin bacin rai yace"salla itace ta biyu acikin rukunnan musulunci itace banbancin musulmi da kafiri ,farillace da dole ki aikatata ko halin jinya idan kuma kin kasa yazama wajibi ki ramata bayan sauki ke yanzu bacci ne ke hanaki ko kuwa dama can bakya salla sekinga dama?" Jameela ta juyo ta dage gira ta tabe baki tace"nasan wannan tun kafin nasan miye duniya and salla de bakai nakewa ba so duk time da naso zanyita maganar wai dama can haka nake eh haka nake my Khalil se me?"ta wani shafi fuska, (Yan uwa mu kiyaye salla murika bata muhimmanci fiye da komi mu dena wasa daita domin mu samu tsira daga azabar Allah akwai wani hadisi Manzon Allah (S.A.W)yace me barin salla abun kine kuma zai mutu ba acikin musulunci ba wutar jahim da hawiya itace makomarshi ana jujjuya mashi makoma kuma shi tsinanne ne awurin Allah, Akwai kuma ayar dake cewa bone ya tabbata ga masallatan da suke rafkana acikin sallolinsu, abinnihi suke tozarta salla suna wulakantata wadanda basuyinta cikin lokaci kuma wailun wani kwari ne acikin jahannama da zaa zuba mai duwatsun dake duniya da sun narke don tsananin zafinshi, muji irin azabar da zaayi ma mai wasa da salla ,akwai kuma wani rami acikin jahannama anace masa lamlamu yana da macizzai da kowace tsawonta yakai tafiyar wata daya tana sarar wanda yake barin salla kuma dafin zaita zababbaka acikin jikinshi har tsawon shekara sabain sannan jikinshi ya dawo dede,yan uwa muji azabar da Allah ya tanadarwa me barin salla wajibi ne akanmu mu kiyaye salla murikayinta cikin lokaci da natsuwa ,Allah ya tanaji azaba iri_iri ga masu barin salla da wulakantata harse idan sun tuba sun dena sunyi nadama, musani ita fa sallar itace banbancin musulmi da kafiri Allah yabamu ikon gyarawa ya tsaremu daga shiga wuta) Ranshi bace yake binta da wani kallo zuciyarshi na matsanancin suya jijiyoyinshi duk suntashi harwani daci makoshinsa keyi, Ya rumtse ido yana calming kansa yace"yanzu kina karkashina kina karkashin kulawata yazama dole kiyimin biyayya daga yau da kinji time na salla yazama wajibi kitashi kiyita nafadamiki " Tai yar dariya tana jefa mai wani kallo tace"Allah mijina? Tobari kaji ni matarkace kamar yadda kafada amma karkayi tunanin wani bani dokoki karka manta nafadamaka bakasan wacece Jamila ba kace kasanni to yanzu ne zakasan wacece jameela sannu a hankali zakasan ainihin color ta" Yayi kasake yana kallonta ya rasa meke masa dadi ,duk kyawunnata yafara disashewa a idonshi cos dukda yanason fara yanason me hali, Ta marmara ido tace "yanzu bacci yabar idona saboda kai wannan shine na farko a zamana dakai na kuma karshe idan kasake tashina ina bacci wlh sai kayi nadama ka kiyaye" ta tashi tana wawware kafafu da turo kirji ta nufi toilet, Yabi bayanta da kallon bacin i yanaJin tsananin ciwo a ranshi gabadaya ta sanyayar masa da jiki duk seyaji bashi da lafiya shi babban tashin hankalinshi idan bata damu da ibada ba taya zata koyawa yaransu idan sun haifa? sannan idan tun yanzu tana mai haka nangaba ya zata kasance? Ya nata tunani yaji yunwa na kara hawanshi ya tashi ya dauki keys ya fita harabar gidan ya shiga mota ya nufi gidan hajiyarshi, Yana zuwa ya wuce ciki yana sukuku da kaganshi kasan yana cikin damuwa, Hjy na bedroom tana kara kimtsa tsarin dakinta ya shigo ta daga kai ta kalleshi kallo daya taimasa tagane akwai abinda ke damunsa taji badadi jikinta , Ya zauna bakin bed yace"hjy ina kwana?" Tana binshi da kallo tace"lpy lau ango ya gajiyar biki?" Yace"alhamdulillah" Tace "ya jameela? Na aika da abinci time din baku tashi ba anyita knocking shiru" Yace"eh muna bacci" Tace"to ga kular can da flask nasan de anjima zatayi girki ko?" Ya daga kai yakasa kallonta, Tace"toshikenan and cikin satinnan tasamu time tayi abinci da yawa arabawa dangi abincin Amarya" Bai musaba yace"insha Allah " Tace"to agaidata" Tana cigaba da gyara lokokin wardrobe dinta da suka firfito , Shiru bai tashi ya tafi ba ta juyo ta kalleshi kanshi kasa yanata tunani tace"Khalil lpy kake?" Yayi saurin dagowa yace"lpy lau hjy" Tace"to katashi ka kai mata rana tayi" Ya tashi ya isa bakin kofa ya dauki kular da flask ya fita waje ya shiga mota ya nufi gidan , Yana zuwa ya ajiye kulolin a dining yakoma kitchen ya dauko fork da plates da cup yazo yahada ruwan tea ya zuba fried Irish da kwai yafara ci da sannu , Har yagama ci baiji fitowar jameela ba yana gamawa ya shiga part dinta ya samu tana zaune kan bed taci makeup ta hadu ga dakin nata fidda mayen kamshi jikinta sanye da pitted gown tabi jikinta tai kwance ,a hankali yaji damuwarsa ta dan rage ya tsaya yanata kallonta, Ta dago ta kalleshi tana taunar cingum tanayin bubble ta meda ido kan wayar ta , Ya karasa kan bed din ya zauna baki yanata kallonta yace"kitashi kici abinci" Tai masa wani kallo tace"nakoshi" Yana kallon fuskarta yace"I'm sorry beauty idan na batamiki rai inason ki gyara rayuwarki ne saboda mugudu tare mutsira tare " Tai shiru tana cigaba da bubbles tana kashesu tana kuma das_das_das, Ya dora hannu kan kafarta yace "kirika jin mgna dan Allah now kitashi kici abinci" Ta kalleshi ta turo baki tace"ni nayi fushi" Yayi karamin murmushi da iyakarshi baki yace"kiyi hakuri kinji ni nafison kici abincin banason kina zama da yunwa" Tace"OK take me there" Yace"to gimbiya" Ya jawota jikinshi tanata murmushi ya dagata sama bai ajiyeta koina ba sai kan dining , Yana ajiyeta yafara mata serving ta kurawa Irish din ido tana yamutsa fuska tace"my nakoshi da Irish just tea din ya isheni" Ya janye Irish din ya matsa da cup din tea gabanta, Tace"to kabani nasha plss"tana lankwashe _lankwashe, Ya matsa yafara bata tanasha tana wani tande lips tana tsotse su cikin salon Jan hankali da tada shaawa, Mood dinshi na sauyawa ya cigaba da bata tana sha har ta kusa shanyewa ta girgizakai , Yace"kin koshi?" Ta daga kai, Yace"alright bari namedaki kiyi bacci" A hankali tace"I'm sorry" Ya kalleta yayi shiru, Tace"plsss"tana langwabe kai da shagwaba ta cigaba da cewa "bazan sake ba zan gyara" Ya jinjina kai yanajin saukin zafin heart din shi ya sabeta yana magana"to muje kibani hakurin sosai" Tana dariya tace"dan Allah ka saukeni zafi" cikin ranshi yace hmmmmm !!! Don ya riga ya gano zancen sede baze nuna mata ba, Afili yace"a hankali zanbi dis time " Suna zuwa bakin bed ya kwantar daita sannan shima ya haye Ya matseta suna facing juna yafara sunsunarta yana shakar kamshinta me rikita hankali da brain, Ya cigaba da zuwa da kai ya sauke baki akan lips dinta yafara yi musu light kiss asannu a hankali yanajin so much desire, Jin abun takeyi ba wani armashi yana sakin lips din tai saurin tarbamishi hannu tace"ban lpy plsss banajin dadi" Idonshi cike da desire yake kallonta yace"meke damunki?" Ta harareshi ta turo baki tace"bansaniba " Yayi karamin murmushi iya lips yace"but duk da haka kibarni nayi plsss" Ta turo baki ta juya tabashi baya, Yarika bin bayanta da kallo sosai yakejin desire batare da yace komi ba ya tashi ya fita, Tanajin ya fita ta waigo tana kallon kofar da ya rufe tai karamin tsoki ta dauki waya tai dialing number momcy, Mimi nata bacci ta dauka tai shiru, Jameela tace"my momcy kintashi lpy?" Mimi tace "uhmmm!" Tanajin kishin jin jameelar wasai, Jameela tace"I so much miss u momcy and I really love u " Mimi tai shirun ta, Jameela na dan murna tace"kinsan me ?baigane komi ba yanamin kallon virgin fa"ta babbake da dariya tace"wlh Khalil gaula ne number 1" Mimi najin mugun haushi tace"to naji ina pills dana baki na hana daukar ciki kinyi using dasu ko kuwa?" Jameela tace"yanzu fa nayi breakfast zansha momcy karkidamu bakida matsala da wannan" Mimi ta waro ido jin bata shaba tace"nashiga ukku plsss daughter kishasu yanzu karyazo ya dura miki ciki in bani " Jameela tai dariya tace"Allah de ya kyautamin bye bari naje nasha kema kitashi kiyi breakfast hakanan plss" Mimi tace"Nide jeki" Jameela takashe tana dariya ta danyi jugum tana tunanin momcy ta saki murmushi ta tashi ta bude wardrobe ta dauko jikka ta debi pills taje bakin fridge ta dauko ruwa tasha takoma kan bed ta kwanta tana tunanin jiya banbancin da taji wurin sex Ashe haka sex din yake?hmm cab Waze iya wannan wahalar tanata tunani har bacci ya dauketa, Khalil ko dakinshi yawuce don bazeiya zama dakinta ba desire ta kara masa yawa yana zuwa yayi wanka don ya samu relief ya fito ya shafa mai ya kwanta kan bed idonshi na kallon pop na gidan yanata magana da heart dinshi, Kusan karfe 12 saiga makwabciyar samira zulai dauke da katuwar bakko, Tai sallama samira na kitchen ta fito tana faraa ganin makwabciyarta dukda de bata wani santa sosai ba tace"maraba kishigo" Suka wuce daki suka zauna bayan sun gaisa zulai tace "nafara business na kayan mata suna da kyau sosai daga sokoto ake kawomin shiyasa nace bari nakawo kigani " Samira na jin nauyi tace"to mugani "cos bata saba irin siyayyar ba, Abinda tafara cin karo sama kaza cikin farin dan jug dafaffa,ta jujjuya ta ajiye, Zulai tace" kaxa ce nike dafawa wannan ma wata na dafawa tana da kyau sosai tana kara niima tana motsa shaawa tana matsi tana ciko da naman wurin tana kara kuzari tana da kyau sosai gaskiya" Samira ta danyi shiru tana tunanin problem nata ita kanta yanzu tayi missing jikinshi amma tsoro da fargaba sun hanata sosai takeson zuwa wurin mijinta, Zulai na kallonta tace"idan kinasonta ki dauka zan sake dafawa waccan wata 3000 ne ba tsada" Samira da taji anta lissafo amfanin batai mata tsada ba tace"to inaso"ta ajiye gefe tafara fiddo sauran, Ta dauki wani macen gaske da kogin maliya saboda yadda akasa suna kara kuzari da niima tace "nawa ne duka?" Zulai tace"inason kirika siye shiyasa zanmiki sauki bada 4500 ana bada bashi karshen month kibani" Samira tace "a,a bari na dauko miki" ta tashi ta shiga ta dauko 4500 cash ta mika mata , Zulai ta amsa tai godiya sannan takara da cewa "insha Allah zakiji dadinsu yanzu zamanin nan baa zama haka sede gyara Wadannan magungunan bakaramin taimakawa suke ba" Samira tai murmushi tai shiru zulai ta tashi ta fito samira na biye tai mata rakiya har bakin kofar ciki sannan tadawo ciki ta zauna cin kazarta yaude tanason ta burge mijinta, Cikin kankanin lokaci ta cinyeta tass duk rashin dadinta don taji kayan hadi tana gamawa ta wuce kitchen shaf_shaf ta karasa dambun kus_kus dinta ta shiga toilet , Tai wanka naji dagani tafito ta tsara kawalliya tasaka shirt da mini sket tafesa perfumes ta zauna jiran rabin ranta muradin zuciyarta farin cikinta jarumin mijinta *Aliyu haydar* Bangare guda thermocool ne yayi aiken wani dattijo gidansu mansura, Time da yaje angama sallar azahar yana kofar gida Sega baban su mansurar ya dawo daga masjid zai shiga gida, Mutumen ya karaso suka gaisa baban mansura nata kallonshi don be sheda shiba, Mutumen da matsayin kawu yake wurin jafar thermocool yace"baba sunana isa ni kanin mahaifin alhaji jafar ne ya turoni ne yaga diyarka yanaso shine yakeso abashi izini yazo ya ganta su dedeta saboda yanason aurenta insha Allah nan bada jimawa ba" Baba yace"wane alhaji jafar kenan?" Kawu isa yace"thermocool ga daya daga cikin supermarket dinshi can" Baba yace"au to nagane shi to Allah ya tabbatar da alheri zai iya zuwa su gaisa ba damuwa insha Allah " Kawu isa yace"to alhamdulillah dama kuma yabani sako"ya fiddo kudi 1k bandir biyu ya mika masa, Yace"gashi yace akawo maka sannan kuma yanason passport dinku don yabiya muku umara kaida mama da ita yarinyar" Baba kuwa da dama ana cikin hali yace"kudin miye kubarshi mungode plss inde sundedeta seya turo ayi magana" Kawu yace"dan Allah ka karba baba baa medo alheri baya " Baba yace"to angode sosai Allah ya tabbatar da alheri"ya amshe kudin, sannan yace"passport din insha Allah zuwa gobe duk zaayo Allah yasa alheri amin godiya sosai fa nagode"kunsan mutane idan sunji kyautar hajji, Kawu Isa yace "bakomai bakomai mune da godiya to ni zan koma" Baba yace"to agaidashi angode sosai" Kawu Isa yawuce ya shiga motarshi ya tada ya nufi gidan thermocool, Yana zuwa ya kirashi ya fito yashiga motar ya kalli kawun yace"kawu andace de ko?" Kawunnashi yace"sosai kuwa ya amsa hannu biyu kuma yace atura gobe a amshi passport" Thermocool ya saki wawakeken murmushi ya shafi saje yana hango surar mansura yace"naji dadin wannan labari kawu zan turomaka tukwici yanzu zan kara zuwa wurin yarinyar inaso asa biki kafin su tafi umaran da sundawo se a daura aure" Kawun yace"to nagode sosai Allah yakaimu time"suka kara tattaunawa sannan yakoma cikin gida, Shi kuwa baban mansura da faraa yashiga gida yanata murna tundaga bakin kofa yake kwalawa mamansu mansura kira ta fito tana tambayar lpy? Bakinshi washe yace"bakiga abun alherin dake hannuna ba? Kwanan nan zamu zama alhazai" Tana kallon hannunshi da faraa tace"banganeba?" Yace"Wanda keson auren mansura ne ya aiko kuma yabiya mana saudiya muje muyi umara" Mama ta dora hannu a hanci tana guda"ayiririri alhamdulillah yata tayi goshi Allah yasa ayi damu " Mansura da yanayin kiran da yakewa mama ya fiddota jin abinda suke magana akai yasa tai tsaye tana kallonsu ranta na baci tana hawaye ita Sam bata yadda dashi ba, Baba yace"ai nabashi ita saboda inajin labarinshi sosai me kudi ne na gaske" Jin abinda yake cewa yasa mansura ta fasa kuka takoma daki da gudu ta fada kan bed ta nayi kwata_kwata batasan babanta da son duniya ba amma ganin kudi da umara harya sauyashi, Suna ta kallon kofar mama tabita tana Jan tsoki shikuwa yawuce daki abinshi yana ganin haukan ita mansura, Mama na zuwa ta zauna bakin bed tace"mansura kukanme kike? da alamu kuma bana dadi bane" Mansura ta dago tana hawaye shabe_shabe tace"mama ni banasonshi baya sona tsakani da Allah farin kawai yakeso ni kuma ba fara bace " Mama taja tsoki tanajin takaici tace"to Allah ya kyauta miki duka yaushe mukayi maganarnan ne?ko kin raina shawarata? Allah yajikan Fatima da tana nan da ta nuna miki hanya ke kikasani ai idan kikayiwa kanki tsiya "ta tashi ta fita ranta bace, Mansura ta cigaba da sharar hawaye tana karajin haushin kanta da biyewa son zuciya tana sane ta take sani ga karya tunda ba ruwan Fatima acikin bleaching dinta iyakarta rakiya kuma se data bada shawara kartayi tanajin bakin ciki ta cigaba da hawaye , Shi kuwa baban mansura harya kai kudinshi ya ajiye yana tunanin kara zuba jari a kasuwancin sa, Tunda samira ke cin kazar hadinnan takejin sauyi a jikinta zuwa yanzu wani iri takeji kamar me sosai takejin shaawa har nipples dinta duk suna mike sunyi erect har kagara tayi Aliyu ya dawo ta duba agogo taga 2:20 setaga yau din ya dade bedawo ba, Tana cikin tunani taji budewar kofar shi da gudu tayo waje tana faraa tai tsaye tsakar gidan tana jujjuya jikinta yana shigowa da mashin dinshi yayi tsaye yana kare mata kallo tundaga kasa zuwa sama tana jefa masa wani mayen kallo , Fuskarshi dauke da murmushin dake kara mishi kyau ya bude mata hannu ta karasa wurinshi Ta shige kirjinshi, Jin nipples dinta akan kirjinshi yasa shi sauke ajiyar zuciya me cike da bukatuwa yakara rungumeta tsam_tsam tunanin moments dinsu da yawa yana mishi yawo haka yanajin kamar daganan ya sunkuceta zuwa bed, Ta janye jikinta a hankali tana murmushi me dauke numfashi tace"sannu da zuwa" Ya saki murmushi yakasa ce mata komai sai binta da ido yake , A hankali tace"you are special yau kagama cin abinci zan baka wani labari medadi" Ya shafi gemunshi yace"sure?" Ta gyada kai tare da ido time daya , Yanajin farinciki yace"ai bazan iya cin abincin ba muje kifadamin komiye farko" Ta dage kafada tace "Nide seka fara cin abincin" Yayi murmushi yace"to muje abani abaki cos yau I'm special " Ta daga ido ya sagala hannu kan kugunta suka wuce ciki tagama ajiye komi tray din abincinsa a kan center table ta dawo dashi kasa ya zauna tabude tafara zuba mai dambun, Shi kuwa hankalinsa na gun breast dinta da suke mike yanata mamaki da tsananin shaawarsu saboda besa ba ganinsu haka ba" Tagama zubawa ta zuba zobo ta debo a spoon takai bakinshi, Yanata salivating jikinta duk kamshin abincin bayaji sai nata ya bude baki ta zuba mai, Yana taunawa ta debo ta kara nufar bakinshi, Jikinshi na tsuma ya amshi spoon din yace"barni naci da kaina I'm eager naji special abunnan" Tai dariya tace"u will love it" Yace"dolene my sugar kome naki inasonshi" Tai murmushi ta tashi ta nufi bedroom dinsu yabi kugunta da kallo yan cif_cif dede yana kara salivating, Gabadaya hankalinshi baya kan abincin cinsa kawai yake amma besan me yake ba , Tana shiga bedroom ta cire shirt da mini sket tabar half vest da short ta kalli kanta a mirror sannan tafito tana tafiya tana girgiza duk illahirin jikinta me cike da kayan daukar hankali, Aliyu ya dauko spoon kenan zai kai bakinsa ta fito besan time daya saki spoon din ba yarika binta da kallon shaawa idanunshi sunyi jawur , Ta karaso tana tafiyar yana karemata kallo breast dinta a matse nippiles dinta sunyi tsaye yabi shafaffen cikinta da kallo zuwa kugunta penis dinshi na kara tsawo, Ta karasa ta zauna kan seat ta nai masa wani sihirtaccen kallo tana kara turo kirji, Gabadaya notikan kan Aliyu sun kunce tasss dasauri yabar abincin ya karaso wurinta ya jawota jikinshi ya rungumeta yana shafar koina a jikinta yana magana in a sexy way"is it ur special news for me?" Ta sauke numfashi tsikar jikinta duk a tashe , Yace "thank u so so much samira " yana kai mata kisses ta koina, Ta kara turo kirji tana shafar sumar kanshi tana sexy numfashi, Yau itace ranar da ya dade yana jira he's very happy da yadda ya fahimta tana cikin shaawa sosai ya sungumeta zuwa kan bed ya shimfideta ya zare rigarshi da sauran suturar cikin sauri, Samira dake a hannu jitayi kamar ta jawoshi tana matukar son taji yafara sex daita, Yahau kan bed jikinshi na tsuma yana shafar kafafunta zuwa cinyoyi ya debe short dinta ya kuma tafiya da hannunshi zuwa sama ya zare half vest din ya wurgar breast dinta da yayi missing suna tsaye suna kallonshi harwani cika sunkara yayi saurin kai bakinsa akai yana musu wani kalar tsotsa a yunwace yayinda dayan hannunshi ke yawo a jikinta zuwa kasa ya saukeshi a mararta yatsaya yanata shafar marar cikin salo su duka sunata meda numfashi a hankali yayi kasa zuwa HQ dinta ya tura yatsa ciki wurin yana very tight and watery jin yadda wurin yake tsiyaya bai saba jiba a rikice ya zare bakinshi ya ware kafafunta ya fara kokarin penetrating inside her vagina, Dukda watery na wurin dakyar ya kutsa saboda an kwana biyu ba aiba kuma tasha kayan gyara, Yana shiga ciki wani kalar dadi dabe taba fuskanta ba yaji ya sauke dogon numfashi me sauti yanajinshi kamar bashi ba tsananin dadin da yakeji ga missing abun da yayi sosai yasa ya dage yana sex daita tanata sauke sexy numfashi , Just 5 minutes tai release tanata nishi wurin yakara zama very wet koina yana kawo ruwa duk jikinta ya saki , Aliyu yakara gigicewa yanata fidda nishi ya kuma kara kaimi wurin riding, Tana yin release tafara jin ciwon abun musamman setaji penis din takara girma da tsawo ji takeyi kamar har cikin _cikinta yake kaita, From nishin dadi ya koma na wahala ta cije lips ta kalleshi yana agigice fiye da yadda take ganinshi a baya, Takara cije lips ta dora hannu akan cikinta tana jin ciwo sosai, Dadin yayi wa Aliyu yawa kowace kalma takasa fitowa bakinshi sai nishi da yake saukewa me karfi da zakagane yana enjoying sosai, For more than 10 minutes tun tanajin abun dasauki hartaji cikinta yafara ciwo sosai hawaye suka fara suntiri a idonta da kuka take cewa "cikina cikina aliyu wayyo Aliyu kadagani zaka kasheni wayyo Mara ta"tana ta turashi da hannunta da baya da karfi , Baya jinta sam burinshi yakai kololuwar dadin har yajishi dede , Ta fashe da kuka da karfi tana jujjuya kai" Aliyu cikina zafi wayyo Allah wayyo maman mu" kafafunta na matsanancin rawa saboda azaba, Aliyu ba baka sai kunne yanata aiki baji bagani tanata kuka sosai amma a banza, Bayan mintuna 15 yakara gudun tseren saboda yadda jikinshi ke kara daukar dadi , Ta kurma ihun da har makwabta seda sukaji dukda rana ce saboda yadda mararta tai wani irin juyi sannu a hankali numfashinta yafara barin gangar jikinta tanata lumshe ido tanajin azaba har cikin kwalwarta diff tadena jin komi , Vagina dinta ce ta rika fidda wani warm liquid sosai kamar ana kwararoshi Aliyu ya kara himma a time din yayi release ba tsaiko ya kuma cigaba for round two yanajin matsananciyar shaawarta dako kwana zaiyi akai bazai gaji ba, Ya cigaba da yi yanata nishi ita kuwa tuni ta suma se bayan 20 minutes sannan yayi release yanata numfashi yana zufa dukda yadda abunshi ke motsi besa ya cigaba ba ya koma gefe ya kwanta idanunshi rumtse yana tuno yadda yaji wurin kamar ba samira ba niimar tayi yawa, Batare daya bude ido ba ya kai hannu kan joystick dinshi dake dauke da moisture sannan ya bude ido ya kalli hannun abinda yagani ya sashi yin zumbur ya tashi zaune yana kallon hannun me dauke da jini jikinshi ya dau rawa , Kamar karya kalla yanajin matsanancin tsoro ya kai idonshi kan vagina din samira yadda yaga jini kwance kan katifar kamar fitsarin kwance ya razana shi yayi saurin jawota jikinshi yana dubata se time ya kalli fuskarta tana sheme agigice ya kwala kara "samiraaaa!!!!!!" da duk Wanda yajita zaisan akwai matsanancin tashin hankali ga Wanda yayi ya rika jijjigata yana kuka yana shafar fuskarta yana sambatu "wake up plsss !!!plssss kitashi bazan sake ba I'm sorry dan Allah karki tafi kibarni !!"makoshinshi da zuciyarshi na matsanancin ciwo duk dadin da yaji yafita a brain dinshi se zallar kuna da firgici da yake ciki, Yana gigice duk tunanin shi ma ta mutu saboda yadda jikinta ke sake da uban jinin dake kwance kan katifar yanajin matsanancin tsoro ya dora hannu kan heart dinta yaji tana harbawa bal_bal _bal, Yayi saurin ajiyeta yana riskar kuka ya wuntsilo kasa jikinshi na matukar rawa yasa vest dinshi da wando cikin tashin hankali ya zunduma mata rigarshi yayo waje neman motor yana fitowa yayi saa ya tsaida wani dabama driver bane yanayinshi ne kawai ya tausaya ya tsaya yakoma da gudu cikin gidan ya sungumota yadawo wurin motar, Me motar ganin mace ranga_ranga tana bleeding hankalinshi ya tashi Aliyu na shiga ya jata a tsiyace da mugun gudu zuwa wata prvt hospital dake nan kusa dasu. [12/29/2019, 8:10 PM] SHALELE😍: *for sale pay 200 and read the complete story happily 07063721063* 41 Garabasa Manzon Allah (S.A.W)yace wanda ya haddace ayoyi goma na farkon suratul kahfi Allah ze tsareshi daga fitinar dujjal,awata ruwayar yace wanda ya karanta ayoyi goma na farkon kahfi Allah ze tsareshi daga fitinar dujjal,awata ruwayar yace wanda ya karanta ayoyi ukku na farkon surar. Saura kiris motar su tai karo da mashin da ya dauko hafset kawar samira ,da me mashin din da Hafset sukabi motar da kallo suna mamakin gudunta a haka suka karasa Hafset ta dauko kudi tabashi ya juya ya tafi ta zuge zip din hand bag dinta ta nufi ciki tun akan hanya tafara ganin digon jini a hanyar kofar ta danyi tsaye tabi jinin da kallo shine har cikin gidan jikinta sanyaye tana bin jinin da kallo take tafiya har bakin kofa, kofar kuwa na bude ta shiga zuciyarta na tsananta bugawa ashe waje dasauki kasa ta shanye aciki kuwa ga jinin nan birjik akan broking tiles dake gidan hankalinta tashe tanaso tai kuka ta karasa cikin dakin dasauri tana kwala kiran"samira!!!samira!!!samira!!!" Hawaye na zubo mata da matsanancin tsoro tare da ita ta nufi bedroom din tana jin tsoron me zata gani , Kanta nata bin jinin dake kasa da kallo tana shiga ta meda kanta sama idonta ya sauka kan uban jinin dake kwance kan bed , Ta fidda wani sautin tsoro "ahhhhhhh!!!"a tsorace tana niyyar faduwa jikinta na matsanancin rawa hannunta dake rawa akan bakinta tana kallon wurin tana kuka tabi har saman silin din gidan da kallo duk alamu sun nuna bakowa ciki tai waje da gudu jikinta na cigaba da rawa ta tarbi mashin ta haye ta nufi gidansu samira , Ana kiraye_kirayen sallar laasar ta isa ta sauka jikinta na cigaba da rawa ta bude jaka ta fiddo 200 tabawa dan acaban ta nufi ciki jikinta na tsuma, Ta shiga tana kwala kiran "mama !!mama!! mama!!!" Mama da har ta kabbara salla ta sallame ta fito dasauri gabanta na matsanancin faduwa saboda yanayin kiran tana fitowa taga Hafset ta karaso dasauri ta riketa tace"lpy Hafset ?meyafaru?" Hafset na kuka jikinta na cigaba da rawa tace"mama ya kasheta ya kashe samira"ta kara fasa kuka, Jikin mama ya dau rawa tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!me kike cewane hafsa? Waya kashe samirar?" Hafset na kuka tanata hawaye tace"naje gidan samira ne shine tundaga waje har cikin gida duk jini, mama bakiga jini akan gadon samira ba" ta cigaba da kuka, Hankalin mama yakara tashi tace"itafa samirar tana ina?" Cikin kuka Hafset tace"bakowa cikin gidan ai" Hankalin mama tashe tace"samira bata mutu ba bata mutu ba wlh"tana hawaye masu zafin gaske , Dasauri ta koma dakinta ta dau waya tayi dialing number babansu samira tanata ringing shiru baa daukaba kasancewar suna salla takara dialing kusan 4 times duk no response ta fito a hirgice tana kai kawo tsakar gidan tanajin kamar ta fita ta sameshi gun aikinsa , Hafset tai zaune tana cigaba da kuka sosai take cikin tashin hankalin jinin data gani bata taba ganin jini irin haka ba , Bayan mintuna angama salla babansu samira ya fiddo wayarshi da yaji tanata vibrate yaga 5 missed call na mamansu samira memakon ya kira seya nufi gidan dasauri, Yana shiga maman samira tayo wurinshi hankalinshi ya tashi sosai ganin suna kuka ita da hafset, Mama na kuka tace"Malam dan Allah ka kirawo Aliyu kaji ina yakaimin samira ta" Yana mamaki yace"lpy wai me yafaru ne?" Tana hawaye tace"Hafset ce taje gidan koina duk jini kuma samirar batanan " Hankalin baba ya tashi dasauri ya fiddo waya yayi dialing number Aliyu tanata ring baa dauka ba yayi ta dialing zuciyarshi cike da tsoro da fargaba shiru bai daga ba, Ya dauke wayar a kunne ya bita da kallo, Mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun yaki dagawa ko ta mutu" Cikin jarumta baba yace"ki kwantar da hankalinki insha Allah lpyarta lau mujira kiranshi" Mama ta koma daki tai zaune kan kujera tai tagumi tana kuka, Baban ya kara kiranshi shiru cikin rashin abinyi ya fita waje Bangaren Aliyu kuwa a kidime suka karasa wata prvt hospital ya fito da Samira rungume jikinshi ya shiga daita ciki yana kuka, Cikin sauri nurses suka amsheta suka shiga daita domin ceto rayuwarta , Aliyu ya jingina da bangon dakin yana kuka jikinsa duk jini yana regretting kusantarta da be kusanceta ba da duk haka bata faruba , Nurses sun girgiza sosai ganin jinin dake malala ba tsayawa suka sa mata jini bayan sun samu jinin ya tsaya dasauri wata ta fito wurin Aliyu yayi saurin mikewa dede saboda ganinta gabanshi nurse din tace"patient dinka na bukatar jini ya kamata ka kawo jini ko mutanen da zaa samu wurinsu anan bamuda jini Leda daya ce ansaka mata kuma tana bukatar ukku da gaggawa" Hankalin Aliyu yakara tashi yace"muje aduba nawa asamata " Suka nufi laboratory Sam jininshi baiyi dede dana Samira ba hankalinshi tashe ya fito yana sabbin hawaye ya fiddo wayarshi da tundazu take aljihunsa amma besan tana ring ba yaga missed call birjik na baban Samira gabanshi nata faduwa zaiyi dialing wani kiran nashi ya shigo ya dauka ya kara a kunne, Cike da tashin hankali baba yace"Aliyu ina samirar kuna ina?" Yana hawaye yace"muna asibity bata lpy" Baba yace"meyasa meta ne?" Aliyu yace"nima bansaniba " Baba yace"kuna wane asibity ne?" Aliyu yayi mishi kwatancen asibitin baba ya kashe yakoma gida ya dauko mama suka nufo asibitin, Shi kuwa Aliyu abokinsa usman ya kira da yaronsa dansu temaka masa sannan ya kira mamanshi yana kuka yake fadamata ta nufo asibitin itama, Su mama ne suka riga isowa asibitin suna shigowa suka sameshi jikinshi duk jini cikin tashin hankali mama tace"ina samirar tana ina?" Ya nuna mata room din da haryanzu likita da nurses basu fito ba kanshi kasa yanajin kunya, Mama ta zauna kan seat ta dafe goshi tana kuka tana sallallami , Suna haka su usman suka iso kusan time guda akaje aka dibi jininsu tare da na baba , Bayan 30 minutes likita da nurses suka fito har an saka mata wani jinin Aliyu yabi bayan likitan dasauri yanaso yaji miye ke damun rabin ranshi his swampy Samira, Bayan likita ya zauna Aliyu yashigo office din hankalinshi tashe , Hannun likitan akan table ya kuma dorashi a gemu yana kallon Aliyu da mamaki yace"have a seat" Aliyu ya zauna a tsorace yanajin ciwon abinda ya aikata kafin ya tambayi likita abinda ke damunta likitan yafara magana hannunsa still a gemu yace"mijinta ko?" Aliyu ya daga kai , Likitan ya lumshe ido ya bude yace"meyasa kaje mata haka bakasan cewar idan mace na da juna biyu ba musamman karamin ciki baa too much sex daita saboda hakan kan iya kawo zubewar cikin?" Hankalin Aliyu ya kara tashi idan akwai abinda yafi so yanzu shine haihuwa yaji likita na maganar bari zuciyarshi na harbawa dasauri yace"innalillahi wainna ilaihi rajiun wlh bansan tana da ciki ba dana sani da ban kusanceta ba kana nufin samira tayi miscarriage? " Likita yace"yess ta samu miscarriage na two weeks pregnant shine ya haifar da bleeding dinta and sannan dama tana da wata problem mahaifarta bata da kwari tayi weak sosai ko da ba sex ba daukar abu me nauyi ko yin tsalle_tsalle kan iya haifar da zubewar cikinta don uterus dinta is very weak" Aliyu ya dafe kai yana sabbin hawaye danasani da jin haushin kansa yanajin kamar shiya zubar da cikin da kansa, Likitan yana kara duba file dinta yace"u have to be very very careful matarka batada mahaifa me kyau irin mahaifarta ana samun tsawon lokaci baa haihu ba saboda koda cikin be shiga ba yin sex nasa sperm din kin zama ciki yarika yo waje shiyasa irinsu suke dadewa basu samu ciki ba kuma suna saurin samun miscarriage" Abinda basu sani ba baba na bakin kofar dakin yanajin duk tattaunawar tasu saboda Aliyu na tahowa yabiyo bayanshi da niyyar shigowa yaji mike damunta yana zuwa bakin kofa yafara jin bayanin likita se yayi tsaye cos be kamata ya shiga ciki ba, Zuciyar Aliyu na cigaba da kuna cikin gargadi likitan yace"sometimes irinsu basa haihuwar kwata_kwata but kafin hakan ya faru da wuya ,ya kamata ka kiyaye bukatarka karika bata isashshen time na Hutu yadda mahaifarta zata rika hutawa hartayi conceived na ciki" Aliyu ya jinjina kai yanajin matsanancin tsoron abun this two weeks dakyar yayi su ya wahala ya kai makura to yanzu ga maganar doctor kenan wannan dalilin ne yasa batasamu ciki ba since se yanzu da ta samu hutun 2wks akwai matsala sosai gaskiya cos jar kanwa bata maganin shaawa kuma shi bazeiya yiwa samira kishiya ba domin yana matukar sonta kuma bayan hakan baze iya adalci ba domin ko duk wacce yaji tafi mai dadi dole ya karkata can , Likita ya rubuta drugs da allurai da zaa rika mata a paper ya mika masa yace"kayi hakuri komai zaizo dasauki idan har an kiyaye Allah yabata lpy" Baba na jin haka ya juya ya tafi yanata dogon tunani akan abinda zaije yadawo a zaman auren Aliyu da samira, Aliyu ya amshi takardan ya fito ya nufi dakin da aka kwantar da samirar ya samu mamansa da mama zaune ta zuba mata ido tana ta hawaye ya kalli samirar tayi wani yellow yellow tsabar rashin jini tanata baccin wahala tana sauke numfashi batare dayace komi ba ya fito mamansu ta biyoshi tana kiranshi ya juyo yana kallonta tace"kayi hakuri ka kwantar da hankalinka zata samu lpy da izinin Allah " Ya daga kai , Ta kalli jikinshi tace"ya kamata kaje ka sauya sutura wannan duk ta baci" Ya kuma jinjina kai ya juya ya fita daga asibitin ya tarbi adedeta yakoma gida tun a kofa yake kara bin jinin da kallo har ya shiga cikin bedroom zuciyarshi na zafi yaje bakin gadonsu ya zukuna ya kwantar da kai jiki ya saki kuka me taba zuciya , Bangaren jameela da Khalil sunsha bacci kiran salla ya tada Khalil yayi salla ya fito gidan wayam ba motsi hakan ya tabbatar da jameela na bacci ya nufi dakinta ya bude ya shiga yayi tsaye a bakin kofa yana kallonta tanata bacci yana so ya tada ta akan tayi salla yana tuno tijarar da tayi masa dazun baya fatan hakan ta sake faruwa don kuwa sosai yake jin ciwon kalamanta ba yadda ya iya ya fita yaje yayo masu take away na abinci ya dawo yaci ya fita daga gidan gabadaya ya nufi majalisarsu abokansa na ganinsa suka fara masa tsiya "ango ango ya haka kafito kabaro Amarya ita kadai? " Yayi shiru yana murmushin dole , Wani yace"gaskiya yau baka da wurin zama anan ka koma ka kula da yarinya" Khalil yayi yar dariya yace"tayi baki shiyasa na fito" se sannan suka barshi aka cigaba da labarin yadda biki ya gudana, Gidan fahad ko da rana faseelat bata fito cin abinci ba ta koshi saboda taci sauran na safe hakan ya basu damar cin abincinsu shida aysha suna nunawa juna zallar soyayya tana rungume akan cinyarsa yana bata a baki tana bashi bayan sungama suka koma dakinshi yana aiki a system tana gefenshi , Yana cikin dubawa yaga 5 ta kusa yayi sauri ya rufe system din ya kalleta tanata tunani bakomi take tunani ba se faseelat don talura ba kular kazarnan kenan tana wurinta matsanancin kishi takeji saboda batason yaji wani dadinta a bed, A hankali ya tura yatsa cikin kunnenta , Tai saurin kallonshi tai karamin murmushi ta sunkuyar da kai, Yana kallon kwayar idonta yace"what are u thinking of? Umma abbu anty? " Tai murmushi ta turo baki , Yace "sorry " da smiling a face dinshi yace"very soon zakigansu kinji zanje na gaido mommy nadawo" Tai saurin marairaicewa tace"plsss yaya ina zuwa ina missing mommy" Ya kureta da kallo yana kallon yarintarta ya saki murmushi yace"baki lpy princess kibari ki samu sauki" Tace "lpy ta lau yaya plss katafi dani ina missing mommy ina son naganta" Ya kuma yin murmushi yace"mommy bazataso kifito yanzu ba kiyi hakuri princess yanzu zan dawo" Yana kallon face dinta yace"kin hakuran?" Ta daga kai a shagwabe, Yayi murmushi ya kamo face dinta ya mata kiss yace"yawwa kanwata sena dawo" ya sauka a bed din ya nufi kofar fita, A hankali tace"Allah ya kiyaye" Ya juyo fuskarshi dauke da murmushi yace"thanks "yajuya ya tafi, Yana tafiya a mota yana tunanin aysha kwana daya tall amma sosai ta shiga ranshi yaune sukayi wuni daya zungur atare har ya fahimci wasu abubuwa game daita bata da hayaniya bata son yawan magana murmushinta yafi dariyarta yawa tana matukar sonshi maganganunta da aiyukanta sun kara tabbatar mishi da haka ya saki murmushi tuno yadda ta iya sarrafa harshe wajen yin magana me dadi da taushi yana cikin tunaninta kiranta ya shigo ya dauko wayar yaga an rubuta kanwata yayi karamin murmushi ya dauka yace"princess" Tai sassanyan murmushi tace"ya hanya? " Yace "lpy lau princess" Tace"Allah ya tsaremin kai ka gaidamin mommy sosai " Yace"I will " Tace"bye "takashe Yayi murmushi yanata kallon screen din wayar ya shiga contact ya sauya sunan da my princess, Yana isa gida ya fito cikin natsatstsiyar tafiyarshi ya shiga ciki , Mommy na falo tana kallo ya shigo da sallama in a cool voice dinshi, Mommy ta amsa bayan ta meda kallo wurinshi tana murmushi kallo daya tai masa tagane yana cikin farinciki sosai, Ya karaso ya zauna kasan seat da take zaune ya tankwashe kafa daya yace" mommy ina yini " Mommy tace"lpy lau ya kuke ?" Yace"lpy lau" Tana murmushi tace"ina daughter tana de cin abinci ko?" Ya daga kai, Tace "yawwa ka kara kulawa daita munyi waya da yanuwanta sun isa lpy dan Allah son ka kula da aysha sosai iyayenta mutanen kirkine masu mutunci " Yace"insha Allah mommy" Mommy tai murmushi tace"ina faseelat tana lpy?" Yace"lpy lau itama" Tana murmushi tace "se bayan kwana biyu akawomin ita naga diyata sosai " Yayi murmushi kawai, Tace"yawwa me zakuci da dare?" Yayi shiru yace"mommy ki huta zanyimana order " Mommy tai dariya tace"son karkadamu nafison nayi mukun " Yayi shiru suna zaune marwan ya shigo fahad ya dago ya kalleshi , Marwan yayi karamin murmushi yace"Yaya inayini?"yana Sosa kai ganin yayan nashi ya nata sheki, Fahad yace"lpy daga ina?" Marwan yace"daga wurin girlfriend dita " Fahad ya harareshi , Mommy tace"tashi kabamu wuri kaida baka da zance sena aure kowa zai kula maka da Matar" Ya mike tsaye yana tafiya yace"mommy kumin auren kugani de har gemu zan ajiye nakoma saka tabani kaji hadisi da casbaha kullum a hannu in kuma lankwashe harshe nafara kalkala da gunna"ya karasa fita Da mommy da fahad sukai dariya mommy tace"Allah ya shiryamin marwan matarshi nabani tausayi" Cikin ran fahad badadi yace"insha Allah zai gyara" Mommy tace"Allah yasa" Suka kara fira bayan sungama ya tashi ya fita, Time din Maghreb tayi yawuce masjid, Jameela kuwa gab Maghreb ta farka duk jikinta na ciwo ta shiga toilet tai wanka ta fito taci abinci ana kiran salla tanaji tai zauniyarta tana kallon wani Indian series game of love, Bayan ishai Khalil ya nufi gida bayan ya siya masu abinci yana shigowa ya samu gidan nata baza kamshi jameela na kwance kan cushion yayi sallama ta amsa tana cigaba da latsar wayarta, Ya karaso ya zauna yana kallon sabon dressing din jameela bumshort da vest tace"sannu da zuwa" Yace"yawwa ya gidan?" Ta tashi zaune tana kallonshi tace"yanzunan fita kayi kabarni ni daya?" Yayi karamin murmushi yace "sorry kirana akayi " Ta tabe baki tace"banji dadi ba" Yace"I'm sorry " Tana zaune ta kuma sauya tasha , A dan tsorace yana in_ ina yace"hope kinyi salla?" Ta kalleshi ta kalli jikinta tace"dama sallar ana ganewa a goshi idan baayi ba?ko kuwa ka medani kafira ne duk kwalliyar danayi don kaine baka ko cemin nayi kyauba " Yace"ni bance baki ba nade tambaya ne kurum kuma kema kinsan kinyi kyau sosai " Ta turo baki tace"a,a ni bansaniba seka fada " Ya karabin jikinta da kallo yace"kinyi kyau sosai beauty saura kiriss fa numfashi na ya dauke dana shigo na daure ne" Tai dariya tace"thanks u muje muci abinci ko" Ya daga kai ta dauki ledar ta nufi dining tanata karkada kugu yana biye yana binta da kallo har ta karasa ta ajiye ta kuma wucewa zuwa kitchen domin dauko plates yanata kallonta yana hadiyar miyau ta dawo ta zauna tai sarving din abincin a plate daya ta debo ta kai bakinshi tana murmushi tace"bude bakin " Yana ta kallonta da murmushi ya bude bakin ta zuba masa aciki sannan ta debo ta saka bakinta suna taunawa suna kallon juna ta kuma debowa tabashi yana taunawa ya lumshe ido yana tuno jiya inama yaji wurin a kulle daba karamin jindadi zaiji ba, Ta debo zata kai bakinshi tace"i love u my love" Yanajin dadi yace"love u too" Tace"uhmmmm!!"Tana mai wani kallo me rikita tunani, Bayan sungama ta dauke kayan takai kitchen sannan ta wuce dakinta ta shiga toilet ta sake wanka ta fito tana yan shafe_shafe ya shigo , Ta juya ta kalleshi tai murmushi , Ya nata kallonta yazo ya zauna bakin bed ta karasa shafan ta isa bakin wardrobe ta saka rigar bacci cotton iya gwiwa ta juyo yanata kallonta tace"wai anan zaka kwana ne?" Yace"da a ina zan kwana beauty?" Tace"dakin ka mana kasan yau dinnan ban lpy" Yace"plsss jameela kizo muyi kwanciyarmu a hankali zanyi bazakiji zafi ba" Ta make kafada tace"cabbb wayo zakamin Nide aa" Ya kalleta yace"to naji amma anan zan kwana" Tace"plss katafi dakinka ka kwanta bayan 7days na warke seka dawo" Yayi yar dariya yace"seven days jameela?" Tace"eh seven days" Yace"duk inata kallonki? Ok kizo kiyi kwanciyarki ba abinda zanmiki" Tace"to kai ka kwana anan din fita zanyi don wlh tsoro kake bani"ta nufi kofa Ya kalleta yayi murmushin takaici yace"dawo zoki kwanta seda safe" Tai tsaye ya tashi yanata binta da kallon shaawa zai fita tace "seda safe I love u" Ya juyo ya kalleta ya fita yaja mata kofar, Ta isa tasa key takoma kan bed ta zauna ta kunna data momcy kuwa na online tai mata magana"momcy I missed u" Mommy tai replying "ina mijinkin?" Jameela tace"na korashi dakinshi " Mimi tai dariyar jindadi tace"shiyasa nake sonki my love" Suka cigaba da chart karshe Mimi ta kira suka fara vedio call sunata abubuwansu, Shi kuwa fahad tunda yakoma gida be fita ba bayan anyi sallar ishai ne aka kawo masu dinner aysha taci kwalliya tana cikin lifaya red ya kira faseelat awaya ta fito cikin doguwar riga pink da black gyale ta dorashi abisa kai zuwa wuya tayi kyau sosai tanata kamshi tasa takalmi hills tanata kwas_kwas ta sauko, Aysha dake gab da fahad ta hadiye miyau masu zafi tanajin kamar ta tashi kamshin faseelat kadai da taji, Fahad ya kureta da ido harta karaso tanata sakin murmushi ta zauna sannan tace"sannu da hutawa dear" Yayi karamin murmushi yace"hope kina lpy?" Ta daga kai tace"kalau kamar yadda kake" Aysha tai saurin katse firar tasu ta mike tsaye tafara sarving spoon da plates nata kara, Hakan yasa duk sukayi shiru sede faseelat harta fahimci inda ayshar ta dosa don haka fuskarta kadai take kallo da dan mamaki, Tagama zuba musu takoma ta zauna tafaracin nata fuska hade, faseelat ma ta dauka tafara tsakura tanata kara satar kallon fuskar ayshar, Fahad ya dauki spoon yafaraci se sannan ya kalli aysha yana ganin fuskarta ya kula da damuwa dasauri ya ajiye spoon yace"princess bakyajin dadin abincinne kifadi me kkso na siyo miki yanzu" Faseelat ta matse lips zuciyarta na zafi tana kallon fahad, Aysha ta girgizakai tai shiru , Ya matso sosai ya riko hannunta ta daga ido ta kalleshi yace"are u OK?" Ta sunkuyar da kai yace "OK sannu ki daure ki dan ci abincin dazun fa bakici sosai ba kirika cin abinci aysha " Ta daga kai ya amshi spoon din dake rike hannunta ya debo yakai bakinta ta bude baki ta amsa tana taunawa tana kallonshi Faseelat tai dogon murmushi ta cigaba da cin abincinta cos wannan karamin abune aysha tayi saboda ita zatayi Wanda ya fishi. [12/30/2019, 9:32 AM] SHALELE😍: *For sale pay 200 through my number 07063721063 and read the complete story happily* 42_ Garabasa Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya karanta suratul kahfi ran jumaa Allah zaisa masa haske har zuwa wata jumaar. Ya cigaba da bata abincin tana ci tana kallonshi tsananin kishinshi takeji dabataso koda ya kalli faseelat bare kuma har yana labari daita ko sakar mata fuska , Shi kuwa yana bata abincin yana kallon bakinta yadda take cin abincin ba karamin sa masa shaawar lips dinta yayi ba yanajin kamar yadan tsotse su, Faseelat dake cin abinci ta dan kalleshi taga yadda suketa kallon juna ranta bace ta mike saboda yadda takeji batare da tace komi ba ta nufi sama tanajin kamar tafasa ihu , Tana shiga ta kulle daki ta wuce kan bed tai zaune tana meda numfashi zuciyarta na saka mata abubuwa da zatai domin in batai wasa ba yar yarinyar data raina seta sa mata hawan jini , Ta koma ta kwanta tana cigaba da saka da warwara , Aysha na ganin faseelat tabar gun taji ranta yayi sanyi ta debi abincin ta nufi bakin fahad da besan ma faseelat tabar gun ba yayi murmushi ya bude yaci , Ta kara debowa zata kai bakinshi ya girgizakai saboda duk abincin ya fitar masa a rai sam bayason yaga ko sau daya yar'amana ta bata rai bare harta shiga damuwa hakan bayamasa dadi sam kuma yanajin ciwon hakan, Ta meda spoon ta ajiye ta sunkuyar da kai, Ya leka fuskar yana cigaba da kallon bakinta tai murmushi zata kauda kai ya tarbeshi da hannu idanunshi kyam a cute lips dinta yafara kissin dinsu yanajin matukar dadinsu, Aysha ta lumshe ido without response amma sosai take jindadin kiss din, Seda yasha lips din sosai sannan ya janye bakinsa yanajin desire dinta, Yana binta da kallo a hankali yace"I have something for u" Ta dago tana dan murmushinta tace"what?" Ya kama hannunta yace"muje kigani " Ta tashi suka nufi harabar gidan suna zuwa ya tsaya bakin dalleliyar motar ta ash colour, Ta kalleshi ta kalli motar, Yace"here is my small gift for u its just a small akan taki kyautar da kikamin" Tana ta kallon motar jin kalamanshi yasa ta rufe fuska tana sakin murmushi, Yayi murmushi ya rungumeta ta baya yace"kunya ta kikeji?" hannuwanta kan fuskarta tace"nagode sosai yaya" Yace"im_im answer me kinajin kunya ta ne?" Tai murmushi hannunta still a fuska yace"OK muje ciki ki koyamin kunyar taki tana burgeni sosai" Ya dagata sama a kafada ya nufi ciki daita , Aysha ta makalkaleshi tanata farinciki, A bedroom dinta ya shiga ya ajiye ta kan bed ya kwanta yana meda numfashi sosai "ahh!ufff!!uhh!!"cikin zolaya Tai saurin kallonshi sound din na tuna mata jiya da daddare, Ya kalleta tai saurin juya kai, Yace"kanwata kina da nauyi kinga yadda nake nishi" Ta turo baki , Ya saki murmushi yace"anan zamu kwana kiyi shirin baccinki kona shiryaki kamar jiya?" Tace"yaya"tana turo bakinta , Ya shafi suma yace"I'm sorry bari naje nayo wanka"ya tashi ya fita, Tabi bayanshi da kallo harya fita sannan ta tashi Tafara cire kaya sannan ta nufi toilet, Jikinta tafara gasawa cos tana ready da marhaban da zuwan angonta gareta cos akan sonshi kowane kalar zafi da azaba zata jura ta fito tai wanka tai alwala ta fito daga toilet din da karamin towel daure a jikinta, Tana fitowa fahad da yadawo yana kwance akan bed yana latsar wayarshi hankalinshi ya koma kanta yayi kasake yana karemata kallo juyin juyayi da kwalwarshi tashiga don tsananin dadinta yana dawo mishi, Tai tsaye tana kallonshi ba don ya soba ya dauke ido sannan ta karasa bakin closet ta dauki rigar bacci silk ta saka ta koma kan mirror ta shafa humras sannan ta dawo ta hau gadon ta kwanta ta juya mai baya, Ya dauke ido akan wayar hannunsa yana bin bayanta da kallo yayi murmushi yakashe wayar ya matsa ya rungume bayanta, Idanunta bude ta lumshe ido jin hannunshi jikinta, Yana bin dogon gashinta da kallo ya kai hanci kansa yana shakar kamshinshi in a sexy voice yace" princess" Ta bude ido in cool tace"naam" Yace"how are u feeling?" Tai karamin murmushi tace"better" Yayi murmushi yace"should I?" Tai shiru tana sakin murmushi, Yayi murmushi ya shafi sumarshi yace"OK sleep banaso na matsa miki but I'm in need of u" Ya dauke hannunshi akan kugunta ya gyara kwanciya yana kallon silin yana tuno rikicewar jiya, A hankali ta juyo ta rungumeshi ya lumshe ido ya bude kanta akan kirjinshi, Ya dora hannu kan gashinta yana shafawa yace"don't mind aysha kiyi bacci nasan u will get hurt saboda rashin sabo" Tana kwance tace"plss karka takura kanka kuma ...kuma I just have only 7 days zaka koma wurinta" Yayi murmushi jin maganarta yana kallon face dinta yace"kina kishi na?" Tai shiru, A hankali yace"meyasa baki gaidata?" Ta girgizakai sannan tace"I'm like that " In a cool yace"she's ur sis ya kamata kina gaidata da safe hakan na da kyau" Ta jinjina kai badon taji dadin maganar ba but zata rika gaidata din kamar yadda ya bukata, Ya janyo duk jikinta tadawo samanshi yasa hannuwa biyu yana massaging two buttuks dinta without saying single word, Ta lumshe ido takara shigewa jikinshi, A hankali yayi kasa da hannun har zuwa gwiwa sannan ya shiga dashi cikin rigar yafara massaging silk soft skin dinta zuwa sama idanunshi lumshe yana samun erect , A hankali ya juyo daita ya zama kugunta na kanshi while jikinta na kallon sama kanshi gefen wuyanta yakai harshe yana lasa sannan yadora hannuwansa biyu akan two breast dinta yana matsawa yana murzasu, Aysha ta kulle ido gam tana jin matukar dadi , A hankali ya kware rigar Har zuwa sama da sannu ya cireta yana shafar duk jikinta tundaga cinya zuwa ciki to breast yana meda numfashi , Desire aysha takara tashi ta cije lips tana dan nishi, Yana ta massaging breast dinta masu matukar taushi da dadin tabawa ya medota gefenshi ya kure nonon da kallo yana matukar jin shaawarsu a hankali ya kai bakinshi akai jin dumin bakinshi akan breast dinta yasa aysha ta saki numfashi me sauti, A hankali ya cigaba da tsotsarsu yana musanya nipples dinta suna jawur sunyi tsaye hakanne ya kara masa dadin tsotsarsu , Sosai yakeson breast a jikin mace tun yana tsotsa a sannu harya fara masu mahaukacin sha yana yamutsa su da hannu yana sha kamar karamin yaro, Aysha ta cigaba da sauke numfashi jin yadda ya rikice yana wasa dasu , Tun tana nishin dadi harta fara na zafi saboda yadda yake shansu a zafafe yana kuma matsarsu wani kalar zafi takeji amma ta daure nishin kawai takeyi dabe iya gane na zafi bane, Gabadaya ya rikice yanajin matukar dadi da so much desire His wish shine ya samu satisfaction a hakan batare da yayi sex daita ba amma ina hakan ya gagara sema wata shaawar can din data kara tado masa, A hankali ya zare jumper dake jikinsa batare da ya cire singlet dake jikinshi ba ya kara matso daita sosai ya daga kafarta daya yafara kutsawa cikin vagina dinta, Ta kulle ido sosai tana jin mugun zafi biyu gata breast gatanan, Wurin yana a dan matse harya karasa shiga ciki dadin ne ya masa yawa besan time daya saki kara ba "uhhhh !!!! Ahmm!!" Yana motsi da joystick dinsa aciki a hankali, Idonta gam bakinta cije take saurarenshi, Dadin ya masa yawa yadda yake samun so much pleasure ya cigaba da nishi sosai idonshi rumtse, A hakan se yaji he need more style don haka ya saki breast din ya jirkitota ya medota samanshi still joystick dinsa na cikinta hannunshi kan kugunta yafara dagata sama yana medota kan bananarshi dake tsaye, Aysha ta kwartsa ihu jin wata zungura da yamata har kusan makoshi ta rika juya kai tana fadin"yaya plssss I'm tired plsss leave me ...its hurting ..ah" Faseelat da har tafara bacci karar aysha ta tadata tai wukil ta tashi zaune zuciyarta na tsananin zafi tanata kyafta ido don kar hawayen tausayin kanta da takeji su zubo duk yadda taso daurewa hakan ya gagara hawaye suka zubomata tasa hannu ta share ta matse lips dinta sosai , Ya nata aiki idanun aysha warwaje ta kuma yin wata karar tace"yaya plssss I will die zan mutu wlh" Ya nata nishi yace"gentle ..gentle!!!"yana fidda numfashi dasauri, Aysha ta wage baki sosai tana nishi da fidda numfashi me sauti tana hawaye, Hakan yakara zuzutashi yanajin matukar dadi fiye da tunani, Har kusan 15 minutes ya kara speed yana sambatu"aysha !!!aysha ..I love u... I'm dying ..u r the love of my life..ahhh!! Oshh...oh god ummm!!" Aysha kuwa ta bude baki tana yarensu na yan Niger tana hawayen azaba, Ga kukanshi gana aysha abin yawa faseelat yawa zuciyarta na tsananin harbawa kamar zata fito ta diro daga kan bed ta nufi fridge ta dauko ruwa masu sanyi ta kafa kai ta shanyesu tass ta wurgar da robar tana meda numfashi amma still tana jin ciwo a zuciyarta musamman da haryanzu tanajin sambatun su da ihun su, Ta zube bakin fridge din a zaune ta rike kanta da duka hannu biyu ta saki kuka me ban tausayi, Fahad nagama yin release ya kwantar da aysha Kirjinshi ya rungumeta tsam yana meda numfashi yana karasa tsiyayewa cikinta , Aysha ta cigaba da hawaye tanajin koina na fitar da suraci zut_zut musamman breast da HQ dinta, Idonshi kulle ya dora hannu kanta yana shafar gashinta kamar yakoma for round two, Digar hawayen aysha a jikinsa ya medosa tunani yayi saurin kwantar daita gefe yana kallon fuskarta idanunta lumshe tana cigaba da hawaye, Hankali a dan tashe yace"I'm sorry aysha banso nayi ba naso barinki ki warke" Tana cigaba da hawaye ta bude jikakkun eye lashes dinta ta kalleshi, Jikinsa mace yace"I'm sorry!!!" Ta koma ta lumshe ido hawaye na cigaba da zubowa, Hannunta na dan rawa ta kama kan nipple dinta taji yananan cos kamar yafita takeji, Jinshi yananan ta cire hannun takara fashewa da kuka yayi saurin dora hannu kanshi yace"plsss kidena kuka" Cikin sanyin murya tace"yaya plss kabani magani inajin ciwo sosai" Yace"kiyi hakuri princess dina let me bring u the drugs " Ya zare jikinshi anata ya tashi yasaka boxer dinshi ya fita dasauri don dauko mata magani, Tanajin ya cire abar takara game kafafunta tana hawaye saboda zafi, Few second ya dawo dasu ya tadata zaune ya bata maganin tasha ta koma ta kwanta tana sauke numfashi, Yace"sannu"in a cool and careful tone, Idanunta kulle ta rasa meke mata dadi, Yayi tagumi yana kallonta da tausayi tuno styles da yayi daita tana Amarya yasashi yin tsoki , Ita kuwa ta kanta take bayan minutes tafara jin raguwar zafin ta bude ido ta kalleshi still yana zaune ta yunkura zata tashi ya riketa yace"don't move ki kwanta" A hankali ta na meda ajiyar heart tace"wanka zanyi inaso nai bacci" Yace"OK..OK" Ya tashi ya shiga toilet ya hadamata ruwan zafi ya dawo ya dauketa ya kaita ciki, Tai kwance cikin ruwan gabobin dake ciwo na samun relief , Yana zaune yana kallonta yace"sannu" Ta bude ido ta kalleshi ya buga tagumi yana kallonta, Murmushi ya kufcemata tai saurin kauda fuska, Ganin haka yasashi murmushi tabbas yarinta na damunta dako dadin jikinta bata gama ganewa ba, Ya kai hannu cikin ruwan yaji sun dan sha iska ya fiddota yafara kokarin yi mata wanka, Ta rumtse ido har ya gama sannan ya kuma daukarta ya medata bedroom ya kwantar daita yasa karamin towel ya tsane duk jikinta sannan yasa mata rigar baccinta ya rufa mata duvet sannan yace"sannu princess yanzu ina ke miki ciwo?" Tace"ummmm!!" Yayi murmushi jin umm ya leka ya dora hannu daya akan breast daya a mara yace"nan da nan ko?"yanata murmushi, Ta kalli fuskarshi ta zare mai hannu tana murmushi, Ya cire hannuwan ya sauke ajiyar heart yace"don't worry zaki saba soon bahaka zaai tayi ba kullum da zafi " Tai shiru , Batare daya ce komi ba ya koma toilet don yayi wanka, Aysha ta kulle ido bakinta cije a lips , Faseelat ko tanata kuka taji difff tadena jin sambatunsu hakan be kara mata komi ba se tashin hankali takoma kan bed tanata kuka bacci gabadaya ya kauracewa idanunta Shi kuwa fahad batare da yayi tunanin faseelat ba yafito daga wanka ya haye bed yanata kallon aysha yana murmushi har bacci ya daukeshi, Bangaren Aliyu seda yayi iya kokarinsa wurin tsaftace katifar jinin wani ya fita wani be fita ba ya goge cikin gida inda jini yabata yayi wanka yayi laasar yakoma asibitin har time din samira bata tashi ba yanajin kunyar iyayenta yafito ya samu wuri ya zauna time to time yana share hawaye, Har ishai samira bata farka ba baba yazo ya samu mama akan sutafi su dawo gobe, Mama ta kalli samira badan taso ba dan dole ta tashi suka fita, Maman Aliyu ma tafito ta sameshi tace"Aliyu kayi hakuri plsss ka dauka hakan daga Allah ne ni zantafi gobe zan dawo kadaure kaci abinci " Ya daga kai kurum shikadai yasan yadda yakeji saboda rashin gudan jininsa, Bayan tawuce da second ya shiga dakin yanata kallon samira ya zauna akan seat ya zuba tagumi maganganun likitane suketa bashi tsoro, Mama tun kan mashin tafara magana "Malan ni kuwa mike damun samira?" Baban samira yace"miscarriage kibari mu isa gida akwai maganar da zamuyi" Tace"to "tana kagare akai, Suna isa bayan yashigo da mashin sunshiga daki tace" wlh auren samira nabani tsoro" Baba yace"ai akwai tsoratarwa domin bayanin likitan ya girgizani" Mama tace"uhmmm""tanason karin bayani, Yace"likita yace mahaifarta batada kwari baxata dauki cikiba idan ana matsa mata bazata kuma iya haifarshi ba idan ana matsa mata nafara tunanin rabuwar aurensu shine yafi alheri garemu" Hankalin mama a tashe tace"shine ya jawo mata miscarriage din kenan ai gaskiya malan ayi hakuri da aurenan kasa yabata takardanta saboda karyazo ya illata mata mahaifa tazo tasamu matsala takasa haihuwa shi kuwa ya auro wata" Baba yace"abinda nake tunani kenan sede yaron tausayi yake bani yanasonta sosai " Mama tace"amma ai rayuwar samira tafishi abun tausayi idan hartaxo bata haihu ba " Baban samira yace"ita kanta samirar tana son mijinta sosai" A zafafe mama tace"to barinta zaai da abunda ke cutar da rayuwarta kuma hatsari ga lafiyarta?dan Allah da zaran Allah yasa taji sauki ka mishi maganar yabata takardarta kawai" Baba yace"zanyi shawara akai" Jin yanata cewa shawara abun yabawa mama haushi cos bawani shawara a batun lafiya da haihuwa ta tashi ta fita ta nufi toilet, Bayan tafiyarsu da mintuna 30 samira tafara motsi aliyu yayi wuff ya matsa gabanta ya rike hannunta, ta bude ido ta saukesu akan Aliyu ta medasu ta rufe ta sake budewa suna cike da hawaye tace"meya sameni Aliyu inane nan?" Ya matse lips kamar zai kuka yace"I'm sorry samira we loose our pregnant " Hawaye suka zubowa samira cos tana shaawar haihuwa kuma tadade tana fatan samun ciki gashi harya shiga ya fita batasan dashi ba, Aliyu ya cigaba da hawaye yana kuka marar sauti, Samira ta shafi cikinta da dayan hannunta tana cigaba da hawaye, Aliyu yakara cewa" I'm sorry bansani ba" Tace"kai shiru Allah zai bamu wasu" Ya cigaba da hawaye tana ganin juwwa cikinta wayam tace "I want to drink water kabani masu zafi " Ya share hawaye yaje ya zubo a cup yadawo yabata tasha takoma ta kwanta tana ta kallonshi fuskarshi ta kumbura sosai saboda kuka, A hankali tace"kayi hakuri " Ya daga kai sukaita kallon kallo , Bangaren alhaji nura ba karamin damuwa yake ciki ba ciwonshi na dan motsawa amma be kwanciya , Yau girkin hjy Rukayya ne tunda tabashi magani ta fita domin yanzu kullim yana rike da waya memakon system batako duba miyakeyiba don ganin wayarshi sirrinshice baruwanta daita, Yana zaune kan bed yayi shirin bacci amma wayarshi a hannu yanata kallon pic din faseelat tayi aure amma yakasa dena kallon pic dinta da Wanda sukayi tare a baya, Yanajin matukar kishi a zuci da ciwo yanzu tana can karkashin wani bashi ba yanata yadda yaso da luxury body dinta, Ya jawo coffee ya kurba ya meda ya ajiye ya shiga messages dinta suna da number duk sunanan yakasa deleting no dinta a wayarshi. [12/31/2019, 3:04 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 43_ Garabasa Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yake karanta suratul kafirun yayin kwanciya bacci Allah ze kareshi daga shirka. Wani message ne daya dade yanajin dadinsa yana kuma memeta karantashi ya bude yana sake karantawa "yakai maabocin kyau kwalliya da murmushi me sanyaya zuciya ina matukar son ka fiye da harsashen tunani ,tunanin ka ne ya wanzomin acikin wannan tsakiyar dare da har nakasa rumtsawa saboda begenka babban burina shine auren ka na zamo mallakinka meyi maka hidima da son farantamaka a ko yaushe fatana Allah yakaimu lokacin dazan bayyana maka soyayyar danake yi maka azahiri kaina musamman ne a zuciya ta kanada babban matsayi I'm sleepless just thinking of u c u tomorrow my sweet dear" Yana gama karantawa ya lumshe ido dukda in yana karatun messages dinta dadi yakeji sosai amma yanzu zafi yakeji a zuciyarshi idan yanayi ,idanunshi lumshe yake tunano last haduwarsu yadda tasha kuka sosai harda rokonshi yadawo besan time da idanunshi suka cika da hawaye ba , Ya medasu be bari sunfito ba ya cigaba da tunanin ta kuma aranshi yanajin one day zata iya dawowa gareshi idan har ba mutuwa tayi ba baze dena ganin zata zama tashi ba, Ya nata tunani bacci ya daukeshi ita kuwa sahibar tashi bakinciki da kishi sam be barta bacci ba , Can cikin dare aysha ta lallaba ta tashi zaune ta tsaya tanata kallon fuskar fahad sannan ta tashi tawuce toilet don yin alwala dama can ta saba sallar dare bare kuma hudubarsu anty tanata mata yawo akan ta dage addua wurin rokon Allah yakara wa mijinta sonta , Harta shiga toilet tayo alwala ta dawo ta kabbara salla fahad be farka ba sai can sautin karatunta da takeyi ba sosai ba ba kuma can kasa ba ya tadashi ya bude ido yaga bangarenta wayam ya juyar da kai yaga tanata salla ya tsaya yanata kallonta yayi murmushi ya kuma rumtse ido ya cigaba da baccinsa, Bayan tayi rakaoin da suka samu ta koma ta kwanta tana kwanciya ya dora mata hannu aciki, Tai saurin kallon hannun tai karamin murmushi, A hankali yace"kawwama" Ta sake murmushi tace"Yaya idonka biyu?" Yace"imm daddadar kiraarki ta tayardani daga bacci ashe ina da hafeeza a gidana?" Tai yar dariya tai shiru ya jirkitota tana facing dinshi yace"banaso kina bani baya banason ina missing single murmushinki " Ta saki murmushi yaja face dinta ya rumtse ido itama ta kulle nata suka koma bacci, Da asuba Khalil ya tashi salla yaje masallaci ya dawo sannan ya nufi dakin jameela yana zuwa yajishi garkame kamar ya juya yatafi saboda tsoron zafafan kalamanta masu kona ruhi sefa yayi tunanin idan har be rika tadata ba shima Allah zai kamasa da laifi saboda matarshice karkashinshi take shine zai cigaba da kula da duk abinda ya shafi rayuwarta , A hankali yafara knocking kofar dakinta yana danyin shiru ko zaiji motsinta se kuma ya cigaba, Jameela dase tsakar dare suka kwanta itada Mimi sunata sex chart dabasu samu sun hadu sunyi ba cikin bacci taji knocking din tai tsoki ta juya ta dorawa kanta pillow ta cigaba da baccinta, Shiru_shiru yanata knocking ta bude taki yafara bugun kofar da karfi ranshi bace"jameela !!jameela kitashi anyi asuba tundazu" Tai banza yaki tafiya ya cigaba da bugawa ,ranta bace ta taso daga gadon tazo ta bude kofar da karfi tana jefa mai wani banzan kallo, Yabi jikinta da kallo yanajin shaawarta cikin sanyin murya yace"lokacin salla yawuce " Ta kalli window taga gari beyi fayau dinnan ba bare kuma fitowar rana time din sallarta kenan tai tsoki a fadace tace"kadenamin haka khalil nace banaso kasan Allah duk ranar da kazo ka tasheni ina bacci karma ka zauna gidannan don wlh se na tabbatar ranka ya baci sosai nace banaso dolene aah ina ruwanka da ibadata ne?" Dukda ranshi na bace dole ya cije don inda zai biye ba karamin jibgarta zaiyiba, Cikin sanyin murya yace"naji kiyi salla ki dora breakfast sannan anjima zakiyi abinci da yawa zaakai gidan hjy abawa dangi" Tunda ya fara ta bude baki tana kallonshi wai ta dora break early in this morning sannan kuma wai tayi girki da rana, Tace"amma Khalil kamin adalci kenan ina Amarya ina fama da jikina zakace na dora tukunya wai bama haka ba har inyiwa dangi sanwa tunyaushe aka dena wannan kauyancin to nide bani lpy bazan iya girki ba bare kuma harsu dangi su samu sede ka shiga kitchen kasamu abinda zakaci ni karkasamu damuwa badole senayi abinci ba waya kawai zanyi akawomin har kofar gida" Khalil yace "wai jameela me kikeso ki zama ne? nifa mijinki ne aljannarki na wurina meyasa kikeso ki sauya rayuwarki daga bin dokokin Allah zuwa saba mishi haba jameela ina duk son da kike cewa kinamin ina kalamanki masu dadi da murmushinki me sanyayamin zuciya duk nayi bankwana dasu tunda na aureki?" Hancinta dage tace"oho" ta juya ta koma cikin dakin bayan ta rufoshi da karfi , Khalil yabi kofar da kallo zuciyarshi na zafi ya juya ya koma dakinsa yayi zaune yana tunanin rayuwa tabbas in aka daure haka gashi can da hawan jini, Shi kuma tashi jarabawar kenan fitinanniyar mata kode yayiwa Allah wani laifine da ya hadashi da jameela ?duk kusa ya kasa tunanin akwai wani abu da yayi na kuskure a rayuwarshi saboda baya daukar abinda yakewa hjy awani babban abu , Jameela ta koma tai kwanciyarta tanata tsoki wai hutun kenan ashe aurenma ba Hutu bane har gwara gida anya zata iya sati a gidannan kuwa? Tanata tunani bacci ya dauketa, Bayan fahad ya dawo masallaci ya nufi dakin faseelat don yaji yadda ta tashi, Yana zuwa yaji kofar rufe yafara knocking a hankali, Faseelat da bayan sallar asuba bacci ya dan dauketa ta bude ido ta zubasu akan kofar ya nata knocking tai banza dashi, Jin shiru yasa yakara sound din knocking din tai shirunta domin mugun haushinshi takeji sekace kanshi farau sex ya zauna yayita zunduma ihu kamar an hadashi da mata goma , Yana zaton tana bacci batai salla ba ya cigaba can zuwa tai gyaran murya "umm um!!!" Jin haka yasa yagane tana salla yakoma ya shiga dakin aysha hartayi wanka tana make up daga tsaye da alamu sauri takeyi yaje bayanta ya harde hannuwa yana kallonta tanata sauri sede taganshi a madubi tai murmushi ta cigaba da makeup dinta ya isa bayanta yana murmushi yace "wannan kwalliyarfa?" Tai dogon murmushi tace"for u " Yace "woww!!!" Yana kara binta da kallo ta sunkuyar da kai tana cigaba da murmushi, Tana sanye da pencil wando da riga duk ta manne mata a jiki kallo daya yayiwa breast din yagane ba bra aciki saboda nipple dinta na afili, A hankali yadora hannu kansu idanunshi lumshe yace"ya suke dasauki?" Tai shiru tana jin kunyar bashi reply , Yace"ehnn? inaso na kara ganinsu kinsan bana gajiya dasu" Tai shiru , Yace"to shikenan "ya fara kokarin saka hannu cikin rigarta , Tai saurin rikeshi tace" Yaya plsss zanje na gyara gidane" Ya bata fuska yace"ban yadda ba kije ki kwanta ki huta faseelat zatayi" Ta girgizakai tace"ai girkinane zanje nayi Sena dawo" Yace"OK kibari zanyi" Ta kalleshi tai murmushi tace"tow muje katayani de don nasan wani aikin na mata ne" Yayi murmushi yana rike da hannunta suka fita ta nufi dakin shi don gyarawa shi kuma yafara mopping gidan, A tare sukai aikin yayinda faseelat na can na bacci can Karfe 8 mommy ta kira wayar aysha, Aysha taje ta dauka tana faraa tace"mommy ina kwana?" Mommy tace"lpy lau 'yata ya jikinki?" Aysha tai shiru tana jin kunyar tambayar jikinta , Mommy tai saurin cewa "me kkso kici ne yau?" Aysha tace"bakomi " Mommy tace"plss daughter kirika cin abinci jiya kinci kazarnan kuwa?" Ran aysha ya baci tuno kazarta da faseelat ta cinye muryarta takarayin low tace"eh naci " Mommy tace"yawwa yauma zan aiko da farfesun kifi kiyi kokari ki cinye duka" Aysha tace"to mommy " Mommy tace"yawwa ki kula da kanki ta kashe kiran, Ba jimawa aka kawo kulolin time din fahad na sashenshi ta dauki ta kifin takai daki takai sauran dining , Bayan fahad ya fito ya sameta falo zaune , Yayi mata murmushi ya juya ya nufi sama kiran faseelat , Still tana bacci knocking dinsa yasa ta tashi taje ta bude fuskarta kumbure, Tana budewa ya bita da kallo gabanshi na dan faduwa dakaganta kasan tasha kuka a hankali yace"queen mike damunki ne?" Tana tube rigar bacci zata saka towel tashiga wanka a fadace tace "Kaine damuwata dear kaine duk problem dina" hawaye suka zubomata shar ta matse lips dan kar kukan dake zuwa mata ya fito, Ya nata kallonta yace "queen kinsan me kike cewa?"ranshi najin zafin maganar Tace"bansaniba dama ka auroni ne donka wulakantani ka medani bawata ba meyasa ka aureni idan har dama kasan ba wani so kakemin ba? Na karyata ka fahad na karyata duk wata Kalmar so da kake fadamin baka sona banice kakeso ba " Ya matse lips yanajin zafin maganganunta sosai , Afadace tace"kanku akafara soyayyane kanku akafara aure kanku ne akafara sex da zaku rika ihu kuna tada hankalina kuna konamin zuciya aiba sekun fito fili kun fada kuna making sex ba nariga na sani ba kallonta zakai tayi ba amma se anhada da ihu?" Fahad ya bude ido yana binta da kallo yadda take mai fada sosai kamar yayarshi, Tace"ka cigaba da abinda kakeyi da sannu duk son da nake maka zai fita daga zuciya ta"tana gama fada ta wucewarta toilet tana sharar hawaye, Yayi tsaye yana kallon kofar toilet din last maganarta tafi masa zafi wai sonshi zai fita a zuciyarta shi miye laifinsa kwata_kwata baya sanin time da yake ihun, Ya juya ya fita ya koma gun aysha dake dining, Tana ganin fitowarshi tagane ranshi bace yake yana zama ta tashi tana murmushi ta fara zuba abinci a plate tana cewa"Yaya yau ni zanyi maka girki baka taba cin sanwata ba don haka zan kira mommy nace tadena kawo abinci inason nayiwa mijina da kaina" Ba don yaji dadin maganar ba yayi karamin murmushi,, Yace"dama kin iya girkine?"yana boye damuwarshi, Tace"ba sosai ba ina girki a gida abbu yafi yiwa dadi" Yace "nima zaimin dadi sosai amma kibari sai bayan week" Aysha tace "plss Yaya so nake kaci abincina kaji tasting din inbeyi ba zan kara koyo saboda jindadin ka Yace" to ayimin girki medadi Amarya " Ya dauko spoon zai saka ta amsa ta ajiye tasa hannu ta debo doya da egg source takai bakinshi tana mai murmushi me sanyi yanata kallon hannun ya bude baki ya amsa yadan hada da yatsanta , Tai saurin janyewa tana yarfa hannun tana "wayyo zafi_zafi " Abun yabashi dariya cos bewani ciza ba ita kuwa ta dage zafi zafi kamar gaske, Ta dena cewa zafin tana kallon dariyarshi , Yayi shiru yace"princess na cijeki ko ?" Tai murmushi tace"eh mana haka fa jiya kaita cizona a...."maganar ta fito mata ba shiri tai saurin yin shiru, Ya zuba mata sexy idanunshi yana kallonta yace "a ina ?" Yana boye murmushinshi , Ta dan kalleshi ta dage kafada ta girgizakai, Yace"sekin fada inane? " Ta turo baki da dan murmushi akai, yace"nan ne ko ?"yana niyyar damko breast dinta, Ta tashi dasauri tana dariya yabita yana cewa "come back u most show me" Suka fara zagaye falon tai nan yabita takoma nan yabi, Faseelat da tai makeup ta nufo kasa ba dan taje dining ba don kawai tagani maganganunta sun dameshi ko kuwa soyayyarsu sukesha? Tun kan ta sauko ta rikajin surutunsu kasa_kasa da sautin dariya zuciyarta na zafi bata karasa saukowa ba ta leka segani tayi suna wasa zuciyarta tai mummunan bugawa, Wato tana can tana kuka shi yananan yana soyayya duk maganganun da tai masa ko ajikinsa tunda yana tare da aysha ta juya ta koma ciki tana zubda sabbin hawaye tun kafin takai daki tunanin alhaji nura ya fadomata yadda ko sauyin voice dinta yaji seya rikice in kuwa bata lpy ba barci da kwanciyar hankali ana cewa kowace soyayya da sabaninta su kuwa tasu lpy lau don kullim yana biye duk abinda zai faranta mata shi yakeyi , Ta dafe goshi tana kuka da sheshsheka tana missing soyayyar alhajinta, Ta tuno wani time da bata lpy yakasa jurewa harseda shima ya kwanta rashin lpy, Ta kuma tuno cikin dare zata iya tashinshi tace ga abinda takeso kuma baa daukar time ankawo dukda iyalinshi "wai meyasa naki aurenshi ne meyasa banyi tunanin abinda zai faru gaba ba?" Ta dauki wayar ta ta latso number dinshi tana kewar rarrashinshi da yake mata a kowane time data keyin shagwaba jitakeyi kamar ta kirashi ya rarrasheta kota samu sassaucin zafin da zuciyarta ke mata sosai take bukatar me rarrashin zuciyarta, Idanunta na hasko mata su fahad suna wasa suna sakarwa juna murmushi hartai dialing number alhaji tai saurin datsewa gudin karta kara rikita masa lissafi bayan yaji sauki tashiga tai deleting number dinshi sede ta riga tagama haddace ta akai kamar ABCD, A hankali ta zame ta kwanta duk jikinta na zafi saboda zafin da zuciyarta ke ciki, Haushin kanta kawai takeji sunyi shekara da alhaji amma saboda haduwa da fahad na dan lokaci ta zabeshi akanshi inama tagama cusa masa sonta ina ma tasan ko yana sonta din kokuwa duk yaudara ne burinta mijin novel gashi abun tunkan ta shigo ciki yasha banban soyayyar datake fatan yi da saurayi bata samu hakan ba rungume _rungume kisses dasauransu da take fatan morarsu shima bazasu samuba soyayyar da takeji anayi tata bata kai haka ba duk abubuwan da take tunani basu faru ba se akan aysha itace duk akewa Wadannan Wanda da a gidan alhaji ne itace zatasha duk Wadannan gatan kuma bata mance ba yafada mata baze hadasu ba kar a takurasu hartana rokonshi ya hadasu inama shi dinne ta aura tazama itace yarinyar itace ake tarairaya cikin matan ba yanzu ba da aka raina mata wayo itace babba kuma itace karama taja dogon tsoki me cike da takaici inama hannun agogo zai dawo baya ? Inama da alhaji aka daura mata auren gwara ta rika ganin tumbinshi da kibar tunda yana tsananin sonta akan auran muradinta fahad da tun ran farko yafara hargitsa mata brain, Tanata hawaye da tunani barkatai barci ya dauketa tanata ajiyar heart, Su fahad ko ayshar ce tagaji takoma kan kujera ta kwanta tana meda numfashi yazo ya zauna kusa daita ya kwantar da kai jikin kujerar yana tunanin kalaman faseelat wai zata dena sonshi memakon ma ta nemi yadda zai kara sonta aa sede tana nunamai zata dena sonshi to me take nufi? Hannun aysha da yaji kan makogwaronshi yasa shi yin shiru dan tudunnan na wuyan wasu mazan tadora yatsa akai tadan luliya sannan ta dauke hannun, Yayi karaf ya rikeshi ya meda kallo gunta tai dariya ta sunkuya da kai tace"ba zafi ai" Yace"ehm nima in nataba nan adena cewa akwai zafi" Ya jawota sosai zai rungumeta jikinshi wayar ta tafara ring tai saurin tashi ta duba taga ummanta ta dauka tana murna ta nufi ciki tana fadin" Umma na " Umma tace"naam aysha na kina lpy? " Tace"lpy lau Umma ina missing dinku" Umma tace "ina fatan kina kula da kanki?" Aysha tace"eh Umma kuma mommy na kula dani sosai Umma mommy na sona " Umma tai dariya tace"kema seki kara sonta kinji kina mata biyayya ki kuma kula mata da danta" Aysha tai murmushi me sauti, Umma tace "ga abbu" Jikinta har rawa ya rikayi don murna tace"abbu ina kwana?" Yace"lpy lau kina lpy? " Tace"eh abbu Nigeria akwai dadi" Yayi dariya yace"yayi kyau aysha har kinmanta Niger ko?" Tai murmushi tai shiru cos da akwai difference da yawa Niger mahaifarta garinta garin dangi da iyayenta da kowa nata Nigeria kuwa garin masoya guda biyu soyayyarsu kadaice take samu taji dadi sune kadai ke debemata kewa, Yace"Allah miki albarka " Tace"ameen abbu" Yace "Allah yabaki lpy" Tace"ameen"yakashe kiran, Ta koma kan bed ta kwanta tai shiru tana tunanin rayuwarta a Niger tana kewa, Bayan shigar aysha bada jimawa ba fahad ya tashi ya nufi dakin faseelat zuciyarshi cike da fargaba karta kara masa kalaman da sukafi na dazun zafi amma yanason ya kwantar mata da hankali, Yana shiga ya sameta kwance a hankali yaje ya zauna gefen bed din yakira sunanta , Ta bude idanunta dake jawur ta kalleshi cos baccin dama bawani dadi yakeba, In cool yace"plsss kiyi hakuri da abubuwan da suke faruwa I know akwai ciwo amma kigane aysha yarinyace tayi kankanta kuma batada isassar lpy tana da ajanu sun takura mata tana cikin kewa tana bukatar kulawa sosai shiyasa zakiga ina kulawa daita saboda bata da kowa kuma amana ce gareni" Tace"naji shikenan"heart dinta na zafi, Ta juya mai baya, Ranshi bace yace"faseelat why are u doing thing like this ne gabadaya kinaso kisawa kanki damuwa akan abinda bana damuwa ba kince ihu muke idan muna sex which ba laifi bane don munyi shes my wife " Ta tashi zaune cos bata da hakurin rikon magana aciki, tace"nasan matarka ce kuma tabbas bakuyi laifiba banaso kudena Ku cigaba har arika jiyoku a makwabta sannan kace ita yarinya ce tayi kankanta amma dukda haka kake hayeta kana sex daita ? Macen da zata iya daukar namiji hartana ihu ba yarinya bace,and ita amana ce akabaka nikuwa ba amana bace Allah yabaka?"hawaye suka zubomata tace "nasan da banbanci aysha yargata ce tana da iyaye masu kudi so dole tazama amana ni kuwa banda gata sannan iyayena basa dashi karshema ni marainiya ce " Yayi kasake yana kallonta sosai take caza mai brain his imagination duk badede bane daya ke tunanin babbar budurwa me shekaru tafi me karamin shekaru tunani da hankali wannan kawai hangen shine ya danganta da halayya da kuma tarbiyya gashi de yana ganin hakan a gidanshi, ko so daya baya tunanin aysha zata iya fadamai irin Wadannan kalaman ba kunya bakomi koda kuwa rabinsune , Yayi tsoki ya tashi ya fita dan karta kara yabomai wata me zafin, Yana fita itama faseelat tsokin taja tana jin haushin shi cikin rabin abinda takeji batai wani abu daya ragemata zafi ba, Ta dauki wayar ta ta kira rabia, Rabia ta dauka tace"uwargidan fahad sorry nabarkune kudan samu time kuhuta gajiyar biki sannan nazo dama inanan zuwa yau" Faseelat tai ajiyar zuciya tace"OK kibiya ki daukomin motata ki kawomin "muryarta dishe Rabia ta fiddo ido hankalinta tashe da dan mamaki tace" kamar kina kuka?" Faseelat tace"kibari kizo idan motar tayi kura kikai a wankomin sannan" Rabia tace"waike miye zaisaki kuka nan kusa nifa kindagamin hankali " Malulun bakin ciki a makogwaron faseelat tace"rabia kibari kizo waini fahad zai wulakanta nice zai meda ba kowa ba wai rabia kinsan meke faruwa gidannan kuwa ?"tana niyyar fashewa da kuka, Rabia tace"yi shiru kiyi hakuri kawata gani nan tafe wanka kawai zanyi amma ki temaka kidena kukan kafin nazo" Faseelat ta latse kiran kawai takoma ta kwanta wata irin yunwa takeji ko jiya da dare bataci abincin kirkiba yanzu kuwa tsoron fita ma take tasamu suna me kankat dinma a falo ta tabe baki tuno maganarta datake cema friend dinta "wlh fitowa falon nanma seya gagareta" gashide karshe itace fitar ke neman gagara . [1/1, 1:40 AM] SHALELE😍: Pay 200 and read 07063721063 44 Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yake karanta suratul mulk a kowane dare Allah ze kareshi daga azabar kabari. Bangaren samira kuwa tunda dugu_dugu su mama sukazo tare da kayan breakfast baba ya mata ya jiki ya tafi shima Aliyu bayan ya gaidasu ya tafi gida domin ya hutu don ko kadan jiya beyi barci ba, Mama na ganin kowa ya tafi ta kalli samira tace"samira ya jikin?" Samira tace"dasauki" murya very low, Mama tace"sannu kitashi kiyi breakfast ko kadan ne" Samira tace"Aliyu yabani" Mama ta tabe baki tai shiru tanajin haushin samirar saboda bataga wani alamar tana jin haushin zubarmata ciki da yayi sila ba, Fahad barin gidan yayi ya tafi gaida mommy, Few minutes sega rabia da motar faseelat megadi ya wangale mata gate ta shiga tai parking a parking lot ta fito ta shiga ciki, Bakowa main Palo tawuce sama direct bayan tagama karewa falon kallo tana yamutsa fuska, Tana zuwa kofar faseelat ta murda handle kawai ta shiga kai tsaye, Faseelat ta dago ta kalleta rabiar ta zaro ido tace"kinganki kuwa kwana biyu har kinfara rama" Ta karasa ta zauna faseelat ta turo baki tace"badole na rame ba ke ko mutuwa kikaji nayi karkiyi mamaki don da ina da karamin hawan jini da tuni na mutu " Rabia tace"haba dan Allah wai miye?" Faseelat tace"rabia nice amarya a gidannan bawai uwargida ba da muka sani sabida yace auren aysha akafara daurawa before ni " Rabia tace"lalle ma fahad" Faseelat ta cigaba da cewa"first night dinsu bakiji ihu ba ranar saura kiriss na kona gidannan duk kowa ya kone maganganunsa ne suka karyamin zuciya nafasa yanzu kullum ihu yanata nan_nan da ita har uwarshi ke aikomata da kayan mata ranar Sega kazar hadi a dining ke kawata abun yayi waste wlh bana bacci" Rabia tace"ni wlh harkin bani kunya mezai hanaki bacci ihunsu ? Miye ruwanki Allah sa mike suke sawa seme ?sannan don yace itace uwargida fine ki zama ta biyun mana ai kedin de kece ba sauyi ita mommynshi me zaki damu kanki saboda ita bayan tun kafin kishigo kinsan bata sonki ita kuma wannan shegiyar buzuwar diyar ai banga wani abu data fiki da zaki daga hankali kanshi ba wlh kinfita a komi miye zata nunamiki ni wlh kinma batamin rai" Faseelat ta dora hannu a gemu ta kure rabia da kallo tana nazari, Rabia da ranta ke bace na takaicin faseelat tace"seki zauna kina kishin banza kije ki mutu sun samu fili ko arbain bazaai ba zasu cigaba daga inda suka tsaya koda inajin labarin buzaye na amshe gida danaga taki kishiyar wlh bankawo haka araina ba yo ina abun kishinma anan?" Faseelat tai mata kallon sama da kasa tace"yimun shiru se shegen cika baki da zakiga alhajinki da wata budurwa kila har zauci zakiyi" Rabia tace"wannan saboda bansan daita bane amma kefa kinsan daita kuma matarshi ce saboda me zaki hana kanki sakat ki takure wuri daya kina kuka kamar wata yar firamare Allah faseelat hmm!!!" Faseelat tace"nifa bazan iyaba ina kishin shi agabana yana rungumeta yana bata abinci a baki ni so daya bantaba samun hakan ba" Rabia tace"kina da aiki kuwa to wlh ki yaye wani kishi ki ajiyeshi gefe ki nuna ko a jikinki kifita ki wataya cikin gidanki ki nuna kedin wayayyace ki kwatarwa kanki yanci da kanki danfa kina kishin namiji baze hanashi abinda yaga dama ba kiyi tunani" Faseelat tai shiru, Rabia ta mika mata key tace"gashinan tafiya zanyi idan kin amshi gidan nadawo " Faseelat ta amshi key din tace"karma kidawo yar rainin wayo zakizo kina min fada" Rabia tai dariya tace"wlh bakiji yadda nake jiba kamar muyi musanyar heart kishin banza Allah sharewa zanyi in nuna bandamu ba suyi sugama amma sunga ana damuwa ai gobe zasuyi kinga ki sauya rayuwar gidannan tun wuri " Faseelat tace"naji ni harya fara futarmin a rai kamar dama duk karya yake yi baya sona" Rabia tace"karkisa haka ranki kibashi time kinga shi sabun shigane sannan ita amarya kota buzuzuce ana dokinta ki basu time kigani kema turn dinki zaizo" Faseelat tace "naji zan gyara yunwa nakeji tun jiya fa rabona da abinci muje kitayani nayi ko white pasta da yar source naci" Rabia tace"ko kefa Allah kitashi tsaye Wadannan buzayen in sun samu wuri zakisha mamaki" Suka tashi suka nufi kitchen atare suka fara girki rabia nata kara kurara kanta in itace yadda zatai saboda faseelat ta sauya, Bayan sungama suka fito falo suka zauna suna ci suna cikin ci fahad ya shigo kallo daya ya musu ya nufi sashen aysha faseelat tace"ah dear sannu da dawowa" Ya juyo ya kalleta tanata murmushi yace"yawwa" yawuce ciki ranshi bace ganin motar da tace dole daita za tazo, Faseelat ta kalli rabia tace"kinga irinta ko?" Rabia tace"tobake kikaja ba" Faseelat tace"hmmmm!!!" Fahad ya samu aysha na bacci ya zauna ya bude system dinshi yafara aiki yana tunanin faseelat me take nufi da kawo motar ko dan kawai ta bata masa rai? Tabbas badadi amma yayi deciding kyaleta ko nuna yaga motar bazai ba, Khalil be samu yayi break ba domin damuwa bata barshi ba yayi wanka yafita yabar gidan dukda yana hutun amarci, Ita kuwa jameela sai 11 ta tashi, ta farka da missing kayan jindadi kwana biyu bata samu tasha ba ta shiga wanka ta fito tana kan mirror ta kira Mimi seda tai kira biyu sannan Mimi ta dauka tace"ina class ne daughter kintashi lpy?" Tace"im_im momcy inata missing dinki gashi babu kome na debe kewa banajin dadin gidan kamar na fita na siyo" Mimi tace"aa kibari zan aiko miki dasu ni banda time amma zansa kawata ta kawo miki " Jameela tace"I do love u so so much momcy kina shagwabani" Mimi tai dariya tace"kiji dadinki daughter bye"takashe kiran, Jameela tai murmushi ta cigaba da kimtsawa tagama ta fito ta shiga kitchen dan dole ta hada indomie sannan ta koma falo tana cikin ci Khalil yashigo, Ta kalleshi tai murmushi tace"sannu da zuwa mijina" Ya kalleta fuskarshi hade zai wuce part dinshi, Tace"ni zaka share menayi maka? Ni harkata kawai ke banaso kana shiga" Ya wuce batare daya juyo ba ta tabe baki ta cigaba da cin indomie dinta, Bayan 3hrs taji ana knocking taje ta bude Sega wata kyakkyawar budurwa chocolate color tana sanye da pencil wando da half gown da dan gyale a saman kai, Tana da shape sosai da body structure breast dinta a tsaye sunyi sama while cikinta matse yayinda kugunta ya bude zuwa kasa kuma ya tsuke tasha bakin glass a face, Jameela tai mata murmushi tace"kishigo" ta juya ciki Budurwar tashiga jameela ta kaita har bedroom ta kawo mata lemu ta zauna gefen bed tana zubamata tace"momcy ta turoki ko?" Budurwan me suna amisha ta zare glass tace"ehm "ta bude hand bag dake hannunta ta dauko Leda da wasu drugs da jameelar bata saba shaba tace"gashi sis"tana mata wani kallo da sexy eyes dinta, Jameela ta amshi ledar ta bude ta leka ta dago ta sauke ajiyar zuciya tace"nagode sosai harnaji sanyi sis" Amisha tai murmushi ta dauki lemu ta kurba ta meda kallo gun jameela tana mata kallon shaawa tanajin kamar ta jawota jikinta ta mike saboda bazata iya jurar kallonta ba tace"natafi " Jameela tace "nagode sis" Amisha ta meda glass tafita, Jameela ta dauki kwalba daya ta bude ta kafa kai tana kwankwada tass ta shanye sannan ta ajiye kwalbar gefe tana tandar baki ta tashi ta saka kwalbar a karamin dustbin dake cikin bedroom din sannan ta dauki sauran ta saka a lokar madubi tanata lumshe ido taje ta sheme kan bed hannayenta bude tanajinta wasai tanata lumshe eyes tana murmushi bacci ya dauketa, Karfe 1pm rabia ta tafi time din aysha ta farka ta kira Mommy, Mommy ta dauka tace "daughter kina lpy?" Aysha tace"lpy lau mommy dama...dama inason nayi girkine" Mommy tace"girki aysha?" Tace "uhmm mommy plsss " Mommy tace"to kibari sai zuwa jibi kin kara warwarewa sekiyi kinji kiyi hakuri " Aysha tace"to" dukda ba haka tasoba ta tashi ta fito falo tana fitowa ta samu faseelat zaune ta dora kafafuwa akan center table tana kallo tai saurin komawa ciki ta wuce toilet dan yin alwala, Faseelat kuwa seda taji kiran salla takoma daki tai salla ta sake fitowa falon, Aysha nagama salla ta dauki farfesun kifin da mommy takawo dazun ta cinye tass tana tuno yadda faseelat ta dage cinshi jiya ,tatashi tayo brush ta dawo ta kunna TV a dakinta tana kallo, Shi kuwa fahad masallaci ya tafi yana dawowa ya sameta falon ita kadai , Yaje ya zauna ya sunkuya yana latsar wayarshi, Faseelat ta medo kallo wurinshi ta kalleshi ta shareshi , He's thinking zatai masa magana kota bashi hakuri yaji ta kyaleshi , A hankali ya dago ya kalleta tanata kallonta ya tashi ya nufi dakinshi, Ta kalleshi ta tabe baki ta cigaba da abinda takeyi,tana zaune aka kawo lunch ta amsa ta zuba nata a plate ta haye sama don bazata kara zama dining ba tunda anan sukafi mata iskanci, Su fahad sunzo ci sunga an diba don haka sukaci abincinsu hankali kwance , Bangaren abida mai ciki kuwa tanata boyon kanta tadena yawan zama falo saboda kar hjy Rukayya tagane sannan magungunan likita sun temaka sosai wurin saukin laulayinta shi kuwa alhaji hankalinshi baya kwance yakasa fahimta kullum abida se sunsha waya da sahibinta jamil HQ yana nunama cikinta zallar soyayya, Karfe 5 na yamma alhaji jafar thermocool ya iso kofar gidansu mansura ya tura kiranta, Ta fito fuskarta ba yabo ba fallasa , Yabita da kallo kullum tana karamai kyau yace"barka da fitowa" Bata bashi reply ba tace"inayini?" Yace"lpy lau Hjy samira" Tai shiru, Yace"mansura nade kara dawowa ina rokon ki amshi soyayya ta samira bana nufinki da wata manufa bace raya sunnar maaiki S.A.W)" Mansura tace "Nide dan Allah kayi hakuri bazaka soni da ainihin color tawa ba" Yace"mansura ki yarda dani plss" Mansura tace"kanason bakar mace ?zaka iya zama daita haka a bakar?" Ya kalleta yayi murmushi yace"sosai ko musamman ma idan kece" Tayi shiru tace"ina tsoron kazo ka sauya daga baya" Yace"bazan sauyaba wannan shine gaskiya kin amince?" Tai shiru saboda bama karamin yaki bane itada mama intaji yadda sukayi in taki ,yayi murmushi yace "to nagode sosai Allah yasa miki sona koda digon Wanda nake mikine" Ta sunkuyar da kai sosai tace"zan koma gida" Yace"nagode yau ina cikin farin ciki sosai " Ta juya ta nufi cikin gida yanata kallon kugunta dake cikin hijab ya girgizakai ya shiga mota ya tafi, A ranar magana bata kara hada faseelat da fahad ba ita kuwa aysha bata ko bari sun hadu ba, Da dare ba abinda akafasa suna sex aysha harda kisses take mishi saboda tsimin mommy fahad yayita ihu yana sambatu abinshi , Faseelat na kan bed tana kallo ta kara kure volume din TV dinta sannan ta kwanta zuciyarta na zafi ita batajin zata iya dauriyar da rabia ke fada, Da safe fahad ya shigo suka gaisa fuskarshi daure , Har zai fita tace"dear kayi hakuri akan jiya plss" Ya juyo ya kalleta he's expecting yauma zatai complain ihu cos shikanshi yasan jiya yasha dadi marar misaltuwa se yaji different abu daga bakinta, Yace "don't mind" ya fita daga dakin, Ta tabe baki tace"base kuyi tayi ba" Ga breakfast bata fitoba cin abinci taren ya fita mata dukda yaje kiranta tace takoshi yanzu zataci after, Gidan Khalil yau ma seda ya tada jameela amma ko fitowar tai masifa batai ba saboda drugs data sha kafin bacci yajuya ya shiga kitchen ya hada tea yasha yafito duk gidan yayi kura yayi shara da mopping yayi wanka ya fita da kewar jikinta, *The following day* Da asuba fahad yayiwa faseelat magana bayan sungaisa yace"plss queen kirika fita muna cin abinci tare banason yadda kikeyi" Tai murmushi tace"ba wani abu bane wani time banason ci time da kuke ci amma zanrinka fitowa" Yayi murmushi jin batai musu ba yace"thank u" Tai murmushi ya kureta da kallo yana tunanin nata first night ya tashi ya fita, Don haka time na break nayi ya kirata awaya ta sauko taisa dining taja kujera ta zauna , Aysha tace"anty ina kwana?"batare da ta kalleta ba, Faseelat ta tabe baki jin sabon salo tace "lpy lau" a takaice, Fahad na cigaba da cin abincinshi aysha tatashi tasawa faseelat tafara tsakura tana jefawa aysha kallon tsana kanme zata gaidata yau ?ba makawa wata kissarce ta shirya, Suna gama ci faseelat takoma dakinta ita kuwa aysha ta gyara gida sannan ta zauna hutawa , Karfe 12 tashiga kitchen tanata murna zatai girki wa fahad, Tai tunanin yin fried cous_cous da chicken stew tafara aikinta tanata farinciki, Cikin kankanin lokaci gidan yagame da kamshi tana cikin aikin ta fito ta shiga toilet don yin fitsari, Saukowar faseelat kenan taji kamshi yagame gidan this means amarya tafara girki ba shakka abincin zai dadi daga jin kamshinshi cikin ranta tace"aikuwa baki isaba girkina zai fara ci" dasauri tashiga kitchen din ta bude miyar ta dauki gishiri ta zazzaga sosai ta yamutse tanata jin kishin kamshin abincin ma kanshi ta bude cous_cous da ayshar ta sauke ya gama haduwa ta zuba gishirin ta yamutsa ta fito ta komawarta sama, Ita kuwa aysha daga fitsari ta hau toilet tunda tazo batai kashi ba se yau dinnan tagama hankali kwance don tasan wutar datasa yar kadance tai tsarki ta tsane jikinta sannan ta fito ta koma kitchen ta juye abincin a warmer ta karasa soya miyar ta sauke ta zuba a warmer ta dora a tray da kayan ci takai kan dining tanata murmushi tashiga toilet tai wanka ta fito tai simple kwalliya da gown jikinta ta nufi part din fahad , Tana tura kofar ya dago da face ya sauke idanu kanta tai murmushi ta shiga tace"Yaya lunch is ready" Ya sakeyin murmushi yace"yau zanci abincin da bantaba cin irinsa ba" Ta jinjina kai tana murmushi, Yace"OK kiyowa faseelat magana ganinan fitowa" Ta juya ta fita don kiran faseelat, Yayi saving aikinshi ya rufe system din ya fita ya zauna dining, Aysha taje kofar dakin faseelat tai knocking so biyu tace"anty kifito muyi launch" Faseelat data fito wanka tace"ganinan" tana boye dariyarta, Aysha ta juya ta koma dining tanata murmushi ta bude warmer fahad ya lumshe ido yabude tai serving dinshi tayi anata dana faseelat takoma ta zauna, Lokacin ne faseelat ta fito ta saka single zane da riga takashe dauri tazo ta zauna, Fahad yakara Jan numfashi ya dauki spoon yacewa aysha"kinsan akagare nake nafara ci" Tai murmushi idonta kanshi tanaso taga yanayinshi idan yaci, Faseelat ma takureshi da kallo tana gumtsar dariya , Fahad ya motsa kadan ya debo a spoon yakai baki wani irin tsammmm bakinshi ya dauka da brain dinshi duk tsikar jikinsa a tashe, tunda yake bai taba jin irin wannan taste dinba abun yayi waste yanason ya nunawa aysha tayi kokari amma ina bazeyiwuba duk faraar fuskarshi ta bace yayi saurin fiddo na bakinsa ya zubar harshenshi kauuuuu da gishiri. [1/2, 12:30 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 45 Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yake karanta ayatul kursiyu bayan kowace salla ta farilla ba abinda zai hanashi shiga aljanna sede idan bai mutu ba. Ganin yadda yake bata fuska kuma ya zubda abincin yabawa aysha mamaki cos tasan tayi iya kokarinta wurin yin abincin , Fahad ya kalleta yayi saurin tashi ya nufi sink ya kuskure baki , Jikin aysha duk yayi sanyi ta dauki spoon takai bakinta a tsorace ta dan lasa abincin kauuuuu harshenta ya dauka tai saurin ajiye spoon din idanunta cike da hawaye ta kalli faseelat, Faseelat ta watsa mata wata harara fuskarta yamutse, Dede nan fahad ya dawo ya zauna fuskarshi yamutse, Aysha na cigaba da kallon faseelat kallon tsana da takaici zuciyarta na zafi hawaye suka gangaromata idanunta na lum_lumshewa , Ganin hawaye fuskarta yasa hankalin fahad tashi yace"aysha plsss...."be karasa ba tai luuu zata fada kan plate din dake gabanta yayi saurin jawota jikinshi tana a sume, Zuciyarshi ta rika wani irin zafi ya rungumeta sosai jikinshi yana shafa kanta ko kadan be fahimci faseelat tayi wani abu ba tausayin ayshar kawai yake nukurkusar zuciyartashi, Ganin yadda ya kankameta sosai yana ta matse lips yana shafar kanta yasa faseelat yin tsoki ta tashi ta haye sama tanajin haushinshi, Yana zaune yana shafar kanta yanajin ciwo shawara yake gobennan zai kaita Islamic chemist wurin malamai su dubamai ita sosai yakejin tausayin halin da take ciki, Yana zaunen wayarshi dake kan table tai ring ganin mommy ce yasa ya dauka muryarshi shake, Mommy tace"inata kiran no din aysha bata dauka ba lpy ?ka kai mata wayar inason magana daita" Cikin dasashshiyar murya yace"bata lpy gata a sume ciwon ta ya tashi" Mommy tace"what!! Meya bata mata rai da har ciwon ya tashi ?" Yace"tayi abinci ne shine beyi taste ba " Mommy tai shiru cos batasan gishiri ne yayi over ba sannan tace"dan Allah fahad ka kula da diyarnan kadena yin abinda zai bata mata rai kuma gobe ka kawomin ita zamuje wurin wani malami ko dama inaso bayan week dinnan kafin ta fara zuwa school muje" Fahad yace"to mommy " Tace"kai mata addua Allah yabata lpy" Ya kuma cewa amin yakashe kiran ya dauki aysha ya nufi dakinshi daita, Ita kuwa faseelat tana shiga daki ta zauna a seat ta dauki remote tana sauya channel tace"yar rainin hankali shikenan can har aljanu suntaso bari de tsautsayi yasa su taso bayanan in miki likimon bugu munafuka "ta kunna TV ta cigaba da kallo abunta, Yana kwantar daita yafara mata tofi yana shafawa a fuskarta yana kara jin tausayinta , Can zuwa ta sauke doguwar ajiyar zuciya kamar wacce tasha kuka, Hannunshi kan fuskarta yace" sannu aysha sannu" Ta bude ido ta kalleshi zuciyarta na zafi ta medasu ta lumshe se hawaye zarr a fuskarta, Yasa hannu yana sharemata in cool yace"ki dena kuka aysha banason ganin bacin ranki bare hawayenki inajin kamar ana sa wuta a heart dina" Ta sake bude ido ta kalleshi ta kauda face tana matse lips gudun kar kuka ya subucemata, Yace"plsss kiyi hakuri kidena kuka base kin rikamin girki ba aysha banason duk abinda zai batamiki" Bakinta na rawa ta juyo tana kallonshi kamar ta kwarsa ihu muryarta na rawa tana cigaba da hawaye tace"I don't used salt in my cooking bana girki da gishiri abbu baya cin salt ban taso naga ana sakawa ba" Fahad ya tsaya yayi shiru yana tunani waze sa mata gishiri a cook? Suda bakowa cikin gidan idan ya fahimta faseelat ce ta zuba no wonder gishirin yawuce tunani yawuce lissafin hankali, Ranshi na tsananin zafi yana jin matukar haushin faseelat ya tashi zai fita a dakin a zuciye, Aysha dukda jikinta badadi tai saurin riko hannun shi tana cigaba da hawaye ta girgiza masa kai, Ya dawo ya zauna yayi shiru ranshi bace, In cool tace"ba anty bace anty bazatai haka ba maybe ko aljanu" Yace"aljanu!!"a fili Tai shiru tana cigaba da hawaye tabbas taji tsananin ciwo da haushi akan wannan abun kuma bai kamata ta kyaletaba gwara ta rama itama taji yadda akeji idan tabari fahad yaje ya mata magana ai idan ita ta rama zai gane itace ita kuma bazataso ranshi ya baci ba kamar yadda yake ciki yanzu, Ta sauke ajiyar zuciya ta yunkura zata tashi zaune, Ya medata yana mata wani kallo yace "ki kwanta karki fadi" Tai kwance tana saka irin abubuwan da zatai itama, Fahad kuwa tunanin maganarta yayi tayi aljanun nata ne suka zuba gishirin ko kuwa suna jikinta ta zuba bata sani ba ? Kai dole yazo yafara neman mata magani base an kwana ba wannan aiba karamar matsala bace da zaai kwance yanzu a haka zataje karatun idan ciwonta ya tashi a canfa ? Ai bazeyiwu ka zauna da jamaa ba bacin rai ba yayi shiru yanata tunani bayan lokaci ya kalleta tai shiru idanunta lumshe, In cool yace"me zakici?" Tace"nakoshi" Yace"da yunwa zaki zauna tell me me zakici?" Tace"komai" Yace"OK ki kwanta ki kara hutawa zanje na dawo " Ya tashi ya fita a dakin da yaje falo seda ya kalli upstair yanajin kamar yajewa faseelat yafi zaton itace yade hakura ya fita, Farko wata Islamic chemist me suna birnin magaji dake a jihar kano nan ya nufa bayan yasamu malamin yayi masa bayani akan halin da aysha ke ciki sannan yafada mai tadade da ciwon from Niger, Malamin ya bashi magunguna na addinin musulunci na sha shafawa dasauransu sannan yayi masa bayani yadda zaai amfani dasu kuma yafadamai duk magungunan na lokaci ne addua itace ke lasting itace ke dawwama idan har tasamu sauki to ta cigaba da adduoin kariya daga shedanu da aljanu harma da miyagun mutane irinsu kula'uzai karshen bakara (amanarrasul)karshen tauba (lakad jaakum) ayatul kursiyu da wasu adduoi da sukazo daga sunna , Fahad yayi godiya yabiya kudi ya nufi wani babban restaurant ya siya musu abinci ya koma gidan, Kai tsaye part din aysha ya shiga ya sameta rungume da kur'ani tana karatu ya saki murmushin jindadi ya karasa ciki, Tana ganinshi ta karasa kai ayar datake karatu ta ta rufe kur'anin tace"sannu da zuwa" Yace"yawwa nadade ko?"yana zama bakin bed Ta girgizakai tana dan yin murmushi, Yace"naje Islamic chemist ne na amso miki magani banason ganin ki cikin wannan yanayin kokadan yana sani wani hali" Annurin fuskarta ya bace ta matse lips, Yace"gasu ki daure kiyi kokari kina sha in time na sha yayi bana gida but idan inanan zan kula kuma gobe zan kaiki kiga mommynki" Tai karamin murmushi, Yace"aysha plss ki kara kula da addua ki kula sosai da azkhar " Ta jinjina kai ya kalli dayar ledar ya tashi don kaiwa faseelat nata, Aysha tabi bayanshi da kallo sannan ta jawo ledar maganin tana dubawa, Shi kuwa yana shiga ya samu faseelat kishingide a kujera shigowarshi yasa ta tashi zaune ta gyara zama tana tunanin yaxo mata masifa ne, Fuskarshi sake ya mika mata ledar ta amsa ta ajiye batare da yace komiba ya juya, Ta tabe baki tace"masoya"tafara buda abincin, Ya koma suka ci abincin yabata drugs suna zaune suna dan labari akai kiran laasar ya fita masjid, Gidan Khalil kuwa jameela baccinta kawai takesha taki yin girki sede Khalil yayi yaci ya tafi ko kuma ya fita ya siya babban problem dinshi da wai har dare bata saurarenshi to miye amfanin yin auren kana wani daki mata na awani bata komai na dutyn matar aure gabadaya yashiga damuwa shi kanshi yanajin sauyin jiki sakwat yake jinsa , Da marece thermocool ya koma gidan su mansura bayan ya tafi bada dadewa ba ya aiko mata da Leda babba cike da cosmetic da tafkekiyar wayar ta me shegen tsada, Ko kadan batai murna da kayan ba tana ganin kamar wata jarabawar ce Allah ke mata dukda de bataci waccan ba tunda ta kauce hanya duk tai sukuku ita kuwa mama taita murna ba karamin jindadi takeyi ba na samun thermocool, Da marece aysha seda taso yin girki fahad ya hanata yace tabarshi ta kara samun lpy, Da dare kuwa yau ya daga mata kafa Wanda hakan baiwa aysha dadi ba don tana matukar jindadin yadda yake sarrafata kodade tanajin zafin sex amma tana enjoying sosai a romance suna rungume da juna sukai baccinsu, Wan shekare tunda asuba ya hada masu tea ya soya musu kwai yakai dining karfe takwas sukai breakfast shi da aysha sunyi ankon dark green tasa atamfa shi kuwa yasa yadi da akaiwa simple aiki da fitted dress faseelat ta shaka sosai sunata kallon juna sunata murmushi faseelat ta tashi zata haye sama , Ya meda kallo bayanta ya kirata" faseelat!!" Ta waiwayo fuskarta jawur , Yace"yanzu zamu fita unguwa ki kula da kanki" Tace"se kundawo"ta juya ta wuce ciki, Ya meda kallo gun aysha yace "mutafi ko " Tai far da ido ta tashi ya kama hannunta suka fita har parking lots yana mata magana "kinata murna yau zakiga mommynki" Tace"badole ba"tana murmushi idonta ya sauka kan motar faseelat ta kalli motar sabuwa dall ya bude mata tashiga yashiga suka tafi gidan mommy, Bayan sun isa suna shiga aysha ta zauna a kujera se kuma kunyar mommyn ta kamata ta sunkuyar da kai, Ya kalleta ya girgizakai duk dokin ahaka yakare, Bayan mintoci mommy ta fito tana murna sosai tana"oyoyo diyata " Aysha ta kara sunkuyar da kai sosai, Mommy taje kusa daita ta zauna tana kallonta tace"aah daughter nice fa mommy" Memakon ta dago seta kara shigar da kai, Mommy tai dariya ta jawota jikinta ta rungume, Fahad nata kallonsu yayi murmushi yace"mommy ina kwana?" Mommy ta kalleshi tace"lpy lau son ya jikin daughter?" Yace"dasauki " Mommy tace"anjima zamuje wurin wani malami nasamu munyi magana yace akaita ko rukiya zai mata da wasu hiyaki aga ko zasuyi magana" A hankali fuskar fahad ta rage annuri jin rukiya da hiyaki tuno zaiyi wuya a taso hakanan bai taba ta ba yaga wasu suna rike kai suyi rukiya wasu nayi a kunne , Mommy tace"kabarta nan se zuwa dare kadawo ka dauketa yau anan zata wuni" Ya tashi harya kama hanyar fita ya juyo yace"mommy ki kula daita" Mommy ta harareshi tana murmushi tace"to marar kunya naji" Yayi murmushi ya juya ya fita , Ba karamin dadi mommy taji ba saboda maganarshi aysha ko baa magana kamar taje ta rungumeshi taji, Mommy ta kamata tace "tashi muje ciki"suka nufi sama, Shi ko gida ya koma gidan tsit yawuce part dinshi yafara aiki cos after gobe zaiyi resuming aiki, Faseelat batasan yama dawoba tana part din ta, mommy kuwa nagama abinda take suka tafi wurin limamin yadda fahad yayi zato hakane domin cikin kunnenta yayita mata rukiya me tsayi maybe dayana kusa ba karamin baci ranshi zaiba tsit aljanun aysha basuyi magana ba anyi hiyakin yashaka mata ba hanci duk shiru shima de magani yabata da desame shawara irinta wancan, Bayan sunkoma gida mommy tai mata hadin nama taci as abincin rana da kuma water melon juice ita da kanta taji sauyi jikinta , Da rana shi yayo masu order abinci sukaci da faseelat gab Maghreb yatafi dauko aysha yana matukar kewarta, Ko shiga ciki beba ya kira wayar ta akan ta shirya zasu tafi tai murmushi takashe kiran saboda mommy na kusa, Ya karasa cikin gidan suna zaune da mommy ya nata kallonta ya zauna Yace" mommy sannunnku da hutawa" Tace"yawwa munje wurin malamin ya mata rukiya shiru yade bada magani yace arika kula da adduoi, don Allah son karika kula daita ka tabbatar tanashan maganin tanayin duas din " Yace"insha Allah " Tace"Allah yamuku albarka "ta kalli aysha tace" daughter se yaushe" Aysha ta dan saci kallon Fahad tace"gobe" Duk sukayi dariya mommy tace"Allah deya baki lpy kifara zuwa extra lesson kafin kufara zuwa school" Fahad yace"amin" Ya tashi yayi gaba aysha tatashi tabishi , Suna shiga cikin mota ya nufi gida yana driving ya dan kalleta yace"diyar mommy" Ta kalleshi da murmushi fuskarta tace"ni kadai kuma" Yace"eh dama tunda kin kwace mana ita" Tai murmushi, Da dare bayan sunyi dinner suka zauna kallo su duka a main falo, Aysha tana jikin fahad ta langwabe jikinshi, Time to time faseelat na dan kallonta sannan ta cigaba da kallo, Dan juyowan da zatai taga hannun ayshar a makoshin fahad tana wasa shi kuwa yanata sakin murmushi ta tabe baki tatashi tabar falon, Tana tafiya ya sungumi aysha ya shiga dakinta ya kwantar daita kan bed ya hayeta yana karewa fuskarta kallo , Tanata murmushi yazo zai hade bakinsu wuri daya seya tuna da maganinta yafasa ya tashi zaune ya kalli kan mirror dinta , Itama ta kalli gun ya kara tuno maganar Malam ya tashi ya dauko maganin yazo ya zauna yafara bata tana zaune tana amsa , Yanata kallonta ya kai kallo gun shafaffen cikinta wani abu yafado mai arai yayi murmushi wani tunanin yakuma fadomai yayi saurin kallonta yace"aysha kitashi kiyo alwala muyi salla" Tace to badan taso haka ba domin jike take a kagare afara harka, Tatashi tayo alwala yashiga yayi yajasu salla bayan sungama ya mata addua bisa koyarwar Manzon Allah (S A W) Sannan suka koma kan gado yana fara romancing dinta tarika meda mishi da zafi _zafi hakan yamasa dadi sosai don haka ya saki jiki yana kwasar iyakar abinda zai iya yana zunduma ihu da nishi, Tun faseelat na kwance harta tashi zaune ihu baji bagani tana gasgata maganar rabia don yaga ta damune don ihun kullum karuwa yake ba raguwa ba, Su kuwa su aysha suna rungume da juna sukai bacci suna cikin nishadi da kara son juna, Da safe Yau ne last girkin aysha a sukuku tawuni yau gabadaya tarasa meke mata dadi data kalleshi taga yadda yake farin ciki se zuciyarta ta bata don zaije gun faseelat ne while shi kuwa yana farinciki ne da samun saukin zafin sex gareta don jiya kam ya moreta sosai da tunanin yadda zai mori kayan dadin faseelat, Ita kuwa faseelat yau kamar zata zuba ruwa kasa tasha don murna mijinta zai dawo gunta ta tanaji abubuwa da dama masu rikita brain Wanda hankali baze daukaba da zata masa wuni tayi shan tsumi tanata leaking amma a jima kadan tana kara shan wani tanaso yaji banbanci ko kadan bama taso ko kamanceceniya tayi da taste din aysha, Da dare bayan dinner yafita duk suna falo zaune dukkansu bawanda yayi dinner kirki aysha na kishin mijinta ita kuwa faseelat tsabar doki yayinda shi yakasa gane meyake ciki , Suna falo duk sun zubawa TV ido amma hankalinsu na different wuri yashigo da sallama, Duk suka amsa ya kulle kofar sannan ya karaso hannun shi dauke da ledoji biyu, ya zauna yayi murmushi yace"my wives baku kwanta ba?" Aysha ta zuba mai ido zuciyarta na zafi , Faseelat ta tashi ta koma kan seat da yake zaune ta kwantar da kai jikinshi a shagwabe tace"sweetheart ka dade sosai" Yayi murmushi yana kallon fuskarta yace"I'm sorry na hadu da wani friend nawa " Tace"uhm_uhummm katsaya wurin friend bayan kasan yau kai angone" tana turo lips, Ya zagayo da hannusa akan bayanta yace"I'm sorry my bride" Suka rika yiwa juna wani sihirtaccen kallo, Aysha tai tagumi tana kallonsu takasa dauke ido daga garesu dukda yadda takejin tsananin kishi , Shikenan yau bazasu kwana tare ba zaije ya kwana da wata yahada jiki daita, Tabi hannunshi da kallo da yake zagaye da faseelat ta matse lips tana jin tsananin ciwon hakan, Faseelat ce ta dauke ido bayan tasa lips dinta na kasa abaki ta na tsotsa cikin salon jan hankali tanajin so much desire sannan ta saki, Lips dinta yayi wet fahad ya kuresu da kallo tana ta motsi dasu besan time daya kai nashi lips akai ba yadan tsotsesu ya cire baki yana lasar lip , A hankali tace"muje ciki" Suka mike yana rike da kugunta, Yana murmushi ya kalli aysha idonta jawur batare da ya kula ba don duk hankalin na kan faseelat yace"aysha gashinan kije ki kwanta"ya ajiye mata ledarta, Kan aysha yayi wani juyawa ko kadan bazata juraba mijinta na kissing wata tai kwance kan kujerar a buge, Har sun kusa barin falon ya tuno da maganinta ya juyo da magana bakinsa"aysha kisha magani kafin ki kwanta"idonshi ya sauka akan aysha kwance kan hannun kujera duk jikinta sake, Zuciyarshi tai mummunan faduwa ya zare jikinshi daga na faseelat dasauri bayan yasaki ledar hannunshi ya isa wurinta ya zukunna gabanta yana tapping fuskarta yana kiran "aysha!!aysha!!!" Faseelat tunda ya saketa Ta juyo tana kallon ayshar ranta na sosuwa, Hankalin fahad tashe ya dauketa ya nufi part dinta daita , Don takaici faseelat binsu kawai tayi da ido tana tsaye kamar shuka tana ganin munafunci ne kawai bawani aljanu, Yana shiga daita yafara mata adduoi yana shafa mata , Bayan mintoci ta bude idanunta dake jawur ta dorasu kanshi hawaye masu zafi suka zubomata zuciyarta na ciwo, Ya share mata hawayen yanajin matsanancin tausayinta zuciyarshi raunane yace"sannu princess" Ta lumshe ido tana kara hango this soft hannunsa a jikin faseelat tanajin so much pain Tafashe da kuka tana sheshsheka zuciyarta na matsanancin bugu ta dora hannu akan heart dinta tana nishi_nishi meban tsoro, Hankalin fahad atashe ya rarumota jikinshi yana aysha"miye ?minene ke damunki?"a rikice, Ta cigaba da nishi me sauti me tsoratarwa, Fahad ya janye hannunta yadora nashi akan heart dinta yaji yadda take bugawa bat!!!bat!!!bat!!!! Dasauri , Hankalinshi ya kara tashi sosai duk ya rikice se kara rungumeta yake jikinshi yarasa me zaiyi, Faseelat dake tsaye shiru_shiru fahad bai fito ba ta nufi cikin dakin kai tsaye zuciyarta na ciwo, Tana shiga ta sameshi ya kankame ayshar ita kuwa tana ta nishi ran faseelat yayi mugun baci tai saurin fita ta koma falo ta zauna kan kujera ta kwantar da kai jikin kujerar ta saki marayan kuka. [1/3, 6:05 PM] SHALELE😍: Pay and read don't read plsss if u didn't paid 07063721063 46 Manzon Allah (S.AW)yace ku yawaita sujjada babu wani bawa da zaiyi sujjada ga Allah sujjada daya face Allah ya rubuta masa lada ya kankaremasa zunubi ya kuma daukaka darajarsa. Kuka take marar sauti amma me shiga zuciyar me sauraro tana tausayin kanta sosai takejin ciwon tashin aljanun nan gashi desire ta mata yawa saboda tsumi da tasha over, Kanta akan kujerar tana cigaba da kuka take nazari idanma ya dawo gunta wane jindadi zata samu dashi bayan dole hankalinshi yana kan zabin mommynshi kuma sabuwar masoyiyarshi aysha ta yamutsa fuska tanajin yadda take leaking amma hakan bazaisa ta yarda su kasance tare ba idan ma ya nema kenan bare yadda ta ganshi rikicennan bata tunanin zai iya ko lekowa daga dakin, Tuno shawarar rabia yasa ta yin shiru lokaci guda akan ta basu time ta gani yagama dokin ayshar tukunna ko bahaka ba a zuciyarta kusan rabin son fahad ya fitar mata saboda yadda yake nunawa aysha soyayya a gabanta banda kishi harma da haushi yake bata , Sannan bazata yarda ya rabata da budurcinta ba cikin giyar soyayyarwata gwara giyar tagama bugar dashi sannan yazo gareta duk shaawarta na ganin itama tazama cikakkiyar mace dole ta hakura harzuwa right time daya kamata, Zuciyarta ke fadamata "ki kara hakuri ki rufe idonki ki toshe kunne ki zauna kallo a gidan fahad ita kuwa kibarta inma ba ciwon bane matsalarta" Ta tashi zaune tasa hannu ta share hawayenta ta juya ta kalli kofar ta yamutsa fuska ta tashi ta haye sama ta shiga daki tai kwanciyarta a kan bed ta rufa da duvet ta kulle ido tana sauraren zuwan bacci dukda surutan zuciyarta mawuyacine yabarta tayi da wuri, Shi kuwa fahad nishin aysha da hawayenta seda yasashi kwalla yana rude ya kira nurse tataho gidan tana zuwa ya fita ya bude mata tashigo ta duba ayshar sannan tai mata allurai ta kalleshi da alamun yafito ta juya ta fita , Ya kalli aysha dake kwance lamo idanunta lumshe ya fita ya samu nurse din, Tana tsaye tace"dama tana da ciwon zuciyane?" Ya girgizakai yace"I don't really know " Ta yamutsa fuska tace"tana da ciwon zuciya domin ta dade dashi a jikinta ga drugs na rubuta asiyo mata a kula da batasu but babban abinda yafi muhimmanci shine adena bari wani abu na bata mata rai sannan adena barinta ita kadai hakan kan iya haifarmata da depression, yazama de must time tana tare da mutanen datake jindadin zama dasu suna debe mata kewa da hanata yin tunani bare har ciwon ta ya taso kota kamu da wani different" Zuciyarshi na zafi yace"thanks u " Tace"Allah ya bata lpy"ta juya ta fita , Yayi tsaye yana tunani to miya bata mata rai ne? Zuciyarshi tabashi amsa "kishi" Ya yamutsa fuska sam baison abinda zai hana masa natsuwa wannan dalilin ne yasa baiso yin aureba nan kusa wannan dalilin ne yasa yaso ya samu mace daya me hankali babba ya aura but ya kula duk matanshi zafin kishine dasu ba ayshar ba ba faseelat din ba , Yayi tsoki yaje ya rufe kofar ya dawo ciki ya kalli falon wayam ba faseelat kokadan be kula ma tashiga dakin ba tsabar tashin hankali , Ya kalli upstair part dinta kenan ya girgizakai cos yasan masifarta na nan tana jiransa ya wuce dakin aysha, Tana kwance still idanunta lumshe amma daka kalleta zakagane idonta biyu , Ya zauna yana kallonta lokaci daya se yaga hartayi rama ya riko hannunta ya rike yanajin tausayinta tayi kankanta da duk Wadannan abubuwan abun ya mata yawa ga aljanu ga heart problem, Ya dora dayan hannunsa akai nata a tsakiya ya rike gam, idonta kulle haryanzu bata dena jin ciwon kisss dayawa faseelat ba da kuma hannunshi da yake akan kugunta amma tana saurarenshi, A hankali yace"sannu aysha ki kara hakuri for everything that will happen nasani kina sona and dole kiyi kishina but ki dena sa abun a ranki plss" Aysha ta bude ido zuciyarta na cigaba da ciwo murya dishe gwanin ban tausayi tace"yaya my heart is still burning like flame kamun addua " Ya meda hannunsa daya akan heart din still tanata beating yana karajin tausayinta yayi bismillah ya karanta mata fatiha sannan yace"sannu princess zakisamu lpy very sooner kinji" Tunda yake magana take kallonshi tana jin kishin lips dinsa daya hadu dana faseelat ta juyar da kai ta lumshe ido , Yana zaune yayi shiru ya keta kallonta tunanin duk matan nashi yakeyi wai ya sukeji ne? Kowace cikinsu batason ta ganshi da dayar ya lumshe ido ya bude yana addua a ranshi Allah ya hada kansu ko ya samu sauki da damar yin adalci tsakaninsu, Allurai da akawa aysha duk basuyi aiki sosai ba saboda akwai na bacci ita kuwa takasa baccin sede idanunta da sukayi nauyi ta lumshesu amma tanajin komai, Bayan mintoci yaga kamar tana bacci ya zare hannunshi a hankali ya tashi ya fita yaja kofar da sannu duk don karta tashi ya nufi part din faseelat, Tana jinshi ta yamutsa fuska kamar zatai kuka tana jin kamar ta kamoshi kar ya tafi wurin faseelat din, Faseelat barci yaki zuwa kwance kawai take ta saka ta warware ya bude kofa ya shigo jikinshi a sanyaye cos ya riga yasan saita masa masifa don yagama ganeta, A hankali ya iso bakin gadon yatsaya yana kallonta idonta kulle tana jin shi, Ganin kamar bacci take yasa ya zauna yana gyara dubet da ze rufa idan ya kwanta faseelat ta bude ido ta kalleshi, Tace"dear yame jikin?" Yace"dasauki de amma bata da lpy sosai" fuskarshi yamutse, Faseelat tace" kuma shine ka barota ?ya kamata ka koma ka kula daita karyazam muna sama ita kuma ita kadai acan" Tunda tafara yake mata kallon mamaki baizaci haka ba, Cikin mamaki in low tone yace"kina nufin na tafi can na kwana gunta?" Tai murmushi me ciwo ta daga kai tace"she's very young and seriously ill tana bukatarka a kusa daita" Dama abinda zuciyarshi keso kenan baisan time da murmushi ya subuce mai ba yace"I can't believed it kece kike fadar haka " Ta karayin murmushi tace"inajin tausayinta katafi gunta Allah yabata lpy " Yace"thanks u queen"yana kara kallon face dinta, Ta daga mai kai , Ya cigaba da kallonta da mamaki da kuma jindadi , Ta turo baki tace"katashi katafi plsss " Yayi murmushi ya tabe baki yace"yayi kyau angon ake kora to na tafi" Tace"eh kaje de"tana mai wani kallo, Ya tafi daya kai kofa seda ya juyo yakara kallonta he don't still believe faseelat ce yanata kallonta yace"good night " Ta daga kai ya juya yafita ya rufe dakin ya koma gun aysha, Bayan ya rufe kofar faseelat ta tabe baki tace"sai wani murmushi yake don nace yatafi can dama banan din yakeson zuwa ba seku cinye kanku ai"takoma ta kwanta ta kudundune tana jiran ihun da suka saba , Yana zuwa kofar dakin aysha ya murda handle yashiga ya rufe ya tafi har kusa daita idonta lumshe ya gyara mata kwanciyarta sannan ya hau ya kwanta ya rufesu ya kuma jawota sosai jikinshi a rungume a kirjinsa ya lumshe ido yana tunanin faseelat, Aysha tunda ya shigo take mamakin dawowarshi wata zuciyar tace faseelat ta koroshi wata tace beje wurinta bama wata kuwa tace kila zuwa yayi ya roketa tabashi kwana kokadan heart din aysha batai tunanin faseelat tasashi yadawo ba jinta cikin kirjinshi a rungume yasa hankalinta ya kwanta har bacci ya dauketa, Shi ko seda yasha tunani yana ganin bai kyautawa faseelat ba dukda de ita tace cos yadade dasanin tana shaawarshi daga yanayin kallonta ma yana fahimtar hakan yanata tunanin har baccin ya daukesa, Faseelat jin shiru ba ihu tace"kila dagaskene bata lpyar munafuka duk don karya kwana anan din ne dama" ta juya tafara bacci, Tun asuba faseelat ta farka tai shara da mopping gida koda yadawo masallaci samunta yayi tana aikin yatsaya yanata kallonta , Ta dago ta kalleshi da murmushinta tace"ina kwana ?" Yace"lpy lau queen ya kk?" Tace "lpy lau ya aysha da jiki?" Yace"dasauki " Tace"Allah yakara sawwakewa" Yace"amin"ya matsa gunta ya rungume ta tabaya yace"I know kina missing dina" Tana murmushi ta girgizakai, Yace "naki yarda ki aje aikin mutafi bedroom" Tai dariya tace"muna da patient so its not good for us to do that harse taji sauki" Yayi saurin birkitota suna facing juna yana mata wani kallo yace"me kk nufi?" Tace"what I mean is ba kebewa wani gu while muna da patient "ta memeta, Yace" u r avoiding me ko?" Tai yar dariya tadora hannunta abaki tace"noo ni na isa?" Ya harde hannu a kirji yana mata wani kallon tuhuma, Tace"Nide kawai a kulamin da kanwata" tana wani salo da maganar ta wuce kitchen, Yabi bayanta d kallo yayi murmushi tare da girgiza kai ya nufi dakin aysha, Yana shiga ya samu tana kan carpet tagama salla Ya cire jallabiyar jikinshi ya nufi toilet dede ya murda handle aysha tace"yaya ina kwana?" Ya juyo yace"lpy lau aysha ya jikinki?"ya fasa shiga toilet din ya nufo gunta, Tace"dasauki "murya very low, Ya karaso ya zukunna gabanta yana kallon face dinta yace" ya heart din tadena ciwo?" Batare da ta kalleshi ba ta girgizakai, Yace"sannu Allah yabaki lpy my princess " Ta kalleshi tai murmushi, Ya kama hannunta yace "muje nai miki wanka yau inason fita aiki and banaso ki wahala" Ya tashi ya jawota jikinshi ya zare mata hijab din suka nufi toilet tanata jin kunya, Suna shiga yafara cire mata kaya da marmarin jikinta a ranshi ya hakura ya mata wanka sannan yayi suka dawo bedroom ya shafa mata mai da powder da lip glow yasa mata riga ya kwantar daita kan bed sannan yafara nashi shiri, Tunda ya juya a mirror taketa kallonshi so daya ya kalli gunta don karya katseta yasa bai nuna yana gani ba, Tana kwancen taji kamshi na dan shigowa from window kamar kamshin girki, Jin lalle girkinne yasa ranta ya baci tuno nata girkin duk annurin face dinta ya gushe, Fahad yagama shiryawa ya fita zuwa dakin shi don yin dress , Yana fita ta tashi zaune tana tunanin yadda zata fita don ta kuduri se ta rama abinda ta mata, Faseelat kuwa sandwich tayi da veggies egg soup koina na gidan kamshi yake har dakin fahad shi kanshi kagare yake yaci abincin saboda yanayin kamshin miyar, Abun da yake bame yawa ba girkin mutum ukku dandanan tagama ta dauka ta kai dining tanata murmushi ta wuce sama don tayi wanka dasauri , Jin kamshin ya dena fitowa yasa aysha tagane angama ta fito ta nufi kitchen zuciyarta nata tsoro kar wani ya fito ya sameta , Tana shiga ta dauko salt ta dawo ta duba dakin fahad yana kulle dasauri ta nufi dining ta bude warmer ta zazzaga sosai ta dan karkata kular ta girgiza gishirin yadan yamutsu wani yayi kasa ta meda ta rufe ta koma kitchen ta ajiye gishirin tafito tashiga dakinta ta haye bed tanata murmushi , Tana shiga daki fahad ya fito yayi shiga cikin suit sun masa kyau sosai ya nufi dakin faseelat, Yana shiga ya sameta kan mirror tana makeup daga ita se towel jikinta yarika bin jikinta da mayen kallo , Ta waiwayo ta kalleshi tayi mamakin ganinshi cikin suit dagani aiki zaije kenan koda sunsha amarcin office dinsa zaije, Ta kakaro murmushi tace"kayi kyau " Yayi karamin murmushi yace"thank u " Ta juya tana shafa lip glow a lips taturosu gaba tana shafawa tana rufewa tana budewa gwanin burgewa, A hankali yace"office zanje I'm in big hurry kiyi sauri muje muyi break na tafi" Tace"OK "ta ajiye lip glow din ta tashi tsaye already ta fiddo kayan da zata saka ta kalleshi tai masa wani irin kallo da murmushi face dinta tace"I want to wear my cloth" Ya dage kafada yace"and then? " Ta danyi dariya tace"excuse me plsss" Ya kureta da ido Tace"plsss plss !"tana dariya Yayi dariya ya juya ya fita tabi bayanshi da harara tafara saka kayan single zane da half gown riga nawani lace orange black and white ya matukar yi mata kyau ta dan lankwasa dankwalin as usual tafesa turare ta nufi kasa dasauri, Tana zuwa ta sameshi shi da aysha zaune a dining ta karasa dasauri batare da ta zauna ba ta dauki plate da karamin bowl zatai serving fahad ta dora mai sandwich a plate da fork da knife ta ajiye tabude miyar tana zubawa aysha tace"ina kwana anty?" Tana kagare fahad yasha miyar, Faseelat ta dan kalleta ta meda ido kan miyar tace "lpy lau ya jiki?" Tace"dasauki" Faseelat tace"sannu ko" Lokacin tagama zubawa ta ajiye gaban fahad ta cigaba da serving dinsu, Fahad dake sauri ya dauki wuka da cokalin ya debo sandwich sannan ya dangwali miyar tanata kamshi yakai bakinsa, Wani irin Tauuuuuuu harshenshi da kunnuwanshi suka dauka musamman da yasaki jiki zaiji taste, Yayi saurin firzoshi waje fuskarshi ya mutse ranshi bace, Faseelat ta tsaya da zubawa tana kallonshi , Aysha ta juyar da kai dariya na cinta, Fahad ya kalli faseelat shi sam bai ganeba in na aysha aljanune to na faseelat fa ?ko itama aljanunne sukaxo sukasa anatan? Ya kara yamutsa fuska ya tashi ya nufi gun sink Faseelat tai sauri ta dauki spoon ta debo miyar ta kai bakinta, Tsammmmm harshenta da jikinta ya dauka tai....... [1/4, 7:31 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 47 Manzon Allah (S.A.W)yace Allah yajikan bawa me sauki idan zai siya me sauki idan zai siyar. Tai saurin kallon aysha ,aysha ta kalleta fuskarta hade ta dan turo baki, Faseelat tace"balai"acikin heart dinta, Kafin tai magana fahad ya juyo wurin yana kallonta yace " plss kiyi hakuri ki sake hadamuku wani breakfast din ina saurine and mommy ma tafita aiki sorry"ya juya ya nufi dakinshi dan dauko briefcase dinshi, Faseelat ta meda kallo gun aysha idonta jawur saboda bacin rai ta daka mata tsawa"keeee!!!! danubanki ni zaki sawa gishiri a abinci?" Aysha ta turo baki tace"ni bansa miki gishiri a abinci ba haka de kikayi abinki" Faseelat tace"dan uwarki nice ban iya girki ba amfada miki kowa kamarki ne dakikiya nayi attending different Kettering school and classes nasan menakeyi" Lokacin fahad ya fito yayi tsaye yana kallon faseelat harta karasa, ran aysha bace ta tashi tsaye zatabar gun tana cewa"ki dena zagarmin iyaye kiyi dani kawai dan kuwa su ba tsaranki bane"tana yamutsar fuska, A hasale yar ficiciyar yarinya na meda mata magana ta daga hannu zata shararamata mari, Cikin sauri fahad ya dakamata razanannar tsawa idonshi jawur yana tsaye inda yake, Tsawarce ta tsayar da faseelat ta meda hankali wurinshi tana jin matukar bakinciki, Aysha ma juyawa tayi tana kallonshi idanunta cike da hawaye, Dasauri ya karaso inda suke ya kama hannun aysha ya rike sannan ya farawa faseelat magana da kakkausar murya "karki kuskura kiyi gigin tabamin mata gabadaya na lura idan ba masifa kikayi ba bakijin dadi ki tsaya iya masifarki karkisake ki taba lpyar matata dan rashin tausayi yarinya bata lpy amma har yunkurin dukanta kike bayan kingama zage mata iyaye" Faseelat tai tsaye tana kallonshi hawaye cike taff da idonta , Ranshi bace yace"let me tell u something kamar yadda nakesonki haka nakesonta by now harta fiki awurina cos banga tana hauka irin yadda kikeyiba u better change" Yaja hannun aysha suka nufi part dinta yana zuciye, Aysha kuwa dadi ne keta circling acikin jikinta tana kara mugun son fahad, Faseelat kuwa kamar ta dora hannu tafasa ihu takeji tanajin tsanar fahad acikin zuciyarta, Tuni brain dinta ta hango mata time da alhaji nura ya shararawa hjy abida mari saboda ita, Hawaye masu zafi suka zubomata zuciyarta na matsanancin kuna ta zauna kan chair din dining ta dukar da kai jiki tana kukan zuci dana bayyane, Shi kuwa fahad har daki ya shigar da aysha tare da ajiye briefcase dinshi yafito batare da yako kalli faseelat ba ya shiga kitchen ya hado tea yadawo yawuceta tanata kukan ya shiga dakin aysha tana kwance kan bed ta nata farinciki a fili kuwa fuskarta murtuk, Ya kira sunanta "aysha" Ta dago ta tashi zaune batare da ta amsa ba, Ya mika mata cup din tea yace "ki daure kisha plsss sannan kisha magani I'm very late" Ta daga kai ta mika hannu ta amsa, Ya dauki brief case dinshi yanajin tsoron barinta cikin gidan yana tuno haukan fetur na faseelat yace"ki kula da kanki" Ta jinjina kai tace"Allah ya kiyaye yaya " Baice komi ba yajuya ya fita in haste yabar gidan, Bayan fitarshi aysha ta saki murmushi ta kalli cup din tea dake hannunta tawani lankwasa kai tana kara sakin murmushi tace "he love me better than her" in low tone, Ta saki murmushi tace"na fahimci hakan yaya love u too " Ta dora cup a baki tana sipping tana tariyo maganarshi kamar bata taba jin magana medadi irinta ba, Tagama tasha magani kamar yadda ya bukata takoma kan bed ta rufa da bedsheet ranta face simul bata jin wani ciwo jikinta, Shi kuwa fahad driving yake zuciyarshi kamar ana rura mata wuta he's regretting auren faseelat cos fuskarta daban da heart dinta a time da yaganta he don't expect zata iya ko meda masa magana amma he's wrong ta kware wurin balai da masifa "ina ruwan aysha da bacin girkinta kanme zata zagi mahaifanta?" The questions da yake ta mematawa kenan sam tunda akai aurennan baya da natsuwa kamar yadda yake daita a baya shima yanason komawa me surutu dukda ba habit dinsa bane, A haka harya isa office sunata mai murna da congrat da dawowa daga hutun amarci fuskarsa ba yabo ba fallasa yashiga office yafara aiki duk rabin tunaninshi na gida wurin aysha kar faseelat taje ta nakasa mai ita a haka har suka shiga meeting, Faseelat ko kuka takesha sosai zuciyarta na wani irin ciwo,kokadan bata ajiyar abu a rai bare ta samu ciwon heart da anmata takeyi while bata cika samun damuwa ba a rayuwarta amma tunda tasan su biyu fahad zai aura tafara samun tension ga abinda ta samu a cikin gidan ran Daren farko uwa uba yau daya kara tabbatar da abinda take tunani samun aysha yasa yadena sonta zuciyarta tagama aminta da baya sonta kwata_kwata , Tasha kuka ta tashi ta koma daki ta dauki wayar ta tai dialing zainab itace keda aure zatafi understanding ciwon ta akan rabia yar cika baki, Zainab ta dauka tana cikin kunci tasha kuka cos yau da ta tashi kamar an zuba mata pepper a anus matsanancin zafi takeji tsabar yadda sabeer yacita over bata gama nazarin sabeer haryanzu yana amfani daita tabaya ba seda tashiga toilet ta tsaya tana observing wurin bayan zafi wurin yadan saki tana cikin kuka kiran faseelat yashigo, Faseelat bata tsaya sauraren yanayin ta ba tace"zainab nashiga ukkuna na cuci kaina dana yarda na auri fahad" Zainab na zubda sabbin hawaye tace"de samething with me ina regretting auren sabeer I hate him badly" Faseelat tai shiru tana mamakin maganar zainab a ganinta mezaisa tafadi haka bayan ita kadai ke mulkin zuciyarsa, Zainab na cigaba da kuka tace"ashe sabeer dan homo ne bansaniba sabeer yanata amfani dani tabaya yau inajin kamar an zubamin pepper a wurin" Gaban faseelat yayi mugun faduwa tace"what? "A tsorace Zainab tace" plsss help me friend yaya zanyi"tana kuka me cin rai da taba heart, Lokaci daya faseelat ta manta tata damuwar tai shiru na minutes zuciyarta na zafi ba bata lokaci tace"zainab kitashi ki tafi gida wannan ba karamar magana bace" Zainab tace"OK nagode sosai "takashe kiran ta tashi ta dauki veil ta nufi kofar fita, Faseelat ko shiru tayi tana nazari kode shine dalilin da yasa tai fushi a first night dinsu ?saboda yadda take sonshi bata tunanin don yayi sex zatai fushi har haka, Zainab na zuwa bakin kofa tajita datse gam a kulle tafara jijjiga kofar tana kuka ta koma dakinshi dasauri da niyyar dauko keys taji shima yana rufe ta sulale bakin kofar tana kuka idonta rumtse, Shi kuwa sabeer tunda ya fahimci taganosa yasa ya rufeta don karta fita ta tona masa asiri da niyyar yadawo ya rarrasheta shima yana office hankalinsa na wurinta, Zainab na kuka ta sake kiran faseelat, Faseelat ta dauka dasauri tana fadin "kin tafi?" Zainab tace"ya kulle kofofin ya tafiyarsa" Faseelat tace"yi hakuri kawata wlh yau bazaki kwana gidannan ba a musulunce ma zama da irinshi haramunne bare ga illata lpyarki dazeyi ganinan zuwa gidan yanzu" Zainab tace"nagode"tana kuka, Faseelat takashe kiran tanajin mugun tausayin zainab ashe dukansu fahad da abokinshin bame halin kirki acikinsu wama yasani ko shima dan homo dinne hawaye suka zubomata ta share tatashi dasauri ta bude closet ta dauki gyale fari ta dorashi akafada ta dauki key din motarta ta fita daga cikin gidan dasauri , Tana zuwa parking lots ta shiga motar ta kunnata , Karar motar yasa aysha tashi ta leko taga ta ga faseelat ciki ta tabe baki ashe motar faseelat ce to ina zataje? Kode gidansu? Zuciyarta tafada mata tai tsoki tace"I hope so" Faseelat ko fita tai a gidan ta nufi gidan zainab da gudu ba bata lokaci ta isa tai parking motar ta waje ta shiga ciki, Tana zuwa kofar kuwa a kulle ta dawo wurin megadi tace"plsss kofar can ta kulle kuma ba key kusa gashi Matar gidan bata lpy ko zaka iya balleta?" Yace"subhanallahi muje mugani"suka nufi kofar tare dasauri, Suna zuwa yafara kokarin balla kofar amma ina ba karamar kofa bace, Ya kalleta yace"hjy baxata ballu ba" Faseelat tace"zaka iya fasa taga amma muje kafasa na kaita asibity" Suka koma tagar falo duk suna kulle ja guda yayiwa tagar kubar tasaki ya cire glass din gabadaya ya ajiye kasa zainab ta nufo tagar dasauri tana cigaba da zubda hawaye, Megadi ya juya yana mamakin meke faruwa gidan, Zainab tafito ta rungume faseelat tana sabon kuka faseelat takama mata sunayi sannan tajata suka fita daga gidan suka shiga mota suka nufi gidansu zainab din, Suna cikin tafiya faseelat ta kalli zainab dake kuka ba tsaiko tace"kiyi hakuri zainab ki dena kuka insha Allah sabeer seyayi nadamar abinda yayimiki kiyi shiru" Zainab tace"sabeer ya cuceni sosai tun a first night dina yafara amfani dani ta baya dana nuna masa fushina yace rashinsani ne na mishi uzuri daga baya yana siyomin lemuka iri_iri idan na shasu inajin dadi kuma ina samun bacci ashe yana samun pills ne yana amfani dani tabaya nice sabeer zaiwa haka? I love him so much " Faseelat ta kalleta , Zainab tai saurin gyara maganar tace"that was before amma yanzu natsaneshi ina regret da aurenshi da kuma bashi budurcina" Faseelat ta ciza lips tana jin ciwon rashin budurcinta, Zainab ta cigaba da kuka tana regret da bazata iya fadawa kowa sirrin gidanta ba amma yanzu she have to cos da akwai babban lamari gameda rayuwar auren nasu abun yafi karfin tunaninta yanzu what she feel yazata fuskanci iyayenta da maganar? Faseelat tace"kiyi hakuri ki dena damun kanki kaunace tasaka kika auri sabeer har kuma kika bashi jikinki tunda kingano halinsa kidena ganin laifinki na bashi jikinki " Zainab tace "inajin haushin matsananciyar kaunar da nai masa faseelat bazan dena regret ba" Faseelat tace "nasani kiyi hakuri plsss ki natsu kisan yadda zakiyiwa su mama maganar idan mun isa gida ki rage tashin hankalin nan karki karamasu akan na labarin da zaki basu" Zainab tai shiru tana ta goge hawaye har suka isa bakin gidansu, Zainab idanunta jawur ta kalli faseelat tace"nagode sosai" Faseelat tace"ki kara hakuri zamuyi waya" Zainab ta daga kai tashiga gida, Ita kuwa faseelat ta juya zuwa gida tana kallon fuskar sabeer tana kallon katon laifin sam basuyi kama ba, Fahad kuwa suna fitowa daga meeting ya kira aysha tanata bacci bataji ba bare ta dauka , Hankalinshi tashe in speed ya taho gidan zuciyarshi nata harsaso mai faseelata tayimata wata illa, Yana shigowa gidan motar faseelat ma na shigowa yafito yayi tsaye yana kallon motarta, Ita kuwa ko damuwa dashi batai ba ta fito ta kulle motar gyalenta a kafada dankwalinta gaban goshi ta nufi cikin gidan batare da ta ko kalleshi ba, Yana tsaye yaga tagama raina masa wayo ya bita dasauri, Tana shiga falo yasha gabanta ranshi bace fuskarshi tamke yace "ina kikaje batare da izininaba?" Faseelat da tunda yasha gabanta take mai wani kallo ta tabe baki jin zancenshi tace"ina ruwanka da inda naje?" Ya kureta da ido yana kallon fuskarta sannan yabi jikinta da kallo daga sama har kasa yana tuno zuwanta gidan alhaji nura a hasale yace"ina kikaje nace?" Ko gezau ta gyara zaman gyalenta a kafada in cool tace"inda naga dama"tabashi amsa, Ranshi bace yanajin mugun kishi da takaici ya daga hannu da niyyar dauketa da mari, Tai saurin kaucewa tana mai wani kallo baki bude a masife tace"waini fahad tunda ka auroni shikenan ka auro jakka da zakaita duka duk time da kaso ?to bari kaji kasauya tunani wlh bazan zauna kana dukana ba nafi karfin duka tuntuni ga saar dukanka can bani ba" Yayi kasake yana kallonta ta giftashi ta wuce dasauri ta shiga daki ta kulle, A kullum abubuwan mamaki daga wurin faseelat sunki karemasa mamaki begama sakinshi ba seda tabar wurin yayi saurin binta , Yana zuwa yaji kofar kulle batare da ya buga ba ya koma dakinshi ya dauko spare key yadawo ya saka yaki shiga da alamu da key ta kulle, Ranshi bace yace "faseelat !!!faseelat !!!ki bude kofarnan" Tai banza dashi tana kwance akan bed ta dauki wayarta tafara latsa, Ganin fa bazata budeba yasa ya sauka zuwa dakin aysha, Yana shiga yasamu tana cikin bedsheet tana bacci dukda haka hankalinsa ba kwance ba yana ganin tsananin raini da faseelat ta masa ya fita ya koma aiki ranshi na suya, Ita kuwa zainab tana shiga gida direct dakinsu ta nufa tana kuka, Mamansu ta bita tana tambayar "zainab lpy meya faru?" Shiru zainab tayi kunya da nauyin maganar sun hanata fada sede ta kwantar da kai jikin mamanta tana kuka sosai, Hankalin mamansu ba kwance ba ta mance last zainab tayi kuka ko a wurin bikinta sede hawayen yanmatan Amarya amma batai wani kuka ba, Ta dora hannu jikinta tana tapping tace"to kiyi shiru ki dena kukan mana kifadamin miye yakawoki gida ko sabeer dinne ya sakeki?" Tai saurin girgizakai tana cigaba da zubar hawaye, Maman tace "to miye ?" Zainab ta bude baki se kuma kuka ya kufcemata , Mama tace"to shikenan yi shiru kiyi hakuri koma miye kiyi addua" Ta cigaba da rarrashinta da bata baki da zummar idan tagama kukan zata fada mata abinda ke faruwa tunda tace ba sakinta akai ba, Gidansu Khalil kamar kullum jameela bata tashi da wuri da ruwan tea cikinshi yafita aiki kwatsam Sega Mimi da kawarta Amisha jameela na bude kofa ta gansu ta rungume Mimi tana matukar jindadin ganinta Mimi ma ta rungumeta da hannu biyu tana murna, A hankali ta janye taiwa cheek din mimi kiss sannan ta kalli Amisha tace"kawa sannu" Amisha tai gajeren murmushi , Jameela daga ita se kayan bacci rigar da kadan ta sauko akan kugu while short din rigar ya dan kusa kaiwa gwiwa breast dinta sunyi cirko_cirko kana ganin yadda suke a azahiri kasancewar kayan fararene da zanen green dukda cotton ne amma sunyi sharara, Da Mimi da Amisha duk sunata kallonta da shaawa Jameela tace"kushigo mana mommcy"ta jawo hannun Mimi suka shiga ciki ita kuwa Amisha tabi bayansu, Har cikin bedroom tawuce dasu gadon na yamutse ko gyarashi baai ba saboda bata dade da tashi ba suka zauna, Jameela taje takawo masu drinks tajawo center table kusa ta duka tana zuba musu tana magana "momcy nayi missing dinki sosai se inrika jin kamar infita in sameki har school din" Dukkansu sunata kallon breast dinta dake bayyane da ta sunkuya ta dago ta mikawa Mimi daketa binta da sexy look sannan tabawa Amisha takoma gefen Mimi ta zauna ta kwantar da kai a kafadarta, Mimi ta kurbi lemun berries ta ajiye tajuya tana facing jameela tace"nima ina missing dinki sosai daughter" Jameela tace"da kinyi da kinzo gareni" Mimi tace"ina school ne muna exam amma nayi missing dinki sosai yanzu ma daganan school mukayi ya akai naganki da sleeping dress kusan karfe 12:15 yanzu?"fuskarta bawalwala ta kalli agogo, Jameela tace"yanzu natashi bacci banyi ko breakfast bafa shiyasa and anyi adede muje kitayani wankan nayi missing dinki da yawa" Mimi ta dan kalli Amisha sannan tace"dukda kina samun ana squeezing breast din?" Jameela tace"badadi momcy kuma so daya kawai akayi daga ranan dayazo nake cewa zafi dake kawai na saba" Mimi tai dariyar jindadi tace"meet my new daughter Amisha" Jameela tai mata wani kallo tana jin kishi tace"daughter kuma kice rival kikamin shiyasa kikadena shaawana" Da Mimi da Amisha sukai dariya tare jin maganar jameela sannan Mimi tace"niba rival namiki ba nasamar mamu kawar jindadi de kinga in bananan seki kirawota and baki taba experiencing group sex ba akwai dadi sosai akwai so much pleasure and satisfaction" Jameela bade ta jindadi ta wurgawa Amisha wani kallo, Amisha da shaye_shayenta harya fara bayyana ta yarfa hannu tana lumshe ido tace"I'm not ur rival kawai ki dauka nima masoyiyarki ce u r sexy" Jameela ta kalleta kasa da sama , Mimi ta rike hannunta tana murmushi tace"karki wulakantamin daughter " Jameela tai murmushi tace"no momcy nima tamin inason ganinta naked nayi mamakin yanayin shape dinta" Mimi tace"kema zaki koma kamarta inkinaso" Jameela tace"inaso sosai" Mimi tace"karkisamu damuwa kina amfani da pills dinnan? " Jameela tace"momcy baai ba ma bare kuma" Mimi tace"kidebi asannu kirika bashi yanayi kokadanne kar asamu matsala na kula anan kina hutawa bakiga yadda skin dinki yayi kyau ba"ta shafeta Jameela tai dariya ta kwanta jikinta, Amisha tafara zare yan kunne tana ajiyewa ta cire agogo da gyale ta tashi tsaye ta zare gown dake jikinta ta ajiye dama komi babu jikinta bayan Wadannan takoma kan bed ta haye ta jingina da jikin bed din tana lumshe ido , Jameela da Mimi suka kureta da kallon desire nipple dinta sunyi dark a tsaye ga bum dinta sunyi kamar bredi saboda shan magani, Liquid ya zubowa jameela under her tana missing sosai tafara cire kayan jikinta , Mimi ta kama ta cire mata itama ta cire Zane da riga dake jikinta suka haye bed din suna shafar jikin Amisha, Amisha ta lumshe ido ta bude suna gefe da gefe tana tsakiya suka dora hannu akan breast dinta suna masu matsa a sannu de r very soft and smooth suna lum_lumshe ido, Amisha takai hannayenta tana shafa nasu tana matsawa tana fidda nishi "Ahmm!!" Dukkansu idanun suketa lumshewa suna budewa suna enjoying breast dinta itama tana nasu a hankali Mimi ta dawo da hannunta tana yawo a jikinta kafin tai kasa da jikinta ta bude kafar Amisha tana nishi taga yadda taketa leaking tai goho hannunta na kasanta tana fingering kanta ta dora baki akai tana tsotsa tana nishi , Amisha ta saki kara ta karasa kwanciya akan pillow tana nishi takara cakumar breast din jameela sosai tana massaging, Jameela nata luliyar nata tameda baki Kansu tana masu tsotsar loli amisha takai hannu kasan jameela tana taboshi tajishi very wet jameela na enjoying takara matsowa sosai ta bude kafa amisha tasaka yatsa tana sex daita tana nishi, Suna cigaba da rikitata wannan na tsotsar breast wannan HQ hartayi release tana fidda cum meyawa, Mimi kuwa abinda takeso kenan ta dage tana tsotsa cos tafi jindadinsu fiye da milk, Jameela jin zatayi release yasa ta saurin tashi tai saitin bakin amisha ta zukunna amisha ba kyama ta bude baki da harshe tana shan vagina dinta tana kuma tura harshe tana fiddowa jameela tafara ihu tana zallo ita kuwa amisha ta dage tsotsarta hartayi release duk liquid ya bata mata face seda jameela tagama tsiyayewa tana nishi ta sauka tana kallon amishar kallo me cike da zallar kauna itama amishar na kallonta tana lasar lips a hankali jameela ta matsa ta kama face dinta tana lashe sperm dinta daya batawa amishar fuska amisha kuwa wata another desire ke bijiromata, Suna haka Mimi ta birkito amisha samanta ta kuma jawo hannun jameela tadora kan breast dinta tanaso tai release Amisha tafara lasarta tundaga cibiya zuwa kasa ta dire kan HQ dinta tana sex dashi tana tsotsa tana tandewa, While jameela na yamutsar breast dinta tafara nishi"ihmmm ahhh ihmmm" Jameela ta meda baki kan Breast din tana tsotsa tana wasa dasu seda suka tabbatar tai release sannan suka sarara mata duk sukayi kwance suna meda numfashi jameela na facing Mimi sunata sakarwa juna murmushi Mimi ta kalli nipple din jameela suna tsaye ta matsa takai baki akai tana tsotsa kamar wata jaririya, Jameela na jindadi tana murmushi tasa hannu ta janye gashin Mimi da ya dan rufe mata ido tana kara kallonta, Ita kuwa amisha bum din Mimi taita kallo tasa hannu tana girgizasu kafin ta tura yatsanta ta shigar dashi HQ dinta tabaya tana wasa tana fiddowa tana lashewa , Seda suka kara release sannan suka tashi atare suna rungume su ukku suna dariya sukayo wanka sunsha wasanni suka dawo kowace ta shirya jameela tasa wata arniyar shirt batada hannu sannan rabin breast dinta waje tare da jeans tai parking gashinta dukkansu sunata "wow woww!!! U luk sexy" Jameela nata jindadi tace"thanks u" Mimi tatafi ta cire bedsheets din duk ya yamutse ta gyarashi ita kuwa jameela tafita yi musu abinci amisha kuwa tabita don tayata, Suka Shiga kitchen jameela ta wanke shinkafa tanaso tai parboiling zatayi musu fried rice amisha tazo ta amsa jameela tafara gyara cefane, Suka kalli juna suka saki murmushi , Amisha tace"kina da taste sosai" Jameela tai dariya tace"u 2" Suna cikin labari Mimi ta shigo shaf_shaf suka gama sanwar suka haye dining sunaci wannan naba wannan wannan nabawa wannan har suka gama Mimi ta kunna turaren wuta tana ma jameela korafi"gaskiya daughter ki kula da gidannan sosai da anshigo agane amaryace" Jameela dariya kawai take, Suka gama abinda suke suka tafi suna tafiya ta koma bedroom tai tsaye tana kallon bed din da few minutes suna kai suna enjoying life tana missing su momcy da amisha, (Nangaba kadan zamuji wacece ita amishar?) Karfe 3 saura Khalil yadawo jin gidan nata kamshi gashi a gyare yabashi mamaki ya kalli dining yaga kuloli ya nufi dakin jameela yana shiga tataso ta rungume shi tana farinciki tai masa wani beautiful kiss a cheek tace "welcome back my hubby" Sosoto yayi yana kallonta, Ta raba jikinta da nashi tana mai makirin kallo tace"muje kaci abinci" Ta kama hannunshi suka nufi dining ta zaunar dashi yanata binta da kallon mamaki da shaawa ta zuba abinci tajawo kujera gab dashi ta debo ta kai bakinshi, Kamshin abincinne yasa ya bude baki ta zuba mai tana ta murmushin jan hankali tace"duk kafara ramewa karika kulamin da kanka plsss" Murya very cool yace"jameela se yaushe zaki rika kulawa dani da kuma gidannan?" Tace"from now on cos nasamu sauki na warware" Yace"kina nufin zamu rika kwana tare?" Ta daga kai tana murmushi cos zatadena sex chart yanzu tasamu karin kawa inba Mimi seta kira amisha ta lura tana da jaraba kamar Mimi agari, Yayi karamin murmushi yace"what about hakkina?" Tace"karkasamu damuwa komai da kakeso zakasamu"tana bin umarnin Mimi, Ya sauke ajiyar zuciya ya lumshe ido yabude yana kallon breast dinta yace"I'm OK muje ciki" Tai karamin murmushi cos bata ko jin desire yanzu tace"ka karaci plss" Yace"no muje kinsan two days dinnan yanda nake kwana cikin kunci kuwa?" Ya tashi ya dauketa har dakinshi kan bed ya tsaya ya cire kaya ya haye yana kara binta da kallo yana samun erect ya cire mata nata yafara wasa da boobs dinta yana matukar jindadi, Ta lumshe ido tai kwance a hankali yafara shan breast dinta a haukace hakanne ya tada mata shaawa tafara nishi"shihhh ahhh!"Tanayi tana kara rike kanshi, A haka ya cigaba da rikitata sannan yafara sex daita not more than 10minutes yayi release bayan yagama ya koma gefe ya kwanta hannunshi daya kan breast dinta yana shafawa yana kallon fuskarta idonta lumshe tana jin matukar desire don kamar ya tadomata itane a haka bacci ya daukeshi, Yanayin saukar numfashinshi yasa tagane yayi bacci ta tashi ta shiga toilet tai wanka tameda kayanta takoma dakinta tasha pills din hana daukar ciki tasha kwayoyinta ta bingire bacci akan bed, Bangaren gidan fahad aysha na tashi bacci tai wanka tasauya kaya ta zauna jiran dawowar mijinta, Faseelat ko kwanciyarta take tunanin duniya ya cika mata brain ganata gana zainab, Karfe 3:30 fahad ya dawo gida bayan yabiya yasiyo masu abinci don ya tabbatar faseeelat bazatai musu girki ba dakin aysha yafara shiga fuskarshi ba faraa, Yana shiga tasaki murmushi tace"sannu da zuwa " Yayi karamin murmushi ya karaso ya zauna yana karemata kallo yace"ya jikinki?" Tace"dasauki sosai" Yace"kina jin yunwa ko? I'm sorry muje na zubamiki abinci kafin na watsa ruwa" Ta girgizakai tace"banaji kayi wankan sannan" Ya tashi ya fita ya nufi dakinshi, A gaggauce yayi wanka yafito da dogon wando da armless riga aysha kawai yayiwa magana tazo dining yayi serving dinsu suka faracin abincinsu su kadai, Sabeer kuwa yanata hada kalmomin da zai fadawa zainab don ya kare kanshi ya koma gida, Yana shiga falo ya samu andebe window batanan, Ya wurgar da briefcase ya fito yana kwalawa megadi kira"harouna ..harouna!!!" Megadi yafito dasauri , A fusace yace"waye yashigo gidannan bananan waye kuma ya balle min window kana ciki? " In cool yace"hjy ce bata lpy shine ta kirawo friend dinta tasani na cire tagar takamata suka fita" Ranshi bace yace"wacece kawartan ya take?" Yace"fara doguwa ba sosai ba me dan jiki" Sabeer yace"faseelat " Yaja tsoki dasauri yajuya ya shiga mota ya nufi gidan fahad, Suna tsakar cin abinci sukaji knocking fahad ya tashi yaje ya bude ganin sabeer yasashi rufe kofar yana mamaki yace"lpy de ba yanzu muka rabuba?" A hasale sabeer yace"I come to see ur wife faseelat taje har gida ta dauki zainab inaso nasan ina takaimin mata" Fahad ya yamutsa fuska jin wani zance yana kara jin haushin faseelat akan baya sede yasamu sauki a heart sanin inda taje yace"kayi hakuri ka kira zainab din Faseelat na ciki amma banda matarka" A hasale yace"ita zata fadamin ina ta kaita sannan akan wane dalili zata shiga gidana ta fiddomin mata" Fahad yace"wait jirani" Sabeer yace"kabarni nai mata warning I don't like such thing" Fahad ya harareshi yace"nace kajira ko"yanamai kallon baida hankali dayakeso yabari yaga faseelat ya koma ciki dasauri ya haye sama, Aysha ta bishi da kallo ganin yadda yake sauri fuska daure ta tabe baki Fahad na zuwa kofar dakin faseelat yafara knocking dasauri _dasauri, Batare da wani tsoro ba zuciyarta dake tazo ta bude mishi ta koma ciki tana tafiya a sannu , Yabi bayanta da kallon takaici hartaje ta zauna a fadace yace"waya baki izinin fita da har zakije gidan mutane kidauko masa mata?" Tai kamar bata jiba, A hasale yace"faseelat !!waye yace kije gidan sabeer kuma ina kika kaimasa mata?" Ta kalleshi na second da murmushi fuskarta tace" [1/5, 11:51 PM] SHALELE😍: My novel is not for free idan baki sani ba kisani barema kinsani din, danaso ai sharing minshi dana sakeshi kyauta so bana bukatar hakan, stop sharing my buk plss duk meso kibari tabiya kuma nadade da yin Allah yaisa my novels is for those that paid kema pay ur 200 and read cikin kwanciyar hankali🤨07063721063 Wai ko kunya Abiyoni PC ana jinjina sekace a kyauta nakeyinshi to komade yane mutum kanshi yayiwa. 48 Manzon Allah (S.A.W) yace idan mutum ya ciyar da matarsa yana me neman lada Allah zai rubuta masa ladan sadaka a duk lomar abinci da tayi. Tace"gida na kaita tunda baya tsoron Allah bai kamata ta zauna dashi ba " Cikin bacin rai daganin ta rainasa har murmushi take while yana mata fada yace"ke tsoron Allah kike da zaki kwashi kafa kifita bada izinin mijinki ba?" Faseelat ta sakeyin murmushi tace"saboda bansaniba ko nawa mijin shima baya tsoron Allah" Ya cije lips yana kallonta ranshi a matukar bace idanunshi jawur yace"faseelat meyasa kike hakane ? Meyasa kikeso yin duk abinda zai batamin rai ? Meyasa kikeso ki rabani da natsuwata?"ya jero mata tambayoyin a jere, Tai shiru murmushin fuskarta duk ya bace, Yace"gabadaya kinaso ki rikitamin tunani mena miki ne a rayuwa?"ya dafe kai Faseelat ta tabe baki ta kalleshi wai har tambaya yake meya mata, Ya dauke hannu akai yace"OK naji komiye kiyimin nine nake sonki nina auroki amma plss ki dena sa mutane a ciki ba ruwanki da harkan aysha bare kuma rayuwar gidan wani can"yanata huci Faseelat tace"Allah yahuci zuciyarka" ta meda hankalinta kan wayar ta, Batare da yaji dadi ba yana ganin hakanma wani raini ne yace " ina zainab?" Faseelat tace"tana gidansu yanzu haka" Yaja tsoki yanajin takaici yace"for god sake ina ruwanki da rayuwar aurensu miye naki ciki?" Faseelat ta bude baki tana kallonshi yanayin shiru tace"Niko keda ruwa zainab close friend ditace idan tana cikin matsala inajin kamar ni ce ciki" Yace"to ina ruwanki da kaita gida? gashi yazo yanata fada " Faseelat tace"idan shi sarkin marassa imanin yana waje bari naje na sameshi inji ko sato ta nayi da zaizo yana borin kunya"ta yunkura zata tashi Yana mata wani kallo a tsawace yace"da Allah koma ki zauna malama" Faseelat takoma ta zauna tace"matsalarku a fuska kamar na Allah a badini se addua" Fahad yakara kallonta muryarshi sanyaye yace"thank u Queen thanks for everything tnx"yajuya ya fita, Tai murmushi tace"godiya yakemin after all wayaja ? Kana shararamin mari gaban yarinya harta rainani dole ka fahimci zafin raini" Yana fita yatsaya bakin kofar dakinta ya kwantar da kai jiki yanajin matsanancin ciwo a heart dinshi da head ya tsaya ya dan seseta kanshi ya sauka kasa har aysha ta tashi daga gun cin abincin tana falo zaune , Ya gittata yawuce batare da ko ya kalleta ba ya fita wurin sabeer, Sabeer yanata kai kawo ya medo hankali wurinshi , Fuskar fahad jawur yace"tana gidansu ka sameta a can" Ran sabeer bace yace"wlh kajawa matarka kunne karna kara ganin ta gidana bare harta fiddomin mata daga cikin gida"yaja tsoki ya wuce yashiga mota ya nufi gidansu zainab din zuciyarshi na matsanancin harbi , Fahad ko bayanshi yabi da kallo jikinshi sanyaye zuciyarshi na tsananin ciwo ya dawo ciki yawuce aysha ya shiga dakinshi ya kwanta kan bed ya dafe zuciyarshi idanunshi sama yana kallon pop na dakin yake tunani , Tunani yake tundaga tasowarshi zuwa girmanshi bai taba samun Wanda ya rainasa ba ko kadan ko cikin friend baisamun raini gabadaya rayuwarshi yanayinta a tsare a natse amma yanzu gashi matarshi ta rainashi and tanaso taja mutane ma su rika rainashi he's scared karta koyawa aysha irin halinta, Yanata tunani ya tuno haduwarsu daita yadda yaji ta mishi time guda yadda tarika nunamai so da kulawa da yadda sonta yamishi saurin damka amma yanzu komai ya sauya, Shi sam besan matsala a rayuwa shiyasa yatsara yadda zaiyi rayuwarshi amma lokaci daya komai ya rikice ya juya daga time da mommy takawo aysha, Ya tuno time da yakewa mommy alkawari zai taking good care of aysha fiye da kanshi, Zuciyarshi ta karye takara kuntacewa sede yaji hawaye a kumcinshi he don't know yaushe ma suka fara zuba, Bai iya tsayar dasu ba saboda zubarsu na rage masa zafin da zuciyarshi keyi sam yakasa kara tuno last maganganun faseelat he don't want to hate her saboda maganganun sun dakar masa zuciya more especially tana kiranshi marar tsoron Allah ko kadan a rayuwarshi bai taba experiencing irin wannan ba, Ya rumtse ido yana forcing kanshi to fell in sleep amma shiru a hakan ya cigaba da kwanciya zuciyarshi na cigaba da ciwo , Shi kuwa sabeer yana zuwa kofar gidansu zainab ya faka mota ya kwantar da kai jikin sitiyari ya rasa ta ina zaifara tabbas yanason zainab amma kudi sune yafiso yanzu taya zai kalleta what he'll going to tell her again?wancan yace mistake wannan kuwa ya zaice tunda baso daya yasamata pill dinba, Kuma bazai dena neman kudi ba aganinshi itama dan kudin take tare dashi idan babu bazata zauna ba zaide komawa Malam yamishi sauki koda da namiji danuwansa ne zai iya ko matan bariki ko yadawo yin yanka badole se macen aurenshi ta sunna ba, Yanata tunani ya fiddo waya yayi dialing no dinta, Har lokacin ajiyar zuciya take batako bawa mama labarin meyafaru ba, Ganin kiranshi yabata mamaki ya kuma konamata rai to miyakeso ne ?ko so yake setafara kasa zama tukun zai rabu daita? Taga in HQ din yakeso yasamu yaci iya cinshi idan kuma anus dince nanma yaci inbaso yake yagama halakata ba sannan gani takeyi dama can dan iskane Wanda ya dade a harkar, Dasauri ta latse kiran ta kuma kashe wayar gabadaya, Jin anyi disconnecting yasa yabi wayar da kallo ya sake dialing yaji switched off, Ya bata fuska ya daga wayar kamar zai tillata waje yana a matukar hargitse sekuma yafasa ya ajiyeta yanata ciccije lips yana hana kanshi abinda yakeji kamar ya shiga ciki ya jawota kada ta fadawa kowa sirrinsa arika mai kallon mutumin banza dukda yariga yasan faseelat tadade da sanin sirrin, Ya dade bakin kofar gidan yakasa tafiya ya fito a motar ya kira wani yaro daze wuce yace "shiga ciki ka kiramin Zainab" Yaro yawuce ciki yana shiga yace"ana kiran zainab" Mama tace"injiwa?"tana mamaki, Yace"wanine awaje " Mama tace"jeka ce gatanan zuwa" Ta wuce dakin su zainab tana shiga ta sameta kwance akan carpet , Mama ta kirata "zainab inajin ga sabeer can yazo yana waje ke kuma kinki fadamin meyafaru tsakaninku kije ki shigo dashi" Tai wuff ta tashi zaune tace"mama ku kyaleshi wlh na tsaneshi banasonshi banason ganin shi" Mama na binta da wani irin kallo tace"lpyarki kalau ko zainab?mijinki nefa miya faru me yamiki da kike fadin haka?" Zainab tai shiru tana hawaye ta ina zata fara fadawa mama mijinta dan homo ne kuma ya riga yagama kwakureta? Mama nata kallonta tace"kinyi shiru ?baride ashigo dashi kar abarshi waje idan yazo zanji komiye bakinshi"ta juya zata fita, Zainab tai saurin riko zananta tana hawaye mama ta juyo tana kallonta, Zainab tace"mama dan Allah kiyi hakuri karku shigo dashi " Mama tace"tomiya medoki gida?"a tsawace, Zainab na inda_inda tana hada maganganu tace"baya kula dani baya bani duk hakkin da ake bawa mace" Mama tai sakaka tana kallonta tafara magana"zainab !?wane irin hakkine ke baya baki da bakisan yadda zaki sauyashi ba?"tana tunanin sex a ganinta mace zata iya sauya namiji daga marar son sex zuwa meso, Zainab tafara raba ido sam bataso ta tona mai asiri tabbas yafita ranta kuma bazata iya cigaba da zama dashi ba amma bata manta irin soyayyar da sukasha abaya ba, Mama tace"sakarni da Allah ambar mutum waje yana jira " Zainab tace"mama sabeer baya sona wlh baya sona ko kadan " Mama ta janye zananta tace"idan ya shigo kinzo kiyi maganar" Tana kuka tai saurin cewa"mama sabeer baya tsoron Allah dan iskane wlh yadade yana bani maganin bacci yana amfani dani ta dubura"ta rufe bakinta tana fashewa da wani sabon kukan, Maganar ta daki heart din mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!! "Tai tsittt komai nata ya kwance, Zainab ta cigaba da kukanta taki koda kallon fuskar mamar saboda kunya, Mama ta tsaya tariyo sabeer da fuskarshi da yanayin be kama ba, Ta koma kan kujera ta zauna tanata kallon zainab, Jikinta sanyaye tace" yi shiru kidena kuka zainab ki fadamin duk abinda yafaru " Zainab bata kalleta ba tace"sabeer dan homosexual ne mama tun ranar da aka kaini yafaramin ta karfi na nunamai bacin raina da kin amincewa ta namishi nasiha nayi fushi seya nunamin baisan haramun bane tundaga time din be karaba ashe yana samin maganin bacci yanayi idan nai bacci" Mama jin maganganun take suna sukar brain dinta saboda zafinsu, Zainab tana kuka tace"ya riga ya cuceni yagama cutar da rayuwata" Hawaye suka zubowa mama na tausayin yarta tace"Allah zai saka miki zainab Allah baya barin hakkin wani akan wani kiyi shiru kidena barnar hawayenki" Zainab na kuka tace"dole nayi kuka nabashi duk yardata da kaunata da wannan ne zaisakamin?" Mama tace"jirani"ta tashi tafita dasauri tana share hawaye, Zainab tabi bayanta da kallo bata fatan sabeer yako kara tako tudunkar gidansu bare kuma ya shigo har cikin gidan, Mama ta tura yaro ya kira sabeer ciki, Shi ko sabeer haryagaji da jira sanin bazata fito ba ya tafi, Yaron ya dawo yace bakowa kofar gidan, Mama ta jinjina kai ta koma gun zainab tana mata nasiha akantayi hakuri ta kwantar da hankalinta domin Allah baya bacci yana sane da duk abinda yake faruwa akoina , Sabeer komawa yayi gida yashiga toilet yayi wanka yanata tunani da kewar matarshi data iya komai take burin faranta mai a kowane lokaci, Duk tunaninshi ya kare ne akan faseelat domin zuciyarshi tana bashi itada ta fitar daita ita zatasan yadda zatai matarshi ta dawo sede yakasa gane tayaya? Harseda aka gama sallar laasar sannan Khalil yafarka yanajin saukin damuwar da yake ciki a baya cos jameela nada baiwa da yawa dande tana amfani daita ta inda Allah ya haramta amma komai nata yayi kuma tana da niima ta musamman me gigita hankalin yan maza, Ya kalli gefen da jameela take kwance ada wayam batanan babu ko kayanta ya tashi yashiga wanka yadawo ya sauya sutura yayi salla sannan ya nufi dakin jameelar, Yana shiga ya sameta ta baje akan bed tana bacci diff kakejin ta ko saukar numfashin se can da can akejinshi, Ya tsaya yana kallonta da takaici ko baa fada ba yasan batai salla ba, Yabi dakin da kallo cos ya dade baisamu ya shigo ba idonshi ya sauka akan dustbin din dake cikin bedroom din da kwalaben magani har ukku a sama, Fuskarshi yamutse zuciyarshi na harbawa Cos yasan de basu da yara bare yaga bottles kuma bame rashin lpy cikinsu bare, Yana isa gunsa ya duka ya dauko kwalbar ya juyata yana karanta sunanta benalin cough syrup, Ya dauko dayar ma duk desame name, Ya girgizakai idanunshi cike da hawaye yanajin kamar yayi kuka ya kalli jameela dake kan bed tana sharar bacci yanajin wani takaici, Ya meda kallo gun dustbin din again yafara yamutsarsa yasamo wata yar firit din kwalba cikinta fari tasss da alamu ko powder ko magani ke ciki before, Ya jefata cikin dustbin din ya nufi wardrobe din jameela ya hangameta yafara yamutsar kayan jameela yana watsar da wasu yana neman kayan mayenta, Ko nisa baiba ya jawo jikkarta ya bude yafara ya mutsawa Sega maganin planning datake sha, Khalil ya dagoshi sama yana kallonshi sosai yana cikin wata leda_Leda tana kyalli jiki da zanen mace ba riga jikinta,hannunshi na kyarma Yana gama gano na planning ne ya zame yayi zaman dirshan kasan tiles yafasa kuka me sauti"ahhhhhh!! Hahha!!!!"Yana jujjuya kanshi zuciyarshi na tsananin kuna da nadama ta auren jameela, Jameela kuwa baccinta kawai takesha hankalinta kwance , Ya rufe fuska da hannu biyu yanata kuka tausayin kanshi yake shi baitaba kwatanta irin Wadannan abubuwan ba amma gashi tare da jameela duk abinnan haryanzu yanasonta dukda ya rage sosai akan yadda yake mata can baya amma haryanzu baya kallon kowace mace sede ita daya fara so da kauna amma zuciyarshi tadade dayin regret na saninta a rayuwa bama aurenta ba ina amfanin mace dabata da tarbiyya? daraja da natsuwa da kamunkai ba komai tare daita se kyau yanzu kuma tana shaye_shaye sannan batason haihuwa dashi, Hankalinshi a matukar tashe yake sosai, Lokokin madubinta kwalabaine birjik aciki dazai duba amma hankalin bainan pill na planning dinnan sun girgiza tunaninsa, A rikice yana kuka ya haye kan bed wurinta ya dagota yana jijjigata yana fadin" why ?why !!!!why jameela?meyasa bakyasona meyasa bakya ko son hada jini dani?"yanajin matukar ciwo lalle jameela batasonshi shi baiyi hakanba sede ita, Yanata jijigata "kitashi kitashi kifadamin meyasa kika yaudareni kikaci amanata" Jameela kuwa ko daga idanunta takasa drugs din amisha sunfi nata karfi amma tanajin jindadinsu sosai suke kai mutum duniyar sama, Jagwab ya saketa takoma kwance ta cigaba da baccinta ya dafe kai da hannu biyu yana cigaba da kuka yarasa me zayayi yasamu sauki koda kadanne, A asibity yau aka sallami samira sungama hada kayan su sannan mama tacewa Aliyu daya shigo da niyyar su tafi gida da samira yaje yaida jinyar matarshi "Aliyu zamu tafi gida da samira takara warwarewa sannan seta koma dakinta lokacin jikin ya kara karfi" Aliyu ya kalli samira ,samira ta kalli Aliyu dukkansu bame farinciki da maganar muryarshi sanyaye donba yadda ya iya yace"to mama" Mama tace "yawwa Allah yabata lpy" Hankalinshi na gun matarshi baikoji metace ba jiyake kamar yaje ya rungumeta yayi ko kuka don yasamu sauki amma ba hali, A haka ya hakura suka fito sunata kallon kallo ya tarbi me napep yasa kayansu suka shiga suka wuce gida yana tsaye yabi napep din da kallo, Samira kamar ta dora hannu akai tafasa ihu takeji gabadaya tagama warkewa asalima ita jira takeyi su hadu ya kara mata wani cikin tariga tasan mijinta dole abinda ya faru ya zamarmasa izina, Suna isa tashige daki tai kwance tana kewar mijinta tanajin kamar taita kuka, Bayan laasar sosai faseelat ta fito daga daki ta sauya kaya zuwa wata silk gown har kasa dark blue and white tanata walkiya zube take kawai ba shape ko kadan jikinta amma tai mata mugun kyau sosai, Ba kowa falon ta wuce kitchen ta zuba ruwa a tukunya ta jefa tarugu biyu ciki batare da ta ko yanka ba ta zuba 2 tin of sardine ta dauki indomi ta zuba just 3 mint ta sauke ta juye a plate tanajin yunwa ta dauki spoon ta dora akai ta nufi falo ta ajiye ta dauko happy hour dinta ta ajiye gefe tare da cup takara matso da center table din kusa da kujera sosai ta zauna ta dauki remote ta kunna TV tana kallon Indian film me fassarar Hausa a tauraruwa tanayi tana cin abincin ta , Fahad da kyar yayi salla ya kwanta gun kamar maraya sosai yayi fushi da faseelat zai nunamata bai damu daita ba baidamu dako halinda take ciki a gidan ba maybe tai hankali kuma bazaije gunta ba zai kauracemata saboda tagane kuranta. [1/7, 12:31 PM] SHALELE😍: Pay ur 200 and read its for sale plsss 07063721063 49 Manzon Allah (S.A.W)yace kowane abun kirki sadakane Wanda yayi nuni da aikata alheri wani ya aikata kamarshi ya aikatane. Aysha na zaune dakinta haka kurum taji tanason ganin masoyinta jinshi shiru tunda yashiga a fusace be kara fitowa ba , Ta tashi ta fito tana tafiya a sannu, Faseelat na cigaba da cin abincinta tadeji motsin mutum amma ko kallon inda aysha take batai ba ta cigaba da cin abincinta tana kallo, Aysha ta dan saci kallonta mugun tsoronta takeji cike da tsoro ta nufi dakin fahad don dubashi, Faseelat da taji shiru tai saurin juyawa se hangen aysha tayi kofar dakin fahad, Ta tabe baki ta cigaba da kallo wato abun ba sauki shariyar da dannewar dole seta yi dauriya matuka, Aysha ta murda handle tana shiga ta hangi masoyinnata kwance kan carpet kallo daya tai masa ta fuskanci ba karamar damuwa yake ciki ba , Jin budewar kofa yayi saurin juyowa he wish faseelat ce tazo bashi hakuri se ganin aysha yayi idanunta sunyi narai_narai kamar zatai kuka ganin halin da yake ciki, Ya yunkura ya tashi zaune ya mika mata hannu , Ta tafi ta rungumeshi hawaye na zubo mata tafara duddubashi ta dago tana kallonshi idanunshi lumshe, Cikin sanyin murya tace"meke damunka ?baka lpy? yaya plsss kayi hakuri banason ganin ka cikin damuwa" Zuciyarshi na cigaba da zafi yasa hannu ya sharemata hawaye in cool yace"ba abinda ke damuna I'm tired ne kuma kaina na ciwo " Hankalinta tashe tana jin tausayinshi tace"kasha magani ?" Ya girgizakai yana kallon kwayar idanunta mizai hana yaji yana kara son aysha ?ta matukar damuwa dashi tana matukar sonshi baa baki kawai ba kamar faseelat a zahiri yake a bayyane, Dasauri ta tashi ta nufi wurin mirror dinsa ta dauki maganin ciwon kai ta koma gun fridge ta dauko ruwa ta dawo dasauri har jikinta na rawa ta zukunna ta balli drug din ta bude ruwa ta kai hannunta bakinshi da niyyar bashi, Yana cigaba da kallonta ya bude baki ta zuba Mai drug din ta dora mai ruwa ya shanye yana ta kallonta ta dauke ruwan tanata yamutsa fuska tace"sannu yaya"idanunta jawur , Ya kuma lumshe ido ya bude yanajin saukin ciwon da yakeji a heart dinshi saboda ita , A hankali yace"kinsha drugs dinki?" Ta jinjina kai tanata yamutsa fuska , Ya jawota jikinshi ya rungume ya mata kiss a head yace "don't cry naji sauki u r the cure to all my problems and pain's ganinki kadai yana sanyayamin zuciyata I love u princess with all my heart" Ta zagayeshi takara kankameshi idanunta lumshe tana matukar jindadin kalamansa takasa cewa komi, Ya kara yi mata kiss a head ya kwantar da kai jikin kan nata, Faseelat ko tagama cin abincin tamayar da sauran kitchen ta dawo tanata cijewa ta kalli dakin ganin shiru_shiru bata fitoba zuciyarta tabata suna can suna sex which is bad tunda girkinta ne duk yadda taso tadaure taga fitowar ayshar domin tagane sunyi ko aa, kasawa tayi tatashi takoma dakinta tai kwance zuciyar ta na zafi amma tana kara tirsasata akan sharesu suyitayi, Khalil yasha kuka sosai he's regretting auren jameela ya koma dakinshi ya kwanta ba batun fita idanu jawur kamar garwashi, Da Maghreb ne ya fita masallaci yanata adduar shiriyar jameela bai fidda ran zata dawo dede ba su cigaba da rayuwa maidadi , ya dawo gida ya shiga kitchen domin yi musu dinner yayi spaghetti duk ta dunkule a haka ya kwashe ya kuma nufar dakin jameela time din tafarka, tafarka kanta na mugun ciwo tana zaune ta rike kan tana yamutsa fuska, Khalil ya karasa shigowa yanata kallon innocent face dinta ya zauna yana facing dinta murya dishe yace" jameela haka kikayiwa rayuwarki illa bayan zubar da mutunci har shaye_shaye kike?" Ta dauke hannunta akai tana kallonshi jikinta haryanzu mace tace"bangane ba " Ya nuna mata dustbin yace"amma kingane wadancan ko?" Tai shiru tana kallon dust bin din, Ranshi na suya yace"jameela wace irin rayuwace wannan gabadaya kamar ba musulma ba ,ba salla bayiwa Allah daa ba ambatonshi se sabamishi rayuwa ba zatai kyau haka ba jameela" Jameela tace"sallar da nikeyi kai nake wa ?"ta juyar da kai gefe Yace"ba hakanan akace muyi salla ba seda aka kawomana lokutanta da yadda zaayita wlh jameela kiji tsoron Allah " Tai masa wani kallo tace"wlh Khalil bakasona ka takuramin ka hanani sakat kaina farau aure? Kamar ba Amarya ba kanata hantarata" Yana jefa mata kaskantaccen kallo yace"aike ba Amarya bace dake dame zaman kanta duk daya jameela ina sane fa ina sane keba budurwa bace an riga angama kwashe martabarki Wanda zuciya ta na bani da amincewarki komi ya kasance gashi har pills kikesha na hana daukar ciki wai ni jameela kike shawa pills"yanajin kuna, Jameela tafashe da kuka sosai tana magana"tunda kariga kagama sanina dole zakace haka ni bansan kowa ba se kai kaine kafara budani Allah yaisa budurcina daka kwace kuma kana nuna ni yar iskace bazan yafemaka ba" Kallon mamaki kawai yake binta memakon tayi kuka tana rokonshi gafara ko karya tai masa yaji sauki aa sema karyatashi da takeyi akan ita budurwace, Ranshi na zafi yace"ai Allah nagani ko ?zaiyi mana hisabi" Ta cigaba da kuka dagaske kukan take cos taji mugun zafin kiranta me zaman kanta wato karuwa bayan tataso gidan mutunci kuma dagasken ba namijin data ko taba rikewa hannu, Ya nata kallonta ganin kukan bame karewa bane yace"dan Allah kiyi shiru haka ni na yafemiki koma miye fatana ki shiryu ki soni jameela kokadan ne kidena shan maganin hana daukar ciki kidena shaye_shaye baya da kyau baida wani amfani a rayuwarki ba danni ba " Ta cigaba da kuka taki ko saurarenshi, Yace"kiyi hakuri ki tashi kiyi salla "ya tashi ya fita, Ta koma ta kwanta tana kuka ranta a matukar bace kanta na kara ciwo tatashi ta jawo madubi ta dauki wata kwalbar ta zuba kwayoyi ta shanye ta koma kan bed ta bingire har bacci ya dauketa. Fahad ma ya fita yayo salla ya dawo da kanshi ya shiga kitchen ya hada musu jellop rice dede cikin mutum biyu shida ayshar shi bayan sunyi ishai suka hau dining suna ci sunata kallon juna, Aysha ranta wasai saboda tasan sun samu problem da faseelat ba kamar jiya ba datake jin mugun kishi don zai kasance da wata ba ita ba, Suka gama suka dawo falo hannunsu cikin na juna ya zauna ya zaunar daita kusa dashi ya kwantar da kanta jikinshi yana shafar gashinta suna kallo, Ita kuwa faseelat bata jin yunwa saide tana bukatar tea kokadanne zuwa anjima, Bayan ishai ne Aliyu yazo gidansu samira domin kara ganin lpyrta ya taho da namanshi balangu da zafinshi meyawa ga nutri yogurt da fresh yogurt yana zuwa kofar gidan ya tura yaro da kayan ya kuma ce yafadawa samira yana kofar gida domin tafito yadan ganta yawuce, Mama na zaune cikin yara yaron yashigo da kayan ranta bace tana tabe baki tace"kai jekace ance tayi bacci "ta amshi kayan a yamutse ta ajiye gefe, Samira na kwance daki tanaji batasan time da hawaye suka zubomata ba ta riga ta kula tun asibity mamar nada wani kudiri, Yaron yakoma ya fadawa Aliyu bai dauka komiba yajuya ya tafi dukda yaso ya ganta don yaji dadin yin bacci hankali kwance, Ba yadda ya iya ya tafi gida ruwan kanwa kawai yasha ya kwanta gidan ya mishi kunci saboda rashin samirarsa, Khalil ko yagama tura abinci shiru ba jameela ya koma dakinta don yaga ko har yanzu kukan take ya kara bata hakuri yana zuwa ya sameta kwance ga kwalba akan bed , Idanunshi jawur ya juya ya fita ya koma dakinshi ya kwanta yafara tunanin hjy ba yadda batai ba akan karya auri jameela don sunsan yarsu ba kamila bace shiyasa zasuma bashi kyauta amma yakiji zuciyarshi na zafin rashin bin shawararta da umarninta da yabi da haka baifaru ba ya tuno zabin hjyar wato mansura ranar da yaje gidansu ta fito cikin shigarta ta kamala da hijab tafiyarta a natse a kamilance ya tuno yadda ya mata wulakanci yanata mata kallon raini da maganganu marar dadi zuciyarshi na ciwo yanajin dama hannun agogo ya dawo baya , Maganarta tafado mai da yace mata miye raayinta akanshi? tace"ni me biyayyace ako da yaushe" Ranshi ya cigaba da suya inama hannun agogo ya dawo baya ?ai kwamma ya auri me munin da rashin wayewar akan auren kyakkyawa irin jameela Wanda ko amfanuwa bayayi da kyawun nata se jefi_jefi, Kusan karfe Tara da rabi faseelat ta bude daki ta doshi falo don hada tea tasha ta kwanta dukda tana tsoron haduwa da abinda zai bata mata rai, Tana fitowa kamar yadda tai tunani Sega aysha kwance jikin fahad sunata kallonsu falon tsit, Dasauri batare data kara kallonsu ba ta nufi kitchen fahad tunda yaji motsin saukowarta ya meda kallo gunta kallo daya yamata ya meda idonshi akan TV ya cigaba da kallonshi, Ta shiga kitchen ta hada tea din tana jin haushin zuciyarta kanme zatai tawani sauri seyagane ta damu zuciyarta ta bata ta zauna falon tasha tea din yasan bata damuba ta hada tea din takoma falo ta zauna kujera kusa dasu tana sha tana kallon TV tamkar bataga mutane falon ba aysha tanaso ta juyo taga me faseelat keyi a falon amma ba halin juyawar, Shi kuwa fahad hakan ya matsanancin kona masa rai cos ya riga ya saba tanajin kishinsa, Tagama shan tea dinta ta meda cup din kitchen bayan ta wanke ta ajiye ta koma ta wucesu ta hau sama , Yanata kallon bayanta tashige dakinta ya kara shaka sosai ai at least ta kulashi koyi masa magana amma ko daya batai ba ya daure ya share hakan da tayi takara koyamai yadda zaiyi shima, Suna haka yacewa aysha "aysha muje na rakaki ki kwanta dare yayi" Tace"to"ta tashi suka shiga part dinta ta hau bed ya rufamata bedsheet bayan ya mata addua tanata kallonshi yayi murmushi yace"seda safe" Tameda mai murmushi yakashe mata haske ya fita , Yana fita aysha taji badadi karde ya tafi can gun faseelat , Shi kuwa kayan kallon yakashe da haske ya rufe kofa yawuce part dinshi yakara shan magani ya kwanta ya rumtse ido yana tunanin halin faseelat itama kenan fushi tayi dashi kenan? Lalle kuwa tana da aiki don bazaije wurinta ba kotazo seya nunamata kuskurenta sosai sannan ya hakura, Goma saura babansu zainab ya dawo yana shigowa ya nufi dakinshi saboda yaci abinci yunwa yakeji sosai, Mama tashigo ta samu harya fara cin abincinshi batare da ya jira tai masa serving ba kamar kullum, Seda ya koshi yasha ruwa sannan ya kalleta yace"na kwaso yunwa da yawa yau dinnan a kuma matukar gajiye nake sosai" Jikin mama sanyaye itako abincin daren takasa ci saboda batun zainab ba yadda ta iya tasan idan yaji kila ko baccin kirki bazaiba amma dole ta sanardashi domin asamu mafita muryarta sanyaye tace"zainab na nan ta dawo gida" Yace"kamaryaya?"yana neman Karin bayani, Ta girgizakai tace"tace sabeer dinne ke zuba mata sleeping pills a lemu yana amfani daita ta baya tace bata ganeba seda wurin yafara mata ciwo sosai" Lokaci daya kan babansu ya fara ciwo jikinshi ya mutu zuciyarshi na zafi yace "shi sabeer din?" Yana mamaki, Mama tace "shifa zainab bazata masa karya ba saboda tanasonshi sosai seda nai dakyar ma tafadamin baida hali samm" Baba yace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!! Wane irin balai ne yashigo cikin alumma tabbas duniya tazo karshe" Mama tace"maganar ta girgizani ina tausaya mata" Baba ya girgizakai yace"cikin raina inajin kamar nine mai laifin dana aura matashi dukda seda nai matukar buncike amma ji nake kamar ban cika nauyin da ke kaina ba" Mama tace"kadena tunanin haka Allah ya tsaro mafita yanzu zamu nema" Yace"wace mafita ?ai yade riga ya cuceta sede yabata takardarta ko yaki ko yaso" Mama tace"gaskiya, saboda zama dashi ma haramunne " Baba yace"zan nemeshi gobe yazo ya sameni idan kuma baizo ba ni zanje na sameshi da kaina" Mama tace"Allah yakaimu lpy" Yayi shiru ya nata tunani, Aysha fahad faseelat zainab sabeer samira dasu mama duk basu samu baccin kirki ba saboda tunani, Washegari Bayan fahad ya dawo masallaci ya shiga dakin aysha tana kan carpet tana azkhar idanunshi sunyi kumburi rashin samun isashshen bacci hakan ya mata dadi gano bai kwana da faseelat ba sede kuma tanajin tausayinshi inama yazo wurinta, Tace"yaya ina kwana ya jiki? "tana kallonshi, Yayi murmushi yace" kintashi lpy ya jikinki kema?" Tai karamin murmushi tace"aini naji sauki" Yace"nima naji sauki ai" Tace"senaga kamar bakayi bacci ba" Ya fiddo ido yana murmushi yace"baccin gaske kuwa nayi matsalar kawai rashinki kusa dani " Tai murmushi ta sunkuyar da kai kasa, Yace"me zakici nayi sauri nayi kafin natafi aiki?" Ta girgizakai tace"ni zan dafa kaje ka shirya" Yayi murmushi yanajin tsoron tashin ciwonta da overn gishiri yace"aa kiyi kwanciyarki kihuta" Ta turo baki tace "nifa na iya girki kabari nayi mana" Ya kalleta yayi shiru, Tace"plsss yaya " Yace"OK ayimana Wanda yafi wancan dadi"yana murmushi harya hango gishiri over a abincin, Tai murmushi tatashi ta cire hijab ta wuceshi ta nufi kitchen, Ya girgizakai yawuce domin shiryawa ko tsayawa kallon sama baiyiba saboda karma yaji yanason ganin yanda tatashi, A hanzarce aysha tayi musu farfesun kifi da fried yam takai dining tashiga wanka tana fitowa dasauri segashi yafito, Ta kalleshi ta kalli karamin tawul dake jikinta tai kasa da kai , Yabi kyawawan cinyoyinta da kallo har zuwa saman tawul din dake kan kirjinta yanajin desire yayi murmushi yace"ina dining"ya juya ya fita, Tai sauri ta dauko pitted gown tasaka ta fesa turare batako tsaya shafa mai ba ta fita dasauri kanta ba dankwali gashinta baje , Tana fitowa ya bita da kallo harta karaso gabanshi kallonta kawai yake yi sam bata da wani kiba cikinta lafe kamar baasa mai komi ta karaso dasauri tafara serving dinshi, Ya nata kallonta ta zuba mai ta ajiye gabanshi sannan ta tsaya zuba nata, Yanajin tsoron abincin ya debo yakai dede baki ba yadda ya iya ya turashi ciki a tsorace, Wani mugun dadi ya ziyarci brain dinshi har kunnensa na motsi idonshi kulle yace"hummmm!! yummy so delicious " Dadi ya mamaye aysha wannan shine abinda tai buri rannan amma faseelat tabata mata show, tai dogon murmushi ta zauna ta debo kifin tasa baki itama ta yaba yayi taste sosai, Yana cikin taunawa wani tunani ya fadomai to gishirin fa aljanu? Meyasa basu saka ba a yau?gabadaya heart din shi tagama gane gaskiya, Ya bude idonshi ya dora su kan aysha hankalinta gunshi tana kallonshi, Ganin kallon da yake mata yasa ta sunkuyar da kai, A hankali yace"aysha miyasa kikamin karya?" Ta dago ta kalleshi tai shiru takasa gane meyake nufi, Ranshi na baci yace"ran da kikayi girki faseelat tabata mikishi jiya shine kika rama ko?" Tai shiru, Yace"why kika zuba mata donki rama shiyasa kikace aljanune ihmm!!?" Ta girgizakai tace "kayi hakuri" Yace"banason haka aysha meyasa bazaki hakura ba ?" Takara cewa "yaya kayi hakuri" Yayi shiru ya cigaba da cin abincinshi, Ta ajiye cokali tana yamutsar fuska, Ya dago ya kalleta yace"just eat ur food banason ranki ya baci nade fadamiki ne kidena biyemata" Taki daukar spoon din, Ya tsaya da kai spoon bakinshi yace"I'm begging kiyi hakuri karsu taso nakasa fita office" yana murmushi, Tai karamin murmushi ta turo baki ta dauki spoon ta cigaba da ci, Yana koshi ya tashi dasauri ya dauko brief case dinshi tana kan dining ya fito ya mata waving yace" bye!!sena dawo " Tace "Allah yabada saa" ta daga mai itama tana murmushi, Ya fita ya nufi office hankalinshi kwance, Time din faseelat ta fito batama tashi barci da wuri ba se yanzu ko wanka batai ba da kayan bacci jikinta da niyyar ta samesu kan dining suna breakfast ta zauna suyi tare don takara bashi haushi sede she's late har yawuce ta kalli aysha ta komawarta sama takara kwantawa bacci , Khalil baiyi break ba saboda baijin son komai ya fita aiki , Itako jameela yau ta tashi da wuri saboda yunwa amma har Khalil yabar gidan baiko damu da tadata salla ba can dama dan besan tana shaye_shaye bane shiyasa, Wanda ke cikin maye inashi dama ina salla, Allah yace kada ku kusanci salla kuna cikin maye, Seda yafara zuwa ya gaida hjy tade bishi da ido kurum amma tuni tagane bayajin dadin zama da jameela batace komi ba nata ido yatashi ya fita, Jameela ta soya kwai taci tasha peak milk ranta kuntace ta kira Mimi, Mimi ta dauka , Jameela tace"momcy dan Allah kizo akwai maganar da zamuyi raina bace yake sosai akwai problem" Mimi tace"I'm sorry tunjiya kakus bata lpy ko bacci banyiba she's seriously ill kibari idan taji sauki zanzo" Jameela ta marairaice tace"mommcy I'm in need of u" Mimi tace"nafadamiki matsalata yanzu kibari zanturomiki no din kawarki amisha setazo ta debe miki kewa" Jameela zatai mgna Mimi ta kashe ta tura mata no din amishar, Badadi ranta sotake suyi mgna da Mimi amma gwara ko amishar ce tazo suji dadi ta rage zafi tai dialing no dinta, Ringing biyu amisha ta dauka cikin sexy voice tace"hellowwww!!!" Jameela tace"hiii jameela ce " Amisha tace"wow my sugar friend ya akai?" Jameela tai kasa da murya tace"plss I want see u inason ganinki plssss" Amisha tai sexy smiling tace"karki samu damuwa ganinan zuwa" Jameela tace"thank u!!! I love u I'm waiting" takashe kiran, Amisha dake kan wani katon bed a rufe ta fito daga duvet ashema naked take tasaka rigarta ta fita a dakin tashiga dakinta don shiryawa zuwa gun jameela, Baban zainab kuwa karfe bakwai ya kira sabeer seda tai ringing biyar sannan ya dauka zuciyarshi na kuna, Baba yace"kazo gida ka sameni anjima da karfe 5" Sabeer yace"to "jikinshi a mace yanajin bazaije ba dawane fuska zai kallesu, Karfe 10 faseelat ta fito hartayi wanka tahada tea da toasted bread tasha dukda ga abincin aysha amma takici ta koma daki ta kira no din zainab a kashe ranta badadi ta yamutsa fuska, Karfe 11 saura amisha ta isa kofar gidan jameela ta fiddo waya ta kirata just minute Sega jameelar ta bude tanata sakin murmushi, Amisha tai mata sexy looking tashiga ciki, Jameela ta kulle kofar ta rungume bayanta tana sauke numfashi, Amisha tai murmushi , Jameela ta saketa ta kama hannunta tace" mushiga ciki" Suka wuce ciki sunata wa juna sexy kallo kowace hannunta kan kugun daya suka shiga tun a main falo amisha ta ajiye jikkarta ta cire takalmi da gyale suna karasawa ciki ta cakumi breast din jameela tana matsasu tana kallon kwayar idonta, Jameela takara turosu tana lasar lips da fidda ajiyar heart , Amisha dake kwararra a harkar batare da ta cirewa jameela kaya ba ta fiddo breast din a saman rigar tana cigaba da matsasu , ganinsu tai saurin kai baki samansu tana masu tsotsar fita hankali jameela tai saurin kai hannu kan breast din amishar dayan kuwa tana lalubarta, A haka har tsayuwa ta gagaresu suka haye saman bed sosai amisha ta rikita jameela ta nunamata da banbanci sosai tsakaninta da Mimi, Bayan komai ya lafa suka rungume juna suna meda numfashi sunata dariya suna maganganun banza, A hankali amisha ta sauka tana naked tana tafiya tana juya komai na jikinta ta shiga falo ta dauki sigarinta ta kunna ta dawo tana sha da kuma wata yar kwalba hannunta, Ta kwanta tana cigaba da zukar sigarinta, Jameela tabata fuska tana yarfa hiyakin tace"banason warin cigarette " Amisha ta meda kallo gunta ta naimata narkekken kallo tace"da kinsan sirrinta da kinrika Shanta ko da yaushe " Jameela tace"miye sirrin?"tana yamutsar fuska, Amisha tace"yaye damuwa da gusar da kowane bakin ciki ke har niima tana karawa😂🥴" Jameela tace"ko?" Amisha tace"sosai kuwa kuma zakijiki daban da kinsha kayan harka" Jameela tace"but tana da hatsari kuma a kowane package suna rubuta smoking is injury to health and doctors confirm that the smokers are liable to die young " Amisha ta babbake da dariya tace"kinsan ko tun yaushe nake cigarette smoking? " Jameela ta kada kai tana kallonta, Amisha ta sauke numfashi tace" its almost.... *I don't across something li this before tundaga fara rubutuna zuwa yanzu my buk is not for free nayi Allah yaisa amma dukda haka se an karanta after that kuma azo ana zagina da yimin tsinuwa kanme? nace ki karanta ne koko biya kikayi kika karanta? Kanme zakirika karanta abun Allah yaisa dabaxai amfaneki da komi ba kuma kizo kina rokawa yaran wani gurbacewa naki yaranfa? Su kuma ki roki Allah yashiryesu ko?😃 so funny* *my fans bantaba haduwa da mahaukaciya irin wagga ba dukda ina samun mahaukatan dake bina suna zagi jefi_jefi amma ba kamar wagga ba that's y zanturomuku charts dina da ita kutayani ganin ikon Allah😂* [1/7, 8:06 AM] +234 806 349 3674: Assalam alaikum . Ina rokon Allah yanda kike rubuta batsa a novel dinki Allah ya sa a samu Wanda zai lalata tarbiyyar yaran ki insha Allah. Idan ke me shiryuwa ce ki daina rubuta batsa Allah ya shirya ki, idan ke bame daina bane Ina rokon Allah ya la ance ki ya Kuma tarwatsa maki zuria Kamar yanda kike kokarin lalata tarbiyyar yaran al ummar musulmai. In Allah ya yarda bazaki Gama da duniya lfy ba matukar Baki tuba ba. [1/7, 8:10 AM] +234 806 349 3674: Sannan saboda iskanci a farkon rubutun ki Sai ki dinga kawo wasu hadisai da waazi. Ai ba a hada waazi da batsa guri daya. Amma tunda kin zama shaidaniya Allah ubangiji zai Mana maganin dabbobin writers marasa ilimi da tarbiyya irinku [1/7, 8:10 AM] +234 806 349 3674: Allah ya Isa! [1/7, 8:10 AM] +234 806 349 3674: Allah ya Isa!! [1/7, 8:11 AM] +234 806 349 3674: Iyaye suna kokarin tarbiyyar yaran su amma kuna gefe kuna taimaka wa wajen yada barna da fasadi a doron qasa [1/7, 8:14 AM] +234 806 349 3674: In kina da aure Allah ya Hana ki kwanciyar hankali a gidan mijin ki [1/7, 8:14 AM] +234 806 349 3674: Idan Kuma Baki da shi Allah ya Baki Dan iska me son batsa irin ki Sai ki qarata can [1/7, 8:30 AM] +234 806 349 3674: Damn disgusting writer kawai! [1/7, 8:30 AM] +234 806 349 3674: Ji marubuta irin su ayusher muhd, nabila rabiu, safiya huguma, billyn Abdul masu mutunci da nagarta [1/7, 8:30 AM] +234 806 349 3674: Wadanda suke isar da sako cikin fadakarwa da ilimantarwa ba irin ki ba [1/7, 11:10 AM] SHALELE😍: Ke baiwar Allah kinsan fassarar aslm? [1/7, 11:10 AM] SHALELE😍: To kina rokonmin aminci ne [1/7, 11:11 AM] +234 806 349 3674: Come on get out! [1/7, 11:11 AM] +234 806 349 3674: Mara kima kawai! [1/7, 11:11 AM] SHALELE😍: And zan baki shawara idan zakiyi addua kirika mekyau [1/7, 11:11 AM] +234 806 349 3674: Duk me rubuta batsa bashi da kima a idon jamaa [1/7, 11:12 AM] SHALELE😍: Kintaba jin wani malami yayi waazi ya rokawa diyan wasu gurbata? Babushi da Wanda yayi dashi akeyi [1/7, 11:13 AM] SHALELE😍: Ki natsu kiyiwa kanki hisabi akan adduar gurbacewar diyan wasu saboda kema kina haihuwa [1/7, 11:15 AM] SHALELE😍: Kuma idan kinga wani na aikata badedeba kiyi addua kema Allah ya kareki da zuriarki bawai kina rokamai tsinuwa ba [1/7, 11:17 AM] SHALELE😍: Ni banda lokacin sauraron voice dinki nade baki shawara ne akan adduoinki akaina bazance komiba sede kisani adduarki bazatamin komiba se abinda Allah ya tsaramin ke bake kadai ba ma da duk mutanen duniya zasuyi desame thing to ba abinda zaifaru dani se abinda Allah yatsaramin [1/7, 11:18 AM] SHALELE😍: Kema kina bukatar adduar shiriya cos kema batattace Allah ya shiryaki *its just the beginning bana ganin batsar da nike rubutawa don haka ba abinda zan fasa, tun ina free pages kunyi kungama my buk da hadisi nafara kuma dashi zan karasa insha Allah, don na rubuta abu aiba cewa nayi ki dauka duka ba seki zabi na zaba kibar nabari in kuma ke tunkiyace ba seki kwashe duka ba dame kyaun da marar kyaun duk kihada ki canye ba shikenan ba🤣ana mugun tarede dukda haka 😂😂tunda abun yazama ciwo bazaa iya hakurin dena karanta buk dina ba😉* So funny🤣🤣🤣🤣🤣🤣🤣 [1/7, 11:37 PM] SHALELE😍: Pay 200 and read 07063721063 50 Manzon Allah (S.A.W)yace me kula da mata marassa aure Wanda mazansu suka rasu da jawarawa da talakawa kamar meyin jihadine a tafarkin Allah. Tace"its almost 10yrs tun bansan dadin drugs ba nafara shan taba kawai don ta debemin damuwar zuciyata shekara goma ai yaci ace na mutu kuwa ko?" Jameela ta tsaya kallonta jin 10yrs, Amisha takara zukar taba tace"before inajin gwara mutuwa da rayuwata amma yanzu inajin dadin rayuwar sosai kuma cigarette bataimin komiba sedai taimakamin " Jameela tace"lokacin da kike shekara nawa kenan?" Amisha ta wurgar da cigarette data shanye tace"imm maybe 8yrs kofiye " Jameela ta zaro ido tana mamaki, Amisha ta kurbi drugs na hannunta tace"duniyata daban take data kowa cike take da firgici da Abubuwan ban mamaki nayi rayuwar kunci before yanzu inayinta jindadi " Jameela tace"nima tawa tanaso ta sauya zuwa marar dadi daga medadin nayi aure don in huta don in samu saukin matsin iyayena amma yanzu anan haryafi matsi mijina yana fadamin ni yariskace me zaman kanta kuma karyane da ciwo sosai" Amisha tai dariya tace"such a small issue yake dagamiki hankali?" Takarayin dariya tai rolling idanu tace"nikuwa da ina da iyaye dazanyi musu abinda suke so kuma koya suke zanso zama dasu" Jameela tace"banganeba ke daga sama kkfado?" Amisha tai murmushi me ciwo tace"miye maraba ?nataso a kaskance a wulakance beauty" Jameela ta kasa cewa komi , Hawaye suka zubowa Amisha tace"an tsinceni acikin bola acikin datti da kazanta a inda ake watsar da abubuwa maras amfani anan aka tsinceni,nataso cikin gidan marayu na wasu shekaru kafin uncle ismaeel ya daukeni farko ina tunanin zanji dadin rayuwa nafita daga gidan marayu amma tunani na badede bane domin ko uncle matarshi batada hali me kyau bata daukar dan wani nata " Ta numfasa tace"shi ya kasance matafiyi bai cika zama gida ba yana kwashe 3month kofi baya gida idan yadawo ma baya samun lokacinsa wannan yasa anty batool bata samun kulawarsa bata samun duk abinda miji keyiwa matarshi yaranta biyu namiji da mace seya tafi dasu kasar waje wurin danuwansa suna karatu a can akabarni dagani se ita acikin gida ,bana fuskantar hantara ko zagi da komi kuma ina zuwa school me tsada sede itace tabatamin rayuwata bansan komiba zata kirani ta fiddo breast tace insha mata inashan bansan komi ba amma inaganin tana nishi da rumtse ido just like she's feeling pain,bayan wani time kawai seta kirani ta bude kafa tace in tsotsa bansan yadda abun yakeba inajin kyama amma zanyi cos na dauketa kamar uwa" Taja ajiyar zuciya tace"kwanci tashi na fahimta nashiga rudani nashiga damuwa ina kuka nikadai babu wanda zan fadawa har na kula a TV anashan cigarette for relief nafara sha aboye da kudin breakfast nawa kafin taganeni ,data gane memakon tahana kawai seta kyaleni itade fatanta insama mata natsuwa tun bana jindadi harna fara ji ina girma ina kara son abun har yazam na saba daita nima in baayi ba banajin dadi cigarette kuwa itama ta zamarmin jikine idan bansha ba ban samun natsuwa ahaka ina school kawayena na shan drugs nima naji ina raayi nafara sha anty ba ruwanta innadawo a buge hakanma dadi yake mata zatabini daki tai yanda taso dukda yadda nasan komi nata bana rainata bana kuma samun so much money a gunta sede kayan gyaran jiki itada kanta take siyomin saboda ta more farko inajin tausayin uncle amma daga baya banajin tausayinshi time dana fara samun desire sena gane anty tana hakuri cos tanada desire sosai, yaranta in sunzo Hutu lpy lau muke dasu basa gane komi kuma basa gane da wani abu tsakaninmu a takure zamu zauna harsu tafi sannan mu cigaba da jindadi inason anty dukda abubuwan datamin dabazasu gogu a brain dina ba tun yarinta amma inajin dadinta last yr yaronta ya dawo from school I'm surprise dana ganshi cikin dakina in midnight time iyayenshi na tare bantaba sex ba se akanshi yana rikicewa yana kuma yimin kyauta dukda bana enjoying dinsa saboda yayi gadon mamansa now na zama les addicted in banyi bama bana samun kwanciyar hankali yadda kikasan namiji yanajin shaawar mace haka nakeji idan naga macen datamin bana tunanin zanyi aure rayuwata bana tunanin akwai wanda zaikoyi shaawar aurena bakomi ataredani,wani lokaci ina tunanin ni shegiyace and sometimes kuma senaji inason sanin mahaifiyana koda karuwace I will be so happy" Hawayene Kebin fuskar jameela na tausayin Amisha tana hawayen take tuno ummanta ba irin son da bata nunamata ba amma bata komi don jindadinta wani lokaci ma tana mantawa daita kawai jindadi tasa agaba ita me iyaye nagari kenan ga wacce ke neman nata koda karuwaine, Amisha ta karasa kwankwade drug dake hannunta ta wurgar da robar tace"shawarata shine ki kula da iyayenki iyaye rahma ne da dasu daban tsinci rayuwa haka ba kuma ki daure ki zauna da mijinki ko da badadi yafimiki aure rufin asirine" Cikin kuka jameela tace"I don't love him banasonshi bana jindadin komi nashi" Amisha tace"try and start zakisoshi u know something about me? Inason gaskiya inason sauyawa wani lokaci koba yanzu ba" Jameela tace"to yanzu ya zanyi ni?" Amisha tace"show him some love and take good care of his desire kidena barinshi koda bakisonshi kuma kirika abinda yakeso ni gashi I don't enjoyed sex amma ahaka nake barin taufeek yanayi not because I love him kawai saboda iyayensa I value them over ke kuma zai ragemiki wani abu cos of dat" Jameela tai shiru bata tunanin zuciyarta zata rika hakuri da Khalil saboda wani tsanarshi takeji, Amisha ta tashi tawuce toilet few minutes ta fito duk ruwa jikinta tayi wanka tana saka riga tana lumshe ido tace"i have to go zan koma school" Jameela tai karamin murmushi tace "se yaushe kedin ta dabance naji dadinki matuka" Amisha tace"any time amma not in the night cos that time I'm with my sweet anty " Jameela tai murmushi tana kallon jikinta no wonder komai nata very attractive ashe tana da mai kula da ita, Ta tashi ta jawo Zane tai daurin gaba , Amisha ta kalleta tace"nice"tana wani matse lips, Jameela tai dariya tace"muje in rakaki kuma inason nafara shan cigarette cos labarinki yakaramin damuwa" Amisha tace"u r welcome"tana dariya, Suka fita falo kwali guda amisha ta mika mata da lighter sannan ta sargafa jikkarta ta tafi, Bayan tafiyarta d first thing da jameela tafarayi shine kiran ummanta bayannan kuwa ta kunna taba tafara zuka da alamu maganganun amisha sun shigeta sosai, Ba dadewa Khalil ya shigo gidan hakanan yaji bai lpy yadawo ya kwanta ya huta, Da shugowarshi yaci karo da jameela da daurin gaba da taba tanasha tana kwarewa amma sha take kamar dole, Jikinshi na rawa ya buga mata tsawa "jameela!!" jameela tai saurin juyowa tana kallonshi ranta bace take kallonshi , Cikin bacin rai ya tafi ya amshe tabar ya tumurmusheta da kafa ranshi na suya yace"jameela so kike bakincikinki ya kashenine daga wannan se wannan se yaushe zangama gano munanan dabiunki?" Ta kureshi da kallo , Cikin takaici ya cigaba da cewa "kullum bakincikinki karuwa yake a zuciyata kinaso kisamin ciwon kwalwa" Tace"wai Khalil ya kakeso yau kace wannan gobe wancan idan kagaji dani fine kawai kabani paper ta na kara gaba" Yana mamaki yace"kinaso in sakeki ko?" Tai shiru bakinta ture har gwara takoma gidan su yafi Yace "to bazan sake kin ba saboda batsari na bane amma nayi regretting aurenki bazan dena regret ba har karshen rayuwa...." Kukan daya kwacemai ne yasashi nufar bedroom dinshi zuciyarshi na tsananin zafi, Duk jikinta ya mutu ganin kukanshi abun basauki namiji da kuka lalle abun da girma, Tana yamutsa fuska tabishi dakin yana zaune kan bed ya rike kai da duka hannu biyu yana kukan, Taje ta zauna kusa dashi na second sannan ta dora hannu a cinyarshi tace"kayi hakuri kadena kukan nadena shan tabar " Bai dena kukan ba tace"zan gyara abinda bakaso zandena" Ya bude fuska idanu jawur harda majina ya kalleta , Ta langwabe kai tace"kayi hakuri dan Allah" Ya juya ya cigaba da hawaye komin gyaranta bazai manta masa baya ba bazaidena ganinta marar tarbiyya da mutunci ba, Ta tashi ta wuce daki takwashe tabar da amisha tasha da drugs ta saka a dustbin tashiga wanka ta fito ta sa kaya ta nufi kitchen tanata tunani tafara girki don Khalil yaji dadi, Aysha ma 12 ta shiga kichen tai musu tuwon shinkafa miyar busashen kifi kusan 2 saura tagama tai wanka ta tsaya jiran mijinta, Sabeer sukuku yake duk yau gab zasu tashi office ya samu fahad , Ya dade zaune a office din baice komiba, Fahad yace"lpy kazo kayi zaune idan akwai maganar da zakayi kafada kafita inyi aikina ina sauri kafin a tashi" Sabeer ya mishi wani kallo sannan yace"plss I want a favour from u" Fahad yace"ehen"yana kagare ya tafi, Sabeer yace"nayiwa zainab laifi nasan ban kyauta ba inaso katura faseelat ta bata hakuri ta shawomin kanta" Yana mai wani kallo yace"faseelat ce ta nema maka soyayyarta?" Sabeer yamasa wani kallo ranshi bace yace"dont tell me nonsense plss don nazo neman alfarma gunka?" Fahad yace"eh bakace karta kara zuwa gidanka ba yanzu kuma kazo kana neman alfarma kasan yadda maganarka taimin zafi kuwa? Toba ruwan matata acikin aurenku kaje kabata hakuri da kanka tunda kai kasan meka mata" Sabeer ya mike a fusace yabar office din, Fahad yabishi da kallo yayi tsoki ya cigaba da aikinshi, Suna tashi yawuce gida komai ajiye a dining seda yafara leka aysha sannan yaje yawo wanka suka hau dining ko two minutes basuyi da fara cin abinci ba faseelat tai joining dinsu , Ya kalleta ya dauke ido aysha kuwa haushi kamarme, Faseelat tafara serving kanta ta dan kalleshi tace"barka da dawowa honey " Yayi mata banza yana cin abinci, Tai murmushi ta tabe baki ta zauna tafara cin abincin tana yamutse_yamutse irin badadin nan, Fahad bai kara kallonta ba bare yaji bacin rai aysha ma so daya ta kalleta ta cigaba da cin abincinta, Yayi saurin gamawa ya tashi ya koma dakinshi, Yana tashi aysha ma ta tashi tabar wurin, Faseelat ta karasa cika cikinta ta tashi ta shige dakinta tana ta murmushi, Bayan laasar Aliyu ya tafi gidansu samira dubiya duk yau bai leka ba se yanzu , Seda ya siyi kaji da malt da peak sannan ya tafi yana zuwa yatura kayan ciki kamar jiya yace afadamata yana waje, Aka kuma amsar kayan mama tace ace bacci take again, Da yaron yadawo yafadamai ranshi baimishi dadi ba amma still ya tafi akan zaidawo anjima da dare, Karfe 5 tayi baban zainab yadawo gida shiru ba sabeer har 5:30 sannan ya dauki waya yakirashi sede switch off yakeji yakashe wayarsa , Ran baba bace ya nufi gidan amma gateman yace bayanan dole ya hakura yadawo amma dole zaibawa zainab takardarta kota karfine. Da dare Aliyu yakoma gidansu samira memakon samira ta fito se babanta ne ya fito yayi saurin sunkuyawa suka gaisa sannan ya mike, Baban yayi shiru na mintoci yakasa cewa komi, Tunda Aliyu yaga haka gabanshi yafara faduwa yanata fatan alheri ya fito a bakin baban, Can zuwa Baban yafara bashi hakuri yace"kayi hakuri Aliyu nasan kana son matarka kana kuma kula daita sosai amma kuma zama da kai yanzu lalurace saboda lpyarta" Tamkar ana zubamai dalma a kunne yake jin maganar harwani shock take bashi, beyi tunani ba beyi zato ba, Baba yace"kayi hakuri ka sawwakemata kaje kasamu dede kai tunda ita bata lpy itama Allah ya hadata da dede ita" Aliyu yayi saurin yin kasa zuciyarshi na tsananin zafi a rikice yafara rokon baba"dan Allah baba kuyi hakuri insha Allah zan sauya zama na daita bazai kara shafar lpyarta ba" Baba yace"Aliyu kila ka manta yadda mukayi dakai can baya time da samira ta gudo gida abu harya kaiga miscarriage yanzu gwara Ku hakura da juna Allah yahada kowa da rabonshi " hawaye na zubarwa Aliyu yace"baba kuyi hakuri dan Allah nasan ban kyautaba kuma zan gyara" Baba yace "aa Aliyu kadeji bayanin da likita yayi don Allah ka hakura daita kakawomin takardarta " Aliyu yayi shiru jikinshi na rawa zuciyarshi na tsananin ciwo rabashi da samira tamkar raba hanta da jinine, Baba yace"kayi hakuri ka dauki kaddara ka kawomin takardanta Allah yabaka wacce tafita"yajuya ya shiga gida, Sam samira batasan yazoba ma bare tasan me sukeyi amma hakanan de sukuku take tunjiya, Aliyu yana hawaye ya hau mashin dinshi ya nufi gun mamanshi yayi kuka koyaji sauki, Yana shiga gidan yashiga dakinta tana zaune kan seat suna kallo ya zauna kasa ya dora kai saman cinyarta yasaki kuka meban tausayi, Jikin mama yayi sanyi hankalinta ya tashi tafara shafa kanshi da rarrashi, Ya cigaba da hawaye yana sheshsheka yace"mama so suke su rabani da samira baba yace nakawomishi takardarta" Mama tace"saboda me meka musu?"hankali tashe Yanajin nauyi yace"saboda nafi karfinta wlh mama baasanina tai miscarriage ba" Mama tace "toba tsautsayi bane meyasa bazasu dau hakuri ba kuma duk yadda sukeson ta haihu ai kafisu san hakan yanzu kayi hakuri gobe zanje gidan nasamu mamarta muyi maganar kuma zan tura kawunka yaje yabawa Babanta hakuri kadena kuka duk ka rikice karwani ciwo ya sameka" Yayi shiru yana ajiyar zuciya, Mama tace"kayi hakuri kaida samira mutu karaba insha Allah " Ya dade wurinta tanata rarrashin dannata anan yaci abinci sannan ya wuce gida yabarta da kannenshi sunata tayashi bakinciki, Mansura kwance take dakinta tana waya da alhaji jafar thermocool dinta labari kawai yake zubawa sede tace"um!!eh!!aa"shine firar har suka gama tana samu yakashe ta rumtse ido tana tunani itade fatanta ta koma baka cikin yan kwanakinnan da allurarta ke cika month, Gidan fahad a lokacin dinner faseelat tasha kayan haushi domin da aysha taga bayaci abaki tarika bashi shi kuwa ya rika amsa yana cinyewa yana narkemata , Suka gama cin abinci suka koma falo kallo , Ita kuwa faseelat ta haye sama sundade suna fira sannan ya rakata ta kwanta yatafi shima ya kwanta, Jameela kau yau daren na musamman ne har kayan tsumi tasha sede da daren duk yadda taso Khalil yaki kusantarta saboda duk duniyar bayajin dadinta tana rungume dashi har bacci ya dauketa , Da asuba yana tashi ya tadata salla seda ta tashi sannan ya tafi masjid yana tafiya takoma ta kwanta bacci na cinta yana dawowa ya sameta kwance ya mata wata faska ranshi bace , Tai zumbur ta mike zaune tana mai wani kalar kallo kamar idanunta zasu fado lalle raini yafara shiga tsakaninta da Khalil harda duka daga ta lafa jiyannan kadai, Yace"kitashi kitafi kiyi salla seki dawo kita baccin asarar"yanajin haushi, A masife tace"bazanyi ba nace bazanba wato Khalil ka rainani har duka na zakafara !to wlh kaji na rantse yau Through out ba zanyi sallar ba inga tsiyarda zakayi kuma wlh hannunka yakara taba jikina sekayi nadama" Yayi tsaye yana kallonta yadda takeyi kamar zata dakeshi ,tana huci ta tashi tabar dakin, Kamar yadda tace bazatai sallar ba tana shiga dakin ta dauko drugs dinta ta shanye kwalba daya takoma kan bed ta kwanta zuciyarta cunkushe ina amfanin shawarar amisha na ta kyautata masa ta kula dashi ?gashi yafara rainata nangaba kadan se duka ai bazata kara sanyaba gwara tarika komai a tsaye karyasamu damar yi mata yadda yaso tanata tunani har bacci ya dauketa, Shi ko Khalil toilet ya nufa yayi wanka ya kimtsa yanata yamutsar fuska dole asibity zaije yaga likita zuciyarshi ta tsananta mai ciwo. [1/9, 1:49 PM] SHALELE😍: Pay ur 200 and read 07063721063 51 Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yake da diya mata ukku ya kyautata musu ya tarbiyyantar dasu ya kula dasu har zuwa aurensu aljanna ta tabbata agareshi,awata ruwayar yace Wanda yake da diya mace bai rufeta ba bai kuma fifita da namiji akanta ba Allah zai shigar dashi aljanna. A gidan fahad be leka faseelat ba aysha itace tai musu breakfast suna cikin ci faseelat ta fito da rigar bacci jikinta zata wuce kitchen ta gaisheshi yayi kamar beji ba ta wuce kitchen din ranta na zafi bayan ta fito da cup din tea zata haye sama kamar daga sama taji muryarshi"kishirya zan kaiku gidan mommy idan nadawo aiki da laasar" Itama yi tayi kamar bata jiba tawuce warta kawai, Aysha tabi bayanta da wani kaskantaccen kallo na wulakanta mata miji da tayi, Shi kuwa bai nuna wani bacin rai ba ya cigaba da breakfast dinsa, Tun karfe bakwai babansu zainab yake kofar gidan sabeer ya riga yagama gane sabeer bashi da gaskiya kuma bazaizo ba kamar yadda ya bukata, Takwas dede megadi ya wangame gate sabeer ya fito zai wuce office se ganin motar baban yayi yana jikinta jingine, Gabanshi yayi mummunar faduwa cikinshi ya juya kunya nauyi duk sun tarar masa dakyar ya fito zufa nata tsatstsafo masa kamar Wanda ya hadiyi kunama jikinshi a mace yaje gabanshi ya zukunna bakinshi na rawa yace"ba...ba ina ...kwana" Baban yanata kallonshi kokadan bawanda zai yarda sabeer zai iya aikata wannan aika_aikar amma gashi yanayinshi ma zakasan baida gaskiya, Bai amsa ba yace"kayi mamakin ganina ko?" Sabeer yayi shiru yana cigaba da zufa, Baba yace"turawa kayi aka nemo maka auren zainab yau kuma nida kaina nazo neman takardarta " Wata zazzafar zufa takara keto masa jin furucinsa, Baba yace"nayi mamaki matuka kuma bazan dena mamaki da abinda kayi ba inason ka saki zainab kabani takardarta salin alin" Bakinshi na rawa yace"dan allah ..kayi..hakuri ..baba ..sherin shedan ne hakan bazai kara faruwa ba" Baba yace"kadena bani hakuri ka saketa kawai kaganni wurinka ko ?memakon naje gun wadanda suka nema maka aure nayi hakanne don na rufa maka asiri kar duniya tasan halinka marar kyau nasan iyayenka basusan halinka ba banaso suji wannan mummunan halin naka shiyasa nazo nida kaina ka rubuta mata takardarta kabani yanzu " Hawaye masu zafi suka zubowa sabeer kanshi sunkuye yace"baba wlh inason zainab kuma duk wannan yafaru a rashin sani don Allah kubarmin ita" Baba yace "naji amma kagama auren ya ta kabani sakinta ko kuma daganan in wuce gidan iyayenka " Sabeer yayi saurin dago kai da hawaye a fuskarshi, Baba yace "eh su zasu tirsasaka kabata takardarta idan kuma kaki sena shigar da kai a kotun musulunci kaga ko kai bazaka so haka ba" yana maganganun ne a sanyaye shima duk jikinshi sanyaye yake sabeer akwai girmama manya amma na banza tunda baya tsoron Allah , Badon sabeer yaso ba ya tashi ya koma mota ya ciri paper a jotter ya Ciro pen yana hawaye zuciyarshi na suya ya rubuta mata saki daya, Ya fito idanunshi jawur yaje ya mikawa baba papern, Baba ya amsa ya duba yaga saki daya tall ya linke takardan biyu yasa aljihu yace"dama kai mata ukku saboda kunyi bankwana da ita har'abada sannan dole kai kuka don baka fara kwasar abinda ka shuka ba ina baka shawara ka gyara rayuwarka don tayi kyau kayi kyakkyawan karshe kuma kayi gaggawar tuba wurin ubangiji don ba karamin sabo kaita aikatawa ba" Yana gama fada ya bude motar shi ya shiga yabar kofar gidan, yabar sabeer tsaye yana hawaye juyawa kanshi yake tayi yana tuno soyayyarsu da zainab da rayuwar aurensu juwwar tai masa yawa bai koma gun motar ba ya koma cikin gida ya zube falo ya saki kukan danasani ,(its not late sabeer Allah ya rufa maka asiri ya suturtaka da yaso daya bayyanaka kowa yasan mummunar dabiarka Wanda ko bayan ka tuba bazaa dena nuna ka daita ba har jikokin ka zasu taso da tabonka) Khalil asibity yaje likita ya bashi shawarar cire tunani da kuma gujewa duk abinda zai bata masa rai don gudun heart attack ko hypertension ya kuma bashi drugs da zasu ragemai ciwo da temaka masa, Ya amsa ya nufi gidan hjy don gaidata yana zuwa suka gaisa sannan ya tashi zai fita, Hjy tace"Khalil wai mike damunka ne?duk kanata rama miye matsalarka?" Jikinshi sanyaye yace"bakomi hjy " Hjy tace"hmmm Khalil akwai abinda ke damun rayuwarka bakaso nasani ne de" Hawaye suka zubomai yace"hjy just pray forme" Ran hjy badadi tace"kullum ina maka addua Khalil kafadamin mike damunka " Yayi shiru zai fadamata jameela tana shaye_shayene? ko zai fadamata bata ibada? ko zai fadamata ba budurwa ya aureta ba ?ko zai fadamata tana planing don karta haihu dashi ?ko zai fadamata bata komi don jindadin shi Wadannan abubuwan sune damuwarshi, Hjy tanata kallonshi tace"to shikenan Khalil idan bai kamata na sani ba base kafadamin ba ina rokon Allah yaye maka abinda ke damunka ya haskaka maka rayuwarka yabaka duk abinda kakeso yasa kagama da duniya lahiya" Yace"ameen hjy nagode sosai " Tai shiru yace"zan tafi aiki sena dawo"ya tashi ya tafi yabarta da tunani tana jin damuwarshi har cikin zuciyarta(uwa kenan) Karfe 10 maman Aliyu ta isa gidansu samira da tsarabar fruit hannunta, A mutunce maman samira ta tarbeta suka shiga ciki suna gaisawa samira ta fito daga dakinsu tazo ta zauna kasa murya sanyaye tace "mama ina kwana?" Maman aliyu tace"lpy lau samira ya jiki?" Tace"dasauki " Mama tace"sannu Allah ya kara miki lpy" Samira tace "amin"ta dan zauna sannan ta tashi tafita memakon takoma dakinsu seta zauna bakin kofa tanaso taji idan zasuyi wata magana data shafesu saboda hankalinta yaki kwanciya, Tana fita maman Aliyu tace" jiya Aliyu yajemin yana kuka sosai yace baban samira yace ya bawa samira takardarta ya dagamin hankali nima, nasan yara halinsu se hakuri amma dan Allah ayi hakuri ayafemai idan yayi wani laifi zai gyara wlh yanason samira nima inasonta saboda tana da hankali sosai ,nazo bada hakuri ne da neman alfarma wurinku"tana maganar da begging da tausasawa, Maman samira tace"Aliyu yaron kirki ne kuma yana kokarin kula da samira amma yafi karfinta zamansu da akwai cutarwa tun kafin wannan lokaci kwanakin baya wata makwabciyarta tazo tunda safe cikin jin tausayin samira take fadamin kwana take ihu da Neman dauki saboda yadda yafi karfinta" Maman Aliyu jin maganar tayi daban cos batasan danta na da tsananin shaawa ba har haka, Samira ko tunda taji maganar mahaifiyar Aliyu ta tashi tabar wurin tana kuka sosai dama zuciyarta tanata bata haka amma bata yarda ba, Mama ta cigaba da cewa" tazo akan ko akai samira gun wanzami ya dubata abun na basu tausayi sosai ita da mijinta to bayan kwana biyu saiga samirar ta gudo saboda hakan mun zauna da Aliyu kuma yace zai gyara amma kuma bazeiya ba tunda haka yake samira gatanan de kullum a rame taki kara komi tunda tai aure se kasusuwa bayan tayi miscarriage dinnan likita ya tabbatar mahaifarta bata da kwari idan yana jimai daita ahaka bazata samu haihuwa ba kinga ko akwai cutarwa zamansu gwara ya saketa ya samu wata me lpy ya aura" Mama na jin matukar kunya da haushi yadda batasan duk wannan ba tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun wlh bansan duk hakan ba nade san dalilin barinta amma danasan Aliyu mabukacine aida tuni ya kara aure saboda dama irinsu se mace fiyeda daya da akwai cutarwa sosai amma dukda haka ina rokon kuyi hakuri seya kara aure su cigaba da zamansu tunda sunason junansu " Maman samira tace"a,a hjy yadeyi hakuri ya bata takardarta karin aurenshi bashi zai hana ya rika kusantarta ba kuma ga halittarta gatashi ba daya ba yade sawwakemata yasamu dedeshi wacce zata iya da bukatunshi" Maman Aliyu tai shiru suna da gaskiya amma kuma yakamata suyiwa yaran adalci tunda yasan problem dinta yanzu kuma zaiyi aure dole zai kula , Maman samira tace"badadi amma hakuri zaai haka Allah ya tsaro dama zamansu bame dadewa bane " Mama tace"toh!! Allah yasa haka shine mafi alheri Allah kuma yabata lpy yabasu hakurin jure rashin juna" Mama tace"ameen" Maman Aliyu tace"to zan koma Allah ya bata lpy" Mama tace amen ta fito yi mata rakiya suna yin can tsakar gida samira ta fito tashiga dakin mama ta dauko wayar ta tai saurin komawa dakinsu tana kuka shabe_shabe da majina ta saka no din Aliyu ta kira, Aliyu na shagonshi yana sukuku kiran yashigo ya dauka , Samira tana sheshsheka tace"Aliyu!!!!" Yace"swampy zuciyarshi a karye" Samira tace "dan Allah karka sakeni dan Allah aliyuna zan juri komi inde zan cigaba da zama da kai koda bazan haihunba dan Allah karka sakeni inason ka sosai bazan iya rayuwa babu kai ba" Zuciyar Aliyu raunane yanajin zafin kukan samira da maganganunta masu karya zuciya yana hawaye yace"bazan iya ba samira inasonki sosai fiye da kaina don Allah kibawa mama hakuri suyi hakuri subar minke zan kula" Samira na kuka tace"kayi hakuri kadena kuka insha Allah atare zamu kare rayuwa " Yace" I wish so "yana cigaba da hawaye, Tana kukan ta kashe kiran ta fito daga dakin fatanta maman Aliyu bata tafiba se cin karo tayi da mama na dawowa zata shiga dakinta, Mamar tai tsaye tanawa samira kallon mamaki ganin hawaye shabe_shabe fuskarta, Samira tai saurin zuwa ta zukunna ta rungume kafar mama tana kuka tace" mama dan Allah kuyi hakuri karku rabani da Aliyu dan Allah mama" Mama na binta da kallon takaici tace"amma bakida hankali ko samira?" Kuyi hakuri da wanga typing yana kwana hannunane wansafe nai post to banyi ba jiya kuma yau inaso nayi nasamu namaku wanga kuyi hakuri dashi my real fans🥰 [1/10, 1:11 PM] SHALELE😍: Pay 200 and read 07063721063 52 Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya fita neman ilimi yana kan hanyar Allah harse ya dawo. Samira na kuka tace"mama dan Allah karku rabani dashi wlh inason shi " Mama tana mata wani kallo tace"ke dan baki da kunya ni kike kallo kina fadawa kinason mijinki? Ana nema miki lpy da kwanciyar hankali kinaso ki koma can ki cigaba da karewa yanzu ke inbaki haihu ba shi ina ruwanshi aurenshi zaiyi ya cigaba da samun zuria ke kuma sede kiga anayi,kishiga hankalinki samira kuma kar in sake in karajin kinyi maganar Aliyu a gidannan "tana gama fada ta wuce kitchen abinta, Samira tai zaune wurin tana kuka gabadaya ta manta duk wani ciwo da zafin sex na gidan Aliyu soyayyarshi kawai take hangowa, Haka kawun Aliyu ya samu baban samira desame magana da mama sukayi ya koma ya fadawa maman Aliyu cikin jin zafi tace" aure zan mishi ba ko sisinshi wlh cikin satinnan zai samu mata yana da dangi ai da ace bare ne baida gata baida kowa wannan amma da rai na Aliyu bazai cigaba da zama haka ba ai bashi kadaine me shaawa duniya ba " Kawun Aliyu yace"gaskiya ne kuma dama duniya lokacin da wani yaki ka wani lokacin yakesonka tunda sunce ya sakarmasu diya gwara ya saketa din yafi" Mama tace"dole zai saketa taje tasamu Wanda ba hariji ba ko Wanda zai riketa fiyeda shi" Yace"Allah ya kyauta" Mama tace"ameen insha Allah gobe zan shirya zuwa sabon gari cikin yaran dangi Aliyu seya samu macen aure" Kawu yace"Allah yasa alheri "ya tashi ya tafi, Mama ko tafara shirin tafiya sabon gari kauyen sokoto wurin danginta, Se karfe 12 jameela ta tashi tace fa bazatai salla ba batai sallar ba tai wanka daga ita se vest da short ta zauna kan seat tana zukar sigari tai dialing no din Mimi, Mimi ta dauka tace"my real daughter" Jameela tai murmushi tana yamutsa fuska tace"uhmmmm!ya kakus da jiki?" Mimi tace"dasauki de amma de saukin bahaushe" Jameela tace"ayya ina nan zuwa ganin ta" Mimi tace"serious? " Jameela tace"senazo" takashe kiran, Tafara sauri wurin zuke sigarinta don ta tashi ta fita, Tana cikin sha taji ana nocking tana sanye da shot din taje ta bude da yar sauran sigarinta a hannu, Tana budewa Sega wasu dattijai guda biyu sun shigo suna ganin ta suka fara raba ido wannan ta kalli wannan wannan ta kalli dayar, Jameela ta zuki sigari tace"lpy?" Dayar Matar ta cika da mamaki tace"dan Allah kiyi hakuri munyi kuskurene banan zamuzo ba" Jameela tace"to yayi "ta yadda sigarin takara gaba tanata kwarkwasa , Su kuwa kawayen hjyar Khalil daya ta kalli dayar tace" ba gidan bane gaskiya" Dayar tace"nan ne wlh baki ganta yarinya ba Allah de ya kyauta ashe karuwa Khalil ya auro " Dayar tace"ammade baisan kowa ya auro ba nikam na tausayamishi" Sunata surutai suka fita suna fita suka fara shawarar a fadawa hjy ko ai shiru ?daga karshe sukace zasuyi shiru saboda ba abinda ya shafesu bane maybe Khalil yana sane da wacce ya auro, Jameela na komawa tasaka gown ta yafa gyale ta fito ta tari napep ta fita ta nufi gidan su Mimi, Ba jimawa ta isa Mimi ta rungume ta tana mata oyoyo sunata murmushi jameela ta kalli granny tace"kakus ya jikin? ashe an binciko file dinki" Granny dukda bata lpy se da tayi yar dariya tace"dasauki" Jameela tace"Allah yakara sauki " Suka dan zauna sannan suka tashi suka shiga part din Mimi hannunsu cikin na juna, Suka hau bed suna hawa jameela tafara hawaye tace"momcy yau Khalil dukana yayi don kawai jiya naje nabashi hakuri harna nemeshi" Mimi na jefa mata mummunan kallo tace"waya aikeki ke yar dadi miji ko?" Jameela tace"na dauki shawarar amisha ne da taki segashi yau yafara dukana" Mimi tace"shawarar banza amisha tabaki ita da brain dinta kayan maye sun riga sun juyar daita kobaki ganin yadda take abubuwane kuma ni cewa nai kirika dan dagamai yanayi amma bance wai kirika zubda ajinki ba" Jameela tace"ni kawai nagaji da zama dashi" Mimi ta jawota jikinta tace"ki kara hakuri kinji na zuwa wani time inba sauyi semu san yadda zamuyi kinga yanzu in kin koma gida very soon da aurenki su Umma zasu samiki ido su matsa miki su tsaneki" Jameela ta daga kai tana turo baki, Mimi tace"me kika kawomin?" Jameela tai murmushi ta dora hannuwanta biyu kan breast dinta , Mimi tace"wayo zakimin ko shine tsaraba?" Jameela na murmushi tace"nasan sune sukafi kowace tsaraba a gunki" Mimi tai dariya ta kwanta kan kafar jameela ta kama breast dinta tana tsotsa dukda sutura ajiki, Jameela ta matse lips kamar me shayarwa ta zuge zip ta ciresu daga cikin vest ta fiddo su fili , Mimi ta kara damkarshi tana tsotsa ta dora dayan hannun kan daya tana matsa tana lumshe ido , Jameela kuwa tasa hannu ta rike mata kan nonon sosai don taji dadin tsotsa kamar tana bawa danta , Mimi kuwa ta cigaba da tsotsa Sam ta mance da jinyar kaka seda suka samu satisfaction sannan suka goge da tissue suka fito gun granny tana kwance tana kallon TV dake jikin bed dinta suka zauna sunata bata dariya, Da rana Khalil yadawo gidan tsit ba motsin komi dakinshi yawuce ya watsa ruwa ya dawo ya shiga kitchen yahada tea yasha da drugs dinshi sannan ya nufi dakin jameela domin yaga wane hali take ciki yashiga ya leka bakowa harze wuce thinking that tana toilet se kuma ya dawo ya nufi toilet zuciyarshi na zafi ya murda shima wayam ya karasa hangameshi amma ba jameela ba labarinta ya fito ya koma falo ya zauna ya sunkuyar da kai jikin seat yana hawaye, Ukku saura Aliyu ya nufi gidansu yana zuwa kanwarsa takawo mai abinci yafara tsakura kokadan abincin baya masa dadi, Mama tashigo ta zauna gab dashi tana kallonshi tace"Aliyu kasawa ranka hakuri duk yadda rayuwa tazo haka zakai hakuri ka dauka cewar haka Allah ya tsarota " Yayi shiru yana saurarenta, Ta numfasa tace"dan Allah kayi hakuri kasakar musu diyarsu tunda de bata lpy kuma basu son zamanku tare yanzu" Aliyu ya saki cokalin hannunshi yana kallon mama idanunshi suka fara zubarda hawaye, Mama tace"kayi hakuri Aliyu Allah ne yabaka samira yanzu ma shi zai baka wacce ta fita ka daure kabata takardarta dukkanmu munje munyi iya kokarinmu amma sunce de a hakura ina ganin kayi hakuri shi yafi" Aliyu ya sunkuyar da kai hawaye na diga kan jikinshi bazasu gane ba bazasu gane rabashi da samira tamkar raba hanta da jini ne, Mama tace"ni ai bansan kanada shaawa ba da nasani da tuntuni baakawo haka ba da tuni ka kara aure shiyasa yanzu zan nema maka aure cikin yanuwanka insha Allah ko sati bazaa wuce ba zakai aurenka ka cigaba da rayuwarka" Ya dago ya kalli mama jin maganar aure shiru yayi yakasa cewa komi yanajin shaawa tabbas amma yanzu damuwa tayi mishi yawa da shaawar tadena tasowa sosai kuma ko zaiyi aure zaifi jindadi ace yana tare da samirarshi saboda itace zabinshi yanzu ta ina zai fara rubuta mata saki bazai iyaba, Mama tace"Nide fatana ka rike duk wacce zaka aura da daraja kasancewa yaruwarka ce jininka idan ka wulakanta ta ko ka nuna ko in kula daita tamkar ka wulakantani ne dukda nasan kana da kyakkyawan hali amma ka karashi akan na baya" Yayi shiru yana tunani hawayen rashin masoyiyarsa samira basu dena zubowa ba, Mama tace"kasamu lokaci ka rubuta mata sakinta ka kaimusu Allah ya bata Wanda ya fika" This addua bataiwa Aliyu dadi ba aiba Wanda zai fishi awurin samirarshi haka gareshi babu wacce zata fita, suna gama maganar ya tashi ya fita yabar gidan, Da rana fahad ya dawo sukayi lunch gabadaya kuma Wanda aysha ta dafa suna cikin ci yace da sungama su shirya su fito su tafi, Bayan sungama suka fara shirin aysha ce tafara fitowa tana sanye da lifaya tayafa gyalenta ta zagayo dashi har saman kai tayi matukar kyau sosai , Fahad na zaune kan kujera kamshinta da yaji yasa ya medo hankalin shi gunta ganin dressing dinta yasa yarika binta da mayen kallo me cike da shaawa sosai yake missing niimar jikinta , Ya mika mata hannu ta karaso ya mata mazauni akan cinyarsa yana karemata kallo yace"I don't understand "yana mata kallo me sauke kasala, Tana murmushi me narka zuciya tace" what?!!"murya very sexy, Yana kallon kwayar idanunta yace"naga se kara kyau kike miye sirrin ne?" Tai masa wani sihirtaccen kallo ta sunkuyar da kai tana dariya, Dariyar takara mata kyau ya kure cute lips dinta da kallo yanajin matukar kaunarsu, A hankali yakai nasa lips din kansu yakama lip dinta na kasa ya tsotsa ya zare lip dinsan, Hakan duk ya kashewa aysha jiki tana jin matukar shaawar muradin zuciyartan, Yanata binta da kallo ya kara kai cute lips dinsa kannata tai saurin dago masa kanta idanunta lumshe ya kuma tsotsar na saman yanajin muguwar shaawarta ya kuma saki, Yanata kara bin lips din da kallo ya kara kai lips dinsa akai tai saurin kama lips din tana masu tsotsar rikita tunani, Ya lumshe ido ya dora two hands dinsa kan beautiful breast dinta yana matsasu in a calm way idanunshi lumshe yana cigaba da amsar sakon aysha, Suna cikin wannan yanayin faseelat ta fito ta fito ne da farinciki don yanzu tagama waya da umminta sai samunsu tayi a falo suna romance ta matse lips tana hana kanta yin wani abu ta karasa ta zauna kan seat ta meda kallonta gun wayar ta tana latsawa amma duk hankalinta nakansu tana jiyo sautin numfashinsu da sautin kisses din har cikin zuciyarta, Suna cigaba da kissing juna yafara kokarin tura hannunsa cikin rigar aysha, Tai saurin zare masa hannu tana fidda numfashi ta zare bakinta anasa tana meda numfashi , Ya sauke ajiyar zuciya idanunshi lumshe ya lashi lips dinsa na kasa ya bude ido akan aysha , Tai mai sexy murmushi yayi murmushi ya kalli bayan aysha yaga faseelat zaune agun, Ya kureta da kallo seya lura duk jikinta rawa yake, Ya yamutsa fuska yanajin haushin halinta nakasa sashi farinciki ya tada aysha tsaye ya tashi ya kama hannunta ,aysha ta kalli faseelat itama se yanzu tasan daita agun amma kokadan bata damuba, Fahad yace"mutafi motor" Faseelat takasa gane dawa yake batako dago ba seda taga wucewarsu ta dago taga hannunshi cikin na aysha suna tafiya suna kallon juna suna murmushi, Se a lokacin tagane ashe daita yake ta matse lips tai murmushin da yafi kuka ciwo tabi bayansu tana tunanin me zata tarar a gidan mommyn itama, Tana fita taga fahad yabudewa aysha gaba tashiga yanata murmushi ya kulle ya zagaya ya shiga ta karaso tana cike da mamakin fahad tashiga back seat ta zauna yaja motar zuwa gidan mommy bayan yayi playing song din west life (season) Driving yake amma yanayi yana dan kallon aysha so daya ya kalli faseelat sede baisamu damar ganin fuskarta ba domin kau kwanciya tayi, Har suka isa ya bude mota yafita aysha ma ta bude ta fito , Ya zagayo gun ayshar yana mata wani kallo cikin sanyin murya yace"who ask u to come out" Tai karamin murmushi tace"sorry"tai gaba zuwa cikin gidan dasauri, Faseelat ta bude ta fito yanata kallonta ta wuce inda taga ayshar ta nufa yabita da kallo, Ayshar nashiga mommy na falo tana kallo tashigo da sallama "aslm mommy!!" Mommy tai saurin kallonta tana murna , Aysha tatafi dasauri tafada jikin mommy tana jin kaunarta da haifa mata farincikin rayuwarta fahad, Mommy ta rungumeta tana murna faseelat nashigowa mommy nayiwa aysha kiss a head , Abun seta ganshi wani iri kamar a turai lalle ba karamin so mommy kewa aysha ba tai sallama tana kakaro murmushi da duk jarumtarta, Mommy ta amsa tana kallonta dauke da murmushi faseelat din na cikin doguwar riga light purple da kwalliyar stones farare jikinta tayi rolling da gyalen rigar tayi kyau sosai, Mommy tace"faseelat maraba"tana cigaba da murmushi, Faseelat takara kakaro murmushi taje ta zauna kan seat a hankali tace "ina yini mommy?" Mommy tace"lpy lau faseelat ya kuke?" Tace"lpy lau "tai shiru, Aysha na jikin mommy mommy ta dagota tana karajin sonta tace" kina lpy daughter? " Aysha ta daga kai tana murmushi , Mommy tace"masha Allah " Sallamar fahad ta katsesu aysha takoma kan kujera kusa da mommy ta zauna , Ya karaso ya zauna kan kujera dake facing faseelat ya gaida mommy ta amsa asake tana kara son danta cos taga aysha takara haske kuma da kaganta kasan tana cikin farinciki , Tace"tundazu nake tsammaninku kundade baku karaso ba" Yace"Mommy seda nadawo aiki sannan " Tace"nakasa yin lunch ina jiranku kuzo muyi tare" Yace"munci abinci mommy" Mommy tace"nawa special ne amma ko?" Duk sukayi dariya , Mommy tace"idan baka ci diyana na ci muje dining din" Ta tashi takama hannun aysha ta kalli faseelat tace"faseelat bismillah" Faseelat tai yake tatashi itama suka isa dining suka zauna su duka mommy tafara serving dinsu shairr da stew me danyen kifi, Lpy lau tai serving plate hudu duk dan kadan sannan ta bude miyar kifin tanata kamshi, Ana bude miyar kamshin ya ziyarci hancin aysha se taji miyau ya tarar mata abaki ta matse bakin miyon kuwa ya cigaba da cika mata baki, Kafin mommy ta ajiye mata plate ta tashi taisa jikin sink ta zubar ta kuskure baki fahad ya juya yana kallonta mommy ma sau daya ta kalleta ta meda hankali tana ajiye plates gabansu takoma ta zauna , Aysha ma ta dawo ta zauna tana matse lips ta kalli plate din gabanta , Dukkansu sunfara ci banda faseelat data motsane kawai amma takasa ci, Aysha ta dauki spoon ta debo abincin ta kai bakinta tana sakashi bakinta cikinta ya juya miyau yafara tsatstsafo mata abaki da yawa takasa hadiye abincin saboda amai data keji, Kafin tai wani motsi taji amai zai taho mata tai saurin rufe bakin da hannunta daya, Mommy fahad faseelat duk hankalinsu yakoma kanta saboda sautin aman ,ta tashi ta koma jikin sink ta zubar da abincin bakinta tana jin tashin zuciya sai amai "kwa!!!!!" Ta rika shekoshi, Da mommy da fahad batasan wanda yafara isa gunta ba duk suka riketa suna mata sannu fuskarsu zallar tausayinta, Tana gama aman tafara meda numfashi tana sauke ajiyar zuciya kamar ta yi tsere, Fahad ya wanke mata baki yana matukar jin tausayinta, Mommy na matukar farinciki adduarta ta karbu tace"kaita bedroom ta dan huta duk ta galabaita" Fahad ya dauketa tai kwance jikinshi tana cigaba da meda numfashi ya nufi upstair daita, Mommy ma tabi bayansu tanajin kamar ta taka rawa burinta ya cika dama tafison tafara samun jika daga aysha tukunna, Faseelat nata kallonsu fuskarta zallar bacin rai da bakinciki suna wucewa tai saurin sunkuyar da kai jikin dining table zuciyarta na zafi hawaye na son zubomata dakyar tameda su tatashi takoma falo ta zauna ta kure TV da kallo dukda hankalinta na wuri daban zuciyarta nata harbawa "bat !!!bat!!!!", Bayan fahad ya kwantar da aysha ya zauna gefen bed yanata shafa fuskarta cikin tausayi, ita kuwa idanunta lumshe , Mommy tashigo dakin tana kallonta tace"sannu daughter" Aysha tai shiru cos ita kadai tasan yadda takeji haryanzu hanjinta juyawa suke, Fuskar fahad sukuku ya kalli mommy yace"ko na kira doctor ya dubata?" Mommy tai murmushi tace"um_um kyaleta ta huta Allah de ya raba lpy aise a hankali " Ya cigaba da kallon mommy bai gane ba yana Neman karin bayani, Aysha ko tanajin hakan zuciyarta tafara harbawa da sauri _sauri saboda tsananin farinciki, Fahad yace"mommy .. .." Tace"yi min shiru dan fari ka kasa gane komi, ka kara kulamin da daughter sosai fiyeda baya saboda soon my grandchild yana zuwa" Fahad ya fiddo ido bakinshi bude cike da mamaki da murna yayi saurin meda kallo gun aysha yana sauke numfashi zallar farinciki fuskarshi he can't believed it aysharshi is carrying his own child in her womb he can't really believed it bai taba kawo abun kusa ba kuma yana ganin ma she's young wani mayen kallo yake binta da shi cike da kauna , Mommy ta juya tabar dakin tana cikin farinciki marar misaltuwa, Fahad yayi saurin rungumo aysha jikinshi yanajin tsananin farinciki marar iyaka a hanzarce yake kai mata kisses yana cewa"aysha!! aysha!!aysha !! I love u aysha "yana shafa gashin kanta yana kara shigar daita jikinshi yana ta mata kiss a head " I love u aysha I really love u aysha"iya abinda bakinshi ke iya furtawa kenan yana cigaba da yi mata kiss a kidime , Farin ciki ne fall a zuciyar aysha tana jin kamar ta tsaga heart dinta tasaka fahad a ciki , Team aysha congrats urs is 10days pre.....☺ [1/11, 1:57 PM] SHALELE😍: Pay ur 200 and read 07063721063 53 Manzon Allah (S.A.W)yace mai gaido marar lpy yana kan hanyar aljanna harse yadawo Mommy ta koma falo ta samu faseelat zaune tana kallo , Fuskarta kawai data kalla tagane tana cikin bacin rai bataji dadin hakan ba tana ganin aysha is like kanwa a gunta kuma ya kamata taiwa fahad murna da samun cikin cos batasan wane irin zama suke ba, Dukda haka ta zauna falon taki dena farincikinta ta kalli faseelat tace"faseelat harkin gama cin abincin?" Faseelat tai murmushin dole tace"eh naci" Mommy tace"OK" ta tashi ta nufi dining din kusan abincin duk dayane baa ciba gwara nata dana fahad amma ba banbanci dana aysha da faseelat ta juyesu a warmer takai kitchen takoma sama don tayi salla, Faseelat kuwa she's off ma bata ko tashi ba tana zaune gurin, Fahad na cigaba da yiwa aysha kisses sannan ya tsagaita yana ta kara farinciki ya dora bakinshi akanta ya mata kisss ya kwantar da kanshi sama yayi shiru, Aysha takara rungumeshi tana farinciki sosai, Can zuwa bayan ya natsu yace"aysha I .. I don't know how to show my gratitude " Tai murmushi ta kara kankameshi sosai yayi saurin zareta yana murmushi ya girgizakai ya dora hannu kan cikinta yace"there's my baby dont hurt him " Ta saki murmushi ta sunkuyar da kai, Ya kureta da kallo a hankali ta jiyo muryarshi yana cewa"tnx u Allah for giving the best gift of my life" Ta dago ido ta saukeshi cikin nashi bakinshi na motsawa a sannu yace"u r my everything aysha I mean everything " Aysha tace "I love u Yaya" tana mai wani kallo, Ya kara jawota jikinshi ya kuma mata kiss , Shiru sunki fitowa suna rungume da juna nawani lokaci a hankali aysha ta janye jikinta ta tashi ta nufi toilet , Yana binta da kallo cikin zolaya ya rikota yace"let me help u" Ta juyo ta murguda mai baki tana dan hararanshi da murmushi fuskarta ta juya ta shiga toilet, Yayi murmushi ya shafi sumar kanshi ya sauke numfashi yana hangoshi da cute baby rike a hannu , Ya girgizakai a hankali yace"can't wait" Tana fitowa yashiga sukayi salla tare suna sallamewa ta kwantar da kai jikinshi se bacci, Ya nata kallonta ya kasa tashi ya medata kan bed don karta tashi sannan ko motsin kirki bayason yi kaunarta takara masa wani irin cafka musamman yanzu da yasan tana dauke da gudan jininshi, Shiru jameela bata dawo ba amma Khalil yakasa fita koina yana jiran yaga dawowarta, Gab Maghreb taiwa Mimi sallama ta nufi gidan hankalinta kwance bata da damuwa, Haryaje masjid ya dawo yana shigowa segata ba sallama bakomai ta nufi part dinta, Da kakkausar murya yace"ke jameela daga ina kike?" Ta juyo a fusace jin irin kiran da yake mata tanai masa makaskancin kallo taja ta tsaya, Yana kallonta ranshi bace yace"daga ina kike da izinin waye kika fita?" Tana yamutsar fuska magana acikin raini tace"sena tambayeka idan zan fita? Kuma ba ruwanka da inda naje" Yace"jameela !!!"ranshi bace, Tace"se kayi ai in kuma dukana zakai bismillah"tana gama fada ta shige daki , Zuciyarshi bashi magana take ya bita ya Zane ta ko zatayi hankali amma ya hakura ya wuce dakinshi, Mommy ce ta shiga kitchen yin girkin dare kokadan faseelat batayi ta kanta ba bare tayata tai zamanta tana ji da abinda ya dameta, Shi kuwa fahad da kyar ya fito ya tafi masallaci yin Maghreb bai dawo ba se bayan ishai mommy tayi tuwon semo miyar kuka taji daddawa da naman kaji ta riga tasan mawuyacine me ciki tace batasan tuwo , Duk suka hallara dining bakinsu mommy sake ita da danta aysha ko tanata nuna kunya tana sunsun da kai faseelat kau ita kanta bazatace ga adadin yadda takeji a zuciyarta ba, Suka fara cin abincinsu saiga marwan ya dawo yana shigowa yazo ya zauna yana kallon mommy yace"mommy yau manyan baki gareki ashe" Tace"imm" Ya kalli faseelat yace "ina wuni?" Tace "lpy lau" Ya kalli aysha yayi shiru bayajin zai iya gaidata ya kalli fahad yace"bro" Fahad na jin haushin shi bai gaida aysha ba ya masa banza , Marwan ya tashi yayi serving tuwonshi ya zauna yana kurma loma yana sauri ya fita casu, Basu dade da gamawa ba suka fara shirin tafiya, Mommy ta rakosu har bakin motor tana rungume da aysha jikinta suna tafiya tana mata nasiha ta kula da kanta sosai da alamun cikinta me laulayine 10days harta fara, Fahad da faseelat na gefe binsu kawai faseelat keyi amma batasan me take tunani ba kokadan hankalinta baya gun, Fahad ya bude gidan gaba mommy ta temakawa aysha ta shiga sannan ya rufe , Faseelat ma ta bude ta shiga , Fahad suka tsaya shida mommy yana murmushi yace "tnx u mommy" Mommy tace"seda safe ka kara kulamin da daughter sosai kaji dan albarka nagode sosai for taking good care of her I'm so happy" Yayi murmushi yace"seda safe " Tace"Allah yakaimu"ta leka taiwa aysha waving Ya shiga mota suka nufi gida , Tunda suka dau hanya yakama hannun aysha ya rike bayan yayi playing song din Umar m shareef (takamani soyayya) Wakar ta masoyace irin baitocin daban ne masu shiga cikin heart da narkata "takamani_ takamaniiiiii Allah sarki soyayya!!!" Yana matukar jindadin wakar time to time yana kai hannun aysha a baki yana masa kiss, Aysha jin wakar take har cikin ruhi tana jin kamar sakon zuciyarshi yake isar mata har bataso wakar takare ba tana karewa kuwa fahad kamar ya sani ya dawo daita ta cigaba da playing aysha ta kalleshi ta saki dogon murmushi ta meda hankali kan titi, Faseelat ta zama yar kallo zaune kurum take tana kallon ikon Allah batasa kanta cikin jerin masu hakuri ba se a yau yadda ta daure ta cize aida tuni tabar motar ta tari napep ya karasa daita, Shi kuwa fahad harga Allah ya manta da wata faseelat a motar hankalinshi da tunanin shi duk sun karkata wurin ayshar shi , Haka suka isa gida zuciyar faseelat na ruri ta bude motar ta fita ta shige gida dasauri, Shi ko yana yin parking ya meda kallonshi kacokam kan aysha hardasu gyara zama bazai dena mamaki ba she's pregnant sharp shooter kenan, Aysha seta kalleshi seta sunkuyar da kai takara kallonshi ganin yaki magana yaki kuma budesu yasa ta juya zata bude kofar ta fita, Yayi saurin riketa yana murmushi yace"tafiya zakiyi ki barni?" Ta kalleshi tai murmushi, Ya bude motor ya fito ya zagaya ya bude mata ya zukunna yace"hau baya kanwata my SHALELE" Tana dariyarshi ta kale bayanshi ta makalkaleshi, Ya tashi ya kulle motar suka nufi ciki yanajin sautin dariyarta acikin kunnenshi yana dariya yace"kinsamu bati ko?" Takara yin dariya tace"badadi ma" Yace"kam!!"yana murmushi yace "bayan nawa?" Tace"eh "tana dariyarta, Yayi dariya yace" eh fa bai kai naki dadi ba amma don't mind sekin ramamin nima" Tana dariya tace"Nide saukeni banaso"tana motsi da yarfa kafa, Kamar a jikinshi in calm yace"aysha plsss...calm down" Ta tsaya da yarfa kafan , Ya sauke numfashi yana cigaba da tafiya yace"karkijamin babbar asara maybe se nasha jini ko drip " Tai dariya ta kwanta sosai jikinshi ta sauke duk kan nauyinta a bayanshi, Hakan ya saukar mai da shaawarta jin tudun breast dinta a bayanshi har soft dinsu yake tunowa, Ya cigaba da tafiya yana samun erection itako tana meda numfashi cikin kunnenshi Wanda ke kara rikitashi, Suna shiga yawuce dakinta har kan bed ya sauketa tana niyyar tashi tafara cire gyalen jikinta ya dakatar daita da hannu ya mata sex look without word yafara cire mata gyalen ya cire ya rage rigar ciki wuyanta me fadi har rabin breast din aysha na waje, Ya kuresu da kallon shaawa , Itama shitake kallo she really missed his warm body and groans he's romantic ya iya komai , Batare da tunani ba yayi kasa da rigar dasauri, Breast din aysha sukayo out tai saurin Jan rigar sama tana turo baki, Hakan ya matukar bashi dariya ko boyon me zaa masa? bayan yasha ya mulmula yayi yadda yaso yana dariya ya haye bed din yayi kwance yana yi, Ta kwantar da jiki jikinshi tana shagwaba, Ya rungume ta yana fadin "sorry ....sorry" Ta juyo fuskarsu tana kallon na juna suka cigaba da yiwa juna kallon desire, Cikin so much desire fahad ya fara kissing soft lips dinta ta fara kama mishi suna kissing juna se sautin kisses din ke tashi, Bakinsu a hade yafara rabata da kayan jikinta yana matukar jin shaawarta, Yana cire mata yafara shafar koina na jikinta da sauri _sauri ya sauke hannu a breast dinta yana musu shafa mai cike da shaawa da jindadi suna madedeta jajir nipples dinta very small duk sun mike saboda desire dake jikinta, Ya kama two nipples din yana matsasu yana meda numfashi yanajin dadin hakan, Hakan ba karamin rikita aysha yakara yiba takara kankameshi tana kissing dinshi a kidime, Dakyar ya zare lips dinsa daga bakinta yayi saurin saka breast dinta daya yana tsotsa, Aysha ta cije lips takara rumtse idanu dadi na tsarga mata from head toe, Yana tsotsar beast dinta yakai hannu kasansa ya zaro joy stick dinsa yafara kokarin shigar daita cikin wet hq dinta, Dakyar ya kutsa yana shiga ya cire bakinshi a breast dinta cikin zaucewa yace"wayyo Allah na!!!"saboda tsabar dadi, Aysha ma jin abin take sosai tai saurin tallabo kanshi ta rike lips dinsa tana tsotsa , Ya cigaba da sex daita bakinsu a hade wannan ya hana shi ihu amma wani numfashi yake saukewa me nauyi brain dinshi na wani irin juyi tsabar dadi, Duk yadda yake jin desire da yadda yake komi a zafafe yadda yake sex yasha banban dan kuwa daga ganin yadda yake riding dinta zakagane akwai tausayi da bi sannu kokadan dadin dayake ciki baisa ya manta da ajiyarshi ba bare har ya illatata suka cigaba da sex suna matukar jindadin juna, Faseelat ko da gudu ta karasa dakinta tana shiga ta zauna saman seat duk yadda take kokarin danne kuka hakan beyiwu ba ta dora hannu a idanunta ta saki kuka me tsuma zuciya zuciyarta na kuna wai fahad ne yake ma wata duk wannan soyayyar a gabanta ?tuntuni sonshi yake barin jikinta don da ada ne da bazata jureba wannan abinda yayi yakara sawa taji yakara fita ranta Sam bazata zauna ba bazata zauna inda baa ganin mutuncinta da darajarta ba inda baa tarairayarta ana nuna mata kulawa da kauna da matsananciyar soyayya , Kuka take amma duk jikinta rawa yake tana matukar regret na auren fahad aurenshi ya zame mata tamkar makaranta data dau darussa da dama babban darasin cikinta shine aurenshi, ko yaushe ka auri Wanda yafi sonka yafi ka auri Wanda kakeso da hadiye fushi da kishi tabbas tayi kuskure sosai ran first night dinsu datayi niyyar konasu, Abu na ukku shine wasu abubuwa fada da makirci bazai baka ba se kayi amfani da dubara da kissa hakuri tukun kasamu,ta koyi abubuwa sosai a rayuwar ta a gidan, She really value alhaji nura, he's not cute like fahad she don't look at his money kawai tana tuna soyayyarshi ne she can't forget him in all her life yanzu haka acikin zuciyarta bawanda take burin zama a inuwarshi seshi not to humiliate his wives ko ta fitar da wata noooo cos aysha ta dandana mata zafi da azabar da akeji, kawai shine true love dinta now and ever tasan bazata taba irin wannan rayuwar a karkashinsa ba , Kukan da takeyi ne ya haddasa mata matsanancin ciwon kai Wanda ya haddasa mata fever ta koma kan bed tashige duvet tana ajiyar zuciya tana meda numfashi tana kara zubarda hawaye, Not more than 15 minutes fahad ya samu satisfaction time din aysha tadade da yin release ya sauka gefe yana meda numfashi ya jawota jikinshi tana samanshi fuskarsu hade sukaita musayar numfashi , Jikinshi duk mace yace "u r so delicious princess I can't even no yadda zan kwatanta miki u r tasteful full of pleasure and gratification" Tai murmushin jindadi tai shiru , Ya juyar daita tana facing sama ya zagaye cikinta da hannuwa ya lumshe ido yana shafasu yace"when I'm doing it I feel my baby" Ta sake yin murmushi tai shiru tana lumshe ido, Ya tsaya da shafar cikin yace"talk mana" Tai dariya tace"what I will say?" Ya kanga baki a kunnenta a hankali yace"tell me my heartbeat I enjoyed u... u r such a great hero" Suka fara dariya tare suna cikin farinciki a hankali sukayi shiru, Yace"thank u aysha today is among the most happiest day of my life and ranar da kika haihu will be the best" A hankali yaji tace"I'm happy also " Yayi shiru yana jinta a hankali ta cigaba da cewa "I feel like I'm the best lucky girl saboda yadda kake nunamin so da yanda mommy kemin sometimes ina manta kaina" Yayi dariya ya meda hannuwanshi kan breast dinta ya rungumesu yace"u r special to me and mommy as well" Ta lumshe ido , Yawa wuyanta kiss ya lumshe ido dukansu wani nauyayyen bacci ya kwashesu a haka suna tare dukda shi baida niyyar kwana a dakin , Can tsakar dare ya farka gab asuba bacci take sosai tana meda numfashi a sannu a nitse, Ya meda hannuwa kan cikinta yana sauraren numfashinta he wish yau ne zai rika jin kicking na babyn shi in her tummy it will be fun Kokadan baiyi tunanin kwanan faseelat ba yanata tunanin babynshi ya sake komawa bacci abinshi, *after 3 days* Faseelat tai jinyarta da wani magani daya taba kawomata harta warke tadena fita kasan kayan tea ta dauka tameda dakinta intanaso tana jona electric kettle tasha shikenan bakinta salaff yake bata jindadin komai Kwana ukkunnan fahad wata irin so much care yake bawa aysha dukda daga ranan bai sake kwana dakinta ba cikin just 3 days takara yin fayau da sheki da kyau naban mamaki bata da wani problem a zuciyarta se farin ciki, Kullum yana tsammanin ganin faseelat a dining inda suke haduwa amma shiru babu ita ba labarinta ita kanta aysha tayi kewarta bata tambaya ba kuma bata binciko ba, Yau din last de ce a kwanakinta kuma week end ne bayan yadawo asuba ya shiga dakin aysha suka gaisa yagama rungume_rungumenshi yana jin lpyar babynshi ya fito ya nufi dakin faseelat sosai yayi kewarta yana so ya sanyata a ido ko hankalinshi zai kwanta se yayi ta tunanin kobata gidan amma yakasa ko kiran wayar ta yana ganin hakan is a punishment, Yana zuwa kofar dakin ya murda handle abun mamaki kofar a bude ya tura ya shiga tana sanye da riga da wando na bacci tana kwance bakin bed yana kallonta yaga ta rame tayi wani baki idanunta sun fada, Ya karasa bakin bed din yana tsaye yana kallonta da mamaki da tausayi yana kuma jinjinawa jajircewa kan abu daya maybe da aysharshi ce da tuni ta nemesa amma ita ego dinta dabanne, Yanata binta da kallo itako idanunta lumshe dukda taji shigowarshi amma bata son koda ganin fuskarshi cikin 3 days dinnan takara gane daita da babu duk daya a wurinshi, In calm yace"faseelat kina cin abinci kuwa?" Tai shiru idanunta rufe wata irin masiface ke cinta batason masa magana don tabbas bame dadice zata fito, Jin tayi shiru ya cigaba da binta da kallo wani irin tausayinta na taso mishi he's regretting wannan horon daya mata duk ta sauya dama baiyi hakan ba duk yayi ne don ta sauya ashe he's wrong kauracewa wata macen bazaisa tagane tayi laifi ba haka kuma bazaisa tagyara ba, dama ya ta lallabata da sweet word da kome da maybe a dace, Ya karasa ya zauna bakin bed din ya kai hannu kan jikinta da niyyar dubata tare da cewa "faseelat lpyarki........" Ta bige mai hannu a fusace ta tashi zaune tana jefa mai kallon tsana tace"don't ever touch me" Ya kalli hannunshi yanajin ciwo ya meda kallo gunta yana kallonta tana jefamai mugun kallo ya tsaya karewa ramarta kallo sosai yagane tasha rashin lpy, a hankali yakara kai hannu zai tabata, Takara ja baya a hargitse tace "wlh karka saki ka tabani na tsaneka tsaneka banason ganin ka a kusa dani " Ya matse lips yanajin ciwon maganganunta suna kona masa zuciya cos haryanzu yana sonta sede aysha tafi wuri a heart dinshi yanzu son da take masa da yadda mommy ke sonta ga cikinshi jikinta dole ya sota the most , In calm yana yamutsa fuska da tausayi yace"I'm sorry ...im really sorry ki sau...." A fadace tace yimin shiru "munafuki makaryaci mayaudari butulu me zakafadamin?" Ya cije lips ya rumtse ido zuciyarshi na tsananta zafi , Tace"wlh nayi danasanin saninka a rayuwata dama bantaba saninka ba ka cuceni ka zalunceni kuma se Allah ya sakamin "zuciyarta na zafi kuka ya kwace mata tafashe da kuka me sauti, Ya bude idonshi jawur yana kallonta yakasa gane ta ina zai bullowa faseelat suyi zaman lpy tamkar yadda sukeyi da aysha yanzu kuwa yadau laifin saboda kaurace mata da yayi bayan hakan bai tunanin bata lpy ba, Tana kuka tace " katashi kafita a dakina banason ganin ka karka kara zuwamin kaje can wurin masoyiyarka uwargidanka uwar yayanka" [1/12, 12:59 AM] SHALELE😍: Pay and read for sell 07063721063 54 Manzon Allah (S.A.W)yace umarni da kyakkyawa da hani ga mummuna sadaka ne. Ya jawota jikinshi dasauri da niyyar rarrashi, Ta janye ta matsa can nesa tana cigaba da kuka tace "karka kara yunkurin zuwa kusa dani jikina bana banza bane nasan mutuncin kaina nasan ina da daraja haryanzu" Kamar zai kuka yace"dan Allah ki saurareni fasee..." Tace"yimun shiru fahad ka bani mamaki matuka ina cikin gidan ka for almost 3days baka ganniba baka leko dubani ba baka kira wayata ba saboda dani da babu duk daya?" Ranta na kara kuna Zuciyarshi na tafasa yace"dan Allah kisaurareni wlh bansan baki lpy ba" Ta dagamai hannu idanunta kulle suna cigaba da zubar da hawaye tace"banason jin komi ba bakinka zai yimin bayanin komi ba halayyarka da ayyukanka ka zasuyi " Ta bude ido tana mai wani kallo idonta na hawaye tayi murmushi tace"kuma jikinka ma ya nuna kana cikin kwanciyar hankali da koshin lpy" Murmushin sosai ya doki zuciyarshi ya sunkuyar da kai ya dago muryarshi sanyaye yace"nasan ban kyauta ba daban nemeki ba don Allah kiyi hakuri I'm regretting plss forgive me wlh bansani ba" Ta tabe baki still hawaye take zuciyarta takasa dena suraci dukda maganganun da takeyi wani daci da bakinciki ketaso mata inta kalli fuskarshi ta tuno yadda sukai soyayya baya da yadda yake mata yanzu harwani kiba zaiyi bayan ita gata kwance tana jinya? Tace"wlh bazan cigaba da zama da kai ba seka sakeni inje inda zaa rika ganin darajata a riritani abani duk kulawar data dace inda akasan ni macece" Wani harsashe me dafi ya soki zuciyar fahad yace"wane irin magana kike faseelat? Meyasa hankalinki ke gushewa kirika fadamin kome da yazo bakinki? nayi laifi kuma na baki hakuri seki hakura" Tana jefa mai banzan kallo tace"harwani hakuri zanyi bayan Wanda nakeyi bazan iya zama da kai bane wlh, ka sakeni akwai Wanda ke sona zaiyi farinciki da duk yadda ya sameni" Ya matse face ya hadiyi miyon bakinciki zuciyarshi na tafasa yace"karki sake maganar kowa acikin gidana ke matata ce ni kadai kuma ban aureki don in sakeki ba dani zaki rayu ni da ke se mutuwa zata raba" Tace "ko?to kana da aiki don wlh bazan cigaba da zama da kai ba kuma kadena kirana matarka saboda banga kana abubuwan daya dace miji ya rikawa matarsa ba" Kamar zai kuka yace"faseelat kece kike neman saki from me ?saboda dan laifi na zata koda Wanda yafi haka na miki zakiyi hakuri I love u inasonki bai kamata kinamin haka ba" Tace"banasonka gabadaya na tsaneka da duk abinda ya shafeka kuma kai munafuki ne me fuska biyu" Ya dafe zuciyarshi yana kallonta idonshi cike da hawaye murya raunane yace"kin tsaneni ?!!!!"hawaye suka zubomai masu zafin gaske ya rumtse ido hakan yasa suka kara kwararowa, Faseelat ta kauda fuska tana cigaba da hawayenta itama kokadan batason taji tausayinshi bare harta sauya kuduri da ze hargitsa mata sauran rayuwarta, Ta cigaba da cewa"na tsaneka fahad inajin tamkar bantaba wani sonka ba kabani takardata ka sawwakemin dan Allah " Ya bude ido hawaye na cigaba da kwararomai yace"ki fadamin komi faseelat amma ki sani sonki yananan cikin zuciyata kuma bazan iya sakinki ba inason cigaba da zama dake harabada" A fusace tace"karyar banza harni zaka fadawa kana so?meyasa baki ke fadin abinda bashi ne acikin zuciya ba inba munafunci ba" Ya kalleta fuskarshi marairaice jikinshi sanyaye ya tashi zai fita a dakin, Tabi bayanshi da kallon banza zuciyarta na tuno mata abubuwa da yayi tace"karka kara shigomin daki ko wani damuwa dani sannan karka sake ka tsaya rabon kwana dani kaje ga matarka ku cinye juna don tsananin so kuma karkayi wani tunanin zan takuraka ka sakeni ko daya kaida kanka zaka sallameni batare da na bukata ba " Ya juyo ya kalleta ranshi na suya ya juya ya fita kafafunshi na rawa don bacin rai da zafin maganganun faseelat yana zuwa dakin shi ya zube kan bed ya saki kuka, kuka marar sauti sede idanu da zuciya dake tabbatar dashi, Kuka yake sosai brain dinshi na juyawa kanshi kamar zai rabe biyu matarshi ce ke neman saki tana fadamai ta tsaneshi ?kuma his first love faseelat d girl daya fara furtawa so ya kuma mallaka mata zuciyarshi, Aysha ta gama girki shiru mintin zuciyarta bai fito yin break ba tana cikin kananun kaya dark blue jeans da white shirt tabaza gashi ta nufi dakin shi tana turawa ta shiga ta ganshi dafe da zuciyarshi yana cigaba da kuka, Kafafunta na rawa ta doseshi idanunta na zubda hawaye tana zuwa tai kwance gefenshi ta saki kuka me ban tausayi, Sautin kukan ta ne yasa yasan ta shigo dakin ya bude ido ya kalleta fuskarta kife tanata kuka, Ya nemi kukansa ya rasa yayi saurin tashi zaune ya jawota jikinshi tana kuka tana ganin fuskarshi jawur jagab da hawaye tafara nishi sama_sama kamar me asama, Ya kara tallabota jikinshi jikinshi na tsuma yace"aysha_ aysha menene?" Ta cigaba da nishi sama _sama idanunta lumshe, Baisan time daya ajiyeta ba da gudu ya fita ya shiga dakinta ya dauko drugs dinta ya dawo ya tada ta yafara dura mata drugs wani nashiga wani na yowa waje, Yana cigaba da hawaye jikinshi na rawa ya gama dura mata drugs din sannan yafara magana "aysha ki tausayamin plsss banason ganin ki a wannan halin yana sani damuwa kituna da lpyar babynki" Aysha ta cigaba da nishi yanata kallonta yana hawaye can zuwa ta lafa jikinta duk ya saki saboda amfanin maganin dakyar ta bude ido tana hawaye ta kalleshi, Yana hawaye yace "aysha plsss kidena kuka ki sawa kanki damuwa kodan saboda baby" Ta bude baki zatai masa magana difff ta rasa ina take tuni mutanenta sun bugar daita, Fahad ya rungumeta ya saki kuka meban tausayi meke shirin faruwa dashi ne? Meyasa yaketa bankwana da farinciki kunci na lullube masa zuci kowa yayi aure yana samun kwanciyar hankali da natsuwa but bandashi abun yana zuwa kamar season , Seda yasha kukanshi ya goge fuska tana jikinshi sannan yafara mata addua yana shafa mata a koina, Ta bude idanunta jawur ta saukesu kanshi ya kakaro murmushi, Ta rumtse ido batare da tace kome ba, A hankali yace"sannu kiyi hakuri na tayarmiki da hankali keda babyna" A hankali murya na rarrabuwa tace"ya..ya.. Meke tsakaninka da anty ?kamata laifine ?ni zanje na bata hakuri " Ya karayin murmushi yace "bakomai kawai akwai abinda ke damuna ne just pray for me Allah yakawo min mafita" Ta bude ido ta kalleshi ta medasu ta rufe, Ta riga tagama gano ba karamin so yakewa faseelat ba harya na mata kuka kamar ba namiji ba kanme zai tsaya yana bata ranshi bayan gata kuma tana kokarin farantamishi tana tunanin bacci ya dauketa, Ya nata kallon fuskarta ya gane tayi bacci, Ya lumshe ido muryar faseelat me rikitarwa "na tsaneka banasonka ka sawwakemin " na masa yawo, A hankali ya kwantar daita ya dauki cikin maganinta yasha ya koma ya kwanta ya dora hannu kanta, Yana cigaba da tunani idan ya saki faseelat ai baimata adalci ba sannan shi haryanzu yana sonta duk yadda take fadamasa zafafa koda zata fadi Wanda ya fisu zai cigaba da zama daita yanajin watarana zasuyi zamansu lpy irin zaman da wasu maaurata sukeyi zaman jindadi da kwanciyar hankali da mutunta juna. Itama faseelat yana fita ta duke jikin pillow ta saki sabon kuka ji takeyi kamar ta shako shi ya saketa tabar gidan tun kafin su karasata saboda zama a gidan zai iya nakasa mata zuciya, Tasha kuka ta tashi tayo wanka ta dawo ta koma kwanciya tana tunanin alhaji nuranta duk wani banzan ciwo da fahad zeyi duk aganinta karyane ga alhajinta da seda ya kwanta asibity saboda rashinta idan dashi ne baze iya jure ganin ta a ramen nan ba ko ita tasan ta mugun ramewa, Abubuwa da yawa sun faru a cikin 3 days dinnan, Daga ciki har da nemawa Aliyu auren yar'uwarshi sakeena diyar yayar mamanshi kuma nan da 3 days zaa daura aure kyauta batare da sisinshi ba, Time da mama ta dawo tafada mai tana murna amma he's not happy at all kullum samira seta kirashi tana kuka tana rokonshi karya saketa yanzu ya zataji In taji an daura mai aure? shi yanason meda matarshi yakasa bata takardar yanason iyayenta subar masa ita ga mama ta daddako aure, Mama ce ta nema masa hayar gida ba nisa dasu saboda ta rika sanin lpyarsu su duka biyun, Gabadaya Aliyu baida sukuni duk ya rame saboda tunani, Bangaren Amarya sakeena ko gyaranta kawai ake kara yi ko dama kunsan sokkotowa bade gyara ba😜 itama ba karamin dadi takeji ba zatai aure a birni tundaga Sokoto har Kano kuma fine man irin Aliyu kai she's fortunate, Bangaren mansura ma iyayen alhaji jafar sun kawo kudin neman aurenta zunzurutun kudi har million biyu baiko kawai bawai sadaki ba akasa bikinsu nanda two months masu zuwa bayan sun dawo daga saudiya umara itada su mama , Mansura bata jindadi amma tadena nunawa yanzu tayi wata dayin bleaching amma haryanzu bata fara baki ba jira takeyi ta je saudiya takara dagewa rokon Allah gafara takoma baka kirin kofin yadda take ma hankalinta zai kwanta, Baba da mama ko baa magana don murna harta yanuwanta murna suke yaruwarsu tayi goshi suma zasu samu, Alhaji jafar ko harya fadawa matanshi zai karo aure ta ukkun duk hankalinta ya tashi zaa dena dokinta , Gidan alhaji nura cikin hjy abida harya kai 1 month kuma shine right time da alhaji zai san tana da ciki, Tunda safe yana shirin fita ta shigo dakin shi dukda ba kwananta bane, Yana dressing ya juyo ya kalleta duk tai haske tayi sukuku ya cigaba da shiryawa yace"hjy lpy?" Ta zauna kan seat ta kwantar da kai jikin seat din tace"ban lpy?" Ya juyo yana kallonta yace"tuntuni nake ganin baki lpy kinki yarda akira likita kina cewa lpyarki lau" Tai murmushi tana lumshe ido tace"eh da lpy ta lau amma daga jiya nafara rashin lpy " Yace"meya sameki ?"yana duba mirror yana saka hula, Tace "inajin ina da shigar ciki" Da matukar farinciki ya juyo ya dawo kusa daita ya zauna yana jefa mata wani kallo yace"dagaske?" Ta jinjina kai tana murmushi , Ya saki murmushin jindadi yace"alhamdulillah boy ya kusayin kane" Ta jinjina kai tana kara murmushi, Ya nata farinciki yace"kinsan ko yarannan suna son baby ni kaina nayi missing jariri" Tai dariya, Ya rungumeta yana murna yace"tnx u my bride me kikeson kyauta a wurina na wannan albishir medadi da kikamin?naji dadi matuka" Tai shiru ta girgizakai tace"nothing"tunda de tasamu bai gane ba, Ya mata kiss yace"dole nabaki kyauta ki kulamin da kanki sosai and zanturo nurse ta dubaki" Gabanta ya fadi ta turo baki tace"Nide karda ka turota tunda lpy ta lau yanzun tace zatamin allura banaso plsss lpy ta lau" Ya kureta da kallo sannan ya saki murmushi yace"duk yadda kikeso bari intafi zanyi baki sena dawo" Ya tashi zai fita ta biyoshi Sega hjy Rukayya ta turo kofa , Tana kallon fuskarshi tagane yana cikin farinciki tace"har zaka fita? Allah ya kiyaye" Yace"ameen kun kusayin jego ku shirya" Tace "bangane ba?"tana kallonsu, Ya nuna bayanshi yace" mommynsu is pregnant " Hjy Rukayya ta saki murmushi tace "lalle kam muna da jego Allah ya raba lpy" Hjy abida tai murmushi tace"ameen" Ya fita yabarsu cikin dakin, Hjy Rukayya ta kalleta ita tun kwanaki ta dan fahimci abidar na da damuwa ashe cikinne to amma batasan meke tsakaninta da mijinta ba bare tasan adadin kwanansu, Hjy Rukayya tace"maman biyu dan Allah dis time ki haifo mana biyu mu sabinta" Abida tai dariya tace"to ku mana addua Allah yakawo su"tana dariya ta fita, Hjy Rukayya tafara kara gyara dakin, Hjy abida direct dakinta tawuce tana murna ta shige kurya tai dialing number *Jamila* a wayar ta, Ring biyu jamil HQ ya dauka yace"my sugar "in a sexy voice, Ta saki murmushi me sauti da numfashi tace" alhaji ya yadda da cikina na shine ya nata murna" Jamil yace"wow naji dadi hankali ya kwanta ko?yanzu kisan yadda zakiyi muhadu" Tai dariya tace"karka damu my jamil zan samu time nafito muhuta nima nayi kewarka" Yace"shiyasa nake sonki sosai abida har cikin raina sonki duk ya mamaye" Tai dariya tace "bye bacci zanyi" Yace"yanzu?" Tace"Allah bacci nakeji kuma me nauyi nadade banji sakwat irin yau ba kamar na sauke wani nauyi nakeji" Yayi dariya yace"hmmm_ hmmmm Allah duk kika yadda nakamaki sena fanshe duk kwanakin da na nema bansamu ba, ai bacci lpy a shafamin baby na" Tai dariya takashe wayar tana farin ciki ta shafi cikinta idanunta lumshe tace"yaro dangatan daddy's " Ta sauke ajiyar zuciya ta kwanta kan bed tana ta murmushi tana hango haduwarsu da jamil bacci medadi ya kwasheta, 12:00pm Fahad ya Riga tashi yayo wanka ya sauya kaya ya dawo ya zauna bakin bed yayi tagumi kamar ya tada aysha kamar ya kyaleta tausayin baby yakeji batai break ba da kuma ita kanta dole tana jin yunwa, Bayan mintoci yana zaune yanata kallonta tafara motsi ta bude ido ta dorasu kanshi , Yayi murmushi yace"sannu princess" Tai shiru tana yamutsa fuska, Yace"yunwa ko?" Ta daga kai ta dora hannu a cikinta ta girgizakai, Ya sakeyin murmushi yace"mutafi nabawa baby abinci"ya tallabo ta, Ta saki murmushi tana yamutsa fuska ya dauketa ya nufi Palo daita, Tsaf bakowa ya ajiyeta dining yayi saving Quaker oat da madara da Irish yafara bata , Ta bude baki tana amsa tana kuma dauko Irish tana samai a baki da daidaya yana amsa yana cinyewa, Yanata bata harta koshi sannan yasha ya kuma daukarta suka koma falo ya kunna musu kallo ya rungumeta suna yi, ya hana aysha girkin rana da rana zasu fita restaurant suci, Bayan sunyi axahar sun sake wanka ya nufi dakin faseelat gabanshi na faduwa, Ya tura ya shiga tanata kallon wayarta tana karanta littafin raggon miji na SHALELE tai kamar batasan dashi ba, Yayi tsaye gabanta yana kallonta ganin bata da niyyar dagowa ta kalleshi a hankali yace"faseelat ki tashi ki shirya zamu fita cin abinci" Ta dago fuska tana wurga mai harara tace"da dani kukeci?kaga wani salon yaudara kuma dan Allah kabani wuri Malam" Ya rike kugu yana kallonta da takaici yayi murmushi me ciwo yace"nine mayaudari?" Tai banza tatashi ta dauko earpiece ta dade kunnuwanta, Ya cigaba da kallonta ranshi na baci ya juya ya fita, Tai tsoki tace"aiba mayunwaciya ka auro ba" Ya fita yanata calming kanshi kar mood dinshi ya sauya aysha ta shiga bacin rai ya koma gunta yana ta murmushi hannunta cikin nashi suka fito suka tafi restaurant cin abincinsu, Alhaji yana cikin farinciki matarshi is pregnant tace batasan komi amma dukda haka seda yayi mata transfer na 1million yayi waya akawo masa sabuwar mota fill dal light blue color me kyau, Yana komawa gida seda ya biya dakin hjy abida tanata barci abinta yayi murmushi ya dauki key din motarta ya fita wurin motar cos anjima zaa kawo sabuwar a fita da wannan , Yana zuwa ya bude ya yafara dubawa ko akwai wani abu aciki yanaso data fito daukar mota taga sauyin sabuwa batare da tasani ba, Yanata dubawa bakomai ciki yana bude lokar gaba yaga takardu bawasu takardu bane sena gwajin jini da sukayo ita da jamil HQ ajiye . [1/14, 8:33 PM] SHALELE😍: For sell 07063721063 55 Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya lazimci istigfaree Allah zai yaye masa dukkan kunci kuma zai azurtashi ta inda baya tsammani. Ya daukosu ya fito a motar ya kai duba gunsu kenan yaji ana order bakin gate bai karanta komi aciki ba ya dega result da sunan asibity a sama ya meda kallo gun gate da megadi ke hangamewa sabuwar mota dall fill yar karama dede mace ta kutso kai cikin gidan, Ya nannade takardun yasa aljihu dede motar ta karaso parking lot din, Matashin daya tuko motar ya fito yana faraa ya sunkuya ya mikawa alhaji nura hannu, Alhaji ya mika mai hankalinsa kan motar sannan ya juyo yace"gaskiya mota tayi kyau" Matashin yayi murmushi yace "muna godiya alhaji" Alhaji ya bude motar ya kara dubawa sannan ya fito ya gwada mishi motar abida yace ya dauka ya tafi zasuyi magana da manager, Matashin ya dau motar ya tafi, Alhaji nura ya ciro takaddun a aljihu batare da shaawar sanin na miye ba ya medasu cikin lokar ya rufe motar ya koma cikin gida, Dakinshi yawuce yayi wanka sannan ya fito dining, Hjy Rukayya tayi serving dinshi yafara ci yana kallonta yace"na sauyawa abida mota naga taki bata tsufa ba amma kema zan sauya miki very soon" Tai murmushi tace"ni na yafe mota ta lpyarta lau kuma ni bancika fita ba kamarta in ma na tashi wani lokaci data yara ake kaini nagode sosai Allah yakara budi ya sauki mommynsu lpy" Yayi murmushi yace" ameen" Ya cigaba da cin abinci, Dede time din hjy abida ta fito tana jin yunwa tazo dining din ta zauna ta kalleshi tace"sannu da zuwa alhaji" Yace"yawwa "sannan ya kalleta yayi murmushi ya cigaba da cin white rice dinshi da vegetable source, Hjy abida tafara serving kanta, hjy Rukayya tace " kinsha bacci" Hjy abida na cigaba da zubawa tace"wlh ko magana banasonyi yunwa na cina" Hjy Rukayya tai murmushi tana kallonta suka cigaba da cin abinci ita kuwa hartayi nata tare da zuria, Bangaren fahad ko bayan sun dawo daga restaurant a falo suka zauna aysha ta kwanta jikinshi shi ko kanshi a jikin seat sukai shiru har bacci ya dauketa, Shi ko fahad tunanin faseelat kawai yake balain tsoron tunkarar dakinta yake saboda maganganunta marassa dadi musamman in ya tuno saki data nema kuma yana kara ganin be kyauta mata ba, Bangaren jameela ko yanzu sabon wulakancinta kullum yawo se dare ta dawo gabadaya Khalil baida natsuwa ya rasa ta ina zaifara sauya jameela jiyake kamar ya tunbuke duk mugayen dabi'unta ya zuba mata sabbi masu kyau, Da daddare aysha tayi girki hakanan taji faten shinkafa takeso kuma shine ta dafa yaji nama da daddawa da kayan kamshin barkono se kamshi yake ga allaiyahu ansa aciki, Bayan sunyi ishai suka zauna a dining table din, Aysha na niyyar fara serving ya kalleta yace"jeki kirawo faseelat" Gabanta ya fadi jin ta kira faseelat bata nuna ba amma tana jin tsoro ta nufi saman domin kiranta, Kallo daya ya mata ya gane a tsorace take da zuwan sede shi bazeiya zuwa ba shima, Aysha na isa tafara knocking a hankali , Jin knocking din yasa faseelat dake zaune tana shan tea ta meda hankali gun kofar, Aysha ta cigaba da knocking tanayi tana dakatawa, Faseelat ta kwara baki zatai magana se kuma ta fasa ta tashi ranta bace taje ta bude kofar da karfi , Aysha bata koji alamun zaa bude kofar ba taga yadda aka bude ta da karfi tai saurin matsawa baya gabanta na faduwa , Faseelat tai tsaye tana binta da makaskancin kallo wannan yar kuciciyar diyarce kesa mijinta ihu itace mowa duk girmanta ya zam na banza ta kwacemata miji a dage tace"lpy meya kawoki?"tana binta da harara, Jikin aysha ya fara dan rawa hannunta biyu hade gu daya tana matsa yatsu a tsorace tace"yayane yace kifito muyi dinner" Rainin hankali kenan ita zai aikowa ta fito dinner last 3days da ita sukeyi? Ranta bace tana mata banzan kallo ta kwatsa mata tsawa "kee!!!!! " Jikin aysha yakara daukar rawa saboda bacin rai da tsoronta, Faseelat tace"daga yau karki kara tako saman nan kinaji na ?idan kika kuskura kika kara takoshi zakici ubanki duk wannan kukar aljanun dake kanki se sunfita shegiya me kama da aljanu bacemin dagani"ta karasa a tsawace, Aysha tai mata wani banzan kallo ranta bace ta juya ta nufi kasa zuciyarta na zafi , Faseelat tai tsaye tana kallonta zuciyarta na fada mata ta samesu dining din tabuga masa warning karya kara aiko mata me siffar aljanu part, Aysha ko tana taka bene zuciyarta na kara bugawa ranta bace yake ta manta last a mata fada a gida kowa yana kafa_kafa da duk abinda zai bata mata rai amma yanzu wata na zaginta tana kushe halittar ta tana kuma ce mata shegiya, Tana jin juwwa ta cigaba da takawa zuwa kasa, Tunda tafara saukowa hankalin fahad ke kanta ya kuramata ido ganin kamar bata ko kallon gabanta tana tafiya kuma very slow, Tana zuwa last step tai luuuuuu zata zube kasa da gudun tsiya zuciyarshi kamar zata fito jikinshi na mazari ya karasa wurinta yayi saurin tallabeta tafada jikinshi, Ya karasa zama kasa domin kafafunsa bazasu daukesa ba ya kurawa face dinta ido idanunta lumshe alamun aljanune suka bugar daita, Kallonta ya cigaba dayi zuciyarshi na zafi besan lokacin da hawaye masu zafi suka zubomai ba ya cigaba da hawaye yana kallonta tana jikinshi yakasa mata komi, Dede nan faseelat tayo kasan don kara zazzaga masa kwandon masifa, Tun kafin ta karasa saukowa take kallon su yana zaune aysha sheme jikinshi hankalinshi kanta, Ta cigaba da saukowa karar taka step dinta da kamshinta yasa fahad saurin dagowa ya na kallonta, Tana karasowa ta dage gira tana kara kallon aysha sheme tababbake da dariya tana mamaki ta tsagaita ta rike haba tace"eyeeeee wato harsun taso saboda Sheri toyayi Allah de ya kaimu lokacin da zasu taso dagani seke wlh daga ranarnan kindena aljanu inma na gaskene zasu kama gabansu" Fahad na kallonta idanunshi jawur zuciyarshi na zafi, Bata damu da kallon fuskarshi ba da yanayinshi tace"idan har kanason matarka kadena turota wurina kadena banaso idan kaima kanason zaman lpy da lpyarka kadena zuwa inda nake shikenan kun zauna lpy" "Inko ba haka ba" ta daga ido sama tai murmushi tace"wlh sai kun nemi natsuwa da tunaninku kun rasa bare kuma ita wannan nakasassar tuni zan iya cin ubanta in zane shegen jikin da kake kallo kake jindadi" Tana gama fada ta nufi dining cike da son bata masa rai ta bude warmers sega fate , Tai dariya tace"masu ciki kenan to yayi kyau" ta dauki warmer ta nufi sama, Fahad na cigaba da binta da kallo tana hayewa ya dukar da kai jikin aysha ya saki kuka zuciyarshi na tsananin kuna he wish zai koma rayuwarshi kamar baya ba tension ba stress na mata amma yanzu abun ya masa yawa ga faseelat balai ga aysha ciwo, Yasha kuka tamkar mace zuciyarshi tayi rauni sosai babban bakincikinsa inya tuna His faseelat ce takoma haka tunani yake dama can bata sonshi kamar yadda take cewa itama, Yasha kuka sannan ya dauki aysha ya shiga dakinshi daita ya kwantar daita ya wanko fuskarsa duk don karta gane yayi kuka sannan yazo yafara mata tofi yana shafa mata ruwan, Aysha ta bude ido ta kalleshi se kuma ta fashe da kuka hawaye na zubarmata masu zafin gaske, Ya rungumota jikinshi yana shafa kanta yana tapping bayanta ta cigaba da kuka, Muryarshi duk ta shige a hankali yace"aysha kiyi shiru plsss kidena kuka karwani ciwo ya sameku nayi kuskuren turaki wurinta bazan sake ba" Aysha ta cigaba da kuka yanata rarrashi sannan tayi shiru tana ta sakin ajiyar zuciya me sauti, Tana rungume jikinshi harta lafa ya dago face dinta yana kallon idanunta ta lumshe ido taki kallonshi eye lashes dinta sharkaf da hawaye, In cool yace"I'm sorry aysha banason kina bari wani abu yana bata miki rai banason wani abu ya samu lpyarki data abinda ke cikinki" "Kiyi hakuri da faseelat kidena damuwa da hayaniyarta na wani lokacine zata sauya insha Allah" Kusan duk maganarsu da aysha iri daya kan zata sauya, Aysha ta bude ido yana jajir ta kalleshi ta daga kai a hankali, Yayi murmushi yace"tnx ki kwanta ki huta" Ya kwantar daita sannan ya tashi ya fita dakin faseelat yawuce ya banka ciki a zuciye, Yana zuwa ya samu ta tsatstsakuri faten dama badon ta ci ba don bada haushi kawai, tabar kular bude iskan AC nata bugunshi, Ya kureta da kallo, Tai kamar batasan mutum ya shigo ba ta cigaba da kallon TV , Ya karasa ya rufe kular ya dauka ya juya zai tafi zuciyarshi nata zafi yanata cijewa yajuyo yace"kirika jin tsoron Allah "ya juya ya cigaba da tafiya, Faseelat tace" harni zaka fadawa tsoron Allah kai kana tsoronshi ne?ko ita shegiyar aljanar matarka na jin tsoron shine kune zaa fara yiwa wannan Kalmar" Bai juyoba ya karasa fita gani yake kamar faseelat tanada mental illness da yake motsa mata time to time, Dining yaje ya zuba abincin a plate yana kyankyaminshi ya nufi dakinshi ya tada aysha yakai spoon bakinta, Ta girgizakai tana yamutsa fuska , Yace"kici kokadanne plss" Ta kara girgizakai duk abincin da komi ya fitar mata a rai maganganun faseelat sunata mata yawo wai itace shegiya? Ya tashi ya fita da plate din ya dawo ya dauki cup da hollandia fresh milk ya karasa bakin bed din ya zuba yakai bakin aysha , Ta kalleshi zata girgizakai ya lumshe ido ya bude yana pleading tabude baki tasha ya karasa shanye sauran dan yaji saukin zafin heart ya hau kan bed din ya kwanta gab da aysha suka rungume juna kowanensu idonshi lumshe dukkansu faseelat ce cikin tunaninsu, Itako faseelat yana fita zuciyarta tafara zafi tana tuno kalmarshi aji tsoron Allah zuciyarta tai sanyi wata takara dorata hanya ta hanyar cewa"inbakiyi haka ba ina zaki samu ya sallameki kidage haukata waccan kwailar har ki samu freedom don ko anan komin jimawa bazaki sameshi ba"wannan shawarar ta tsaya akai tama fara shirya yadda zatai ta musu ruwan wulakanci da hauka, A gidan alhaji nura kuwa abida keda girki bata iyayi ba se kukunsu ne sukayi bayan sunyi dining dukkansu suna farinciki harda yara kowa yanajin dadi she's pregnant sannan suka koma daki, Tayo shirinta tawuce dakin alhaji nura, Yana zaune kan bed yana kallo tunanin faseelat na dan fadomai yakasa dena kewarta, ta shigo tana murmushi, Ya medo hankali gunta harta karaso ta zauna , Da murmushi fuskarshi yace"lpy de kike ko?" Ta jinjina masa kai tace "anan zan kwana" Yayi karamin murmushi yace"OK duk yadda kkso" Ta hawo gadon ta kwanta kusa dashi hankalinta a TV tace"nagode sosai naga kyautarka gaskiya kana ji da unborn sosai" Yayi murmushi bece komiba yasan zatafi farinciki idan taga motor dinta, A haka suna kallo har bacci ya dauketa se daga baya ya kwanta kusan tun last data samishi magani haryau baai komi ba, Da tsakar dare Khalil yaji bazeiya hakura ba kwana nawa ba sex shida ke da mata cikin gida ya tashi ya nufi dakin jameela yana fatan dakin yana bude, Yana turawa ya bude ya shige yayi tsaye bakin bed yana karemata kallo tayi daidaya tana bacci rigar baccin iya gwiwa duk ta tattare komi waje ko pant babu jikinta ga kwalbar drug gefe , Ba jira ya fara tube kayan jikinsa yana kara tsuma da shaawarta ya haye saman bed din, Yana kara bin breast dinta da kallo ya cusa daya baki yana tsotsa dasauri ya ware kafafunta yafara goga joystick dinsa akan vagina dinta duk tayi wet saboda tana wet dream itada amisha suna less yana lumshe ido ya cigaba yana hura iska a baki for a while sannan yafara sex daita not too far yayi release ya kara squeezing dinta ya kara yin release sannan ya tashi ranshi bace bawani farin ciki yakoma daki yayi wanka ya kwanta yanata tunanin rayuwa har bacci ya daukeshi, Tunda asuba bayan abida tayi salla ta gaisheda alhaji tafada mai tana son zuwa gida, Ya kalleta yace"aa kibari se bayan two days" Ta marairaice tace"plss wlh jinake in banje ba kamar mutuwa zanyi inajin kamar akwai abinda ke faruwa" Fuskarshi tsuke yace"dan Allah banason shirme kitafi Allah ya kiyaye " Ta kyalkyace da dariya tace"tun 9 zanfita kuma"tana turo baki, Yace"eh anji Allah ya kiyaye kina kirawa mutane mutuwa" Tana dariya tace"tnx u my sweet alhaji ai nida kai tare zamu mutu kuma ba yanzu ba" Yana shirin shi bebi takan maganar ba, Ta tashi ta wuce dakin yara ta temaka suka shirya suka fito sukayi breakfast alhaji ya nufi office while driver ya kwashi yara zuwa school, Ta koma daki tana farinciki ta dauki waya ta kunna da sweet morning message na jamil tafara cin karo tai murmushi ta kirashi on call, Ya dauka yana mike kan gadonshi muryarshi dususu yana bacci yace"matata" Tai dariya tace"ihmm mijina kasan me?" Yace"no until u tell" Tayi sexy murmushi me sauti tace"yau zamu hadu " Yayi wufff ya tashi zaune yana matukar farinciki duk yanemi baccin idonsa ya rasa yana hango jikin abida da pleasuren yace"are u sure?" Ta sakeyin murmushi tace"yanzun zanshiga wanka katashi ka shirya" Yafara Sosa sumar kanshi yana washe baki saboda tsananin farin ciki yace"kada ki tsaya makeup plss just kitaho wankan ma kibarshi zanmiki plsss " Tai dariya tace"bazan jima ba wane kaya kakeso kaganni dasu?" Yayi shiru yana nazarin jikinta sannan yace"pencil wando riga transparent and after dress " Tai dariya tace"which color?" Yace"black and pink" Tai dariya tace "consider it done ni kuma inaso kasa kananun kaya ina shaawar naganka dasu" Yace"karkidamu my abida anything for u ammm don't forget about tsumi"yafada da zolaya, Tace"jamil"tana dariya sosai, Yafara dariya shima ya kashe kiran yayi sauri ya tashi ya nufi toilet wanka a gaggauce. Tana murmushi tayo wanka ranta fesss ta zauna kan mirror ta jawo lokoki tafara shan magunguna irin emergency dinnan fast action sannan tafara makeup din gigitashi. [1/14, 10:13 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 56 Manzon Allah (S.A.W)yace salla acikin jam'i tafi sallar mutum daya da lada ashirin da bakwai. Kamar yadda ya bukata shigar kananun kaya tayi sun mata mugun kyau Tana ta sakin murmushi tana tuno last haduwarsu ta dauki jaka da key din motar ta ta fita , Seda ta leka taiwa Hjy Rukayya bankwana sannan ta nufi parking lot, Dede inda ta ajiye motar ta ta hangi sabuwar mota se sheki take, Tai tsaye tana binta da kallo ta dubi keys na hannunta taga sabbi ta saki murmushi ta karasa tana ta farinciki ta bude motar ta shiga ciki, Tana shiga tafara binta da kallo tanata faraa hankalinta be kai ga takaddu ba tuni ta manta dasu ta ciro waya tana murna tai dialing no din alhaji nura, Yana office ya dauka yace "mai ciki" Tai dariya tana farinciki tace"shine ko?... kaimin surprise da babbar kyauta haka?" Yayi murmushi yace"u deserve more nade sauya miki ina tunanin zakiyi farinciki" Tace"I'm so happy kuwa nagode sosai daddynsu Allah ya kara maka budi yakara maka tsawon rai ya barmu tare harabada" Ya lumshe ido ya bude yanajin dadi yace"ameen" Tai shiru tana ta sakin murmushi, Yace"kitafi ki tabbatar kindawo da wuri" Tace"to yallabai "ta dauke wayar a kunnenta tana murmushi ta bar gidan, Yau kam sun sauya hotel wani babban hotel ta isa ta amshi room ta shiga tai kwance tana jiran jamil HQ, Ko 10 minutes ba aiba jamil ya iso yayi parking motarshi ya nufi cikin hotel din, Room number data bashi yana zuwa yafara knocking , Ta saki murmushi ta tashi ta zare after ta bude jaka ta dauko wani turare me kashe jiki ta fesa sannan ta nufi kofar ta bude, Tana budewa ta rungume jamil HQ dake bakin kofa tana " oyoyo oyoyo my jamil"ta nai masa kiss, Wani irin dadi ya tsargawa jamil tundaga kafa har tsakiyar kai wani irin so yakewa abida musamman da yasan yanada ajiya a jikinta, Tana sexy smile tace"I really missed u sosai" Ya daga ta sama yana murmushi ya karasa shiga ciki ya rufe kofar ya fara juyi da abida , Ta dage dariya yana tayata kamar ya dau karamar baby girl for minutes sannan ya sauketa tana jikinshi ya kara matseta tana nishi take kallonshi tana murmushi, Shima din ita yake kallo ba shiri taji yakama hannunta yafara juyata in a fashion way , Ta fara wata dariyar tana cigaba da juyi, Shi ko jikinta yaketa karewa kallo ta matukar yi masa kyau ya medota jikinshi ta fado kan kirjinshi tana sakin numfashi yana nishi yace"sugar you're more beautiful than I ever imagined kayan nan sun matukar yi miki kyau sosai " Tace"kaima u look very cute and sexy" Sukai tsaye sunata kallon juna sunata dokin kasancewa a bed ya dauketa in a bridal style har kan bed ya zauna tana rungume jikinshi ya cigaba da binta da mayen kallo yana salivating murya very sexy yace"abida ke me kyauce kina da kyau kome naki is attractive " Tai murmushi ta na bin fuskarshi da kallo tace"kafini kyau my jamil ina fatan ka rikemin amana ka kulamin da kanka" Ya turo lips yace"baki ganni ba duk nayi baki saboda hakan" Tace"kai jamil "tana dariya , Ya dora hannu a cikinta yafara shafawa yana lumshe ido in low tone yace"ya baby na?" Tai shiru jin soft hannunshi a cikinta in cool tace"lpy lau yana kewar daddy" Yayi murmushi yace "shima daddy na kewarshi and yau gashi ga daddy se dare zamuyi bankwana" Abida tai murmushi takasa cewa komi tana a bukace ya fara rikita mata lissafi, Rigarta transparent komi waje daga shafar cikin yayo sama da hannunsa zuwa kan breast dinta yana shafawa yana lumshe ido in sexy way yace"suma suna missing dinane? " Ta jinjina kai idanunta lumshe ya kurawa fuskarta ido tanata glowing, A hankali yake matsawa da bakinshi kan nata yafara kissing dinta , Ta bude baki tana amsar sakon hannunta zagaye da bayansa tana yawo dashi , Yanajin matukar dadi ya tura harshenshi a cikin bakinta yana wasa dashi, A hankali ta kamashi tana tsotsa shi ko hannunshi na kan breast dinta yana shashshafasu, A hankali ya medashi a saman rigar ya turashi cikinta ya cigaba da shafarsu, Ta lumshe ido jin joystick dinsa dake zungurinta da sannu ta zare bakinta ta tashi tafara cire kayanta tana fidda numfashi, Jamil yayi saurin kamota ya kwantar daita a bed in sexy voice yace"let me do it by myself "yafara tube mata kayan Ta saka lip dinta na kasa acikin baki tana tsotsa tana numfashi, In a sexy way ya zare kayan yanayi yana tsayawa yana shafarta yana gama cire Mata yafara cire nasa , Ta bude ido tana kallon halittarsa ina ma zasu rika kasancewa duk dare, Yana gama tubewa ya zauna ya jawota samanshi joystick dinsa tayi erect ya zaunar daita akai sannan ya hade bakinsu gu daya, Abida ta saki nishi jinshi cikin vagina dinta ta kama tong dinshi tana tsotsa tana numfashi hannunta kan nipples Dinshi tana matsasu tana murzawa, For a while suna kissing juna hannunshi na kan breast dinta yana murzawa son rai sannan ya zare bakinshi ya medashi kan breast dinta daya dake rike a hannunshi yana tsotsa yana lailaya kan nipples dinta, Abida taja numfashi tana fitar da sauti kamar me shan tashshi vagina dinta tafara ambaliya saboda yadda take enjoying takara turo breast din sosai idanunta kan bakinshi tana kallon yadda yake shansu cikin salon rikitarwa , A hankali tafara up and down tana nishi tana lumshe ido , Jamil numfashi yake tayi dadi na ratsa mai ko ta ina ya game breast din wuri daya suna rike hannunshi ya cigaba da shansu abida tai saurin dora hannu kanshi tana shafa sumar kanshi tana rumtse ido tana budewa tana cije baki tana saki can zuwa wani wet ya fara digowa kasan gadon saboda hjy abida da tayi release yayi saurin sakin breast din ya tallabo bum dinta yafara up and down daita yana fidda huci a haka haryayi release ta rungumeshi tana meda numfashi shi kuwa wata irin zuface ke karyomasa, For minutes sun huta sannan abida ta zare jikinta joy stick dinsa duk sperm ta zukunna kasa ta ware mai kafa ta kamata tana kallo haryanzu wani sperm na fitowa kadan, Ta dago fuska ta kalleshi ta sakar mai sexy smile ya mayar mata yana lashe lip da cigaba da numfashi takai bakinta kanta tafara tsotsa tana kuma sex daita a bakin, Dadi na tsargawa jamil ya kama kanta ya rike yana kallon yadda take abun yana lumshe ido yana budewa ya kai hannunsa kan breast dinta yana laluba ta cigaba har seda yayi release bakinta ya cika da sperm dinsa ta kasa hadiyewa tana jin amai ga wata a gumtse wani kuma na jalalowa daga bakinta, Jamil ya zare joystick dinsa yana kallonta ya jawota sama ya hade bakinsu wuri daya ya rika kwakulo duk abinda ke bakin yana hadiyewa, Sannan yayi kwance yana meda numfashi iska na shigarshi ta koina, Abida na kwance jikinshi tai lamo tana meda numfashi tana yamutsar fuska , Wasa_wasa amai takeji ta tashi da gudu ta shiga toilet tafara kwara aman tana yunkuri kamar zata amayar da cikin jikinta, Jamil yayi saurin biyota yana naked shima ya riketa yana jin tausayinta, Tagama kwara aman tatsaya tana meda numfashi, Cikin sanyin murya yace"sannu sugar" Ta daga kai tabude famfo ta wanke baki sannan takashe takomakan kirjinshi tai kwance tana meda numfashi, Ya riketa yana jin tausayinta ya sungumeta ya medata kan bed ya kwantar sannan ya rufa mata bedsheet, Ta lumshe ido cikinta wasai kamar bakomai ciki amma still tana jin wani iri , Ya kwanta gefenta yana shafa cikinta yana kallon idanunta cikin zolaya yace" my baby fresh milk dinke bayaso?" Ta bude ido ta kalleshi ta danyi murmushi tace"I don't know kawai amai yazomin" Yace"sorry kwanta kihuta kafin mukoma wasa" Tai murmushi ta lumshe ido, Gidan fahad kau duk sukuku suka tashi dashi da aysha bayan ya dawo masallaci yayi tsaye bakin upstair so yake yaje dakin faseelat kuma zuciyarshi cike take da fargaba karta fadamai abinda zai kara rikita masa lissafi harya daure yafara takawa sama kamar wanda aka tsunkura yayi sauri ya dawo ya nufi kitchen, Shi ya musu breakfast ko da aysha ta fito tasameshi ya hanata tayi suna cikin cin abinci mommy ta kirashi akan yafara kai aysha wurin kawarta suna lesson koda na two hours ne, Haka akayi a tare suka fita tanata farinciki dama a tsorace take ya tafi don ta naganin barinta da faseelat tamkar ciwonta ya tashi ya gama, Itako faseelat tana tashi tai wanka ta hada tea tasha sannan ta fito falo domin taga meke wakana , Gidan tsit bakowa da alamu duk sunfita ta jinjina kai ranta bace an barta tsaron gida ta zauna ta kunna TV, Gidansu Aliyu ko shirye_shiryen aure suke tayi shima a dole yafara shiri shi da friends dinshi, Gidansu mansura kuwa nan da two days jirginsu zai daga saudi, Abida na bacci jamil yanata kallonta shima yayi bacci ba jimawa ya farka yanata binta da kallo ya koma kasanta yana kwance ya daga kafafunta ya fara sucking dinta, Cikin bacci taji bakon lamari ta bude ido jin azahiri ne yasa ta medasu ta lumshe tana cigaba da amsar sako seda tai release sannan ya hayeta yana sex daita seda ya gurjeta sosai sannan ya koma gefe ya kwanta yana sauke numfashi yana kallonta ya kira sunanta" abida" Ta bude ido tana kallonshi yace"dama zaki aureni ki kasance tare dani har mutuwa" Tai murmushi ta girgizakai tace "karkasa haka a ranka" Yace"y?" Tai murmushi tace "kasan ina da miji ko kuma ina da yara nima inajin yadda kakeji amma bazai samu ba kuma hakan ba matsala bane tunda munatare kullum ko?" Ya bata fuska yanajin haushi da bakinciki yace"ba kullum ba gashi almost 1month inata begging kinki fitowa kawaini abida na fahimci bakyasona" tana facing dinshi takama gemunshi tana shafawa zuwa lips dinshi in cool tace"inasonka jamil ina sonka sosai sede bazai samu ba amma yanzu insha Allah duk wk zan rika samu in fito inason kabawa babynka ruwa sosai" Yayi murmushi ya jawota jikinshi yace"inason ki haifi baby girl kamarki" Gaban abida ya fadi sam batason ta haifi mace tai saurin cewa"noo namiji de" Yace"mekama dani?" Tai shiru tana kallonshi tai saurin girgizakai tace "mekama dani de" Yayi murmushi me ciwo yace"abida he's my blood dole zaiyi kama da wani abu nawa kisani ko bama tare bazan manta da cewa akwai jinina a wurinki ba inason kowane jinina kotaya na samu " Tai murmushi tace"my jamil ka kwantar da hankalin ka ba cikin ba har abida ma takace kai yadda kaso" Yayi karamin murmushi, Ta tashi ta jawo wayarta ganin 3_30 yasa tai saurin turamai 500k sannan ta mike ta nufi toilet, Ya tashi ya bita domin suyi wanka suyi salla suna gama salla yaga tafara shiri, Ya kalleta yace "me kikeyi?" Tace"tafiya zanyi jamil laasar tayi zanje gida kamar yadda na tambaya zuwa marece se nakoma gida" Ya hade fuska ya juyar da kai, Ta zagayo tana facing dinshi tace"kayi hakuri karkai fushi" Yayi shiru, Tai tsaye sannan tace"ya kakeso? " Yace"need one more round "yana basarwa, Tai dariya ta girgizakai ta fara tube kaya tagama ta hau bed ta kwanta ta bude kafafunta na tsaye tace"I'm not tired either kazo ka kara " Ya kalleta yana shan toka ta sakar mai murmushi , Dasauri ya tafi ya fara bada himma for one more sannan suka yi wanka suka fito kowa ya meda kaya sannan jamil ya dauki wayarshi Sega alert dinsa, Ya kalleta da mamaki yayi murmushi sannan yace "anya dadin bemin yawa ba?" Tai dariya tace "ai dadi baya yawa kai manage" Yana murmushi yaje ya rungumeta yana nuna farinciki , Su nata farinciki suka fito ta nufi gida ya nufi nasu. Ana kiraye_kirayen Maghreb alhaji ya kira abida tana kan hanyar komawa gida cikin muryar manya yace"kina gida ko ?" Abida ta kara speed na motorn tace"ina kan hanya na kusa karasowa" Ranshi badadi yace"tun 9 kina gida amma har ki bari Maghreb tai miki kina can sekace wacce tai doguwar tafiya" Tace"yi hakuri alhaji saura kiris na karaso" Baice komi ba ya kashe wayar ranshi bace, Ita kuwa fuska ta yamutsa tace"ba duk kai kajawo ba "tai tsoki ta cigaba da driving dinta, Su aysha gidan mommy suka nufa bayan ya daukota daga gidan extra lesson teacher dinta mommy ta rungumeta tana ta farin ciki tana dubata abun sosai yabawa aysha kunya ta sunkuyar da kai tana ta murmushi shi ma fahad kallonsu yayi tayi yanajin dadi abun na matukar burgesa yadda mommy ke kula da aysha da yadda aysha ke son mommy, Se bayan ishai suka dawo faseelat na falo tana shan cocholate suka shigo da sallama, Ta amsa bata ko kallesu ba, Aysha ta wuce daki shi ko fahad yazo ya zauna gab daita yana kallonta yace" sannu da hutawa" Tai masa banza, Ya leka fuskarta yace"I'm sorry plsss" Tai masa wani kallo tace"dan Allah kadena ra bata banaso kafita harkata kaje can wurin matarka" Yayi karamin murmushi yace"faseelat har tsoron zuwa kusa da ke nake dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce kiyafemun hakanan" Ta ya mutsa fuska tace"komai kayi ai kanka kayiwa ni bana rikon komi a raina inayin abinda ya dacene har in samu kaina" Ranshi badadi yace "kiyi komi faseelat amma ki sani ina sonki kuma bazan dena ba kuma bazan iya rabuwa dake ba" Tai murmushi tana binshi da kallo tace "dama waccan kwailar uwar iyayi ita kaje ka fadawa na tabbata zataji dadi niko Allah ya yayemin" Baice komi ba ranshi badadi ya tashi ya nufi dakinshi ya shiga wanka ya fito yasa sleeping dress sannan ya zauna ya kunna system dinsa, Bai dade da zama ba aysha ta shigo tana gajiye ya tsaya yana kallonta tai masa murmushi ta kwanta kusa dashi tana lumshe ido tana budewa har bacci ya dauketa, Shi ko wani aiki yayi sannan ya kashe ya kwanta bayan ya mata addua ya kashe haske tana jikinshi yake tunanin gobe don kuwa kwanan faseelat ne Wan safe tunda asuba ya shiga wurin faseelat , Tana kan carpet tai masa kallo daya ta meda hankali gun counter dake a yatsanta, Ya zauna bakin bed yana ta kallon fuskarta ko zaiga sassauci amma tana kumbure, A hankali yace"kintashi lpy? " Tai shiru yakara maimaitawa, Tace"wannan seku" Yayi murmushi me ciwo ya tashi zai fita tun kafin ta yanko wata me tsoka, Gab zai fita tace"zanje gida bazaku rika bari na gadi kuna fita ba" Ya juyo ya kalleta yace"ina zakije?" Tace"gidanmu mana da duk inda ya dace" Yace"kije gidan amma karkiwuce nan" Tai saurin cewa "zanje gidansu Zainab" Baice komi ba ya fita a dakin, Ta tabe baki tace"aide nafada maka kuma se naje " Sukayi break shi da aysha baije kiranta ba bai tura aysha ba suka gama suka fita, Itama faseelat wurin karfe 10 ta shirya ta tafi gida, tana zuwa ta rungume Ummi tana murna "Ummi na Ummi na nayi missing dinki" Ummi tai murmushi tace"sosai nima nake kewarki gidan yayi fadi bakyanan bakina shiru ke har yayanki ma yayi kewar fitinarki" Faseelat ta saki Ummi tana murmushi tace"nima ina kewarku" Ummi ta kureta da kallo, Single Zane ne jikinta da riga half gown da gyale ta yafoshi tundaga kai ta saukeshi a kafada, Amma dukda haka seda Ummi tagano ta rame saboda ramar har a fuska, Zuciyar Ummi badadi tace"lpy de kuke ko?" Faseelat tace"lpy lau Ummi nayi masassara ne kwana ukku saura kiris fa na tafi barzahu" Ummi tai murmushi ta kara dan kallonta ko zata gane tana da ciki bata fahimci komi ba amma de ta sawa fever din alamar tambaya suka shige daki , Fahad bayan ya ajiye aysha yawuce gidan sabeer don kusan sati baije aikiba wayoyinsa duk a kashe, Yana zuwa yayi parking ya shiga ciki megadi ya tabbatar masa yana ciki yawuce kofar gidan yafara knocking , Sabeer na falo amma yayi shiru hankalinsa duk baya kannan saboda gabadaya ya tsani rayuwarsa tun bayan da ya saki zainab ya shiga tunani duk kudinsa duk kyansa amma zainab ta rabu dashi saboda zaluntarta da yake duk mutunci da iyayen zainab ke ganinsa dashi yanzu babushi da mutanen duniya sunsan da haka fa ?tayaya zai fito ya rika yawo yana kallonsu ? Tunda yake rayuwarsa baya tunanin yana aikata wani aiki na sabo se wannan da son dukiya da abun duniya yasa yake aikatawa yasan da mutane zasuji meyasa yake aikata laifin da ko kudin hannunsa Se an rika gudu, Babban abinda yakara tada mishi hankali shine wani waazi daya ji na wani malami seyaji kamar dashi ake daga kunno channel din yaci karo da muryar malamin yana waazi a zafafe da daga murya da kunar zuciya "mekake nema a duniya da Allah bai baka ba?wane arzikine kake buri bayan Wanda kakedashi?wace niima ce Allah bai maka ba amma kake butulce masa kana aikata alfasha domin neman duniya da mulki kowani mukami Wanda zaa barshi acikin duniya kana kashe rayukan bayin Allah don kawai kasamu biyan bukata meyasa bazaka godewa Allah a yadda kasamu kanka ba?kana da full halitta wani musaki Allah ya haliccesa amma still yana godiya ga Allah yana cigaba da rayuwarsa wani baida cin yau bare na gobe amma still yana godiya ga Allah kaifa da kake taka tiles kana cin all kind of food Wanda kakeso kana sauya sutura da wadda kaso kana hawan motoci manya_manya amma still bakagane kana cikin niima ba baka gane kana da arziki ba kullum kana hangen Wanda ya fika kana bujirewa niimar ubangiji daya maka yakai danuwa dawo da tunanin ka ka kalli na kasanka ka kalli Wanda kafi domin ka godewa Allah Allah yayi maka niimomi dayawa Wanda bazasu kayyadu ba (WA IN TA UDDU NIIMATALLAHI LA TUHSUHA)kayi godiya yakai bawan Allah in kanason yadada Karo maka Allah subhanahu wataala yana cewa(LA IN SHAKARTUM LAAZIDANNAKUM WALA IN KAFARTUM INNA AZABI LASHADID)ka tuba bawan Allah kadena aikata aika_aika don neman duniya kayi gaggawar tuba kafin ranar nadama tazo ranar da rai zata bar jikinka kana me buri akan duniya kuma baka tanaji komi don rayuwarka madawwamiya ba, yakai danadam kasani komi kaga bai samekaba ba rabonka bane Allah ya riga ya rubuta maka arzikinka a duniya kuma bazaka barta ba harse kasamu ,karkayi jinkiri karka yadda ka kasance acikin asararru Wanda gabadaya rayuwarsu bazata amfana masu komi ba,yi sauri kama istigfaree yi tayi bayan gafarar zunubai Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda ya lazimci istigfaree Allah zai yaye masa dukkan kunci zai kuma azurtashi ta inda baya tsammani, rungumi ayyukan lada kaga ikon Allah kama sadaka ziyarar yanuwa gaido marar lpy kyautatawa iyaye da marayu kaga yadda Allah zai sauya rayuwarka Allah (S.A) yace (MAN AMILA SALIHAN MIN ZAKARIN AU UNSA WAHUWA MUUMINUN FALANUHYIYANNAHU HAYATAN DAYYIBA WALA NAJZIYANNAHUM AJRAHUM BI AHSANI MA KANU YAAMALUN)kasance me aikata aikin alheri kasamu rayuwa me kyau duniya da kuma samun aljanna kana me dawwama acikinta"wata aya da alaramma ya jawo(ALLAHU YABSUDURRIZKA LIMAN YASHAU MIN IBADIHI WAYAKDIRULAHU INNALLAHA BI KULLI SHAIIN ALIM) yasa sabeer yin saurin kashe TV din jikinsa na matukar rawa zuciyarshi na harbawa yayi kwance yana kuka me taba zuciya da nadamar abinda ya kasance yana aikatawa a baya wani zazzafan zazzabi na firgita ya saukomai tundaga ranar bai ko leko waje ba yana cikin gida yana jinyar zuciyarshi da jikinshi yana kuma ta istigfaree , Jin ba abude ba yasa fahad ya koma wurin megadi yana tabe baki yace"Matar gidan ta dawo ne?" Megadi yace"aa" Fahad ya koma ya bude gidan ya shiga ja ya yi yayi tsaye ganin sabeer kwance kan 3 seater idanunshi lumshe yayi muguwar rama bakinsa kuma nata fadin "astagfirullah" kadan_ kadan, Fahad na masa kallon mamaki yace" yan'uwa murika sauraren waazin malamai komin iliminka yana da kyau karika sauraren waazi domin amfaninshi zai kara maka tsoron Allah zai kuma tunatar da kai akan abinda ka shagala dashi Allah yana cewa acikin suratul nahli ( FAZAKKIR FA INNAZZIKIRA TANFA'UL MUUMININ). Pay and read 07063721063 57 Manzon Allah (S.A.W)yace acikin aljanna akwai kofofi guda takwas akwai wata kofa da ake kira rayyanu ba masu shigarta se masu azumi . Yace"sabeer lpy kake?" Ina sabeer baisan yanayi ba ya matsa ya dora hannu kan kafadarshi sai sannan ya bude idanunshi jawur ya kalleshi, Fahad ya razana yana cigaba da kallonshi yace"meyasameka ne sabeer mike damunka?" Sabeer ya lumshe ido yanajin kamar ya fashe da kuka, Fahad ya zauna kusadashi yace"kafadamin mike damunka dan Allah kaga yadda ka sauya lokaci daya na tsorata" Sabeer bai iya magana ba, Fahad ya dafe kanshi yanajin tausayin close friend din nashi ya dago yanajin ciwo yace"ko duk rashin zainab dinne yasaka a wannan halin ?ni bansan bata dawo ba da koni da kaina zanje nayomaka bikonta bawai tura faseelat ba" Sabeer ya tabe baki yanajin takaicin rayuwarshi hawaye suka zubomai ya share yace"zainab ta tafi bazata sake dawowa ba har'abada" Dasauri fahad yace"mekake cewa haka?" Sabeer yace"na riga na saketa kuma nasan iyayenta bazasu taba bani ita a karo na biyu ba" Fahad yace"meyasa ka saketa haba sabeer miye Wanda zaisa kai gaggawar sakin matarka ina duk soyayyar da kukewa juna wane laifine zaisa ka saketa ?" Hawaye suka kara zubowa sabeer lalle Allah na sonshi daya rufamai asiri da yanzu fahad ma kallon da zai rika masa daban but now yana ganin laifin zainab ne, Yaja ajiyar zuciya yace"bataimin laifin komiba nine ma na mata laifi kuma nasan bazataso sake zama dani ba ko da ta yafemin" Fahad ya kura masa ido maganganun faseelat na dawo masa na tunda baya tsoron Allah sea barmishi ita da kuma abubuwan da suka faru yayi shiru don bayason ya cika bincike a hankali yace"kayi hakuri Allah ya zaba maka mafi alheri" Sabeer yayi murmushi me ciwo jin kalamin fahad, Fahad yace"amma meyasa baka zuwa aiki?" Sabeer yace"ban lpy sosai " Fahad yace"sannu Allah yabaka lpy amma bai kamata ka kashe wayoyinka ba ya kamata ka sanardani ka daure kacire tunani kasamu lpy ka koma aikinka " Sabeer ya jinjina kai yace"tnx " Fahad yayi zaune yanata tunani he really want to know abinda ke tsakaninsu bai kamata duk soyayyar da suka sha ba ta takare a haka, Ba yadda ya iya ya tashi tsaye yana kallon sabeer yace"Allah ya sawwake sena sake zagayowa" Sabeer ya jinjina kai , Fahad na wucewa ya cigaba da istigfarinsa , Da marece yawuce ya dauko aysha sannan suka nufo gida , Yana zuwa yawuce part din faseelat a rufe bata dawo ba , Ranshi na baci ya kira ta tana gani taki dauka , Ya cigaba da kira seda tai ringing ukku ta dauka ta kara kunne batace komiba, Murya sanyaye yace"ya kamata kidawo gida hakanan" Tace"dama nafadamaka zanje gidansu zainab yanzu haka ina kan hanyar zuwa" Ya kalli agogo kusan 5:30pm yace"yanzu? meyasa kikai zaune bayan kinsan akwai inda zakije kidawo gida wataran kinje" Tace"hummmm "tana cigaba da driving dinta tace"tafiya zanyi yanzu zan dawo ba jimawa zanba "takashe kiran tana magana da ranta wai na dawo sekace ba dare suke kaiwa waje ba shi da waccan yar bararojin, Yabi wayar da kallo yanajin ciwo ya daure yana sa ran insha Allah yau da dare zai bata hakuri ta yadda zata hakura , Faseelat na isa gidansu zainab ta shiga , Mama da zainab din na waje suna gyaran kankana zainab duk tafada ba karamin tashin hankali taji ba jin sabeer ya saketa sede kuma inta tuno halinshi setaji gwara hakan but tunanin baya yaki barin kwakwalwarta, Faseelat na faraa taje ta zauna kan tabarman ta gaida mama, Mama ta amsa tana kallonta taga ta rame, Zainab ma kallonta ta tsaya yi sannan tai murmushi tace" mushiga ciki" Tatashi suka shiga ciki suna zama faseelat tace"dan Allah zainab kicire tunanin komi a ranki duk kinfada" Zainab tai karamin murmushi tace"nakasa mantashi dukda ya sakeni" Faseelat ta zaro ido tace" ya sakeki fa ?to miye abun damuwa" Zainab ta girgizakai tace "bazaki gane ba" Faseelat tace"Nide ina rokon kicireshi a rayuwarki ki sake sabuwar rayuwa" Zainab takarayin karamin murmushi tace"rannan kinso fadamin wata magana ba kiyi ba naga duk kin rame kinyi baki kema" Faseelat ta yamutsa fuska tace"hmmmm!"idanunta na kawo ruwa tace "fahad bayasona ya yaudareni ne kawai tunda na shigo gidan hankalina bai kwanta ba wai itace uwargida bayannan ranar girkina yazo seta zube aljanunta suntaso raina bace nabarmata kwanan wai segashi wanshekare ta zubamun gishiri a abinci ina mata masifa shine ya fito yana min fada agabanta yana cewa yafisonta akaina" Zainab ta zaro ido tace "innalillahi!!!" Faseelat ta meda hawayen bata bari sunfito ba tace"haryanzu bai taba kwana dani ba bare wani abu ya gifta ta ita kawai yake" Zainab tace"meyasa haryau baije dakinki ba?" Faseelat ta tabe baki tace"wai hushi yayi ya kauracemin saboda nazo zan daketa ,hmm zainab wlh nadena son fahad banason na kara wani lokaci a gidan gwara na barshi da zabin mom dinshi kuma zabin shi " Zainab tace"aa kidena fadar haka hakuri zakiyi ki rika abubuwan da zai jawo hankalinshi har kudedeta karki fatan rabuwa plss" Faseelat tace"to yazanyi ne bayan duk Wadannan ita har ya mata ciki da ranar girkina da nata duk suna tare saboda mi zan zauna bakinciki yakasheni ?wlh bazan iya ba saboda bakincikinsu kwanana ukku ina jinya ban lpy amma ko leke zainab zaki taba yadda fahad zai iya 1 day bai ganni ba bai kuma zo ya duba niba?da mutuwa nayi fa shikenan sena fara rubewa tukun?"ta karasa da kuka Zainab ta rungumeta tana tayata suka cigaba da kuka tare, Maman zainab na waje tajiyosu ta shigo dakin ta tsaya daga bakin kofa tana kallon su tace"lpy kuke?" Suka zare jikinsu suna goge hawaye, Maman tace"kome yayi tsanani maganinshi Allah kuka da damuwa bazai sauya komi ba" Su kayi shiru, Ta cewa faseelat "kiyi kifito Maghreb nayi ki koma gida"ta juya ta cigaba da aikinta, Faseelat tace" bari intashi in tafi kar mama ta dawo sena sake zuwa" Zainab tace"ki kara hakuri kawata " Faseelat tai murmushi tace "eh kuma na wani lokaci ne" Suka fito tsakar gida sukai bankwana tafita tashiga mota ta nufi gidan ta, Tana zuwa anata Maghreb tai parking ta wuce ciki ga mamakinta gidan se kamshi yake dukda tace kar ai rabon girki daita tana sane yau ita keda girki amma taji kamshi, Batabi ta kitchen dinba tawuce sama tai alwala tai salla ta zauna jiran ishai, Anayin ishai tayi ta koma kan seat ta zauna ta kunna TV , Bata dade da zama ba fahad ya dawo daga masallaci ya samu aysha tayi setting dining kuma bata falon ya wuce part din faseelat ya bude yashiga, Ta kalleshi so daya ta meda hankalinta kan TV, Ya karasa yazauna gab daita har kafadunsu suka hadu, Faseelat ta matsa tana cigaba da kallo , Ya kalleta yace"yaushe kika dawo!" Tace"dazun"a takaice Yace"ya su Ummi?" Tace"lpy lau " Yayi shiru yana binta da kallo, Batako sauya kaya ba amma sun mata kyau sosai , A hankali yace"kitaso muyi dinner" Tace"nakoshi daga wurin Ummi na nake duk abinda naso seda ta dafamin naci kafin in taho" Yayi karamin murmushi yace "faseelat plss dan Allah kimanta komi I made a very big mistake kiyi hakuri zan gyara" Tai murmushi ta tabe baki batare da ta kalleshi ba, Ya kai hannunsa kan nata ya rike cikin sigar rarrashi, Tai saurin janye nata ta kalleshi tace"banaso banaso kana hada jikinka da nawa dan Allah kafita harkata wlh bana burin dawwama a gidannan " Ya cije lips zuciyarshi na zafi yace"faseelat kidena azabtar da zuciyata da wannan kalamannaki masu matukar daci nabaki hakuri at least kibani dama na gyara kuskuren da nayi " Tai shiru zuciyarta na zafi sosai, Ya sauko ya zukunna gabanta yace"please forgive me ina azabtuwa da fushinki" Ta fashe da kuka ta rufe fuskarta tana yi its too late for him , Ya dora hannu kan cinyarta yana kallonta zuciyarshi na zafi, Yace"kiyi hakuri" Tabude fuska tana kuka tace"dan Allah kadena zuwamin kadena tunomin da soyayyar dana dade da watsi daita bana sonka fahad banason cigaba da zama da kai akwai Wanda nakeso akwai Wanda zuciya ta ke muradin kasancewa tare dashi akwai Wanda yafini Son kain..." Zuciyar fahad na tafasa, Kafin ta karasa ya dauketa da mari me zafi yanajin matsanancin kishi a heart, Ya mike tsaye zuciyarshi a wuya yace"karki sake ki yi tunanin zan zauna kina fadamin munanan kalamai ina kyaleki idan har bakisona kina da Wanda kikeso so what nima I don't love u akwai wacce nakeso akwai wadda tafi ni son kai na and kokina sona kobaki sona sekinyi rayuwa dani dole"ya juya ya fita a harzuke, Idanun faseelat jawur suna zubarda tafasasaun hawaye hannunta kan cheek take kallonshi sosai maganganunshi suka doki zuciyarta wai bayasonta, Yana fita ta kife kai jikin kujera tana kuka sosai, Shi kuwa dukda yadda ranshi ke kuna yanajin kamar yayi kuka amma yafara calming kanshi saboda aysha , Yana saukowa kamar yadda yayi tunani tana falo tana kallo ta juyo tana kallon shi tagane bai cikin natsuwa, Ranta na zafi ta tashi ta isa gabanshi ta kama hannunshi ta nufi dining ta zaunar dashi ta zuba abinci a plate ta tsiyayi lemu me sanyi ta dora mai a baki yafara sha ita kuwa tana shafa setin kirjinshi da hannu cikin sigar Jan hankali, Ya shanye tass yanata kallonta sannan ta dauke cup din tana kallonshi ta zauna kusa dashi ta debo abincin takai bakin shi tana magana cikin sanyin murya da salon manta damuwa "yaya plss kayi hakuri kadena bari ranka na baci karwani abu ya tabamun lpyarka, banajin dadi innaganka cikin damuwa inajin ciwo fiye da in nice cikin damuwar kayi hakuri anty zata sauko zata dawo muyi zaman lpy " Yana taunar abincin yake kallonta tausayinta na kamashi dole ranshi ya baci akan faseelat ita kuwa ita abun zaifi shafa saboda rashin lpyarta, Cikin sanyin murya ta cigaba da cewa"Kaine farincikina natsuwarka itace tawa yayana" Dadadan kalamai masu dadin gaske da yaye kunci ta rika fadamai, Ya nata kallonta yana kara sonta ya jawota jikinshi yafara kissing bakinta in a passionate way, Tarika mayar masa asannu, Bayan minutes ya zare bakinshi yana kallon fuskarta ya debo abinci yakai bakinta ta make kafada, Yace"eat plssss" Ta turo baki tace"bakina ciwo Ai ka taunamin" Ya zaro ido yana murmushi ya kalli pasta din dake cikin spoon din ya kalleta, Tace"ni bazanci ba in baka taunamin ba "tana magana cikin shagwaba, Kalaman faseelat ne suka fadomai just ya tabata take fadamaisu amma ga aysha tabashi pride dinta kuma still tana cigaba da nuna mai kauna, Yayi murmushi me ciwo yasa abincin baki yafara taunawa yana kallon aysha zai hadiye Tai saurin tarba hannu setin bakinshi tana turo baki wai ya zubo , Shi kuwa ya hadiye abinshi yana sakin murmushi, Ta dora hannu a ido tana kukan wasa, Yace" sorry_sorry karki kuka"yana dariya ya sake tauna wani ya matsa da bakinshi kan nata ta bude ya juye mata ciki, Tafara taunawa tana lumshe ido, Yana murmushi ya cigaba da bata harta koshi yabata ruwa sannan suka nufi dakinta a tare sukayi wanka sunata wasanni suka fito sukayi shirin bacci yayi kwanciyarshi dakinta , Faseelat tasha kuka batasan time da tayi bacci akan kujera ba, Bangaren ango Aliyu ko tunda asubar farko sukadau hanyar sokoto domin su isa da wuri a daura aure, Su mansura ma kafin asuba jirginsu ya daga saudiya, Karfe 11 yan daurin aure suka isa wasu kuma na kan hanyarsu ta zuwa, Tunda sukaje bai zaunaba yanata gaishe_gaishen dangi fuskarnan nata annashuwa kamar duka kenan amma a ranshi shikadai yasan meyakeji, Karfe 12 aka daura aure shi da amaryarshi sakeena ba tsaiko akafara shirin daukar Amarya zuwa birnin Kano, Da marece Hafset kawar samira ce taje unguwarsu maman Aliyu kusa da gidan da akakama ma Aliyu wurin kawarta bayan ta fito mata rakiya taga gidan dake gefensu an fenteshi tace"Amarya kukayi muje muciyo dubulan?" Kawarta tai dariya tace"yar son banza to meda miyon baakai ga kawota ba yau zaakawota de" Hafset tace"taji dadinta Allah yasamu a damshensu" Kawarta tace"hmmm tana da kishiya fa kuma ance mijin hariji ne Shiyasa mamanshi zata karamai aure" Gaban Hafset ya fadi tana tunanin aliyun sameera tace"ya sunan mijin?"dasauri, Kawarta tace"ko Aliyu " Hafset ta dora hannu a kirji tace"shine wlh amma Aliyu bai kyautawa samira ba" Kawartan tace"wacece samira kuma?" Hafset tace"kede zamuyi waya "ta nufi titi dasauri don zuwa kaiwa samira labari. [1/15, 10:45 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 58 Manzon Allah (S.A.W)yace na umarceku da yin gaskiya domin koface acikin kofofofin aljanna,kashedunku da yin karya domin koface acikin kofofin wuta. Tana shiga gidan ta nufi dakin su samira , Tana shiga tafara magana "samira tashi kiji wani labari" Samira na kwance ta tashi zaune dasauri tace"minene wai?"tana yamutsa fuska, Hafset na jimami tace"wai yau zaa kawowa Aliyu Amarya" Gaban sameera yayi wani irin dokawa bakinta na rawa tace"ba...ba...bade Aliyu na ba" Hafset tace"shine fa yau dinnan aka daura mai aure " Sameera ta girgizakai tace "bashi bane Aliyu bazaimin haka ba yayi aure batare da ya fadamin ba bayan jiyannan ma da dare munyi waya" Mama ce ta shigo dakin bayan ta dan saurari wasu dumumuwan da sukeyi tana shigowa tace"seyaki yin aurenshi tunda yana da lpy kuma yana bukatar mace kede seki zauna kita kuntata kanki wuri daya ke yar dadi miji" Hawaye masu zafi suka fara zubowa sameera mama tace"hafset kibata shawara dan Allah kila taji ta hakura dashi"ta juya tabar dakin, Hafset na kallonta da tausayi tace"kiyi shiru sameera tunda yafi karfinki ki hakuri Allah seya baki Wanda ya fishi Wanda halittarku tai dede" Sameera ta dan harareta tana zubarda hawaye tace"ni inasonshi hakanan" Hafset tace"yanzu nan har kinmanta azabar da kikasha su mama fa temaka miki zasuyi su rabaki da wahala" Sameera tace"wannan ai tsautsayi ne kuma zai gyara" Hafset tace"to yayi kyau shide yau zai fasa wata a Leda kinanan kina haukanshi" Sameera ta ja tsoki ta koma ta kwanta zuciyarta cunkushe, Hafset ta fita a dakin tana dariya , Gidan fahad duk yau basu hadu da faseelat ba tana daki shi kuwa bai lekaba sam baya regretting marin daya mata saboda yadda yake jin zafin maganganunta , Da laasar wata kawarta takawo mata ziyara sunanta rasheeda amma da tsiya ta meda kanta roshni gabadaya ba aure a zuciyarta sheke ayarta kawai take da mazaje mabanbanta masu aji da dukiya course mate din faseelat ce sosai suke kawance dukda halin ba daya ba, Tana zuwa ta wuce sama tafara knocking dakin faseelat , Faseelat tai banza dukda tanaji kuma tariga ta garkame dakin, Hakan yasa roshni ta ciro wayar ta tai dialing no dinta, Faseelat na dauka roshni tace"kizo ki budemin kofa hjy kinwani yi banza da mutane" Faseelat na faraa tace"yi hakuri ganinan"takashe kiran taje ta bude mata kofa, Tana budewa suka rungume juna suna sakin murmushi sannan faseelat ta zare jikinta tace"sorry yanzu nake salla shiyasa" Suka shiga ciki roshni nata kallonta suka zauna a seat faseelat ta tashi ta kawomata drink tana tsiyaya mata roshni nakare mata kallo faseelat ta dago ta mika mata tace"ya jindadi ananan anata shanawa?" Roshni ta amsa tana karamin murmushi tace"mezaa fasa keda kikayi auren gashi naga kamar ana dibarki ana miya" Faseelat tai dariya tana kallonta ta shafi cikinta tace "ur baby very soon sede kujini a labour room" Roshni ta janye cup din lemu a hannunta tace"ah haba sekace wata yarkauye haihuwa tun yanzu? " Faseelat tace"bawani kauyenci ogan duk ya cika aiki kishiyata ma cikine daita" Roshni tai dariya ta kalli cikin faseelat tace "I'm doubting wlh ciki tun yanzu nasanki fa" Faseelat tai dariya ta sauya maganar tace"me zakici ?" Roshni tace"ni I'm not hungry amma de da akwai kifi da kinmin farfesu" Faseelat tace"akwai mana muje kigani yanzu mungama" Roshni ta bude jikkarta ta fiddo wani kullin magani tace"ai bahakanan zanci shi ba yau zanyi babban bako shiyasa nakeso in gyara" Faseelat ta girgizakai tace"Allah ya shiryamanake wlh" Roshni tace"ni wlh shiryayyace dama can"suna dariya suka sauka zuwa kitchen dede zasu shiga roshni tace" ina amaryarki naji shiru?" Faseelat tace"batanan ne" Roshni tai dariya tace"naso in samu shegiya in dan bugar mata zuciya kokadanne" Faseelat tai murmushi tace"hmmm"suka wuce ciki, Dasauri da temakon roshni take dafa farfesun kifin suna cikin dahuwar aysha ta shigo gidan fahad ya ajiyeta ya nufi gidan sabeer dan kara dubashi , Tana shigowa taji kamshi koina kanta har juyi yake batason kamshin ta shige daki ta kulle tawuce toilet tafara yunkurin amai duk dan abinda ke cikinta ta amayar takoma kan bed ta kwanta bayan ta rufe hancinta, Su kuwa suna gama dafuwa suka koma kan dining roshni tafara cin kifinta tanata santi, Faseelat se kallonta take tana mamakinta, Roshni tace"waike bakici ne?ko babyn baiso?" Faseelat tai dariya tace "Toni simul nake kawai de yau bana shaawar kifin" Roshni tace"kinyi missing don ko wannan hadin himmm akwai zaburarwa" Faseelat tai yake ina tasan wani abu ita tana shaawar sani amma baanan ba, Roshni na gamawa sukayi maghreb ta fito yi mata rakiya dede nan fahad ya shigo tai masa murmushi tace"sannu da zuwa" Ko kallonta baiba yawuce ciki, Roshni na binshi da kallo ta dawo da kallonta kanta tace"haka ake tarbar mijin?keda zakije ki hugging dinshi mtsssw Allah de yakaimu wani lokaci" Faseelat tana dariya tace"ni inada kunya ai" Roshni tace"kunyar banza bayan kingama bude masa koina ya tsotse" Dedenan suka karasa gun motarta faseelat tace"shiga kita tafiya nagode da ziyara " Roshni ta shiga tana turo small lips dinta tace"u better know what u're doing" Faseelat ta rufe murfin tace"idan kinyi aure nazo daukar lecture "tana gama fada takoma ciki, Roshni tafita tana tunani daita keda fahad da yaga zallar love ko fita seta gagareshi, Fahad na shiga dakin aysha ya shiga tana zaune da lemu hannunta, Yaje ya zauna gab daita tana murmushi tace"sannu da dawowa" Yace"yawwa" Tai murmushi ta cigaba da cin lemun , Gani yayi tanata ci ba tsayi yanata kallonta yace"kinajin yunwa ne?" Tace"amai nayi nasamu anty na girka kifi yanzu kuma inason shiga kitchen din ina tsoron wani aman" yace"shine baki kirani ba kikafadamin?" Ta girgizakai, Yace"duk time da kikeson wani abu just call me zan dawo gidan" Ta daga kai fuskarta dauke da murmushi, Yace"tashi ki dauko veil mutafi"ta dauko suka fito suka tafi wani hotel suka ci abinci bayan ishai suka dawo yawuce dakinshi ita kuwa tai wanka ta fito ta koma dakinshi he's happy daya ganta atleast yana da me debe masa damuwa da kewa suka zauna suna kallo tana rungume jikinshi, Bangaren angwaye ana Maghreb suka iso Kano aka kai Amarya sakeena gidan ta, Bayan sunyi salloli bayan ishai Sega kiran sameera gabansa ya fadi ya dauka jikinsa sanyaye, Sameera na kuka tace"aure kayi Aliyu?aure aka daura maka batare da sanina ba?" Hankalinshi ya tashi jin muryarta yace"swampy kiyi hakuri na boyemiki ne don banason hankalinki ya tashi kuma baki lpy,aurennan ba yadda zanyine don hjy da kanta ta nemosa yaruwatace kinga ba yadda zaai naki amincewa kiyi hakuri" Zuciyar sameera na zafi tace"to shikenan Aliyu Allah yabaku zaman lpy da zuria dayyiba ina maka fatan alheri" Zuciyarshi na tsananta bugawa yace"me kike nufi sameera?" Tana hawaye tace"bakomi ina maka fatan alheri ne da kwanciyar hankali kai da Matarka" Yayi shiru baice komi ba, Tace"seda safe"takashe kiran zuciyarta na saka mata abubuwa shi ai biyayya yayi yakara aure itama biyayya zatai tayi hakurin rayuwa babushi, Suna gama waya ba jimawa kiran babanta ya shigo ya dauka a mutunce jikinshi sanyaye suka gaisa ya mishi fatan alheri yace"ya kamata ka kawomin takardan sameera gobe" Aliyu yafara begging "dan Allah baba kuyi hakuri wlh zan gyara hakan bazai kara faruwa ba" Baban sameera yace"ka kawomin takardarta gobennan nafada maka" yakashe kiran, Aliyu ya dafe kai yana salati zuciyarshi na zafi kanshi na juyi ga gajiya ga damuwa ga yunwa, Sam darennan bai rumtsa ba itama sameera bata rumtsa ba kamar tana cikin gidan shi aka kawomata kishiyar, Wanshekare walima Amarya ta kara shan huduba da shawarwarin zaman aure da rana yanuwanta suka kama hanyar sokoto yayinda akabar wasu se gobe su koma, Aliyu baije kai takardar da baban sameera ya bukata ba har dare , Baban sameera kau ya riga yagama shirin gobe da kanshi zaisamu kawunsa domin ya bata takardarta, Da dare tofa ga Aliyu ga amaryarsa🤣kuma de kunsan dukda ba kwanciyar hankali wajibine a dan taba😂kubiyoni kuga show din🤪 Su usman da wasu friends nashi ne sukai masa rakiya Amarya ta fito falo ta gaidasu sannan sukai musu nasiha akayi addua suka tashi suka fita, Aliyu yabi bayansu domin rakiya duk sunyi sallama sun nufi mota usman ya dawo wurin Aliyu murya kasa_kasa yace"karde kamanta yarinyace abi a sannu" Aliyu yayi shiru har fargabar kusantarta din yakeji don yagama lura da hakan ga kuma lalurarsa, Bayan sun wuce ya koma cikin gida ya rufe ya shiga sakeena harta koma bedroom ta rufe kanta acikin mayafi, Yayi murmushi ganin bata falo ya nufi kuryan ya shiga ya karasa kusa daita ya zauna a hankali ya janye mayafin yana fadin "Amaryata ya gajiya?" Sakeena ta saki kayataccen murmushin da ya bayyana wushiryarta ta sunkuyar da kai, Aliyu yatsaya kallonta itama farace amma hartafi sameera fari jikinta mulmulalle tana da dan jiki ba kamar sameera ba an mata wankan lalle tayi jawur tana ta daukar ido da kamshi, Breast dinta yan manya girkin tasa suna tsaye acikin riga, Kyakkyawace sosai duka batafi 14 yrs ba shi kanshi baiyi tunanin takara girma haka ba komai nata dede gwanin ban shaawa, Ya nata kallonta da fargaba cikin ranshi yace "kitashi kiyo alwala muyi salla muci abinci mu kwanta I'm very tired " Batare da ta kalleshi ba ta tashi ta nufi tsakar gida da toilet yake tayo alwala ta dawo ya tashi yayo yajasu salla rakaa biyu sannan ya mata addua ta tashi takoma kan bed din ta zauna, Yayi murmushi ya fita falo ya dauko kazar da yoghurt me sanyi yadawo ya hau bed din ta bude kazar ya dauko cinya ya nufi bakinta, Kanta sunkuye yace"wifey kici abinci plss" Dadi ya mamayeta ya kirata wifey ta dago tana kallonshi da murmushi ta bude baki ta dan iba tafara taunawa cikin natsuwa, Hakan ya mishi dadi ya fara ci shima yana ta satar kallon breast dinta sunyi tsaye sosai he really want to know there actual shape, Yana dan bata tanaci kadan shi kuwa yana ci don tarika ci itama suka gama ya fita zuwa kitchen ita kuwa ta fita tayo brush da alwala ta dawo ta kwanta can karshen bed bayan ta dukunkune jikinta, Aliyu yayo nashi brush din ya dawo ya sameta karshen gado yanajin tausayinta ya rage kaya yaje yahau gadon ya kwanta tsakiya yana kallon silin wata zuciyar na bashi hakuri karyayi wata kuwa na kwadaitamai ga sakeenar se kamshi takeyi medadin gaske, A hankali ya mirgina kusa daita ya zagayeta da hannunshi, Sakeena tai tsit dukda de yarinyace amma tasan komiye aure tun kafin hudubar aurenta a kauyensu har yar 10yrs anawa aure inde ta samu miji a haka kuma da wasu shekaru zakaji ta haihu ,iyakarta secondary batai wani karatu ba amma akwai hankali da wayo ba laifi, Bayan wasu dakikai ya mirginota jikinshi gyalenta yayi can gefe guda , Tai saurin kwantar da kai a kirjinsa, In cool yace"bakijin zafi?" Tai shiru, Yace"zafi keda kwai bari na rage miki kayan jikinki" Ta kuma yin shiru, Ya tashi zaune yafara kwance mata single Zane da ke jikinta da under kasa ya zare shi shima da akwai pant again batare da bata time ba ya cireshi mood dinsa na sauyawa zuwa desire ya jawota jikinshi ya zare mata rigar jikinta bawata vest jikin ta ko bra yayi tozali da kyawawan breast dinta masu tayarda hankali, Yayi saurin rungumeta a kirjinshi manyan nipples dinta suka hadu da nashi ya saki numfashi me zallar shaawarta, Sakeena de tanata sauraren bakon lamari a wurinta, Badon yasoba ya shimfideta a gadon ya tashi ya zare rigar jikinsa da komai ya dawo a bed din, Sakeena ta kulle ido tana tsoron ganinshi naked, Ya mata rumfa yafara squeezing soft breast dinta yana matukar jindadi ya dade yanayi tamkar karya bari yanajin dadin hakan ya meda bakinsa akai yana masu wata irin tsotsa yafara yawo da hannunshi duk ilahirin jikinta yana shafa yanata nishi, Sosai breast din sakeena ke zunga amma ko nishi me karfi batayi an riga an mata nasiha akan dauriya da yiwa miji biyayya, Ya cigaba da lugwigwitarsu dominsu sukafi tada masa hankali sannan yayi adduar tarawa da iyali yafara kokarin kusantarta , Zafin dabanne wani bakon alamari ke ziyartar brain din sakeena saboda ciwo da azabar da takeji bata taba fuskantar irinsu ba, Yayinda Aliyu keta kokarin karasa shiga cikin HQ dinta jikinshi na tsuma saboda yadda yaji tata halittar different data sameera, Iyakar hankalinshi da tunaninshi yake yi don karya jimata ciwo amma time daya kai karshen zancen brain dinshi tajuye saboda mugun dadin dake ziyartarshi, Itako sakeena saurin kankameshi tayi ta rumtse ido gamm bakinta matse tanajin balain zafi, Aliyu ya cigaba da sex daita yana ta nishi yana furzar da iska dabesan time da yake yi ba ya cigaba da sex daita for almost 30mnt sannan yayi release ya kankameta yana nishi me sauti wata shaawar na kara bijiromai, Sakeena jikinta rawa kawai yake yi tana fitar da zufa kota ina a jikinta amma still batai ihu ba, Seda yagama release sannan ya fahimci jikinta na rawa yayi saurin tashi akanta zuciyarshi na faduwa sosai , Ya zuba idanunsa kanta tana ta kyarma tausayinta ya kamashi yayi saurin duba kasanta jini na dan fitowa kadan _kadan zuciyarshi ta tsinke kamar zai mata kuka ya jawota jikinshi ya rungume yana jin tausayinta bakinshi na rawa yace"sannu wifey kiyi hakuri dani dan Allah kiyi hakuri da lalurata wlh banso haka ba" Jikin sakeena na cigaba da kyarma bazata iya cewa komi ba, In cool yace"I love u sakeena inasonki sosai har cikin raina"ya cigaba da fadamata kalamai masu dadi domin ragemata ciwon sannan yatashi ya nufi kitchen ya dora ruwan zafi ya dawo wurin ta yana ta mata sannu yana kara bin halittarta da kallo, Ruwan na tafasa ya koma ya juyesu a roba ya kai ta toilet ya kara musu yawa dede zama sannan yadawo ya dauketa ya sakata ciki, Jikinta ya kara daukar rawa ta kankame robar zufa na kara keto mata har wani lokaci yana zukunne gefenta, A hankali ta rage kyarma da alamu tafara jindadin jikinta, Ya koma yakara hada wasu ruwan ya dawo gunta sunayi ya sauya mata har suka huce sannan ya mata wanka ya daukota ya medata daki ya bude wardrobe ya dauko wasu kayan yasa mata sannan yayi zaune bakin bed din hannunshi akan jikinta yanata kallonta da tausayi idanunta kulle yace"sakeena ya jikin ?" Tace"da dama "in cool Yace"me kikeji ?" Tai shiru tana jin nauyin fadamasa, Yace"ki fadamin ko mutafi asibity?" Ta girgizakai tace"inajin dama" Yace"sannu a hankali zai bar zafin ki daure kiyi bacci zanje nai wanka" Ta daga masa kai ya tashi ya kwashi zanenta da ya baci da bedsheet yaje ya wanke yayi wanka ya dawo dakin har time din idonta biyu azaba bata bari tayi bacci ba , Ya saka rigar bacci ya kwanta gabdaita suna musayar numfashi ya dora hannu akan cikinta ya rumtse ido, Sosai yake mamakin dauriyarta dukda de yasan bai saki jiki ba amma kuma tai masa bazata first night dinshi da sameera ya fadomai arai ta dage kururuwa da ihu amma ga sakeena tabata almost 3yrs gashi tsittt a sirrance yanata tunani baccin gajiya ya kwashesa, Makwabta kuwa Wanda sukasan labarinshi da yan group din paid for all sun kasa kunnuwa suji kukan Amarya amma tsitttt kakeji kamar an danne karuwa a lungu🤣, Tunda asuba fitsari ya tada sakeena ta yunkura ta tashi zaune breast ciwo sunsha murza HQ ciwo taji maza wurin ya kwana yayi yami tana cije baki ta fara kokarin sauka a bed fitsarin sosai takeji kamar zai kufcemata, Motsinta yasa Aliyu ya farka ya kalleta ya tashi zaune yace"sakeena yaakai?" Tace"fitsari ya matseni sosai" Yayi saurin tashi ya dauketa ya kaita toilet din , Duk yadda takejin fitsarin amma tsil_tsil ya rika fitowa Aliyu yayi tsaye yanata kallonta harta gama ta mike a hankali ya taimaka mata takarasa mikewa , Yana kallon kafafunta yace"kina iya tafiya?" Ta daga kai yace"to muje dakin"ya saketa Tai tsaye takasa takawa yace"muje" ya dafata, Tafara ware kafafu tana tafiya Aliyu ya saketa ya dafe kai yana sallallami a zuciyarshi , Ya sake daukarta ya medata kan bed yadawo ya dora ruwan zafi yayi alwala yayi salla ya daukota yafara gashinta bayason yanuwanta suzo mata bankwana su sameta haka, Yayi bakin kokarinsa har takwas saura sannan ya kuma yi mata wanka ya dawo daita daki ya sakemata kaya tai salla ya medota kan bed ya rufamata bedsheets ya fita, Wani chemist yafara zuwa ya siyo pain killer da paracetamol ya siyo kayan tea ya dawo ya hada mata tea me kauri yabata tasha da drugs yanata mata sannu ya medata ya kwantar daita yasha nashi ya tashi ya kwaso kayan daya shanya ya linke ya fita a gidan, Yana fita yaci karo da wata babbar mata zata shigo gidan ya gaidata ya haye mashin dinshi yayi gaba, Matar na shigowa taita sallama sakeenar bata fito ba ta karasa ciki ta sameta kwance, Tana tsaye tana kallonta tace"ya takeki ko ?" Sakeena ta daga kai, Matar tace"ya miki gashi ?" Sakeena ta kara daga kai, Matar ta fita tadora wani magani a wuta bayan yadahu ta zuba a roba takamo sakeena ta shiga ciki maganin yana saurin kashe zafin ciwo a hankali sakeenar taji jijiyoyinta da suka rike sun dan saki , Matar tace ta fito ita da kanta takoma daki dukda haka kafafunta basu gameba tana tafiya bum dinta yanata rawa saboda jikinta. Aliyu na shagonshi kawu yaiso shagon maganar da yazo masa daita ce ta kidimashi don yayi tsaye seya bashi takardar sameera don tun bakwai babanta yake kofar gidan shi, Aliyu na hawaye ya rubuta saki daya yabashi kawu ya amsa ya nufi gidansu sameera yana zuwa yayi sallama akace baban ya fita still yabada takaddar yace a ajiyemasa, Time da sameera taji ya saketa tasha kuka sosai amma tanata bawa kanta hakuri yadda jiya batai bacci ba bata tunanin idan Matar ta haihu ita bata haihuba zata iya rumtsawa, Aliyu ko kamar me zazzabi haka ya koma azahar nayi ya koma gida bai kobi kan sakeena dake kokarin girki ba dukda bata lpy yawuce bedroom ya kwanta, Sakeenar ta biyo bayanshi ta zauna kusa dashi kan bed tace"Yaya baka lpy?" Ya bude ido ya kalleta ya kakaro murmushi ya riko hannunta yana kallon kunshin dake jiki yace"kaina ke ciwo" Tace"sannu akwai magani danasha dazun bari nakawomaka" Yayi shiru tadawo ta kawomai ya amsa yasha yana niyyar kwanciya yace"kamar kamshin girki nakeji?" Tai murmushi ta daga kai, Yace"harkin warke kenan ?kice anjima akwai kari" Tai Karamin murmushi ta sunkuyar da kai, Yayi murmushi yace "wasa nake dama baki ba kanki wahala ba dani zanyi amma ko yanzu naji dadi zanci girkin new Amaryata" Tai yar dariya tatashi takoma kitchen, Bayan two days Girkin aysha yakare na faseelat ne , Tunda ya mareta tasawa kanta shareshi tadena koyi masa magana kamar baya bare yarika dalleta da yatsunshi biyar, intaji shaawar girki tayi taci ta zauna tayi kallo kota koma daki, Yau da dare tana sane girkintane tunda ya mareta baiko kara yadda sun hada ido ba ta kulle dakinta tai kwanciyarta tana chart, Kamar daga sama taji ana knocking ta tsaya ta kalli wayarta karfe Tara da minti biyar tatashi taje ta bude tana sanye da rigar bacci silk light purple iyakarta bakin cinya sambala_sambalan cinyoyinta awaje rigar duk tabi ta kwanta mata tabi duk jikinta breast dinta duk sunfito , Tana budewa ta ganshi tsaye , Yafara binta da mayen kallo daga sama zuwa kasa yanajin shaawarta, Itama kallonshi tai from toe to head sannan tazo zata meda kofar ta rufe , Yayi saurin ta reta yana mata wani kallo ya kutsa kai cikin dakin, Faseelat tabi bayanshi da kallo ranta bace ganin ya nufi bed ta bishi tasha gabanshi tana kallonshi a yamutse tace"mekazoyi nan?dan Allah kafita bacci zanyi" Yayi karamin murmushi yace"nima baccin zanyi" Tace"a ina?"bakinta bude, Yace"anan mana akan gadon matata" Tai masa wani kallo ta juya ta nufi kofa, Yayi saurin kamo hannunta ya jawota tafado jikinshi . [1/17, 6:06 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 59 Manzon Allah (S.A.W)yace mutum bazai alwala ba ya kyautata alwalar sannan yayi salla face an gafarta masa abinda ke tsakanin sallar data gabata. Wani shock ya ziyarci brain din dukkansu idanunsu cikin na juna sunawa juna kallon shaawa hannayenshi zagaye daita , Wata irin desire dinta ke kara bijirowa fahad yayinda itama jinta jikinshi yakara mata ta ta desire, Suka cigaba da kallon juna a hankali ya rika matsawa da face dinshi ya dora lips dinsa akan nata ya kama nata lips din yafara tsotsa cikin salo, Faseelat ta lumshe ido tana jindadi marar misaltuwa batasan time data zagayeshi da hannuwanta ba ta bude baki suka fara kissing tongue din juna (French kiss) Wani irin erection fahad ke samu yanajin mugun dadin body contact dinsu breast dinta suna tokare a kirjinshi, Hannayenshi dake rike da bayanta ya meda akan kugunta yana shafarsu in a delight way, Faseelat takara rikeshi sosai tanajin mugun dadi suka cigaba da wasa da harsuna da tsotsa , Joy stick dinsa dake zungurinta ta medota tunanin ta alhaji nura ya fadomata a rai bawata kyauta da zatayi masa a rayuwa fiye da tabashi budurcinta (haka yake ga kowane namiji best kyauta agunshi shine darajarki (virginity) Miye amfanin tabawa fahad jikinta bayan bazata dawwama a gidanshi ba?Wanda zata karasa rayuwa dashi Wanda zata dawwama karkashinsa shine ya cancanci hakan ba fahad ba , Tai saurin fidda tongue dinta cikin na fahad ta janye bakinta dasauri yayin da ta zare hannuwanta daga bayanshi data zagayeshi, Tana rike jikinshi yarika binta da wani kallo jikinshi na tsuma ya kara nufar bakinta, Ta kauda fuskarta gabanta na dokawa yayinda take cikin tsananin bukata itama, Cikin so much desire yakai bakin akan wuyanta yafara binsa da kiss yana nufar breast dinta, Idanunta jawur tai saurin sa hannu ta rufe mai baki, Ya dago idanunshi jawur ya zuba mata su yana kallonta, Ta kauda fuska batare data kalleshi ba tafara kokarin zare masa hannu dake rike daita, Ya riketa sosai don haka duk yadda taso zare hannunshi takasa tana mutsutsu tace"plsss let me be" Duk kuzarinsa ya nema ya rasa muryarshi cike da bukatuwa yace"plssss let's do it to day let me show u how much I love u" Faseelat ta kalleshi tana yamutsar fuska kamar zatai kuka tace"banaso dan Allah ka sakeni" Ya nata kallonta yace"faseelat I'm tired inason kasancewa dake I will not endured anymore kibarni ko da sau dayane na kasance dake" Zuciyarta na harbawa tana son kasancewa dashi saboda desire while wata na tuna mata alhaji nura ta dago idanunta suna jawur tana kallonshi tace"I don't love u banason kasancewa da kai plsss ka kyaleni" Zuciyarshi tafara zafi ya tsani jin wannan Kalmar daga bakinta tana kona masa ruhi da zuciya, Lips dinsa na rawa idanunshi sunkara ja saboda bacin rai yace"I don't know what to do faseelat na nunamiki bacin raina nabiki da lalama amma kinki ganewa kinki sakkowa muyi rayuwar maaurata masoya Wanda suka dade suna fatan kasancewa tare inasonki sosai and I will never let u go kiyi hakuri kibani hakkina I really want to be with u on bed" Ta dauke ido ta cigaba da kokarin zare jikinta tana cewa"dan Allah ka sakeni nadade dadena sonka ka sakeni in auri Wanda nakeso meyasa zakaso kwantawa dani bayan bana cikin zuciyarka " Ya riko face dinta jikinshi na rawa yace"trust me queen inasonki I really do kuma bazan dena ba harabada" Ta kure pink lips dinsa da kallo sunata rawa tasa hannunta ta janye fuskarta ta matsa gefe tace"ni kuma banasonka banason hada jiki da kai ko kadan" Yayi tsaye yana kallonta ga desire ga kunar zuciya saboda kalamanta, In cool yace"amma kinsan malaiku suna tsinewa duk matar da mijinta ya nemeta taki amincewa?" Hawaye suka zubomata ta share tace"that's y nakeson ka sallameni saboda wlh a cikin hankalina bazaka sameni ba ka temakamin ka sakeni dan Allah "tafara kuka, Idanun fahad jawur yanata kallonta yayi tsoki ya juya ya fita a dakin , Faseelat ta koma kan bed ta kwanta tana kuka zuciyarta na zafi sosai da zata bi ta wata heart dinta data yadda dashi saboda ta jiyar dashi dadi koda so daya ne but in tayi hakan alhajinta fa? shi kuwa me zata kai masa a matsayin soyayya da kyauta bayan tabawa fahad duk damar ta zabeshi tabar alhaji and tabashi budurcinta sannan ta koma ma alhaji at last to mi tayi kenan? Ran fahad bace zuciyarshi na zafi still joystick dinsa a tsaye ya nufi part din aysha he want to squeeze her ko zai samu natsuwa, Yana tura dakin aysha dake zaune kan bed ta hade kai da gwiwa tana kuka tai saurin dago face fuskarta sharkaf da hawaye saboda taje part dinshi bayanan wannan ya tabbatar mata yana gun faseelat kishi kamar zuciyarta zata fito waje, Ya karasa wurinta gab daita ya rike face dinta yace" aysha mike damunki?lpy kike?" Tai saurin dukar da kai kasa batasan me zata ce masa ba zuciyarta na cigaba da zafi, Ya jawota jikinshi ya lumshe ido yana tapping dinta yace"it's me ko ?I'm sorry kiyi hakuri " Tai shiru tana ajiyar heart, Ya dago fuskarta yana kallonta taki yadda idanunsu su hadu a hankali yakai bakinsa yana lashe hawayen idanunta wani sanyi ne ke ratsa zuciyar aysha zafin data keji na fita a hankali, Seda ya lashe hawayen sannan ya meda bakin kan nata yafara tsotsar lips dinta yana lum_lumshe ido, Aysha tafara meda masa in a gentle manner, A hankali cikin salo me rikitarwa ya rabata da kayan jikinta sannan ya cire nasa yafara sex daita aysha na kamamishi tana mai abubuwa masu nauyin fada da bata tabayi masa ba shi kuwa ya dage zabga mata sambatu da gurnani dasa mata albarka, Faseelat na kwance sede ta rika jiyo surutanshi da gurnani irin na too much enjoyment , Hawaye masu zafi suka kara zubomata ta rufe kunnuwanta da hannuwanta biyu sabida tadena jinsu amma ina bata dena jinsu ba harse da ya sauka akanta sannan ta dena jin su ranta na mugun zafi, Shi ko fahad bayan yagama samun duk natsuwa sannan ya rungume aysha jikinshi yana jingine da kan bed tana jikinshi hannuwanshi akanta yana ta shafar gashin kanta idanunshi lumshe yanata tunanin jikin faseelat ita din yake bukata haryanzu sosai tudun breast dinta da yadda take kissing dinshi dazun ya rikitashi bawai don baisamu gamsuwa da aysha ba aa ita aysha ya riga yagama saninta yasan duk taste dinta na faseelat din yakeso ya samu yaji amma taki, Aysha ma idanunta lumshe tanata sauke numfashi hankalinta ya kwanta ganin ya kusanceta kuma a rude that means ba abinda ya shiga tsakaninsa da faseelat kuma yayi enjoying, Wanshekare da safe Khalil yaje gaido hjy duk ya kanjame kullum kara rage farashi yake yanata kara tsawo, Hjy ta zuba mai ido ganin bayason fadamata matsalarshi, Bayan sun gaisa yayi zaune yayi jingum abubuwa sun masa yawa yanason fadamata ko zai rage bakinciki, Ganin bai tashi ba ga alamun yanason magana yasa hjy tace"Khalil dan Allah mike damunkane?" Yayi shiru kafin ya mata magana hawaye suka zubomai ya sunkuyar da kai yafara magana"hjy kimin addua plss Allah yakawomin sauki acikin lamarin gidana" Hankalin hjy ya tashi tana cigaba da kallonshi tanason sanin miye, Yana hawaye yace"jameela shaye_shaye take acikin gidana bata tsorona bata jin maganata inta fita tun safe se dare take dawowa bata girki bata komi har haihuwa batasonyi dani tana shan kwayoyin hana haihuwa"ya boyemata wasu abubuwa yanajin nauyin fadinsu, Hjy tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!"tana girgizakai ranta na zafi, tai shiru jikinta duk yayi sanyi bayan minutes tace"abinda naso fahimtar da kai kenan tun farko amma kaki har kuka kazauna kanayi saboda na hanaka auranta kai fushi dani kadena ko cin abinci saboda naki amincewa" Hawaye suka kara zubowa Khalil yana tuno time din, Hjy tacigaba da cewa"hakanan naji abun bai kwantamin a rai ba dukda bantaba ganin yarinyar ba amma ka cije da kamin biyayya ka hakura ka nemi wata da duk hakan bai faru ba" Khalil yana hawaye yace "kiyi hakuri hjy" Hawaye ne suka zubowa hjyar tace"sau da yawa Khalil kana batamin rai hakan namin zafi sosai amma ba kamar yadda najiba time dana turaka ganin mansura ka wulakantata" Khalil ya rumtse ido yana tuno ranar da yaje gunta abubuwan da suka faru, Hjy tace "ni na haifeka Khalil ni nafika son jindadin rayuwarka shiyasa na turaka neman mansura samun farar mace ba shine jindadin duniya ba kasamu mace me kamun kai saliha kamila wacce take burin faranta maka kullum take kuma gudun bacin ranka shine jindadi, Naso kabi umarnina koda ranka bayaso amma kaki Wanda ya kamata ko dan jindadina kayi hakan ,Khalil kaje makaranta kasan hukuncin me sabawa iyaye amma baka amfani da iliminka harkai fushi dani Khalil saboda banason abinda kakeso ban rike abun a zuciya ba na hakura amma kaga Allah bai barka ba dama Manzon Allah (S.A.W)yace dukkan zunubi Allah na jinkirin ukuba ga mai aikatasu yanda yaso har zuwa ranar kiyama amma banda zalunci da sabawa iyaye da kuma yanke zumunci ana gaggauta ukuba ga mai aikata Wadannan tun kafin mutuwarsu"(Wlh kada muyi wasa da biyayya ga iyayenmu inde abun bai sabawa sharia ba muyi iyayinmu domin mu faranta musu rai acikin kurani ayoyi da dama sunyi mgna akan yiwa iyaye biyayya da kyautatamusu a hadissai ma da yawa sunyi kira akan hakan yiwa iyaye biyayya na daga cikin aiyuka mafi falala Anas dan masud yace na tambayi Manzon Allah (S.A.W)wane aiki yafi soyuwa awurin Allah se yace biyayya ga iyaye, muyi bakin kokarin mu wurin farantamusu daga cikin abinda kesa mutum yayi tsawon rai arzikinshi kuma ya yawaita shine biyayya ga iyaye Allah ya jikan iyayenmu Wanda suka rasu da Wanda suke raye ya musu rahma ya biyamusu dukkan bukatunsu ya kuma sasu acikin aljanna mu kuma yabamu ikon kyautatamusu ameeen👏🏼) Khalil na kuka me tsuma zuciya ya rarrafa ya rike kafafunta yana kuka yace"dan Allah kiyi hakuri hjy nayi kuskure sosai a rayuwata na saba miki so baadadi dan Allah kiyi hakuri ki yafemin " Hjy na hawaye tace"wlh Khalil kullum addua ta itace Allah ya shiryaminkai ya kuma kyautata rayuwarka bantaba barin abun a raina ba Nide na yafemaka Khalil ina kuma rokon Allah ya shirya maka matarka shirin addinin musulunci yabaku zaman lpy da zuria dayyiba zanta yi maku addua " Yana kuka yace"dan Allah kiyi hakuri hjy " Hjy ta kamoshi ya zauna gefenta cikin rarrashi take sharemasa hawaye tana cewa"kayi shiru kadena kuka karka bari damuwarta ta shafi lpyarka kayi hakuri kaita mata addua kana mata nasiha da waazi har Allah ya dawo daita hanya" Fuskarshi jawur ya rika gyada kai, Hjy tace"kayi kalaci kuwa?" Ya girgizakai, Tace"kadaure karika cin abinci Khalil duk kabi ka rame idan wani abu ya sameka bazanji dadi ba zan shiga damuwa kayi hakuri ka kwantar da hankalinka insha Allah dasannu komai zai zama labari" Yayi shiru tatashi ta kawomai kunun tsamiya da kosai bayajin cin komai amma a hakan ya daure yafara ci don karyaimata musu , Yana ci yana regretting abubuwan da yayi tayi a baya,bayan ya gama ya tashi ya wanke fuska ya fita aiki, Itako jameela takoma yar jamia kullum suna tare da su amisha da Mimi suna holewa acikin school , Da dare tun 8 faseelat tai white rice ta shige daki ta datse , Bayan su aysha sungama dinner ya wuce dakinshi yayi wanka haryanzu brain dinshi taki dena tunanin kisss da sukayi da faseelat da kayan jikinta yadda komai yake a fili very attractive yana tuno kalamanta still ya nufi dakinta yana zuwa ya murda handle yajishi a rufe, Bai juya dauko sphare key ba yafara knocking a hankali , Ta fito wanka kenan taji ana knocking tai banza harta saka kayanta still yana tsaye yana yi se kuma yadan tsagaita, A hankali taji yana cewa "queen open the door plss ba abinda zan miki " Ta karaso bakin kofar tana hararanta tace"to me zan maka ?" Yayi karamin murmushi ranshi na suya sekace ba mijinta ba yace"kibude plss magana zamuyi" Tace"inajinka" Yace"plss mana queen ko bazaki bari na kusanceki ba atleast karki hanani jin numfashinki kusa dani" Faseelat tace"dear dan Allah kadena zuwa idan ba sokake ina samun zunubi ba nace ka temaka ka sakeni kaki toya kake so ne?" Fahad na jin zafin maganganunta ya sauke numfashi yace"naji kibudemin muyi maganar"yanajin idan ta bude ko bataso da tsiya seya kusanceta saboda yaga babu ruwanta ita ko shekara nawa zaai, Faseelat ta danyi shiru takai hannu kamar zata bude tafasa tace"nooo ka ajiyemin papern bakin kofa zan dauka" Ran fahad bace da dan daga murya yace"plsss do help me Queen wlh ina matukar bukatarki ki tausayamin ko so daya ne plsss I beg u" Faseelat na jin tausayinshi a ranta kullum tana fadin batasonshi amma still yana binta, tace "ni babu wani pleasure taredani ka tafi wurin matarka tunda kullum tana maraba da kai" tana gama fada ta juya, Ya buga kofar yace"faseelat!! "Da dan karfi, Tai banza ta haye bed tai kwanciyarta, Yayi tsaye bakin kofar idanunshi kulle gam ji yake kamar ya ballata ya shiga ya danneta yayi abinda yaso ko yaji sauki, Ya bude ido ya nufi kasa , Tundazu aysha taji ya nata knocking dakin faseelat duk da batajin abinda yake fadamata amma ranta bace yake don me zaita faman binta bayan gata, Yana saukowa tana zaune kan kujera kallo daya tai masa tagane yana cikin bukata sosai zuciyarta na tsananin zafi takasa ko da kuka tai luu tai kwance kan kujerar, Shi ko tunda ya sauko ita yake kallo ganin tayi baya ta kwanta a kujera yagane aljanunta suntashi zuciyarshi cunkushe yaje ya zauna ya medota jikinshi ya cigaba da yi mata addua harta farfado duk tunaninshi don ya fito da bacin rai ne yasa ta shemewa tana farfadowa yafara bata hakuri tai shiru tana jin shi sannan ya dauketa suka shiga dakinshi yafara aika mata da sakonni masu kwance notikan kwakwalwa, Tunda hakan ta faru ya zubawa faseelat ido yaga iyakarta baya yadda ya ganta cikin kayan tada hankali dukda ko a hakannan sometimes lips dinta kawai ke tasomai desire amma yana cijewa ko yaje dubota da safe bata budewa sede tace masa ina kwana tana cikin daki abun yana damunsa amma baya bari aysha tagane itako aysha tana sane wani lokaci se zuciyarta tabata shawara taje ta bata hakuri dukda tanajin kishi don yayanta ya samu relief ,se kuma tafasa in wata zuciyar ta yanko tambayar da akai mata me? Bayan 1 week Su hjy mansura ana saudiya anata ibada da rokon gafarar ubangiji haryanzu bata dawo baka ba bangare guda kuma angonta thermocool ya nata kewarta dandanan ya kira yaji lpyarta sometimes yana neman pics nata amma taki yi masa bataso ta ajiye wani hoto da zai nuna tataba bleach a baya, Bangaren Aliyu ko yasha zarya gidansu sameera yagaji da tsayuwarshi ya taho saboda mama bata barinta fitowa yaso ya medata dakinta amma ba yadda zaiyi kuma sameerar ma tadena koda nemanshi a waya a karshema se sukaje suka kwashe kayanta daga gidanshi yaji zafi da bakinciki amma yana cigaba dabawa zuciyarshi hakuri ya kwashi amaryarshi suka koma gidan donkar abarshi hakanan, Itama sameera dauriya takeyi da hakuri akan barin abinda iyayenta basuso kuma batason kullum suna samun matsala dasu, Satin nan guda Aliyu yayi dagin kafa sosai don sakeena ta warke yau kam da aka cika sati yana dawowa gida tazo ta amshi ledar hannunshi tanata dan murmushi duk kazarniyarta tunda tayi aure ta nema ta rasa wata natsuwace ke zomata saboda tana tare da yayanta, Su nata murmushi suka shiga daki abinci na ajiye tana jiranshi suka zauna ta zuba tuwon dawar miyar kuka tasha manshanu suka faraci, Aliyu nata zabga loma abinshi ya kalli breast dinta da babu bra kullum yana laguda ko zai fita aiki koya dawo amma banda dare don karya zarce amma haryanzu sunanan tsaye kyam kuma kullum nipples dinta manya suna tsaye carr, Nan take yafara jin erect yana tuno yanayin da ya tsinci kanshi ranar first night dinsu , A hankali ya rage cin abincin ya kura musu ido haryakai ya dena ci yanata kallon doguwar riga dake jikinta roba sunyi fili kamar suna waje, Idonta a kan abincin ganin ta dena ganin yana cire hannu yana ci ta dandago ta kalleshi, Ya sakarmata murmushi yace "nakoshi" Itama seta zame hannu ,yace"kici mana" Tace"nakoshi nima" Yayi murmushi ya tashi suka tattara kayan tare suka kai kitchen ta fito ta wanke hannu ta koma daki ta dauki brush ta shiga toilet tayi ta tube kaya zata sauya wanka, Tana cikin murza sabulu da soso Aliyu ya turo kofar toilet din, Tai saurin sadda kai tana jin kunya, Shi ko yayi tsaye yana karemata kallo jikinshi har rawa yake, Ta kasa koda motsi ya nata karemata kallo ya karaso inda take dagashi se short yana zuwa ya sunkuya ya kama kan breast dinta yana tsotsa batare da yace komi ba, Sakeena ta matse lips zuciyarta tafara bugawa tana tuno last haduwarsu, An mata nasiha sosai da kulawa da bukatar miji kokadan bata nuna tanajin tsoro ba, Ya kara janyota jikinshi sosai yana cigaba da tsotsarsu jikinta duk ya saki tana niyyar zamewa kasa ya daukota ya medota a bed ba tsayawa ya zare short ya cigaba da yamutsar albarkatun kirjinta, A hankali yakai finger dinsa a HQ dinta yaji wet kamar tana enjoying Wanda shan kayan mata ne da take yakara jika wurin, Jikinshi na tsuma yafara sex daita yana nishin dadi yana gurnani sosai yake morewa yanajin kamar baya cikin duniyar, Duk ta kara hadewa sati daba aiba takoma kamar wata amaryar cikin zaucewa ya cigaba da sex daita, Sakeena ko azaba ke ziyartar brain dinta da kowane gaba na jikinta bata ihu se juya kai datakeyi shima asannu saboda dauriyarta, Jin shiru Aliyu ya cigaba da sex dinshi hankali kwance yayi release ya kuma cigaba , Tun tana dauriyar harta fara nishi kafafun ta na muguwar rawa, Aliyu baisaniba bai saukaba ya sakeyin release ya cigaba da yi hawayen azaba na gagarawa gefen kuncin sakeena wani mugun fitsari ya taso mata kafin kace me fitsarin ya kufce yafara zuba , Zafin fitsarin yadawo da Aliyu hankalinshi yayi saurin sauka ya kurawa kasanta din ido tana ta fitsarinta, A hankali yakai dubanshi ga fuskarta idanunta rufe gam tana cigaba da juyakai, Yayi saurin kamo kanta yana magana "sakeena!sakeena !!!" hankalinshi adan tashe, Ta bude ido ta kalleshi ta koma rufesu, Yanajin tausayinta yace"sannu da zafi ko?sannu zai dena da kinsha magani yi hakuri" Tai shiru ita kadai tasan metakeji jitakeyi kamar an ciremata jijiyar dake wurin, Ya tashi ya fita ya dora ruwan zafi yahada ya dawo ya dauketa yakaita ciki idanunta kulle yana gefe ganin jikinta ya dena rawar yasa shi ya kai hannu ya rike breast dinta tai saurin bude ido , Yafara dariya tai karamin murmushi dayafi kuka ciwo ta rumtse ido, Yana dariya yace"yau anmatana harda fitsarin kwance" Ta rufe ido da hannu tana turo baki tace"Yaya!!!" Ya rufe baki ya daga hannu yayi shiru, Bayan yagama gasata still ya mata wanka ya medata dakin, Ya shiryata suka kwanta yana rungume daita, Cikin dare fitsari ya tadata kafin ta shiga toilet ya kufce mata yanata bacci bai jiba ta karasa tai sauran ta dawo ta goge wurin takoma ta kwanta, Da asuba ya tadata yafita masallaci yana dawowa yafara nemanta duk yadda takeji tai shiru yafara sex daita yana jin matukar gamsuwa daita, Still shiru take juya kai ne nata da rawar jiki seda ya gamsu iyakarshi sannan ya sauka yana sauka tatashi dasauri zata shige toilet saboda fitsari tana sauka fitsarin yafara bin kafafunta se tai tsaye tana kallon kafafunnata sunata rawa ga fitsari nabi tana mamaki, Aliyu ya taso dasauri wurinta ya riketa yana kallon kafafunta da fitsarin zuciyarshi fall tsoro ya dago yace"sakeena lpy kike?" Idannunta suka kawo ruwa tana danne kukan dake zo mata seda ya kwacemata tafashe da kuka tana cije da lips dinta, Aliyu yajawota jikinshi ya rungumeta yanajin mugun tausayinta kukan na dokar masa heart . [1/18, 5:59 PM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 60 Manzon Allah (S.A.W)yace Ku magance bakinciki da damuwa da yin sadaka Allah zai yaye muku cutarku kuma zai temakeku akan makiyanku. Nace sakeena secondary kadai tayi primary nakeson cewa kaina na zafi sosai a tabonan a tabocan kuma kullum typing duk yadda ake Sena samu nayi shiyasa wani abun se anwuce intunosa wani kuma ina mantawa dasakashi kwata_kwata plss idan kunji shiru kurikamin uzuri ina gwagwatuwa sosai🥴 Idanunshi suka cika da hawaye shima yanajin kamar yayi kukan, Tanata kuka batsaiko a hankali yace "shittttt!!" Acikin kunnenta muryarshi na rawa yace"kiyi hakuri kidena kuka plsss" Tai shiru tanata sakin doguwar ajiyar zuciya tanajin kamar ta cigaba da kukanta saboda azabar da takeji , A hankali yace"ya kufcemikine?" Ta jinjina kai idanunta kulle, Yace" duk nine ko?kiyi hakuri zan dena miki da zafi" Tai shiru suna tsaye ya medata kan bed ya kwantar daita sannan ya dawo goge fitsarin nata bayan ya kwara ruwa akai still yakara zuba lemon fresh yayi mopping wurin sannan yaje yahada mata ruwan zafi ya dawo ya dauketa ya kaita ciki ruwan zafin daban takejinsu jijiyoyinta takejin duk sun saki hakanan tayi hakuri ya mata wanka yayi ya shiryata ya kwantar daita sannan ya fita kitchen yafara hadamusu breakfast , Tai kwance tai shiru tana ta tunani wasu nayin fitsarin kwance na yarinta amma ita tsaf tataso ba fitsare_fitsarennan yau gashi ita fitsari ke kufcewa da wayonta tanata tunanin bacci ya dauketa, Cikin baccin ta kuma tsula fitsarinta ta farka a firgice jin fitsari na zuba tafara kuka tana jin mugun tsoron al'amarin, Aliyu yagama breakfast lpy lau yayi yan share_share da mopping yana dawowa ya sameta zaune tanata kuka marar sauti fuskarta jage_jage da hawaye idanunta warwaje zallar tsoro, Jikinshi na rawa ya karaso wurinta ya haye bed din ya jawota jikinshi idanunshi suka sauka akan lemar dake kwance inda take , Yayi saurin kallon kasanta yaga kayanta jike hankalinshi tashe yace"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!! mike faruwa ne haka?"yana cikin duhu sosai, Sakeena ta cigaba da kuka tana ta kallon fitsarin, Duk jikin Aliyu ya mutu ya saketa ya koma bakin bed ya dafe kai yana tunani zuciyarshi cike da tsoro kar ace yayiwa diyar mutane illa, Gabadaya ya rasa meke masa dadi a rayuwar sam bazaiso wani abu yasamu sakeena ba saboda lokaci daya sonta ya mamaye zuciyarsa kuma she's like sister iyayenta sun bashi kyauta idan wani abu ya sameta ya kenan? Ranshi na suya ya juyo yana kallonta yana zaune bakin gadon a hankali yace "sakeena" Taki kallonshi tanata hawaye, Yajuya sosai ya kamo hannunta yace"don't worry bawata matsala bace kitashi muje na sake miki wanka mutafi asibity" Batace komi ba tana cigaba da hawaye ya zubamata idanu yana cigaba da tausayinta sannan ya tashi ya dauketa ya sake mata wanka ya shiryata shi kuwa kaya kawai ya saka suka fito falo ya rungumeta dakyar yabata ruwan tea tasha kadan, shiko tashin hankali bai bari yasa wani abu bakinshi ba ya fitar da mashin dinsa yadawo ya kama hannunta suka nufi waje yanata kallon kafafunta da tunda yayi first night har zuwa yanzu bude take tafiya dasu dukda bata nuna wani ciwo , Suna zuwa ya hau mashin tasamu ta hau dakyar suka nufi wata prvt Hosp, Ba layi sosai amma akwai mutum biyu kafin suga likitar suka zauna a seat yana rike da hannunta dukkansu fuskarsu bawalwala ta ta ko a kumbure tasha kuka, Ko 5mnt da zama basuyi ba tafara jin fitsari tun kafin tai wani yunkuri sede taji yana zuba abinshi, Hakan yakara daga mata hankali tai saurin kwantar da kai jikin kafadarshi tana hawaye sosai, Hakan da tayi bai dauka komi ba seda yaji dumin hawayenta ya dago fuskarta a hankali yace"minene? " Ta nunamai jikinta da hannu, dan lekawar da zaiyi se ganin ruwa yayi kasan kujerar jikinta kuwa duk ya jike, Gabanshi ya yanke ya fadi yana kara tsorata cikin jarumta da rarrashi ya zagayeta da hannunshi yace"its okay zai dena kiyi shiru" Tai shiru kamar yadda ya bukata har layi yazo Kansu yana rike daita suka tashi suka shiga ciki ya zaunar daita ya zauna, Doctor din ta kallesu tace masa" mi ke damunta?"thinking that cikine, Fuskarshi bawalwala yafara mata bayani "she's my bride duka satinta daya jiya muna tare se fitsari ya kufcemata ina tunanin duk rashin sabone segashi daga daren zuwa yanzu tayi fitsari kusan ukku a jiki" Likitan tai saurin meda hankali gun sakeena she's young daka kalleta dukda haka tana neman karin bayani tace"sakeena ya kkji miyasa fitsarin ke kwacemiki?" Sakeena kanta sunkuye tace"ban saniba zuba kawai yake " Likitan tai shiru tana nazari duk alamu sun nuna takamu da yoyon fitsari VVF, Ta kalli Aliyu tace "plss excuse us" Ya tashi ya fita cikin zuciyarshi yanata rokon Allah ba wani illar yayiwa lpyar sakeena ba seyaji Duk ya tsani Kansa, Yana fita likitan tace"kinajin zafin wurinne?" Sakeena ta daga kai , Doctor tace"ya kkji jijiyoyin wurin kina kokarin rike fitsarin yaki ?koko zafin ne kawai problem? " Sakeena tace"banajin dadi inason na rike fitsarin amma bayayi seya zubo" Likitan ta tashi tasa hand glove ta gyara bed dake gefe tace"come and lay here let me check u" Sakeena na tsorace taje ta kwanta kan bed din, Likitan na kallonta tace"sorry "tafara zare mata pant dake jike ta cireshi ta bude kafafunta sosai tafara dubata wurin yayi jawur duk gashin da Aliyu yayi sannan da dan kari jikinta, Tana cigaba da dubata ta dandago ta kalleta tace" sorry "tana kallon yarintarta dagani tanajin jiki hannun mijinta, Sakeena batace komi ba, Bayan tagama dubata tagama gane problem din sannan takoma kan seat ta zauna sakeena zata tashi tace" just lay there " Tayi rubuce_rubuce sannan ta leka ta kira Aliyu, Aliyu na zaune yayi jingum ji yake kamar yakoma yaji me ake ciki ta leko kiransa ya tashi dasauri ya shiga da adduoi bakinshi, Da glass a idonta ta nata kallonshi tace"matarka bata lpy sosai yoyon fitsari ke damunta sannan akwai tear jikinta so u have to stay here for a while saboda a kula daita hartasamu lpy zamu baku gado "ta mika mai wata takarda Tunda tafara mgna zuciyar Aliyu ke lugude wani azababben ciwon kaine ya tasomai lokaci daya ya amshi takardar a hankali yajuyar da kai yana kallon sakeena idanunta kulle tana fahimtar duk bayanin da suke saboda ba turancine zalla ba bata taba ganin me yoyon fitsari ba se a film din azeema inda akaiwa yarinyar rape a kauye takamu da yoyon fitsari for a year tanata fama dashi bata warke ba hankalinta a tashe yake amma kuma hawayenta sunki zubowa zuciyarta ce kawai ke lugude, Doctor ce ta kira nurse tace su bita, Ya tashi ya kama sakeena suka fita , Har wani daki babu kowa ciki saboda small asibity ce ya temakawa sakeena ta kwanta a bed jikinshi duk yayi sanyi kamar yayita zunduma ihu yakeji da wane ido zaije yafadawa hjyarshi halin da ake ciki da wane ido zai kalli iyayen sakeena bata yiwuwa tai jinya ta warke basu sani ba kanshi na mugun ciwo ya zauna kan seat dake Kusa daita ya dafe kai yayi shiru , Sakeena na kallonshi a hankali ta riko hannunshi dake jingine a gadon, Ya dago ya kalleta yanajin tausayinta sosai kuma duk baya ganin laifinsa saboda yana bakin kokarin sa wurin rangwantawa, Cikin sanyin murya tace"yaya kayi hakuri zansamu lpy" Ya zuba mata ido yana ta kallon ta hawaye ne suke kokarin zubowa a face dinsa takara cewa"zanji dama nan kusa" Yana meda hawayen ya shafi kanta cikin dauriya yace"insha Allah kiyi hakuri bansan haka zai faru ba " Ta girgizakai tace"Allah ne ya kaddara hakan yaya" Yayi shiru yana cigaba da kallonta ya tashi ya fita, Bayan fitarshi ta lumshe ido ko kadan batajin haushin mijinta ko tsanarshi tanajin cewa zata warke watarana kuma Allah ne yake kawo cuta lokacin da yaso tunda de ita ba raping bane by force halal dinshi yakeyi Bayan fitarshi yaje yayi paying da kuma duk necessary abunda ya kamata ya dawo ya zauna sunata kallon kallo ba dadewa sosai doctor da wata nurse suka shigo dakin ya tashi ya fita zuciyarshi raunane , Sakeena ko ba yadda ta iya duk dauriyarta takara akan ta baya , Sukai mata stitch sukasa mata ledar fitsari da duk abinda ya kamata sannan suka fita , Kamar karya dawo dakin ya daure yadawo ciki yanajin matsanancin faduwar gaba, Time da yaga ledar fitsarin dake jikinta kadan ya rage ya fadi yayi saurin rike gado kanshi na juyi, Idon sakeena kulle wani iri takeji gabadaya jikin kamar ba nata ba ya karaso ya zauna ya kamo hannunta ya rike da hannu biyu yana kallonta da tausayi yace"sannu sakeena Allah yabaki lpy" Ta dan bude ido ta kalleshi ta meda ido ta rufe , Ya cigaba da rike hannunta yanata binta da kallo har bacci ya dauketa ,yanajin tayi bacci ya tashi ya fita domin fadawa mahaifiyarshi tasan halin da ake ciki, Yana zuwa gidan dakinta ya wuce direct yayi zaune ya tallabe kai da hannu biyu , Bata dakin tashigo ta sameshi a haka tana kallonshi tace"Aliyu lpy kazo kayi tagumi da hannu biyu?" tasamu wuri ta zauna , Zuciyarshi na ciwo ya zare hannun ya sadda kai kasa bakinshi na rawa yanason fadamata , Tace"Aliyu mike damunkane?" Jijiyoyin kanshi rudu_rudu yace"anyi admitting dinmu asibity?" Mama ta fiddo ido gabanta ya yanke ya fadi ras_ras tace"meya samu sakeenar?" Zuciyarshi cunkushe idanunshi jawur yace"yoyon fitsari" Gabanta ya wani irin bugawa ta dafeshi dasauri tare da furta"innalillahi wainna ilaihi rajiun Aliyu yoyon fitsari fa kace sekace me haihuwa?" Hawaye suka gangaromasa ya gogesu yana cigaba da kallon kasa, Mamanshi ta kureshi da kallo idanunta jawur tana matukar tsoron alamarinshi tace"Aliyu yaya kake abunnan ne wai har kasa matarka yoyon fitsari ?innalillahi wainna ilaihi rajiun ni yanzu da wane baki zan fadawa mama abinda ke damun yarta?" tana hawaye , A hankali yace"kiyi hakuri wlh bada son raina hakan ta faruwa ba" Mama ta mike tsaye ta zari hijab tana sawa jikinta na tsuma burinta taga sakeena tace"wlh Aliyu kai abun tsorone inata hangowa wane irin sex ne zaisa mace yoyon fitsari iyayen sameera basuyi laifi ba da suka anshe diyarsu tashi mutafi kasani jin kunya wlh duk dangi koina se sunji lalurarka" Tai waje dasauri tana harmutse tana fita tacewa kanwar Aliyu" suwaiba natafi asibity kiyi abinci zaizo ya dauka" Wacce aka kira suwaiba tace"mama wa ke bai lpy?" Mama tace"antinku ke yoyon fitsari " Suwaiba ta kwalalo ido tana kallon mama, Mama ta wuce ta fita, Aliyu ya goge hawaye zuciyarshi na zafi ya tashi ya fita , Suwaiba tabishi da ido tana kallonshi shi bawani kato ba, Suna tafiya kan mashin bawanda yace uffan mama abun tsoro yake bata 1week da aure se yoyon fitsari shi ko Aliyu jin balain haushin kanshi yake har suka isa, still sakeena nata bacci Wanda harda ramakon na jiya dabaai ba, mama tashigo dakin kallo daya tayi mata hawaye suka kara yawaita a idonta da tasan hakan zai faru dabata nemo ma Aliyu aurenta ba ansa yar yarinya cikin matsala, Aliyu kasa shigowa yayi dakin ya samu wuri ya zauna ya buga tagumi, Can zuwa mama ta fito ta amshi wayarshi yanajin kamar karta kira ta kira mamar sakeena, Bayan sungaisa tafadamata sakeena bata lpy , Abinda mamar tafara tambaya meya sameta da kyar tana zufa tafada mata mamar sakeena ta girgiza matuka duk nan kusa dasu bata tabajin labarin sex yasaka VVF ba cikin sanyin murya tace "Allah yabata lpy insha Allah in munsamu lokaci zamuzo dubata Allah ya sawwake"bata kara cewa komi ba takashe wayar, Bataso gobe su dauki hanyar ganota kamar basu kyauta ba sabida lalurace kuma mamar zataji wani iri shiyasa bata ko fadawa babansu ba se bayan kwana biyu sannan . [1/19, 1:06 AM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 61 Da Aliyu da mama suke jinyar sakeena seda akai two days sannan iyayanta sukazo dubata iya karta ido da dan murmushi kwanansu biyu suka koma mama da Aliyu suka cigaba da jinyarta, Jinyarta sukeyi amma bazaka gane wake ciwon ba domin ko duk sun rame saboda damuwa, Bayan 3 weeks ne su mansura suka dawo daga saudiyya tayi wulik fiye da bakinta a baya kunsan daga cikin illar bleaching duk time da zai bar fatarki zaki kara baki fiyeda baya sannan in baai saa ba yakan feso kuraje sosai a jiki fata ta kan bushe tayi ba kyau to hakanne ya faru da ita sede dukda haka tana cikin farinciki tana jin kamar Allah yakara mata wata niima ne daga cikin niimomin da yayi mata, Jirginsu saukar asuba yayi thermocool kuwa a kagare yake ya saka amaryarsa a ido yana mugun kewarta, Karfe 10am alhaji thermocool yayi parking hadaddar motarsa bakin kofar gidansu ya fito ya jingina da motar yana kallon gidan yanajin dole ya turo a musu gyaran gida ya Ciro waya yayi dialing no din mansura wadda yayi saving da amaryata, Ta dauka tanata farinciki da walwala tace"mijina" Yayi murmushi wani sanyi yana ziyartar zuciyarshi yace"na iso amaryata" Tace"sannu da zuwa kuma ganinan fitowa yanzunnan" Yayi murmushi ya kashe kiran, Mansura dake kwance tundazu tayi wanka ba make up jikinta se mai data shafa ta tashi ta dauko zungureriyar hijab dinta harkasa ta saka bayan ta soka hannuwa acikin hannun hijab din, Tana fitowa ta nufi kofar gida wurin angonta thermocool, Yana tsaye yaga fitowar bakar fata da hijab har kasa ta dososhi kokadan baiyi tunanin mansurarshi bace duk da tsayin da komai yayi kama daita, Ta karaso tana murmushi ta dandago sannan ta sunkuyar da kai tace"barka da zuwa" Thermocool yace"yawwaaaa"yanajan maganar murya irinta mamaki yana kallon goshinta da kafafunta da hannuwanta dake bakake sam bai ganeta ba shide yasan fara ce matarshi maybe wannan ko kanwarta kowata daban, A hankali yace"ammm shiga ciki ki kiramin mansura" Mansura ta dago da muguwar faraa tana kallonshi tace"alhaji baka ganeni ba?nice fa mansurarka ashe zakai saurin mantani just a month kawai" Ya zuba mata ido yana kallon ta tayi bakikirin hakoranta ko sunyi fesss tunda yake bai taba shaawar bakar mace ba shiyasa baya ko tayawa, Fuskarshi yamutse yace"mansura meyasameki haka?duk kinyi baki ko jinya kikayi acan " Tana ta murmushi tace"a,a mekagani?" Yace"kinga duk yadda kikayi muni kikai baki ga wasu rashes mike damunki"yana cigaba da yamutsa fuska kamar yaga kashi , Ta sunkuyar da kai tanajin takaici tariga tasani kyawunta yakewa bawai kyawun dabia kowani abu yakeso ba, Yana ta kallon ta yace"mansura ko kayan makeup dinki suka karene?" Tai murmushi tai shiru, Yace"OK "ya koma mota ya fito da 1k bandir biyu ya mika mata yace" gasu kije kisiya wasu bansan ganinki haka" Ta kalli kudin ta girgiza kai tace"aa nagode" Yace"meyasa ?plss ki amsa kisiyo kayan makeup duk kin sauya" Ta dago da murmushi fuskarta tace"dama haka nake wannan shine true color dina" Thermocool ya kara zuba mata ido still kudin na hannunsa a hankali yace"naji but ki amshi kudin kije kisiyo kayan makeup " Taki amsa tai shiru kanta kasa, Ya meda kudin yace" OK kifadamin wane kalar product kike amfani dashi zansa akawomiki" A hankali murya sanyaye tace"bana shaawar shafa komai nafiso in tsaya ga natural color dita" Yace"haba mansura kinga yadda kika koma kuwa ?dan Allah ki temakamin ki gyara kanki" Mansura tace"nifa.. dama tsautsayine yasa nai bleaching kuma yanzu bazan karayiba " Ba ai masa musu amma wannan amaryace baariga ankamata tashigo hannu ba bare ya jibgeta bayajin dadin musu kokadan da rarrashi yace"haka kikeso ki zauna my bride?duk kinyi baki kinsauya gashi nan da one month bikinmu ?" Mansura tace"kayi hakuri ni bazanyi komiba" Ranshi bace ya fiddo kudin daga aljihu yace "ki amsa kije kisiya kayan shafa nace"yana bata command Mansura ta kalleshi ta kalli kudin batada niyyar amsa tace"dan Allah kayi hakuri " Yace"shiittt!! baaimun musu koda wasa ki amsa kije kisiya kokuwa inkawomiki duk kalar product na keso" Ranta badadi in cool tace"alhaji meyasa zaka damu da man da nike shafawa tunda ni kakeso ba jikina ba" Ya danyi shiru yana calming kanshi yace"but dukda haka bazanso ina ganinki haka ba" Tace"to haka nike shiyasa tun farko naso fahimtar da kai amma kaki ganewa kafadamin kanasona a haka yanzu kuma kana nuna bani kakeso ba kalar jikina kakeso ni kuma bazan kara bleaching ba saboda nayi nadama na tuba ina rokon Allah yafiya haryanzu" Thermocool idanunshi jawur yake kallonta duk ya nemi son nata ya rasa shide burinshi farar mace sannan abi dokarshi shine, Ranshi bace yace"cikin matana gabadaya ba baka kuma bazan fara dake ba idan kin shirya aurena ki gyara jikinki idan kuma kinki to ki dauka ba maganar aurenmu"yana gama fada yajuya yashiga mota yabar kofar gidan, Mansura na tsaye tabi motar da kallo memakon taji kunci aranta se karin farinciki dake tsatstsafomata ta koina domin a ganinta aurenshi babbar jarabawace gareta ko takirashi musiba duk namijin da bazai nuna maka hanyar lahira ba duniya kawai yasa agaba aiba alheri tare dashi, Ta saki murmushi ta tabe baki tana jin takaicin maza su basa duba komi se kyau komin jimawa kyawun zai gushe akwai kaddara akwai tsufa amma sude mekyau ta sauke numfashi tana hamdala acikin zuciyarta maybe ta tsallake rijiya da baya, Tana shiga dede mama ta fito da baki ta musu rakiya zasu wuce mama ta kalleta mansura ko ta gaidasu ta wuce ciki, Kallo daya mama ta mata taji bataji dadin ganinta haka ba kuma ta tabbatar daga wurin alhaji take tana dawowa ta wuce dakinta mansura na kan bed tana ta dialing no dinshi amma yaki dauka still faraa takeyi tana dariyarshi, Shigowar mama yasa ta gumtse fuska, Mama na kallon ta tace"bade wurin alhajin kikaje haka ba?" Mansura ta kalli kanta rigar jikinta sabuwa dall fill amma kuma mama na cewa haka a hankali ta daga kai , A fadace mama tace"dan baki da hankali?ko powder bazaki shafa ba zaki fita bare kuma zizara dan gazar dinnan" Mansura tai shiru a hankali tace"mama dama don ya kara sanina sosai shiyasa naje haka baima ganeniba gashi yace dole sena koma shafamai inde inason aurenshi" A fadace mama tace"kingani ko dan ubanki arziki na kiranki kina tureshi da tsiya" Mansura ta dandago ta kalli mamar ta kuma sunne kai tace"wlh mama da inkara sauya halitta gwara na mutu banyi auren ba yafi idan de yana sona zai dawo in kuma dama kyawun yakeso shikenan seyaje yasamu dedeshi " Mama na kallon ta ranta bace tace"kuma seki tanaji kudin biyanshi komai daya miki ke alhaji ai rufin asirinki ne damu gabadaya " Mansura tace"mama ko dana aureshi in nadena bleaching din fa shikenan zai dena sona" Mama tace"toya dena sonki mana wata tsiyace kuma da kita zama haka ba miji ai gwara a kiraki karamar zawara" Gaban mansura yafadi ta dago fuska tana kallon mama hawaye na daf da zubomata tace"mama ba duniyar nakewa ba lahirar nakewa rayuwar ta duniya duk wasa ce lahira itace hakikanin rayuwa ita nake tanadi ba anan ba da bansan kwana ko minti ko second nawa ya rageminba" Mama ta dan sauko jin ana ambato kiyama cikin sanyin murya tace"to mansura kiduba fa idan yace abiyashi kudadenshi ya zamuyi?" Mansura tace"Allah zai kawo mafita kuma addua na aiki mama idan mukaita addua se Allah yakawo saukin abin ko yanemi kudin se Allah yakawo hanyar biyanshi" Mama tace "hmmmm" dedenan kannenta suka shigo suna murna sosai mama ta juya ta fita tabar dakin tanata sakawa da warwara, Kannenta suka zauna sunata kallon ta suka fara tambayar mike faruwa ganin duk jikinsu ya mutu jiki sanyaye tafadamusu, Dukkansu sukaita kallonta suna ganin tana wasa da damarta daya takasa hakuri tace"anty ki koma shafa manki wlh koina duk munbi munfada yayarmu zatai aure cikin daula" Mansura tace"Ku sekuyi nikam aa" Daya tace"ni wlh baban khalifa ke siyomin da kanshi ko baida kudi sunkare inyana ganina bayajin komi barema kafin sukare wasu sun iso" Maganar tabawa mansura dariya tanaganin duk basusan ciwon Kansu ba tace"Allah yabaku lpy Ku duka "ta tashi ta fita toilet don ta basu wuri suji dadin gulmarta, Mama sukuku take tanata tunanin abinda zaije ya dawo, Yayin da thermocool shima ya rasa natsuwarsa tunanin fuskar mansura ada data yanzu yake kokadan bazai iya aurenta hakanan, Hjy mnsura ko wasai kamar anzare mata kaya tanata babbadawa abinta batada matsala, Da baban mansurar yadawo mama ta sanardashi halin da ake ciki tsayawa yayi yana dogon nazari daga bisani yace"Allah yazaba abinda yafi zama alheri"cos duk yadda sukaso da son abun mansura tafisu gaskiya, Yau da daddare Aliyu yana zaune yana bawa sakeena abinci a baki tanaci tana kallonshi duk yafada a hankali tace"yaya Aliyu munkusa barin asibitinnan kowa ya huta " Yayi tsaye dabata abincin maganarta ta ta kada masa gaba cos ko yau sunyi magana da doctor cewar dasauranta tanade samun sauki sosai, A hankali yace "meyasa kikace haka sakeena?" Tai murmushi tace"zanji sauki ne kafin gobe" Ya dage gira yana sakin murmushi yace"Allah yakaimu goben mutafi gida amma bazaa barni na sake ba ko?" Ta dukar da kai tana murmushi , Ya debo abincin ya cigaba da bata taci abincin sosai fiye da yadda takeci kullum sannan tace takoshi ya ajiye abincin yabata ruwa da drugs sannan yafara janta labari sunayi kadan_kadan , Sega mama ta dawo daga gida ya tashi tsaye zai tafi ya kalleta yace"sakeena seda safe" Tai murmushi tana kallonshi harya juya ta kirashi" yaya" Ya juyo ya dawo a hankali tace"nagode" Ya kalleta yadanyi murmushi yana mamakin godiyar time daya shi da mama sukace"godiyar mi kike?" Tai murmushi ta juyar da kai batace komi ba , Aliyu yayi murmushi ya juya ya fita, Mama ta zauna kusa daita tana kallonta duk dan jikinnan ya koma saura, Jinyar me irin lalurar akwai gajiya seda hakuri sosai hakane gun mama ba hutu kokadan dare nayi tafara bacci daga kan kujerar datake zaune sakeena ko idonta biyu bacci ya kauracewa idanunta cikin zuciyarta tunanin iyayenta takeyi da yanuwanta tanajin kamar ta bude ido ta gansu gabanta duka so biyu sukazo ganinta saboda nuna kara da cewa duk dayane datana hannunsu da awurin su mamar , Can cikin dare mararta ta rika juyi juyi ba dan kadan ba tanajin matukar azaba ta rika cije lips zufa na karyomata kota ina wani abu takeji yana tunkudo HQ dinta yana fitowa ga wata lema dataji tana mamaye wurin duk dauriyarta takasa tafara kiran "mama!!!mama!!" Cikin muryar wahala, Mama ta bude idonta ta saukesu kan tashin hankali jini na bin ledar fitsari wani kuwa ya bata jikinta, Mama ta rafka salati "innalillahi wainna ilaihi rajiun sakeena!!! innalillahi wainna ilaihi rajiun"muryarta da jikinta na matukar rawa , Sakeena ta rirrike hannuwan mama jikinta na makyarkyata tanata hada zufa , Mama na zubar da hawaye ta janye dasauri ta fita kiran likita gabadaya ba doctor se nurses biyune ke kula da patient din yara da manya da akai admiting suka dawo dakin da gudu mama nata kuka tana innalillahi wainna ilaihi rajiun, Zuciyar nurse dinma seda ta buga dagani tadade tana bleeding din tafara kokarin ta na tsayar da jinin dasauri ganin aikin seda me temako yasa ta juya ta cewa mama ta kira mata nurse suka dawo tare dakin mama nata kuka sosai takasa barin dakin, Suka cigaba da kokarin tsayar da jinin bayan minutes sannan suka samu jinin yatsaya still wani na dan zubowa kadan_kadan nurse din mace ta ruga dauko jini sede babu ko Leda daya a asibitin jikinta na rawa ta dawo dakin tana kallon dayan nurse din tace" babu jini a blood bank dama ?naduba babu" Ya dafe kai yace"dazun akasawa wata jinin " Hankalin nurse din tashe tacewa mama"mama tana bukatar jini da gaggawa kuma babu anan idan akwai Wanda zaizo yanzu a diba asamata urgently " Mama tai saurin zuwa ta dauki wayarta yadda jikinta ke rawa zallar tashin hankali seda wayar ta sullube ta dauka ta kunna tai dialing no din Aliyu , Aliyu yana bacci cos shima baida Hutu kiran mamar ya shigo gab zata tsinke ya farka ya dauka ganin mamace seda gabanshi ya fadi ya dauka a tsorace yakaita kunne sautin kukanta dayaji yasa zuciyarshi bugawa tana zafi kamar zata fito, Mama na kuka tace"Aliyu sakeena bata lpy sosai kazo yanzu ana bukatar jini da zaa sa mata kataho da gaggawa" Ko to bai iyacewa ba wayar ta sullube daga hannunshi ya tashi dasauri kamar ya bude ido yaganshi cikin asibitin agaban sakeena yakeji zuciyarshi na tsananin zafi harwani nishi yake sabida azaba ya sungumi key ya nufi asibitin da balain gudu, Nurses ganin sakeena na neman agaji sosai sukai waya da likita ta kamo hanya from babbar asibity tagama aiki bayan ta aro jini a can, Duk su ukkun suna tsaye gun sakeena tanata zufa jikinta na rawa ta dan bude idonta dakyar lips dinta na rawa dakyar ta fizgo Kalmar "mama" Mama tai saurin karasawa wurinta jikinta na rawa tana hawaye take cewa "sannu sakeena sannu Allah yabaki lpy " Lips din sakeena ya cigaba da rawa tanata yunkuri tanason jawo magana amma sam bakinta yaki magana, Mama ta riketa ta na cigaba da kuka tana innalillahi wainna ilaihi rajiun, A hankali jikin sakeenar yafara saki tana nishi sama_sama hartai tsitt, Mama ta duke jikinta tana kuka sosai me tada hankalin me sauraro nurses din kuwa suka fara dubata ganin tsit tadena sheda sede babu rai jikinta ta rasu, Rasuwarta tayi dede da karasowar Aliyu ko kashe mashin bai tsaya yiba da gudu ya shigo dakin da suke sede yana shigowa yayi tozali da nurses suna kokarin rufe fuskar sakeena yayinda kukan mama yakarade duka dakin yakure fuskar sakeenar da jikinta duk jini da kallo zuciyarshi takara mummunan bugawa jikinshi ya mutu cikin brain dinshi kamar an sokeshi duhu ya mamaye shi ya zube wurin , Karar faduwarshi ne yasa suka gane da mutum baya sukai kanshi yayinda mama taki ko da motsi saboda tashin hankali tana jikin sakeena tana cigaba da kuka, Faduwar Aliyu tai dede da zuwan likita nurses suka kinkimeshi suka dora kan bed suka fara bashi temakon gaggawa don ceto rayuwarshi , (Innalillahi wainna ilaihi rajiun kullu nafsin fa duk semun dandana mutuwa duk semun bar duniyar nan one day zan zama labari few zasu rika tunawa dani sunamin addua😭😊 Allah yasa mucika da imani kasa muyi kyakykyawan karshe) Mama bata iya ko kallon inda Aliyu yakeba kwata kwata bata cikin hayyacinta bata taba fuskantar tashin hankali irin wannan ba tun bayan mutuwar mahaifin Aliyu kusan ma tafijin wannan saboda mahaifin Aliyu yasha jinya sosai, Se kusan asuba mama ta dan lafa sannan ta kira kawu bayanshi ta kira no din maman sakeena tana kashe ta kira babanta ya dauka yana shirin fita masjid tunda yaji muryarta yafara sallallami kukan mutuwa dabanne muryarta zallar tashin hankali tafadamai sakeena ta rasu cikin dauriya da juriya yace"Allah yajikanta yasa ta huta ya mata rahma kuyi hakuri Allah yafimu sonta shiyasa ya amshi kayanshi" Maganganunshi sunkara tadawa mama hankali takashe wayar tana cigaba da kuka, Baban sakeena ya share hawaye yana tuno sakeenar tundaga yarintar har last huduba dayamata zataje gidan miji tanata sunne kai tana farinciki da kuma yadda sukai last zuwa a asibity sun sameta dasauki ashe ba rabon sake ganawa jikinshi badadi yaje yafadawa mamar sakeena kannenta suka dau kuka yayinda mama tai shiru tana kukan zuci tana ta kiran Allah, Tsakanin sokoto da Kano akwai nisa kuma a koyarwar addini baaso ana jinkirta rufe mamaci anfiso a gaggauta rufesa saboda in ya aikata alheri shima yana burin isa makwancinsa yayinda in Sheri ne yayi yana kin son zuwa makwancin, But sakeena is young kuma tayi biyayyawa iyaye tayiwa miji suna mata fatan alheri duk da sunason ganinta haka baba yayi hakuri yace a rufeta suka fara shirin tafiya Kano, Aliyu baisan inda kanshi yake ba aka rufo sakeena dan kawunshi ne da abokinshi usman zaune wurinshi bayan andawo daga makabarta yayinda ruwa ke shiga cikin jikinshi don temaka masa wurin dawowa hayyacinsa, Itako mama na gida daita da kannenshi kuka dukda tadena me sauti amma hawaye sunki barin idonta takasa manta faraar sakeena da kunyarta da zaman jinyar datayi daita yadda ta kara shiga ranta, Da marece sosai su mama suka iso Kano maman Aliyu ta sake sabon kuka ganin maman sakeena duk yadda babanta yaso dauriya seda ya rika zubarda hawaye gidan ya kara kacamewa kuka yana damkam da mutane, Har Maghreb Aliyu shiru likitoci biyu sunata kai kawo kanshi saboda mutuwar sakeena takara tada su tsaye, Mama bata tambayeshi ba ita kanta yadda takeji da zata kwanta da seta sha drip ukku seda akai ishai sannan hankalinta ya dawo kanshi takira wayarshi kashe ta kira ta kawu cikin kwantar mata da hankali yace tai hakuri yana samun sauki dukda haka hankalinta ba kwance ba ta cigaba da lazimi takasa sa komi bakinta duk yau ba ita kadai bama duk familyn yau kamar masu azumi suke baci ba sha, Awa 24 ciffff Aliyu yayi baisan inda kanshi yake ba tsabar stroke daya samu, Yana kwance idanunshi lumshe brain dinshi tafara haskomai happy moments dinsu shi da sakeenarsa da last firarsu harzuwa time daya tashi tafiya ta kirashi tai masa godiya da time din da yashigo ya sameta kwance cikin jini zuciyarshi tai mummunan bugawa dayayi sanadiyyar [1/19, 1:06 AM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 61 Da Aliyu da mama suke jinyar sakeena seda akai two days sannan iyayanta sukazo dubata iya karta ido da dan murmushi kwanansu biyu suka koma mama da Aliyu suka cigaba da jinyarta, Jinyarta sukeyi amma bazaka gane wake ciwon ba domin ko duk sun rame saboda damuwa, Bayan 3 weeks ne su mansura suka dawo daga saudiyya tayi wulik fiye da bakinta a baya kunsan daga cikin illar bleaching duk time da zai bar fatarki zaki kara baki fiyeda baya sannan in baai saa ba yakan feso kuraje sosai a jiki fata ta kan bushe tayi ba kyau to hakanne ya faru da ita sede dukda haka tana cikin farinciki tana jin kamar Allah yakara mata wata niima ne daga cikin niimomin da yayi mata, Jirginsu saukar asuba yayi thermocool kuwa a kagare yake ya saka amaryarsa a ido yana mugun kewarta, Karfe 10am alhaji thermocool yayi parking hadaddar motarsa bakin kofar gidansu ya fito ya jingina da motar yana kallon gidan yanajin dole ya turo a musu gyaran gida ya Ciro waya yayi dialing no din mansura wadda yayi saving da amaryata, Ta dauka tanata farinciki da walwala tace"mijina" Yayi murmushi wani sanyi yana ziyartar zuciyarshi yace"na iso amaryata" Tace"sannu da zuwa kuma ganinan fitowa yanzunnan" Yayi murmushi ya kashe kiran, Mansura dake kwance tundazu tayi wanka ba make up jikinta se mai data shafa ta tashi ta dauko zungureriyar hijab dinta harkasa ta saka bayan ta soka hannuwa acikin hannun hijab din, Tana fitowa ta nufi kofar gida wurin angonta thermocool, Yana tsaye yaga fitowar bakar fata da hijab har kasa ta dososhi kokadan baiyi tunanin mansurarshi bace duk da tsayin da komai yayi kama daita, Ta karaso tana murmushi ta dandago sannan ta sunkuyar da kai tace"barka da zuwa" Thermocool yace"yawwaaaa"yanajan maganar murya irinta mamaki yana kallon goshinta da kafafunta da hannuwanta dake bakake sam bai ganeta ba shide yasan fara ce matarshi maybe wannan ko kanwarta kowata daban, A hankali yace"ammm shiga ciki ki kiramin mansura" Mansura ta dago da muguwar faraa tana kallonshi tace"alhaji baka ganeni ba?nice fa mansurarka ashe zakai saurin mantani just a month kawai" Ya zuba mata ido yana kallon ta tayi bakikirin hakoranta ko sunyi fesss tunda yake bai taba shaawar bakar mace ba shiyasa baya ko tayawa, Fuskarshi yamutse yace"mansura meyasameki haka?duk kinyi baki ko jinya kikayi acan " Tana ta murmushi tace"a,a mekagani?" Yace"kinga duk yadda kikayi muni kikai baki ga wasu rashes mike damunki"yana cigaba da yamutsa fuska kamar yaga kashi , Ta sunkuyar da kai tanajin takaici tariga tasani kyawunta yakewa bawai kyawun dabia kowani abu yakeso ba, Yana ta kallon ta yace"mansura ko kayan makeup dinki suka karene?" Tai murmushi tai shiru, Yace"OK "ya koma mota ya fito da 1k bandir biyu ya mika mata yace" gasu kije kisiya wasu bansan ganinki haka" Ta kalli kudin ta girgiza kai tace"aa nagode" Yace"meyasa ?plss ki amsa kisiyo kayan makeup duk kin sauya" Ta dago da murmushi fuskarta tace"dama haka nake wannan shine true color dina" Thermocool ya kara zuba mata ido still kudin na hannunsa a hankali yace"naji but ki amshi kudin kije kisiyo kayan makeup " Taki amsa tai shiru kanta kasa, Ya meda kudin yace" OK kifadamin wane kalar product kike amfani dashi zansa akawomiki" A hankali murya sanyaye tace"bana shaawar shafa komai nafiso in tsaya ga natural color dita" Yace"haba mansura kinga yadda kika koma kuwa ?dan Allah ki temakamin ki gyara kanki" Mansura tace"nifa.. dama tsautsayine yasa nai bleaching kuma yanzu bazan karayiba " Ba ai masa musu amma wannan amaryace baariga ankamata tashigo hannu ba bare ya jibgeta bayajin dadin musu kokadan da rarrashi yace"haka kikeso ki zauna my bride?duk kinyi baki kinsauya gashi nan da one month bikinmu ?" Mansura tace"kayi hakuri ni bazanyi komiba" Ranshi bace ya fiddo kudin daga aljihu yace "ki amsa kije kisiya kayan shafa nace"yana bata command Mansura ta kalleshi ta kalli kudin batada niyyar amsa tace"dan Allah kayi hakuri " Yace"shiittt!! baaimun musu koda wasa ki amsa kije kisiya kokuwa inkawomiki duk kalar product na keso" Ranta badadi in cool tace"alhaji meyasa zaka damu da man da nike shafawa tunda ni kakeso ba jikina ba" Ya danyi shiru yana calming kanshi yace"but dukda haka bazanso ina ganinki haka ba" Tace"to haka nike shiyasa tun farko naso fahimtar da kai amma kaki ganewa kafadamin kanasona a haka yanzu kuma kana nuna bani kakeso ba kalar jikina kakeso ni kuma bazan kara bleaching ba saboda nayi nadama na tuba ina rokon Allah yafiya haryanzu" Thermocool idanunshi jawur yake kallonta duk ya nemi son nata ya rasa shide burinshi farar mace sannan abi dokarshi shine, Ranshi bace yace"cikin matana gabadaya ba baka kuma bazan fara dake ba idan kin shirya aurena ki gyara jikinki idan kuma kinki to ki dauka ba maganar aurenmu"yana gama fada yajuya yashiga mota yabar kofar gidan, Mansura na tsaye tabi motar da kallo memakon taji kunci aranta se karin farinciki dake tsatstsafomata ta koina domin a ganinta aurenshi babbar jarabawace gareta ko takirashi musiba duk namijin da bazai nuna maka hanyar lahira ba duniya kawai yasa agaba aiba alheri tare dashi, Ta saki murmushi ta tabe baki tana jin takaicin maza su basa duba komi se kyau komin jimawa kyawun zai gushe akwai kaddara akwai tsufa amma sude mekyau ta sauke numfashi tana hamdala acikin zuciyarta maybe ta tsallake rijiya da baya, Tana shiga dede mama ta fito da baki ta musu rakiya zasu wuce mama ta kalleta mansura ko ta gaidasu ta wuce ciki, Kallo daya mama ta mata taji bataji dadin ganinta haka ba kuma ta tabbatar daga wurin alhaji take tana dawowa ta wuce dakinta mansura na kan bed tana ta dialing no dinshi amma yaki dauka still faraa takeyi tana dariyarshi, Shigowar mama yasa ta gumtse fuska, Mama na kallon ta tace"bade wurin alhajin kikaje haka ba?" Mansura ta kalli kanta rigar jikinta sabuwa dall fill amma kuma mama na cewa haka a hankali ta daga kai , A fadace mama tace"dan baki da hankali?ko powder bazaki shafa ba zaki fita bare kuma zizara dan gazar dinnan" Mansura tai shiru a hankali tace"mama dama don ya kara sanina sosai shiyasa naje haka baima ganeniba gashi yace dole sena koma shafamai inde inason aurenshi" A fadace mama tace"kingani ko dan ubanki arziki na kiranki kina tureshi da tsiya" Mansura ta dandago ta kalli mamar ta kuma sunne kai tace"wlh mama da inkara sauya halitta gwara na mutu banyi auren ba yafi idan de yana sona zai dawo in kuma dama kyawun yakeso shikenan seyaje yasamu dedeshi " Mama na kallon ta ranta bace tace"kuma seki tanaji kudin biyanshi komai daya miki ke alhaji ai rufin asirinki ne damu gabadaya " Mansura tace"mama ko dana aureshi in nadena bleaching din fa shikenan zai dena sona" Mama tace"toya dena sonki mana wata tsiyace kuma da kita zama haka ba miji ai gwara a kiraki karamar zawara" Gaban mansura yafadi ta dago fuska tana kallon mama hawaye na daf da zubomata tace"mama ba duniyar nakewa ba lahirar nakewa rayuwar ta duniya duk wasa ce lahira itace hakikanin rayuwa ita nake tanadi ba anan ba da bansan kwana ko minti ko second nawa ya rageminba" Mama ta dan sauko jin ana ambato kiyama cikin sanyin murya tace"to mansura kiduba fa idan yace abiyashi kudadenshi ya zamuyi?" Mansura tace"Allah zai kawo mafita kuma addua na aiki mama idan mukaita addua se Allah yakawo saukin abin ko yanemi kudin se Allah yakawo hanyar biyanshi" Mama tace "hmmmm" dedenan kannenta suka shigo suna murna sosai mama ta juya ta fita tabar dakin tanata sakawa da warwara, Kannenta suka zauna sunata kallon ta suka fara tambayar mike faruwa ganin duk jikinsu ya mutu jiki sanyaye tafadamusu, Dukkansu sukaita kallonta suna ganin tana wasa da damarta daya takasa hakuri tace"anty ki koma shafa manki wlh koina duk munbi munfada yayarmu zatai aure cikin daula" Mansura tace"Ku sekuyi nikam aa" Daya tace"ni wlh baban khalifa ke siyomin da kanshi ko baida kudi sunkare inyana ganina bayajin komi barema kafin sukare wasu sun iso" Maganar tabawa mansura dariya tanaganin duk basusan ciwon Kansu ba tace"Allah yabaku lpy Ku duka "ta tashi ta fita toilet don ta basu wuri suji dadin gulmarta, Mama sukuku take tanata tunanin abinda zaije ya dawo, Yayin da thermocool shima ya rasa natsuwarsa tunanin fuskar mansura ada data yanzu yake kokadan bazai iya aurenta hakanan, Hjy mnsura ko wasai kamar anzare mata kaya tanata babbadawa abinta batada matsala, Da baban mansurar yadawo mama ta sanardashi halin da ake ciki tsayawa yayi yana dogon nazari daga bisani yace"Allah yazaba abinda yafi zama alheri"cos duk yadda sukaso da son abun mansura tafisu gaskiya, Yau da daddare Aliyu yana zaune yana bawa sakeena abinci a baki tanaci tana kallonshi duk yafada a hankali tace"yaya Aliyu munkusa barin asibitinnan kowa ya huta " Yayi tsaye dabata abincin maganarta ta ta kada masa gaba cos ko yau sunyi magana da doctor cewar dasauranta tanade samun sauki sosai, A hankali yace "meyasa kikace haka sakeena?" Tai murmushi tace"zanji sauki ne kafin gobe" Ya dage gira yana sakin murmushi yace"Allah yakaimu goben mutafi gida amma bazaa barni na sake ba ko?" Ta dukar da kai tana murmushi , Ya debo abincin ya cigaba da bata taci abincin sosai fiye da yadda takeci kullum sannan tace takoshi ya ajiye abincin yabata ruwa da drugs sannan yafara janta labari sunayi kadan_kadan , Sega mama ta dawo daga gida ya tashi tsaye zai tafi ya kalleta yace"sakeena seda safe" Tai murmushi tana kallonshi harya juya ta kirashi" yaya" Ya juyo ya dawo a hankali tace"nagode" Ya kalleta yadanyi murmushi yana mamakin godiyar time daya shi da mama sukace"godiyar mi kike?" Tai murmushi ta juyar da kai batace komi ba , Aliyu yayi murmushi ya juya ya fita, Mama ta zauna kusa daita tana kallonta duk dan jikinnan ya koma saura, Jinyar me irin lalurar akwai gajiya seda hakuri sosai hakane gun mama ba hutu kokadan dare nayi tafara bacci daga kan kujerar datake zaune sakeena ko idonta biyu bacci ya kauracewa idanunta cikin zuciyarta tunanin iyayenta takeyi da yanuwanta tanajin kamar ta bude ido ta gansu gabanta duka so biyu sukazo ganinta saboda nuna kara da cewa duk dayane datana hannunsu da awurin su mamar , Can cikin dare mararta ta rika juyi juyi ba dan kadan ba tanajin matukar azaba ta rika cije lips zufa na karyomata kota ina wani abu takeji yana tunkudo HQ dinta yana fitowa ga wata lema dataji tana mamaye wurin duk dauriyarta takasa tafara kiran "mama!!!mama!!" Cikin muryar wahala, Mama ta bude idonta ta saukesu kan tashin hankali jini na bin ledar fitsari wani kuwa ya bata jikinta, Mama ta rafka salati "innalillahi wainna ilaihi rajiun sakeena!!! innalillahi wainna ilaihi rajiun"muryarta da jikinta na matukar rawa , Sakeena ta rirrike hannuwan mama jikinta na makyarkyata tanata hada zufa , Mama na zubar da hawaye ta janye dasauri ta fita kiran likita gabadaya ba doctor se nurses biyune ke kula da patient din yara da manya da akai admiting suka dawo dakin da gudu mama nata kuka tana innalillahi wainna ilaihi rajiun, Zuciyar nurse dinma seda ta buga dagani tadade tana bleeding din tafara kokarin ta na tsayar da jinin dasauri ganin aikin seda me temako yasa ta juya ta cewa mama ta kira mata nurse suka dawo tare dakin mama nata kuka sosai takasa barin dakin, Suka cigaba da kokarin tsayar da jinin bayan minutes sannan suka samu jinin yatsaya still wani na dan zubowa kadan_kadan nurse din mace ta ruga dauko jini sede babu ko Leda daya a asibitin jikinta na rawa ta dawo dakin tana kallon dayan nurse din tace" babu jini a blood bank dama ?naduba babu" Ya dafe kai yace"dazun akasawa wata jinin " Hankalin nurse din tashe tacewa mama"mama tana bukatar jini da gaggawa kuma babu anan idan akwai Wanda zaizo yanzu a diba asamata urgently " Mama tai saurin zuwa ta dauki wayarta yadda jikinta ke rawa zallar tashin hankali seda wayar ta sullube ta dauka ta kunna tai dialing no din Aliyu , Aliyu yana bacci cos shima baida Hutu kiran mamar ya shigo gab zata tsinke ya farka ya dauka ganin mamace seda gabanshi ya fadi ya dauka a tsorace yakaita kunne sautin kukanta dayaji yasa zuciyarshi bugawa tana zafi kamar zata fito, Mama na kuka tace"Aliyu sakeena bata lpy sosai kazo yanzu ana bukatar jini da zaa sa mata kataho da gaggawa" Ko to bai iyacewa ba wayar ta sullube daga hannunshi ya tashi dasauri kamar ya bude ido yaganshi cikin asibitin agaban sakeena yakeji zuciyarshi na tsananin zafi harwani nishi yake sabida azaba ya sungumi key ya nufi asibitin da balain gudu, Nurses ganin sakeena na neman agaji sosai sukai waya da likita ta kamo hanya from babbar asibity tagama aiki bayan ta aro jini a can, Duk su ukkun suna tsaye gun sakeena tanata zufa jikinta na rawa ta dan bude idonta dakyar lips dinta na rawa dakyar ta fizgo Kalmar "mama" Mama tai saurin karasawa wurinta jikinta na rawa tana hawaye take cewa "sannu sakeena sannu Allah yabaki lpy " Lips din sakeena ya cigaba da rawa tanata yunkuri tanason jawo magana amma sam bakinta yaki magana, Mama ta riketa ta na cigaba da kuka tana innalillahi wainna ilaihi rajiun, A hankali jikin sakeenar yafara saki tana nishi sama_sama hartai tsitt, Mama ta duke jikinta tana kuka sosai me tada hankalin me sauraro nurses din kuwa suka fara dubata ganin tsit tadena sheda sede babu rai jikinta ta rasu, Rasuwarta tayi dede da karasowar Aliyu ko kashe mashin bai tsaya yiba da gudu ya shigo dakin da suke sede yana shigowa yayi tozali da nurses suna kokarin rufe fuskar sakeena yayinda kukan mama yakarade duka dakin yakure fuskar sakeenar da jikinta duk jini da kallo zuciyarshi takara mummunan bugawa jikinshi ya mutu cikin brain dinshi kamar an sokeshi duhu ya mamaye shi ya zube wurin , Karar faduwarshi ne yasa suka gane da mutum baya sukai kanshi yayinda mama taki ko da motsi saboda tashin hankali tana jikin sakeena tana cigaba da kuka, Faduwar Aliyu tai dede da zuwan likita nurses suka kinkimeshi suka dora kan bed suka fara bashi temakon gaggawa don ceto rayuwarshi , (Innalillahi wainna ilaihi rajiun kullu nafsin fa duk semun dandana mutuwa duk semun bar duniyar nan one day zan zama labari few zasu rika tunawa dani sunamin addua😭😊 Allah yasa mucika da imani kasa muyi kyakykyawan karshe) Mama bata iya ko kallon inda Aliyu yakeba kwata kwata bata cikin hayyacinta bata taba fuskantar tashin hankali irin wannan ba tun bayan mutuwar mahaifin Aliyu kusan ma tafijin wannan saboda mahaifin Aliyu yasha jinya sosai, Se kusan asuba mama ta dan lafa sannan ta kira kawu bayanshi ta kira no din maman sakeena tana kashe ta kira babanta ya dauka yana shirin fita masjid tunda yaji muryarta yafara sallallami kukan mutuwa dabanne muryarta zallar tashin hankali tafadamai sakeena ta rasu cikin dauriya da juriya yace"Allah yajikanta yasa ta huta ya mata rahma kuyi hakuri Allah yafimu sonta shiyasa ya amshi kayanshi" Maganganunshi sunkara tadawa mama hankali takashe wayar tana cigaba da kuka, Baban sakeena ya share hawaye yana tuno sakeenar tundaga yarintar har last huduba dayamata zataje gidan miji tanata sunne kai tana farinciki da kuma yadda sukai last zuwa a asibity sun sameta dasauki ashe ba rabon sake ganawa jikinshi badadi yaje yafadawa mamar sakeena kannenta suka dau kuka yayinda mama tai shiru tana kukan zuci tana ta kiran Allah, Tsakanin sokoto da Kano akwai nisa kuma a koyarwar addini baaso ana jinkirta rufe mamaci anfiso a gaggauta rufesa saboda in ya aikata alheri shima yana burin isa makwancinsa yayinda in Sheri ne yayi yana kin son zuwa makwancin, But sakeena is young kuma tayi biyayyawa iyaye tayiwa miji suna mata fatan alheri duk da sunason ganinta haka baba yayi hakuri yace a rufeta suka fara shirin tafiya Kano, Aliyu baisan inda kanshi yake ba aka rufo sakeena dan kawunshi ne da abokinshi usman zaune wurinshi bayan andawo daga makabarta yayinda ruwa ke shiga cikin jikinshi don temaka masa wurin dawowa hayyacinsa, Itako mama na gida daita da kannenshi kuka dukda tadena me sauti amma hawaye sunki barin idonta takasa manta faraar sakeena da kunyarta da zaman jinyar datayi daita yadda ta kara shiga ranta, Da marece sosai su mama suka iso Kano maman Aliyu ta sake sabon kuka ganin maman sakeena duk yadda babanta yaso dauriya seda ya rika zubarda hawaye gidan ya kara kacamewa kuka yana damkam da mutane, Har Maghreb Aliyu shiru likitoci biyu sunata kai kawo kanshi saboda mutuwar sakeena takara tada su tsaye, Mama bata tambayeshi ba ita kanta yadda takeji da zata kwanta da seta sha drip ukku seda akai ishai sannan hankalinta ya dawo kanshi takira wayarshi kashe ta kira ta kawu cikin kwantar mata da hankali yace tai hakuri yana samun sauki dukda haka hankalinta ba kwance ba ta cigaba da lazimi takasa sa komi bakinta duk yau ba ita kadai bama duk familyn yau kamar masu azumi suke baci ba sha, Awa 24 ciffff Aliyu yayi baisan inda kanshi yake ba tsabar stroke daya samu, Yana kwance idanunshi lumshe brain dinshi tafara haskomai happy moments dinsu shi da sakeenarsa da last firarsu harzuwa time daya tashi tafiya ta kirashi tai masa godiya da time din da yashigo ya sameta kwance cikin jini zuciyarshi tai mummunan bugawa dayayi sanadiyyar [1/20, 11:49 AM] SHALELE😍: Pay and read 07063721063 62 Zuciyarshi tai mummunan bugawa da yayi sanadiyyar farfadowarshi dukda yafarko bai bude ido ba yayi shiru zuciyarshi na cigaba da zafi sosai abinda zuciyarshi kebashi ne ya kara dagamai hankali fiye da misali sakeena cikin bleeding Wanda hakan ke nuna tayi miscarriage kenan saboda shigar ciki datasamu duk da masu VVF its hard su dauki ciki ko suma doctors din they're surprise and shock saboda basu san da cikin ba, Zuciyarshi na ciwo ya bude idonshi da suke jawur cike da hawaye yana kallon pop na asibityn, yayi rashi biyu ga rashin sakeena ga rashin blood dinsa ya mayar da ido ya rufe hakan yasa hawaye masu zafi suka zubomasa ya juyar da kai a gadon sakeena data kwanta bakomai da ya danganceta wurin fess kamar baa taba mutuwa kan bed din ba, Hawaye suka kara gangaromai tari ya sarkeshi zuciyarshi na radadi da azabar zafi just last month yayi loosing baby and now his beloved wife saboda yafada kogin sonta over , Yafara juya kai yana cigaba da yi, Dan kawu dake jinyarsa ne yayi saurin rikeshi ganin yadda yake tari sosai zuciyarshi na ciwo hannunshi dafe da ita, Cikin tashin hankali ya tafi da gudu ya kira doctor ,suka dawo tare docton yafara bakin kokarinsa wurin ganin tarin ya lafa , Dakyar ya shawo kan matsalar tarin ya lafa still idanun Aliyu na cigaba da tsiyaya , Cike da tausayi da jimami likitan yace"kayi hakuri kacire abun a ranka kayi mata addua itace tafi bukata jininka ya hau sosai zuciyarka ma is ill so plss u have to take patient saboda lpyarka kasani samu da rashi duk na Allah ne suna faruwa lokacin da yaso ur wife kwananta sun kare koba ciwo seta tafi we're all waiting for our time yau ko gobe ko anjima muma tana iya zuwa kanmu plss take fate as it come to u" Magana kawai take amma Aliyu baya gane metake cewa sakeena kawai yake hangowa , Likitan ya juya ya tafi, Wanda ke jinyarshi yace"sannu Aliyu Allah yakara maka hakuri" Aliyu ya kalleshi idanunshi jawur yace"Ina sakeena?" Matashin yayi shiru can zuwa in cool yace"tana makwancinta" Aliyu ya rufe ido dasauri wasu sabbin hawaye na kara tsiyaya sakeena ta tafi tabarshi time da yake bukatarta time da yake son kasancewa daita, Cikin dan lokaci labarin ya baza gari amaryar sati guda da VVF after 3 weeks da jinya kuma se bleeding ga kuma labarin sameera da sanadinshi tai miscarriage mata da maza suna mamakin lamarin wane irin sex ne zaisa VVF da kuma miscarriage mutane sunata yiwa sameera murna da iyayenta suka raba auren, Ana hakane labarin yazo kunnen sameera tasha kuka sosai da sosai tana jin tausayin Aliyu sosai a ranta , Tana cikin kuka mamarsu ta shigo tanai mata wani kallo tace"aike kamata yayi kitashi kita sujudulshukur kina godewa Allah da ya rabaki da lalura kila da kece a madadinta yanzu" Sameera ta dago idanu jawur tana kallon mama ta meda kai kasa ta cigaba da hawayen tausayin Aliyu, Bayan 2days da rasuwar suka jewa maman Aliyu gaisuwa da har time din tana cikin firgici ita kanta abun tausayi ce bare Aliyu, Kwanansa biyar asibity jikinshi dasauki sosai akai discharge dinsu bai yarda ya nufi gida ba saboda ba karamin tashin hankali zai koma shiga ba in yayi tozali da kayan sakeena dole ya kara shiga damuwa, Dawowarshi gidane yasa mama rage damuwa sabodashi taga yadda ya koma time guda se kace Wanda ya shekara yana ciwo dole ta rika kula dashi don gudun rasashi shima, Kwana biyar dinnan thermocool bai koma leko mansura ba tunda taita kiranshi ya dauka takara shaida mai bazatayi bleaching ba ya fita batun ta, Gashi biki nata karasowa wannan yasa baba yaje ya sameshi domin Susan halin da ake ciki, Bayan sun gaisa baba yace"biki nata matsowa kuma naga shiru kadena zuwa shiyasa nace bari inzo inji lpy?" A kunyace thermocool yace" baba dama ina da niyyar aikowa segaka baba ayi hakuri de maganar aurennan abarta saboda bamu dedeta da yarinyarba haryanzu" Baba yace" yaran yanzu se hakuri a hankali zaku dedeta koda tana gidanka" Thermocool yace"na janye neman aurenta kuma ina mata fatan samun miji nan kusa" Baba yayi jugum yana lissafi , Thermocool yace"baba karkaji komai duk abinda na maku nayi shine saboda Allah cikin kudin aurenne kawai nakeso amedomin million daya" Baba yadanji dama cos akwai million daya kam wacce suka ajiye musamman saboda hidimar auren, Cikin nuna jindadi yafara godiya da addua wa alhaji jafar , Thermocool yace"bakomai ai anzama daya Allah ya tabbatar da alheri " Haka baba ya juya gida yawuce daganan yasamu mama yafara fadamata yadda sukai, Mama tace "ai shikenan tayiwa kanta setaita jiran fitowar wani kuma amma bazata samu kamar alhaji ba" Baba de yayi shiru ,time da mansura taji labarin murna kamar ta zuba ruwa kasa tasha tai alwala ta fara godiya ga Allah a sujud tanayi tana kukan farinciki da kara neman yafiyarshi, Sabeer ma ya riga ya hakura ya koma aikinsa batare da ya kara waiwayar malaminsa ba yana cigaba da istigfaree da nadama ya kasa zuwa wurin zainab saboda kunya ko unguwarsu baison giftawa kar su hade yade tuba ya dena amma ita bazata taba dena kallonsa da abun ba, Gidansu alhaji nura abida na cigaba da renon cikinta tana samu duk sati ta fita susha dadi ita da jamil HQ dinta sannan ta dawo wata irin shakuwa ce takara shiga tsakaninsu itada shi yayinda alhaji nura ya rage tunanin faseelat ba kamar baya ba amma still tana cikin heart dinshi hjy Rukayya kuwa ba ruwanta tana murna da cikin abida, Gidansu fahad wani sabon salo ya dauka na fita da aysha yana koyamata driving sufita su kwashi awoyi tun marece se gab Maghreb su dawo segashi har ayshar tana dan fita da motar da kanta , Yau tun safe faseelat ta fito ta zauna falo tana jiran fitowarshi ta tambayeshi zuwa gidan bikin wata kawarsu, Tana zaune sega shi sun fito shida aysha tana cikin uniform na school shi kuwa yana cikin shirin aiki, Faseelat tabisu da kallo mezatai inba dariya ba tafara dariya sosai tana kallon su, Sukai tsaye suna kallonta abun yabata dariya sosai ita bazatai aiki ba ita kuwa aysha ta tafi school can ma ai suna a hade maza da mata ba gwara ita me teaching ba office dinsu daban sannan baa shiga class mutum biyu, Ganin tana ta dariya ba tsaiko yasa yaja hannun aysha zasu fita don kar iskanta ya tashi , Suna juyawa tana tsagaita dariya tace"mijin likita dan Allah inason fita nima insha iska ai gadin gidan yayi hakanan " Ya juyo yana kallonta tana cigaba da dariyarta ran aysha na baci tana ganin dariyar rainin wayoce ta janye hannunta tafita dasauri, Fahad na jefa mata wani kallo baice komiba yajuya shima, Tana cigaba da gaggabar dariya tace" Allah ya kiyaye " Bai juyoba ya fita suka shiga mota suka tafi, Faseelat tace" kam !!"ta rike habarta "fahad de ya rainani sosai ni ya hanani aiki in zauna in masa gadin gida ita waccan kuwa taje school after takama zuwa Hosp hmmmm !!!! " Ta tashi ta koma sama ta shirya itama ta fito tabar gidan, Tana gida taji alert ta dauki wayar ta duba se ganin 100k tayi from fahad takara kecewa da dariya ganin ya medata marar sanin ciwon kanta, Ummi tace"lpy kike ta dariya haka?" Tana dariyar tace"lpy lau wani joke aka turomin" Ummi ta kalleta ta mike tabata wuri, Bayan 2 days aka tura fahad abuja seminar zasuyi 3weeks a can , Tunda ya dawo yake wani iri yakasa zama ya tafi gidan mommy yafada mata abinda ake ciki, Mommy tai shiru sannan tace "to yanzu gida zakabar aysha?" Yayi shiru its not fair ya dauko aysha yabar faseelat gidan ko kuwa ita faseelat dinma gida zai turata?hakan sam badede bane gwara yabarsu yaje yayi wks dinshi ya dawo, In cool yace"eh mommy kuma ita dinma bata samun time a gida se 6pm suke gama lectures" Mommy tai shiru hankalin ta yaki kwanciya akan barin aysha can batada option tace "to Allah yasa haka yafi zama alheri" da niyyar time to time koda dare zata rika dubo aysha, Daddy ne ya shigo yadawo daga aiki fahad ya gaidashi yafadamai zai tafi seminar daddy yace"Allah ya kiyaye ya temaka amma ya kamata kasamarwa ayshar driver saboda bai dace tana driving da kanta ba kowane time" Fahad yace" insha Allah yau zanyiwa engineer magana zai kawomin driver daya sani sosai" Daddy yace"to Allah ya kiyaye" Jikinshi badadi bayason barin aysharshi dayake mugun so fiye da komi a yanzu ya koma gida , Faseelat na falo ya shigo yayi tsaye ya kura mata ido yana kallonta tamkar yaje ya rungumeta, Yar T-shirt ce jikinta red color da black skirt da hula, Jikinshi sanyaye yaje ya zauna kusa da kujerar da take akai in cool yakirata"Queen!!" Ta dan kalleshi ta meda kallo a TV , Ya matse lips yanajin ciwon shariyarnan yace"zan tafi seminar for about 3wks plsss and plsss ki kula da kanki sannan dan Allah ...ki kula da aysha Ku kadai ne a gidan and she's not well and young" Tai saurin kallonshi abun nabata haushi sosai intaji ya kira aysha young mace me kwazabar miji kullum suna like gata dauke da cikinta amma itace young, tai murmushi tace"ok karkadamu"ta cigaba da kallo idanunta na yin ja saboda bacin rai yazone kawai yace ta kula da aysha bawai ta kula da kanta ba, Yayi shiru ya kura mata ido in cool yace"I want to apologize again for ...." Tana jin haka ta tashi ta wuce sama yabi kugunta da kallo daketa juyi acikin sket din roba da yabi ya kwanta a jikinta, Ya lashi lips dinsa na kasa yana matukar shaawa da fatan samun su saboda structure dinta da aysha ba daya ba ita komai acike yake damm sosai while aysha batada wani jiki , Harta haye yana kallon wurin sannan ya dauke ido ya kurawa joystick dinsa datai erect kallo ya cije lips shide he won't forced her yasamu kwanciya daita that's not the right way da namiji zai amshi hakkinshi gun mace yana da kyau itama tanason abun not by forced hakan bazai kawo ko pleasure ba ya tashi ya wuce dakinsa ya shiga wanka, Gab Maghreb aysha ta dawo dakinshi ta wuce direct, Ta rungumeshi tabaya tana tsananin murna ya medota gabansa yana kallonta tundaga sama harkasa yace"my angel u luk so ravishing i m missing u" Aysha ta kalli jikinta ta kalleshi tana karamin murmushi idanunshi kawai data kalla tagane yana cikin desire amma bawani kyau tare daita dukta gaji sosai, Ya cigaba da kallonta yakai fuskarsa a tata yana kissing dinta in sexy mood jikinta sanyaye take respond, Suna tsaye ya rabata da kayan jikinta ya cire nasa sannan suka haye bed shi kanshi yasan she's tired but kuma he want her saboda zaiyi tafiya ya jima batare daita ba, Idanunshi lumshe yake romancing dinta he wish ya bude ido yaga faseelat kwance dashi sosai yakeson kasancewa daita don ya dandani zumarta amma no chance , Bayan yagama rikitata sannan yafara sex daita a gicce yana cigaba da squeezing breast dinta sunata nishi both of them at d time da zaiyi release ya rika gurnani da kiran sunanta saboda tasting datake karawa kullum , Faseelat na sama da tajiyoshi ta tabe baki yau taji gobe taji jibi haka gata kowane time gurnani tun abun na bata mata rai sosai harta dena jin zafi ta zauna taita kuka ko bacin rai aa fatanta Allah yakaita time itada alhaji ta shayar dashi giya da madarar soyayya, Bayan yasamu natsuwa ya zare jikinsa yana fidda nishi yace"I'm sorry I know u r so tired" Tai dan murmushi tana kallon shi ya jawota jikinshi yana lumshe ido ya dora hannu akan cikin ta yace"how's my baby ?u r hungry also" Ta jinjina kai saboda muguwar yunwa da takeji dasauri ya tashi ya dauketa se toilet sukai wanka tare yadawo tana sanye da towel dagashi se short ya nufi fridge ya dauko mata milk ya mika mata, Ta tabe baki ta girgizakai abinci kawai takeso yawuce kitchen dasauri faseelat tayi girki ta rage wani a pot ya kwashe ya koma ya zauna yana bata dasauri tana amsa tana cinyewa a yunwace , Seda ta cinye tass sannan yabata ruwa tasha sannan ya tafi masjid, Bayan ishai yayomusu take away sunci suna dakinshi taga yafara shirya kaya a trolley Ta kalleshi tace"Yaya wannan fa?" Ya kalleta da tausayi in cool yace"zantafi seminar gobe " Ta fiddo ido da shagwaba tace"yaushe zaka dawo?" Yace"3wks bayawa" Ta zaro ido zatasa yace kwana biyu ko ukku amma har sati ukku gabanta yayi mummunan faduwa ga kewarshi ga tsoron barinta da faseelat hawaye suka fara wanke mata fuska, Yadena arranging kayan yadawo kusa daita ya zauna ya zuba mata ido, Ta cigaba da hawaye kanta kasa, Ya dora hannu kan nata in cool yace"kidena kuka princess its just 3wks fa ba months ba kiyi hakuri" Ta kalleshi tana hawaye murya dishe tace"Yaya a single night without u is likely a thousands to me inasonka Yaya plss karka tafi kabarni" Ya na kallon idanunta tamkar ya tafi daita shima dole yayi kewarta yafara sharemata hawaye yana cewa "kiyi hakuri princess kina zuwa school bazaiyu mutafi ba bayan haka nima inason mutafi tare inason kasancewa dake at all time kidena zubarmin da hawayenki plss but in kinaso kiga nawa to" Tai shiru tana jan majina tace"kamedani gun mommy" Yana tausayinta ya girgizakai yace"noo kiyi hakuri ki zauna anan mommy will always come to check on u " Tai shiru bata kara cewa komai ba, Ya jawota ya rungume jikinshi yana tapping dinta kamar small baby hartayi bacci ya lallaba ya kwantar daita sannan ya cigaba da shiri zuciyarshi cunkuss tunani, Bayan yagama sannan ya kwanta tun asuba ya tashi ya fara shiri cos jirgin safe zaibi aysha nata bacci cikin bacci taji motsinshi tafarka , Yana gaban dressing mirror yana kimtsawa gabanta na faduwa ta tashi ta shige toilet tayo wanka tazo tayi salla jikinta sanyaye taje kitchen tai toasting bread da tea ta dawo dashi dakin time yadawo daga masallaci sukai breakfast tanata tsakura se kallonta yake shima yana dauriya bawanda yayi na kirki, Bayan sungama ta jawo trolley yana rike da jikka suka fito ya kalli sama ya kalleta ta kalleshi tai gaba, Jikinshi sanyaye ya nufi saman, faseelat nata baccinta taji ana knocking tasan zai tafiya ta bude ido tana yamutsar fuska maybe zai kara bata sallahun kula da aysha ne gwara taje ta rage zafi, Tatashi taje ta bude idanunta na ganin biji_biji saboda bacci, Tana budewa kamshinta ya gauraye wurin doguwar rigar bacci ce jikinta tabi duk wani shape na jikinta ya bude ido sosai yana kallonta tundaga sama har kasa, Itama shi take kallo yana cikin shirinshi na tafiya, Seda akadau minutes ko kyaftawa baiba sannan ya lumshe ido ya bude in cool yace"queen I'm going" Ta dan ya mutsa fuska kamar bataso tace"Allah yasa adawo lpy" Yayi shiru yana tsaye yana cigaba da kallonta koda zuciyarshi na kwadaitamai cewa she will change she will definitely change amma yakan karyata hakan saboda lamarinta basauki, Is this the way da zatayi masa bankwana ?is this the right way?at least ta nuna concern that she's unhappy and worried about tafiyarshi and is good tabashi goodbye hug and kiss ko da bazai samu rakiya har mota ba, What he's feeling is like to give her tight hug and a very lightly kiss but zuciyarshi cike take da tsoron kalamanta tana tsaye tana cigaba da kallonshi in cool yace"bye" Tai shirunta tanata kallonshi sosai seda yakara kallonta ya juya ya kama hanya tana tsaye yana cikin tafiya ya juyo ya kara kallonta tana tsaye still sannan ya juya ya tafi , Faseelat na tsaye ta rasa me zatai masa ta dansa shi farinciki batare da sun hada jiki ba haryatafi, Aysha na tsaye zuciyarta ta fara zafi ganin ya jima sosai ya kamata tundazu ya fito, Ya fito fuskarshi bawalwala ko kadan bataji zafin haka ba its better da ya fito cikin farinciki, Ta kakaro murmushi tace" ur late ko?" Yayi murmushi yace"let's go"suka shiga mota ya kaita school sannan ya nufi airport kafin jirginsu ya tashi his new driver yazo ya amshi mota ya nufi gidan . [1/20, 4:29 PM] SHALELE😍: 63 Yana cikin jirgi tunani ne sosai a heart dinshi yana tuno time din baya murya kawai da faseelat ke mishi mgna daban take domin tanayinta in a soft way cike da soyayya amma yanzu gatsau_gatsau kamar ba mijinta ba dama zai iya sakinta daya rabu daita kamar yadda ta bukata amma baze iya ba tun can baya yanasonta yana kaunarta da shaawarta amma ba kamar yanzu ba da shaawar ta tai masa yawa kowane time yana hangen zatafi aysha test zefi jindadi agunta sabida so much abubuwa data tara fiye da aysha din, Faseelat ko komawa tai ta kwanta se kuma tafara tunaninshi yadan bata tausayi kadan yadda taga yanata waiwaye it seem kamar yanason wani abu tuno aysha da tayi yasa tai tsoki tace"yanason bani amanarta ne"da wannan thought din ta tsaya tatashi ta shiga toilet, Aysha na school amma fiye da rabin hankalinta yana kan mijinta bayan awoyi ta kira wayarshi time harsun zauna suna cikin meeting kiranta ke shigowa wayar na vibrate dole ya hakura duk hankalin aysha ya tashi bayan mintuna yaji baya fahimtar komi da sukeyi yace"excuse me"ya tashi ya fita ya kira no dinta Da ya mayar " farin cikina" Aysha naganin kiran wani sanyi ya mamayeta ta dauka in cool tace"Yaya kaisa lpy?" Yace"lpy lau princess how r u and my blood?" Ta lumshe ido tanajin dadi sosai duk inta tuna da jininshi a cikinta farin ciki na lullubeta sosai, Tai cool smiling tace"duk muna lpy" Ya sauke numfashi yace"ki kulamin da kanki" Tace"to Yaya ina kewarka sosai" Yayi murmushin jindadi yace"tnx I love u bye"yakashe kiran, Aysha tabi wayar da kallo just like ta lunkumata baki ta hadiye saboda dadin maganarshi da taji tanata murmushi ta meda wayar jikka suka shiga lecture, Bayan yakashe wayar yana kallon wayar ya tuna faseelat kamar ya kirata seya fasa itace ya dace ta kirashi taji ya isa lpy ze jira harta kira in kuma she don't care about him shi zai kira yaji lpyarta, Faseelat na gida abinta tana da free time sosai iyakarta kula da part dinta bayanshi bata komai sosai zaman ya gundureta wata zuciyar na cewa ta kirashi wata kuma na hanata saboda karya jidadi yace she care for him seta fasa kiran nasa, Kafin aysha ta dawo daga school tai masa kira biyu time da 6 tayi driver ya daukota itako tana ganin motar fahad tagane suka yogida, Jikinta sanyaye ta nufi ciki fatan ta faseelat na part dinta tana shiga ta sameta zaune tana kallo, Jin shigowarta yasa faseelat dan juyawa , Aysha na niyyar shiga part dinta tace"anty inawuni?" Faseelat taja dogon tsoki sosai ta tsani aysha ta rabata da masoyinta mafarkinta, Aysha ta shige part dinta tai kwance kan bed zuciyarta na zafi ko two minutes baaiba kiran fahad ya shigo ta dauka takara a kunne tai shiru, In cool da joke yace "maman twins ...kindawo gida?" Hakan ya sanyaya mata rai she wish so tasamu yan biyu masu kama dashi hakan yasa ta manta damuwarta tace"yanzu nadawo I'm hungry zanyi girki naci I will call u back" Yace"sorry kirika cin abinci a school plss" Tace"I can't banason ci" Yace"plss for my baby kar yunwa ta kamashi" Tace"I will try "tana murmushi, Yace" rest bari na kira akawomiki abincin" Tace"noo indomie nakeso just 5minutes ma is enough nagode sosai " Yayi murmushi yace"OK as u wish" Tace"bye missed u"takashe kiran ta tashi ta rage kaya ta nufi kitchen, Faseelat tabi cikinta da kallo tanajin mugun haushi harya fara fitowa tai tsoki ta tashi ta koma sama, Wanshekare tana dawowa school ba jimawa Sega mommy gidan tana murna taje ta rungumeta, Mommy na shafar kanta tace"daughter ya kk?" Tace"lpy lau mommy inata so naganki" Mommy tai dariya tace"to gani " Sukai murmushi mommy ta kalli falon bakowa tace"ina faseelat? " Aysha tace"tana sama" in cool Mommy tace"ok ga tsaraba na kawomiki "ta mika mata kula da Leda, Aysha ta amsa ta dago tace" nagode sosai mommy " Dedenan faseelat ta fito ganinsu tsaye haryanzu ta fara murmushin dole ta sauko ta isa falon tana faraa tace"sannu da zuwa mommy " Mommy na murmushi tace"yawwa ya kk ya gida? " Faseelat tace"lpy lau" kanta sunkuye, Mommy ta isa ta zauna ta kalli aysha tace"ki shirya muje doctor ta dubaminke naga cikinnan yafara girma sosai tunyanzu " Aysha tai murmushi ta nufi part dinta da ledojin da kula, Falon yayi shiru wani abune tokare a makoshin faseelat batasaniba ko kishine ko miye amma sosai maganar mommy ta bata mata rai, Zuwa can aysha ta fito mommy ta jawota jikinta suka juya zasu tafi tace"faseelat natafi ko " Faseelat ta mike tace"Allah yakiyaye Ku gaida gida "tana yake Suna tafiya ta koma ta zauna ta kurawa cikinta ido tana tunani da yawa zuciyarta tagama bata daita keda cikin nan aysha batada shi da mommy bazatai farinciki ba amma yanzu dadi sosai, Tana cikin wannan tunanin kiran fahad ya shigo ya riga yagama gane faseelat bata damu da rayuwarshi ba sam hakanan ya kira badon ranshi yayi dadi ba , Kiran na shigowa tai rejecting ranta na suya sosai yana bata haushi da ita yafara tarawa aida yanzu cikin na jikinta amma ya zabi aysha, Hakan ya tadamishi hankali yakara konamai zuciya ya rike wayar yanata kallonta miye ribar faseelat datake wulakantasa haka ?ta riga tasan bawani dalili da zesa ya saketa, Se dare mommy ta dawo da aysha tanata farinciki domin doctor tafada mata twins ne tayi shiru bata fadawa aysha da fahad ba tanaso tai surprising dinsa inya dawo, Aisha tashige dakinta tafara cin kayan da mommy takawo mata, Wanshekare iyayen aysha sukai mata surprise na bazata suka kawomata ziyara taita murmushi da murnar ganin abbunta da ummarta da yanuwanta gidan mommy wasu suka kwana bayan sun cikata da abun arziki, yayinda abbu na wani babban gidan baki da cikin aminansa suka tarbeshi wanshekare suka koma aysha taki koda hawaye sunyi farinciki sosai da samunta lpy se bayan tafiyarsu tai kuka ta hakura, Bayan wks Bangaren Jamila ma she's pregnant amma batasani ba yau da daddare tana kwance Khalil ya shigo baice mata komi ba ya iso gefen gadon yafara tube kaya, Tatashi tana kallonshi tace" Khalil lpy?" Fuskarshi daure yace"lpyar kenan hakkina nazo in amsa " Ta kureshi da kallo batajin dadinsa kokadan yanzu ko romance bayayi yana zuwa zai hayeta yafara, Yau dinnan ba karamar wahala su Mimi suka bata ba kokadan bata shaawar wani abu makamancin sex, Fuskarta turbine tace"bacci nakeji ni" Ya karasa cire kayan yace"kiyi baccinki mana"tunda dama bawani respond take ba, Ya haye gadon yafara kokarin zame mata Riga, Tace"Khalil dan Allah kabari se gobe nagaji sosai"tana kareshi Idanunshi jawur yace"aikin me kkmin da kk fadin kingaji ?kinje kingama yawan tsiyarki seki bari nayi abinda zanyi na tafi" Ya zare rigar yafara kokarin bude kafafunta , Ta matse kafafu tace"wlh ban iyawa nace ka kyaleni Khalil dolene" Khalil ya wage kafafun da tsiya ya kurda ba romance bakomai amma she's wet sosai yake jindadinta amma dazaran ya gama release shikenan kuma, Bayan 10minutes ya sauka ya sa short dinshi yajuya zai fita, Jamila na yamutsar fuska zuciyarta na tashi tace"azzalumi haka ake sex kamar tumakai" Kalmar tumakai ta tabashi komai baice mata ba ya juya ya fita wacce duk waazin duniya da zaa mata bataji to wane dan Adam zataji maganarsa yariga yasan komi abinda baisan dashi ba shine lesbianism da takeyi kokadan fararen mata sundena burgesa ko bashi shaawa sometimes in yaga wata cikin hijab da nikab ko baka da hijab sukan burgesa su bashi shaawa yaji dama matarshi ,amma jameela ba hijab gyalen ma in taso rolling zatai ko tadorashi a kafada ma in wasu sunyi aure suna dan kimtsuwa ko yane itako kara tabarbarewa abun yake sisinshi bata nema amma sede ya ganta da wancan abun da wancan sometimes seyaso sakinta hjy ke bashi hakuri wani lokaci zuciyarshi tabashi ko zata gyaru gaba samm yakasa tunkarar kowa da maganar bayan hjy bawanda yasani se Wanda yagani da idonsa abokansa ko sunsha fadamai sun hadu da Jameela sede yayi shiru harwasu sun fahimta, Yana fita Jamila ta mike zaune tana murguda baki tace"mugu kawai jarababbe" Kyamar sex din takeji sosai kuma batajin hakan a les miyau yafara cika mata baki ta tashi dasauri ta nufi toilet tun kafin takai amai ya cika mata baki ta dingi kwara amai da duk abinda ke cikinta ya fita cikinta yayi wani irin juyi ta dafeshi tana meda numfashi, Kadan ta laluba cikin taji tudun abu aciki she's surprise tai saurin lalubawa taji ko kullutunne ta rike wurin tai still tana zaro ido gabanta na faduwa inta haihu yanzu aita bani shikenan kuma zata fara tsufa, Bayan second taji wurin na motsi kuwa kirjinta ya fadi ta dafe kirji tace"nashiga ukku na jameela" Ko kuskure baki batai ba tafi ta falo dasauri tana rikice ta kira Mimi, Mimi ta dauka tana cikin magagin bacci tace"yaakai sweety?" Jameela tace"nashiga ukku na Khalil yamin ciki momcy" Mimi ta wartsake da daga murya tace"ci....?" Jameela tace "nikam nashiga ukku mommy wlh harya fara motsi" Mimi taja ashar "kutumar uba amma wlh jameela kin zama shashashar banza ciki yashiga har yafara motsi bakisan dashi ba duk ina drugs dana ke baki?" Jameela se hawaye sosai batason haihuwar tace"ina amfani dasu ai kema ai kinlura dashine? nide dan Allah mommy kitemakamin wlh banason haihuwa ko zan haihu bada Khalil ba dan Allah"tana kuka Mimi taja tsoki ranta bace tace"yimun shiru karkisamin ciwon kai gobe muhadu bakin AS ANTENATAL CARE da safe karfe takwas" Jameela tace"to"tana sharar hawaye, Gaban Mimi nata faduwa ta rage murya tace"ki kwanta ki huta goben zaa cireshi lpy lau ba gargada cikin kasa da minti 15 saura kuma ki sake sakaci sabida wlh da kina anfani da drugs dinnan da bazai shiga ba" Jameela tai shiru komin rantsuwarta Mimi bazata yarda ba, Mimi takashe kiran ta koma ta kwanta tana jin haushin jameelar sekace karamar yarinya har se da yakai da girma zata gane, Jameela tai kwance tanata tunani batasan time da bacci ya kwasheta ba, Tunda asuba ta farka tafara shirin tafiya tagama shiri tun kafin 7 , Ta fito Khalil ya fito daga kitchen yagama breakfast zeje Yayi wanka yana ganinta dukda batakoyi makeup ba but yanason sex daita dasauri takama hanya zata tafi yayi saurin binta ya sungumota tafara surutai "wai miye haka Khalil wlh banason iskanci ina ruwanka dani dan Allah ajiyeni" Har kan kujera ya ajiyeta surutanta ko a jikinshi ya fara dage mata sket ta fara dukanshi "banason iskanci Khalil da Allah kabari" Ko a jikinshi ya tale ta ya fiddo joystick dinsa yafara ninkaya cikin HQ dinta jiyake she's getting more tasty tana ta kokarin kwacewa amma takasa ya nata nishi da sambatu yayi release yana meda numfashi ya meda joystick dinsa ya juyawarshi, Ta tashi dasauri ta riko short dinshi tana hawaye tana masifa tace"wlh billahi baka isaba khalil kayi kadan kamedani akuya na rantse da Allah seka sakeni niba jakka bace ba" Khalil yayi karamar dariya yace"sakeni jameela " Tace"bazan sakiba azzalumi dan akuya Allah yaisa zaluncin da kakemin" Ranshi badadi Yace"naji sakeni" Tace"bazan saki ba kabani paper ta kawai" Ya kama hannunta ya matse tai saurin sakinshi tana kuka tana kallon hannun yayi tafiyarshi dakinshi , Taita luliya hannun tana sharar hawaye ta fita , Karfe 8 Mimi na bakin asibitin tanata jiran jameela har 20minutes tana niyyar tafiya Sega jameelar idanun ta jawur, Mimi ta kalleta tace " kuka kika zauna kikai tayi ne ko ?bakiyi bacci ba bayan nace ki kwantar da hankalin ki " Jameela ta matse lips tace"harna shirya zan fito Khalil ya danneni da tsiya yayi sex " Momcy tace"balai fyade yayi miki zakice kinga wlh duk time daya kara yimiki haka kitafi gida inyaso seya sakeki haka kawai " Jameela tace"nace ya sakeni yaki ni wlh nagaji" Mimi tace"to dama tunda yana jindadin abun ai bake ba saki seya gama kwakureki tukun duk bake bace ba kina zamanki lpy waike aure hmmm ni zomushiga we're late ma"ta jawota jikinta suka nufi ciki very small asibity ce sukabi wata hanya segasu wani daki mata kusan biyar jere duk yawancinsu crista se dayace Hausa sunata jira, suka zauna jiran likita cos Mimi bazata jira layiba zata kara masa suyi subar wurin, Can Sega likitan Christian ne ya fito da hand glove duk jini ya nata zufa ya tsaya gaban wata yare hankalinshi tashe yace"follow me" Budurwar tabi bayanshi dasauri hankalinta tashe , Ta na shiga tai tozali da friend dinta data rako sheme kan bed ta mutu, Ta buga tsuwwa a kidime tai wurinta tana kiran " Jesusoooooo Mary Mary don't go and leave me alone !!!"tana cigaba da tsuwwa "Jesus come formy rescue ooo !!!" "Doctor !!!!doctor plsss don't tell me my friend is died!!!!" Tunda tai tsuwwa su jameela sukai wuff suka mike tsaye suna raba ido zuciyoyinsu na faduwa jin ana kiran Jesus da died yasa sukai waje hannunsu cikin na juna jikinsu na rawa, Seda suka fita Mimi ta fara babbakar dariya tace"kur'an seda hanjina suka juya karki damu nasan inda zamu nan dinma lpy lau suke aiki maybe yau basu fito a saa ba akwai wani likita mutafi gidanshi yayi yagama ki koma gida " Jameela haryanzu zuciyarta harbawa take ganin jinin kadai ya razanata bare ihunnan irin nasu se wanda ya tabaji, Jikinta sanyaye tace"momcy idan na mutu fa?" Mimi ta kalleta tace"bawata mutuwa lpy lau zaki fito" Jameela tace"nide aa momcy inajin tsoro ni I'm not ready to die inason rayuwa ta " Mimi tai shiru in cool tace"yanzu ya zaai?" Jameela tace"I prefer na haihu danai loosing life dina" Mimi tace"haihuwar ma ai mutuwa ake" Jameela tace"Nide nafasa " Momcy tace"to shikenan mommy jameela Allah ya raba lpy musha suna" Jameela tai mata wani kallo Mimi tai dariyar rainin wayo tace"sorry ai very soon zaa fara ce miki mommy" Jameela tai shiru Ina dalili mutuwa yanzu tuntana yar 18 dinta, Mimi tai dariya tace"shiga mota mutafi in ajiye ki nawuce school tunda kintsorata"kuma itadinma tsoronne fal ranta Suna isa jameela ta fita tashiga gida itako ta nufi school tana kagare tabawa amisha labari, Jameela nashiga gida ta baje falo ta fara rusa kuka bayan ta dora duk hannuwa akai daga baya tai sheme ta cigaba, Ta jima tanayi sannan Khalil yashigo gidan samunta haka ya girgizashi dasauri ya karasa wurinta ya tallabota jikinshi, jikinshi na rawa yana"lpy jameela miya sameki minene?tashi mutafi asibity" Idanunta jawur tace"mugu azzalumi ka cuceni Khalil kamin ciki Allah yaisa na wlh banyafeba" Jikin Khalil yayi mugun sanyi ya matse lips zuciyarshi na tsananta ciwo yana kallonta tana cigaba da kuka bakinshi na rawa yace"ci..ki?" Tace"Allah yaisa"cikin kuka, Ya karasa zamewa yayi zaune kanshi na juyawa zuciyarshi na zafi ya kurawa cikinta kallo ciki? ajikin jameela?me zata haifamasa? se hawaye zarrr yana tausayin abinda ke cikinta, Tana jikinshi ta cigaba da kuka shima yanata hawaye bawai cikin ke bayaso ba irin rayuwar da jininshi zaiyi maybe tunyana ciki takasheshi da kayan maye cough syrup sigari da kwayoyi . [1/22, 9:14 PM] SHALELE😍: 64 Ta tashi ta shige daki dasauri ta bude lokar ajiyarta ta dauko kwalbar cough syrup dinta ta daga ta shanye tana meda numfashi ta kunna sigari takoma kan bed ta zauna tana sha tana fidda hiyakin tana lumshe ido, Khalil na zaune jikinsa duk ya mutu yana tunanin rayuwar gaba yadda zata kasance, Ranshi cunkushe ya tashi ya bita dakin yana shiga hiyaki da warin sigari sun cika dakin zuciyarshi na bugawa dasauri ya isa gabanta ya amshe sigarin ya taketa da kafa yana matse face dinsa, Jameela ta kalleshi idanunta jawur tace"banason haka banaso" Ranshi na suya ya zauna gefenta yana kallonta yace"jameela ki tausayawa abinda ke cikinki mana kidena shaye_shayennan saboda karya taba lpyarsa" Tai banzar dariya tana lumshe idanu tace"ina ruwana banason komai ke cikina bana son Wanda yayisa ya lalacemana ni ina ruwana" Hawaye masu zafi suka zubomasa yace"naji jameela bakyasona amma dan Allah ina rokonki kiso abinda ke cikinki kibarshi ya fito duniya cikin koshin lpy " Taja tsoki tace"dama zai zube dana huta"ta tashi ta bude lokar ta dauko wata kwalbar Khalil na binta da kallo ta murda murfin ta daga kwalbar zata sha, Cikin hanzari Khalil ya buge kwalbar tafadi tafashe ranshi bace yace"ke karkiga ina lallabaki na rantse da Allah idan wani abu ya samu cikinnan wlh sena nunamiki waye Khalil se kin dandana gudarki" Jameela tai tsaye tana kallonshi ranta bace tace"aini kariga kacuceni kagama da rayuwata" Yace"eh an cucekin keharni zaki fadawa na cuceki ?kina yariska sauran titi" Ran jameela bace take kallonshi itafa bata yarda ita yariska bace tana hawaye tace"ni ba yariska bace Kaine katon dan iska da kaimin ciki ka lalatamin yarintata"ta juya zata dauko wata kwalbar, dasauri Khalil ya fiddo lokar gabadaya ya nufi waje jameela tabishi da kallo ranta bace "Khalil ka medomin kayana tunda bada kudinka na siya ba" Khalil na zuwa bayan gidan ya daga lokar sama ya saddota duk sukayo kasa suka farfashe ranshi na suya ya koma ciki ya dauki hammer yaje bakin kofarta tana zaune kan seat ta mirror sede taji kwam_kwam yana gaggabe kubar dakinta seda ya gaggabeta sannan ya koma ta toilet ya gaggabeta itama yana huci yace"kicigaba da kawo kayan maye nikuma zan cigaba da zubar dasu kuma daga yau ko kinaso kobakiso anan zanrika kwana ke daga yau komai nawa zai dawo nan inga tsiya " Ta nata hawaye tafashe da kuka ta haye bed tai rubda ciki tanayi tana mulmula kamar cikin ranshi ya dawo ya zauna ya jawota in cool yana cewa "jameela stop it plss dan Allah kimin wannan alfarmar kibari ki haihu idan bakison zama dani zan sawwakemiki" Ta janye tana kuka tace" ka sakeni yanzunnan na tsaneka banason zama da kai macuci" Ya girgizakai yana tuno time da suke soyayya tana kiranshi my Khalil ko my love and sososo, jikinshi mace ya tashi yabar dakin , Jameela ta cigaba da kuka Sam bazata iya hakurin wuni guda daya ba babu zuwa duniyar sama, Tundaga ranar kullum a dakinta yake kwana hakan bai hanata shaye_shayenta ba saboda ko bata fita ba har gida ake kawomata ya kwasa ya zubar gobe adada karo wasu gabadaya rayuwar ba sauyi har gwara da da yanzu saboda sex da tsiya akeyi sannan bawata kalma medadi kowani abu kamar can baya , Aliyu duk yayi baki ya rame tunda ya samu sauki kullum azumi mama ta zubamai ido iyakarta addua domin lamarin yawuce tunaninta a tsorace take da nema mishi wani auren dukda tasan da wuya ma ya samu shi kuwa Aliyu kullum sakeena ce a ranshi gani yake ko digon soyayya bai nunamata ba tasha wuyarshi ne kawai ta mutu auren ya fita a ranshi kwata_kwata yanajin tsoron sake illata wata, duk da hankali bai kwanta ba haryanzu but sometimes yanajin desire hakanan yake hakuri matakin daya dauka shine azumi barin zama wuri daya da kuma cire abun a ranshi wannan ya temaka masa sosai, Gidan fahad rayuwar sukeyi da aysha da faseelat bamewa kowa magana kullum gidan tsit se karar TV ko in wata na waya , Aysha bata kara gane irin son da mommy ke mata ba seda fahad benen kusan duk two days setazo tayo mata kayan makulashe iri_iri ta kawomata sometimes kuma data dawo school zaa aikomata da abinci me kara lpyar jiki da ginashi kokadan batada damuwa se kewar mijinta datakeyi saboda tana bukatarshi sosai kuma tayi missing dinshi, Ita kuwa faseelat wannan abubuwan da mommy taitayi ne yasa ta kara jin rashin son zama a gidan hankalin mommy kankat yana gun aysha yadda ta lura kamar bata kula da kanta fiye da yadda takewa aysha ga zarya ga calls nata abun yana bata mamaki, Bangaren fahad tafiyar kamar karin shakuwace da aysha kullum suna kan waya yana fadamata how much he missed her yana kuma tambayar babynsa , Gobe fahad zai dawo aysha a gidan mommy ta wuni anata mata gyara, Masu gyara mommy ta kirawo suka gyarata tasha kunshi harda na gaba ya tsaru kamar inji ga Jan kunshi ya zanu sosai a kafa da hannuwanta tayi mugun kyau ga ciki daya kara haskata tai fresh , Duk da ciki mommy bata barta hakanan ba ta hada fruit da yawa tabata tasha sabida samun niima ta kuma yi mata kunun aya da dabino me karamfani duk don gyara komai yayi radam da zata medata gida harda turare tabata na musamman ne me kara dankon soyayya tsakanin maaurata sirrinsa dabanne , Ita ko faseelat bata wani dokin dawowarsa dukda tana lissafe da gobe ne cikin ranta ma tana saka kalar tata tarbar da zata mishi don takara fita ransa sosai, Tunda safe aysha ke share_share goge _goge kakkabecan yi can seda ta gyara gidan tsafff dukda bawani dattine dashi ba faseelat na zaune na kallo hankalinta kwance, sannan ta koma kitchen yi masa special abubuwa na tarbarsa tayi dambun nama tayi samosa harda su cake tayi na welcome back dinshi ta rubuta *welcome back best husband ever* tana ayyuka tana sakin murmushi yau din farincikin da takeji ta manta last tayi irinshi ta kuma San zasu raya daren suna cike da farinciki da shaukin juna, Faseelat ko ta kanta batayi ba ba abinda zaisa ta jin haushi wannan rawan kan da take tayi miji zai dawo , Fahad basu taho da wuri ba se dare jirginsu zai taso da Maghreb aysha tayi masa farfesun kayan ciki da white rice da stew se pineapple drink ga fruit salad a gefe tai setting dining tai tsaye tana kallo abubuwa gasunan birjik tasan yayanta beda cin abinci but zaiji dadi sosai in ya samu hakan zai kara gane yadda take farin cikin dawowarsa, Ta juya daki ta shiga wanka ta fito ta zauna tai wankan turaren da mommy tabata sannan tai shafe_shafe tai mugun kyau sosai ta kawo pitted gown red color ta saka duk tabi jikinta ga cikinta daya fito yakara mata kyau dan kwi_kwi dashi ta daura black dankwali ta feshe jiki da turaruka sannan ta tsaya tana kallon madubi ta saki sexy smiling tana marmara ido tace"welcome back yayana "ita kanta tabawa kanta dariya tai dariya ta juya ta kara turare dakinta da turarensu na buzaye ta sauke numfashi tagaji sosai ta dauki wayarta ta fita falo ta zauna tana ta kiranshi amma bata tafiya, Tana zaune Sega faseelat ta fito duk da ba wani dokin dawowarsa take ba tasha kwalliya ta saka atamfa orange da ratsin baki ta cunno kallabi a goshi tayi kyau sosai tanata taunar cingum ta fito ta zauna ko kallon bangaren aysha batai ba, Aysha ta dan kalleta ta dan turo baki ta yamutsa fuska bata taba ganin masifaffiya da daukar kai irinta ba ta tabe baki, Shiru fahad har 9 bai dawo ba tanata kira not available duk ta damu , Karfe goma saura yan dakiku Sega kiranshi ya shigo ta dauka dasauri tana sauke numfashi in cool tace"yaya kabani tsoro inata kira shiru" Ya saki murmushi me sauti yace"I'm sorry my princess se yanzu mukaiso very soon zakiganni" Tai murmushi me sauti tace"thank god I'm very happy kayi sauri plsss" Yayi murmushi yace "wait me kika tanadamin?" Tace"komai yayana kasan u r special inaji da kai sosai" Faseelat ta tabe baki ta bude ido tana kallonta tana jin mugun haushi, Yayinda ayshar hankalinta kacokam na kan wayar, Fahad ya saki murmushi bayan ya lumshe ido ya bude yace"nasani aysha tnx u ganinan tafe " Tace "Allah ya kawomin kai lpy" tana dafe da wayar, Yayi murmushi me sauti ya kashe kiran yana kagare yasata idonsa suna cikin motor shida driver suna hanyar zuwa gidan, Aysha ta lumshe ido ta rungume wayar she can't wait taganshi shes very eager, Marwan ne yasha ya bugu sosai memakon ya nufi gida ya nufo gidan fahad megadi ko ya wangame masa gate ya shigo ya fito a motar yana buge yana layi ya nufi kofa yafara kokarin budewa, Da gama waya aysha taji ana kokarin bude kofa zuciyarta seda tabuga saboda dadi ta mike tana kallon kofar maybe dama yana cikin gidan ya kirata ta nufi kofar da gudunta tana matukar murna, Faseelat ta meda hankalinta kan kofar tana kallon aysha, Dasauri aysha ta bude kofar jikinta na rawa hannunta bude don yiwa fahad welcome hugging marwan ya fado kanta suka zube kasa seda kugun aysha ya amsa marwan na kanta ya kureta da jajayen idanunshi yana kallonta, Faseelat ta zaro ido tana kallon wurin ganinnsa ba fahad ba, Aysha na ganinshi zuciyarta ta yanke tafadi tafara kokarin tureshi tana hawaye can dama mugun tsoronsa takeji bare yanzu, Marwan kau yana samanta tunda jikinsu ya hadu yaji wani shock ga kamshin turarenta me rikitarwa yana cigaba da mata kallon shaawa joystick dinsa na harbawa yasa hannu ya kwashe kitson daya rufe mata ido daya, jin hannunshi jikinta da erection hankalin aysha yakara tashi luu kanta yayi kasa ta some , Faseelat tafashe da dariya tana rumtse ido tana budewa tana rufe baki tana dariya, Marwan yakai hancinsa wuyanta yana shakar kamshinta yafara kai mata kisses yayo kasa yana kaiwa breast dinta dake cikin riga kissing yana murzasu, Faseelat nata gaggabar dariyarta tana fatan shigowar fahad time din but in her mind inde baishigo ba taga kuma marwan na niyyar yi mata naked zata janyeshi, Marwan na cigaba da yiwa breast dinta kiss yana mulmula yana cikin maye da alamu sun tafi dashi, Dedenan su fahad suka shigo gidan motar na tsayawa ya fito beko dauki jaka ba yana kagare daganin aysha seyaga motar marwan yadanyi tsaye yana kallonta to meyazo yi da dare? Bekai komiba yayi tsoki ya nufi ciki yana farinciki, Yana karasowa bakin kofa ya ganta hangame ga marwan kan aysha yana squeezing da kissing dinta, Zuciyarshi tai mummunan bugawa tana cigaba da bugawa dasauri jijiyoyin kanshi duk sun fito yana cije lips jikinshi na mazari dasauri yakarasa ciki yanajin mugun tsanar marwan ya kwashesa da hannu daya ya makashi a bango kan marwan ya bugi bango ya fado kasa some, Jikin fahad na rawa yana kallon aysha ya rufe idonsa da hannu daya hawaye masu zafi suka fara tsatstsafo masa zuciyarshi na zafi kamar wuta duk ya rasa kuzarinsa ya zube kasa ya fashe da kuka me taba zuciya daban tausayi yanajin balain kishi, Faseelat tunda ya shigo takara volume din dariyarta tana babbakawa tana kwantar da kai jikin seat tana dagowa yadda yashigo rikice ya mugun bata dariya bawai tausayi ba kukansa kanshi bai bata tausayi ba se dariyarta take , Sam fahad besan daita falon ba baiji ko dariyarta ba yana rufe da fuska yana kuka kunnesa ya jiyo dariyar faseelat , Be yadda ba don baya cikin natsuwarsa ya cire hannuwa daga fuska idanunshi na cigaba da zubarda hawaye masu zafin gaske ya saukesu kan faseelat tana zaune tana kwasar dariyarta, Wani mugun tsanarta ya darsu a zuciyarsa yakara fasa kuka ya rufe fuska yana girgizakai , Faseelat ta rage dariyar lokaci daya ta gumtse tana kallonshi amma bataji tausayinsa ba tatashi ta nufi fridge ta dauko ruwa ta nufosu fuskarta daure, Tana zuwa ta tsaya gaban aysha tafara bude robar , Fahad yayi saurin cire hannu idanunshi jawur suna cigaba da zuba yana binta da kallon tsana bakinshi na rawa yace"karki mata komi kibar wurinnan"yanajin kamar yayita kwallo daita gabanta zaa ketawa matarshi haddi amma tana dariya tana jindadi, Faseelat tai tsaye tana kallonshi se kuma ta karasa budewa ya jawo aysha dake sume ya rungume jikinshi yana hawaye yace "bata bukatar temakonki faseelat gabanki zaaiwa aysha haka kina jindadi faseelat baki da imani kokadan" Faseelat ta tabe baki tana kallonshi gani takeyi baiji kaso daya nabakinciki da takeji ba duk time da yake tare da aysha, Yana kuka zuciyarshi na zafi yace"kitafi gida na sakeki" Faseelat ta kara tabe baki bataji dadi ko rashinsa ba dan sakin ta nufeshi da niyyar janye aysha ganin haryanzu jikinshi na rawa baya cikin hayyacinsa, Ya kara kankame aysha jikinsa, Faseelat tace"koda ka sakeni kabari na temaka mata wlh ni I'm not selfish ina da niyyar temaka mata koda bakanan bawai saboda kai zanyi ba" Yana jefamata kallon tsana yace"u r not human being marar imani I hate u so badly kibarmin gidana banason kara ganinki a rayuwata" Tana kallonshi hawaye suka zubomata tace"nasani ka tsaneni fahad shiyasa ka iyayin kwana ukku kana cikin gidannan baka lekani kaga lpyata ba shiyasa ka fifita aysha a kaina" Tana hawayen ta saki murmushi tace"its unbearable pain ko?kasamu beloved wife dinka ana squeezing dinta "ta matse lips ta kalli sama tana shanye hawaye tace" bai kai yadda nakeji ba duk lokacin da kake tare daita nabari ne kazo ka dandana ciwon kaji yadda yake sannan look at urself haryanzu kana cikin shock jikinka na shivering " Hawaye sunki dena zubamasa ga abinda ya tarar ga tarin bakincikin faseelat wai wannan incident din zata kwatanta da kishi kanensa akan matarsa amma tana zaune tana kallo tana jiran yazo yagani yaji ciwo maganganunta na kara sa masa tsanarta yace "madwoman" Ranta bace tace"ka kirani da komenene I don't care kuma naji dadin abinda ya faru duk time dana tuna wulakanci da kakemin kaima zaka tuno wannan ranar " Ta cije lips tace"ka sakeni ko? Zan tafi kamar yadda ka bukata minti biyar bazan kara cikin gidanka ba amma nadena tsanarka nadena jin haushin kowa ina maku fatan alheri da karin dankon soyayya"tana gama fada ta saki ruwan hannunta ta juya sama , Kan fahad na kasa ya cigaba da hawaye tabbas wasu mata mahaukatane don ya sheda haka a wurin faseelat, Faseelat ta wuce sama dasauri seda ta shiga daki ta kalli agogo taga 10:30pm ta dauko gyale da key din motarta ta dawo falo ta dauki wayarta tazo ta gittasu ta fita ta shiga mota ta nufi gida Yana cigaba da kuka aysha na jikinshi ya Ciro waya ya kira mommy , Suna rungume da daddy harsun kwanta kiran ya shigo suka kalli wayar ta zare jikinta ta dauka ganin fahad yasata yin murmushi ta dauka muryarshi na rawa yana kuka yace"mommy kizo dan Allah I need ur help" Tunda mommy taji muryarshi zuciyarta ke bugawa jin yana kuka yana kiran temako bakinta na rawa idanunta jawur tace"fahad... Fahad meyafaru kana ina?" Yakara fashewa da kuka yace "mommy kizo gida plssss" ya cigaba da kuka, Mommy ta saki wayar jikinta na rawa tana hawaye tana fadin "innalillahi wainna ilaihi rajiun!!? "tatashi, Daddy ma zuciyarshi na harbawa yace" meyasameshi ne?" Tana hawaye da girgizakai tace"bansaniba amma lalle akwai babban abinda ke faruwa" Ta zari hijab ta dora kan sleeping dress dinta ta nufi kofa dasauri , Jikin daddy duk ya mutu zuciyarshi cunkushe ya tashi dasauri yasa riga ya biyo bayanta. [1/22, 10:02 PM] SHALELE😍: 65 Yana fita harta shiga mota tana firgice dasauri yaje bakin motar ya leka yace"ki dawo gefe plss bazaki iya driving ba" Ta kalleshi tana zubda hawaye ta fito dasauri ta koma gefe a kagare take taga meke faruwa gidan fahad , Daddy ya shiga motar ya fara driving dasauri gateman ya bude musu yana fita yakara kugawa motar wuta, Mommy ko dafe kanta dake ciwo tayi ta lumshe ido zuciyarta na harbawa sosai , 11 saura faseelat ta isa gida tana zuwa takashe motar ta nufi kofa memakon ta jita rufe tajita bude ta tura ta shiga da sallama ta nufi dakin Ummi direct , Su Ummi sunata labari da ya omer yaki tafiya sugama wannan su jawo wancan faseelat tashigo dakin da sallama, Ya omer na gefen kujerar da Ummi ke zaune kanshi jikin seat yayi saurin tashi zaune yana kallon faseelat, Ummi ma ido waje take kallonta, Tai tsaye kanta kasa tana rike da key din motarta, Ya omer yace"ke me kikazoyi cikin darennan?" Ta dago ta kalleshi ta dan kalli Ummi da gabanta keta harbawa tai shiru, Ya omer yace"ba tambayarki nake ba?"a tsawace, Tana in_ina tace"ya sakeni" Ummi ta dau salati "lailahaillallah muhammadurrasulillah (S.A.W)"ta rike haba da hannunta , Ya omer na jefa mata banzan kallo ya jawo hula ya saka tare da cewa" karya kike wlh mutafi gidan ko sakinki yayi yau zaki koma" Faseelat tai saurin dagowa ta kalleshi tana turo baki, Ummi tace"aa omer dakata ke mi kk masa ne?" Faseelat tace"ni ban masa komi ba" Omer yace"Ummi karya take wlh fahad bazai taba sakinta batare da laifi ba ta wuce mutafi tabashi hakuri" Ummi tace "a,a tunda dare yayi kabarta ta kwana har gobe sekaje kasameshi kaji abinda tayi tunda kaji tace bakomi to batada gaskiya " Faseelat tai saurin kallon Ummi idonta cike da hawaye ita bata ganin laifinta kokadan tadesan fahad dama yadena sonta, Omer na binta da harara tamkar ya zaneta ya tashi tsaye ya kalli Ummi yace"seda safe "ya juya ya fita yana kara bankawa faseelat banzan kallo, Yana fita Ummi dake cigaba da kallon faseelat tace" zonan"a hankali, Faseelat na tafiya kamar wacce kwai ya fashe mata taje ta zauna kasan kujerar da Ummi ke kai, Ummi tace"faseelat kin kyauta kenan duka aurenki wata hudu da satika amma kin kasoshi minene kikayi da zaisa mijinki sakinki faseelat? " Hawaye na zubarwa faseelat tace"Ummi wlh yadena sonane kawai matarshi kadai yakeso" Ummi tace"amma kinsan ba sadaka akabashi keba da baya sonki dabai aureki ba kin riga kinsan kome kikayi masa ni sede ince Allah ya kyauta kuma gobe omer zaije yaji komi" Ummi ta tashi ta nufi bedroom, Faseelat tana hawaye tai shiru to mezece ta masa?cewa zaiyi tana gani kannensa ya shigo zaiwa matarsa rape kome? Ta tabe baki ta tashi ta nufi dakinta ta haye gado tai kwanciyarta, Ummi ma kwanciya tayi amma takasa bacci saboda tashin hankali, Su mommy nashiga gidan ta fito ta nufi ciki dasauri, Daddy ma ya fito yana fitowan yaga motar marwan yanata mamaki ya nufi cikin gidan, Mommy na shiga gabanta yakara yankewa ya fadi ga marwan kwance jini na dan fitowa a kanshi ga aysha sheme jikin fahad daketa kuka haryanzu fuskarshi tayi jawur, Memakon tai wurin marwan se tayi wurin aysha domin tafi santa yanzu fiye da ya'yanta, ta tafi wurin aysha dasauri tana innalillahi ta jawota jikinta tana hawaye tana dubata , Daddy ma ya shigo ganinsu haka ya girgizashi yayi wurin marwan ya dagoshi yana dubashi baya ko numfashi, Mommy na kuka ta dago ta kalli fahad daya rufe fuska yana kuka tace"meyafaru ne son meyasame su? " Fahad be iya cewa komi ba se kuka bayan tashin hankalin first night dinsu se wannan sukafi dagamai hankali a rayuwarshi, Daddy ne yayi karfin halin kiran doctor yana kidime ganin marwan nata zubar da jini, Mommy da fahad nata kuka daddy sede ya kallinan ya kalli nan yarasa mezeyi har likita ta iso , Itama likitan wurin aysha tayi saboda itace tafi bukatar temako saboda cikinta ta kamata tare da mommy suka kaita bedroom tafara dubata cikin hanzari, Mommy ta zauna gefe ta dafe kai tana cigaba da hawaye, Can zuwa aysha ta saki doguwar ajiyar zuciya se kuka idanunta kulle tana girgizakai tunaninta haryanzu marwan na kanta, Mommy tai saurin riketa tana hawaye tace"sannu daughter" Likitan kuwa tana ganin she's safe ta juya falo daddy ya meda marwan kan kujera three seater yana kwance taje dasauri tafara dubashi, Daddy na zaune gefe yana kallonsu cike da tashin hankali kanshi kulle ya rasa gane meke faruwa ,yayinda fahad na cigaba da hawaye fuskarshi rufe a inda yake tundazu, Likitar ta samu yafara numfashi ta rubuta wasu drugs da drips daddy yafita ya siyo ya dawo akadaura wa marwan sannan takoma ta daurawa aysha, Aysha nata hawaye masu zafi tana tuno yadda marwan ke kissing dinta mommy nata sharemata hawayen tanajin tausayinta sosai Drip da akasa mata ne yasa bacci ya dauketa, doctor din ganin komi yayi dede ta kalli mommy tace"Allah yabasu lpy dr"ta juya ta fita falo ta kara duba marwan tace"Allah ya sawwake idan drip din yagama shiga se a cire masa ya kula da magani sosai saboda ciwon sa " Daddy ya kalli fahad da keta hawaye zuciyarshi na zafi yace"shima yana bukatar temako kidubashi" Doctor din tace"OK bring him on" Daddy ya kamo fahad da yake kamar marar lpy ya kawoshi kan seat , Doctor din tafara dubashi shima ta daura mai drip sannan ta fita, Seda mommy taga aysha tadade da bacci sannan ta fito ta na share hawaye ta shigo main falo din taje wurin marwan ta zauna tana kallon fuskarshi ta shafi kanshi sannan ta kalli fahad dake zaune kan kujera kanshi kwance ganin drip jikinshi ta tashi takoma kujerar dake facing dinshi, Tana kallonshi da tausayi idanunta na kara kawo ruwa tace"son dan Allah meya faru ?kaina ya kulle" Fahad ya bude idanunshi dake lumshe ya kalleta ya medasu ya lumshe hawaye suka zubomai, Mommy ta koma kan hannun seat da yake kwance tana sharemai hawaye tace"son ka fadamin miyafaru plsss" Daddy na kallonshi yace"son kafadamana miyafaru hankalinmu duk a tashe yake sosai" Fahad ya bude idanunshi dake jawur ya kalli mommy yanajin ciwon abinda zai fada ya koma lumshe ido hawaye masu zafi suka cigaba da gangarowa yana cije lips yace"ina ...ina dawowa daga abuja nasamu marwan akan aysha a bakin kofa yana kokarin....."yakasa karasawa ya rufe fuska da hannunshi daya yana kuka the more ya tuno the more yake kara jin ciwon abun, daddy ya dau "innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!" ya dafe kanshi dake sarawa tundazu , mommy kuwa ta rufe baki idanunta waje ta fara sabbin hawaye tana kukan tace"son meyasa baka kasheshi ba na huta da bakincikinsa ya rasa wacce zai fadamawa se matarka banajin dadin marwan be kyautamin ba kila bakincikinshi ne zaiyi ajalina wlh" Ta cigaba da kuka sosai zuciyarta na tsananin ciwo , Dukkansu bawanda ya iya rarrashin wani suna kukan zuci dana fili zuciyoyinsu cunkushe kafin wani lokaci har asuba tayi sede sukaji kiran salla fahad ya kara gudun drip dake jikinshi ya karasa shigewa sannan ya cire kanshi na mugun juyawa cikin dauriya yafara kokarin tashi daddy ya kamashi ya kaishi toilet dake falo yayi alwala daddy yayi yana rike dashi suka fita masjid , Mommy ma ta tashi dakyar kanta na ciwo ta shiga tayo alwalan tai salla tadade cikin sujjada tana kuka da rokawa marwan shiriya sannan ta dago tai sallama ta sakeyiwa Allah kirari tana rokon shiryar marwan domin shine kadai matsalar rayuwarta, Bayan tagama ta shiga dakin aysha tana kwance tana ta bacci har time din tai tsaye tana kallonta na wani minutes tana tunani da hakan tafaru batasan ina zata saka kantaba batasan da wani ido zata kalli iyayen ayshar ba, Ta dade sannan ta fita tai zaune falo tayi tagumi tana kallon kujerar da marwan ke kwance, Gari yafara haske su fahad suka dawo daga masjid sukai zaune suna ta tunani kamar anyi mutuwa shiko fahad kwantar da kanshi yayi jikin kujera ya lumshe ido abubuwa da yawane suka tarar masa a brain jiyake kamar yayi musanyar brain dinshi, Suna shiru su duka tunanin faseelat ya fadowa mommy ta kalli fahad tace"ina faseelat ?" Gaban fahad yayi mummunar faduwa ya cije lips zuciyarshi na kara zafi tamkar an fama mishi ciwon dake jikinshi ya bude baki se kuma yayi shiru, Mommy nata kallonsa tace"ina faseelat bata gidannan ne?" Ya daga kai kurum, Mommy tace "to tana ina? ina taje har hakan zaifaru yama zaai kabarta ta fita bayan kasan kana da me lalura cikin gida" Yayi shiru kawai besan meze fadawa mommy ba tabbas in taji bakaramin tsanar faseelat zatai ba kuma hakan zai kara mata ciwo kan Nada Mommy tace"magana nakeyi maka son tana ina har taje ta kwana tana garinnan ba wani gari ba" Murya raunane yace"na saketa " Daddy yace"what ??!! kasan mekake cewa ?" Mommy kuwa kasake tayi tana mai kallon mamaki ko a mafarki bata taba tunanin zaisaki faseelat ba saboda yadda taga yana sonta, Fahad ya dafe zuciyarshi yana ciccije lips tana mai mugun ciwo, Mommy ta tashi takawomai ruwa ta bude tabashi yasha ta rike hannunshi tana kallonshi hannun yayi zafi rau da alamu zazzabi yake, So take ta tambayeshi dalili se kuma tai shiru tana kallonshi, Daddy ya cigaba da cewa "seka saketa ba shawara bakomai aure duk hakurine kowa da kaganshi da matarshi hakuri yake da ita duka auren da be cika five month ba zaka saketa komi tayi sekayi hakuri" Fahad ya kara kulle ido gam yanajin ciwo daddy besan kome bane maybe da bece haka ba, Suka sakeyin shiru gabadaya ana wata ga wata kenan , Tun 8 omer Ke kiran no din fahad tanata ring amma baa dauka duk ya damu sosai da komawar faseelat gida, Gidansu faseelat tanayin asuba ta sake komawa bacci domin jiya batasamu bacci da wuri ba, Karfe 9 aysha ta fito waje tana tafiya sannu zuciyarta na zafi tana fitowa falo taga mommy ta tafi dasauri ta rungumeta ta saki kuka me ban tausayi, Mommy ta rungume ta tana hawaye tana tapping dinta, A hankali aysha tayi shiru ta saci kallon marwan dake kwance tanajin mugun tsanarsa sannan ta kalli fahad idanunshi lumshe kanshi jikin seat ta meda kanta jikin mommy ta lumshe ido itama ranta na zafi yanayin data gansu ciki kawai ya tabbatar mata fahad ya samesu tare da marwan but batasan komi yafaru ba , Mommy ta tashi ta jata daki ta zaunar daita kan bed tana kallon face dinta tace"aysha kiyi hakuri plsss marwan baya cikin hayyacinshi da bazai taba miki haka ba" Aysha ta daga kai tana meda hawaye, Mommy ta kalli cikinta tace"ya jikinki?" Tace"dasauki " Mommy tace"kije kiyi salla kizo kiyi break" Aysha batace komi ba ta tashi ta nufi toilet mommy ta bita da kallon tausayi sannan ta tashi ta wuce kitchen don hadamata tea, Omer hankalinshi yaki kwanciya ya nufo gidan fahad dukda baya tunanin samunshi, Bayan sun gaisa da megadi ya tambayi fahad megadi ya shedamai yananan ya turashi yi masa sallama, Su daddy na zaune sukaji knocking fahad ya bude ido da suke jawur haryanzu a hankali ya tashi ya fita, Yana fita megadi yace"ana sallamane yace omer ne" Fahad ya rumtse ido yanajin nauyi ya bude yace"OK"ya nufi harabar gidan, Can bakin kofa ya hangi omer tsaye ko mota be shigo daita ba ,jikinsa mace ya karasa kusa da shi yana zuwa ya masa sallama ya mika mai hannu, Ya omer ya mikamai sannan kowa ya zare nashi, omer yace"jiya da dare ina gida Sega faseelat ta dawo bayan na tambayeta tace sakinta kayi shine taki tafadi meyafaru shine nazo da kaina" Omer na tsaye yana saurarenshi ya bude ido yanajin ciwo yace"Yaya I love faseelat inasonta sosai sede ita tadena sona ita ta nemi na saketa ni kuma na saketa kamar yadda ta bukata" Ya omer yace"innalillahi wainna ilaihi rajiun amma faseelat bata kyauta ba don Allah kayi hakuri na sani dama hakanan bazaka saketa ba kayi hakuri plss kuma inda yiwuwa don Allah kamedata dakinta Sam faseelat girmane gareta amma bata da hankali" Fahad na jin ciwo yace"nagode sosai Yaya zanyi tunani"ya juya yana tafiya sannu, Ya omer ya bishi da kallo yanajin tausayinshi da ka ganshi zakasan yana cikin muguwar damuwa ranshi bace ya fita ya nufi gida, Yana zuwa ya shiga wurin Ummi, Bayan sun gaisa Ummi tace"lpy naganka haka?" Ranshi bace yace"daga wurin fahad nake Ummi wai faseelat da kanta ta nemi ya saketa wai ta dena sonshi" Ummi tai zungum ranta na baci tafara kwalawa faseelat kira, Faseelat ta taso fuskarta kumbure tazo ta zauna, Ummi tace"keda kanki kikace ya sakeki?" Faseelat tai shiru kanta kasa, Cikin zafin rai omer yakaiwa gefen fuskarta mari fassss!!!! yace"ba magana akemiki ba ?" Ta dafe kunci tana kallonshi tana hawaye tace"ni nace" Ummi ta cije lips ranta bace tace"amma faseelat baki da hankali ko ?to inbaki sonshi wa kikesone sakarai marar wayo" Faseelat tafashe da kuka ta tashi ta fita takoma daki ta nayi , Su Ummi duk sukayi shiru ran Ummi bace, Omer daya fahimci hakan yace"kiyi hakuri Ummi insha Allah zai medata na bashi hakuri kuma na rokeshi inda yiwuwa ya medata yanzu de mujira muga ko zaizo wlh yabani tausayi idonshi jawur yake da kaganshi kasan bai cikin natsuwa" Ummi tace"ta yiwa kanta yanzu mata sunyi yawa neman maza ake ido rufe tasamu tayi auren ita amma seda takasheshi hankalinta ya kwanta" Omer yace"insha Allah zata koma" Fahad ko na komawa falo ya samu aysha jikin mommy kwance ya kalleta ya zauna, Mommy tace"daga ina?" In cool yace"yayan faseelat ne yazo" Mommy tace"wai mita makane haka?" Fahad ya kalli aysha hawaye masu zafi suka zubomai yana cije lips yace"ita tace na saketa tace tagaji dani" Mommy tai shiru ranta na baci faseelat ta wulakanta mata da cos tana ganin danta nagartacce ne kuma bata tunanin yayi mata wani abu , Daddy yace"se kuma ka saketa ?sometimes mata basu da tunani musamman in ransu na bace " Mommy da ranta ke bace abubuwan sun mata yawa tace"ya kyaleta karka saki kaje ko kofar gidansu in taso dawowa zata nemi hakan da kanta tunda ita ta nema da kanta" Daddy yayi shiru yana kallon mommy bece komi ba, Aysha tayi mamakin jin sakin batai murna ba kuma bataji wani abu ba daban, Bayan minutes sunyi jungum marwan yafara motsi kanshi na azabar ciwo fuskarshi ya mutse ya bude ido ya dafe kan dede inda akasamai bandeji, Duk suka meda hankali kanshi suna kallonshi , Idonshi na kallon sama yaga wani wuri daban ba gida ba, ba dakinshi ba yayi saurin juyawa idonshi ya sauka kansu duk suna mai wani kallo, Aysha ko tai saurin dauke idonta tanajin mugun tsanarshi da tsoro time guda , Ya yunkura yana yamutsa fuska ya tashi zaune yana kallonsu da daidaya hannunshi dafe da kanshi yace"inane nan me kukeyi anan?" Fahad ya lumshe ido ranshi na suya, Ran mommy bace tana mai kallon tsana tana zubarda hawaye tace"marwan wannan rayuwar de itace kaga tadace dakai ko?ka rasa wacce zaka fadowa se Matar yayanka ?idan da hakan ta kasance ya kake tunanin rayuwarmu zata shiga" Fahad ya juyar da kai yana hawaye aysha ma kuka daddy idanunshi jawur yake kallon marwan, Marwan ya cire hannu akansa yana kallon mommy zuciyarshi na harbawa besan time dayazo nan ba shide yasan ya tafi gida , Ya kalli fahad yaga yadda yake hawaye ya sunkuyar da kai ya rufe ido da hannu ya saki kuka me sauti, Ya cigaba da kuka cikin kukan ya dago yana kallon mommy yace"wlh mommy banan nazo ba da hankali na bazan yiwa Matar wani haka ba bare ta yayana dan Allah kuyi hakuri wlh bansaniba" Mommy na hawaye take kallonshi tace"nayi_nayi kadena shaye_shaye kaki jiya kafadowa Matar yayanka saurani watarana " tafashe da kuka, Marwan ya dora hannu saman kai yana kuka duk jikinsa na rawa zuciyarshi na matukar ciwo jin abinda mommy ke fada, Hawaye suka zubowa daddy yasa hannu ya sharesu zuciyarshi na zafi, Mommy na kuka tace"da wane ido zaka kalli Matar yayanka da wane zaka kalli yayanka dakaso keta gonarshi duk saboda banzar dabiarka ta giya" Cikin kuka marwan yace"dan Allah kiyafemin mommy nayi danasanin shan kayan maye inajin tsanar kaina Ku yafemin don Allah wlh nayi nadama bazan kara shan komai ba " Mommy ta cigaba da hawaye tana kallonshi, Dasauri ya tashi ya nufi seat da fahad ke zaune ya durkusa gabanshi ya dora kai a jikinshi yana kuka sosai yace"Yaya kayi hakuri dan Allah ka yafemin bani bane bani bane nai hakan"yana girgizakai, Daddy yace"yiwa mutane shiru mutumin banza tunda kace a auramaka ita anki shiyasa kazo ka keta mata mutunci" Marwan ya zame kasa zaune yana sabon kuka yana girgizakai yace"wlh bansaniba bani bane naso aban aysha ne time naga Yaya zaiyi aure amma tunda akai auren wlh ban kara koda kallon inda take ba " Duk sukayi shiru ya cigaba da kuka yana dafe da kanshi hawaye kamar famfo suna zuba daga idonshi, Ran fahad na zafi yanajin tausayinshi ya sauka kasa ya jawoshi jikinshi ya rungume shi yana shafar sumar kanshi, Marwan na kuka me tarin nadama yace"ka yafemin Yaya wlh bansan nayi ba"muryarshi har sarkewa take, Fahad na rarrashinshi yace"its okay kayi shiru" Yayi shiru yana cigaba da hawaye inashi ina kusantar Matar wanshi duk haukanshi bazai haka ba ya nata nadama da kunyar kowa, Ya dago yana kallon mommy yana cigaba da hawaye yace"mommy kiyi hakuri dan Allah ki yafemin bazan sake shaye_shaye ba" Mommy tace"Allah yasa marwan da kasharemin hawayen dana dade inayi saboda kai " Ya kalli aysha dake jikin mommy kanta duke yanajin ciwo yace"anty plsss forgive me bansan meyafaru ba kiyi hakuri dan Allah" Aysha tai shiru kanta sunkuye tana hawaye, Ya meda kallon sa wurin daddy ya fara sabon kuka yace "daddy kamin gafara dan Allah wlh bazan sakeba ina cikin tarin danasani a rayuwata " Daddy ya mika mai hannu yanajin tausayinshi da kaganshi kasan yana cikin tashin hankali, da rarrafe marwan ya isa gun daddy , Daddy ya rungume shi jikinshi ya mishi kisss yana shafar bayanshi yace"its okay duk mun yafe maka Allah ya kara shiryaka" Marwan na jikinshi yace"daddy plsss kumin aure aure nakeso inaso in sauya duk rayuwata" Daddy ya kalli mommy dake kallon marwan duka yanzu ya shiga 23 amma aure yake ta fada tun yana 22 , In cool daddy yace"zan maka aure very soon inde kasamu Matar" Ya kara rungume daddy yana hawaye, Bayan lokaci komai ya lafa mommy da bp dinta yagama tashi tanason hutu ta kalli fahad tace"son ka kula da daughter sosai kuma ina kara baka hakuri akan abinda marwan yayi ka yafemishi karka rike abun a ranka" Fahad ya yamutsa fuska jin mommy na nemawa marwan yafiya dole yayi hakuri marwan kaninsa ne jini daya tundazu yake tausayinsa yadda yaga yana nadama dabe tabayi ba , Cikin sanyin murya yace"na yafemai mommy kuma aysha ma ta yafemai" Mommy tace"Allah ya muku albarka"ta janye aysha jikinta ta tashi ta fita, Daddy yaja marwan suka fita suka samu mommy cikin mota gidan baya tayi kwance daddy yasa marwan gaba ya shiga suka bar gidan suka nufi gida, [1/22, 10:47 PM] SHALELE😍: 66 Bayan tafiyarsu fahad na zaune jikin seat ya kurawa aysha ido yana kallonta, Itako takasa hada ido dashi ta kwantar da kai jikin kujera tai shiru, Ya tashi yanajin matsanancin ciwon kai ya isa wurinta ya zauna gefenta ya medo kanta jikinshi ta bude ido ta kalleshi suka tsaya kallon juna hawaye suka zubomata yayi saurin sharemata su yana girgizakai in cool yace"kiyi hakuri princess" Ta lumshe ido hawaye na zuba ta daga kai, In cool yace"mutafi daki" Ta tashi suna sargafe da hannun juna idanunshi ya sauka akan dining cike da kuloli ya jata har zuwa bakin dining yayi tsaye yana kallon abubuwan data shirya don tarbarshi idanunshi ya sauka akan cake da taiwa rubutu best husband ever , Yayi murmushi ranshi badadi ya jawota jikinshi in cool yace"thanks u best wife ever" Tai wani kalar murmushi me hade da ciwo da jindadi, Ya jata suka shiga dakinshi ya zaunar daita kan bed yafara rage kayan jikinshi domin yin wanka, A hankali ya sauke idanunshi kan cikinta da yayi girma sosai bayan ya cire kayan jikinshi ya daura towel ya koma wurinta ya sunkuya yana kallon cikin ya kanga kai yaji yanata motsi farinciki ya lullubesa ya dago yana kallonta da murmushi yace"yana motsi sosai" Ta jinjina kai in cool tace"yana welcoming dinka" Fahad ya saki murmushi yace"ya kamata mugaisa ya min welcome sosai" Tai dariya ta rufe fuska, Yana murmushi da jefa mata wani sihirtaccen kallo ya zare rigar atamfa dake jikinta ya tsaya yana kallon tirtsetsen cikinta kafin ya sauke ido kan beautiful breast dinta da suka kara cikowa nipples din sunyi jawur suna tsaye Idanunshi jawur cike da desire ya kwanta kan cinyarta yanawa breast din kallon kurilla ya kamasu yafara sha yana lumshe ido, Aysha tai saurin lumshe ido tare da sakin nishi tanajin mugun dadi, Haka fahad ya cigaba da shan breast din yana wasa dasu kamar jariri sannan ya tashi ya janye towel din jikinsa a sannu ya kwantar da aysha yafara bin jikinta da tsotsa, Aysha na cije da lips dinta saboda dadi takeji marar misaltuwa sosai tayi kewar abun wani wet me tarin yawa take fitarwa, Fahad nata lasar koina a jikinta ya bude kafafunta hankalinshi ya kara tashi ganin yadda niima ke bulbulowa kamar famfo joystick dinsa takara tsayi dasauri yakai baki kan wurin yafara tsotse sweet madara dake zuba haryana bada sautin"muaw...muttt" tsabar yadda yake tsotsarshi, Aysha na jin bakinshi wurin takara bude kafar sosai duk jikinta na amsar sakon cikin zaucewa tana fidda nishi tadora hannu kan sumarshi tana murzawa tana"ahhhh ,ummmmhhh ...Yaya " Shi ko yana cigaba da kara tandeta yanajin mugun dadi, Seda yatsotseta son rai sannan ya kutsa cikinta yana shiga ya furta "wayyo Allah nah..."cikin zaucewa da fitar hayyaci, Ya cigaba da riding dinta dukda beda wani karfi sunata sambatu dukansu haryayi release yakwanta gefenta yana meda numfashi, Aysha idonta kulle haryanzu dadin begama sakinta ba, Bayan mintoci ta bude ido ya zuba mata ido yana ta kallonta tai saurin lumshe nata tana sakin karamin murmushi, Yayi murmushi ya lumshe ido duk jikinshi ya karasa mutuwa in cool yace" aysha help me with some milk plss im very weak and strengthless" Ta bude ido ta kalleshi tanajin tausayinshi idonshi lumshe ta tafi gun fridge ta dauko fresh milk ta dawo gabanshi tana naked sam ta manta ma , Ta fara kokarin ta dashi ya bude ido ya saukesu kanta fuskarta da tausayi ya meda kallo gun breast dinta yana kallonsu yadda suka kara girma da cika ya tashi zaune tabude murfin ta doramai yafara sha ya nata kallon naked jikinta itako shi kawai take kallo , Seda ya shanye tasss ta dauke kwalin ta yar kasa ta kamashi in cool tace"muje nai maka wanka" Hakan yabashi dariya yadanyi murmushi yace"tnx u" Tai murmushi ta kamashi he's very weak din kamar yadda yafada suka shiga toilet yayi kwanciyarshi a cikin bathtub ta wankeshi tasss batare da jin wata kunya ba ya fito yanajin karfin jikinshi kadan sabida ruwan dumi da tayi using wani nauyayyen bacci na zuwa masa ya fita toilet din, Shaf,shaf tai nata tafita domin ta shiryashi koda ta fita se samunshi tayi kwance akan bed da towel din yayi rufda ciki yana ta bacci da alamu yana fitowa kwantawa kawai yayi yana baccin, Ta tafi tana dore da karamin towel ta kara hauda kafafunsa akan bed ta rufa masa bedsheet ya nata baccinsa tasaka doguwar riga marar nauyi dark green da adon white stone ta dan shafa humras da turare ta fita ta kwashe abinda ya lalace ta zubar a dustbin ta shiga kitchen ta fara hada masa sabon abincin, Su daddy ko suna isa gida mommy ta fita ta haye sama, Daddy yakamo marwan suka shiga har dakinshi sannan ya hau saman ya samu mommy kwance ya zauna gefenta ya taba wuyanta yaji zafi cikin sanyin murya yace"my love plss kar abunnan ya dameki tunda yayi nadama maybe hakan yazama sanadiyyar shiriyarsa" A sannu tace"inafatan hakan ban lpy ne kaina na juyi ga fever " Daddy yace"sannu let me call the doctor "yakira likita yana zaune hartazo ta auna mommy bp dinta ya hau sosai ga jikinta ba kwari ta doramata drip bayan ta saka allurai ciki sannan ta fita, Tana fita marwan da yayi wanka ya fito falon ganin ta ya tadamai hankali sosai yake son uwarshi, Dasauri ya hau saman yana zuwa kofar dakin yayi knocking daddy yace" shigo" Ya bude ya shiga jikinshi sanyaye yanajin kunya ganin mommy kwance da drip ya dagamai hankali, Ya tafi ya zukunna kasan gadon yana kallon hannunta yana hawaye yace"mommy don Allah kiyi hakuri bazan sake ba ki yafemin " Mommy nata kallonshi ta dora hannunta daya kanshi tana shafawa tace"stop crying nayi hakuri tunda kace kadena" Yayi saurin daga kai yace"namiki alkawari mommy nadena bazan sake ba" Tai karamin murmushi tace"Allah ya yadda autana ka share hawayenka zanji sauki kaji" Ya share hawayen kamar yadda ta bukata yayi shiru tana ta kallon shi har bacci ya dauketa, Daddy ya kalleshi yace"katashi kaje kaci abinci kuma kasamo Matar da kakeson ka aura idan Allah ya temaka se subaka" Wannan magana takara dagawa marwan hankali ya tashi ya fita yana sabbin hawayen nadama, Daddy ya tashi ya shiga wanka dauriya kawai yake amma shima yasan tabbas jininsa ya hau ya dawo yasha milk da drugs ya kwanta gefen mommy yanata kallonta da tausayi har bacci ya daukeshi, Marwan yakasa sawa cikinsa komi dukda azabar yunwa da yakeji amma ba abinda ze shiga yayi kwance daki yana kallon pop yana hawayen bakinciki yana tuna tabargazar da yayi me tarin yawa a baya besan adadin kalar kayan maye da yasha ba haka besan adadin matan da yayi zina dasu ba zuciyarshi cike take da tsoro da fargaba, Yana kwance yaji kiran salla Wanda ada bedamu dashi ba ya tashi ya shiga toilet yayo alwala ya fita masjid bandejin na nan like da kanshi, Bayan angama salla yayi zaune cikin masallacin yana addua kan karyakomawa zunubin da istigfaree Allah yayafemasa zunubansa na baya , Cikin kankanin lokaci masallacin ya zama ba kowa ,kowa ya fita hidimarsa se limamin daya gama salla yana zaune yana lazimi, Marwan ya kalli saman masallacin da cikin sannan ya kalli jikinshi yanajin wani iri jikinnashi yaji sabon abu na zama masallaci shida koda can ba zuwa yake ba se can jefi , Idanunshi jawur ya matsa wurin liman ya zauna yayi masa sallama, Liman ya amsa yana kallonshi, Marwan ya sunkuyar da kai yanajin kunya yafara magana"Malam nazo neman fatawa ne Nide na kasance dan giya da wasu kayan mayen kuma nidin mazinaci ne na kasance ina sa mahaifiyata hawaye bandamu da ibada ba kokadan, Malam jiya wani babban abu yafaru a family dina Wanda bansan time dana aikata ba nayi dansanin shaye_shaye kuma inason tuba na harabada don Allah Malam ka temakamin zuciyata cike take da tsoro"ya share hawaye da suke zubomai, Liman ya kureshi da kallo yasan marwan farin sani yasha gittashi yana cikin maye jin da yayi yanason tuba yasashi jindadi sosai tabbas Allah me rahma ne me jinkai me gafartawa bayinsa idan har sun tuba, Cikin nasiha yace"Lalle ka aikata munanan zunubai Wadannan abubuwa da ka aikata duk suna cikin manyan kabairai ,kayi sakaci da ka bari shedan yayi nasara akanka karika bautawa makiyinka babba,shan giya babban zunubi ne shiyasa Allah yayita kira acikin kurani akan mu nisanci Shanta acikin maida aya ta 89 Allah (S.A)yace YA AIYUHALLAZINA AMANU INNAMAL KAMRU WAL MAISIRU WAL'ANSABU WAL'AZLAMU RIJSUN MIN ALAMALISHSHAIDANI FAJTANIBUHU LAALLAKUM TUFLIHUN,ya cigaba da cewa"INNAMA YURIDUSHSHAIDAINU AN YUKIA BAINAKUMUL'ADAWATA WAL BAGDA'A FIL KAMRI WAL MAISIRI WA YA SUDDAKUM AN ZIKIRILLAHI WA ANISSALAT FAHAL ANTUM MUNTAHUN. Manzon Allah (S.A.W)yayi hani da shan giya da akwai wani hadisi da yake cewa Ku nisanci giya itace uwar munana,awata ruwayar yace itace mabudin kowane sharri, Bayan wannan akwai hadissai da yawa da suka kawo irin azaba da fushi da Allah yayi da masu shanta, Akwai wani hadisi da abu dawood da ibn maja suka ruwaito Manzon Allah (S.A.W)yace Allah ya laanci giya da me Shanta dame shayar daita dame siyar daita,dame sayanta dame motsata ,da Wanda ake motsamawa,dame daukota,da Wanda aka daukomawa dame cin kudinta. Saboda muninta har masu yi mata hidima seda Allah ya laancesu, Akwai wani hadisi kuma da Manzon Allah (S.A.W)yace Allah ya haramta aljanna ga ma dawwama shan giya damasu sabawa iyayensu da masu munana musu, Wani hadisin yace"mutum ukku baa karbar sallarsu baa karbar kyakkyawan aikinsu bawan da ya gudu harse yadawo da mace wacce mijinta yake fushi daita harseya bari da mashayin giya harseya wartsake, Awani hadisin Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda yasha giya Allah baya karbar wani aikin alheri daga wurinshi kuma bazaa karbi sallarsa ba ta kwana sabain,wannan duk azabar da Allah ya tanadarwa me shan giyace saboda dalilinta ko aikin alherinshi bayaso , Sabawa iyaye kuwa shima zunubi ne me girma acikin kurani Allah yayi kira acikin ayoyi dayawa akan muyi musu biyayya mu kyautatamusu hadissai da yawa sunyi magana akan ukubar da Allah zaiyiwa mai sabamusu tun nan duniya ma base anje lahira ba , Zina, Allah madaukakin sarki ya ta fada mana acikin kurani cewa karmu koda kusanceta bama aikatata ba amma dukda haka kabari shedan yayi nasara sakaka duk ayyuka munana daga ciki harda hanaka ibada Wanda sabida dalilinta Allah ya halicceka amma kashigo duniya kana biyewa mugayen abokai da shedan Allah yayita kiranmu akan karmu bautawa shedan ta hanyar sabamishi domin burin shedan kullum yakai dan'adam wuta baya gushewa harse yagama kaika cikin wutar, amma Allah me rahma ne me jinkai acikin ayoyi da dama yayi kira akan mutuba zuwa gareshi tuba na gaskiya hakika shi me gafara ne me jinkai zai yafemana zai kuma shigar damu aljanna da koramu ke gudana a karkashinta, Hakika Allah na sonka da rahma marwan domin ko yanzu ka mutu zamuyi maka fatan alheri daga cikin sharuddan tuba shine yin nadama akan abinda ka kasance kana aikatawa da niyya akan bazaka koma aikata zunibinba acikin abinda yayi saura na rayuwarka ,abinda zakayi yanzu shine kaita istigfaree da tasbihi Allah zai gafartamaka zunubanka ka kuma tabbatar da kayi tuba dawwamamme ,iyayenka kuma ka rika kyautata musu kana bin umarnin duk abinda suka saka ka kiyaye ibadarka da duk abinda akasaka Allah zai shigar da kai aljanna,sannan yana da kyau ka koma makaranta kana daukar karatu domin inganta rayuwarka hakan zaisa karika kusanci da ubangiji kana kara sanin yadda zaka bautamishi zaka kuma nisanci abinda bayaso kuma shi ilimi haskene yana temakawa sosai wurin kyawun rayuwa da muaamala da mutane yadda musulunci yace, anan akwai dalibai da suke daukar darussa duk bayan sallar Maghreb da asuba inafatan zaka rika zuwa kana daukar darussa da zasu temaki rayuwarka da ta ma iyalanka, Daga karshe in kasamu hali kayi aure ,aure yana katange mutum daga kallon wasu matan yana kara natsuwa yana kuma da tarin lada sosai akwai wani hadisi ma dake cewa sallar mai aure tafi ta wanda baidashi da lada sabain" Marwan na kuka yace"nagode sosai Malam insha Allah zan dawo daukar karatu zan kiyaye duk wani sabo kuma iyayena sun yadda zasumin aure insha Allah nan kusa zanyi don gudun komawa rayuwar baya nagode sosai " Liman yace"bakomai Allah ya kara nuna mana gaskiya yabamu ikon binta" Marwan yace"ameen "ya tashi ya fita, Aysha tagama yin brown rice da taji veggies da banana milk shake tai setting dining ta shiga tai wanka tana fitowa tai salla still fahad nata bacci sam bazata iya tada shi ba ta sake kaya tasa riga da sket na atamfa cikinta ya mugun fitowa ta fesa turare ta koma bakin bed tana ta kallonshi , Fahad nata bacci be farka ba se ana kiran sallar laasar ya bude idanunshi yana ganin biji_biji ya saukesu kan aysha dake zaune tanata kallonshi a hankali yafara gani normal ya rumtse ido ya tashi zaune, Cikin sanyin murya tace"sannu Yaya" Ya karasa tashi zaune ya kalli agogo yaga 3:50pm ya kalleta batare da cewa komi ba ya sauka yayo alwala yadawo yasa jallabiya yayi salla sukayi laasar tare sannan ya tashi ya koma kan bed ya sake kwanciya, Ta tashi ta linke carpet taje gefenshi ta zauna tace" Yaya katashi kaci abinci kasha magani" Ya bude ido ya dora su kanta yace"kede kinci ko?" Ta girgizakai , Yayi saurin tashi zaune yace"meyasa ?plss kirika cin abinci " Tai shiru ya sauko ya kama hannunta suka fita dining , Ya zauna tayi serving dinsu plate guda ta zauna ta debo ta kai bakinshi ya kalleta yayi murmushi ya amsa sannan ya dauki spoon yafara bata suka cigaba da feeding juna, A hankali idanunshi suka kai wurin seat din faseelat ya kurawa seat din kallo yana tuno abubuwa da dama, Aysha tame da kallo gun seat din ranta badadi ta cigaba da bashi abinci batare da tai masa magana ba, Bayan drip din mommy yakare daddy ya ciremata tai salla yayo masu order suka fito dining , Ganin ba marwan ta wuce dakinshi ta sameshi yana cikin tunani taje ta zauna gefenshi cikin rarrashi tace"dana kayi hakuri yanzu kataso muje nabaka abinci kaji danlele na" Ya kalleta yayi karamin murmushi ya tashi ta kama hannun shi suka fita daddy na zaune yaga fitowarsu haka yayi murmushi harya manta last ranar , Suka zauna mommy ta zuba abinci ta rika bashi a baki yana ci kanshi sunkuye kunya na dawainiya dashi beci da yawa ba yace ya koshi don da ba ita tabashi ba bazaici kamarsa ba sannan itama taci nata, Duk wunin ranar fahad yana tare da aysha suna jinyar juna gab Maghreb Sega sabeer gidan fahad ya masa iso har ciki, Aysha ta gaidashi tawuce ciki, Sabeer ya kalli fahad yace"lpy baka fita aiki ba anata kiran wayarka kashe" Fahad yace"I'm not well amma gobe zan fita aiki in Allah yaso" Sabeer yanata kallonshi yace"meya sameka?" Fahad yayi karamin murmushi yace "don't mind stress ne kawai " Sabeer yace"to Allah yasawwake tafiya zanyi se na kuma leko Ku amma ya kamata ka kiramin Amarya mugaisa" Fahad yayi murmushi me ciwo yace"tana gidansu ka sameta a can " Hankalin sabeer tashe yace"ban..ganeba"ya kurawa fahad kallo, Fahad yace"na saketa ai" Sabeer yace"what meyasa faseelat ce fa" Fahad ya kara yin murmushin yace"ita ta bukaci hakan " Sabeer yana mai wani kallo yace"seka sakenta kuma" Fahad yace"ya zanyi ne naso shawo kanta taki and ..."se kuma yayi shiru zuciyarshi na zafi tuno jiya, Ran sabeer bace yace"u better take her back tun kafin kafara nadama"yana gama fada ya tashi ya fita, Fahad yayi shiru yana nazarin maganarshi toshi nadamar mezeyi? Itace de zatayi nadamar wulakantashi inji zuciyarshi, Anayin Maghreb marwan yashiga sahun masu amsar karatu wurin Malam, Wanshekare tunda safe bayan mommy tagama shirinta zataje aiki ta wuce gidan fahad, Shi da aysha sungama girka breakfast tare suna cikin shirin fita suna break sukaji knocking fahad yaje ya bude yaga mommy tsaye tanata murmushi, Yayi murmushi yace"mommy shigo" Ta shigo tana murmushi tace"nasa har kunfita" Aysha dake dining tataso dasauri ta rungume mommy , Mommy ta riketa sosai tana faraa tace "daughter ya kk tashi?" Aysha ta dago tace"ina kwana mommy?" Mommy tace"lpy lau ya babies?" Aysha tai karamin murmushi tai shiru, Mommy ta meda kallo gun fahad tace"son ya jiki?" Yace"naji sauki mommy" Mommy tace"zuwa nai naduba jikinku kafin na wuce office and ina tare da albishir seka bani goro tukun"tanata dogon murmushi Yayi yar dariya yace"nabaki aysha gabadaya" Mommy da aysha sukai dariya ,mommy tace"ai dama aysha tawace ko aysha?" Aysha ta daga kai sunata murmushi mommy tace"yan biyune acikin aysha so kusan ukku ana mata scanning duk biyune na biyun ya nuna mace da namiji na ukkun ya nuna maza " Fahad ya fiddo ido zuciyarshi na harbawa tsabar murna yanajin mugun dadi yace"t...t..twins mommy? " Mommy tace"identical insha Allah " Yana murna ya kalli aysha kamar ya jawota ya rungume, Aysha dake farinciki itama ta dan kalleshi ta na cikin farin ciki, Mommy da taga sunata kallon masoya tace"ka kara kulamin daita sosai kuma karika kaita tana ganin doctor akai_akai" Yace"nagode mommy"idanunshi kan aysha, Mommy ta janye ayshar tace"daughter ki kara kula da kanki sosai na tafi I'm late"ta juya ta fita, Tunkan ta fita fahad ya kankame aysha yana kai mata kisses ta koina , Mommy harta kai kofa ta juyo ganin yadda dannata ya rikice yasa ta juya ta fita ta na murmushi, Fahad na rungume da aysha kamar ya tsaga jikinshi ya sata ciki ya dago fuskarta yana kallonta yace"princess twins for me?" Ta saki murmushi, Ya kaiwa bakinta kiss yace"I love u princess" Tai masa kiss a cheek tace"mee too" Ya dafe wurin yana sakin murmushi yace "we r late ko mu koma ciki?" Tai masa wani kallo ta juya dining ta dauko jikkarta yayi murmushi ya tashi yana rike da kugunta yasata mota ya shiga suka nufi school dinsu, Suna kan hanya yana driving yana kallonta ya nata murmushi yace "twins for me alhamdulillah alhamdulillah!!!" Ta kalleshi tai murmushi tace"kuma duk kamarka" Yace"noo plss"yana faraa yace"ni I choose mata kamarki kyawawa sosai" Tai dariya tace"Yaya kafini kyau fa trust me " Ya kalleta yayi murmushi yace"I trust u aysha" Sunata sakin murmushi har cikin school ya ajiyeta tana mai waving ya tafi aiki cikin zallar farinciki, Gidansu faseelat Ummi fushi takeyi daita kullum tana daki kwance tunani birjik ranta, Wanshekare Ummi ta leko dakinta da safe tai saurin tashi zaune duk ta fada saboda tunani, Ummi tace"ke baki zuwa makarantar ne?" Faseelat ta daga kai, Ummi tace"kitashi kiwuce school banga zaman da kike ba" Faseelat na inda_inda tace"Ummi ai tunda nai aure ban kara zuwa ba" Ummi tace"yayi kyau"ta fita a dakin, Faseelat ta fara hawaye tai dialing no din rabia , Rabia ta dauka tai sallama, Faseelat tace"yaushe zakizo gida kinsan fahad ya sakeni" Rabia tace"saki!!!!?"gabanta na mugun faduwa tace"haba faseelat seda nabaki shawara kiyi hakuri kita lallabashi" Faseelat ta katseta" dalla rufemin baki yar cika baki inkin gadama sekizo"ta latse kiran ta kira zainab suka gaisa tafada mata she's divorce,zainab ma bataji dadi ba taimata fatan alheri, Another day marwan ya tafi gidan fahad bayan laasar shi kadai yasamu gidan jikinshi mace yanajin kunyarshi ya zauna yace"ina wuni Yaya ?" Fahad yace"lpy lau" Marwan ya fara hawaye "don Allah Yaya kayi hakuri ka yafemin kamanta abinda yafaru" Fahad ya katseshi da cewa "stop it plsss meyafaru kuma?banason dawo da abinda ya wuce mun gama maganar nan tuni " Marwan yayi shiru can zuwa yace"tnx" Fahad yace"mekazoyi ne?" In cool yace"I come to take my car" Fahad yace"to ka tashi ka dauka katafi komai yawuce tunda kagane gaskiya ina maka murna da dawowa tunaninka" Ya kara cewa tnx ya tashi ya fita fahad yabi bayanshi da kallo idanunshi na hangomai yadda yake kissing aysha yayi saurin kauda kai, Marwan ya shiga motar ya fita yana driving a hankali yanata tunani ya hango wata budurwa tana tafiya a sannu ta saka hijab marar tsawo tana tafiya kanta kasa, Bega fuskarta ba amma the way da take tafiya ya mishi ya nufeta yasha gabanta ya fito daga motar, Budurwar tai tsaye tana kallonshi se sannan naga fuskarta ashe Hafset ce kawar sameera jaruma🤣, Ya karaso wurinta yana kallon fuskarta kyakkyawa ta tafi da imaninshi sosai bayan kyawun tafiya harda na jiki , Tunkan yayi mgna tace"Malam amma baka lpy ko?"ganin yadda yasha gabanta, Yayi murmushi yace"eh shiyasa nazo asibity " Tace"ayya nan kusa ko ba asibity kuma ni ba likita bace " Yace"likitace mana don ke kadai ce maganin ciwona" Tai karamin murmushi tace"meke damunka?" Yace"ciwon so da kauna kuma nasan kina da maganinsa" Tai murmushi tace"bandashi sede nai maka kwatancen inda zaka samu " Yace "okay kimin" Tai dariya ta girgizakai tazo zata wuce, Yayi saurin shan gabanta yace"plss kishigo na ragemiki hanya " Ta kalleshi tace"nibana amsar lift" Yace"wannan motar takice fa halak malak ni ki dauka drivenki ne kawai" Tai murmushi tace"to nagode "ya bude mata tashiga , Yanajin matukar farinciki yashiga yaja motar suna tafiya yace" ya sunan likitar?" Tace"Hafset "in a light sound, Ya lumshe ido ya bude yace" suna medadi" Tace"nagode kaifa patient?" Yanajin dadin tambayarshin yace"marwan " Tace "suna medadi " kamar yadda yace mata , Yace"nagode likitan zuciyata" Tace"au ashe ciwon zuciya ne nayi zaton Wanda ke kanka" Ya taba bandage dake kanshi yayi murmushi shima besan a ina yasamu ba in cool yace"nayi accident three days back" Tace"sannu Allah yabaka lpy " Yace"ameen ina bukatar temakonki" Tace"name fa?" Yace"inason kibani number wayarki saboda na rika jin muryarki kona samu lpy" Tai murmushi tace"nawa zakabiya?" Yace"ko nawa" Tace"to kawo" Kamar wasa ya bude lokar mota ya fiddo bandir na 500 50k ya mika mata, Ta kalleshi ta kalli kudin tai murmushi tace"bar kudinka inason inyi ceton rayuwa bani phone "ta mika mai hannu, Yanawa hannunta Dan karami wani kallo ya dora wayar akai ta rubuta ta mika mai, Ya amsa yace"nagode da temako ni kuma ga tukwici" Tace"aa kabarshi nagode" Yayi_yayi taki amsa yayi murmushi , Ya kaita har kofar gida yayi parking ya fito ya budemata ta fito zata jawo jikkarta ya karasa jawo mata yabata yana murmushi yace"se munyi waya" Tai murmushi tashige gida, Ya shiga motar ya tafi yanata farinciki, Hafset na komawa gida tashige daki tai tagumi marwan ya hadu sosai amma kamar bai isa aure ba dukda yana da tsawo amma dakaganshi kasan yarone ita kuwa aure takeso tagaji da zaman gida,(wannan tunanin nata shine tunanin fin rabin yanmatan dake duniya ) Tana bude jikka ta dauki wayar ta Sega kudinnan ashe seda yayi dubarar sa mata su tafara tunanin yaushe yasaka bata ganiba but no idea ta jinjina kai Sega message ta shiga tabude sakon shi ne "my pretty girl my doctor as well its me ur patient marwan" Tai murmushi ta ajiye wayar ko jimawa Sega kiranshi ta dauka da sallama ya fara janta fira sunata murmushin masoya, Cikin kankanin lokaci soyayya ta kullu tsakaninsu amma yaki kawomata ziyara , Yau suna waya tace "my patient yaushe zakazo ne kode bakasona shiyasa baka son zuwa wurina?" Yayi shiru sannan yace"doctor inajin tsorone" Tace"tsoro kuma..? " Yace"eh "cikin sanyin murya yace" Hafset bazan boyemiki komi ba dukda cewa inasonki sosai banason rasaki amma hakan bazaisa na boyemiki gaskiya ba " Muryarshi na rawa yace"Hafset rayuwata nayita ne a baibai ba yadda addini ya koyarba na biyewa abokai da rudin shedan naita aikata mugayen zunubai nine shaye_shaye nine bin mata" Zuciyar Hafset na bugawa tace"innalillahi mata fa kace marwan?" Yace"eh amma natuba wlh nadena shiyasa nakeson yin aure don gudun komawa baya wlh Hafset wannan yafaru ne a baya yanzu na tuba inata gyara rayuwata don Allah karki gujeni ki temakamin kizama cikin masu seta rayuwata" Hafset ta kashe wayar tana kuka tanajin ciwo dama yanayinshi yadanyi kama da wanda yake shaye_shaye amma bata yarda ba ashe ma harda bin mata ita kamila ya zata yarda ta aure shi, Jin takashe hankalin marwan ya tashi yafara hawaye ya kuma kiranta taita ring baa dauka ba har kira biyar ya ajiye wayar ya rike kanshi yana kuka wannan na daga cikin illar shaye_shaye da bin mata kowata rayuwar banza koda ka tuba kadena mutane bazasu dena kallonka da abun ba , Bayan awoyi Hafset na hawaye tana ta tunani zuciyar ta ta bata shawarar aurenshi tunda ya tuba kuma idan tagujeshi maybe zafin abunma yamedashi ruwa gwara tayi jihadi ta temaki rayuwarsa, Hannunta har rawa yake ta dauki waya ta kirashi, Jin wakar Abdul d one kimanin numfashi da yayi set a contact ring dinta yayi saurin dauka jijiyoyin kanshi duk a waje, Hafset na hawaye tace"inasonka sosai patient kuma zan aureka dukda haka kayarda dani kazo inganka ko zuciyata zatai sanyi" Bakinshi na rawa yace"dagaske doctor?" Tace"eh kazo zuciya da jikina kai kadai suke muradin gani" Ya saki murmushi yana murna yace"I'm coming ganinan zuwa"yakashe wayar yana farin ciki yafada toilet, Hafset ta share hawaye tana jindadi ta tashi ta nufi toilet itama , Marwan nata farinciki yayi shiri cikin kananun kaya sede ba irin swag dinnan ba yagaggu se shegiyar tsada 😂normal kananun kaya sede suma tsadaddune sun masifar yi masa kyau yabaza turare ya fito yana kamshi, Daddy da mommy na zaune suka meda kallo wurinshi suna murmushi, Daddy yace"marwan ina zuwa haka? " Marwan yafara susar kai yana sunne kai yace"daddy na samu wacce nakeso fira zanje" Da mommy da daddy sukai dariya mommy tace"kace na kusayin suruka " Yayi shiru yana faraa, Daddy yace"to a meda hankali" Ya juya ya fita bayan fitarshi duk annurin fuskokinsu ya bace mommy tace"bazasu bashi ba fa " Daddy yayi saurin rufe mata baki yace"kiyi shiru just pray for him in matarshi ce se subashi ai ya tuba" Mommy tace"himmm!!!!" Marwan yana driving yanajin sassanyar wakar west life my love, Har yaisa yakashe mota ya kira no dinta, Ta dauka tana gyara gyale tace "patient ka iso?" Yace"imm my doctor " Tai dariya tace"ganinan fitowa" Ya bude motar yana kallon kofar gidan bayan minutes Sega ta ta fito tana sakarmai killer smile me narka zuciya tayi masifar kyau tana sanye da doguwar rigar wani hadadden paper lace, Ya fito ya rufe motar ya karasa bakin kofar gidan inda take tsaye , Jin kamshin juna ya sasu lumshe idanu atare, In cool tace"bakaji yadda naji dadin ganinka ba kaga yadda kayi kyau sosai " Yayi murmushi yace"na rasa yadda zan kwatantamiki farincikin danake ciki" Sukai dariya suna cikin haka baban Hafset ya dawo daga kasuwa yayi mamakin ganin marwan kofar gidanshi sonawa suna gifta shagonshi da mata cike da mota suna dariya so nawa yakejin mutane nace musu Allah ya shirya yau kuma seya ganshi kofar gidan shi, Ya karaso kofar gidan ranshi bace yanayiwa marwan kaskantaccen kallo, Marwan da Hafset sukai saurin durkusawa , Baban Hafset ya kalleta ranshi bace yace"tashi ki wuce ciki "a tsawace Ta tashi dasauri tashige gidan tana hawaye, Ya juyo gun marwan da jikinshi ke rawa yace" kai bakaine dangiyan danasaniba shine kazo gidana ka lalatamin yarinya?" Marwan yakasa cewa komi, Baba yace"tashi kabarmin kofar gida koda wasa karka kara tako kafarka anan nan wurin masu mutuncine masu kiyaye dokokin Allah ba irinku ba mazinata" Marwan ya dafe zuciyarshi tana bugawa kamar zata fito kanshi na juyi,ya tashi tsaye Baba yace"karka sake zuwa wurin yata dana dade ina bawa tarbiyya kaje can wurin lalatattu irinka "ya shige gida yana huci tun shigarshi yake kwalawa Hafset matsoracin kira kuwa" Hafset!!!!Hafset!!!" Marwan ya juya yana jin kamar ya zube ya shiga mota ya nufi gida yana driving zuciyarshi na zafi kanshi na juyi muryar Baban Hafset nata masa yawo akai"karka sake zuwa wurin yata dana dade inabawa tarbiyya kaje can wurin lalatattu irinka" Hankalinshi baya jikinshi yana dafe da heart sede yafarajin order "biiiiiiiiiiii biiiiii !!!!!!" kafin yayi wani motsi motar takaiwa tashi banka duk motocin sukai gefe_gefe suna juyi. [1/24, 12:36 PM] SHALELE😍: 67 Mutane sukayo kan motocin domin ceton rayuwarsu aka ciro marwan jini nafita ta hanci ta baki ga raunuka da yawa jikinshi aka nufi asibity dashi, Dayar motar kuwa babbar macece ciki itama duk taji ciwuka aka nufi asibity daita, Fahad na gida aysha kuma na school tunanin ranar yakasa fita ransa duk time daya kalli kofar shigowa yakansa shi tunowa baya ganin laifin marwan da aysha duk basa hayyacinsu faseelat yake ganin laifi but duk da haka in abun bai ranshi inya tunota yakanji shaawarta shi kansa ya sani karya bakinsa ya furta da yace baya kaunarta yanzu shi kanshi har mamaki yake yadda yake tunanin ta tabbas akwai wani son da komai zaa maka bazai bar zuciyarka ba amma kuma baya shaawar medota gidanshi yanzu batanan komai nata tafiya lpy lau a gidan aysha ciwonta kamar ya tafi domin baya tashi, kiran sabeer da ya shigo wayarsa ne ya katseshi ya dauka ya kara kunne , Hankalin sabeer tashe yace "yanzu naga wani accident kamar da motar marwan" Fahad ya mike idanunshi na cika da hawaye yace "plsss tell me marwan dina ne ko kuwa?" Sabeer yace"eh motar marwan " Fahad yace"a inane dan Allah "jijiyoyin kanshi duk sun fito waje, Sabeer ya fada mai adress jikinshi na rawa ya zari keys ya fita ya nufi gun , Yana zuwa yaga motar yana hawaye ya tambayi wani ya fadamishi antafi asibity dasu ba jira ya nufi babbar asibityn garin, Itako Hafset tana shiga gida dakin mamarsu ta nufa ta boye bayanta, Babansu ya shigo dakin yana huci yana nunata yace" ke dan ubanki wannan dan iskan zaki kawomin kofar gida?" Ta kara boyewa jikin mamansu tana hawaye , Yace"daga yau kada nakara ganin ki dashi ke kome kama da halinshi kar in kara gani kofar gidana shashasha tashi kifita kiba mutane wuri" Ta tashi dasauri ta fita ta koma dakinsu tana kuka me taba zuciya, Mama tace"wai lpy meyafaru?" Baba ya zauna yana huci yace"wani dan iskan yaro na samesu tare kofar gida" Mama tace"to Allah ya kyauta Hafset da bata cika kwashe_kwashen samari bama" Baba yace"wlh idan na kara ganin ta dashi ubanta zanci sena mata jinajina" Mama tace"insha Allah bazata sake ba" Fahad na zuwa asibity ya nufi dakin accident da shigarshi aka fito da marwan kwance lifeless kayan jikinshi jina_jina, Kafafunshi na rawa yana neman zubewa kasa ya jingina da bango ya rufe ido gam hawaye na zuba a fuskarshi, Nurses suka kai marwan dakin jinya fahad na hawaye ya ciro waya ya kira mommy, Mommy na zaune tana hutawa kiran ya shigo ta dauka da raha tace"daddyn twins " Muryar fahad na rawa yace"mommy marwan yayi accident yanzu haka muna asibity" Gaban mommy ya yanke yafadi tafara sallallami fahad yakashe wayar mommy ta kwantar da kai jikin kujera ta saki kuka me ciwo da tsananin tashin hankali tasha kuka sosai sannan ta tashi ta dauko mayafi ta nufi asibitin, Tana zuwa ta samu fahad zaune bakin gadon marwan ta zauna tana kallonshi tana hawaye masu zafin gaske, Fahad ya riko hannunta yana hawaye yace "mommy kidena kuka zai samu lpy" Mommy tace"dolene nai kuka ku kadaine gareni idan na rasashi saura kai kadai ka rage" Fahad na jin tausayinta yace"insha Allah zai samu lpy mommy " Mommy tace"muna zaune yawuce yana faraa yace zashi fira ashe bazai dawo lpy ba" Fahad yayi shiru yana kallonta, Wayarshi ce tafara ring yana dubawa yaga aysha ya duba time 6:20 yasan tun dazu tanata jiranshi , Ya saki hannun mommy ya tashi ya fita, Bayan fitarshi wayar mommy tafara ring ta dauka tana cigaba da hawaye, Daddy yace"na dawo ban sameki ba kina ina?" Muryar mommy dishe tace"ina asibity marwan yayi accident yaji ciwuka sosai baima ....baimasan inda kanshi yake ba" Daddy yayi salati zuciyarshi na karyewa yace"ganinan zuwa ya nufi asibitin " Fahad na isa school dinsu aysha ta bude motar tashiga tanata faraa sede tana kallon fuskar fahad taganta jawur dagani yasha kuka, Jikinta yayi sanyi tana kallonshi tace"Yaya lpy?" Bakinsa cije da lips yace"marwan yayi accident " Gaban aysha yafadi saboda har mantawa take da wani abu yashiga tsakaninsu tanata renon cikinta karatu,kula da mijinta da gida she's full busy, Hawaye masu zafi suka fara zubomata tasa hannu ta share wasu suka kara zubowa zuciyarta na karyewa ta kwantar da kai a kan mota tafara kuka , Fahad yayi saurin riko hannunta cikin sanyin murya yace"princess me kikeyi haka?kinsan baki lpy so plss kiyi shiru marwan yana samun sauki" Ta dago kai ta kalleshi zuciyarta na ciwo tace"dagaske?" Yace"eh ba wani ciwo bane zai samu sauki very soon" Ta meda kallo akan glass din motar tasa hannu ta share hawaye, Ya tada motar ya nufi gida zuciyarshi cunkushe, Ganin sun nufi gida yasa ta kalleshi muryarta sanyaye tace"ina zamu?" Bai kalleta ba yace"gida" Ta yamutsa fuska kamar zatai kuka tace"haba Yaya dan Allah ka kaini in ganshi " Ya juyo da kai ya kalleta yace "kiyi hakuri aysha se gobe kinganshi " Hawaye suka fara zubomata tace"dan Allah Yaya ka kaini in ganshi plsss ko hankalina zai kwanta " Yace "kibari se gobe nace ko" Tafara kuka tai luuu tai baya yayi saurin tarbeta da hannu daya yana kiran aysha !!!, Ina tuni manyan sun bugar da ita , Hankalinshi tashe yayi saurin gangarawa yayi parking ya jawota jikinshi yafara mata tofi, Ta bude idonta cike da hawaye tana kallonshi tace"dan Allah ka kaini " Jikinshi na rawa yace"OK alright zan kaiki " Ya tadata zaune ta jingina da motar idanunta lumshe ya tada yafara driving yana yi yana kallonta itako tausayin mommy ne sosai a ranta tasan uwartata tana cikin tashin hankali, Suna isa ta fito ya fito dasauri ya kamata suka nufi sashen masu hatsarin dede fitowar rabia ta gano wani danuwansu yayi accident na mashin ta bisu da kallo suko ko ganinta basuyi ba, Ta wuce tanata kallonsu tatafi su kuma suka wuce ciki, Suna shiga gaban aysha ya fadi ganin marwan kwance duk ya kumbura jini na shiga jikinshi ga mommy da daddy zaune sun zuba mai idanu, Aysha ta tafi dasauri ta rungume mommy tana kuka sosai me ban tausayi, Fahad ya jingina da kofa yana kallonsu yana hawaye, Mommy ta janyota gaba tana hawaye tana share mata nata tana cewa"kiyi shiru daughter zai samu lpy " Ta cigaba da kuka tana jikin mommy kafin ta lafa tai shiru in cool mommy ta kira fahad ya karaso jikinshi mace, tace"ka tafi da daughter gida ta huta ka tabbatar kabata abinci" Ya jinjina kai ya kamata suka fita suna zuwa gida tai kwance falo kan kujera ya tafi dining ya dauko abincin daya girka ya dawo wurinta ya zuba abincin ya zuba drink ya tadata ya medata kan cinyarshi yafara bata abincin tana ci tana hawaye cikin rarrashi yace"aysha kiyi hakuri plss kina kara dagamin hankali kiduba kiga yadda cikin ki ke motsi kiyi shiru hakanan" Tana hawaye tace"zaiji sauki ko?" Yace"eh idan Allah yaso kidena kuka ki masa addua" Tai shiru tanata ajiyar heart ta cigaba da cin abincin seda ya tabbatar takoshi sannan ya kamata suka nufi toilet domin yi mata wanka, Rabia ko direct gidansu faseelat ta nufa faseelat na daki kunkume sam bata jindadin gidannasu su Ummi basa sakarmata fuska haryanzu bata ganin laifinta don ta rabu da fahad saboda aganinta wannan shine dede kuma ta ceto rayuka daga halaka fahad baya iya adalci kokadan tasan yana sonta amma yafifita abunda mommy keso fiyeda muradinshi baze iya masu adalciba komin yadda yaso dole kuma itace zaai ta cuta aysha ko ta riga tagama karantar halinta na zafin kishi ta tabbatar koda ciwonta na gaskiya ne amma akwai kishi yadda yake tashi da zaran tana tare da fahad ga wani iyayi datakeyi ita yar gata, Idan zasu cigaba da zama haka to wace kalar rayuwa zasuyi?ita tariga tasan bazatai hakuri ana fifita aysha ba sannan shi fahad baze yi adalciba wannan matsalace babba garesa sannan mommy komin yadda zatai mata biyayya bazata taba hadata da aysha ba da iyayenta suka damka mata kyauta kuma amana, Taki fitowa tafadi wani abu dangane da gidan tayi shiru duk kowa na mata kallon me idda itako tasan tana zaunene kawai ,ta kanji son kiran alhajinta sede taki kiran nasa saboda kowa na mata kallon me idda beda kyau ta kirashi tun yanzu harse bayan jini ukku, Tana cikin tunani rabia ta shigo ta kalleta tace"daga ina?" Rabia tace"daga asibity nake se kuma naga mijinki da matarshi sun nufi ward din masu hatsari hankalinsu tashe" Faseelat tai mata wani kallo tace"tsohon mijina de ko" Rabia tace "to tsohon mijinki kikasani koki koma" Faseelat ta tabe baki tana dan girgizakai tace"alhaji ne zabina shi nakeso ba fahad ba" Rabia tace"to yasani ne?ke keta abunki shi ai yasan kinyi aure yama manta dake nasan yanzu" Faseelat tace"bazai manta dani ba alhaji na sona sosai nasan duk time da yasan na fito ba karamar murna zeyiba na barine har nanda wata ukku" Rabia tace"time din kau haryamanta dake gaskiya " Faseelat tace"hmmm kince accident towa yayi accident inason sani " Rabia tace aikuwa ina da wata kawa nurses bari na kira ta naji ko ankawo masu accident yau" Tana kira kawar tafada mata ansamu wasu da marece ma tafadi sunan marwan da Matar, Faseelat na jin marwan tai saurin tashi zaune tana kallonta zuciyarta na tuno mata marwan da yake bata girma ta tuno that ranar daya shigo hankalinta tashe tace"dan Allah ki shirya gobe kizo ki rakani na ganosa" Rabia tace"yo ina ruwanki?" Faseelat tace"kawai banji dadi ba yaron na girmamani " Rabia tace "Allah yakaimu ni budemin wayarki ma in tura wani abu" Faseelat ta bude mata key ta mika mata, Rabia ta fara bin contact har zuwa number dear no din alhaji nura ta kwashe ta dan tura pics sannan ta mika mata ta tashi tace"se goben da karfe nawa?" Faseelat tace"da karfe 10am ko " Rabia tace "to sai goben" ta fita Faseelat ta cigaba da tunani karde marwan baya cikin natsuwarsa saboda abinda ya faru? Marwan ko se karfe 10 na dare ya bude ido duk jikinshi na ciwo yafara nishi yana rike da zuciyarshi, Mommy da daddy sukayi kanshi mommy na hawaye tana "sannu marwan me kema ciwo?" Marwan yanata hawaye da nishi yana girgizakai saboda azaba, Daddy ya kira likita yazo ya masa pain killer injection sannan ya rage jin ciwon da yakeji, Mommy ta rike hannunshi tana hawaye tanata masa sannu , Marwan na hawaye yace"mommy natuba mommy nadena komi amma baban Hafset yace karna kara zuwa gunta dan Allah daddy kuntemakamin inasonta sosai wlh inna rasata zuciyata bugawa zatai" Mommy ta kalli daddy ,daddy ma ya kalleta yace"kayi hakuri marwan insha Allah zan nemo maka aurenta" Yana ta hawaye yace"daddy tana sona sosai itama dan Allah kubashi hakuri wlh nadena komi" Daddy ya shafi sumar kanshi cikin rarrashi yace"ka kwantar da hankalinka ba Wanda zai rabaka da ita kayi hakuri " Marwan yayi shiru ya lumshe ido yana tunanin maganganun babanta zuciyarshi na ciwo , Mommy da kanta kamar ya rabe don ciwo ta hada tea daddy ya bashi ya samu yadanyi two sip ya meda shi ya kwanta idanunshi rufe yana tuno likitar zuciyarshi. Wan safe tun 9:30am rabia tazo gidansu faseelat, Faseelat ta shirya ta fito ta shiga dakin Ummi, Ummi na mata wani kallo kanta duke tace"Ummi dan Allah zanje ganin friend dita tayi accident" bataso tace marwan dan kar tace zataje dubashi, Ummi tace"Allah ya kiyaye hanya"fuskarta bawalwala, Faseelat ta tashi ta fita tana jin ciwon fushi da Ummi keyi daita bazeyiwu tafada mata abinda ya faru ba har fahad ya saketa , Ta koma suka fito da rabia suka nufi asibity bayan sun sayi fruits suna zuwa suka samu kawarta tai masu kwatancen daki suka nufi dakin, Dede shiga dakin Sega fahad shima zai shiga fuskarshi hade yayi mata kallo daya ya dauke ido , Faseelat tai karamin murmushi tace"ina kwana ya me jiki?" Ko kallonta be yiba ya bude kofa ya shiga dakin ya tsaya bakin bed yana kallon marwan, Rabia ta harareta tace"kikace bakisan komawa?" Faseelat tace"se naki masa ya mai jiki?" Rabia tace"ni natsani daukar kai kina masa mgna ya wani shareki gani tsaye" Faseelat tace"ke Nide mushiga mufito"ta tura kofar ta shiga rabia na bayanta suka shiga da sallama, Mommy ta juyo tana kallon kofar ganin faseelat yasa ta kara daure fuska cos batason ta dawo gidan fahad dama can taga basu dace ba gani takeyi ma ta girmeshi,dukda haka tace"maraba da faseelat " Faseelat ta karaso tana kallon marwan dake bacci da tausayi tace"mommy ya me jiki?" Mommy tace"dasauki " Faseelat tace"Allah yakara sauki yabashi lpy" Mommy tace"ameen angode" Rabia ma tai mata yame jiki, Faseelat takara kallon fahad ya fiddo wayarsa yana latsawa fuskarshi daure, Ta matse lips tace"mommy zamu koma Allah ya sawwake" Mommy tace"amin nagode " Suka nufi kofa, Suna juyawa fahad dake latsar waya ya dan dago ido yana kallon bayanta shi kanshi besan dalilin kallon ba, Mommy da suna juyawa ta kalleshi ganin idonsa na kansu yasa taji badadi cikin ranta tana fatan ba medota zaiyi ba , Su faseelat na fita rabia tace"naga ikon Allah shine ko mgna at least ya amsa gaisuwarki" Faseelat tai karamin murmushi tace "naga Wanda ya fishi to miye nifa ba donshi nazo ba kawai naji inason zuwan" Rabia ta kalleta tai shiru tausayi ma take bata ta rabu da me sonta sosai ta aureshi yanzu kuma ga abinda ya biyo baya sannan bata da tabbacin shi alhaji nuran ko yanasonta haryanzu, saboda wasu mata na kuskure se suyi aure sunata dakon soyayyar wani se sun kashe auren sun fito su samu Wanda suka fito dominshi kuma yasamu wata ko yadena sonsu hakan na faruwa sosai as a friend tanaso ta temaka tanaso ta gane alhaji na son faseelat haryanzu ko kuwa yadena shiyasa ta kwashi number shi amfanin abotaka shine son gaskiya bawa juna kyakkyawar shawara temakon abokin in kanada hanya da kuma bashi kariya in kasamu damar yin hakan, Da daddare kusan 8:30pm ahalin gidan alhaji nura sunyi dinner suna kallo wasu na wasa yayinda yake zaune yana kallon su ga boy zaune kan cinyarshi, Kamar daga sama yaji wayarshi na ring ya dauka number ba suna kamar karya dauka ya dauka ya kara a kunne, Rabia tace"ina wuni?"cikin siririyar murya, Yace"lpy"in brief Tace"amm nasan baka ganeni ba rabia ce kawar faseelat " Jin ta ambaci faseelat yasa yakara dafe wayar a kunne he don't want to miss single word akan abinda ya shafeta, Yace"ina saurarenki " Tace"inason muyi mgna da kai amma inaso muhadu" Alhaji nura yace"OK a ina?" Tace"Inba damuwa kafadamin inda zan sameka" Yace"I don't have time sosai kifadamin kawai ina zan sameki" Rabia tace"aa in ba damuwa kazo kofar gidanmu gobe da karfe 5pm" Yace"rabia I can't wait for that time yamin tsawo sosai zanzo da safe kamar karfe 10 ai is OK?" Tai murmushi tace"to shikenan sekazo" Yakashe kiran hjy abida da cikinta ya girma tana gefe tana masa wani kallo jin ya ambaci rabia , Yayi mata murmushi yabi wayar da kallo kamar ya jawo goben ta zama yau yanason sanin menene akan dear dinshi, Rabia ko yana kashewa tai murmushi tace"zade mugani" Wanshekare tun karfe 9:55 alhaji ke kofar gidan cikin motarshi tare da driver , Rabia ta fito tana dan karamin murmushi ya bude motar ya fito , Ta gaidashi kanta kasa ya amsa yanata kallonta yace"lpy de kike nemana?" Tai murmushi tace"albishir ne nakeso nai maka" Yace"inajinki" Ta dago tana kallon idonshi tace"kusan one month kenan da mutuwar auren faseelat " Zuciyarshi tai mummunar faduwa saboda dadi besan time da yace "what!!!!?" Idanunshi warwaje da kaganshi kasan yana cikin farinciki, Tace"eh nasan bakasani ba shine naso in maka albishir nasan zakaji dadi sosai saboda nasan irin soyayyar da kakemata" Alhaji nura yana murmushi ya shafi heart dinshi yanajin sanyi batare dayasan time da yayi hakan ba Cikin tsantsar farinciki yana meda numfashi yace"rabia kintaba zuwa saudiyya?" Rabia ta girgizakai, Yace"to ki shirya insha Allah this year zakije saudiyya" Rabia tai yar dariya tana kallonshi tace "nagode sosai amma ni kawai inason kasani ne tunda ita bazata fadaba" Ya jinjina kai da gamsuwa yace"wannan tukwicin albishir da kika bani ne ban taba samun albishir kamarshi ba tunda nake a rayuwa" Hannunshi dafe da heart yace"faseelat is my heart itace kowane bugun numfashi na" Rabia tace"Allah de yakaimu musha biki" Yayi murmushin jindadi yace "plsss kituromin AC no dinki plsss karki manta nagode sosai " Tace"to nima nagode sosai Allah yabarka da faseelat " Yace"ameen ameen" yana washewa ya buda mota ya shiga driver yaja, Rabia memakon tai gida ta nufi gidan su faseelat tana ta farinciki, Alhaji na cikin mota se sakin murmushi yake yana kallon titi love moments dinsa da faseelat yana dawo masa kalamanta murmushinta and every thing yakara fadada fuskarshi ya saki dogon numfashi yana hamdala ga Allah , Rabia nashiga gidansu faseelat ta leka ta gaida mommy tashiga dakin faseelat, Faseelat na zaune tana kallo tana guga rabiar tashigo tana murmushi tace"dear guga kike" Faseelat tai murmushi tace"dear dinshi ba" Rabia ta zauna ta na murmushi tace"munyi waya da alhaji" Faseelat tai mata banzan kallo tace"meya hadaki da no din alhajina?" Rabia tai dariya tace"wai alhajinki yanzu ma yabar kofar gidan mu" Faseelat ta ajiye gugar tana murmushi tace"barauniyar saurayi ko sata har cikin gida " Rabia tai murmushi tace"nakasa hakuri ne harse nanda months na kirashi nabashi albishir kinsan me?hajjin bana da rabiatu ciki" Faseelat ta fiddo ido ta na sakin murmushi tace"dan Allah?" Rabia na faraa tace" wlh faseelat kina da masoyi alhaji na mugun sonki sosai da sosai fiyeda duk yadda zaki hango daga fadamai fa yace in shirya zuwa hajji kuma yace in tura mishi AC " Faseelat ta lumshe ido tabude tanajin dadi tace "kintura de ko?" Ta girgizakai tace"farinciki be barni ba na kwaso nazo fadamiki kinga yadda yake murmushi kai Allah ameen" Faseelat tai dariya sannan ta runtse ido tace"nasan alhaji na sosai yanamin son da tunani bazai iya kayyadewa ba shiyasa nakeson karasa rayuwata dashi da dadi ko badadi inasonshi a hakan" Rabia tace "bari kiga natura mai AC din" ta janyo waya ta tura, Alhaji na office message yashigo ya duba yaga no din rabiar da yayi saving bazai taba mantawa daita ba saboda ta temaki rayuwarshi kafin nan da 2months ai wuyane amma gashi tasaka yaji saukin duk ciwukansa yanajinshi fresh bakomai cikin brain dinshi se soyayya, Yana murmushi ya turawa rabia 200k Rabia na jin alert ta bude ganin 200k bawai 20k ba yasata ware ido ta na murna tace",wlh nazama hjy 200k a account dina" Faseelat ta kara jin mugun farinciki tace"wlh rabia kin kara samun wuri a zuciya ta naji dadin hakan sosai baccin kar dadin ya miki yawa dana baki kyautata" Rabia tai dariya tace"banaso kirike abunki"tai dialing no din alhaji ya dauka , Ta na murmushi tace"alhaji kacikani da alheri nagode nagode sosai Allah yakara yawan arziki da tsawon rai" Yace"ameen ya faseelat dita tana lpy de ko?" Rabia tace "lpyarta lau tana jiran lokaci" Yace",to alhamdulillah nagode sosai ki kulamin daita"yakashe kiran, Rabia na murna ta kalli faseelat tace" Allah yakaimu ran aure kinsan ranar dole mu juya sosai" faseelat tace"sosai"tana murmushi Rabia ta harareta tana murmushi tace"natafi "ta tashi ta fita, Faseelat ta jingina da bango ta lumshe ido tana tuno kulawar alhaji akanta abun yana tsumata . [1/24, 9:17 PM] SHALELE😍: 68 Bayan kwana biyu Liman nata zuba ido yaga marwan masjid amma shiru babushi ba labarinshi bai zuwa salla bare daukar karatu, Cikin ranshi yaji tsoron karde ya koma halinsa na bayane da kuwa beji dadi ba cikin ransa yasa da angama sallar laasar zaije gidansu domin dubashi, Bayan anyi laasar liman na addua yaga daddy na salla da alamu besamu dukkan rakaoi ba, Ya zauna jiranshi yaji lpy marwan shiru domin tare suke zuwa masjid wani time, Daddy na sallame salla yayi addua ya tashi da niyyar fita, Liman ya taso ya biyoshi yana niyyar shiga mota liman ya mai sallama, Ya amsa yana kallonshi , Liman yace"marwan shiru kwana biyu baizo masallaci ba Allah yasa lpy" Daddy yace"Allah sarki marwan yayi accident ne yana asibity amma yana samun sauki" Liman yayi salati yafara addua "Allah yabashi lpy yasa kaffarane " Daddy yace"ameen mungode sosai " Liman yace"wane asibity yake kwance?" Daddy yace "Malam aminu yanzu ma can zan nufa" Liman yace"to ba matsala muje na duboshi"suka shiga mota suka nufi asibitin, Bayan sun isa suka shiga dakin marwan na kwance kullum hannunshi dafe da zuciya yana cikin matsanancin damuwa, Liman ya karaso ya zauna yace masa"marwan ya jiki?" Marwan ya kalli liman idanunshi cike da hawaye yace"dasauki " Liman yace "Allah yabaka lpy sannu Allah yasa kaffarar zunubaine" Zuciyar marwan na zafi yace"dama kafadamin tunnan duniya Allah yake farawa mutum ukuba" Liman yace"subhanallahi marwan aika tuba kuma Allah gafurur rahimune sede yakan iya jarabtarka yaga irin tubar da kayi ya kuma gwada imaninka" Hawaye suka zubowa marwan yace"I totally change my life duk da na tuba mutane bazasu manta laifukan dana yi a baya ba" Liman ya kalli daddy da keta kallon marwan ya meda kallo gun marwan din yace"idan wasu basu mance ba wasu zasu manta kuma dabiunka masu kyau su zasu shafe na bayan" Marwan yace"inason na aureta amma babanta yace kada yakara ganina gunta bansan yadda zanyi da zuciya ta ba inasonta sosai " Liman yace"wacece?" Marwan yace"Hafset "yayi kwatancen mahaifinta, Liman yayi shiru can zuwa yace" ka kara hakuri kuma ka dauki kaddara wani abun kanasonshi ba alheri bane se Allah ya hanaka shi wani kuma alheri ne amma ba rabonka bane kayi hakuri " Marwan ya juyar da fuska ya cigaba da hawaye, Liman ya kalli daddy yace"Allah yabashi lpy " Daddy yace "ameen" Liman ya juya ya fita bai nufi gida ba ya nufi unguwarsu Hafset da kwatance yagane gidan kasancewar marece ne yayi saa ya sameshi yayi sallama dashi, Baban Hafset ya fito yanata kallonshi ganin bai ganeshi ba sukayi musabaha liman ya gabatar da kansa a matsayin limami , Baba yayi maraba da shi yana tambayar Allah yasa lpy, Liman yace"akwai wani yaro dake daukar karatu wurina hakika yayi gurbatacciyar rayuwa a can baya amma yanzu yayi nadama ya tuba yanata kokarin gyara rayuwarshi,kwana biyu banganshi masallaci ba na tambayeshi ake shedamin yayi accident danaje dubashi yake fadamin ya samu wacce yakeso ya aura amma baka amince ba " Baba yace"gaskiya ne" Liman yace "nazo tunatarwane domin kai musulmine kasan kaddara yaron ya tuba yana nadamar baya be kamata kaki yadda dashi ba saboda Allah ma da yama laifi muna kyautata zaton ya yafemishi idan irinsu sun tuba duk da haka ana nuna masu kiyayya ana gudunsu yawanci bazasu ji shaawar tubar ba wasu kuma zasu koma halin baya dan Allah inarokon alfarma kayi hakuri kabashi diyarka tunda aurenta yakeso yayi kuma kasan kabawa yarka tarbiyya zata temaka mishi wurin gyara rayuwarshi zaka samu lada itama zata samu dade bai shiryuba da koni bazan bada shawarar bashi itaba saboda zai iya lalata tarbiyarta ko kuma ita tasamu nasarar gyarashi amma dukda haka akwai hatsari bawa yarka dan shaye_shaye ,tunda ya tuba Ku temaka kubashi don neman dawwamar natsuwarsa yaro ne sosai amma iyayensa sun hakura zasuyi masa auren don duk ya kara natsuwa" Baba yayi shiru yanata sauraren liman jin ya dasa aya yace"nagode sosai insha Allah zanyi shawara " Liman yace"karkabiyewa mutane so da dama in zaka biyewa mutane bazaka taba aikin alheri ba don Allah a daure a bashi tunda yana sonta sosai meyiwuwa ko sanadin korarshi yasa yayi accident ma " Baba yace"bakomi wane asibitine?" Liman yafadamishi yanajin dadi jin ya tambayi asibity yayi godiya ya tafi, Baban Hafset ya koma gida yayi shiru yana tunanin maganar liman tana kan hanyar dede idan ana waresu dukda sun tuba zasu iya komawa ko su shiga wani hali mawuyaci kuma kaima bakasan kalar rayuwar da yaranka zasu yiba , Maman Hafset ta shigo ta sameshi yayi zugum ta zauna tace"lpy alhaji?" Yace"yaronnan dana kora yayi accident limamin unguwarsu yazo yimin nasiha saboda yaron ya tuba" Mama tace"to ya kagani ne? Wlh Hafset kullum jugum take wani time kuma har kuka nakesamun tanayi tace duk yakashe wayoyinshi ko bankwana basuyi ba" Baba yace" hatsari yayi ni duk jikina yayi sanyi saboda jin ya tuba amma kuma inatsoron surutun jamaa ko kuma shi yakoma kamar baya" Mama tace"karkabi ta jamaa kuma kayi fatan alheri seyafaru" Baba yace"to kode abashi itan? Amma ni fa ban yarda da zancen nan ba sede in turo iyayensa kawai zaiyi ai mgna" Mama tace"duk abinda kace yayi yana da kyau kuma ka kara bincikawa sannan " Baba yace"eh shiyasa nakeso Ku shirya muje asibitin ganoshi daganan kuma zanyiwa iyayenta maganar suma su kara bincikawa " Mama tace"Allah yakaimu anjiman" Bayan ishai Hafset na kwance tanata trying no din marwan kashe domin da sukayi accident wani yayi tashi , Sega mama ta kalleta tana murmushi tace"kitashi babanku zai kaimu asibity mugano marar lpy" Tace"to "ta tashi ta saka hijab suka fita suka tsaya suka sai drinks sannan suka shiga asibitin, Da kwatance suka gane dakin suka kwankwasa suka shiga ciki da Hafset da mama da babanta da kannenta su biyu, Mommy da daddy da aysha suna dakin suka meda hankali Kansu, Su baba suka karaso sukayi musu ya me jiki, Itako Hafset tunda taga marwanne dadi ya kasheta tanata boye murmushi, Marwan idanunshi kulle jin anata gaishe_gaishe yasa ya bude ido, Wa zai gani Hafset da iyayenta ya yi wuf ya tashi zaune yana murmushi yace"doctor" Kowa yayita kallonshi, Hafset ta kara matsawa tace"patient ya jiki?" Yayi murmushi be amsaba ya kalli mommy yana faraa yace"mommy ga Hafset Wadannan kuma iyayenta ne" Mommy ta cigaba da sakin fuska tace"sannunku maraba" Daddy suka kara gaisawa da babanta, Da marwan da Hafset sunata sakarwa juna murmushi yace"my doctor " Ta sunkuyar da kai tana jin kunya, Fahad da aysha da keta kallonsu wai doctor da patient sukai dariya, Sun danyi mintoci sannan suka fita su mommy duk suka tashi yi musu rakiya fahad ma yabi bayansu aysha na tsaye kowa ya fita banda Hafset, Ta na sauri tace"ina wayarka?"murya kasa_kasa, Shima yayi kasa_kasa da murya yace"I don't know" Tai murmushi ta bude voice tace"Allah kasiye waya nagaji da missing dinka"ta juya dasauri ta fita, Yayi dariya ya kalli aysha yace"anty tayi ko?" Aysha tai karamin murmushi tace"sosai" Yayi murmushi ya lumshe ido can zuwa Sega su mommy sun dawo daga yi musu rakiyar , Marwan nata murmushi yace"daddy ya kamata a sallameni naji sauki" Daddy ya kalli mommy sukai dariya yace"kabari ka kara warwarewa ciwukan jikinka basu gama warkewa ba" Yace"daddy zasu warke ko muna gida "yayita matsawa , Fahad sede yayi ta kallonshi ganin lokaci daya ya wartsake , Wan safe dole aka sallamesu suka koma gida, Yayin da iyayen Hafset maza suka dada bincike sosai bayan marwan ya warke su daddy sukaje nema mishi auren Hafset aka bashi akasa rana nan da one month , Shiru faseelat tayi 2month amma fahad yaki ko leko kofar gidan, Omer ne zaune shi da Ummi sunyi shiru , Ummi tace"kaga shiru yaki zuwa yaki aikowa" Omer yace"shima yadena sonta din abinda yasa ban koma ba saboda nasan idan har yana sonta zaizo yanzu ma zamu cigaba da jira in baizo ba tagama idda shikenan tunda dama ta tura ankwaso mata kayan sawarta" Ummi tace"banji dadi ba wlh banji dadin mutuwar auren nan ba" Omer yace"Allah yasa hakane mafi alheri hakuri zamuyi" Bangaren jameela kuwa da cikin ake cigaba da jindadi ba sauyin komi duk da bata zuwa koina saboda fitowarshi, Khalil ko ya koma very silent tarbiyyar yaranshi kawai yake tunani, Mansura ko ta na cigaba da rayuwarta sam ta dena damuwa da rashin aure tunda tasamu aka biya thermocool kudinshi shikenan hankalinta ya kwanta mama ko tasa mata ido, Abida ma tana cigaba da holewa da jameel dinta dazaran tasamu ta fito yayi sex daita yaji dadi kuma tabiyashi kudin service da ya mata, Yayin da alhaji nura ke lissafe yana jiran wata ukku subada baya, Bikin su marwan ya taho su sameera yahya 😂sune kirjin biki sune best friend sunyi ankon material lace white da red shine zasu saka awurin dinner, Su mommy anata hidimar biki saura sati daya aka kai lefen Hafset akwati goma sha biyu masu shegen kyau kuma daddy yabawa marwan sabon gida dazai tare da amaryarshi ga sabuwar mota dall da fahad yabashi don yaji dadin hidimar biki yakara zama dangata gabadaya kome yi masa akayi, Ranar daurin aure daruruwan mutane suka sheda auren marwan yasha babbar Riga ya nata washewa su aysha ko ana cikin gida anata fama da nauyi Yan gidansu harda abbu duk sun halarci daurin auren, Da karfe shidda suka nufi hall inda zaa gabatar da dinner yara da manya su fahad da friends dinshi sun hallara aka fara gabatarda event din inda sabeer tunda yayi tozali da sameera yaji in ba ita ba se rijiya Sam bai tunanin jawara bace ya koma kusa daita yanajanta da surutu , Bayan anci ansha an cashe aka dauki Amarya aka kaita dakinta, Kowa ya tafi se Amarya ita kadai tana jiran angonta marwan a tsorace take da daren saboda tuno sameera, bayan wani lokaci marwan ya shigo ya nata baza kamshi bakinshi kuwa baya rufuwa yana shigowa sassanyan kamshinta ya bugi hancinsa yanajin kamar ya afka mata ya daure ya isa wurinta Hafset ta bude mayafi ta sakarmai murmushi, Ya saki murmushi yace"doctor kitashi kiyo alwala muyi salla mu godewa ubangiji daya hadamu a inuwa daya , Tai murmushi ta tashi sukayi salla sukaci suka sha suna ta dan labari yadda biki ya kasance , Ta rigashi tashi tayo brush ta dawo ta fiddo kayan bacci yanata kallonta ta kalleshi yayi saurin tashi ya nufi toilet, Ta zuge zip din riga dasauri ta cire tana balle bra taji hannunshi bayan ta , Tai saurin rike bra din marwan ya kai baki setin kunnenta cikin rada yace"let me help u" Ta dafe wurin yana murmushi ya zare hannunta ya balle bra din hannunshi da Lamar ruwa, Tai saurin rike ta don karta fadi ya juyo daita a hanzarce wannan yasa bra din faduwa tai kasa Hafset ta zaro ido shi kuwa ya kure breast dinta da kallo yanajin muguwar shaawa, Tai sauri zata rufesu da hannuwa ya rike hannuwan da nashi yayi mata wani kallo ya sunkuya ya kama breast dinta yana tsotsa cikin yanayin fitar da hankali, Hafset ta lumshe ido ta cije lips tanajin matsanancin dadi yadda yake abun cikin kwarewa, Yanata shan breast din yana zukowa seda ya tabbatar duk jikinta ya mutu sannan ya karasa cire mata kayan ya jata kan bed ya cigaba da rikitata cikin salon bariki sede da banbanci cos yau yanayin abinda Allah ya halattamishi da malaiku suna rubuta masa zunubi yau kuwa dumbin lada ce zai samu, Hakan yasa ya dage sosai ya rikita Hafset da wani salon da ni ban sani ba bare na rubutamuku salo me rikita tunani da sada ka da wata duniya daban da wacce mutane ke ciki, Time daya fara sex daita ne tagane cewar namiji baya karami don kuwa duk kankantar marwan seda yasata zubar da hawaye , Bayan yasamu gamsuwa ya rungumeta yana meda numfashi, Hafset na kuka tace"ni ka kyaleni " Ya kara rungumeta yace"haba my doctor"yana kara shigar daita jikinshi, Tace"karka sake ce min doctor saboda ni ce patient din" Marwan yayi dariya jin zancenta yana dariya se kuma yayi shiru ya saki kuka me sauti da hawaye masu zafin gaske, Hafset tai saurin jirkitowa tana kallonshi idanunta cike da hawaye ta riko face dinshi in cool tace" patient idan maganar danayi ce ta saka kuka kayi hakuri idan kuma u r not satisfied kayi banason ganin hawayenka" Yana kuka da hawaye yace"na farin cikine Hafset da kyautarki da Allah yabani domin ban kamaceki ba" Ta rufemai baki tana girgizakai tace"kadena tuno baya ,baya ta tafi bazata dawo ba kayi shiru plss" Yayi shiru yana share hawaye ya jawota yace"to kidan kara bani" Tai murmushi tace"tom" Yayi murmushi yace"nasa guduwa zaki ashe jaruma ce"ya kai mata kiss yace"nagode sosai Hafset da sona duk yadda nake da kuma amincewa dani" Tace"karkamin godiya ni likitan ka ce hakkina ne na soka na kuma kula da kai da lpyarka" Yayi dariya yace"thank u muje na gasaki karkiyi tsami" Maganar tabata dariya shima yana ta dariya ta tashi ta shige toilet ta kulle domin gyara jikinta, Anyi auren marwan 31dede da wata ukku da sakin faseelat wanshekare faseelat na baccin safe kusan 7am taji ring din wayar ta Sam ta manta ta kashe da bazaa ma sameta ba saboda ba kamar da bane da take zuwa school, Ta jawo ta dauki wayar tana dubawa taga dear ta duba date taga daya ga wata tana murmushi da matukar jindadi ta dauka ta kara kunne, Alhaji na farinciki yace"dear" Tana farinciki itama tace"dear" Ya lumshe ido yanajin dadi na tsargamai har cikin tafin kafa yace"inafatan komi yadedeta inafatan lpy lau?" Tai murmushi don tagane inda maganarshi ta dosa tace"lpy lau my dear" Ya nata farinciki yace"zan iya zuwa ?" Tace"u r always welcome dear" Ya saki murmushi me sauti yace"tnx u dear nagode ina nan zuwa anjima kadan I'm very eager naganki" Tace"me too " Yace"senazo " Tace"bye"tana Jan bye din ta fitar da wani sassanyar numfashi ta kashe , Alhaji nura ya rungume wayar yanajin matukar farinciki ya tashi ya nufi toilet domin yin wanka na musamman a matsayinshi na bazawari, Faseelat ma tasanshi sosai yana iya zuwa tun yanzu ta tashi dasauri ta nufi toilet tai wanka da brush ta dawo ta zauna ta tsara sassanyar kwalliya tanata kamshi ta saka riga da sket atamfa Côte diviore tasa milk gyale tasa brown shoes tayi kyau sosai , Takoma ta zauna tana zama kiranshi yashigo ta dauka tana murmushi, Dasauri yace"ina kofar gida" Tace"tom "ta tashi ta fito , Tana fitowa Ummi dake waje tana aiyukanta ta kalleta tace"ke ina zakije tun da safe ba kince kindena zuwa school ba?" Faseelat kanta sunkuye tace"eh dama alhaji ne yazo" Ummi tace"dama saboda shi kika fito ko?to Yayi sekice ya fito don ba komawa zakiyi kamar da ba" Faseelat ta kalli Ummi ta wuce, Tana wucewa Ummi tace"shashasha kinsan kina sonshi kika ki aurenshi " Faseelat naji ta fita , Tana fita tai tozali da dalleliyar motar alhaji nura ta nufeta ta bude ta shiga kamar kullum in zaizo fira yana zuwa shi kadai, Tana shiga ya sauke numfashi yana mata kallon soyayya , Itama ta kalleshi ta saki murmushi tace"sannu da zuwa" Ya nata kallonta yace"dear kece?" Tai murmushi tace"ni ce my dear " Ya kureta da kallo duk ta rame da wata irin murya yace"nayi kewarki sosai" Tai murmushi tanamai kallo me kashe jiki tace"nima nayi missing dinka " Yace"hope wannan karon bazaki bari wani yakara shiga tsakaninmu ba?" Ta daga kai tana murmushi tace"ni takace dear kai kadai nakeso " Yace"ko gobe ina iya turowa ko?"yana murmushi, Tai dariya tace"bayan kwana biyu de " Yana dariya yace"kinsan a tsorace nake kar amemeta baya na wahala na shiga yanayin rayuwa" Tai shiru zuciyarta badadi tace"nasani dear kayi hakuri plss" Yayi dariya yace"alhamdulillah finally zaki dawo gareni" Ta jinjina kai, Sukayi shiru sunata kallon_kallo suna sakarwa juna murmushi me sanyaya zuciya, Faseelat ta fara dauke ido ta kalli time tace"dear zakai late" Yayi murmushi yace"banason barinki inaji kamar na daukeki mutafi tare" Tai murmushi tace"ka kwantar da hankalinka ni takace" Yana murmushi yace"semunyi waya ko and zandawo anjima" Tai murmushi tace"u r welcome"ta fita yabi bayan ta da kallo nothing change from her sede duk ta rame, Yanajin matukar farinciki ya wuce office, Da rana ya dawo gida cin abinci suna cikin cin abincin ta kirawo ya dauka dasauri yakara kunne, Tai murmushi tace"dear ya gajiyar aiki ?" Yace"lpy lau dear nadawo gani inacin abinci fatan kema kinci?" Tace"no but yanzu zanci" Ya ajiye spoon din hannunshi yameda hankali sosai kan wayar yace"plsss kici abinci dear duk kin rame" Tai murmushi tace"ba problem na abinci bane kaine problem din dazaran na sameka hankalina zai kwanta" Yayi shiru yana sakin murmushi, Su hjy Rukayya nata kallonshi, Faseelat tace"bye sekazo" takashe kiran Alhaji yabi wayar da kallo yanata murmushi, Hjy abida da tsohon ciki ta tashi ta nufi dakinta ranta bace, Hjy Rukayya ko kallonshi kawai taitayi, Bayan sungama cin abinci ya kalli hjy Rukayya yace"kiramin abida Ku sameni sama" Tace"to"ta nufi dakin nata, Abida na kwance duk yau batajin ta dede hakanan take dauriya Sega hjy Rukayya tazo kiranta ta tashi ta nufi saman tana kumbure, Bayan sun zauna alhaji na kan seat suna gefe_gefenshi , Alhaji yana latsar waya ya dago ya kallesu yace"inason muyi mgna ne" Duk sukayi shiru sunata kallonshi, In cool yace"aure zan kara nankusa in Allah yaso" Dukkansu gabansu yafadi sede hjy Rukayya ko nunawa batai ba, Yayin da hjy abida seda mararta ta juya, Ranta bace tace"haba alhaji yanzunnan harwani aure zaka kara duk zuriar da Allah yabaka basu isheka ba se ka karawa kanka wani nauyin" Alhaji da hjy Rukayya sunata kallonta , Tace"to wlh ban yadda ba nasan bawacce zaka auro se wannan tsinanniyar yarinyar data taba zuwa nan me siffar yan'iska" Ran alhaji bace yace"wai abida meyasa bakinki baya furta alherine ni nafadi wacce zan aurane last time ma datazo kince mata karuwa haba" Hjy abida tace"to mecece inba karuwar ba wlh baka isaba"mararta takara juyawa ta dafe ciki tai kasan kujera tana nishi tana "ahhh wayyo cikina wayyo cikina" Alhaji da hjy sukayi kanta tana durkushe tanata nishi alhaji ya rike ta yana "sannu abida ko labour ne sannu" hankalinshi a matukar tashe ya kira nurse, Ya koma yakara riketa su duk lissafinsu se karshen wata zata haihu gashi tana labour, Hjy Rukayya ma nata mata sannu hjy abida kuwa nata murkususu can zuwa se faya tafashe ruwa yayo waje, Hankalin alhaji tashe yace"haihuwa ce ciremata pant dasauri " Ya rike abida da dubara hjy Rukayya ta cire mata pant din, Hjy abida ta na duke tanata nishi da hada zufa ta rirrike seat yayinda hjy Rukayya da alhaji ke rike daita suna mata sannu , Bayan mintoci babyn tataho hjy Rukayya ta amsheta tanata tsanyara kuka "inya !!!inya!!!" Dedenan nurse ta iso ta amshi jaririyar ta fara kimtsata hjy abida na duke tanata zufa mahaifa tafado nurse tazo ta dubata tai mata dinki don tasamu karuwa sosai yarinyar kuwa kosassa daita me lpy, Alhaji nura ko yana rungume da jaririyar daketa kuka yana rirrigata yana mata kallon kauna sosai yake cikin farincikin haihuwa yarinyar fari tas daita ya yinda duk kamannin nata na jamil HQ ne. [1/25, 8:02 PM] SHALELE😍: 69 Bayan angama kimtsa su nurse ta rubuta mata drugs ta tafi, Hjy abida tai kwance kan bed din alhaji tana hutawa , Itako hjy Rukayya ta fita ta nufi dakinta domin hadamata ruwan zafin wanka, Alhaji ya meda kallonshi wurin hjy abida idanunta lumshe zuciyarta na zafi wai wadda ta kwada mata mari itace alhaji zai auro shikenan tazama bora yar kallo , Alhaji nata murmushi ya matsa ya zauna kusa daita yace"sannu abida" Ta bude ido ta watsa mai harara ta medasu ta lumshe, Yana murmushi ya kanga babyn yace"kibude ido kiga kyautar da Allah yabamu" Zuciyarta ta yanke tafadi jin furucinshi ta bude idanu ta dorasu kan babyn da keta kuka, Yana murmushi yace "ki amsheta kibata tasha" Zuciyarta badadi ta tashi zaune ya dora mata diyar tabata nono takama tafara sha, Hjy abida ta kureta da kallo sak jamil yadda take tsotson ya tuno mata ubanta jamil ta dago ta kalli alhaji yanata faraa yace"kinganta me kyau kamarki" Ta harareshi ta dauke ido, Cikin rarrashi yace "abida ki kwantar da hankalinki aurena bayana nufin rabuwa dani ba inason kara raya sunna ne amma kinsan inasonki sosai kece tauraruwata" Abida tace"yi shiru alhaji base kace komi ba wlh yanzu haka bawacce kakeso cikinmu kamarta yanzu inta shigo yakenan ?dama tafadamin seta fiddani gidannan to kabani takardata tunyanzu don bazan dauki raini ba" Alhaji na mata wani kallo yace"faseelat ba haka take ba tade fadane kawai amma ba abinda zai faru kuma kinsan bazan iya rabuwa dake ba ni duk inasonku gabadaya bawacce zan iya rabuwa daita" Tace"hmmmm!!"ranta bace ta rasa ma abun fada, Ganin yarinyar tadena Jan nonon ta janye ta meda a riga, Alhaji ya mika hannu ya amsheta yanata kallonta ya dagota sama da niyyar mata huduba, Abida tace"jira wane suma zaka samata?" Alhaji yayi shiru murya sanyaye yace"faseelat " Hjy abida me zatai ba dariya ba dariyar takaici da ganin ya rainata ta tsagaita tace"wlh bade diyata ba kabari seka aureta inta haihu seka sawa yar sunan uwar karshen soyayya kenan bani diyata"ta mika hannu, Alhaji nata kallonta yayi karamin murmushi shide yasoyiwa faseelat takwara,badon ranshi yaso ba yace"wane suna kkso?" Tace"suhailat"tana jefamai harara, Yace"Allah yarayamana suhailat"yafara mata huduba bayan yagama hjy Rukayya tazo takama hjy abida ta kaita dakinta ta shiga wanka, Ta dawo alhaji yanata kallon yarinyar a ranshi yana tunanin cikin dangi yarinyar ta dauko hjy Rukayya tazo kusa dashi zata amsheta tai mata wanka ta leka fuskar yarinyar da murna tace"me kyau daita tubarkallah" Ya dago da murmushi yace"saura ke" Tai karamin murmushi tace"ni ai nagama sede muyi fatan Allah yarayamana Wanda yabamu" Yace"ameen "in cool yace" bakice komi ba akan auren" Tai shiru nazarinta shi bai damu da mace ba amma zai karo wata itama duk bukatunta zai rataya kanshi don de baxata iya masa wannan maganar ba, Yace"kinyi shiru" Tai murmushi tace"Allah yasa alheri yabada zaman lpy yabamu hakuri da juna amma akwai matsala zama da abida daita yadda na lura duk basu da hakuri gaskiya" Alhaji yace"problem din abida ne shiyasa banan zan kawota ba zan zabi cikin gidajena amma faseelat batada matsala" Hjy Rukayya tai shiru tuno yadda faseelat ta kwadawa abida mari tace"kawota nai mata wanka"ta amshi diyar ta fita, Yayi shiru yana nazarin yadda abubuwan zasu kasance nangaba, Abida na fitowa wanka ta kira jamil ya dauka yace"my sugar ya babyna?"in sexy tone, Tai murmushi tace"nahaihu na haifi kyakkyawa kamarka" Yayi ihu yana murna yace"nagode sugar da kika haifi jinina naji dadi sosai tnx u Allah yabaki lpy ya babyna tana lpy?" Tace"suhailat na lpy sede nice I'm not fine na wahala harda stitches akamin" Yace"oh God "tare da dafe goshi yace" ki kula sosai ki warke da wuri muhadu inga yadda twins dina suka kara cika naga gudan jinina tsokata" Tace"tom"tana faraa, Yace"ki turamin pic din baby naji kince suhailat ko?" Tace"eh inason sunan " Yace"nice name turomin ita naganta" Tai murmushi takashe kiran ta fara shafa can Sega hjy Rukayya da baby tasha makeup tazo ta kwantar daita tana murmushi tace"bari naje nakawomiki abinci nasa aimiki farfesu da kunun shuwaka" Abida tai murmushi tace"nagode mommynsu" Hjy Rukayya ta fita bayan ta fita tadauki pics din ta turawa jamil , Jamil ya haukace yayita murna yayi diya yanajin mugun sonta, Alhaji tuni yayi waya ahadamai kayan baby da kuma kayan suna kuma ayi akwati biyu na hjy Rukayya, Da dare yanata farinciki yayi wanka ya saka kaya yayi kyau ba laifi ya nufi gidansu faseelat seda yatsaya ya siyemata kayan makulashe dayasan tanaso sannan ya karasa, Faseelat na kwance kiranshi yashigo ta dauka a hankali tace"dear shiru inata jiranka" Yayi murmushi yace "kiyi hakuri ina kofar gida yanzu haka" Tana murna tace"ganinan fitowa"ta saka after kan kayan baccin jikinta ta fita, Tana shiga motar ta cika da kamshinta, Alhaji yace"I'm sorry nayi late " tanawa alhaji kallo me karya garkuwar jiki tace"kasa duk hankalina ya tashi harna fara kuka"ta karasa tana dariya, Yayi dariya yace"I'm sorry inatason tahowa abubuwa suka rikeni nasamu karuwa a gidana" Faseelat tace"alhamdulillah!!" tana murna tace"mace ko namiji?" Yace"kune akasamu" Tai murmushi tace"gaskiya ina murna sosai Allah yarayamana diyarmu akan sunna " Yace"ameen" Suka cigaba da firarsu ta masoya bayan lokaci ya fiddo ledar shopping ya mika mata yace"kayannan sunyi missing dinki nima nayi missing siyosu wani time bana hakura harse nasiyo su na rabawa yara" Ta amsa tana murmushin jindadi tace"nagode sosai dear Allah yabarmu tare harabada" Yace"ameen seda safe ki kula da kanki kuma kiyi mafarkina" Tai murmushi me sauti tace"kayi nawa kaima good night "ta bude ta fita kamar kullum seyabi bayanta da kallo saboda yadda yake matukar shaawar jikinta tuno wani yayi amfani daita not once yasa murmushin fuskarshi ya bace ya girgizakai yanajin kishi ya tada mota ya koma gida, Yana shiga bangaren abida ya nufa tana kwance tana waya a sannu itada angon karni jamil shigowarshi yasa takashe wayar tana bin jikinshi da kallo ansha gayu dagani daga zance yake, Yana faraa ya matsa yace" abida ya jikin?" Tace"naji sauki"fuskar ta daure, Yace"sannu "ya dauki babyn ya mata kiss ya fita , Tabi bayanshi da harara tanajin mugun haushinshi ta dauki waya ta kira jamil suka cigaba da firarsu, Bayan two days Tunda faseelat taji abida ta haihu tasa ran zuwa donyi mata barka tana fatan sudedeta nangaba , Rabia ta rakata sukayo akwati karami daya na kayan baby da laces guda biyu masu tsada 30k duk daya, Akwatin cike suka dawo gida ta shiga dakin Ummi ta ajiye kayan tana dan murmushi tace" Ummi kinga kayanda nasiye zan kaiwa Matar alhaji data haihu" Ummi ta kalli kayan tace"kinyi kokari ko Allah yasa alheri Nide fatana faseelat kiyi aure ki zamanki gidan mijinki injiki shiru yafimin kwanciyar hankali" Faseelat tace"insha Allah Ummi nida alhaji se mutuwa kiyi hakuri " Tace"to Allah yasa donni lamarinki akwai tsoratarwa nan kika ki alhajin kk zabi fahad kuma kindawo alhajin Allah yabaki ikon hakuri" Tace"ameen anjima kadan da laasar zamu tafi barkan nida rabia " Ummi tace"Allah yakaimu" Faseelat ta tashi tafara shirin tafiya, Tayi simple makeup ba jagira bakomi se lip glow da powder tasaka doguwar riga milk ta yafa bakin gyale tana cikin shiri rabia ta shigo domin Dole taje barka harda tsarabar kayan baby nata tayi, Faseelat ta karasa shiryawa suka fito ta fiddo mota zasu tafi Sega roshni tai parking ta fito ta leka motarsu tace" ina zuwa haka ina shigowa kuna fita?" Rabia tace "matar alhaji ta haihu zamuje barka" Roshni tace"bari na rakaku semu dawo tare inason muyi mgna da amaryar alhaji nura" Faseelat tai mata wani kallo suna dariya tashiga suka tafi, Bayan sun isa har ciki suka shiga da mota faseelat tai parking suka fito rabia taja akwati itako roshni ta rike Leda suka nufi ciki, Suna zuwa falon da akwai mata harda diyan alhaji nura da yayiwa aure hjy Rukayya naganin faseelat taganeta tana murmushi tace"maraba Ku zauna maraba" Su faseelat suka zauna suna dan murmushi suka ce "ina yini?" Hjy Rukayya tace "lpy lau" Sukace"ansamu karuwa Allah yaraya" Hjy Rukayya tace "ameen ameen sannunku angode"ta tashi ta nufi part din hjy abida don ta Sanar mata anzo ganin baby, Hjy abida ko tana wanka ta dawo tana dan murmushi tace" kushigo" Suka tashi suka nufi dakin abida suka zauna saman kujera hjy Rukayya ta dauko babyn roshni ta amshe tanata kallon yarinyar, Duk suka dukufa kallon baby, Suna cikin haka abida ta fito daga wanka kallo daya tayiwa faseelat taji kamar taje ta shakareta tai wurinsu dasauri donta amshe diyarta da suke ta ma kallon kurilla,ta karaso gabansu tana huci ta wafci diyarta duk suka dago suna kallonta , Ran hjy abida bace ta kalli hjy Rukayya tace"mommy donme zakibawa yaniska diyata irin Wadannan ko hannunsu bazakaso su taba danka dashi ba" Faseelat ta matse lips yayinda su rabia keyiwa abida kallon mahaukaciya, Roshni ko taji haushin Kalmar saboda yarinyar hannunta take, Hjy Rukayya tace"haba abida be kamata kina haka ba barka fa sukazo kiyi hakuri arabu lpy" Hjy abida tace "barkar munafunci sun kwaso kafa gulma daganin kwamne kawai" Ta kallesu tana hararansu tace"seku tashi kutafi idan kungama abinda yakawoku" Roshni taja tsoki tace"sakarai dake in aka ganki kamar wayayya amma katuwar yar kauye ce inba jahilci ba ai anbar irin wannan kishin yanzu" Faseelat tai saurin mikewa ganin zaa memeta baya rabia ma ta mike tanason tofa albakacin bakinta tai shiru, Hjy abida ranta bace tace"duk siffofinkune kika fada marassa kamun kai yan tasha anyi kwantai ba mashinshini shine aka likewa alhaji wlh kiyi gaggawar komawa inda kikafito don alhaji yafi karfinki" Ran faseelat bace taja roshni dake jin kamar ta dauke hjy abida da mari, Rabia tabi bayan su bayan tagama watsawa abida harara wai sun rasa mashinshini, Harsun kai kofa hjy abida na tsaye rungume da yarta tace "wa kuka barwa wannan matsiyatan kayan kuzo Ku kwashesu kuyi gaba da abinku idan kunason badasu inda zaai murna kukaisu gidan iyayenku matsiyata" Dukkansu suka juyo faseelat jitakeyi kamar ta tsaya tai mata Tass duk da haka ta bude kofa tafita su roshni ma duk suka fita suna kallonta, Bayan fitarsu Hjy Rukayya data rike gemu ta nata kallon abida tace"abida baki da hakuri ko miskala zarra ,meyasa kk hakane ?sunzo barka suga diya su tafi miye aciki" Abida tace"in barka zasuyi suje suyiwa alhaji bani ba data gama dallawa mari"tana gama fada ta juya ciki da diyarta rungume, Hjy Rukayya tabita da kallo sannan ta fita itama ranta bace saboda abinda hjy abida tayi, Su faseelat na barin kofar gidan motar alhaji ta karaso yabi tasu da kallo ganin motar faseelat hankalinshi ya tashi ya fito ya nufi cikin gidan dasauri yasan baxaa kwashe lpy ba, Yana shiga ya nufi dakin abida dede ta fito ta jawo akwatin kayan kiiii zata kaishi waje, Yana mata kallon mamaki yace"wannan kayan fa" Tace"bansani ba nafada masu niba matsiyaciya bace dazaa kwaso tsumma akawomin" Ya kalli kayan yace"ina zakije dasu?" Tace"waje bola zaakaisu nanne dede su don wlh suhailat bazata saka kayanba and ni ba zan ko bawani su ba akaisu bola mahaukata su tsinta" Alhaji nura yayi tsoki ranshi bace yace"anji kawo idan bakiso akwai masu sawa kuma karyarki kicewa kayannan na matsiyata idan bakiso ba dole "yaja akwatin daga hannunta, Ya kwashi ledar kayan rabia ya fita, Yana fita tai tsoki tace"inba iskanci ba ni zata zowa barka tariga tagama shanyeka tagama bude maka kafa tun a titi se rawar kai kake kamar zaka auro kayan kwarai"tana ta masifa ta koma wurin yarta ta rungume, Alhaji na fita ya nufi part din hjy Rukayya ya shiga tana zaune tare da haseena suna labarin aurenshi, Ranshi bace ya mikawa haseena kayan yace" kisawa baby" Ta amsa tace "nagode daddy" Hjy Rukayya taga ranshi bace tace"kayi hakuri dan Allah " Yace"abida bata da kirki wlh ina laifin Wanda yazo maka murna" Tace"eh kayi hakuri kasan masu jego akwai daukar abu da zafi" Yace"ita haka dama take kuma ni bazan laminta ba" Tace"kayi hakuri" Yanajin sauki_sauki hakurin da take bashi yace "kizo ki serving dina" yawuce dakinshi, Haseena ta kalli mommynsu tace"wai meyasa small mommy take hakane tasan bai lpy" Hjy Rukayya tace "inta karasashi aita huta tunda auren yakeso ai duk tsiyarta seyayi" tana gama fada ta tashi ta fita, Haseena tai shiru tana kwatanta hakurin mommynsu ko rabinshi bazatayi ba ko itace akazo zataji badadi sede bazatai wulakanci ba amma yadda ta lura kamar mommy bataji komiba dukda itama badadin a ranta, Faseelat suna cikin mota roshni se tsoki takeyi duk bayan second, Rabia tace"ai inaji ko batare da kowa ba sena dawo gidannan sena meda mata mgna saboda muba kwantai bane se mun darje" Faseelat na driving ranta bace amma tace"dan Allah kuyi hakuri kuba kusan yadda takeji ba ku kyaleta kawai ita tasani nataba fuskantar hakan time da naji ni a matsayin Amarya ba uwargida ba" Rabia tace"yama zaki hada ninasan wlh bazaki wannan wulakancin ba don budurwar mijinki tazomiki barka an daura aurenne ?ta jira a daura mana ke daita ce hakan yafaru da tuni ta kone kun" Faseelat tace"Nide kuyi hakuri plss tawuce bazan kara zuwa gidan ba saboda kar rayuka su baci yauma nayine saboda alhaji amma tunda naga kullum matsala zuwa na ke kawowa nadena gabadaya" Roshni ta jinjinakai tai shiru wai ita zaa kira yariska?tabbas yariskar ce kuma zata nunawa abida hakan, Bayan sun isa sunata labari harsun manta sunata dariya alhaji dayaga ma cin abinci be hutaba yayo gidan, Yana zuwa ya kirata ta dauka tare da cewa"my dear"cikin salo, Ko murmushi yace"ina kofar gida" Ta tashi zaune tace"OK ganinan"ta dauki gyale ta fita, Tana fita taganshi ranshi bace cikin sanyin murya tace"my dear yana ganka ranka bace?" Fuskarshi bawalwala yace"kiyi hakuri dear banji dadin abinda hjy abida tai ba kiyi hakuri plss" Faseelat tai murmushi tace"ai batai komi ba munje da friends dina mun mata barka muka dawo" Yayi karamin murmushi yace"eh but nasan halinta kiyi hakuri saboda ni ana fada miki kalamai marassa dadi" Tai murmushi tace"bakomai my alhaji kasaki ranka ko zanji sanyi a raina"tana mai kashe masa ido, Alhaji ya saki murmushi tare da ajiyar zuciya yace"haka yayi?" Tai dariyar dake sashi shidewa ta jinjina kai tace"harnaji sanyi" Ya nata kallonta yace"nagode amma dear haryanzu bakice komi ba " Tai shiru sannan tai murmushi tace "ko da wane lokaci katuro na kagara na ganmu muhalli daya" Ya saki murmushin jindadi yace"nagode aikuwa cikin satinnan zanturo dear nakagara na mallakeki" Tai murmushi tace"su rabia na ciki zan koma" Yace"OK kigaidaminsu especially rabia" Tace"zasuji bye se gobe" Ya bude baki yana mata wani kallo yace"zan dawo anjima " Tai dariya tace"sekazo"ta fita ta rufe motar tashige gida, Ya sauke numfashi yanajin sonta yana yawo cikin bargon jikinshi ya tada mota ya nufi gida, Bayan ishai ya omer yazo faseelat taje dakin kanta kasa tace"Ummi alhaji yanason turowa... maganar aurenmu"tanayi kanta duke, Omer yace"kice yaturo kuma wlh idan kk kaso auren nan se ranki yayi mugun baci kisani kedashi harabada" Ta kalli ya omer tace"kuyi hakuri Yaya dan Allah kubar tuna baya" Ummi tai karaf tace"gwara ya fadamiki ai saboda ke bakisan ciwon kanki ba" Tai shiru, Omer ya kalli Ummi yace "sati daya dall zaa sa bikin suyita tafiya yadena zarya anan ba dare ba rana" Ummi tace"ka kyauta ko" Faseelat ta tashi tana murna ta fita ta haye bed ta rungume pillow burinta kenan ayi bikin taganta tare da alhajinta zata mallakamai komi yayi yadda yaso daita, Bayan kwana ukku alhaji ya turo neman aurenta akabashi ita kudin neman aure million daya zaai biki sati na sama ran Saturday, Bayan wadanda suka nemo masa auren sundawo masa da labari medadi yana murna ya nufi gidansu faseelat, Ta fito da hijab jikinta tadorata kan kananun kaya tanata kamshi, Yana binta da mayen kallo kamar ya hadiyeta yana farinciki yace"alhamdulillah dear next week iwar haka kinzama matata I'm very happy " Tanata murmushi ba karamin dadi takeji ba ta rufe fuska, Ya nata binta da mayen kallo yace"wait wait ina kikeso muyi honey moon dinmu USA ,India ,China ,France, ko ina" Tai murmushi ta girgizakai tace"madeena a can nakeso" Ya jinjina kai yace"babban birni kenan insha Allah a can zamuje muyi honeymoon dinmu wata daya" Ta kalleshi tace"har month kamar yayi yawa" Yace"ni kuwa kamar yayimin kadan" Sukai dariya tare suka fara shirye_shiryen inda zasuyi event da yadda komi zai tafi, Daganan su faseelat suka fara shirye_shirye again wurin maman mujaheed ta siye kaya sabida wadancan sunyi amfani sabida tana jin sauyi sosai a jikinta niima kowane time ta cigaba da using (kunemi kayan maman mujaheed test and truth ba tsada se amfani👌) Ummi ma seda takawo tata gudumawar,kuma kullum seta fita gyaran jiki domin rikita alhaji, Su faseelat suka fiddo ankon atamfa purple da fari wacce zasuyi dinner, Cikin kwana ukku alhaji ya hada lefe nagani na fada akwati ashirin da hudu reras yayinda yayiwa su abida set daya guda hudu ya kuma ba kowace million biyu suyi hidima abida duk hankalinta ya tashi bata tsaye bata zaune yayinda hjy Rukayya ba ruwanta yadda alhaji ke dokin gwara ayi ko hankalinshi zai kwanta, Ita kuwa Amarya 5millions ya damka mata tai hidimar bikinta, Wanshekare akai suna akasawa yarinya suhailat kamar yadda takeso sannan sukasha party a wani hall , Su friend din faseelat sunta zarya ganin lefe gashi yabasu Million daya suyi abinda zasuyi dasu zainab aketa hidima, Yayin da invitation keta yawo na auren alhaji segashi office dinsu fahad sabeer ya dauko yakawoshi wurin fahad a office dinshi ya ajiye mai kan tebur, Fahad ya dauka yana kallon sabeer ya karanta invitation din yana nazari da akwai alamar tambaya sosai faseelat tace auren dole zaai mata dashi batasonshi segashi kuma taje gidanshi sannan last ta fito daga motarshi tana kuka yanzu kuwa zata aureshi akwai alamar tambaya meyasa tana sonshi ta zabeshi? Sabeer na kallonshi yace"badadi ko?" Fahad ya kalleshi yayi tsoki yace"to miye ai ba abun mamaki bane" Sabeer yace"kafada de kayi loosing seka shirya zuwa daurin aure da dinner" Fahad ya rika jefamai wani kallo, Shi ko ya tashi ya fita yana dariya baiga dalilin da zaisa ya saki faseelat ba yadda take nunanna dagani zatai dadin sha, Fahad ko kasa yin komai yayi ,yayi shiru yana tunani gabadaya ya rasa kanshi wani iri yakeji, Bayan 3 days Yau daurin aure gabadaya alhaji be runtsaba saboda murna tunjiya yake tarbar baki daga kasashe dake fadin duniya yana cikin mugun farinciki kamar me, Itama faseelat murna tanata washewa tasha gyara skin dinta lubus simul tasha kunshi da kitso , Da misalin karfe 1:30 [1/26, 6:32 PM] SHALELE😍: 70 Da misalin karfe 1:30 aka daura auren alhaji nura da gimbiyarshi faseelat akan zunzurutun kudi million 1 ,daurin aure ne daya samu halartar manyan mutane masu kudi da fada a ji , Alhaji farincikin da yake ciki baya misaltuwa kai daganin fuskarshi zaka sheda hakan yanata faraa abinshi yayi auren soyayya da duka matanshi amma se yakejin wannan dabanne, Su faseelat gidansu zainab suke setting se washewa take abinta a kagare take su mikata gidanta, Bayan daurin aure anyi reception kowa ya tafi anata shirin fita dinner karfe 5 ,alhaji ya dan samu sarari wurin karfe 3 ya nufi gidansu zainab, Yana zuwa yayi parking nesa da kofar gida ya kira number faseelat , Faseelat na zaune da daurin kirji kawayenta nata kara dirjeta da dilka da turaruka don taji dadin zautashi kiran ya shigo daf zai tsinke ta dauka da farinciki tace"mijina" Alhaji ya saki murmushi me sanyaya rai yace"matata inafatan kina lpy?" Tace"uhmm"tana jin mugun dadi, Yace"ok gani kofar gidan setting kifito inason ganinki" Ta kalli jikinta tace "ayya sorry dilka jikina" Yace"dilka ?duk kyawunki plss and plss kidena ba kanki wahala kina da natural kyau da komai" Tai dariya tace"nadena dear kayi hakuri sai anjiman" Ranshi badadi yace"a kagare nake naganki" Tace"me too plss kayi hakuri anjima kadan" Yace"OK kushirya da wuri bye"ya kashe kiran ya sauke huci ba don ransa yaso ba ya tafi, Itako yana kashewa taiwa wayar kiss duk suka dau shewa kasancewar ba auren fari bane se abubuwa suke ba kunya, Karfe 4:40 motoci suka fara fakawa kofar gidansu zainab yayinda faseelat sungama shiri, Da rabia da zainab ne suka fito daita yayinda wasu suka rike gownt dinta dake jan kasa, Suna doso motar da alhaji ke ciki ya kureta da kallo ta glass wani friend dinshi ya bude suka sata gidan baya ita da alhajinta sannan suka rufe suka nufi motocin da zasu shiga, Tunda ta shiga motar tunanin alhaji ya tsaya ya kureta da ido yanajin kamar ya jawota ya rungume ta hadu karshe ga kamshinta me rikita maza, Itako ta cikin net dake rufe da fuskarta take kallonshi tana sakin murmushi, A hankali ya matsa ya dage net din fuskarta ta sakarmai wani murmushin da yasashi sakinshi dasauri yana meda numfashi, Ya dade yana meda numfashi yana hamdala sannan ya kama hannunta daya ya rike hannun very soft , Bayan kowa yagama hallara suka nufi hall , Hall din cike yake da manyan mutane maza da mata yayin da hjy Rukayya da diyanta duk sunzo amma banda abida tana gida kwanciyarta bakinciki kamar ya kasheta, Gefe daya ga securities na ta yawo, Suna isa aka bude musu suka fito still yanmata suka kama long rigarta suka rike, hannunta cikin na alhaji suka nufi cikin hall din yanmata na gaba yayinda friends dinshi ke baya, Suna shiga akai playing wani love tone me narka zuciya yayin da masu daukar pics da videos suka fara shooting , Time da aka kaisu seat dinsu sukai tsaye sunata murmushi ana shooting pics faseelat ta matsa jikinshi ya zagaye kugunta suna ta murmushi sunyi mugun kyau tana sanye da white gown shi kuwa yana cikin milk yadi me tsada yasha hula maroon and ratsin black aciki, Fuskar faseelat tasha makeup sunata murmushi aka gama daukar pics sannan suka zauna akafara event, Ba laifi abun ya kayatar da dan 53 da yar 28 da aka fiddosu rawa duk yadda faseelat batason rawa don farinciki seda ta taka alhaji ko yayi tsaye mutane sukazo suka fara musu ruwan kudi , Bayan an cashe anci ansha komai ya tafi dede karfe bakwai aka gama suka nufi gidansu faseelat don kintsata karfe 8:30 zaa kaita gidan angonta, Suna cikin mota kan hanyar komawa alhaji nata murmushi in cool yace"ashe kin iya rawa?" Ta girgizakai tana murmushi , Yayi murmushi yace "kinyi kyau sosai" Tace"tnx" Bayan an kaita ta sauya sutura su Ummi suka kara nasiha me shiga rai akan tabi mijinta ta kuma zauna lpy da kishiyoyinta , Karfe 8:30 aka kaita katafaren gidanta me hawa ukku , Masu kaitan sun tsaya kallon gidan yahadu ya tsaru komai milk and golden an zuba royal chairs da bed abun ya tsaru sosai, Faseelat ce a kan bed ta nata faraa gasu roshni rabia zainab gefe, Suka kalleta sukace"dan Allah ki dan rufe bakinnan mana duk yau bai rufu ba" Tai dariya tace"anki a rufen" Roshni tace"da Allah de Ku kyaleta ni kawata nafison hakan daya shigo kifara rikita mai lissafi " Faseelat ta mika mata hannu suka kashe tace"shiyasa nake yinki" Suna ta dariya suka mike zasu tafi ta taso tayo masu rakiya sunata dariya da surutai suka shiga mota gateman ya wangale masu gate suka tafi , Ta koma cikin gidan tana ta kallon haduwarshi ta haye sama ta shiga bedroom dinta ta hau kan bed tana jiran alhaji, Tara da mintoci alhaji ya shigo gidan da ledarshi ta kazar amarci a hannu da drinks yanata faraa ya hau saman yana bude dakin ya lumshe ido natsuwa na saukar mai, Fuskar faseelat rufe ya shigo ya rufe dakin ya karasa wurinta yana binta da mayen kallo , Cikin sexy voice tace"sannu da zuwa mijina farincikin rayuwata burina fatana harabada" Yayi murmushi me sauti ya zauna kan bed din ya ajiye ledar hannunshi yasa hannu ya yaye net dake kanta, Ta dago tana jefamai mayen kallo , Ya rungumota jikinshi suna kallon kwayar idon juna , Jin breast dinta a kirjinshi yakara bijiromai da shaawarta ga magunguna ansha kunsan duk inda ango yake musamman me mata se ansha kayan morewa, Ya meda kallonshi a lips dinta sunsha red Jan baki sunata sheki, A hankali yakai lips dinshi kan nata yafara kissing lips dinta ya tsotsi na sama ya tsotsi na kasa, Faseelat ta lumshe ido tana jin dadi wani wet na dirarowa daga kasanta, Jin yana samun erect ya sashi fidda bakinshi akan nata in sexy tone yace"muyi salla ko?" Ta jinjina kai idanunta zallar desire, Ya tashi ya nufi toilet dake cikin dayan bedroom din ita kuwa ta shiga daya, Seda tai tsarki sannan tai alwala ta fito ta zura hijab ta shimfida carpet, Segashi ya fito yanata sakar mata murmushi yahau suka kabbara salla, Bayan sunyi sallama sunyi adduoi ta mike ta cire hijab din kayan jikinta riga da sket atamfa sket din yayi tighten dinta kugunta ya fito sosai, Alhaji na zaune yanabin kugun da kallo yaude zai gansu har ya laguda, ya tashi ya dauke carpet yana cikin zumudi , Faseelat takoma bakin bed ta zauna, shiko ya dauko kazar ya bude a kan carpet dake gefen bed ya ajiye drinks gefe sannan ya kalli faseelat ya mika mata hannu yace "come" Ta tafi ta zauna gefenshi tana murmushi, Yakama hannunta ya rike yana shafawa yana kallonta yace"nine fa dear naga kina dari_dari" Tai murmushi ta girgizakai , Yace"OK kibude baki kici abinci sosai sannan mu kwanta musan juna "ya kashe mata ido Tai karamin murmushi, Ya debo kazar ya kai bakinta ta bude ta amsa tana taunawa a Hankali, Yabi fuskarta zuwa wuyanta zuwa breast dinta da kallo yatsaya wurin breast din yana musu kallon shaawa miyonshi na tsinkewa, Faseelat ganin yadda yaketa kallonta yasa tasa hannu ta debo kazar takai bakinshi yanajin kamshin ya kalleta ta daga mai gira ya bude baki ya amsa, Sukai feeding juna suka sha drinks alhaji ya fita itako ta tashi ta shiga toilet tayo wanka ta dawo ta saka rigar bacci da kadan ta wuce kugu ta feffesa turare ta hau gado ta kwanta, Tana kwanciya alhaji ya shigo dagashi se vest da boxer ko da yaje dakinshi seda yakara shaye_shayen gudumuwar friends don morewa, Ya matsa gab bed din yabi santala _santalan cinyoyinta da kallo har zuwa kan pant dinta daya fito kadan ga kugunta ya fito rigar tai kwance jikinta, Ya karasa ya zauna gefen bed din yakashe bedside lamp ya kwanta gab daita, Tana jin shi amma bata motsa ba Sam ihun aysha baisa mata tsoron sex ba sede fatan samunshi, Alhaji na kwanciya ya dora hannu a bayanta yana shafawa yana lumshe ido , Ta lumshe nata idon itama tanajin different yanayi, Alhaji ya cigaba da yawo da hannunshi a bayanta cikin dasashshiyar murya ya kira ta "dear" Tace"uhmm"da wata iriyar murya, Yace"kingaji?" Tai shiru , Ya birkitota suna facing juna yadora hannuwansa bisa breast dinta dake cike cikin riga yana mulmulawa, Ta lumshe ido takara turosu tana fidda numfashi me sauti, Batare da bata lokaci ba alhaji ya cire mata rigar jin soft skin dinta yakara tsumasa ya cigaba da yawo da hannuwa a jikinta yanajin muguwar shaawa daya dade yana fama daita, A hankali yakai fuskarshi kan breast dinta ya rika jujjuyakai akansu faseelat tai nishi "ahh!!" nipples dinta na kara mikewa, Ya dora baki akan nipples din yana tsotsa hannunshi kuwa na yawo jikinta, batasan time data rika shafar sumarshi ba tana fidda numfashi dadi na kara bijiro mata, Yanzu take jindadin abun batai ko rabi ba, Alhaji ya medata kasa ya bude kafarta ya dora hannu gun don yasan irin shigar da zaiyi inbabu moisture yashiga asannu in akwai ko bazataji zafi ba zai kutsa fadar HQ dinta, Yana dora hannu gun ya jishi jagab sosai ruwa na zubowa dasauri ya seta joystick dinsa ya turata a HQ din da karfinsa, wurin so wet amma dukda haka taki shiga yanajin mugun dadi yakara dagewa shigar daita, Faseelat ta matse lips zuciyarta na harbawa tana jin mugun zafi , Alhaji ya karasa isa ciki da isarshi yaji ya yage ledarta niimar wurin ko tana karuwa dadi yakara tsumashi yana kai kawo so biyu yafara release da duk bai dora nauyinsa akan faseelat ba yana fara release yakarasa kwanciya kanta ya matseta gam yana numfashi me sauti jikinshi na rawa, Faseelat ta kuma matse lips jin nauyin alhaji ga uban tumbi sosai tanajin mugun zafi, A hankali jikin alhaji ya saki dukda haka yana kanta faseelat na jin joystick dinsa data kwanta da alamu shikenan sex din yakare, Itako ko romance din bai isheta ba bare kuma sex din to miakayi? A lissafinta ko 3mint bai cika ba sede 2 da seconds, Idanunta rumtse gam take tuno time da aysha ke ihu tana neman dauki da yadda fahad ke ihu in sunayi wani time sukanyi minti talatin ko fiye wani time ko 15minutes karanci , Bazata jahilci abun ba ba yadda zata hada fahad da alhaji fahad saurayi dan 30yanzu yake jin karfinsa, Yayin da alhaji ko yake 53 kuma da mata har biyu da iyali dama bazaa hada ba dukda de ana iya samun saurayin irin haka ya danganta da halitta da kuma lpy haka ma ana iya samun babban mutum me kamar fahad din it depend da nature, amma sex din alhaji yayi very poor kamata yayi at least ko 5mnt suyi karanci ,batasan a hakanma yasha abubuwa sosai ba, Yana meda numfashi ya dagata ya kwanta gefenta yana karajin mugun sonta murya dishe yana meda numfashi yace"tnx u dear hakika keta dabance kin shayar dani zumar daban taba sha ba naji dadi sosai har bansan inda kaina yake ba nagode Allah ya miki albarka yasa ki haifomin twins nan bada jimawa ba"yafara shafar cikinta, Idanunta lumshe ta bude su ta kalleshi batare da tace komi ba ta yunkura ta tashi zaune tana cije lips yayi saurin tashi yace"ina zakije?" Murya dishe tace"zanyo wanka " Yace"muje na miki banaso ki wahala kingaji sosai" Ya tashi ya kamata suka nufi toilet yabude suka shiga ganyar yake da haske suka karasa bakin bathtub ya fara hada ruwan wankanta, Faseelat ta lumshe ido kasa_kasa take karemai kallo baida kiba sosai amma tumbin yayi yawa koshi zai takura wurin sex, Ya gama hada ruwan ya kamota tashiga cikin bathtub din tana cije lips ta kwantar dakai jiki ta lumshe ido, Yana kallonta ya lashe lips ya juya zai wanka a shower kafin ya kunna showar ya kalli kasanshi mezai gani jini a joystick dinsa abun yabashi mamaki ya rumtse ido yana tuno time daya shigeta tabbas yaji fatar budurci beside ma ta tsuke sosai don badon wet ba da kila bazaiyiwu yasamu shiga yau ba, Ya bude ido ya saukesu kanta tana cije da lips, Yayi saurin karasawa bakin bathtub din yadora hannu kanta tabude ido ta kalleshi, Yana shafa kan yace "sannu dear I hurt u ko?" Tai karamin murmushi ta lumshe ido, Yanajin mugun farinciki yakai baki yayiwa cheek dinta kiss yace"tnx u dear tnx u so much " Tai shiru ya cigaba da shafar gashinta yana kallonta sannan ya tashi ya fita, Yaje bakin bed ya kunna haske yana kallon gadon bedsheet din pink ne light amma yayi stain ga drops nan na jini dede normal disvirgin batare da problem ba na tear dasauransu, Ya saki murmushi ya rumtse ido ya dafe zuciyarshi sonta na kara circulating cikin jininshi, A hankali ya janye bedsheet din ya rungume yana farincikin samunta cikakkiyar budurwa kamar karya wanke bedsheet din hakanan ya hakura ya nufi laundry dashi ya saka a washing machine ya wanke ya shanya yana dawowa ya samu faseelat na tsaye jikin closet tana fiddo wasu sleeping dress din , Yaje ya rungumeta ta baya yana sunsunarta tai murmushi ta fiddo rigar , Yayi saurin amsa yace "bari nasamiki" Bata musa ba a hankali ya janye towel din dake jikinta yana kara kallon surarta komai ya mishi yadda ya zata abun haryafi haka ya sa mata rigar fara tass daita sharara yasa mata pant na rigar yana gama sawa ta haye bed ya dauko drayer yazo tana kwance ya mata drying gashinta sannan ya tashi ya nufi toilet don yin wanka, Faseelat ta cigaba da tunanin ta bamawai gidan fahad ba kowane novel da zata karanta first night akanyi 2hrs ko a kwana anayi har asuba ta zata hakan na faruwa sosai (wannan kusan ince kuskurenmune marubuta cikin 10% na novels to 9% duk ana yin sex har asuba😂 it can happen amma Sega harijai irinsu aliyu🤣, akwai abubuwa da yawa da muna rubutawa Wanda basa faruwa ,muna rubutu ne badon ilimantarwa kadai ba harda nishadi duk idan ansaka star raggo show din bazai dadi ba sometimes munayin hakan ne just to have fun aji dadin labarin bawai muyi misleading readers ba ya kamata mutum ya rika amfani da tunaninsa kamar faseelat ta old raggon miji fahad ya ketata jini nata zuba seda ya kira doctor kema sekiyi kwance ango zai farka ya kaiki hosp😹 murika nazari something just read it and have fun kuma kibarshi anan cos bame faruwa bane ,hope u don get me🤣) Yana fitowa wanka ya saka rigar bacci ya hau bed din ya matsa gab daita hancinsu ahade suna musayar numfashi ta bude ido a hankali ta sauke kanshi, Yana sakin murmushi yace"dear I'm in so much wonder u r virgin" Ta saki murmushi tai shiru yace"talk mana na rasa duk natsuwata " Tai murmushi tace "Kaine kadai nakeso nakasa bashi kaina na tattala maka budurcina" Ya fidda numfashin farinciki suna shakar numfashin juna wata hudu da weeks tana ajiyar kanta donshi in cool yace "I love u dear I really do bansan yadda zan miki godiya ba I'm full of joy and gladness nagode nagode dear" Ta dora hannunta a sajenshi tana shafawa anyi wa fuskar aski simul cikin siririyar murya tace"kadenamin godiya dear da ina da virginity dubu da duk kai zanbawa su saboda ka cancanci hakan" Alhaji yasa hannu ya zagayeta jikinshi idanunshi lumshe ya rasa inda zaisa kansa don dadi, Itako tunani birjik ranta bacci ya kwashesu hakanan, Suna kwasar bacci yayin da hjy abida bata samuyi ba saboda kishi hjy Rukayya ma dakyar tasamu ta rumtsa, Da asuba alhaji ya fita yayo salla yanata walwala ya dawo yasamu faseelat hartayi takoma ta kwanta, Yaje gefenta ya zauna ya dora hannu a wuyanta yaji ba zafi in cool yace"dear akwai inda ke miki ciwo?" Ta bude ido ta girgizakai ta meda ta rufe, Ya tashi ya fita can segashi da cup da tea ya tadata ya rungume ya dora mata cup a baki, Ta matse lips tana bata fuska tace"nakoshi" Yace"plss kisha kinji my dear sannan ki koma ki kwanta don kiji dadin baccin" Ta bude baki tana sha yabata panadol tasha takoma ta kwanta tanajin mugun bacci , Ya tashi ya fita ya rasa kyautar me zai bawa faseelat ya nuna mata jindadin da yayi da ajiyar datamai yawuce dakinshi ya sauya sutura normal kaya ya nufi gidanshi Yana zuwa yawuce part din hjy Rukayya tana kallonshi da murmushi se haskawa yake tace"ina kwana?" Yace"lpy lau ya gidan?" Tace"lpy lau yanzun nake niyyar turawa akaimuku breakfast" Yayi murmushi yace"nagode sosai ki tura akaimata ni zan fita akwai abinda zanyi" Tace"OK" Yace"am yau da dare zamu tafi madeena inason nayi 1month acan" Tai karamin murmushi tace"Allah ya medoku lpy" Yace"ameen zan ajiye kudi daki idan da bukata" Ta jinjina kai ya fita ya nufi dakin abida , Abida na kwance bacci ya dauketa ya shigo ya fara kiranta, Cikin bacci taji ta bude ido ranta bace, Yana kallonta yace"ya kk tashi ya suhailat?" Tace"lpy" Yayi shiru sannan yace"idan kina da bukatar kudi kiduba closet ki dauka yau zamu tafi madeena senanda month zamu dawo " Tana mai wani kallo tace"zakuyi me?" Yace"honeymoon " Tace"to wlh ban yadda ba honeymoon har wata daya wlh ban yadda ba kuyo sati daya cif kudawo" Yana mata wani kallo yace"da Allah dakata abida wata daya nakeson yi shi zanyi in baki yadda ba zanbiyaki ko kuma ki hakura a bashi bayannan inna tashi wata tafiya semu tafi tare amma tafiya se nayi kuma wata daya ba fashi" Tana hawaye tace "toshikenan tun yanzu har kafara fifitata kanmu wacece kukaje honeymoon har wata daya cikinmu?" Yayi tsoki ya juya ya fita ranshi bace ya shiga dakinshi yafara fidde_fidde ya ajiye musu kudin sannan ya dauko documents dinshi ya fiddo guda biyu sannan ya fita, Yana fita ya nufi sauyawa takardun suna zuwa mallakar faseelat maaruf, Faseelat ko se 10 ta tashi ta duba wayam babushi ta tashi ta shiga toilet tai wanka ta kara gasa jikinta ta fito ta zauna tai makeup tasa English wears sannan ta fita kasa , Gidan tsit ta kunna TV tana kallo can da jimawa akai knocking ta bude megadi ya mika mata warmers yace" tundazu aka kawo kina bacci" Ta amsa ta koma ciki, Tanata jiran dawowar alhaji shiru har 12 ta tashi ta zuba abincin taci takoma sama ta kira Ummi suka gaisa sannan ta hau internet, Alhaji be samu kanshi ba se laasar time din Faseelat ranta harya fara baci bayan anyi laasar ya shigo gidan, Faseelat na zaune tana kallo harta sake wanka tasa pitted gown ta matseta sosai ta fiddo shape dinta, Yana shigowa tatashi da dan gudu ta shige jikinshi, Shi ko ya bude hannu ya rungumeta ta dago yawa lips dinta light kiss yace"I'm sorry na barki ke daya ko?" Ta jinjina kai tace"so lonely badadi" Yace"I'm sorry " Tai murmushi tace "muje kaci abinci" Suka nufi dining ta zuba abincin da hjy Rukayya ta aiko ta debo tafara bashi a baki, Ya rika amsa yana jindadin abincin kamar baitaba cin irinshi ba, Bayan tagama bashi ta tashi tafara balle masa botiran riga in sexy sound tace"muje na maka wanka kahuta nasan kagaji sosai" Yayi murmushi ya jawota tafado kan cinyarshi ta kalleshi tana murmushi, Ya zaro papers daga aljihunshi ya dorasu kanta, Ta dauka tana kallonshi ta fiddo documents din keys suka fado ta dauka tana kallonsu da farinciki key din mota da gida , Ta meda idonta kan documents din taga na saman na hotel ne welcome guest palace anmeda mallakinshi sunanta ta duba dayan taga na gida, kyautar hotel din kawai is worse than 40millions ,gidan ko katon gidane da zaikai 20millions, Tanajin mugun dadi ta rungumeshi tana kai masa kisses a fuska cikin so much happy take cewa"tnx u dear tnx u so much I love u very much I really cant live with out u" Yana farinciki yace"me too dear wannan its just a small gift from me naji dadi fiye da misali " Tana murna tatashi tana tsalle hips dinta na rawa, Ya kuresu da kallo ya tashi yaje ya rungumeta ta baya ya dora hannuwa Kansu yana shafawa, Ta dan juyo da fuska taiwa tashi kiss tace"muje ciki nai maka godiya my dear " dukda tanajin dan zafi a HQ din, Suka nufi ciki tare ya zauna gefen bed yana kallonta ta ajiye documents da keys din ta fara tube rigar jikinta tana binshi da mayen kallo, Duk jikin alhaji ya mutu yana samun erect, Ta karasa cirewa tana jefa mai murmushi, Yabi jikinta da kallo breast dinta a cike dumdum kuma a tsaye farare tass ga kugunta me fadi yayi saurin jawota kan bed din yabi ya mata rumfa yafara kai mata kisses a kidime yace"wayyo Allah dear u r very sexy" Tai lakwas tana meda numfashi idanunta lumshe, Cikin sauri ya cafki breast dinta yana musu wata irin murza yanajin mugun dadin hakan , Faseelat ta kara turosu tana jindadin abinda yake mata , Ya meda halshe kansu yana lasa yana meda numfashi not more than 3minutes ya tashi ya tube kaya ya koma kan bed din tana kwance ya kama kugunta ya girgiza yana mugun sonsu sannan ya bude mata kafa yafara shiga cikinta a sannu, Wurin jike jagab tana ta leaking yana shiga dadin ya masa yawa yana huci yafara motsi just 2mint yayi release, Ya sake kankameta yana meda numfashi , Faseelat ta cije lips zafin daban shaawarta daban kokadan batai rabin jindadi ba bare kuma release , Ya sauka ya kwanta gefenta yana kallonta yana meda numfashi yace "dadinki yayi yawa dear kina zuba kamar korama" Tai murmushi batare da ta bude ido ba, Yace"muje kimin wankan amaryata" Ta bude ido ta turo baki da shagwaba sannan ta tashi ta nufi toilet tana juyi yayinda kafafuwanta ke dan warewa, Yayi murmushi ya tashi ya bita suka fara wanka suna romancing juna, Bayan sun fito ta saka riga da pencil wando shiko yasa armless da jumper ya zauna kan bed ta kwantar da kai jikinshi tana kallo shima yanayi hannunshi cikin rigarta yana wasa da breast dinta, Ta lumshe ido kurum tana tunanin sex din alhaji ba too much romance ba kuma dadewa sex he's very poor in bed gabadaya desire takeji a jikinta , Tana cikin tunani yafara mata kalaman love ta juyo suka cigaba da yiwa juna, Kafin dare suka shirya kayansu cikin dare jirginsu ya daga zuwa madeena, Safe journey amare ko da yake ina cikin jirgin na makale don dauko muku rahoton soyayyar da zaa gudanar a can😂💃🏻 [1/27, 11:40 AM] SHALELE😍: 71 Gab asuba suka isa wata tsadaddar mota tazo ta daukesu zuwa wani katafaren gida komai na gidan a tsare fess kamar da mutane ciki sukai wanka tare sukai feeding juna abinci suka kwanta, Wanshekare sunayin asuba suka kwanta se karfe 12 suka tashi sukai wanka sukai breakfast, Suka fita harabar gidan suka zauna, Tana jikinshi tace"dear amma zamuje cikin makka muyi umara bayan mun huta semu dawo" Ya shafi fuskarta yace"komai kikeso dear just talk to me " Tai murmushi tace"tnx" Nigeria da dare fahad ne rungume da aysha hannunsa daya kan cikinta daya kuwa yana rike da wayarsa suna kan bed , Yana kan insta yaga pics na aurensu faseelat ta shige jikin alhaji nura tana wani murmushi, Pics din ya bashi haushi amma still ya rike shi yana kallonshi, Ganin ya dukufa yasa aysha lekawa taga pic din wani farinciki ya lullubeta faseelat tai aure ba dawowa wurin mijinta, In cool tace"anty ce tai aure?" Yace"immm!!!"yanajin kishi Tace"Allah yabasu zaman lpy " Yayi shiru kawai baice komi ba ta kalleshi ta meda kanta jikinshi, A saudiyya ko su dare ne sosai gab asuba alhaji yafara lalubar faseelat tai lamo kamar me bacci ya juyota yana shashshafarta ya kirata "dear" Tai shiru ta bude ido, Yace"kitashi asuba tayi " Ta turo baki tace"Nide plss" Yayi murmushi yafara ya mutsarta sannan ya hayeta 2mnt dinnan de, Ya sauka idanunta lumshe zuciyarta cunkushe tafara tunanin a way out, Yadda yake abun bazaka taba cewa yana da mata biyu ba ,kamata yayi me mata biyu ace ya kware sosai wurin sex ya kuma San lungu da sako da zai biyawa mace bukata ko babu sex din amma alhaji Sam bai iya komi ba, Tai shiru tanata tunani gabadaya laifin matansa take gani banashi ba yadda yake abun ya nuna matansa basa nuna masa sunajin dadin sex din ko aa kuma basa nuna masa inda sukeso yana taba musu, Koda he's poor a sex to ya kamata wurin romance ya zama expert ko a romance kadai da oral sex mace zata samu gamsuwa , Tanason mijinta wannan matsalar ta sex bazata sa ta rabu dashi ba ko rage sonshi yana sonta yana kula daita rashin sex kadai bazaisa tayi tunanin rabuwa dashi ba ko kuma ta rainashi ko something like this ta auri fahad he's strong in bed amma baya sonta kamarshi yanzu inta bar alhaji nura zata samu Wanda zai sota fiye dashi ne? Mata suna bawa sex muhimmanci sosai fiye da komi yeah sex shine aure akwai hadisin da Manzon Allah (S.A.W)ya kira jimai da Nikah but wannan baya nufin shine kadai auren akwai abubuwa sosai idan mijinki is poor a bed kitsaya kiyi nazari akwai kuma abubuwa sosai da yake kula dasu a hakkokinki cinki shanki suturarki kula da lpyarki kaunarki dasauransu kenan in ya rasa wani bangaren yana da wani just like alhaji nura matsalarshi kawai sex , Ki tsaya kiyi nazari wane gudumuwa kika bada na rashin gamsuwa da baki samu kin taba fadamasa kinason ya tabamiki nan da can ?ko kuntaba zaunawa kun tattauna akan muamalar auren yadda zakufi jindadi? Bangaren rashin karfin maza wane gudumuwa kika bada?shiyasan ma he's poor din ko kuwa kintaba gwada nusar dashi hakan kintaba bashi wani magani ko hada mishi wani abu don Karin lpyarsa? Lets face the reality, Mata da sunga miji is poor se reni ya shiga tace haka yake dama wata ko zatace infection ne ta samo masa maganin infection dabeyi ba shikenan shima haka yake, akwai alamomin infection sosai kaikayi kuraje discharge rashin karfi fitsari mitsil_mitsil dasauransu, in mijinki na da rashin karfi kadai ba sauran zai iya yiwuwa infection dinne zai iya yiwuwa kuma ba shi bane wata matsalace daban kamar alhaji akwai abubuwa da suke openly Wanda su Kansu suna iya hanashi karfi kamar tumbi,damuwa ,rashin Hutu ,ciwon sugar ko na zuciya ,basir,rashin samun abinci dasauransu, Kusan abu uku ko hudu alhaji na dasu kunga ga shekaru dole abun yayi waste, Mune zamu temakawa mazan mu wurin samun karfinsu zaki iya bin wannan process da faseelat zata bi but before kitsaya ki nazarci mijinki sosai kafin kiyi komi idan ya kasance me sauki kibi hanyar idan kuwa akwai wuta to kiyi dubarar da zaki, rabuwa da namiji ba shine mafita ba maybe yafi Wanda zaki aura a gaba karfin tunda ba tastyn akeba😹 Kede kiyi bakin kokarinki in kuma hakan yaki ki hakura in bazaki iya ba plsss karkibi hanya marar kyau, Bayan week, sun fita waje yana nuna mata gari da wurare cos ya saba zuwa faseelat nata sakin murmushi tanajin dadi duk inda ya mata setayi snapping pics nasu sannan su wuce a wajen suka ci abinci suka dawo, Tana yin wanka ta zauna abunne kawai ranta bawanda zata iya fadawa wata mind dinta tabata shawara ta kunna wayarta ta shiga Google (wayarki zata iya temakamiki kisamu mafita akan damuwarki batare da kowa yaji ba idan kinason kisan abu zakiiya searching a google ko kiyi browsing operamini kirika yi anan da wasu hanyoyin da yawa mushiga Google yanzu mudan tsinto wasu abubuwa aciki) Abinda take nema shine hanyar rage tumbi da kuma kara karfi da yadda namiji zai rika jimawa a bed, rage tumbi abu na farko da zaa rikayi shine exercise musamman da safe cin veggies da root da yawa yana temakawa tumatur alayyahu cocumber ,carrot yaji,dankalin hausa,Onion, garlic dasauransu shan fruit irinsu apple , yalo avocado pineapple kankana banana duk suna temakawa da shan green tea yana temakawa wurin rage tumbin kuma suna temakawa sosai wurin karin kuzari yayin sex, Bangaren abinci masu low cholesterol yakamata anaci da wadanda babu irinsu pasta,oat ,gero, dasauransu Abubuwan da zaa kiyaye shine rage cin maiko kidena using mai meyawan cholesterol man kwakwa da man zaitun na temakawa,rage shan da cin kayan gwangwani suma suna da cholesterol da yawa zasu hana jindadin, rage cin yaji da sugar da kuma abincin masu saka kiba sosai, Fruit shine suka fi muhimmanci a kula dasu da kuma motsa jiki sune zasu temaka wurin sex din da kuma rage tumbi I'm not a doctor nima nabi Google na samo na kuma tambayi likitoci kema seki shiga ki bincika, Ta sauke numfashi at least tasamo wata hanya da zata dan temaka sannan tai search hanyoyin dadewar a bed shine dadewa ana romance ka kula da bukatar matarka ba taka ba yanayinta yana temakawa sosai sauya styles yana da matukar tasiri wurin dadewar shan coffee sosai yana temakawa after in kunaso wani round wanke wurin da ruwa me dumi yana temakawa,hutawa dasauransu (kushiga Ku bincika) Hankalinta ya dan kwanta samo Wadannan abubuwan yanzu itace zata dage musamman wurin hada mai healthy food sannan sauya mai styles da kuma koyamai yadda zai romancing dinta but ba sauki fa se andage, Ganin bai da karfin tabawa kanta shawara kafin komai yadedeta zata bar shan kayan mata masu tada desire saboda suna temakawa wurin hana mutum sukuni , (Sannan matan dake bawa maza kayan karfi its good surika hadamusu fruit yafi safety sannan coffee din da dare shima yana temakawa karyazam kullum mijinki seyasha kayan karfi duk time dayabarsu tobazai aiki dede ba) Faseelat nagama samun abinda ta tsinta ta ajiye wayar ta nufi fridge ba kayan fruit aciki ta dawo, Yana zaune yana aiki ta kwanta gefenshi tace"my dear fruit nakeson sha" Yace"OK bari na fita" Yakashe system ya tashi ya fita, Tabishi da murmushi it's good tai amfani da damarta yanzu she's bride Amarya duk inda take ana dokinta wannan zesa ana kiyaye abinda takeso da bataso wata amaryar daga amarci zata sauya mai gida wata ko se gaba ,itade tanason amfani da wannan damar ta honeymoon ta gyarashi har suma matanshi suga changy Susan tashigo gidan, Badadewa ya dawo ta tarboshi da kisses ta amshi kayan ta yankosu ta dawo ta ajiye gefenshi ya rika dauka yanaci yana aikinsa itama tana tayashi ci, Da dare ita tayi abinci yayi_ yayi tabari taki ta dafamusu cous_cous yaji veggies da fruit juice suka zauna sunaci, Yana ci gwanin dadi yace "dear abincinnan bantaba cin irinshi ba " Tai dariya ta jawo wayar ta ta ajiye gefenshi, Ya kalli wayar ya kalleta yana murmushi tace"eh waigi ne nayi"tana dariya Yayi murmushi yace"wannan tayi kankanta" Bayan sungama ci suka koma falo sukai kallo sannan suka nufi bedroom rungume da juna, Atare sukai wanka sunata tabe_tabe suna jindadinsu suka fito tana dore da towel ta kwanta desire takeji sosai , Yana saka singlet yace"dear bazakisa sleeping dress ba? Ko nasamiki?" Ta girgizakai tana mika tace"aa haka nakeson kwanciya" Yayi murmushi yace "kuma kinyi kyau hakan" ya karasa saman bed din ya kwanta gefenta ya dora hannu kan breast dinta da yake cikin lugwigwita kullum amma suna tsaye, Faseelat ta juyo tana facing dinshi tana mai sexy kallo tace"dear inason wani abu" Yana kallon lips dinta ya meda hannu kansu yana shafawa yace"tell me menene kikeso?" Tana wani salo da lips ta lumshe ido tace"banajin dadin yadda muke sex bakatabamin inda nikeso" Yana cigaba da kallon ta yayi murmushi yace "OK tell me ya kkso?" Ta bude ido ta kalleshi tana murmushi ta janye towel dake jikinta ta dora hannu kan breast dinta tace"inajin dadi yadda kake wasa da kuma shansu amma da kafara seka bari" Yayi murmushi yace"se ina ?" Ta dora hannu kan lips dinta tace"baka jimawa wurin min kiss nikuma ina balain son shan bakinka" Yace"ehmm se me?" Ta kai hannu kasanta wurin HQ dinta tace"inason karika fingering dina kana wasa dashi baka tabayi ba" Yayi murmushi ya girgizakai yana tsotsar lips din kasa yace"seme kuma dear ?ki fadamin kome kikeso zan rika miki shi inason jindadinki" Tai murmushi tace"inason murika sauya styles saboda murika samun sauyin dadi and ..."ta dora hannu kan tumbinshi tana shafawa tace"ya kamata murika fita gym saboda motsa jiki nada kyau ga lpy " Yayi murmushi ya jawota jikinshi yace"angama dear komai kikeso inasonshi naji dadi da kika fadamin abinda kikeso sede nafison wannan style din" Tana sexy smile tace"yeah I know amma murika sauyawa plss I'm sure zakasamu Wanda yafi wannan dadi ciki" Yace"yadda kikeso dear" Yana kallon lips dinta ya kai bakinsa kai suka fara tsotsar bakin juna suna musayar miyau , Ta dora hannunta kan nipples dinshi tana matsasu tana lailayawa sannan tana kamo kirjin tana mulmulawa sannu, Shi ko hannunshi na kan breast dinta yana murzawa dukkansu idanunsu lumshe, Can zuwa ya zare bakinshi ya dora baki kan nipple dinta yana sha yana lumlumshe ido saboda dadi hannun shi daya kuma yana matsa dayan Breast din, Faseelat na jin matukar dadi ta kama hannunshi ta kai kasanta tanata tsiyaya, Jin wurin very wet yakara rikita alhaji yafara tura yatsanshi manuniya ciki yana motsawa yana fiddowa just like sex, Faseelat ta lumshe ido tana fidda numfashi "ahnn ahhhhn ummmmh!!" Hakan ya tabbatarwa alhaji tana morewa ga yadda kuma ruwa ke fitowa sosai from her HQ , Cikin fitar hankali ta nufi kasanshi zata kamo joystick dinsa, Yayi saurin tareta cos dadin da yakeji tamkar zai releas tana fara wani abu zayayi release din, Ya cigaba da shan breast din yana fingering dinta harwani lokaci, Dadi nata ratsa faseelat Wanda bata taba jiba jin zatai release takara tura hannunshi ciki, Shi ko alhaji yakara turashi ya cigaba da caccakarta, Tafara release tana nishi"ohhhh god ..ehhhhhh dear ...dadi...wayyo ...."hartayi release jin yadda wurin ya cika kamar teku niima nata kara ambamowa yasa hankalinshi kara tashi yayi saurin tashi zai hayeta jikinshi na tsuma ta bude idanunta jawur ta girgiza masa kai ta tashi ta meda shi ta kwantar ta seta joystick dinsa dake tsaye ta hau kanta ta fara movement yayinda hannuwanta ke kan nipples dinshi tana motsawa, Alhaji ya kara yawan nishi jinta luntsum tana hakarshi ya rike bum dinta yana tayata up and down, Bayan 3minutes zaiyi release ya fara zunduma ihu joystick dinsa na ambaliya"tnx u dear.....interesting ...dadi ....over...ahhhh"haryayi release, Tana jin sabuwar desire jin joystick dinsa ta kwanta yasa ta sauka takoma gefe tana fidda numfashi idanunta lumshe, Bayan sun huta sukayo wanka suna kwanciya ta fara kama joystick dinsa dake kwance tana wasa daita thinking zata kara tashi kuma hakan tayi shi kamar test taga zai iya wani round,amma shiru taki kara erect, Idanunshi lumshe yabudesu yace"I'm tired dear se zuwa gobe" Tai murmushi ta daga kai ta cigaba da yi tana jin kamar ta tadata takara cusata cikin HQ dinta tana haka har bacci ya dauketa, Idonshi biyu ya kure fuskarta da kallo yanajin mugun sonta na kara circuling koina se yau ya fahimta duk niimar da yakeji bata release bata jindadi ma se yau gashi harda ihunta shima kuma seda tasashi ihun abun ya matukar yi masa dadi har seconds sun karu akan first night dinsu da yayi shaye_shaye,(this style yana kara sa dadewa wurin sex )yanata tunani yayi bacci, Wan shekare tunda asuba sunayin salla tahada musu smoothie suka sha suka tafi gym suka motso jini suka dawo suna dawowa alhaji ya nufi fridge ya dauko juice zaisha ta amshe tana murmushi tace"dan Allah dear kayi hakuri kasha smoothie dinnan in kuma bakasonshi zanyi maka fruit juice yanzu" Yayi murmushi yace "zaki hanani jindadi ko?" Tai dariya tace"kayi hakuri inason lpyarka ne"ta bude fridge din ta dauko mai smoothie yasha ta karasa shanye sauran suka nufi toilet sukayi wanka sannan suka kwanta hutawa, Da rana tai musu taliya da peppersoup ta kifi sukaci suka fara shirin tafiya makka yin umara, Da dare yauma bata saka sleeping dress ba Zane kawai ta dora suna kwance rungume da juna sunata kalaman soyayya tace"dear" Yace"my dear" Tace"yau inason ka kwanta ni zanyi komi" Yayi murmushi yace "so kike ki kara rikitani kamar jiya?" Tai murmushi tace "nafison karika rikicewa nima sosai ka rikitani" Yayi murmushi yace "OK kiyi yadda kikeso dear" Ta janye jikinta tana murmushi ta zare zanan jikinta ta cire mai short joystick dinsa na mike yana binta da kallon shaawa, Ta kure joystick dinsa da kallo ba karama ba babba sede ba irin so much tsawonnan a hankali takai hannuwa sama ta riketa tana wasa da balls din yana lumshe ido yana budewa ta kamata ta riketa ta nufi bakinta, Yayi saurin dakatar daita yace"plsss banaso" Tace"why?"idanunta jawur da desire, Yace"kiyi komi but not oral sex banaso" Tai shiru tana kallonshi that's y batace ya mata ba tanaso ta fara yi mai sannan yaji dadin mata, In cool tace "dear ba haramun bane fa" Yace "I know kawai banasonshi sex kadai is OK for me" Tace"OK "ranta bace ta jawo zananta ta dora ta koma ta kwanta ta juyamai baya, Yana kwance yabi bayanta da kallo shi fa bayason oral sex dinnan abida ma tasoyi bai barta ba, Seyaji badadi ganin tai fushi gani yake idan tanemi wani abu bai mata ba kamar baiyi mata adalci ba yadda take sonshi tana tarairayarshi, A hankali ya juya gunta yadora hannu kan cikinta in cool yace" dear fushi kikeyi?" Tace"eh"a takaice, Yayi dariya yace"dani zakiyi fushi?" Ta kuma cewa"eh " Yana murmushi ya jawota jikinshi ta rumtse ido taki kallonshi, Yana kallon fuskarta yace"I'm sorry banason ranki na baci dear inason komi da kikeso koda banaso zanyi kokarin koyawa kaina son abun" Ta bude ido a hankali ta kalleshi ta kuma rumtsewa da karamin murmushi kai tana turo lips Yana murmushi yana shafar gashinta ya kama hannunta yakai kan joystick dinshi yace"kiyi yadda kikeso daita dear takice " Ta rufe ido da hannu daya ta saki dariya, Yayi dariya shima yace "inason farincikinki" Ta bude ido ta wani marmarashi tace"tnx uuuuu!!" Ya lumshe ido yana saurarenta ta sake zare zanan tana jikinshi ta fara kai masa kisses ta wuya da duk inda tasan intayi zaiji dadi a hankali ta sauke bakinta kan nashi ta fara mai French kisss me zafi,, Idanunshi lumshe yanajin mugun dadi, Tanata lasar shi from baki har zuwa cibiya ta tsaya tai wasa da harshe cikinta sosai alhaji nata amsar sako sannan ta gangara da halshe can ta tsaya ta lallashe balls din sannan ta saka joystick din bakinta bayan ta dan Tara miyau, Alhaji ya saki nishi me sauti ya zura hannu ya kamo breast dinta yana matsawa, Cikin so much desire faseelat ta fara shan joystick dinsa tana tsotsa kamar lollipop ta cire tameda tana tanda tana lailaya kan tana motsi sama da kasa, Alhaji ya karasa saka dayan hannun ya kamo dayan breast dinta yana matsasu yana ihu "wayyo dear dadi sosai...wayyo....wayyo ...let me breath....ummmh faseeelat stop..it" Faseelat kam kin tsayawa tayi ta cigaba da kara rikitashi tanajin mugun dadi, For only 1mnt and second saboda yadda yakejin mugun dadi ya sashi fara release yayi saurin zareta daga bakinta tanata kamowa don wani taste taji a sperm din nashi amma yaki ya fiddota waje ta dingi tsartuwa yanata nishi jikinshi na rawa, Tai kwance tana kallon abar, Bayan minutes jikinshi yadawo dede ya bude ido yana kallonta yaga ita kawai take kallo kuma baiji tana ihu ba that means batai release ba ya jawo short dinshi ya goge sperm din ya kamata ya nufi bakinta yaji dadin hakan sosai kuma yanaso tai release, ta kara kamata tana tsotsa cikin salo dandanan alhaji ya sake release, Yanayi in sexy maganar na rabuwa tace"nima.. ka..min irin ..hakan" Ta koma ta kwanta yabi samanta yana lasheta idanunta lumshe tana juya kai saboda dadi yakama breast dinta yasha sosai sannan ya dingi lasarta har kasa ya tsaya a cibiya yana tsotsa kamar yadda ta mai tanata nishi, Kafafunta bude yaga yadda HQ dinta ke zuba wet na kwanciya kan bed hakan yasashi rikicewa ya rumtse ido yakai baki kan HQ dinta ya fara tsotsa, Jin wani mashahurin dadi yasa faseelat sauke dogon numfashi me sauti"uhhhhhhhm!!" Alhaji ya cigaba da tsotsa yana dan tura harshe ciki, Faseelat ta dage ihu tana shafar sumarshi"I'm enjoying dear.....oh goddd da...di...wayyo alhaji I will die ...ahhhh!!!"tana tayi hakan ya kara mai himma wasu ruwa suka fara kwararowa alamun tana release ya cigaba tanata ihun dadi harta gama release jikinta ya saki idanunta lumshe ta na meda numfashi alhaji ya dago da fuskarshi wurin bakinsa duk sperm dinta ga bakin cike duk ya zukoshi ya matsa ya jawo tissue me yawa ya zubar ciki sannan ya kwanta gefenta yana meda numfashi, Tai saurin mirginawa jikinshi ta rungumeshi jikinsu hade sunata meda numfashi tare in cool yace "dear there's so much dadi ina kika koya?"ya fara wasa da gashinta medan tsayi, Tai murmushi ta kara shigewa jikinshi, Yace" tell me a ina kikasan wannan dadin?" Very slowly tace"SHALELE ta koyamana acikin littafin raggon miji "😂😂😂🙈 Yayi dariya yace" Allah yawa SHALELE albarka" Ta dago tadan harareshi tace"nifa?" Yayi dariya yace"kece gaba dear Allah yamiki albarka yasa ki samu ciki soon" Tace"ameen my dear in haihu baby boy ko?" Ya daga mata kai yace"ko mace duk inaso" Tai murmushi taima fuskarshi kisss ta meda kai ta kwantar a kirjinshi, Ya zagayeta da hannu ya lumshe ido yanajin iska kota ina, Bayan sun danyi bacci suka tashi sukai wanka mota tazo ta daukesu suka tafi makka, [1/28, 10:19 PM] Maman Mamy: 72 Tunda sukaje makka suka fara ibada a adduointa bata mantawa da alhaji abinda take rokon Allah shine yabashi ikon gamsar da iyalansa hakan kuma addua ce me kyau sahabbai sun kasance suna rokon Allah haka saboda seda yardarshi hakan zai tabbata, Wata irin kulawa take bawa alhajin tana shagwaba son ranta saboda jinta takeyi kamar yar 10yrs yadda yake tarairayarta shima yana mata duk abinda takeso yana kuma kara shagwabata, Bayan week A Nigeria da darene sosai kusan karfe ukku na dare aysha ta tashi tayi salla tana niyyar komawa ta kwanta mararta tafara juyi lokaci daya, Wani irin juyi takeyi da mugun ciwo kugunta an rikeshi gam kamar zai balle, Idanunta cike da hawaye ta cije lips ta rike kugun tana kara cije lips tana "Lailaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin"a sannu, Yi takeyi memakon abun ya ragu se karuwa yake zufa tafara karyo mata kota ina hawaye suka fara wanke mata fuska tana murde_murde tafara tada fahad" Yaya!! Yaya!!" Kira biyu kadai fahad ya tashi yana kallonta gabanshi yayi muguwar faduwa yayo kanta dasauri ya riketa jikinshi na rawa zallar tashin hankali yace"aysha.. aysha sannu" Ta rirrikeshi gam bakinta cije tana hawaye ba tsayawa tace"kuguna bayana yaya wayyo Allah innalillahi wainna ilaihi rajiun !!" Zuciyar fahad kamar zata fito yace"sannu.. sannu aysha"yanajin kamar ya zare mata ciwon , a rikice ya kira mommy this days mommy ko barcin kirki batayi saboda tunanin haihuwar aysha ta shiryawa komi, tana cikin bacci taji ringing ta tashi jikinta na rawa ta dauka tun kan tace wani abu yace"mommy aysha na labour plss call the doctor " Mommy bata jira ma ya karasa ba ta latse kiran cikinta na juyi saboda tashin hankali ta kira kawarta, Doctor ta dauka tace"labourn ne?"cos tasan da maganar, Mommy tace"eh..eh dan Allah kiyi sauri tana cikin labour sosai" Doctor tace"yanzu zan hau hanya zata haihu lpy karkidamu" Mommy bata tsaya meda amsa ba saboda kar aja lokaci takashe kiran ta tashi dasauri ta zari gyale da key ta nufi gidan, daddy kuma bayanan yayi tafiya, Aysha nata nishi tana rirrike da fahad kuka take sosai yana tayata dukkansu bamai bawa wani hakuri jiyake kamar ya zare ciwon ya dawo jikinshi, Dede mommy na shigowa aysha tai kara "wayyohhh Allah na" Mommy tabaza da gudu cikin dakin ta samesu aysha nata kara damkeshi tana kuka, Mommy ta zukunna hankalinta tashe ta riketa tana kallonta tana"innalillahi wainna ilaihi rajiun sannu daughter sannu" Kafafun aysha mike kan carpet tanata nishi mommy ta yaye mata hijab din jikinta, jikinta nata rawa ta kwashe zanan jikinta dama bata da pant , Suna haka doctor tashigo da duk kayan bukata na haihuwa tana shigowa ta janye fahad jikinshi duk ya mutu yanata hawaye da Jan kuka ta meda kofar ta rufe ta shimfida ledar haihuwa a gado suka kamo aysha ita da mommy suka medata kan bed ta rike kugunta gam bakinta cije tana juya kai tana cigaba da zufa kamar ana watsa mata ruwa, Mommy ta rike kafafunta wuri daya da take motsawa suka tsaya wuri daya, Doctor tasa handglove ta dawo ta tura hannu cikin HQ din aysha duk abinnan faya bata fashe ba tana sa hannu tafashe ruwa me yawa yayo waje, Aysha takara buda baki tana "lailaha illa anta subhanaka inni kuntu minazzalimin" tana kuka ciwon yafi karfin tunaninta, Doctor ta cigaba da tura hannunta cikin HQ din tana fitarwa dayan kuma tana tattaba cikin, Mommy batasan time da ta fara hawaye ba ganin halin da ayshar ke ciki tana mata addua a zuci, Fahad yayi zaune kan seat ya rufe fuskarshi da hannuwa yana cigaba da kuka yanajin mugun tausayinta yanajin inama baiyi mata komi ba se takara girma tayi kankanta sosai tana cikin hali, Cikin ikon Allah doctor na tayi taji kai ya taho ta kalli aysha tana shafa kanta tace"daughter kiyi nishi zaki haihu lpy kinji kiyi nishi sosai" Aysha tafara nishi da wuya bana kasa ba, Doctor tace"kiyi yunkuri sosai daughter " Aysha ta farayi tana tsayawa tana cigaba Sega kan baby ya taho doctor tai saurin fara buda hanyar da hannu aysha takara dagewa nishi hannunta biyu akan kugu datakeji kamar ba nata ba , Can zuwa yaron ya fito lokaci daya yana tsanyala ihu , Aysha ko wani ciwonne yakara danno kai,doctor ta ajeshi gefe tafara temakawa aysha don yin ta biyu, Fahad yana zaune yaji kukan yaro dasauri ya bude ido ya tashi yafada dakin yana shiga dede aysha na nishin dayar wurin ya bude tana kuka da nishi yayi saurin komawa yana cigaba da hawaye, Aysha ko takara santalo wata jaririyar tana samu tafita tai lakwas tana meda numfashi tana nishi_nishin samun sauki, Mommy ko da doctor se time hankalinsu ya kwanta doctor ta yanke musu cibi sunata kuka ta janyo mahaifa ta kwashewa aysha jini sannan tafara dubata tasamu kari dole ai mata dinki tai mata allura tai mata sannan takoma gun yaran don duba lpyarsu, Suma duk suna cikin koshin lpy se kuma tafara hidimar gyara wurin mommy ko na murna ta nufi toilet hadawa aysha ruwan wanka, Fahad yaji shiru aysha tabar kuka se kukan yara har biyu zuciyarshi na karyewa ya koma dakin ganin aysha kwance gefe daya ga yara sunata kuka doctor kuwa na kai kawo , Dadi yakamashi dadi kamar zai sumardashi ya nufi gadon wurin aysha yayi direct yana farinciki ya zauna gefen da take kwance ya riko hannunta, Ta bude ido ta kalleshi ta kakaro murmushi, Ya dauki yaro daya yana kallonshi sak shi ya kalli macen dake gefe sak komi na aysha yana murmushi ya meda kallo gunta yace"sannu aysha nagode nagode sosai" Aysha ta lumshe ido, Doctor ta kalleshi tai murmushi ta girgizakai kamar bashi bane yake kuka kamar mace dazun ba, Dedenan mommy ta fito daga toilet tana ta murmushi tazo ta kama aysha tace"daughter muje in gasaki kiji dadin jikinki" Aysha ta tashi tana cije baki mommy ta kamata suka shiga toilet ta hada ruwan zafi cike da bathtub gaban aysha yayi mugun faduwa ganin suracin dake fita, Mommy tace"daure kishiga kinji basu da zafi sosai"takai hannunta cikin ruwan, Aysha na cije baki ta samu ta shiga ciki ta rumtse ido jin wata azabar mommy ta jawo towel tafara gasata tana mata sannu, Seda ta gasu sannan mommy ta kamata ta fito jikinta ba kaya tanata jin nauyi itako mommy ko kula batai ba ta bata pant da sanitary pad tasaka sannan ta kamata suka fita, Tana tafiya sannu mommy ta zaunar daita kan bed ta bude closet ta fiddo riga da zane ta zira mata rigar ta kuma dora mata zanen aysha ta koma ta kwanta, Fahad na zaune yanata kallonsu da murmushi, Doctor ta kalli aysha tace"akwai inda ke miki ciwo?" Ta girgizakai , Doctor tai murmushi tace"sannu ko" Ta kalli mommy tace"Dr zantafi zan koma asibity inde akwai wani abu ai gaggawar kirana" Mommy tace"nagode sosai doctor Allah yabar zumunci nagode" Doctor tai dariya ta kalli fahad tace"Allah yaraya angon jego a kula da babies dakyau"ta juya ta fita, Mommy ta kalli fahad tana dariya tace"kunsha labour" Ya sunne kai kasa , Mommy tace"son baka da dama " Aysha ta kalleshi tai murmushi tana kwance mommy ta koma hada wasu ruwan zafin don yiwa twins, Fahad ya kalli aysha breast dinta sun cika sosai harsun fara zuba in cool yace"princess kitashi kiyi feeding dinsu" Ta bude ido sannan ta yunkura ta tashi tana jin mugun bacci , Ya daura hassan akai ya rikeshi ya fiddo nonon yabashi ta kama masa yakama yana tsotsa ta cije lips tana jin zafi, Fahad na kallon fuskarta da tausai yace"sorry sannu zai dena " Ta jinjina kai bakinta still cije, Yana gama sha suka bawa mommy tai masa wanka ya dora husaina tasha itama mommy tai mata wankan, Shi ya shafa musu baby oil mommy tasa musu kaya ta mika mishi husaina ta rike hassan , Aysha tuni tai bacci fahad na zaune rike da yarinyar har asuba sannan ya ajiyeta ya tafi masjid yanata faraa, Mommy ma tai salla tawuce kitchen hadomata breakfast, Fahad na dawowa ya samu aysha zaune rike da hassan tanata kallonshi, Ya karaso ya zauna yana kallonta da murmushi yace"sannu princess ya jikin?" Tace"naji sauki"tana murmushi tana kallon yaron, Yanajin tausayinta yace"zaki warke very soon" Tai murmushi kawai, Ya leka fuskar yaron yana murmushi yace"its me ko?" Ta gyadakai tana farinciki, Ya kalli dayar yace"and u" Tai murmushi, Yatsaya yana jefamata wani kallo tamkar ya medata ciki sonta yakara mamayeshi ya amshi yaron ya ajiye suna yiwa juna wani kallo a hankali ya rika kai fuskarshi kusa da tata ya kama lips dinta yana tsotsa cikin sanyin jiki , Ta lumshe idonta tana kara son mijinta sosai, Mommy ta shigo ta samesu haka ko jin shigowarta basuyi ba yanata kissing dinta ta tsaya takare masu kallo sannan tace"idan kagama abinda kake se ka bari taci abinci " Fahad yayi saurin janye bakinshi yana Sosa kai, Aysha ko ta sunkuyar da kai tana jin kunya, Mommy na jin mugun haushi tace"ai gida zamu tafi taje can tai wankan yafi" Yayi saurin kallonta yace"mommy plss wlh bakomi" Tace"eh bakomi mana dama da niyyar in dauketa ko zaka bar aikine setayi arbain?" Yayi shiru taja tsoki tafara shirya musu suna gamawa suka dauki hanya fahad na jin kamar yayi kuka, Bayan sun isa mommy takira yan Niger tafadamusu sukaita murna suna kiran aysha sunajin lpyarta ta kira daddy ma tafadamai yayita murna yace jibi ma zai dawo, Wanshekare tunkan 12 yan Niger suka iso sisters din aysha sunyo mata sayayya akwati set daya can da marece mommy takawo nata kayan set daya, Bayan two days fahad ya kawo nashi set biyu na yara da nata,daddy ma ya taho da nashi set daya daga kasar waje cike da tsadaddun kaya, Nan fa akaita hidimar suna kullum fahad na gidan se dare ya tafi marwan da matarsa sunata zarya suma sunajin kamarsu dauke yaran, Ranar suna akasawa yara ameer da ameera,bayan anyanka raguna da shanu, me jego tasha gayu tanata faraa da laasar suka tafi hall taron suna , Sunyi anko ita da fahad na maroon yaran kuwa ansa musu white and maroon kaya ya rike namijin ta rike mace ansha pics da yanuwa an ci an sha an cashe sannan aka tashi kafin Maghreb, Da maghreb Manage plss [1/29, 7:13 PM] Maman Mamy: 73 Da Maghreb jameela na zaune ta mike kafafu tagama shan sigari kenan da wani hadadden sinadari da amisha ta kawomata taji cikinta yafara juyi sosai kamar zai fito waje, Tana lumlumshe ido ta kurawa katon cikin kallo duk time da taga yadda takoma tana jin mugun bakinciki a hankali taja tsoki ta dan jingina kai jikin kujera ta rumtse ido bacci na fizgarta ko minti biyar ba aiba taji wani irin ciwon Mara ko kadan bata da hakurin ciwo dandanan ta wartsake dasauri ta rarrafa ta dauki waya tafara kiran no din Khalil suna salla tanata ringing baa dauka ba ta sake kira tana hawaye tana dafe da cikinta still baa dauka ba, Ta kwartsa ihu "nashiga ukku na lalace ni jameela" ta sake kira, Time din Khalil sun gama salla ya fiddo wayar dake vibrate tundazu yayi mamakin ganin jameela ya tashi ya fita ya dauka ya kara kunne, Tana kururuwa tace"Khalil ka taho zan mutu wlh"ta kwartsa ihu daya kara tada hankalin Khalil yayi saurin kashe kiran ya nufi mota dasauri, Jameela ta dage kuka tana ta shiga ukku ta lalace, Khalil driving yake da speed harya iso gidan jikinshi na rawa yana jin matukar tausayinta ya dauketa zuwa mota ba jira ya tada ya nufi asibity suna zuwa asibityn aka amsheta aka shigar daita labour room tana ta ihu , Khalil yafara kai kawo hankalinshi tashe cikin tashin hankalin ya kira hjyarshi sannan ya kira ummanta suka taho asibitin, Tun Maghreb jameela na labour se goman dare ta haihu su Umma sunyi jungum_jungum sunata addua a rai jin tayi shiru yasa suka gane ta haihu sannan hankalinsu ya dan kwanta, Itako jameela tana haihuwa se bacci batasan time da aka mata dinki ba aka kimtsata bayan an kimtsa jaririn nurse ta fito dashi, Hjy tai saurin amsarshi tana farinciki tana kallonshi me kama da Khalil sede fari tass yake fatar jameela tace"masha Allah Allah yarayamana" Tana ta farinciki tabawa Umma ,Umma ta amsa tanata farinciki itama sannan tabawa hjy ta mikawa Khalil dake can gefe zaune yana tunanin duniya , Ya amshi yaron ya kureshi da kallo hawaye masu zafi suka cika mai ido saboda tausayin danshi dakyar ya medasu kanshi sunkuye, Hjy nata kallonshi ganin yaron nata neman nono tace "kawoshi akaishi ya sha dagani yunwa yakeji" Khalil ya mikashi ta nufi dakin, Ta samu Umma zaune gefen gadon ta kuramata ido yayin da Jameela nata baccinta, Hjy ta mikawa Umma shi tace"a tadata ta daure tabashi yasha" Umma ta kalli jameela tanata bacci daganinshi bana lpy bane tundazu take mata mgna amma shiru, Umma ta kalli yaron ta kalli hjy tace"inata mgna shiru ko asamo masa zam_zam da dabino kafin ta tashi" Hjy tace "to" jikinta sanyaye ta fita ta fadawa Khalil ya fita siyowar, Bayan ya dawo Umma ta bashi ta cigaba da rungumeshi hjy kuma Khalil ya medata gida, Jameela bata tashiba har wanshekare aka sallamesu tanata lumlumshe idanu Umma ta kamata suka tafi gida, @@@@@@@@ Aliyu kullum azumi ba fashi ba Hutu,abun ya matukar damun mamanshi yana shirin fita aiki tashigo dakin, Ya kalleta yace"mama lpy kuwa?" Tace"Aliyu zauna muyi mgna" Ya zauna ta zauna tana binshi da kallon tausayi tace"Aliyu ka nemi wata Matar kayi aure rayuwa tatafi haka kullum azumi ba hutu kuma kasan kanada bukatar auren" Aliyu na jin nauyi kanshi kasa cikin ladabi yace"kiyi hakuri mama insha Allah zanyi aure in lokacin yayi nima inason nayi auren" Mama tace"Allah ya yarda amma ka rage azuminnan kana hutawa Aliyu" Yace"toh"badon zai dena ba, Tace" Allah yabada saa seka dawo"ta tashi ta fita,yayi shiru yana nazari nan kusade bai hango wacce yakeso ba ranshi ne yafara zafi tuno invitation na bikin sameera daya gani da sabeer ya tashi ya fita ya nufi wurin aikinshi, madeena Sati biyu su faseelat sukayi suka dawo ta sanya hakorinta in tayi faraa se walkiya fatarta tayi simul tayi fari saboda jindadi da kwanciyar hankali da cin ingantaccen abinci da kuma sperm din alhaji data karbi jikinta, Shima alhaji yayi haske sosai saboda kulawar da yake samu da abinci daya keci sannan fruit din sun temaka sosai don yanzu tumbin nashi ya rage girma ba kamar da ba ,yayi sakwakwa shikanshi yana jindadin jikin nashi, Gobe ne tafiyarsu zaune suke suna kallo faseelat nabawa alhaji fruit salad a baki wayarshi tai ringing, Ya dauka yace"uwargida sarautar mata" Hjy Rukayya tai murmushi sosai take jin sauyin alhaji inta kira tasan yana cikin farinciki sosai, Cikin sanyin murya tace"ina yini ya Amarya?" Ya kalli faseelat yace"tana lpy ya yaran fatan kuna lpy?" Tace"eh sede kewarka da mukeyi" Yayi murmushi yace"I know kunyi hakuri sosai nima ina cikin kewarku gobennan muna kan hanya" Hjy Rukayya tace "to Allah yakaimu lpy agaidata" tana gama fada takashe, Alhaji yayi murmushi yana kallon wayar dukda ba kullum take kira ba amma tana kokarin kira itako abida duka befi so biyu bama ta kira saboda kishi kuma tana samun lpy take fita suna hadewa da jameel dinta, Faseelat na gefe ta debo fruit salad ta nufi bakinshi mistakenly ya zuba a saman kirjinshi, Ya kalli wurin ya kalleta, Tabata fuska tace"dan Allah kayi hakuri mistake ne"tana shagwaba Yace"anki ai hakurin" yana murmushi yace"sena rama" Tai dariya tace"plss mana dear bari zan gyara barnar da nayi " Ta sunkuya tafara lashe milk din tana tande baki ta lashe ta dago tana murmushi tace"very tasty haryafi fruit salad din dadi" Alhaji yayi murmushi yana mata wani kallo yanajin desire cos yanzu yanajin shaawa fiye da baya, Ganin kallon dayake mata yasa tayin murmushi ta tashi zata tafi bedroom ya jawo hannunta tafado jikinshi ta kalli fuskarshi ta kureta da ido ta turo baki zatai mgna kafin tayi ya hade bakinsu wuri daya yanayin yadda yake tsotsar bakinta yasa ta lumshe ido tafara shafar jikinshi da hannayenta lausasa, Alhaji na jin matukar dadi yafara shafarta musamman kugunta yana tafiya dashi da manyan breast dinta, Cikin kankanin lokaci suka cire kayan jikinsu dukkansu suna rikice suna lasar juna alhaji na zaune kan seat joystick dinsa ta mike sosai faseelat ta sauka kan seat din ta kamata tana wasa daita sannan tasaka a baki ya lumshe ido yana fidda numfashi yana kwantar da kai jikin seat yana dagowa yana kallonta yana nishi faseelat ta cigaba da tsotsarta har 5minutes sannan yafara release bai yadda yayi cikin bakinta ba ya fiddo ta ya rufeta da towel karami yana nishi yana huci harya gama ya goge, faseelat tuni ta dawo kan seat tana kuma shafarshi tana wasa da nipples dinshi, Ya kuma jawota ya rungume yana lasar ilahirin jikinta ta rika fidda numfashi ya cigaba da rikita ta don yagama gano abubuwan da takeso seda ya gama rikitata sannan ya sauka ya bude kafafunta ya dora bakinshi kai faseelat ta bude baki tanajin kamar ta shide tana nishi tana rumtse ido tana sambatu alhaji be bari ba seda yaji tayi release sannan ya tashi tsaye ya kara jawo kafafunnata ya seta HQ din yafara sex daita saboda desire daya kara samu jin wurin cakwai yasashi bude baki yana sambatu"wayyo dadi ...ahhhh ....wayyohh!!!...." After 10minutes yayi release yanata zufa ya koma kan seat yazauna ya kwantar da kai jiki, Faseelat ta taso tana shafar kirjinshi ta fara kasheshi da lafuzza masu dadin gaske, In sexy "my dear kana shayar dani madara dabazan taba gajiya da jin dandanonta ba kana jiyar dani dadi dakesa na mance waceceni a ina nake, ina matukar gamsuwa sosai kai jarumi ne dear kana da matukar jarumta " Yanajin mugun dadi yace"tnx u nima kinsa ina manta kaina se injini kamar yaro kina lulani duniyar niima dear ke tadabance ko acikin mata" Faseelat tai sexy dariya tana lumlumshe ido ta kwantar da kai a jikinshi tana kara son mijinta, tuno gobe zasu tafi se tayi kwanaki batare da shi ba yasa ta mikewa ta nufi bedroom ta janyo akwatin da take shiryawa ta cigaba da zuba kaya ciki zuciyarta na zafi, Tanata zubawa takasa jurewa ta fara kuka tana jin dama suyita zama haka har abada, Alhaji seda yakara hutawa sannan ya sameta dakin yana shiga ya samu tana kuka marar sauti hawaye kamar famfo , Ya zauna gefen bed yana kallonta ta cigaba da saka kayan tanayi, Ranshi badadi yace"dear bakison tafiyar?" Ta kalleshi idanu jawur ta daga kai , Yayi murmushi yace"bakiyi missing Ummi ba da Yaya, rabia D's ?" Ta sake daga kai tana hawaye, Yayi murmushi yayi shiru sosai yake missing diyanshi yanason ganinsu kamar yadda sukeji duk in sunyi waya se sunfadamai ba kananunba ba manyan ba, kuma yana son ganin matanshi dukda haka yace"to ki dena kuka anfasa tafiyar" Ta tsaya da sa kayan ta kalleshi dasauri, Yace"eh bazamu tafi ba sekin gaji dani" Ta fara dariya jin furucinshi wai seta gaji dashi bata hango ranar kuma bata fatanta, Ganin tana dariya ya sashi jin sanyi yace"shikenan?" Ta girgizakai tace"ni ba ranar da zangaji da kai mijina ina matukar sonka bana gajiya da kai zande hakura saboda akwai nauyin wasu a kanka sannan nasan kanason ganin zuriarka kuma kanason cigaba da aiyukanka ni ina kukane saboda zanyi missing wannan lokacin dani da kai muka kasance har tsawon wata daya muna tare kowane dakika" Yayi murmushi yace "I love u dear sonki nata kara damkar zuciyata ina matukar kaunarki sosai" Tai murmushi tace "tnx u"ta cigaba da aikinta ya taso ya zauna yana tayata har suka gama sukayi wanka suka fita gari yawo na bankwana, Se dare suka dawo sukaci abinci suka sha coffee suka kwanta cikin dare alhaji ya farka yafara murzarta don baya missing single night seda suka murji juna sannan suka sako wanka suka koma bacci, Wanshekare a sukuku suke su duka kowanensu yanason zuwa Nigeria amma suna missing moments din, Karfe 12 jirginsu ya daga Nigeria , A Nigeria yau su hjy Rukayya da abida busy suke shirye_shiryen tarbarshi yau din kuma girkin abida ne suka hada komai suka kai dining suna jiranshi , Hjy abida ansha kayan mata iri_iri don kar yajita lami saboda ya rabu da sabon HQ, Da marece suka iso Nigeria driver yazo ya daukesu yakaisu gida sukai wanka tare ta zabo kaya tasawa alhaji sannan ta fesheshi da turare ta tsaya tana kallonshi tace" kaga yadda kai kyau sosai? " Yayi murmushi , Tace"ni bazan yadda ba gaskiya senayi selfie ina kallo, inajin kishin kwaliyyar nan" Ya sakeyin murmushi yana kallonta,ta dauki waya ta daukeshi pics sannan taje ta rungumeshi ta dauka sunata murmushi, tana dariya tace"to Allah ya kiyaye agaida su mommy da anty and gobe zanje gida da safe " Yace"zasuji amma ki shirya da wuri se na kaiki kiyo wuni can" Tai mai kiss tana jindadi tace"nagode" Tai masa rakiya har mota tana dagamai hannu ya tafi yana me kewarta na yau kawai, Ta koma cikin gidan ta kira rabia tace "kitaho kiga Amarya mundawo" Rabia tace"ahayye su amare yanzu ko inanan zuwa"takashe kiran, Faseelat tai murmushi ta shiga kitchen ta hada tea tadawo falo tana sha, Alhaji na isa time din yara na dawowa makaranta suka fito aguje suna rungumarsa yanata faraa da jindadin ganinsu lpy ya meda kallo gun su hjy Rukayya dake tsaye hjy Rukayya na murmushi yayin da hjy abida ke yake sosai take jin kishi da haushin sauyinshi yayi wani fari yayi kyau alamun ya more, Suka dunguma ciki ya zauna kan dining hjy abida ta fara serving dinshi yara na gefe sunata kawomai labari yanata amsasu hjy Rukayya ma na gefe se kallonshi take tana murmushi abun ya matukar burgeta yadda yadawo kwass kamar bashi ba ya zama wani matashi cikin shekarunshi a zubda goma 43 kenan, Hjy abida tagama mai serving yanata kallon abincin fried rice da stew ya kwana biyu baici shinkafa ba faseelat ta hana baiso ci ba don ya gane dadin abun hakanan ya danci sannan suka koma falo aka shigo da tsarabarsu suka fara rabo kowa na murna, Faseelat nagama shan tea Sega rabia taje ta bude mata rabia tafado jikinta tana murna, Faseelat tace"bi a hankali karki zazzage ajiyar dear" Rabia tai dariya ta kalli cikin da murna tace"dagaske?" Faseelat ta girgizakai tace"wasa nake amma kimin addua Allah yasa ya shiga" Rabia tace"ameen "tana kara kallonta tace" ke kinga yadda kka koma hjy guda kinyi fresh wlh kai damani " Faseelat tai murmushi tace"inde saudiya ne ai alhaji yariga yabiyamiki time kkjira aure kuma kamata yayi ki nemi fahad zakiji dadinshi sosai"ta karasa da zolaya, Rabia tai tsoki suna dariya suka wuce ciki sunsha fira sannan suka shiga kitchen suka dafa shinkafa jelop da kifi suka ci sukasha drinks faseelat tabawa rabia tsarabarta ta riga da after da kuma yan kunne tana murna da godiya da zata tafi seda faseelat ta fara tura ta ta siyomata fruits sannan sukayi bankwana, Faseelat takoma ciki ta fidda tsarabar Ummi dogayen riguna da zinari data Yaya omer da matarshi ta fidda na matan alhaji da yaranshi domin duk seda tai lissafi dasu ta zubasu a wani karamin akwati da niyyar gobe tabashi yakaimusu, Bayan tagama tai sallar ishai ta kwanta ta kira alhaji, Yana cikin iyali ya dauka yana murmushi, Tanayi itama tace"dear ya gajiya ya iyali ka samesu lpy?" Yace"lpy lau hope kema lpy?" Tace"ihmm dama kiranai naji inka samesu lpy ina gaidasu seda safe" Yace"nagode seda safe" yakashe wayar, Faseelat tai shiru tai murmushi ta girgizakai tanajin wasannin yara acikin wayar sunata murna ta rumtse ido se bacci, Hjy abida na gefe taji haushin kiran dare nayi yara duk sukayi bacci alhaji ya koma daki yayi wanka yayi shirin kwanciya ya haye gado, Bada jimawa ba Sega abida tashigo tana kumburi, Ya kalleta ya girgizakai tazo bakin bed din ta zauna , Ya meda hankali gunta in cool yace" farincikina ki karaso sama ko baki kewata ba?" Ta kalleshi da mamaki ai tasa korata zaiyi koyace ya gaji ta danyi murmushi ta hau gadon ya jawota jikinshi yana aika mata da sexy kallo yakai baki kunnenta cikin rada yace"seda kikai wahalar saka sleeping dress bayan kinsan nayi kewarki" Tai murmushi tace "nima nayi kewarka sede bansaniba ko zaka karbeni" Yayi yar dariya yace"that was a past kinji ko" Ta kureshi da kallo , Batare da ya damu da kallon ba yafara romancing dinta cikin kwarewa da salo kala_kala, Tanata nishi ya tube mata rigar ya cigaba da lasarta tanata mamaki bazato taji bakinshi a HQ dinta taja wani dogon numfashi me sauti tana tuno jamil irin wannan dadin se a tare dashi , Alhaji ya cigaba da yi tanata enjoying sede na jameel dabanne su expert ne su yan bariki seda tai release sannan alhaji yafara sex daita ta gefe yanata jindadi itama tana nishi 10mnt yayi release ya rungumeta sosai jikinshi yana meda numfashi , Jin rikicewar da abida tayi yasa ya fahimci da yana kwararsu sosai amma daga zuwan faseelat ta gyarashi duk yadda taso yana ta kara jin son ta, Itako abida tai lakwas kishi ne fal ranta ai taso koyamasa hakan bai bata dama ba amma yanzu cikin ruwan sanyi wata ta meda shi yadda takeso, Saura kiriss tayi tsoki seta fasa da kishi da shedan nata kushe sex din tana ganin na jameel yafi komai duk dadin da taji, Batasha mamaki ba seda alhaji ya sungumeta yakaita toilet tanata kallonshi ya mata wanka yayi ya dawo daita yameda mata kayanta yasa nashi ya kwanta yana ta lumshe ido, Tanata kallonshi yace"my kankana miye?" Tace"bakomai" Ya dora hannu kan cikinta yace"ok then sleep" Ta kulle ido tana ta mamaki har bacci ya dauketa shiko tunanin rayuwar bedroom dinsa tabaya yake yana jin dama da tadawo yanzu ashe yayi missing jindadi da yawa suma matan yana wahaldasu ,, Da safe bayan yayi breakfast da shirin office ya nufi gidan faseelat ya samu ta gyara gidan tana fitowa wanka yashigo suka sakarwa juna murmushi tace"good morning" Yace"how was ur night? " Ta turo baki tace"so boring" Yayi murmushi yace "get ready gobe aimin tarba me kyau" Tai dariya ta zauna akan seat ta mirror tana kara goge jiki da towel, Yazo ya zauna bayanta yace"be quick kar in makara naga kinsha aiki banason kina wahala yau zansa akawo housemaid tana miki komi kirika hutawa" Ta kalleshi ta madubi tai dariya tace"ni senaga kayi haske ma jiya kawai matanka sun iya kula" Yayi murmushi yace"wasa ko ?kode nafara baki?" Tai shiru ta yaye towel din jikinta dasauri ta fara shafa lotion alhaji yayi saurin rumtse ido , Tanata sauri ta kalleshi ta mirror taga idonshi rufe da wasa tace"dear bismillah " Yafara dariya yana girgizakai yace"zan kamaki ni kikewa kwalele" Tai dariya ta shafa powder da lip glow tasaka doguwar riga black da mayafinta black rigar tasha aiki ta fesa turare dasauri ta jawo akwatunan ya amshi daya suka fito , Suna cikin mota yana driving seya waigo ya kalleta sannan ya cigaba , Tana lura ta juyo tana fuskantarshi tace"na hadu?"ta matse lips, Alhaji yayi dariya yace"kamar Amarya " Ta zaro ido ta bata fuska tace"dani mecece?" Yayi murmushi yace "amaryar alhaji nura" Tai dariya tace"kafadi de" Ya dan duko yace"ai nagama kwashe amarcin" Ta rufe fuska tana dariya sosai,cikin nishadi suka isa gidansu ya kalleta yace"kifadawa Ummi zanshigo yanzu nagaidata" Tace"OK ga akwati nan zanbari a boot inkaje gida a rabawa yarana Nasu mommy ma sunanan ciki daban" Yanata kallonta yace"bakiga na musu tsaraba ba harwata kk musu?" Tai murmushi tace "naka daban nawa daban" Yayi murmushi yace "tnxxx" Ta kalleshi tana faraa ta fita, Ta shiga gida tana murna da sallama da karfi, Ummi ta fito dasauri faseelat na murna taje ta rungumeta tsam_tsam tana jindadi, Ummi ma taji dadin ganin diyarta hakan ta janyeta tana kallonta tace"shine baki fadamin yau zakizo ba?" Faseelat tace"Ummi dama naso surprising dinki Ummi dear zai shigo gaisheki" Ummi nata kallonta tayi fresh kamar ba faseelat ba tace"kije kishigo dashi " Dasauri taje ta jingine akwatin ta fita tashigo da alhaji,suka jero suka shigo tare, Har daki takaishi suka gaisa da Ummi yayita godiya Ummi kuma nasa masu albarka sannan ya ajiye mata kudi 1k bandir ya fita, Yana fita faseelat ta tashi tabishi harya shiga mota ta leka ta window tace "anjima da marece zan tafi gida" Ya girgizakai yace"no ki jirani zanzo daukar ki " Tace"nagode sosai dear muah "ta jefamai kiss sannan ta koma gida, Ya bita da kallo yanajin mugun sonta hakan ya tuno mai time da yake zuwa zance ya sauke numfashi ya tafi office, Faseelat na komawa gida tafara gwadawa Ummi tsarabarta Ummi tanata nuna jindadi tana karamata nasihar zaman lpy da biyayya Sega ya omer shima ta mikamai nashi se kallonta yake dakiku to dakiku dakaganta kasan bata da problem seyake tuno aurenta da fahad duk ta rame seyayi shiru yana nazarin dalili kuma yakasa ganowa, Alhaji na office yake tunanin gidansu faseelat gaskiya iyayen dear sunfi karfin wannan gidan yadda suka bashi jindadin rayuwa shima yakamata ya nuna yafara duba gidajenshi ya zabi manya biyu ya turawa faseelat pics dinsu , Yan office din alhaji sunata maganarshi ya sauya wasu nata shaawar kara aure, Se bayan azahar faseelat da Ummi sungama cin abinci shinkafa da wake da salad ta dan kwanta ta kunna data ganin sakon alhaji da gidaje ya rubuta " if u were ask to choose which one u will ?" Ta kure pics din da kallo daya gidan me bene daya flat amma kato me shegen kyau ta zabi flat din ta turamai tace"this one " Tai shiru tana nazari miyasa yaturo mata bata gane komiba takashe data ta kwanta bacci, Da laasar ta tashi tai salla ta sake wanka ta sauya kayan jikinta tasa riga da sket tai makeup ta zauna jiranshi , Wurin Karfe shidda da mintuna yazo ta fito yanata binta da kallo suka nufi gida, Tana zuwa ba jimawa aka kawomata me aikinta ta nuna mata part dinta, Ta hadawa alhaji juice na fruit yasha ya zauna ya dan huta sannan ya tafi yatsaya masjid akai Maghreb ishai sannan yawuce gida, Bayan sunyi dinner sunsha fira kowa yaje ya kwanta abida ta kira jamil dinta suka fara abunda aka saba, Alhaji ko dakin hjy Rukayya yasameta don yadade baiga tashigo ba yasama bazata zoba yana zuwa ya sameta tana makeup ya zauna bayanta yana kallonta da shaawa da tausayi yasan yadade suna hakuri dashi yana musgunamusu yanason ya mantar dasu baya Susan ya sauya, Hjy tayi mamakin shigowarshi yaushe rabo yazo dakinta ta juyo ta kalleshi tace"sannu da zuwa" Yayi murmushi yace"yawwa uwargida" Tai murmushi ta cigaba da shafeshafe tagama tatashi ta nufi closet saka kaya, Yayi saurin tashi ya isa wurinta ya rungumeta ta baya ya zagaya da hannu ya kama towel dinta ya kwance ya sakeshi kasa in a sexy style yadora hannunshi akan breast dinta yana matsawa ta lumshe ido da tarin mamaki da dadi sosai tai missing dinshi cikin kunnenta yace"I really missed u" Taji wani iri alhaji da yin wannan salon amma tana enjoying , Ya jata kan bed yafara jiyar daita dadin dabe taba ba hjy Rukayya batasan time da take nishi ba tana tayashi, Sun saba kullum kwancene mamaki begama cikata ba seda taji yace ta duka tanata mamaki tayi kamar yadda ya bukata yayi kneel akan gado ya fara sex daita sunata nishi dukkansu haryayi release be barta ba yabi ya kwantar daita yana sucking dinta tanata ambaliya seda ya tabbatar ta gamsu sannan yakara sex daita a kwance saboda jikinta daya mutu da dadin dabata taba sha ba bayan yayi release ya rungumeta yana kurara niimarta, Batasan time da hawayen farinciki suka zubomata ba ta sharesu batare da ta bari yagani ba tanajin sonshi sabo a zuciyar ta tana hamdala ga Allah dayasa ya gyaru sede tasan silar faseelat ne setaji tanasonta saboda dalilin ta rayuwar aurensu ta sauya, Suna rungume sukaje toilet wanka su alhaji harda wasan ruwa suka gama suka kwanta bacci hjy Rukayya dadi yasa bacci yakwasheta tana kwanciya ,shiko tunanin niimar da Allah yayi masa yake gaskiya shi kam ya more duk matan nasa masu niima da dadin sex amma bai ganeba se yanzu inama tuntuni yanata morewarshi yanata tunani bacci ya daukeshi shima, Da safe da farinciki mommy ta tashi shima yanata farinciki cos yasan duk tafi kowa hakuri dashi ganin yadda suketawa juna abun yabawa abida haushi ana gama break takoma daki tanata tsoki da surutai "se nan nan take dashi saboda ta fara samun good service ba a saba ba mtswwww komai bai iyaba haryanzu idan yagama rawar kan amaryar sena doramai nawa in yana bukata nikam jamil is perfect baya barina da kishirwar da zanyi shaawar wani" Faseelat yau ko tun safe tai breakfast da wani tsumi da gumba su tasha a matsayin breakfast tanaso alhaji yaji da banbanci sannan tai matsi da wani vaginal tighting gel tayi dilka da turare takamawa me aiki suka gyara gidan suka sauya wani tsarin sannan suka nufi kitchen sukai dambun kifi da farfesun kaji sukai macaroni salad , Bayan komai ya kammala takoma ta sake dilka da turaren me mugun kama jiki sannan tai wanka tai simple makeup bumshort da half vest kawai tasaka ta kwanta jiran shigowar rabin ranta alhaji, Shi ko alhaji........ [1/30, 4:10 PM] Maman Mamy: 74 Shi ko alhaji yau tun safe yaje gun ya omer yabashi key na gidan da faseelat ta zaba masu bayan yasa anzubamai furniture's da duk kayan amfani da more rayuwa Sam ya omer yaki amsa seda yayi ta roko sannan ya amsa yayi masa godiya, Bayan alhajin yawuce ya tafi ya fadawa Ummi tayi mamaki kuma taji dadi tai godiya tasa ya omer din ya kira alhaji ta mai godiya , Bayan alhaji ya dawo office yana gida se bayan ishai ya nufi gidan faseelat, Faseelat na kwance kan bed tana latsar waya time to time tana kallon time taga ya dade sosai bai shigo ba, Karfe 9 da mintoci alhaji ya shigo yanata farinciki sosai yayi missing faseelat da shigowarshi yafara cin karo da sauyin gidan da kuma daddaden kamshi dake tashi ya lumshe ido ya nufi sama dasauri, Yana zuwa bakin kofa ya tura kofar a hankali yana kallon gadon zuciyarshi tadade dabashi zai ganta kan bed ko saman mirror yasan dear dinshi sosai,yadda yaganta yasa yayi tsaye ya zubamata ido se wani kamshin tada hankali take tayi kyau sosai cikin sexy dress din, Faseelat na jin motsi ta kalli kofar ganinshi tsaye yana karemata kallo yana murmushi yasa ta ajiye wayar tatashi dasauri tana murna ta sauko ta tafi duk jikinta na girgiza ta isa ta rungunmeshi tana farinciki tace"barka da zuwa mijina" Ya saki ajiyar zuciya jinta jikinshi yanajin wata irin natsuwa ya rungumeta tsam in sexy yace"inasonki matata"yawa wuyanta kiss, Sun jima haka suna hugging juna sannan ta zare jikinta ya tsaya karewa dress din kallo komi sexy tana mai kallo me kashe jiki da wata irin murya tace"muje na baka abinci nai maka wanka sannan nai warming jikinka"takashe mai ido daya, Yana murmushi ya jawota jikinshi hannunshi zagaye da kugunta suna kallon juna yace"kifara warming din nawa sosai nakejin sanyi" Tai dariya ta dora hannu kan fuskarshi tana shafawa tanamai kallon shaawa tace"as u wish"tana dan lasar lips dinta , Ta jawoshi zuwa kan bed cikin salo tafara ciremai kaya harta cire tanayi tana shafarshi sannan ta tashi tsaye ta cire nata cikin salon rikitarwa, Alhaji nata kallonta joystick dinsa tuni tagama mikewa yanajin matukar desire , Tana gama cirewa tai kneeling akan gadon tana gantsaro breast tana lasar lips da fitar da sexy nishi , Alhaji yayi saurin tasowa yana bin jikinta da shafa yana lumlumshe ido har zuwa breast dinta ya rikesu yana wasa dasu yana tsotsa, Faseelat ta rika nishi tana nuna jindadinta a fili itama tana shafarshi a sannu yana cikin hakan yayi saurin kama fuskarta da duka hannu biyu ya rike yana kallonta nishin nakara rikitashi ya cafki lips dinta yana tsotsa hannunsa tallabe da face din, Ta bari ya tsotsa son ranshi before tafara wasa da halshenta cikin bakinshi tana juyawa yana mata desame suna musayar yawu suna tsotsar juna cike da desire faseelat ta tura alhaji kwance ta hau kanshi tafara sex dashi tana sambatu tana up and down tana murza nipples dinshi, Alhaji ya dage fitarda huci yanajin kamar zai shide dadi na tsumashi yaji takara mugun taste ga wata niima datake malalowa more than 10minutes yayi release yanata sauke numfashi time din faseelat tayi release itama tai kwance kanshi suna meda mumfashi tare, Time da yagama dawowa hayyacinshi ya kara matseta gam, Tana meda numfashi da jin wata desire tabude ido ta dorasu kanshi yace"dear kinata kara dadi miye sirrinne?yau saura kiriss ki sumar dani" Tai murmushi ta kuma lumshe ido in cool tace"kaima saura kiriss ka sumar dani dear miye sirrin ko a wurin matanka ne naje subani?" Yafara dariya ta bude ido tana kallonshi tana dariya itama sukai shiru tace"ya kamata kasamu time ka kaini nagaishesu" Yayi shiru tuno big boss din gidan abida, Tana kallonshi ya shiga tunani tace"kana fargaba ko? Ba abinda zai faru dear na maka alkawari inason ganin yaranka donmu saba" Yace"tom kibari se jibi seki shirya kitafi" Tai murmushi tace "tnx u" Yayi murmushi yana kallonta na mintuna sannan yace"kinyi period ne previous month before bikinmu?" Tai shiru don batayi ba amma bata tunanin ciki don batajin wani sauyi tace"a,a amma ina tunanin kila very soon yazo duk da de har yawuce watan" Yace"hmmmmm!!"yana murmushi, Da shagwaba tace"minene? Banda ciki fa" Yana dariya yace"ai nima bance kina dashi ba"amma yanaganin akwaishin saboda kyau da takeyi sosai, Tai dariya tace"muje nai maka wankan nabaka abincin tunda ka dumamu" Yanajin farinciki ya mirginata kasa yana murmushi yace"ban gama dumama ba" Tana dariya yafara rikitata itakam abinda takeso kenan tafara rikitashi shima seda suka samu natsuwa sannan suka shiga wanka suka fito sunata surutansu suka saka kaya marassa nauyi suna rungume da juna suka sauka kasa zuwa dining komi neat ya zauna tai serving ta haye cinyarshi tana feeding dinshi tana dan amsar na bakinshi tana danci cike da soyayya suka gama suka koma falo yana kwance tana samanshi tana kallon itama hannunshi kan cikinta yana shafawa yana jin kaunar abinda ke cikinta, Bayan sungama suka koma bedroom suka kwanta ,bayan asuba ma seda ya kara dumama jikinshi sannan tai masa wanka yana zaune tai masa shafa ta shiryashi ta samai hula yakoma handsome sosai tana murmushi tace"dear kai kyakkyawane duk duniya bawanda yakai ka kyau" Yanajin dadi yana kallon kanshi a mirror kamar bashi ba ya meda kallo gunta yace"kyawunki ne ya shafeni dear kinfi kowa kyau" Tace"nagode dear ina matukar jindadi kuma ina yiwa Allah godiya daya bani kai mijina yafi na kowa nafi kowa dace dasamun gwarzon miji" Yayi murmushin jindadi yace"nagode jarumar matata" Tace"muje kar kayi late" Suka sauka kasa sukai breakfast sannan yawuce office zuciyarshi cike da shaukinta da begenta sosai ta karasa kwashe duk sauran tunaninsa da baida time tuna kowa se ita, Yana tafiya tanata sakin murmushi takoma daki ta kwanta yin baccin safe tana tunani tabbas aure ibadane kuma niima ne da Allah yayiwa bayinsa don samun natsuwa da jindadi da kuma zuria tanayi har bacci ya dauketa, Yau su Ummi sukaje ganin gidan da alhaji yabasu komi yayi dole mutum yayi shaawar gidan suka koma akan next two days zata dawo ciki tsohon kuma zasusa yan haya ,duk wannan bada sanin faseelat ba, Next day Karfe 1 saura faseelat ta shirya ta tafi gidan alhaji , Tana shiga hjy Rukayya ta tarbeta tana faraa tasa aka kawomata drinks suka zauna suna kallo suna fira jefi_jefi, Can zuwa Sega abida ta fito dauke da yarta suhailat , Faseelat na faraa tace"ina wuni?" Abida ta balla mata harara ta zauna kan seat tana cigaba da hararar ta, Faseelat ta dauke ido daga kallonta tana murmushi tadesan iyakarta kenan tagama duk abinta tatafi itakam bazata tanka mata ba, Hjy Rukayya tana gani tai shiru domin datace wani abu abida zata taso da masifa tai shiru dukda haka baa tsiraba can zuwa abida taja tsoki tace"agama duk bin malaman da bokaye insha Allah komai seya karye mutum ya gama yawan ta zubar yaje yayi auren dandane ya fito yazo kwasar arziki insha Allah bake ba samun abinda kknema ba bazaki taba haihuwa da alhaji ba sede kiga anayi makira asararra" Tunda abida ta fara faseelat ke kallonta sosai zuciyarta ke zafi kamar ana ruramata wuta batada hakurin barin magana tuno alkawarin da tayiwa alhaji yasa dole tai shiru don bataso tabata masa rai tunda bayaso amma yabarta tazo, Abida taga batace komiba duk da fuskarta tayi jawur saboda bacin rai ita dama burinta ta tanka ta samu ta rama marinta kosu buda fili taja dogon tsoki tace"marar kamun kai mai bin maza " Hawaye masu zafi suka zubowa faseelat ta share tameda kallo gun TV , Hjy Rukayya nata kallon abida haryanzu idan abida na wasu abubuwa setaga kokadan batasan wacece ita ba duk zaman shekarunnan kamar wahainiya take tana sauyawa kowace kala,ita kanta ranta zafi yake yi saboda bataga abinda faseelat tayi ba da zata mata haka an gaidaki baki amsa ba seki shiru kita hararan , Hjy Rukayya tace "gaskiya mommynsu banji dadin abinnan da kikeyi ba ina laifinta don tazo gaishemu ? kishi aiba hauka bane kuma bekamata aita rike baya ba " Hjy abida tace"tazo gaidaki de da kuma munafunci ta kalallabeki ta shiga tsakaninmu" Faseelat tai tsoki ta girgizakai , Hjy abida tace"keee? keee? wlh zanci uwarki awurin nan yanzu bari tunanin wancan time don yanzu alhaji bayanan" Faseelat me zatai inba dariya ba ta fara dariya tana mata kallon marar hankali, Hjy abida ta kara hawa kafin tai mgna yara suka shigo suna murna suka kadaddabe mommy wasu kuma sukai wurinta shiyasa dole tai shiru, Mommy ta zaresu tana murna tace"kugaida antinku anty Amarya kafin kuje kuyomata wuni" Suka fara gaida faseelat tanata faraa ta amsa ta jawo diyar abida daya data hjy Rukayya ta rikesu, Hjy abida ta tashi tabar falon saboda takaici, Mommy na murmushi tabita da kallo sannan ta meda kallo gun yaran tace "kuje kuyi wanka da salla sekufito dining" suka nufi dakunansu, Ta kalli faseelat tace"antinsu kishigo muyi salla"ta mike ta nufi sama, Faseelat ta tashi tabi bayanta , Bayan sunyi salla suka fito dining su alhaji na kan dining din harya dawo amma da alamu ko wanka baiba ya zauna yanata wasa da yara kamshinta kawai yaji yameda kallo wurin itako kallonshi take tayi da shaawa yadda yakewa yaran yana burgeta, Sunata kallon kallo suka zo suka zauna hjy Rukayya tai serving dinsu suka fara ci time to time da faseelat da alhaji na hada ido amma bawanda yacewa wani uffan, Abida na lura tanata shaka, Suna cikin cin abincin wayar faseelat ta fara ring ta dauka da murmushi tace"manya" Roshni tace"kina ina housemaid dinki tace kina gidan alhaji meya kaiki?da Allah kitaho marar class salon su rainaki" Faseelat tai murmushi tace"to ganinan "takashe kiran ta kalli hjy Rukayya tace" mommy nayi bakuwa tafiya zanyi sena sake dawowa" Ta kalli abida tace"anty se anjima" Ta kalli alhaji yanata murmushi ta meda mai ta nufi falo, Tana sa Arabian hijab hjy Rukayya ta sauko daga dining tawuce sama 2mnt ta fito da doguwar humra a Leda ta mikawa faseelat, ta amsa tana murmushi tai godiya ta tafi, Bayan tafiyar faseelat daga dining alhaji ya kalli abida ta banka mai harara ta cigaba da cin abinci yayi dan murmushi yana mamakin kishinta, Faseelat na shiga gida ta samu roshni ta dora kafa daya kan daya tana kallo tace"aa kaga manyan mata daga ina haka?"ta karaso ta zauna, Roshni tace"dallacan dan iyayinki har da zuwa gidansu" Faseelat tai karamin murmushi tace"to yazanyi? nice karama ni ya kamata na rika zuwa don zumunci sannan shi ai zaiji dadi " Roshni tace"kinta kwaso kayan takaici ko" Annurin fuskar faseelat ya bace tace"hmmm kinga cin mutuncin da matarnan tai min wlh harda cemin na mallakeshi" Roshni na dariya tace"Allah ya kara gobe ki koma ke kinma kasa zuwa wurin wani Neman temako ita kila abinda takeyi kenan ai" Faseelat tace"Allah yakiyaye ba boka ba Malam zanta mallake abuna "ta sauya zancen " kede bari na kawomiki tsarabarki " Roshni tace "hjy faseelat kinga yadda kika koma ko kinyi fresh miye sirrin?" Faseelat tai dariya tace"aure ne sirrin " Roshni taja tsoki ta turo lips tana mata wani kallo faseelat ta haye sama tadawo da rigar roshni da hijab, Roshni ta amsa tana kurarasu"kai sunyi kyau nagode sosai kawata amma abayar wazai sa?" Faseelat tace"ke mana" Roshni tace"sede in kaiwa tsohuwata" Faseelat ta girgizakai tana dariya suka cigaba da labari, Ranar Friday Sega yaran alhaji gidan faseelat tayi matukar farinciki shima alhaji daya samesu yaji dadin ganinsu anan, Wanshekare Sega su haseena ta tarbesu a mutunce sukaita labari da zasu tafi ta yi musu kyautukan kayan mata da humras, Bayan kwanaki akai sunan jameela aka sawa yaro mus'ab su amisha sune yan suna Mimi ko babu ita don sun hanata zuwa gidan, wanshekare akatafi daita gida wanka, @@@@@@@@@@@@ Bayan month da kwanaki Abubuwa da yawa sun faru harda komawar aysha wanka bayan taje Niger tadawo da komawar Ummi sabon gidanta faseelat tayi murna sosai da sosai tanata kara kulawa da mijinta, 2months ya shille faseelat bataga on ba tayi jiran shiru jikinta sam ba sauyin komi se kyawunshi data ke karayi alhaji bai karamata maganar ba yau ta aika akasawo mata PT tayi se ganin positive tayi murna kamar zata kasheta ta nufi Hosp batare da fadawa alhaji ba tana zuwa akaimata test result ya nuna tana da ciki wata biyu da satika, Kamar ta zuba ruwa kasa tasha tana ta murmushi ita kadai tana driving harta karasa gida ta nata murna, Taki fadawa alhaji har seda marece ya leko gidan ya samu ta nata murmushi, Yaje ya zauna kusa daita yana murmushi shima yace"dear ya gidan?" Tace "lpy lau" ta nata murmushi da wasa da yatsu, Yana kallonta ya medota kan cinyarshi yace"minene? naga kina ta farinciki" Tana murmushi da wasa da yatsu tace"dazunne naje asibity doctor yace ina da ciki wata biyu "ta karasa dasauri ta kwantar da kai a kafadarshi, Alhaji ya saki ajiyar zuciya ya lumshe ido ya bude, A hankali yace" nadade da sanin akwaishi dear tundaga time din nake farinciki cikina a jikinki dear, nayiwa Allah godiya " Tana murmushi da shagwaba tace "shine baka fadamin ina da ciki ba?" Yayi dariya yace"a jikinki yake fa dear " Tace"ai bansaniba "da shagwaba, Yayi murmushi yace" yanzu kinsani ki kara kulamin da kanki sosai kinsan me?" Ta girgizakai yace "natanaji kyauta tuntuni ina jiran ranar da zaki bani albishir" Tana murmushi tace"ta me?" Yace"muje kigani"yajata sama, Suna shiga ya zaunar daita kan bed yaje kasan madubi ya dauko wasu papers guda biyu ta nata kallonshi Sam bazata karba ba ya zauna gefenta yana murmushi ya nuna mata yace"nan filine nan gidan mai duk matana ina musu wata kyauta in sun dau ciki shine na baki taki" Cikin rashin jindadi tace"bazan karba banaso kudi de kullum kudi wlh dear badon kudinka nake sonka ba soyayyar da kakemin yasa na kamu da matsanancin sonka" Yace"nasani dear amma inaso ki karbi kyautar nan ina da manufar yinta duk yarana akwai sunayensu a company kowani abu nawa Wanda yazam nasu ko bayan mutuwata, bansaniba ko na mutu kafin ki haihu shiyasa nai hakan" Tunda yafara faseelat ke kallonshi tanajin inda maganar ta dosa ta fashe da kuka ,kuka sosai me tsuma zuciya hawaye masu zafi nata wankowa a fuskarta, Alhaji ya rungumeta yana hawaye ya sharesu yace"I'm sorry dear nafadamiki abinda ke mind dinane don karkiyi zargin wani abu nima banason mutuwa yanzu, dear inason na cigaba da rayuwa dake " Ta cigaba da kuka ba tsaiko zuciyarshi na zafi cikin rarrashi yace"kidena kuka dear plss zuciyata na ciwo" Tai shiru lokaci daya ta dago tana hawaye yana sharemata tace"dear ni zan rigaka mutuwa banason ka tafi kabarni rayuwata zatai kunci zan cigaba da kewarka har mutuwata don Allah kadena maganar mutuwa dear banaso" Ya daga kai yace "its OK nadena kiyi shiru atare zamu mutu shikenan" Tai shiru tana ajiyar zuciya yana goge mata hawayen ya sakarmata murmushi ta mai da mashi ta nata Jan hanci ya dora hannu kan cikinta yace"Allah yasa bakisa baby kuka ba " Tai dariya ta turo baki tace"shima yayi" Alhaji ya zaro ido yace "kinjiko yadda yake juyi " Tai saurin dora hannunta kannashi don taji sukai dariya tare ya rungumota yayiwa kanta kisss suna rungume da juna, Bangaren jameela yau aka medota wanka masu kawota na tafiya duk nasihar da tasha don umma tagama gano tananan da halinta mijintane me hakuri da baitaba kawota kara ba amma a banza tai sauran kiran Mimi domin tayi missing dinta sosai kwana arbain da wani abu baa hadu ba ansha wuya, Mimi ta dauka tace"daughter ya kin koma wlh na matsu ki koma " Jameela tace"kitaho plsss tundazu na dawo" Mimi ta lashe lips tace "on my way" takashe kiran, Ta fito ta shiga mota se kofar gidan Khalil tai parking ta shigo , Jameela na zaune falo rungume da mus'ab ta ajiyeshi ta tafi ta taro Mimi, Mimi nata binta da sexy kallo tafara kai mata kisses hannuwanta kan breast din jameela da suka cika sosai don yaron ma setaga dama tabashi yasha kuma sama_sama bataso ya shanyesu wai, Suna rikice suka nufi bedroom sukabar mus'ab nan basuko rufe kofofi ba saboda zumudi , Suna shiga sukai fatali da kayan jikinsu suna lashe_lashe suka haye kan bed din suka cigaba da romancing juna, Breast din jameela sun cika hannun Mimi ta nata massaging dinsu suka kawo ruwa suna tsartuwa suna damke hannunta ta tarba baki tana sha sannan tana wasa dasu a fuska kamar pure water,jameela ko idanunta kulle suke gam tana jin mugun dadi tanata tsiyaya hannunta daya kan breast din Mimi tana murzawa, Suna cikin haka Khalil ya shigo gidan ya shigo ne da zumudi jameela tadawo gida yayi kewarta sosai kuma yaga a gidan in yaje yana samunta a natse , Yana shigowa yafarajin nishinsu "uhmm !!!uhmm ahhhh!!" Yayi tsaye bakin seat da mus'ab ke kwance yanata bacci ya kalleshi yakara tsayawa sauraren nishin da daka jishi zakasan konamiye yanajin nishin murya biyu Zuciyarshi na ciwo jikinshi na rawa ya nufi dakin , Mimi na tsakiya da wasa da breast da tandar baki Khalil ya turo kofar zuciyarshi tai mummunar bugawa ganin halin da suke ciki ya rufe fuska da hannu daya dasauri ya rumtse ido gam hawaye masu zafin gaske suka fara zubomasa, Da Jameela da Mimi suka tsaya duk suka sunkuyar da kai sunajin kunya, Ya juya ya fita a dakin jikinshi mace kamar an zare masa lakka se wata rawa da jikin yakeyi kamar mazari yana ta hawaye zuciyarshi na tafasa ya karasa ya dauki danshi ya fita daga gidan, Bayan fitarshi mimi ta kalli jameela tai tsoki tace"da baki rufe kofar ba?" Jameela tai tsoki itama tace"to saime ?iyakarta ya amshe danshi ya sakeni nikuwa abinda nakeso kenan" Mimi takara tsoki tace"wlh a matse nake ya katsemu ni tafiya zanyi"tatashi ta jawo kayanta tasaka tai waje dasauri, Jameela na zaune zindir tai tagumi ta danji kunya kadan kuma sosai gabanta yake faduwa yau daya da aka taba kamasu duk shekarunnan ta tashi tasaka kaya ta kwanta tana tunani, Khalil ya fita yana jin juwwa kanshi kamar ya tsage kokadan bazai iya driving ba sosai zuciyarshi ke tsuma ya tari napep ya shiga har kofar gidan hjy ya nufi ciki yana cigaba da hawaye, Hjy na daki zaune tana kallon TV ya shigo jikinshi mace ba ko sallama,yana shigowa ya ajiye yaron kan kujera ya fadi zaune kan dayar ya kwantar da kai jikinta yana nishi jikinshi na rawa, Tunda yashigo hjy ke kallonshi ganin yadda yafada kan seat yasa tai kanshi hankalinta tashe ta rikeshi tana magana"Khalil lpy?minene? Ko baka lpy?" Khalil nata hawaye da nishi ya bude baki zaiyi magana sai numfashinshi yayi duffff lokaci daya, Jikin hjy na rawa tana kuka take cewa"innalillahi wainna ilaihi rajiun Khalil!!!!Khalil !!!!dan Allah katashi " [2/2, 2:42 PM] Maman Mamy: 75 Khalil ko numfashinshi yayi nisa da gudu ta nufi fridge ta dauko ruwa masu sanyi tazo tana yayyafamai, Ya saki doguwar ajiyar zuciya hawayensa suka cigaba da zuba daga farfadowarsa, Jikinshi yayi very weak zuciyarshi na mugun ciwo da bugawa, Hjy ta rikeshi tana hawaye tace"Khalil meyafaru ?meyasa ka cikin wannan halin meyasa kataho da musab nan?" Ya rumtse ido sosai yana hango yadda ya samu su jameela Mimi na wasa da breast dinta son rai, Hawayensa suka kara yawa bakinshi na rawa yace"hjy jameela ....jameela tare da mace yaruwarta akan gadon aurena"ya matse lips dinsa suna matukar rawa, Sosai cikin hjy ya juya tana hawaye take girgizakai tana sallallami tace"wannan wace irin rayuwace jameela takeyi dan Allah Khalil kayi hakuri kar zuciyarka ta buga" Yana cigaba da hawaye yace "na tsaneta hjy banason kara hada ido daita bazan yafemata ba jameela taci amanata"yana kuka sosai, Hjy tace"kayi hakuri dana Allah yana ganin komi kayi hakuri" Ya dafe zuciyarshi yace"zuciya ta hjy zuciyata " Hjy ta tashi tana hawaye ta fita makwabtansu akwai diyar kawarta nurse ta kirawota suka taho tare ta duba Khalil tana tausayamai ta fita tasiyo drugs da drip da allurai ta dawo tasamai tanata kallonshi ta tafi, Hjy na gefe tana mai kallon tausayi drip na shiga hannunshi cikin kwantar mai da hankali tace"inshaAllah se kaga sakamakon hakurin da kayi daita kayi kokari sosai gwara ka saketa yanzu tun kafin ta kashemin kai" Idanunshi lumshe yace"na saketa kuma bazan bar musab tana bashi kazantar jikinta ba" Hjy tace"karka damu musab zai zauna wurina zan shayar dashi Zan kula dashi sosai Nide fatana kayi hakuri ka kwantar da hankalinka kadau kaddara" Ya jinjina kai yace"nagode sosai hjy" Hjy tace "sannu Allah yabaka lpy" Rufe bakinta ke da wuya musab ya farka daga barci yana tsanyala ihu ,Khalil ya bude ido yana kallonshi da matsanancin tausayi, Hjy tai saurin daukoshi ta fiddo nononta Ta bashi hakanan duk da bakomai ciki ya kama yanata ja, duk suka zubamai ido suna kallonshi tausayinshi fal ranshi bayan lokaci hjy ta goyashi ta fara hada abubuwan da zasu kawo mata ruwan nono da wuri, Zuwa dare ta dafa supergetti Khalil na zaune kan carpet har ruwan sungama shiga jikinshi ya cire yayi salla ta zauna gab dashi ta debo abincin tafara bashi a baki ya rika amsa badon jindadi ba, Itako jameela tana kwance shiru_shiru Khalil bai dawo ba breast dinta har ciwo suke saboda cika se sannan ta fara kewar danta kuma ba damar kiran Khalil ta tashi ta dauko syrup dinta tasha sannan bacci ya kwashe ta, Tunda safe alhaji ya amshi keys na motocin matanshi yasa aka fitardasu zaa kawomusu wasu sabbi , Abida ta riga ta manta da takaddun nan bata taba kula dasu ba duk tsawon wannan time din bayan an fitar da motar ta ne akaga takaddun akaba wani ya kaiwa alhaji bayan yakai masu motocin, Yana kai motocin ya nufi office din alhajin aka bashi izini ya shiga ya gaida alhaji yace"dama wasu papers ne akamanta dasu cikin mota"ya mikawa alhaji papers din, Alhaji ya amsa ya kalleshi yace"nagode" Matashin ya juya ya fita alhaji ya meda kallon shi gun papers din yaga HIV test abun yabashi mamaki sosai ya kuma tuno months back yaga takaddun ya dade yana kallon takardar sannan ya janyeta yana kallon ta kasan ganin sunan jameel ya bashi mamaki sosai ya kuma kada mishi gaba ,ya tsaya lissafi duk cikin dangin abida baisan jameel ba kuma ba wannan ba meyakaisu test tare lokaci daya? Abun da daure kai nan take kanshi yafara ciwo ya dafe kan da hannu daya yana cigaba da kallon takardar zuciyarshi na fadamishi abubuwa da dama yaki yarda da maganar heart dinshi saboda zargin da take kawomasa na abida yafara shawara ko yakaimata papers din ya tambayeta? Hakan kuma bazai mata dadi ba zataga cewar yana zarginta ne maybe bazata manta ba ,yayi tsoki saboda bazeiya wannan ba dole yafara tursasa zuciyarshi akan yarda da cewa result din wani dauwansu ne amma taki aminta haka ya cigaba da zama office din yanata tunani , Bangaren Khalil da safe hjy ta kara bashi abinci da drugs nonanta kuwa harsun kawo ruwa taiwa musab wanka ta sauyamai kaya yaran sam baida rigima inba yunwa kowani abu ba, Wurin karfe 10 Khalil ya tashi ya fita zai koma gidan, Hjy na waje na aikinta tana kallonshi tace"Khalil zaka iya fitan ko?" Ya daga kai , Tace"to Allah ya tsare" Ya juya ya fita yasamu mashin ya hau har kofar gida,ya tura gidan ya shiga zuciyarshi na zafi yana tuno jiya yana shiga ciki bata falo ya nufi dakinta ya tura kofar tana kwance tana ta baccinta , Ya tsaya yana binta da kallon tsana da kuma tausayi yana tausayamata idan ta mutu akan wannan zunuban Allah zaiyi mata mummunan azaba irin wacce ya tanadarwa masu aikata irin laifukan, Zuciyarshi sosai take zafi in ya tuno wai uwar danshi ce ko basu tare zaace tsohuwar Matar Khalil kuma zaa kirata maman musab hawaye suka ziraromai meyasa tun farko ya nemeta?meyasa baibi umarnin hjy ba?meyasa baibi abun a sannu ba kila da kafin bikin ya san wacece ita yana hawaye ya duka yafara buga gefen pillow da take kai kokadan bayaso su kara hada jiki don kyamarta yakeji sosai, Yana ta bugawa Jameela ta bude idonta tana ganin biji_biji harta budeshi tanyar saman fuskarshi, Yayi saurin komawa tsaye fuskarshi murtuke yace"kitashi ki shirya kifito" Ta yamutsa fuska takoma ta kwanta bayan ta juyakai, Yace"nade fadamiki kitashi ki shirya kifito ki sameni a Palo"yana gama fada ya juya falon, Jameela tai tsoki ta dan kara kwanciya jikinta a mace ta tashi ta nufi toilet ta fara wanka, Khalil yana fita ya nufi dakinshi ya zauna kan gado ya jawo memo da biro ya rike yana tuno haduwarshi da Jameela da soyayyar su da rayuwar aurensu duk zai iya jurewa amma banda abunda yasamu tana aikatawa jiya, hawaye cike da idonshi ya rubuta mata saki daya ya linke papern ya ajiye memon ya tashi yakoma falo ya zauna ya jingina kai ga kujera, Jameela na fitowa tai salla sama_sama sannan ta saka kaya bako makeup ta yafa gyale ta fito , Yanajin kamshinta amma yakasa bude ido ya kalleta , Tana tsaye kanshi tace"ina musab ?laifin nawane nikadai bandashi da zaaimishi horon yunwa" Ya bude idanunshi jawur ya kalleta baice komiba ya tashi ya fita tabi bayanshi har zuwa motarshi yana ciki ta bude ta shiga takara memetawa"wai ina dana?" Khalil yayi tsoki baice komi ba, Jameela tace"idan ma ka sakeni sekabani shi yagama tsotse ruwan nonon dayasa sukazo sannan" Ran Khalil bace yana mata wani kallon tsana yace"Allah ya sawwake musab ya rika shan abinda ya fito daga kazamin jikinki kiyi duk yadda zakiyi da nonon ai bashi kadai kike feeding ba" Jameela ta kuramai ido ranta a bace, Ya ciro takardar sakinta ya dora a jikinta ya tada motar, Ta dauki takardar ta bude motar zata fita tajita rufe ta jiyo tana masifa "tunda ka sakeni ai seka budeni in fita " Ya mata banza yafita daga gidan ya nufi gidansu tanata tsoki tace"to seme don ka amshe musab ?ina haihuwa bawai nagama bane idan naso yin aure zan haifi gomanshi innaso " Tana ta surutu har suka isa kofar gidansu ta bude motar ta fita dasauri ko rufewa batai ba ta nufi cikin gidan, Khalil yabi bayanta da kallo yana jin tarin bakinciki ya duke jikin sitiyari yafara kuka sannan ya dago ya goge hawaye ya nufi gidan hjy, Umma na wanki Jameela ta shigo ta tashi tsaye tana binta da kallo tace"lpy me kkzo yi keda aka meda jiya?" Jameela tai tsaye tana turo lips ta mikawa Umma paper jikin Umma na rawa ta bude papern Sega saki daya , Ta dago hawaye na zubomata tace "Jameela seda kika kashe auren hankalinki ya kwanta? Duk rufin asirin da Allah ya miki yabaki miji me hakuri?" Jameela ta kalleta tace"ni bansan menamishi ba bani nace ya sakeni ba" Umma na kallonta tace"to ina yaron?" Tace"ya amshe abinshi" Umma ta girgizakai tana jin tausayin musab yana karami an rabashi da nono ta shiga daki ta kira baban jameelar sannan takoma kan bed ta zauna tana kuka, Jameela naganin ta shige ta wuce dakinta ta kwanta ta kira Mimi, Mimi ta dauka tana bacci don jiya batai bacci da wuriba , Jameela tace"momyna an sakeni Khalil yabani takaddata" Mimi ta tashi zaune tace"nashiga ukku to yanzu ta ina zamu rika haduwa?" Jameela tai murmushi tace"kinmanta baya? Kede ki kirani duk time da kikeso zanzo kinsan me? Har musab bai barmin ba" Mimi tace"aise yabashi nashi nonon yasha" sukai dariya tare , Abban Jameela ya shigo gidan cikin hanzari ya nufi dakin Umma ya sameta tanata kuka yafara rarrashinta tafada mai khalil ya saki Jameela tabashi takaddar tace"kuma ya amshe yaron" Abba ya karanta sannan yace"amma dukda haka bai kamata ya amshe shi ba ya rabashi da abincin shi" Umma ta cigaba da hawaye ya ciro waya ya kira Khalil suka gaisa a mutunce yace"Khalil kayi hakuri don Allah kabari harta yaye yaron dukda bansan miya hadaku ba amma shi kar a shiga hakkinshi" Khalil na hawaye muryarshi shake yace"Jameela bata da halin kirki itace shaye_shaye itace sigari jiya bayan an medota na sameta da kawarta suna less,abun yayi yawa don Allah kuyi hakuri amma bazan bari ta cigaba da bawa musab nono ba" Jikin Abba ya mutu zuciyarshi na zafi yana jin kunya ya rasa me zaice sede kashe kiran yayi ya sunkuyar da kai yana hawaye, Umma tace "minene ? Lpy?" Ranshi na zafi yace"kamata yayi suna iskanci da kawarta" Umma tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!" Tana matsanancin kuka tana juya kai tace"duk yadda nake tunanin Jameela ta wucenan wace irin masifa ce wagga har dakin mijinta?"jikinta na girgiza, Ran Abba bace ya tashi ya fita ya nufi dakin Jameela tana kwance idanunta lumshe yana shiga ya fallawa kanta mari tai saurin tashi zaune tana hawaye , Ranshi bace yace"mutuniyar banza abun naki memakon ya ragu karuwa yake Allah ya shiryeki kifito ki sameni daki dan ubanki"ya juya ya fita yana huci, Jameela na dafe da gefen fuska tana kuka ta sauko ta nufi dakin a tsorace tana gudun ya nakadamata duka, Suna zaune kowa ya rike kai tashigo ta zube kasa tana hawaye, Suna binta da kallon tirrr Umma na kuka tace"Jameela kina cusamin bakinciki a rayuwata lesbian Jameela? Da aurenki kike neman mace yaruwarki?waiyazubillah Allah ya shiryeki " Jameela nata hawaye takasa dagowa ta kallesu, Abba ya kura mata ido duka nawa take yar figil daita se tarin iskanci buhu_buhu akai ta ina ma take koyo ?sekace wadda ake saukarwa wahayi ,ranshi bace yace"keda wacece yakama?" Tai shiru taki mgna ya kwatsa mata tsawa yace"keda wacece?" Ta dago tana hawaye tai shiru ya tashi ya nufi wayar chargy Jameela tai saurin cewa "dan Allah kada kabugeni ni da Mimi ce" Abba ya karasa jawo wayar ya zabga mata daya yana hawaye yace"tun yaushe kuke wannan iskancin?" Tai saurin cewa "dan Allah kuyi hakuri"tana kuka sosai tana sosa gun, Ya fara lafta mata wayar tanata kuka tana bada hakuri sannan ya dakata yace" tunyaushe dan ubanki?" Tace"tun muna... school" Abba yakoma ya zauna kan bed ya dafe kai da hannu biyu yana hawaye, Jameela na kwance tanata kuka da nishin wahala breast dinta na zuba duk gaban rigarta a jike, Umma na hawaye zuciyarta kamar ta cire tayar saboda zafi tace"Jameela kinason rahamar Allah ko?duk shekarunnan kinyisu kina sabamishi idan da shaawa ta saki yanzu minene yasa kike aikatawa da aurenki?haba Jameela kinsan yaushe zaki mutune kinsan adadin time da Allah ya iyakance na rayuwarki ?memakon ki aikata aikin kirki kisamu rahmarshi bayan fitar ranki dama nan duniya seki rika aikata abinda ranki keso idan kikamutu kina cikin aikatawa me kike tunanin samu wuta ko aljanna ?haba Jameela se yaushe zakiyi hankaline duk cikin kannenki bame mugun dabiarki ko cikin dangi bame shigen halinki wlh kituba tun kafin lokaci ya kuremaki" Jameela nata kuka batace uffan ba, Abba yace"na zalunci bawan Allan nan dana bashi ke banyi tunanin zaki dawwama haka ba nayi tunanin shiryuwarki" Jameela ta tashi zaune tana hawaye tace "kuyi hakuri dan Allah wlh bazan kara ba" Dukkansu bawanda yace wani abu sunata kallonta ,jin sunyi shiru yasa tatashi ta fita takoma daki ta kwanta tanata kuka, Bayan fitar ta Umma tafara nishi sama_sama numfashinta na niyyar daukewa hankalin Abba tashe yabata magani yafara bata baki "kiyi hakuri don kana mumini na kwarai bazaisa Allah yaki jarabtarka ba zai iya jarabtarka ta kowane yanayi da yaso in yaso seya baka da kangararre ko yabaki miji mugu ko ya jarabceki ta bangaren uwarmijinki ko makwabta ko wani abu idan kayi hakuri ka jajirce kayi addua seya yayemiki idan kuma bai yayemiki ba zaki cigaba da samun ladan hakurin kuma zaki samu sakamako mai kyau wurin Allah , Ba dubarar mutum kesa yaranshi su zama masu tarbiyya ba Allah ne ya yarda da hakan da jajircewa wurin basu tarbiyyar da kuma addua idan yaso seki jajircen kinayi amma suki amsa kiyi hakuri ki dau kaddara muyita mata adduar shiriya idan da rabo zata shiryu intana da Rabon rahmar Allah " Ta jinjinakai tana hawaye tace"zanje in samu granny din dayar yarinyar domin su san halin da take ciki donsu dau mataki" Abba yace"ya kamata su sani" Da marece idanunta jawur Abba ya kaita gidan granny, Bayan sun gaisa granny ta kawomata drinks tayi murmushi tace"nagode"batare da tasha ba tace"nazone akan wata magana ta Mimi da Jameela" Granny tace"to to "ta gyara glashi tace" Allah yasa lpy" Umma tace"ba lpy ba gaskiya Jameela de da Mimi sundade suna dabiar banza ta madigo yanzu haka Jameela na gida mijinta ya sakota saboda kamasu da yayi" Granny tai salati tai shiru tana tuno lokuta da dama da suke da alamar tambaya sede bata ba abun muhimmanci ba time din, jikinta mace tace"yanzu dama yarannan neman juna suke bansaniba?" Umma tace"aikuwa hakuri zaai nazone nafada don Ku dau mataki akanta kuma dan Allah ko Jameela tazo nan karkubarta ta zauna" Granny tace"Allah ya kyauta ya shiryamana zuria nagode sosai insha Allah zansan matakin da zan dauka" Umma tace"zan koma se anjima" Granny da gwiwoyinta sukai sanyi tace"to nagode"Umma ta fita a gidan, Granny tai shiru tanata tunani Sega mimin ta shigo ta dago idanu tana kallonta, Taje tabaje kan kujera tana juya kai da lumshe eyes tace "granny I'm so tired wlh" Granny tace"so tired din ubanki ashe dama duk dadewar da kukeyi da Jameela in tazo tai wuni currr ashe lalikar juna kuke?" Mimi ta tashi zaune dasauri tace"LA!!! granny waye keson hadani daku ni kuma da Jameela ?haba granny" Granny tace"kinci ubanki wlh tunda kin rainani bari na kira shi nafada mai yasan matakin da zai dauka yariska kullum kina lumlumshe idanu kamar me cutar bacci" Murmushi ya kwacewa Mimi tace"dan Allah karki ki fadawa daddy plsss my kakale" Granny tai tsoki ta dauki waya ta kira no din daddynta, Ya dauka da girmamawa yace"hjy ina wuni kuna lpy?" Tace"ina fa lpy yarinyarnan ta iskance hartana bin mace yaruwarta" Mimi ta zaro ido ta rufe baki, Granny ta cigaba da cewa"yanzunnan mamar kawarta tazo takefadamin mijinta ya saki diyar saboda ya kamasu a gado tare dan Allah kasan me zakai idan shaawar aure takeyi gwara kai saurin yi mata tun kafin ta kwaso mana abun kunya" Daddyn Mimi ranshi bace idanunshi jawur yace "tana ina ?" Granny tace"gata tadawo daga yawan iskancin ai tana de zuwa school ne amma Allah kadai yasan inda take zuwa" Yace " hjy bata ...bata" Ta mikawa Mimi wayar Mimi nawa granny wani kallo takara wayar kunne a hankali tace"daddy" A fadace yace"yimin shiru wacce batasan ciwon kanta ba anturaki makaranta kina yawan kwartanci gidajen jamaa to barikiji sati daya currr na baki ki fiddo mijin aure inba haka ba zanba Wanda nagadama kina jina?" Tace"eh "tana tabe baki, Yace" shashsha karki sake fita wata school kingama" Tace"innalillahi "tana kuka tace" daddy semester mu hartakai karshe dan Allah kabarni in cigaba" Yace"yi mun shiru marar kunya sati daya nayi baki fiddo kowaba sede kiji na dauramiki aure da Wanda naso"diff yakashe wayar, Ta wurgar da wayar kan kujera tatashi da gudu ta nufi dakinta, Granny ta kalli wayar tace"kota lalace ubanki zai sai wata" Mimi na shiga daki tafada kan bed tana kuka sosai saboda me zaai mata aure kuma a hanata zuwa makaranta ?, Tana cikin kukan ta share hawaye ta dauki syrup daya tana sha ta goge hawayen tace"seme nan da sati seka badani sadaka"tai dariya tace"shikenan andena takurani inyi yadda nakeso"ta cigaba da shan syrup dinta sannan ta kwanta bacci, Shiru_shiru bata fito cin abinci ba granny ta dauko abincin ta shigo dakin ta sameta kwance tana bacci ga kwalba biyu daya gefen gadon daya rike hannunta ta jinjina kai ta juya ta fita ranta badadi, Bayan ishai alhaji ya shigo gida jikinshi mace, Faseelat taje ta tarboshi tana murna tai hugging dinshi, Taji jikinshi sanyaye ba kamar kullum ba ta dago tana kallon fuskarshi tace"dear meke damunka?" Yayi gajeren murmushi yace"just stress nothing more" Ta kure idanunshi da kallo zuciyarta ta riga tagama bata ba lpy akwai abinda ke damunshi tai murmushi tace"sannu dear muje na dan gasa maka jikin nabaka tea da drugs kahuta" Yace"thanks " Suka nufi ciki tana rikedashi ta masa wanka da ruwan dumi suka fito ta shiryashi ta kawomai tea tabashi yasha da magani yana jingine a kan bed ta mikar da kafafunshi tanai masa tausa, Ya lumshe ido yana tunanin papern result da ya gani da suna jameel jiki yakasa mantawa yana karyata heart dinshi tana kara sashi zargin abida to waima meyakaita test din jini? Faseelat na masa tausa tana kallon fuskarshi kamar zatai kuka tace"dear dan Allah minene ke damunka ?nasani akwai damuwa tare da kai " Yayi murmushin dole yace"bakomai dear ki kwantar da hankalinki kinji?" Tai shiru tana kallonshi ya jawota jikinshi ya rungume ya dora hannu a cikinta yana shafawa idanunshi lumshe a haka sukai bacci bame dadi ba wannan itace ranar da sukai bacci batare da wanka ba tunda suka dawo Niger... [2/2, 3:08 PM] Maman Mamy: 76 After two days Ranar girkin faseelat ne domin dakin hjy Rukayya ya kwana, Abida datagama wa jameel alkawari yau zasu hadu a hotel ta nufi dakin alhaji dauke da suhailat, Ya dago ya kalleta haryanzu bai mata maganar ba kuma bai nuna mata wani abu ba, Taje ta zauna gefenshi tace"alhaji zan kai suhailat asibity jiya bamuyi bacci ba tanata kuka" Ya dauke hannunshi daga system ya amshi suhailat din yana dubata yace"kuma jikinta ba zafi" Tace"eh maybe cikinta na ciwo kowani abun" Yace"ya kamata kitafi da wuri" Tace"eh harna shirya tafiya kawai zanyi" Yace"to Allah ya kiyaye kina bukatar kudi?" Tai murmushi ta girgizakai tace"ina da kudi sena dawo" Yace "OK ki kula sosai" Ta amshi suhailat zata fita Sega hjy Rukayya tashigo taci gayu sosai ta kalli abida , Abida tace "mommy muntafi asibity suhailat bata lpy" Hjy tace "ayyah" tana duba suhailat tace"sannu suhailat sekun dawo" Abida tace "Allah yasa " ta fita a dakin, Itakuma hjy Rukayya ta shiga tafara kimtsa alhaji don fita aiki, Abida ta nufi hotel hankalinta kwance tana murnar haduwa da masoyinta jameel, Bangare guda roshni na cikin hotel din sun kwana da wani sabon alhaji da tayi , Bayan sunyi breakfast suka fita suka zagayo gari suka dawo suka zauna cikin mota a parking space suna fira, Suna zaune Sega hjy abida tayi parking ta fito dauke da suhailat , Roshni ta kureta da kallo ta glass sosai ta ganeta ,hjy abida ko ta nufi ciki sabe da diyarta,roshni na cigaba da kallon ta shin me tazoyi a hotel tunda sassafe?tambayar da takewa kanta kenan, Alhajin roshni yace"waimi kike kallo?" Ta juyo tai murmushi tace"kishiyar kawata ce nagani shine nake mamakin me tazoyi anan " Yayi dariyar yan bariki yace "ke me kikeyi anan?" Tai masa wani kallo tace"abinda yakawoka" Yace"to itama abinda tazoyi kenan" Roshni tai murmushi tace"baya yiwuwa" Suna cikin labari Jameel yazo yayi parking dayan gefensu kallo daya tai masa taji tana shaawarshi ta dauke ido don kar alhajin ya gane, Jamil ya nufi ciki yanata zuba kamshi bayan minutes segashi ya fito dauke da suhailat ya bude motar ya dauko wata Leda a gidan baya ya rufe ya nufi ciki, Roshni data ganshi dauke da suhailat tace"balai"a fili , Tai saurin kallon alhajin tace "ina zuwa " tabi bayan jameel dasauri, Jameela besanta ba be taba haduwa daita baidamu daita ba yana tafiya yanawa yarsa wasa har bakin room din su ya tura ya shiga ya rufe, Roshni tabi dakin da kallo ranta bace tanajin mugun haushi da kishi ta kalli no din dakin room 55 ta juya ta nufi wurin waiter tana zuwa suka gaisa daita tace"business nakeso muyi in kina da bukatar kudi" Waiter din bayarabiyace kunsan mutanenmu akwaison kudi🤣ko akwaisu komin yawansu muna bukatar kari tace"wane kala business zamuyi?" Roshni tai murmushi koba komi in har aka kama abida kila alhaji ya saketa kawarta faseelat zata huta da masifa tace"wani gajeren aiki zakimin da zan biyaki kudi masu yawa nawa kike amsa a month?" Waiter tai shiru sannan tace"45,000" Roshni tace"zan baki 100k yanzunnan kuma abinda zai faru sirrine ba kowa zaisani ba zakici kudinki kuma ki cigaba da aikinki" Waiter tace"inajinki" Roshni tace"key na room 55 nakeson ki aramin so daya tall cikin mintuna biyar zan dawomiki dashi" Waiter tai shiru tana numfashi jin 100k ya daga mata hankali, Roshni tace"idan kuma sunyi kadan tell me nawa kikeso?" Waiter taji dama tace"zakibani 200k ?saboda ina iya loosing aikina akwai risk sosai fa" Roshni tai murmushi kome zataiwa faseelat bata fadi ba tana mata mutunci bata kyamarta sam, tace"naji zanbaki 200k wani mutum zaizo kibashi key din " Waiter tace"OK angama" Roshni tace"ina zuwa" takoma wurin alhajinta ranta bace, Yace"wai lpy kinbarni ni kadai eyee honey ko kingaji dani kin hango wani" Tai tsoki tace"wannan matar data wuce kishiyar kawata ce as I told u shi kuma wannan mutumin daya fito da yarinya nabi bayanshi to kwartone babyn shice suna kama sosai wlh tana cutar mijinta sannan karta kwashi cuta tasakawa kawata inason kawata kamar yadda takesona sosai ka temakamin"tafara hawaye Ranshi badadi yanaji kamar matarshi ce yace"to mekikeso ke ?" Tace"Inason kasamo min no din alhaji nura me dollar sannan kabani 200k cash" Ya zaro ido yace"Matar alhaji ce? Muna business dashi mtswww mata _mata!! ai ina da no din base an tsaya nema ba sannan ko nawa kikeso baby zan iya baki ko da last card dina ne inajin dadinki sosai" Tai murmushi tace"thanks u nagode sosai " Ya ciro waya yabata tai copy no din sannan ya bude loka ya zaro yan dubu_dubu tsoffi nannade ya mika mata yace"200 ne nan"ta amsa ta juya kudin tace" nagode sosai and zan nuna maka jindadina acan kuma nafasa tafiya yau zan kara kwana for ur enjoyment " Yace"wow bab thank u so much"ya jawota yana mata kiss, Tai murmushi ta zare jikinta tai dialing no din alhaji basu dade da fitowa a meeting ba ya dauka yana zama kan seat yace"hello" Tace"alhaji ina kwana?" Yace"lpy lau wa ke mgna?" Tace"sunana rashida ni kawar matarka ce abida bazan boyemaka ba matarka tadade tana cin amanarka tadade suna tarayya da wani ba kaiba" Alhaji yayi saurin mikewa zuciyarshi na ciwo idanunshi na kawo ruwa, Ta cigaba da cewa"kayi hakuri akan abinda zakaji ina me tabbatarmaka yarinyarnan dake hannunta ba taka bace saboda sosai take kama da ubanta" Tari ya tasowa alhaji yafara tari yana yamutsa fuska, Roshni tace"idan kuma kanason ka tabbatar kaje shagalinku hotel kaje wurin waiter ka amshi key direct to room55 kagani da idonka karkayi lati don ceton lpyar iyalinka da kai kanka na barka lpy"takashe Kiran, Alhaji ya koma kan seat ya zauna yana cigaba da tari idanunshi jawur sun cika da hawaye yana cikin tarin jini yafara biyowa yasa handkerchief yana gogewa wata mind dinshi nace masa ya tafi wata kuma na hanashi sosai yakejin kishi yana gudun yaga abinda zaisa zuciyarshi bugawa , Wata zuciyarshi tace"yazaai kayarda lokaci daya?idan anason rabaku ne shikenan sunci saa zaka yarda abidarka zata kula wani harta bashi jikinta think alhaji abida na sonka tana kishinka bazatai maka haka ba Yanajin abinda heart dinshi tace ya amince ya goge bakinshi da idonshi ya tashi ya fita zai shiga mota driver ya taso ya daga mai hannu yace"yanzu zan dawo"ya shiga ya tada ya jata da gudu, Drivern yabi motar da kallo hankalinshi tashe yadda yaga jikin alhajin na rawa da yadda yaja motar, Roshni ko tana gama wayar ta kalli alhajinta tace"mukoma ciki"tana lashe lips , Ya dora hannu a breast dinta ya matsa yace"tow madara "suka bude mota suka fita suka nufi ciki, Ta tsaya wurin waiter ta mika mata kudinta tace" kiyi abinda nace"sannan suka wuce ciki, Waiter tai saurin kwashe kudi ta boye a jikka jikinta na rawa tana nishi albashin wata nawa an dunkula matasu time guda ,dasauri tafara neman spare keys ta samo na room din ta ajiye tana jiran azo amsa ta bada, Alhaji na driving wani jinin na fitowa sede yasa handkerchief ya share koda ba gaskiya bane tabbas seyayi jinya asibity domin yadda yakejin heart dinshi dama kusan kwana nawa yana bacci marar dadi da kwanciyar hankali, Yana zuwa hotel din yayi parking ya shiga ciki yaisa wurin waiter kamar yadda akace yace"room 55" Tanaji tagane ta kalleshi da kaganshi kaga me kudi ta mika mai key din ya amsa ya nufi manyan dakunan zuciyarshi na bugawa, Su jameel sun bankawa suhailat syrup tayi bacci suka fara budirinsu abida tayi goho yana hard sex daita tanata nishi da sambatu tana jin mugun dadi na kai mata koina shima jameel sosai yake enjoying yana kara tura joystick dinsa sosai yana sex daita da karfi yana jawo breast dinta ta kasa yana matsa , Alhaji na zuwa bakin kofar dakin yayi tsaye wata zuciyar na cewa ya shiga wata kuwa tana hanashi nishi_nishi daya rikaji kadan_kadan shiya katseshi yakara saurarawa sosai yanajin nishin mace da namiji, Abida na jin matukar dadi tana nishi da hura hanci tace"ohhh!!! I love u jameel do it fast zan kawo wayyo dadi zai kasheni" Wani jiri ya kama alhaji jin muryar abidarshi yayi saurin dafa bango ya rumtse ido sosai yanajin kamar ya zube kasa, Abida tafara release tana ihu sosai "wayyo dadi jameel kara shiga sosai dan Allah.. ahhhh " Jikin alhaji na rawa yanason gasgata cewar abidarshi ce ke wannan ihun dabata taba yi masa ba ,ya soka key din dakin yana murdawa ya bude jikinshi na rawa a hankali ya tura yashiga, Abinda yagani ne yasa hawaye suka fara wankemai fuska kato na cin abidarshi tanata tsiyaya ya rike kugunta sosai yanayi , Duk basuji shigowarshi ba sunata enjoying alhaji ya dafe zuciyarshi kamar zata fashe idanunshi suka kai ga suhailat ya kalleta ya kalli jameel Sak shi kuwa, Zuciyarshi tai mummunan bugawar dayasa komai nasa ya tsaya ya fadi ragwafff awurin, Abida tai saurin juyowa jin motsi yayinda jameel ke kan gabar release yanata Sauri, Me zata gani alhaji kwance tai saurin fasa kara tana kuka sosai ta janye jikinta da karfi, Jameel ya tsaya kallonta tai saurin saukowa ta nufi alhajin tana kuka mai tsuma zuciya , Gaban jameel yayi muguwar faduwa ganin mutum kwance gun shide yasan ya kulle dakin ya kalli keys din ya kalli kofar dake hangame ya hango keys jiki, Jikinshi na bari ya sauka dasauri ya kulle kofar yana zufa yana meda numfashi, Abida ta rungume alhaji tana kuka sosai tana cewa "alhaji katashi katashi dan Allah karka mutu wlh sherin shedanne" tana cike da nadama da danasanin abinda take aikatawa, Jameel ya kuresu da kallo kamar alhajin ya mutu zuciyarshi na tsinkewa yakoma yasaka sutura sannan ya dauko rigar abida yazo ya janyeta da karfi tanata kuka tana kama hannun alhaji yasa mata kaya, Fuskarta shabe_shabe ta kalli jameel tace"dan Allah ka temakamin karya mutu alhajine mijinane " Jameel ya taba heart dinshi yaji shiru bata bugawa ya taba jijiyar wuyanshi yaji tana harbawa, Jikinshi mace ya kalli abida yace"yana numfashi kitashi kigoya suhailat mukamashi mukaishi asibity " Ta na kuka Rurus da hawaye ta goya suhailat duk ta hirgice kamar mahaukaciya bako dankwali kanta takama mishi suka dagashi suka nufi mota dashi tanata kuka, Waiter na tsaye taga sun wuce gabanta na mugun bugawa ta nufi dakin ta zaro key din ta dawo da gudu wurinta, Su jameel suka kai alhaji motar abida ta kwantar da suhailat a seat tashiga ta nufi asibity dashi, Jameel yabi motar da kallo seyaji ya tausayamai seyaji baiji dadin abinda yake aikatawa da abida ba ya juya dakin ya dauki key da kayan da tasiya masa ya nufo kofar fita ya tsaya yayita kallon kofar tabbas akwai Wanda ya gayyato alhaji komade miye gwara ya gudu tunda wuri yayi saurin fita a hotel din ya shiga mota ya nufi gida, Abida na driving tana kuka tana kallon back seat alhaji still sheme tana isa asibity ta fita da gudu ta na kuka ta kirawo nurses sukazo da bed suka dorashi kai suka nufi ciki , Likitocin gabadaya suka rufu kanshi suna dubashi duk iyayinsu heart dinshi da numfashi basa respond, Abida ta jingina da bango tana kuka sosai kanta hirjen _hirjen duk jameel ya cakudeshi tana cikin kukan ta nufi mota tashiga ta nufi gida cike da danasani zuciyarta na matukar ciwo, Tana isa ta dauki suhailat ta nufi cikin gidan da gudunta, Hjy Rukayya na falo tana kallo hankalinta kwance tana enjoying gidan mijinta yanzu sosai,Sega abida tafado tai zumbur tana kallonta takoma kamar mahaukaciya tace"abida lpy?" Abida tai zaman dirshan kasa tana kuka sosai tace"alhaji ya fadi yana asibity kije ki kula dashi" Zuciyar hjy Rukayya tai mummunan bugawa kanta yafara ciwo tana jin juwwa kunsan itama tana da hawan jini sede baiyi worst ba , Bakinta na rawa tace"meyasa meshi? " Abida na kuka tace"dan Allah kitafi faduwa yayi baya motsi baya kome" Hjy Rukayya takoma ta dauki hijab ta fita ta shiga mota ta nufi asibitin tanata tunani this days tanata ganinshi sukuku tayi_tayi yaki fadin kome hawaye suka fara zarya kuncinta kanta na cigaba da juyi tana sauri harta isa, Ta nufi ciki dasauri har time din likitoci na zagaye da alhaji ta window take kallon shi ko motsi ba yayi tamkar matacce, Ta sulale kasa zaune jikinta ba karfi ta rufe fuska tana kuka marar sauti hawaye na kwaranya a idanunta, Bayan dogon lokaci alhaji yafara numfashi sama_sama amma zuciyarshi bata bugawa dede suka samai abun numfashi suka fito likita ya kira hjy Rukayya dama asibityn da suke zuwa ce, Tana shiga doctor na zufa yace"alhaji na cikin ciwo yana bukatar kwararrun likitoci da gaggawa ya kamata a fitar dashi waje gobennan" Hjy Rukayya na kuka tace "innalillahi wainna ilaihi rajiun" Likitan ya cigaba da yi mata bayani sannan yafadi kudin da ake bukata , Ta tashi ta fita jikinta na rawa ta nufi gidan abokinshi bayanan Matar ta kirashi yazo dasauri suka nufi asibityn, Abida ko tana inda take tana ihu har yara suka dawo school suka zagayeta sunayi se mubarak ne yasamu cewa "mommy wai mike faruwa ina mommynmu ?" Abida ta kalleshi tana kuka tace"suna asibity daddynku bai lpy" Yara suka kara kacamewa kuka shi kuwa mubarak ya tashi ya fita ya nufi asibityn, Yana zuwa yasamu mommy tsaye tanata kallon alhaji ta glass jikinshi na rawa yana hawaye yaje yana kallonshi shima , Ta kalli mubarak tace"babanku baya lpy sosai yake cikin ciwo gobe kar Wanda yaje school kuzo ku ganshi kila na bankwana ne" Mubarak yafara hawaye yana Jan majina yace"mommy kibar cewa haka dan Allah" Tace"dole in fadamaka mubarak inaji lokacin da doctor ke fadawa alhaji cewa zuciyarshi bata functioning " Mubarak ya zame ya dora hannu biyu akai yana kuka sosai yana tuno daddynsu da yadda yake nuna masu kauna da kulawa, Da yaran da iyayen duk bawanda ya iya saka wani abu bakinshi har dare abida na son ganin alhaji tana tsoro sosai, Da dare Faseelat girkinta ne tagama shirye_shiryen tarbarshi kamar yadda takeyi kullum shiru har karfe goma alhaji bai shigoba tuntana bedroom ta dawo falo tanata kallon agogo shiru ba alhaji har 11 tana ganin 11 tayi taji bazata iya kara hakuri ba zuciyarta nafada mata ba lpy ba yadade ya shigo 9 amma har 11 ?ta dauki waya ta kira hjy Rukayya tanata ring se can zuwa mubarak ya dauka, Bakinta na rawa tana kai kawo tace"mubarak ina daddynku yana gida?" Mubarak na hawaye yace"daddy baya lpy yana asibity kwance tunda safe" Zuciyar faseelat tai mummunan bugawa hawaye suka cika mata ido bakinta na rawa tace"yana wace asibity?" Yafada mata asibityn ta datse kiran jikinta mace hawaye masu zafi suna zubomata tana tuno maganarshi cewa kila ya mutu kafin ta haihu ta nufi bedroom da gudu ta fito sanye da after da mayafi ta fita ta shiga mota ta nufi asibityn tana driving tana kuka tana surutai "karka tafi dear dan Allah karka tafi kabarni wlh kila nima mutuwa zanyi " [2/2, 3:38 PM] Maman Mamy: 77 Tana isa asibityn ta fito da gudu ta shiga ciki tanata dube_dube ta hango hjy Rukayya ta nufi dakin dataga tana leke ta tura tashiga ciki da gudu tana zuwa tai tsaye bakin gadon alhaji tana kallonshi hankali tashe numfashinta na season , Hjy Rukayya sede taga mace ciki dukda bata waiwayo ba tagane faseelat ce ta share hawaye tana kallonta da tausayi cos tasan she's pregnant, Faseelat na tsaye tana kallon alhaji numfashinta na season gabadaya fuskar alhajin ta karkace kamar bashi ba ga abun numfashi jikinshi daganinshi yana cikin ciwo matsananci, Wani kuka ya taho mata taja kukan numfashinta ya sarke ta zube wurin a sume, Hjy Rukayya na waje tundazu tsoron shigowa takeyi saboda daga nesa tana hango yanayin alhaji tasan da akwai matsala sosai shigarta ganin zubewar faseelat yasa ta shiga dasauri tana hawaye , Ganin faseelat bata motsi yasa ta fita kiran doctor sukazo suka dorata kan bed suka fita daita hjy nata kallon alhaji suka jata waje suka rufe dakin, Ta jinginar da fuska a bango tana kuka sosai tana cikin mugun tashin hankali da ciwo, Likitoci suka fara duba faseelat suma tayi suka fara kokarin farfadowarta tana farfadowa tafasa kuka tai zumbur ta mike zaune zata gudu dakin alhaji , Nurses suka riketa ta kwace ta gudu ta shiga dakin kafafunta na rawa ta zube gaban gadonshi kan gwiwonta tana kuka tana kallonshi ta dora hannunta kanshi tana cewa"wayyo Allah na menene nake gani haka dear katashi karka tafi kabarni ya Allah ka temakeni"ta cigaba da sambatu tana jikin gadon tana kuka, Nurse din ta biyota tazo ta kamata tana cewa"sorry sorry zaisamu lpy muje in samiki drip" A fada ce faseelat tace"ni lpyata lau gade marar lpy nan "ta kuma marairaicewa tace" dan Allah karkubari ya mutu Ku temakamin" cikin roko, Nurse ta daga kai tace"eh bazai mutu ba kifita yana bukatar Hutu" Taja faseelat na turjewa suka fita waje akai_akai faseelat taki yarda da drip tai tsaye tana kallon shi ta glasss tana kuka tana tuno rayuwarsu medadin gaske da zallar soyayya, Gab asuba zuciyar alhaji ta fara harbawa dasauri su faseelat da hjy sunyi kwanan tsaye duk hankalinsu yakara tashi alhaji ya janye abun numfashin dake hancinshi yana kiran"bear..bear!!" Saboda paralysed daya samu harshenshi baya fitar da sound dede, Faseelat ta nufi cikin dakin dasauri dede likitoci zasu shiga suka hanata shiga suka fara duba shi, Tai zaune ta mike kafafu tana kuka tana numfashin wahala sosai take cikin tashin hankali marar misaltuwa bata taba tunanin wannan ranar ko irinta ba ,brain dinta na wani juyi kamar me, Likitoci sukamai allurori na bacci suka fita suna jinjina lamarin , Har gari yayi haske su abida ma basu rumtsa ba se yara ne sukayi bacci karfe bakwai Sega diyan alhaji su duka har masu auren da kananu suka rika lekenshi ta glass suna kuka sosai, Time din aka kira Hjy Rukayya tafiyarsu da rana 12:00pm saboda ciwon ya tsananta but mutum biyu tace ita da faseelat saboda yadda taji yana kiranta maybe ganinta yasa ya samu saukin ciwon idan ya farfado , Yara nata kuka hjy Rukayya ta turasu gida dama don suyi masa kallon bankwana don alamarin nashi daban tsoro, Ba sanin Ummi karfe 12 su faseelat suka daga Germany jinyar alhaji, Suna zuwa aka amsheshi aka fara bashi temakon gaggawa, Faseelat tun jiya batasa komi cikinta ba ta nufi famfo tai alwala tana ganin jiri tasha ruwa ta kabbara salloli, Tunda sukaje alhaji baya komi kullum kwance kullum cikin duramai drip ake koda ya farfado zai farfado cikin mawuyacin hali yana kiran dear hakan ke kara daga hankalin faseelat duk ta hirgice, After week Time da Daddyn Mimi ya dibarmata ya cika tana zaune daki duk fadin gidan jinshi take kamar keji granny tasa mata ido duk motsinta tana bibiya akai_akai tana shigowa dakinta ta hana amisha da ke ta zarya shigowa cikin gidan wai bata yadda daita ba, Wayar tace tafara ring ta dauka jikinta sanyaye tana turo baki, Daddynta yace"kinasane da time danabaki ya cika ko?kuma bakice komiba" Tana turo lips tace"ni banda saurayi ai" Yace"to yayi kyau nariga nabawa shareef ke ki shirya tarbarshi yana nan zuwa kowane time kuma ki shirya nan da karshen wata zan dauramuku aure" Mimi tafashe da kuka ta wurga wayar gefe ta kwanta tanayi daddynta yayi tsoki yakashe kiran ya kira granny ya fada mata abinda ake ciki, Su Ummi sunkira wayar faseelat so baadadi shiru ya omer ya kira kawayenta ma har wayar ta mutu da kanta , Ummi hankalinta ba kwance ba yau bayan ya omer yazo tace yaje gidanta yaji lpy ,yana samun sarari ya tafi megadi ke fadamai alhaji ne ba lpy suntafi kasar waje kula dashi, Hankalinshi tashe ya koma ya fadawa Ummi sukai jugum_jugum hankalinsu tashe, Da marece roshni ta nufi gidan faseelat tana tsoki a tunaninta tayi bajinta sosai tana jin haushin kin daukar kiranta, Tana zuwa tai parking ta fito tana yaushi zata shiga ciki, Megadi ya tsaidata yace"mutanen gidan basunan" Tana hararanshi tace"to seme ba me aikinta na nan ba?" Yace "itama batanan yau sati guda da tafiyarsu asibity alhaji baya lpy" Roshni ta dafe kai tace"nashiga ukku karya mutu" Megadi na tsaye yana kallonta tai tsoki ta juya takoma mota tana tuki tana jan tsoki can zuwa tace"shikenan daga temako ?idan ya mutu aini nashiga ukkuna tunda ni na janyo" Bangaren Khalil ko yakoma sukuku hjy nata kula da danshi tana bashi nono harya fara kiba saboda yadda yake koshi kuma tana amfani da ganyayyaki masu kawo ruwan nono da kara lafiyarshi, Gidansu aysha ko fahad soyayyarsu suketa sha ameer da ameera nata wayo ya daukomusu nanny me kula dasu aysha kuwa ta cigaba da zuwa school dinta, Jameela kau zaman gidan badadi se dakyar tasamu ta sato ta fito tasamu kaya wurin Amisha Su dan huta ta koma , Wanshekare da karfe ukku Sega megadi ya shigo yafadawa granny ana sallama da Mimi, Ta leka dakin Mimi ,Mimi na kallon wani Indian film suna cikin kiss abun yana tsumata granny tace"ummm!!yaran zamani kitashi kifita ana kiranki nanda makonni zaa rika Sosa miki inda ke miki kaikayi" Mimi ta watsawa granny wani kallo ta tashi ta dauko gyale tana sanye da pitted gown tayi pitting dinta ta fita, Tundaga nesa shareef ke karemata kallo ta glass ba karamin manemin mata bane sede bakowa yasani ba wasu sosai suke kallonshi mutumin kirki da akwai alamar da yake gane me tasting yana mata kallon kurilla ta karaso bakin motar ta danyi knocking das_das, Ya zuge glasss tint Yana kallonta acikin glass dake idonshi yace "baby shigo ciki mana" Ta dalla mai wani kallo , Ya saki murmushi me narke zuciya ya bude motar ya fito yayi tsaye yana karemata kallo bayan ya zira hannunshi cikin black jeans dake jikinshi, Mimi ta tsaya karemai kallo dogo fari sall sajenshi baki wulik da dan karamin gemunshi yana sanye da black jeans da orange din riga sumarshi me tarin yawa tayi lufff da alamu tana shan gyara , Ya zare glass yana sakarmata sanyayyen murmushi yace"my wife bazaki shigo ciki ba saboda zafin rana? " Mimi ta kalli idanunshi lulu eyes very sexy masu dan banzan kyau ta tabe baki ta juya taji ya danyi mata kadan saboda kyakkyawane a ranta tace"daddy ya iya zabe" Shareef yayi murmushi ya daga kafada yace"OK bakomai tunda gimbiyace ta shanyani a ranar "yana kallonta yace"let me introduced myself dukda baki damu kisani ba I shareef by name ina aiki a abuja ina zaune anan Kano ni kamar yaron babanki ne he's like father to me ina aiki a custum service nazone inganki kiganni mu fuskanci juna kafin time din bikinmu" Yana magana Mimi na dan kallon tsarin maganarshi ba laifi bakinshi zaiyi dadin kiss sannan ya iya kalamai, Tana yamutse yamutse tace"barka" Yayi karamin murmushi yace "shikenan abinda zakice wifey?" Tai shiru tana kallon wani wurin, Yace"its OK na lura baki sona amma kinsan me ? inaganinki naji nafada kogin sonki ,kyawunki dabanne cikin mata ni awurina bantaba haduwa dame kyawunki ba" Ta juyo tanamai wani kallo da guntun murmushi bakinta tace"Allah ko?" Yayi murmushi yace "sosai" Ta tabe baki ta juya zata tafi, Ya riko gyalenta ta juyo tana mai wani kallo ya saki gyalen fuskarshi bawalwala yace"kibani no dinki inba damuwa kuma kidena wani sauri very soon zaki zama mallakina ki zauna a karkashina gwara kitsaya mu fuskanci juna" Tace"to banda waya " Yace"ko?"yana daga gira, Ta kalleshi tai tsaye, Ya ciro wayarshi daga aljihu ya mika mata yace"wannan wayata ce kiyi amfani daita kafin nakawomiki sabuwa kamarki" Ta kalli wayar tace"hmmm ni ina da waya kabarta nagode no dita itace 080......"tana gama fada ta tafi, Ya girgizakai yayi saving yace"zaki shigo hannu"ya shiga mota ya tafi, Ko nisa baiyiba ya kira gab zata tsinke ta dauka, Yace"jinin jikina " Ta tabe baki yace"wai banyi bane ?kifadamin inda bai yiba don in sauya in color ditace ma batai ba zan shafa mai na koma kamar blade" Tafara sexy dariya tana lumshe idonta, Yayi shiru yana saurarenta yana driving in sexy yace"Mimi " Ta tsaya da dariyar tace"naammm" Ahankali yace"kina da kyau sosai u r sexy" Tace"thanks kaima kahadu but nafison kalar blade so kafara shafa black mai" Yafara sassanyar dariya yace"duk yadda kikeso Rabin raina" Tai murmushi sukai shiru in sexy yace"I love u so much" Tai shiru yace"plss kina sona?" Tace"I do desame to u" Yanajin dadi ya lumshe ido yace"nagode sena kira anjima" Takashe wayar ta lumshe idanu tanajin sauyi, Shareef yayi murmushi ya girgizakai kamar ba ita ba dazun, A haka soyayya ta kankama da shareef da Mimi cikin yan kwanaki kalilan har suna fita shakatawa suna rungume _rungume kamar turawa, Su hjy Rukayya suna cigaba da jinyar alhaji ba sauki Sega Allah yayinda suketa amsar baki masu zuwa ganin alhaji, Abida duk tabi ta rame kullum tunanin alhaji wannan yasa cikin wannan satin tafara shirin tafiya domin duboshi da neman yafiyarshi, Ranar data tafi bayan ta isa asibityn faseelat batanan hjy Rukayya kuma ganinta yasa ta nufi toilet hjy na zaune gefenshi tana ta hawaye tana rike da yarta , Bayan minutes alhaji yafarka ya bude idanunshi dayake budewa akai_akai suna jawur many times yana ganin faseelat saboda hjy tanata zirga_zirga ba zama, Se ganin abida yayi tanata hawaye duk ta rame idanunshi suka sauka kan suhailat dake rungume hannunta tausayin yarinyar ya kara cunkusamasa zuciya ganin yarinyar yafi masa ciwo akan halin da ya samesu hakan na nufin tadade tana muaamala da Jameel, yana mamakin abida sosai Allah kadai yasan lokacin da ta dauka tana aikata zina tana cin amanarshi tana kuma matsayin matarshi, Zuciyarshi tai mummunan bugawa lokaci daya saboda bakinciki abida ta riko hannunshi tana kuka tace"alhaji dan Allah kayi hakuri alhaji ka yafemin dan Allah " Shiru alhaji baya magana idanunshi kuma a bude tace"dan Allah kayafemin sherin shedanne wlh nayi nadama bazan sake ba" hjy Rukayya ta fito daga toilet tana kallon hjy abida da ke ta kuka ruriss ta nufesu tana magana "hjy kiyi shiru dan Allah baason hayaniya wurinnan" Tana karasawa taga idanun alhaji bude ko kyaftawa bayayi yanata kallon setin suhailat, Gabanta na faduwa tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun "tana kuka ta ta nufi idanun alhaji da yatsa ko zai motsa idanu amma shiru hawaye suka kara yawaita a fuskarta ta rufemai ido ta koma gefe ta rufe fuska da hijab tana kuka sosai, Hjy abida na kuka ta kalleta hankali tashe tace" ya mutu ne? Dan Allah kitadashi hjy kitadashi ya yafemin wlh nayi nadama" Hjy Rukayya ko jin maganganun abida batayi tana ta kuka itama, Faseelat ta shigo dakin ganinsu suna kuka da surutu ya tada mata hankali sosai , Bata iya karasawa ba ta jingina jikin bango tana kuka sosai jikinta na rawa tana fidda wani sauti me tsoratarwa, A hankali tadena jin komi ta fadi wurin akan cikinta, Dasauri hjy Rukayya tayi kanta jini na zuba jikinta ta kira doctors suka dauketa suka fara dubata , Dakyar jinin yatsaya akasamata wani jini da allurai tana kwance tana nishi sannu batasan inda kanta yake ba hjy Rukayya na gefenta, A Nigeria dandanan labarin mutuwarshi ya baje duniya aka fara shirin dawo dashi ai masa salla, Itako faseelat batasan ina kanta yake ba aka taho da gawarsa akai masa salla , Ummi da taji labarin hankalinta ya matukar tashi dole ta shirya ta tafi Germany, Washegari faseelat ta farka kanta ya mata nauyi sosai ta sauke idanunta da suke jawur kan Ummi hawaye cike dasu, Ummi ta rike hannunta tana girgizamata kai, Ta fara kuka tana zubarda zafafan hawaye tace"ya rasu Ummi dear ya tafi yabarni mutuwa zanyi nima" Ummi tace"kiyi hakuri faseelat " Faseelat ta juyar da kai tana hawaye sosai tana tuno yadda yake kaunarta yadda yake damuwa daita yanzu babushi ya tafi shikenan, Ummi ma tana ta hawaye ta rika sharewa tana tausayin yarta, Fahad tunda yaji labarin mutuwar ya rasa tunaninsa yana matukar tausayin faseelat musamman da yaji labarin irin shock da tashiga hartana jinya itama, Duk ya rasa walwalarsa sometimes yana tuhumar kanshi tunanin meyakeyi tausayinta yake kokuwar tsohuwar soyayyar da yake matace ta motsa? Yana zaune aysha tashigo ta sameshi tana sanye da kayan bacci ta zauna gab dashi ta dora hannu tana shafar fuskarshi ya lunshe idanu , In cool tace"Yaya kamar akwai abinda ke damunka kwana biyu" Ya bude ido da karamin murmushi yace"bakomai princess" Tana cigaba da shafar fuskarshi tace"ba gaskiya bane" Ya rike hannunta yana kallon fuskarta yace"minene gaskiyar?" Tai murmushi tace "bansaniba amma tabbas akwai abinda ke damunka kuma ba karamin abu bane don har bacci yana hanaka" Yayi dariya yace"ko princess ?" Tace"eh jiya na farka zanje dubo twins ina lura kana kwance amma idanunka bude don Allah mike damunka mijina? kafadamin" Ya jawo hannunta ya masa kiss yace"akwai aikin da nakesonyi" Tace"to Allah yabada saa mijina ka kwantar da hankalinka komai zai zo dasauki kuma in abu rabonka ne ba makawa seka samu " Ya jinjina kai yana gasgata kalamanta, Ta dage gira tace"yanzuma gawani aikinan gabanka" Ta kwanta kan kirjinshi, Cikin kunnenta yace"babba ma kuwa"yafara kai mata kiss yana shafarta ta koina. [2/2, 11:20 PM] Maman Mamy: 78 Faseelat nata jinya tadena ko da mgna Ummi na kula daita sosai kuma tana samun sauki, A Nigeria kuwa gidansu Mimi sunata shirye_shiryen bikinta daddynsu ya dawo domin ai shagalin bikin tare da kannenta da matarshi, Mimi kuwa gyaran kanta takeyi sosai da magungunan bature tablet gel tea dasauransu don tafi jindadin shansu akan na hausa, Su amisha sune manyan friends da Jameela da friends dinta da suke school sunata hidima irinta masu kudi, sosai yanmatan suke shaawar shareef saboda yadda yake nunason Mimi itako hankalinta kwance, Tunda satin ya kama akafara events kala_kala har zuwa ranar Saturday da aka daura auren da dare kuma akai dinner, Bayan angama cashewa aka medata gidan granny nasiha ake mata amma Sam hankalin nata na kan shareef da tun jiya yake rikita mata brain da sexy words yau kuwa kamar zai medata ciki yanata tabata da runguma tunda tazama tashi, Ana gama mata nasiha aka nufi tangamemen gidanta daita, Kawayenta biyu dasu amisha da Jameela suna zaune sunata labari tana basu labarin yadda takagara su hadu dashi saboda bata taba sex ba ,su kuwa suna ririta sex din dabata labarin dadinshi, Jameela tabe baki takeyi wai Mimi ke dokin sex kwana nawane?tasan in har akai na marmari shikenan kuma, Suna zaune shareef ya shigo da friends dinshi guda biyu sunsha manyan kaya sunata kamshi da annashuwa basuko zauna ba suka aje ledojin hannunsu suna murmushi suka ce"ango Allah yabada zaman lpy yakawo triplet nan da wata tara" Shareef yayi murmushi yana kallon Mimi data rufe fuskarta tanata sakin murmushi, Suka kalli su jameela sukace "kunyi kokari sosai mungode da yadda abubuwan suka tafi cikin jindadi " Su jameela sukayi murmushi sukai shiru, Friends dinshi sukace"ya kamata kutaso mukaiku gida mu wuce " Suka kalli Mimi sukace "Amarya Allah yabada zaman lpy se munyi waya" Suka tafi tare da friends dinshi zasu saukesu, Suna tafiya shareef dake zaune gefen bed ya tashi ya zare babbar riga ya hau tsakiyar gado inda Mimi take yana magana in sexy tone "my bride ya gajiya?"yana shafar net da ya bayyana hannuwanta, Tai murmushi ta turo lips tana cikin mayafi, Ya janye mayafin idanunshi sunyi jawur ya banki kayan kuzari don huce takaicin shaawar daya dade yana mata, Mimi ta kalleshi ta turo lips ta juya ido, Ya saki murmushi ya dora hannuwa yana shafar wuyanta zuwa saman breast dinta da irin salonsu na yan bariki, Mimi ta lumshe ido tana jin desire tana kara turo breast nipples dinta duk sun mike ya dire hannuwa akan breast dinta yana murzawa yana kallon fuskarta yace"u look so ravishing" Tai shiru tana amsar sakonninsa, Ya matsa da fuskarshi gab ita suna musayar numfashi ya fara lashe fuskar yana lumlumshe ido yana kallonta, Mimi ta lumshe ido bata kara budesu ba, Ya sauke bakinsa kan soft lips dinta yana masu tsotsar shaawa yana shansu in a gentle way, Yasa hannu ya rike bayanta a hankali yake tafiya dashi ya kaishi saman zip dinta ya zuge zip din yasa dayan hannusa yafara cire mata riga bakinsu na a hade, Yana cire rigar hannunshi yafara yawo kan soft breast dinta yana shafarsu tasha magani sunkara cika da taushi kamar bredi, Ya janye bakinshi yana kallonsu idanunshi jawur sun matukar tafiya dashi ya janyota jikinshi yafara shafarsu yana magana a kunnenta "kin hadu baby breast dinki very soft masu dadin tabawa" Tai tsit idanunta lumshe, A hankali ya dora bakinshi akai yana tsotsar jajayen nipples dinta Mimi tafara fidda nishin dadi, cikin kwarewa ya cigaba da rikitata tanata tsiyaya ya tube kayan jikinshi ya mata naked itama sannan yafara sex daita , A hankali yafara shiga wurin very soft and watery baisan time da abarshi ta ida dulmiyawa ciki ba he's not surprise yasan yayi tarayya da mata da yawa zuciyarshi tagama bashi mata dai daya ne virgin a yanzu musamman wayayyu wadanda sukeji da kudi but bahaka yaso ba yadda ya ganta very young ya zata zai bude ta a Leda but a hakanma a matse take ba wai bude ba sede ba budurwa ba, Ya cigaba da sex daita tayi release yayi ba tsayawa ya cigaba Mimi abun duk ya fita ranta tagaji ya sake yin release jin zai fara round 3 yasa ta fara kuka , Ya janye jiki ya kwanta gefenta yana meda numfashi ya dora hannu kan breast dinta yana murzawa yana fidda huci, Mimi ta runtse idonta gam ta na numfashi sannu batai tunanin duk gyaran da tasha ba zai wuce haka da wuri kodan tana enjoying oho, Ya bude ido yanata kara bin jikinta da kallo tana da shape me kyau dede kalar matan da yakeso, In cool yace"baby" Taki bude idon cikin kunnenta yace"kinfi Zuma dadi" Ta bude ido tai karamin murmushi ta turo lips ta bude baki za tai magana yace"shittt I enjoyed u sosai thank god dana sameki baby da bansameki ba da nayi asarar kayan more rayuwa masu dumbin yawa ji breast dina"ya matseshi Tai murmushi ta harareshi , Yayi dariya ya mike tsaye ta fara kallon joystick dinshi cikin shaawa yakamata yace"kishamin plss I'm not tired " Ta sakeyin murmushi ta tashi zaune ta kamata tana mata wani kallo ya tsaya yana kallonta ta dago ido tace"u r a hero" Ya lashi lips yace"ehmm !! And u like honey" Ta kamata tafara sha tana wasa daita da halshe ya rike gashin kanta idanunshi rumtse yana nishi ta cigaba da yi for minutes har yayi release cikin bakinta ta shanye tanata tsotsarta tana kara jawo sperm din tana shanyewa, Yana jin mugun dadi yace"I love u baby I really do u r amazing I like u" Tana dariya tace"me too" Ta koma zata kwanta yayi saurin rikota yace"no ba yanzu ba kinmanta u r bride kazarki is waiting for u" Tai dariya ta turo lips ya kinkimeta zuwa toilet ya mata wanka yayi suka fito ya dauko pant yasa mata yasa short ya kamo hannunta yace"kizo nai feeding dinki" Ta kalli jikinta ta kalleshi tace"kaya fa?" Yana murmushi yace"bakyajin zafi ? banason ganinki da riga in ina gida ki zauna haka kinfi kyau " Mimi ta kalli jikinta ta kalleshi, Ya rike hannunta yayi murmushi yace"feel free nine fa mijinki ur sweet heart shareef " Tai shiru Sam bata jindadin zama haka ya daukota ya ajiyeta kan carpet ya zauna ya bude kaza ya zuba lemuka masu alcoholic yafara cin kazarshi, Taki sa hannu tana ta kallonshi yadda yakeci seem like he's hungry, Ya kalleta yace" eat kobaki ci ba zamu koma round two and kina jin yunwa"ya kalli cikinta, Tai murmushi tasa hannu tadebo kazar memakon takai bakinta takai bakinshi ya tsaya da ci yana kallonta da murmushi ya bude baki ya amsa ya debo yakai bakinta suka fara feeding juna yanata kare mata kallo, Suka sha lemukansu suka haye gado yafara lagudarta son rai, Haka suka cigaba da rayuwar inde yana gida daga ita se pant zata zauna daya wulkita yakama breast din yayita matsa ko sha tasu tazo dede da Mimi yana danyin shaye_shaye shima duk da ba kullum ba wannan yasa sukai mugun shakuwa ya kara sonta sosai itama tana sonshi over , Bayan 2weeks aka sallamo su faseelat taji sauki sede ramar da tayi cikinta ya shiga 4month yanata motsi kadan_kadan, Jirgi na ajiyesu suka fito dede su sabeer sunyowa bakinsu na company rakiya su kuma jirginsu zai tashi ya tsaya yana kallon faseelat duk ta sauya gwanin tausayi tana jikin ummi ya omer yazo ya daukesu zuwa gida yana ta mata sannu tana shiru kanta kwance jikin Ummi, Bakin na tafiya sabeer ya dawo office jikinshi mace ya nufi office ya zauna ba jimawa Sega fahad yana sauri ya mika mai wasu takaddu yace"kadubamin su plss ko zuwa anjima" Sabeer ya kalleshi ya amshi takaddun ya ajiye ya cigaba da taguminshi, Fahad yace"baka lpy ko? Bari na dauki aikin" Sabeer ya girgiza masa kai yace"lpy ta lau" Fahad ya zauna yana kallonshi yace"Allah yasa ba har kunfara samun matsala da sameera ba?" Ya girgizakai fuskarshi zallar tausayi yace"tunanin faseelat nakeyi munje airport na ganta sundawo daga Germany duk ta rame tayi baki sosai tausayinta ne ya hanani sukuni" Fahad ya kureshi da kallo yana jin haushi yace"to ina ruwanka miye na damuwa?" Sabeer ya kalleshi yace"bakaganta bane takoma abar tausayi ga ciki jikinta" Fahad yace"tomiye ruwanka zakazo kana buga tagumi saboda ita kode sonta kake? Naga ka cika damuwa da lamarinta" Sabeer yayi murmushi yace"kasani ko na aureta bayan tagama takaba muyi zaman mu ni da ita da samee" Fahad na wurga mai harara yace"to kayi himma saboda irinka basa burge faseelat " Sabeer yace"to kajira kagani mana haihuwa kawai nake jira tayi in gabatar da kaina" Fahad yayi tsoki ya tashi ya fita yashiga mota yana driving da hannu daya yana tunanin maganganun sabeer sosai yake jin heart dinshi na zafi, Bayan ya fita sabeer yayi gajeren murmushi yace"mutum se girman kan tsiya tun kafin tayi aure ka dawo daita kaki har 3months amma kuma haryanzu kishinta kake" Fahad ya koma gida jikinshi mace ya zube kan seat aysha na hutu tana gida ta fito ta sameshi haka tana mamaki taje kusa dashi ta zauna yanata tunani tace"yaya lpy kuwa ?bansan ka dawo ba" Ya cire hannu daga Kai yace "lpy lau kainane ke dan ciwo amma zan sha magani" Tace"sannu yaya Allah yabaka lpy mushiga ciki kasha maganin"ta kamashi ya tashi suka shiga har dakinshi ta hada mai ruwan wanka suka shiga tamasa suka fito takawo abinci, Ya kalleta ya kalli abincin ta dauko spoon ta nufo bakinshi ya kauda kai in cool yace"kibani milk kawai bana iya cin abinci" Ta langwabe kai tace"dan Allah yaya kaci kokadanne" Yace"I'm OK aysha kibani milk ta isheni" Ranta badadi tace"OK "ta dauko milk ta zuba a cup ta balli magani tasamai a baki ta dora mai cup ya shanye ya lumshe ido ya kwantar dashi a kan bed, Aysha ta tsaya tana kallonshi yaki fadamata abinda ke damunsa gashi damuwar tashi na kara yawa at least ta tayashi da addua ma amma yaki, Jikinta sanyaye ta tashi zata tafi, Ya jawota jikinshi idanunshi rufe yace"karkidamu kanki plss ciwon kaine kuma zuwa anjima zai sakeni" Tace"to"badon ta yadda ba, Ya kwantar da kanta a kirjinshi yana shafarshi a sannu bayaso tatafi tana tunani har ciwon ta ya tashi, Da dare duk yadda yaso yayi bacci yakasa tunanin faseelat kawai yake yadda sabeer yabashi labarin halin da take ciki yakasa sukuni kamar ya bude ido ya ganta kila yaji sauki, Aysha bata matsa mishi ba tana kwance amma itama takasa baccin sabida damuwar mijinta tanaso tasan mike damunsa haka, Da asuba ya dawo masallaci ka' ida dakin twins yake fara zuwa ya dubasu idan idanunsu biyu yayi masu wasa sannan yafara shirin office , Yau dakinshi yawuce kanshi na ciwo sosai yafara shirin tafiya aiki, Aysha bataji dadin hakan ba sosai tagama hada breakfast tazo ta sameshi yakusa gama shiryawa cikin sanyin murya tace"yaya ya jikin?" Ya kalleta yace"dasauki princess ya kk?" Tace"not well " Ya meda kallo gunta yace"mike damunki ?"dasauri, Tace"damuwarka itace tawa yaya nakasa natsuwa dan Allah ka fadamin mike damunka?" Yayi murmushi yace"bakomi muje muyi break karnayi late" Ya kama hannunta suka fita dakin har zuwa dining ya zauna tai serving dinsu ta zauna tana tsakura, Shima yafara tsakura sannan yafara wasa da spoon din yana tunani tana ta kallonshi can zuwa yace"aysha ki shirya da marece zan kaiki kiyiwa faseelat gaisuwa mijinta ya rasu" Zuciyar aysha tai mummunan faduwa hawaye suka cika mata ido tace"tom"tana kallon plate, Bai kalleta ba ya tashi ya dauki jikka ya fita office ,idan har baiyi haka ba bazaiji saukin abinda yakeji ba, Yana fita aysha ta bishi da kallo ta koma daki ta kwanta kan bed tana hawaye yanzu dama duk don mijin faseelat ya rasu yake damuwa saboda yanasonta haryanzu ko? yanaso ya medota, Hawaye suka fara zarya kumcinta tana tambayar heart dinta taje koko? Kanme zai kaita can tunda ba zaman lpy sukai ba kuma faseelat bata sonta kokadan,zuciyarta tabata ta fadawa mommy abinda ake ciki , Ta tashi ta dauko wayar ta rike takasa kiran nata zuciyarta na hanata hakan, Ji tayi tana ganin biji_biji ta tashi ta dauko maganinta tasha ta koma ta kwanta tana hawaye batason dawowar faseelat gidan bata manta kalar zaman da sukayi ba ,bare yadda takara son mijinta bata fatan abinda zai shiga tsakaninsu , Tana kwance nanny takawo ameer yana kuka ta tashi zaune ta amsheshi tafiddo nono tafara bashi yana tsotsa itako hankalinta daban wani wuri, Fahad na office yafara tunani karfa ciwon aysha ya tashi saboda yasanta da zafin kishi ya dauki waya ya kirata tana kallo seda tai ring biyu sannan ta dauka takara a kunne, Ya sauke numfashi yace"princess ya gidan ina my blood ?" Tace"lpy lau "muryarta sanyaye, Yace" ina missing naki nace bari na kira naji muryarki ta debemin kewa" Tai karamin murmushi tace"ina missing dinka da komi da kadena" Yayi shiru cos yagane inda maganar ta dosa a hankali yace"zan gyara aysha kiyi hakuri " Tai murmushi tace"Allah ya temaka "takashe kiran, Yabi wayar da kallo yakasa gane Allah ya temaka din tamecece? Ya ajiye wayar gefe komade minene ya kamata sujewa faseelat gaisuwa cos tadamu dasu bai mantaba da marwan yayi accident seda ta duboshi har asibity , Ya cigaba da ayyukanshi bayan azahar ya nufi gida, Yana shiga ya nufi dakin aysha yana murmushi ya bude dakin batanan ya ajiye jikka ya nufi dakin twins ya sameta suna masu wasa ita da me renonsu nanny ta tashi ta fita ya zukunna bakin dan gadon yana lilawa ya kalli fuskarta Sam bawalwala jiki, A hankali yace" princess fushi kike dani ko?" Tai shiru batako kalleshi ba ya tsaya da Lila ameera yace"I'm sorry " Ta kalleshi idanunta taf da hawaye tace"dawo daita zakayi yaya?haryanzu kana sonta ko?"hawaye suka zubomata, Yayi saurin Dora hannu a fuskarta ya sharemata hawayen ya girgizakai yace "karki fara bata ranki aysha ba inasonta bane tausayinta nake kuma itama tana kula da wasu abubuwa namu kiyi hakuri kije ki mata gaisuwa amma ni babu wata manufa a cikin raina kawai ina ganin hakan dedene idan kuma bazaki iyaba shikenan kidena bata ranki kar ciwonki ya tashi" Ta girgizakai tace"zanje amma plss yaya..." Ya tsaya yana kallon idanunta dakyar tace"dan Allah karkamedota inajin tsoronta sosai anty bata sona kokadan tana da fada sosai" Ya girgizakai yace"bazan medota ba ki kwantar da hankalinki ke kadai nakeso dake kadai zan cigaba da zama har karshen rayuwata" Ta kalleshi ta sunkuyar da kai , Ya jawota jikinshi ya rungume yana tuno balain da faseelat tai tayi dole hankalin aysha ya tashi but shima ba cewa yayi zai medota ba yanajin tausayinta da wani abu da yayi kama da kishi amma baya tunanin kara aurota a karo na biyu ,yayi shiru yana tuna first night dinsu da taso bankamusu wuta ya lumshe ido ya cije lips, Sun dade haka sannan ta tashi takaishi dining tayi serving dinshi tabashi abaki yaci ba sosai ba yasha ruwa ya shiga toilet wanka itama tatafi takara kimtsa twins ta shiga wanka ta fito tai laasar tayi shigar lifaya irin tasu tayi kyau ba laifi ta fito ta samu fahad zaune falo, Ya kalleta ya mike tsaye yana murmushi yace"ammyn twins wannan kwalliyarfa?kinyi kyau sosai" Tayi murmushi ta juya ta nufi dakin twins ta dauki ameer ameera na wurin nanny suka fita suka shiga mota tana gaba nanny baya suka nufi gidansu faseelat , Suna zuwa yayi parking ta bude kofa zata fita taji muryarshi yana cewa"ki gaisheta" Ta juyo ta kalleshi yace"I mean inamata taaziyya" Tayi murmushi me ciwo tace "to" ta fita ta budewa nanny ta fito suka shiga gidan suna yin sallama wata mata ta fito tana kallonsu tace"maraba" Aysha tace"yawwa" Matar ta tsaya kallonta tace"banganeki ba" Aysha tace"nazo wurin faseelat ne" Matar tace"au hjy? ai sun tashi daganan tuntuni "tai mata kwatancen gidan, Aysha tace" nagode se anjima "suka juya suka fita fahad ya shiga searching harta karaso bakin motar ta bude ta shigo, Yayi saurin kallonta yace" har kinfito?" Tace"sun sauya gida da dadewa " Yace"OK bari na sauka na samo address dinta" Cikin heart dinta badadi yadda yake nuna damuwa sosai tace"muje nasan gidan" Yace"OK "ya tada mota suka nufi sabon gidansu faseelat, Suna isa sukai parking ta bude ta fito nanny ta fito suka nufi cikin gidan, Yabi gidan da kallo babban gida sosai ko daga waje kasan zaiyi fadi sosai,ya dauke idonshi akai yana tuno pics din bikinsu suna rungume da alhaji, Su aysha suka nufi cikin gidan da akwai mata suna zazzaune , Suka zauna kan seat tace" inawuninku?" Sukace"lpy lau "suna kallon kyawunta, Tace" ya hakuri ?Allah yajikanshi ya mishi rahma" Sukace"amin amin"sukai shiru, Tace"nazo wurin faseelat" Ummi tai gajeren murmushi tace"maraba shigo"ta tashi ta nufi wata kofa, Su aysha sukabi bayanta harwani daki suka shiga AC nata aiki dakin da babban gado cikinshi faseelat na zaune kan carpet jikin bango da hijab jikinta da casbaha ta mike kafafu fuskarta sukuku , Ummi ta shigo tana kallonta tace"sannu faseelat kinyi baki" Ta dago ta kallesu se ganin aysha tayi da wata mata ta kakaro murmushi baiko fitoba sede fuskarta data danyi fadi tace"aysha" Aysha nata kallonta da tausayi kamar ba itaba duk ta zazzage tace"sannu" Ummi tace"Ku zauna akawomuku ruwa" Suka zauna kan babban carpet din Ummi ta fita kawomusu ruwan, Faseelat nata kallon yaran hannunsu aysha tace"anty ya hakuri?" Faseelat tace"alhamdulillah" Aysha tace"Allah yajikanshi yamishi gafara" Faseelat tace"ameen" Ummi ta dawo da ruwa da lemu, Faseelat ta kalleta tace"Ummi wannan Matar fahad ce" Ummi ta danyi shiru sannan tacewa aysha"ya yara?sannu angode sosai"ta juya ta fita cos harta manta da fahad din seda tayi tunani ta tuno, Faseelat tace"ya sunansu?"tana cigaba da kallonsu, Aysha ta mika mata ameer tace"ameer da ameera" Faseelat ta amsheshi tana kallonshi sakk fahad tace"Allah yaraya" Aysha tace"ameen" zuciyarta tahanata fadin sakon fahad dakyar tana jin kishi tace"yaya... na miki gaisuwa" Faseelat ta kalleta tai shiru don tuni taga fuskar ayshar ta sauya yanayin maganar ma dagaji bataso fitowa ba, Sukai shiru ta kalli ruwan tace"kusha ruwa" Aysha ta girgiazakai tace"tafiya zamuyi yana jiranmu Allah ya kara muku hakurin rashi" Faseelat ta mika mata ameer tace"nagode sosai " Aysha ta kalli nanny suka tashi suka fita faseelat tabi bayansu da kallo ranta badadi hawaye suka zubomata ta share ta cigaba da Jan casbinta, Su aysha sukaiwa su Ummi bankwana suka fito suka shiga mota fahad nata kallonta ya tada suka nufi gida, Tunda ta shiga motar bata kalleshiba har suka isa gida shi ma fahad hakan bai kawo masa sauki ba yanajin inama zaisamu ganinta kila hankalinshi zaifi kwanciya, aysha ta fahimci faseelat ce damuwarshi ta kyaleshi tadena tambayarshi kullum tana sukuku tana ta rokon Allah kar fahad ya dawo da faseelat domin bazata samu natsuwa ba, Duk matan alhaji suna kewarshi suna cikin damuwa abida tadena ko bude waya bare suyi waya da jamil istigfaree take tayi don neman gafarar ubangiji tana cikin nadama alhaji ya mutu da bakincikinta ya mutu batare da yayafe mata ba, Ranar 40 da mutuwarshi aka raba gado kamar yadda addini ya tsara akabawa faseelat nata bayan an ajiye kaso biyu na namiji idan ta haifi namiji shikenan abashi gadonshi idan kuma ta haifi mace a bata daya a kuma raba sauran, Suhailat ko bawanda yasan gaskiyar lamari itama daita aka raba gadon , Bayan week aka tura shareef Abeakuta aiki zaiyi 2wks yanajin badadi sosai ya saba da Mimi yana jin mugun sonta dole yafara shiri , Da zai tafi Mimi ta rikeshi tana kuka sosai , Ya rungumeta jikinshi yanajin mugun sonta ya dago face dinta yana sharemata hawaye yace"I'm sorry baby zan dawo very soon in daukeki idan naga da hali kiyi hakuri plss kidena kuka " Ta jinjina kai tana Jan hanci, Yana rike daita har cikin mota ya shiga tanata daga mai hannu yana daga mata ya tafi yana kewarta sosai, Yana tafiya Mimi takoma ciki tunda sukai aure yana makale gida yana faman lagudarta kamar kayan wanki ta kwanta kan bed ta dauko waya tana missing friends dinta sundade basu haduba ta kira jameela, Jameela ta dauka tace"aini nayi fushi" Mimi tai dariya tace"kiyi hakuri wlh baya barina kona minutes amma yanzu yayi tafiya ni da son samune kizo kitayani kwana" Jameela tace"cabb so kike su tsinemin kenan zandezo na wuni " Mimi tace"to inajira"takashe kiran, Amisha na school Mimi ta kirata tace"my misha kina ina?" Tace"school momcy" Mimi tace"kizo gida in kina da time" Amisha tace"OK zanzo " Mimi tace "se kin zo" takashe kiran tana lashe lips da tuno shape dinsu ta koma bedroom ta kwanta ta lumshe ido tai bacci kafin zuwansu. [2/3, 8:04 PM] Maman Mamy: 79 Bayan awa daya jameela ta shigo gidan direct bedroom din Mimi ta nufa tana taunar cingum, Tana shiga tasamu Mimi nata bacci ta tsaya kare mata kallo musamman breast dinta sunfara kwanciya saboda wahalar shareef, Taja tsoki tana jin haushi ta ajiye jikka tafara cire kayan jikinta tana kara kallon mimin data kara budewa fiye da baya, Seda ta cire komi nata sannan ta haye bed din ta fara shafar Mimi tana nishi , Cikin bacci Mimi taji ta bude ido tana mata sexy kallo , Jameela ta kwanta gefenta ta dora hannu kan breast dinta dake cikin pitted gown tana matsawa in sexy tace"u see har sun fara kwanciya saboda jaraba" Mimi tai dariya ta dora hannu kan lips din jameela tana lasar lip na sama tace"bazan bari haka ta faru ba" Jameela ta dora idanu kan nata ta saki murmushi a hankali ta nufi bakin mimi takama lip dinta na sama tana tsotsa,Mimi ta kama nata na kasa tana tsotsa suka fara sauke sexy numfashi bakinsu hade hannuwansu kan breast din juna suna laguda, Suna cikin haka amisha tashigo tayi tsaye tana kallonsu da muguwar shaawa tana murmushi batare da tace komiba ta tube nata kayan ta haye bed din takoma bayan jameela tana shafar bum dinta , Jameela tai saurin zare baki ta juya tahada ido da amisha Mimi ma ita take kallo sukace "yaushe kkshigo?" Tace"yanzunnan mana"jikinta na rawa tai saurin meda hannu kan bum din tana shafa, Su kuwa suka sake jone baki suna wasa da breast amisha ta daga kafar jameela ta tura yatsa ciki tana juyashi cikin HQ dinta, Jameela ta sauke nishi ta kara daga kafar ta kuma gantsaro breast sosai, Sunata lesss suna sauya style har sukayi release suka koma wani round suna jin sabuwar desire andade baa hadu ba, Shareep na airport yana jiran jirgi aka kirashi yabar tafiyar abeakuta ya tafi abuja ana nemanshi da gaggawa, Yana jin mugun farinciki ya shiga mota ya nufi gida dukda bayan auren yana bin mata amma ba sosai ba saboda Mimi na rikitashi tanamai yadda yakeso kuma yana samun gamsuwa shiyasa yake mugun sonta yana da gida a abuja zai koma ya dauki abarshi su tafi tare su cigaba da more soyayya , Yana driving yana murmushi yadda yaga tana kukannan yasan yanzu ba karamin farinciki zatai ba yakara gudun motar don isa dasauri, Yana isa ya nufi cikin gidan dasauri yanata sakin murmushi, Dama baya sallama in zai shigo gidanshi bama nan ba ko inane yawuce bedroom direct , Tun kafin yakai bakin kofar yakejin nishi _nishi zuciyarshi tai mummunan faduwa yana tsammanin Mimi ce bata lpy yayi saurin isa bakin kofar yana zuwa bakin kofar dake hangame yayi tsaye cakk zuciyarshi na up and down saboda abinda idanunshi ke gani Mimi tayi goho jameela na kwance karkashinta tana shan breast dinta tana murzar dayan yayinda Mimi ke bayanta tana tura hannu cikin HQ dinta tana fiddoshi sunata nishi Mimi tafara sambatu zatai release , Amisha ta kara dagewa tana sokarta jameela ma na cigaba da abinda takeyi jikin Mimi kuwa ya dau rawa tsabar dadi, Brain din shareef tuni ta juye besan ina yake ba bare yasan miye zai aikata yanajin mugun kishi da tarin bakinciki ya tsani less ya tsani masu yinta idan har yasan mace nayi baya shaawarta yau kuwa segashi ya samu lovely matarshi tana aikatawa akan bed dinshi, Jikinshi wata muguwar rawa yake zuciyarshi na zafi baiko karasa shiga dakin ba ya zaro bindiga ya harbe amisha daketa lalata farfajiyarshi shikadai, Bullet din ya shiga ta gefen breast din amisha na dama ya bulla ta bum din Mimi duk sukai kwance Mimi tafada kan jameela da tunda taji karar harbin fitsari ya kufcemata time da taji jini jikinta ta kidime tai wuff ta ture Mimi idannunta warwaje zallar tashin hankali tana neman wurin boyewa, Idanun shareef jawur yana fidda hawaye masu zafin gaske jikinshi na rawa ya karasa ciki jameela na mai kallon tsoro jikinta na muguwar rawa ya damkota takasa koda ihu saboda tashin hankali ya dora bindiga a breast dinta yanajin mugun ciwo ya durma mata bullet jameela tai luu zata tafi kasa ya saketa tafada kan bed rufda ciki yakara durma mata bindiga takarasa mutuwa ,sannan yakoma gefe ya jingina da bango jikinshi na rawa ya fasa kara yana kuka sosai ya dora bindigar akanshi zai harbe kanshi dedenan megadi ya shigo dakin da gudu ya janye hannun da karfi bullet din ya harbi sama, Shareef ya cigaba da kuka yana ciccijewa zuciyarshi na azabar zafi yana kokarin seta bindigar akanshi a karo na biyu, Megadi yayi nasarar kwaceta shareef ya jawoshi da karfinsa ya nason kwaceta yakashe kanshi megadi yayi waje da gudu da bindigar a hannu jikinshi na rawa, Shareef ya zame zaune ya rike kanshi yana kuka yana kururuwa dasu jameela zasu farka da se yata kashesu kisa mafi munin Wanda yamusu yanzu yanata ihu ya sume wurin saboda bakin ciki,, Mutane na kusa nata jin harbi Sega megadi da gudu da bindiga ba bata lokaci suka kira polices few minutes Sega su suka nufi cikin gidan da gudu, Suna zuwa suka iske tashin hankalin yanmatan zindirr kwance cikin jini shi kuwa yana kasan bed leme , Sukai saurin isa gadon hankalinsu tashe suna taba heart din amisha sukaji tana mugun bugu sukai saurin lulluba mata zane suka dauketa sukai waje daita, Sauran suka cigaba da dubawa Mimi de ta mutu jini nata kwarara haka jameela jikinta face_face da jini tana kwance a mace, Suna duba shareef sukaji yana da rai suka daukeshi suka nufi asibity dashi, Aka amshe bindigar hannun megadi akai gaba dashi zuwa police wasu polices din suka iso suka fara daukar wuraren hoto da video gawarwakin su Mimi da aka rufawa bedsheet, Sannan aka kwashesu zuwa macuware, Irin wannan case din baya bukatar dogon bincike waya aikata tunda kome a fili yake duk da haka ana zuwa da megadi akafara mishi tambayoyi, Megadin bafulatanine hausarshi irintasu shima yana cikin tashin hankali yace"ina zaune ina shan radio naji karar bindiga daga ciki na saurara dan nisake jiyowa can naji wani harbin sannan aka cigaba da yi shine nayi cikin gidan da gudu Sena samu alhaji yana niyyar harbe kanshi dakyar nasamu na kwace bindigar yana niyyar kwaceta nayo waje da gudu"yana magana ana dauka , Polices suka fara bawa yan jaridu da daukar rahoto yadda abun yafaru kuma suna jiran farkowar su amisha, Nan da nan labarin yabaje gari dama duniya gabadaya saboda irin labarin suna saurin bazuwa kowa da abinda yake fada wasu suna zaginsu Mimi suna tsinemusu wasu kuwa na zagin shareef da ya kashesu , Granny bataji labarin ba aka kira daddyn Mimi akafadamai gabadaya ya hirgice jin abinda yafaru ya shiga tashin hankali marar misaltuwa yafara shirin tahowa Nigeria, Granny kuwa tana jin radio taji sunan shareef ne yasa tagane nan take hawan jininta yatashi tafara nishi tana neman numfashinta, Tana haka daddyn Mimi ya kira dakyar ta daga tana nishi da kuka tace"yakashe ta" Daddy yakara rikicewa yasan yadda granny keson Mimi sosai yana in_ina yace"bata mutuba tana asibity bata mutuba" Granny tafara shakuwa yayi saurin katse kiran jikinshi na rawa ya kira likita yanata kara gwada no din granny bata iya dagawa, Kafin doctor tazo rai yayi halinsa doctor na zuwa tasamu gawarta tana hawaye ta kira daddyn Mimi ta shedamai yayi zaune yana kuka ruris kamar karamin yaro matarshi na gefe tana tayashi, Abban jameela na majalissa wani yakawo labarin mutuwar Mimi sunanta kawai yaji ya nufi gida hankalin shi tashe don ya dubo jameela kar'ace tana cikin Wanda aka kashe, Yana shiga ummanta na zaune tana gurza kubewa tai saurin tashi tsaye tana kallonshi yadda yashigo hirgice, Bakinshi na rawa yace "ina jameela?" Se kuma yayi dakinta ya banka kofar wayam babu ita ya shiga kafafunshi na rawa ya tura kofar toilet kofar tabude wayam, Kafafunshi na rawa zuciyarshi na harbawa ya zame zaune kan gadonta ya saki kuka yana girgizakai yanajin mugun tashin hankali, Umma kallon wurin kawai takeyi zuciyarta na harbawa dasauri dakyar ta nufi dakin jameelar tazo tasamu yanata kuka, Ta zukunna gabanshi ta dafa kafafunshi tana kallonshi tace"abban jameela miye?minene yasaka kuka dan Allah " Abban jameela ya cigaba da kuka Umma ta kalli dakin tana hawaye tasa ko jameelar yasamu tana wani abu ,amma ba jameela batasan time da jameelar ta fita ba ta juyo tana kallonshi tace"me jameelar tayi ne? kafadamin dan Allah " Yana hawaye masu zafi yace"an harbe su jameela gabadaya sun mutu" Jin maganarshi Umma ta sume ta tafi zata fadi kasa yayi saurin rikota yana kuka ya debo ruwa ya watsa mata ta bude idannunta jawur tana hawaye kamar famfo tana cewa"dan Allah kace bata mutuba kace bata mutuba innalillahi wainna ilaihi rajiuna!!!" Ya rungumota jikinshi yana kuka sosai jikin Umma na rawa tana kuka murya bata fita tace"jameela ta tafi bata tubaba ta tafi tana aikata sabon Allah ta tafi batare da munyi bankwana ba ya Allah ka ragwanta mata ka yafemata ya Allah " (Wannan shine karshen jameela da Mimi sun mutu suna aikata mummunan laifi sun mutu suna bijirewa da taka iyakokin Allah irin wannan mutuwar zakaiwa mutum tsammanin rahmar Allah? Ba mutuwa bace me kyau idan ka aikata alheri ko kadanne zaka gani idan kuma sharri haka to Wanda sherin kawai yakeyi fa ?ba ruwanshi da lahira da ibada duniya kawai yasa agaba idan ya mutu wane makoma kake mai tsammani? Ya Allah ka shiryardamu ka kara mana imani kabamu ikon bin dokokinka kasamu cikin salihan bayi😭) (Mutum seya rika aikata zunubi Wanda yasan muninsa yasan badede bane but zairika cewa se nan gaba zan shiryu kozan tuba koya rika hangen cewa ba yanzu ne mutuwarshi ba ko yana hangen Allah zai yafemasa da zaran ya tuba koma bai tuban ba wannan shine mafi girman bata a rayuwa, kome zakayi sa a ranka cewa malaikan mutuwa na iya riskarka kana cikin aikata laifin ko da aikata laifin bazai kai minute ba to kasani mutuwa na iya daukarka cikin kasa da second daya,kuma malaiku suna recording duk aiyukanka,ba kowa kesamun lokacin tubaba ba kowa ke kaiwa lokacin ba karka zama me sabon ubangiji kazama me bin dokokinsa kana me jiran lokacinka kowane lokaci, idan kuma kanayi kayi saurin tuba kafin malaikan mutuwa ya zare ranka lokaci daya tundaga time dinne zaka fara nadamar rayuwa zakafara nadamar zuwanka duniya da abinda kake aikatawa Allah bazai kyaleka ba ko tausayamaka wurin yi maka azaba meyasa kana ganin gaskiya kaki binta ?meyasa kake tunanin rahmar ubangiji bayan baya gabanka baka kuma bin umarninshi ?tabbas Allah zai azabtar da duk Wanda ya ketare iyaka bai tubaba idan kuma ka tuba yana iya gafartamaka idan yaso idan yaso kuma se yayi maka azaba, Ke yanzu kina raye kina breathing u r a lyf yi saurin tuba tare da yin nadama da niyyar bazaki kara aikata laifin ba maybe kina cikin dakikar karshe ta rayuwarki a duniya) Amisha kuwa an kaita asibity tanata bleeding batasan ina kanta yake ba aka shiga daita theater room da gaggawa domin ceto rayuwarta, Bayan ansa mata jini da alurai akafara mata aiki, Gabadaya nononta inda harsashen ya bulla ya waske tsoka tayo waje ya tarwatse batare da option ba aka yanke mata nono da abin ya shafa akaiwa wurin aiki da duk inda harsashe ya bi bayan jinin ya tsaya komai ya dedeta aka medata wani daki ana jiran abinda Allah zaiyi ta rayu ko ta mutu, Shi ko shareef ana kaishi asibityn suka fara dubashi ya farfado a hirgice yana kiran baby yanayin yadda zuciyarshi ke bugawa yasa suka rikeshi sukai masa allurori suka doramai drip na bacci don tashi cikin hayyacinshi, Khalil da tunda ya samu kanshi kullum tunanin mansura yakeyi ya mugun kamuwa da sonta ba tun yanzu ba yanzu ko ya mugun yi masa damka yagama shawara zaije gidansu baze iya tunkarar hjy da maganarta ba bazai iya fadamata yanasonta ba bayan ya riga yagama wulakantata, Bai sani ba ko mansura tayi aure amma zaije de yaji yanata rokon Allah yasa batai aure ba ya kuma bashi ita, Da marece liss yayi wanka ya nufi kofar gidansu yana zuwa kofar gidan yayi parking yana kallon kofar last zuwanshi yana dawo mishi yadda ta fito , Wani yaro zai wuce dasauri ya tsayar dashi ya tambayeshi "mansura nanan?"idan an mata aure yaron zaice an mata aure shine manufarshi, Yaron ya kalleshi yace" bansaniba" Khalil yace"shiga kamin sallama daita " Yaron yace"to "ya nufi gidan, Ya sameta itada mama zaune suna labari suna bara gyada yace" ana sallama da mansura" Tace"waye?"tana mai wani kallo fuskarta hade maza haushi suke bata sosai duk kyale_kyale sukemawa, Yaron yace"wanine da mota" Tace"to ganinan fitowa"tana kara daure fuska ta cigaba da aikinta, Yaron ya juya don kai sako, Mama ta kalleta tace"kitashi mana" Ta tashi ta shiga daki ta sako Arabian hijab baka ta yafa gyalenta tasa slippers ta fito, Mama ta kalleta bako powder fuskarta tace"ke bazaki shafa ko powder ba bare turare kuma da slippers zaki fita kina daure fuska haka?" Mansura tai karamin murmushi tace"gwara kowaye yaganni haka ba kwalliya bakomai kuma mama ai jikina ba dauda" Mama tai tsoki ta dukar da kai saboda takaici, Mansura ta juya ta fita batare da tace komi ba, Tana fitowa ta hango Khalil jikin mota tsaye kallo daya ta masa ta ganeshi ta nufeshi fuskarta hade, Shi ko Khalil tunda ta leko yake karemata kallo ta mugun yi masa kyau abayar jikinta da gyalen sun fito daita ya kalli bakar kafar da yakewa Sheri this time ta burgeshi dukda babu mai jikinta kuma babu takalmi masu tsada, ya gyara tsayuwa yana jiran karasowarta, Ta karaso da sallama bakinta, Ya amsa yana mata wani sassanyar kallo, Fuskarta bawalwala tace"ina yini?" Yace"lpy lau ya kk ya Gida?" Tace"lpy lau"fuskarta daure, Sukai shiru yanajin shakka da nauyi in cool yace"nasan kinganeni?" Tai karamin murmushi tace"sosai ba Khalil ba mijin farar mace?" Yayi murmushi maganar batai masa dadi ba kokadan in cool yace"eh nine sede ansamu banbancin halayya da wancan da kksani" Tai shiru tana kallon kofar gidansu, Yana kallonta yace"da farko de ina rokon yafiyarki akan abinda ya faru tsakaninmu can baya dan Allah kiyi hakuri" Ta kalleshi tace"ai yawuce tuntuni" Yayi shiru sannan yace"inasonki ina son aurenki wancan karon hjy ta turoni wannan karan kuwa nazo isarda sakon zuciyata ne" Fuskar mansura dauke da murmushi take kallonshi, shi yasa ma yasamu shiga ne tace"kuma ?Khalil bakace bakason baka ba? kace zaka fifita fara kan baka kuma Kaine ka shedamin bakasona ban maka ba ya hakane ?bangane ba" Fuskar Khalil zat tausayi yace"dan Allah kiyi hakuri nasan nayi kuskure can baya kuma inason gyarawa wlh yanzun ina sonki sosai ba ruwana da fatarki ke nakeso kiyi hakuri akan abinda nayi miki baya dan Allah " Mansura tai dariya tace"ni ban rike ka cikin zuciyata ba sede zan baka hakuri saboda nima banasonka ko a wancan time naso auren kane saboda iyayena suyi farinciki amma yanzu bazaka samu hakan ba ina maka fatan alheri da samun wacce ta fini dede raayinka se anjima"ta nufi gida abinta tanata murmusawa wai Khalil ne yazo kofar gidansu yana sonta !desame Khalil da ya raina halittarta abun dariya se yanzu takejin dariya sosai kura ke cewa kare maye abin dariya tashige gida tana walwalarta kamar kullum she's black and beauty tasani tafi wasu ma, Khalil yabita da kallo gabadaya ta waye takara haduwa (baisan thermocool ya gyara abarshi ba🤣har saudiyya mun leka😂dande ma yazo da bidia Aida mun aureshi🧐) Tana shiga mama tana daka tatsaya kallonta tazo zata wuce daki mama tace"waye?" Mansura tace"wanine ke neman gidansu Fatima shine na tsaya masa bayani ta rasu da jimawa" tanata boye dariya ina ita ina fadawa mama gaskiya? ai tuni zata nemi hjy suce sunbashi, ita kuma batason Khalil shi ya fito yafadamata gaskiya baya sonta yanzu kuma saboda me zai dawo sonta tunda ba fara ta koma ba? Ta shige daki ta kwanta kan bed tana murmushi tana fatan yaji ciwon da taji itama idan har dagasken yake yanasontan ma don bata yadda dashi ba, Khalil yagama tsayuwa zuciyarshi na zafi ya nufi gida cikin mota yanata tunanin fadawa hjy wata zuciyar ta hanashi kenan auren dole yakeso ai musu? Tunda tace batasonshi haka zaita hakuri har tafara sonshin in kuma taki dole ya hakura ,yayi saurin dafe zuciya domin inba mansura se bugawa, Da daddare anty na kallo ta kunno channel TV taga video na tashin hankali gasu jameela rufe da bedsheet ga jini kamar ruwa kan bed din, Aka nuno shareef da amisha kan gado amisha gashinta cirko_cirko da abun numfashi fuskarta aka bada bayanin an ciremata nono daya, Ta dora hannu saman kai tana kuka sosai tana juya kai tundazu take kiran wayarta akashe dasauri ta kira uncle ismaeel tafadamai ya girgiza hankalinshi yayi mummunan tashi yafara neman tahowa Nigeria saboda ya fitar da amisha waje harta samu lpy, Kowane TV labarin kenan sunata haskashi bayan yan gidan radio sunyi nasu tundazu a media ma duk sune Khalil na kwance ya kunna data ya cikaro da gawarsu jameela ko awane hali yaga jameela zai ganeta zuciyarshi takara yawaita ciwo ya nata hawaye maman musab danshi ta rasu kuma duniya tasan kowacece ita ya tashi ya balli drugs yasha ya kwanta yana hawaye , Hjy ko taji labarin a radio amma bata kawo jameela na ciki ba tade girgizakai tace"Allah ya jikansu"cos musulmaine dukda adduar bazata canza komi ba, Da tsakar dare daddyn Mimi ya iso Nigeria ya nufi gida wurin gawar granny , Gidansu jameela ko cike yake da jamaa ba bacci su Umma da kannenta sunata kuka, Gidansu amisha anty batool kadaice takasa zaune takasa tsaye tayi nan tayi can hankalinta tashe tana matukar tausayawa amisha kuma tana tsoron farkawarta da neman jawabi wurinta da polices zasuyi da tsayuwarta kotu, Iyayen shareef ko banda kuka ba abinda sukeyi tuni suke asibitin suna kai kawo basu san miye makomar dan nasu ba In the morning....... (Zakaita iya boye laifukanka don tsoron dumin mutane da zubewar mutunci kowani abu daban amma in Allah yaso seya bankado asirinka kowa yasani in yaga dama yana iya bari se bayan ranka sannan ya tona maka asiri kana kabari wasu na tsinemaka wasu na neman tsari da irin halinka very few ne zasu nema maka gafara kasance me aikata aikin kwarai koda yaushe). [2/4, 10:31 PM] Maman Mamy: 80 Tunda sassafe iyayensu Mimi da Jameela sukaje amsar gawarwakin yayansu domin kaisu gidajensu na gaskiya , Bayan angama bincike kan gawarwakin akabasu suka tafi dasu akai musu salla aka kaisu makwancinsu, Daddyn Mimi na cikin tashin hankali sosai yana ganin laifinsa da Mimi na gabanshi yana kula daita da movement dinta da batayi irin wannan rayuwar ba don soyayyar hjy bazata bari ta mata tarbiyya yadda ya kamata ba gashi suntafi lokaci daya ba hjy ba mimin mutane nata dandazon yi masa gaisuwa ya nufi asibity wurin shareep domin ya riga yayafemai shareep yana girmamashi sosai yabashi diya ya amsa hannu biyu duk da bata gari ba yanzun wannan tsautsayin bai kamata yasha wuyarshi ba, Idon shareep biyu ya farko baya um baya um_um sama kadai yake kallo jefi_jefi hawaye masu zafi na bin fuskarshi yanzu shikenan Mimi ta tafi? Ai bai harbeta ba koda zai harbeta bazai kasheta ba yanzu shikenan ta mutu tabarshi kuma shi din yakashe rayuka har biyu wai meyasa yayi haka? Yake tambayar zuciyarshi yana cikin danasanin kashe Mimi , Daddy ya shigo dakin ya zauna gefenshi, Shareep ya rumtse ido yana jin kunyar daddy ya zabeshi cikin maza dubu amma memakon ya rike masa yarsa da daraja seya kasheta, Daddy yace "son ya jiki?" Shareep baice uffan ba idanunshi suna zubar da hawaye , Daddy ya share hawaye yace"kayi hakuri nasan babu dadi sosai amma naso ka danne zuciyar ka baka dau irin wannan hukuncin ba,na yafemaka shareep insha Allah bazan bari ai maka tsatstsauran hukunci ba " Shareep ya bude ido yana hawaye yace "I want to die too banason cigaba da rayuwa cikin kunci I'm in so much regret ban harbeta ba daddy ba ita na harba ba" Daddy yace"its OK Mimi ta riga ta mutu ni nariga na yafemaka da zaniya da bazan bari ai maka komi ba sede ko iyayen dayar yarinyar kayi hakuri" Shareep ya cigaba da hawaye daddy na zaune ya tashi ya fita zuciyarshi na ciwo ya nufi police headquarter yaje yafadamusu shifa yayafe kisan diyarsa suka shaidamai shareep me laifine se hukuma ta hukuntashi koda yayafe bare ba ita kadai ya kashe ba ya kashe jameela da jikkata amisha, Ba yadda daddy yayi ya hakura ya koma gida yana cikin tarin bakinciki, Da rana uncle ismaeel ya iso suka nufi asibity tare da anty batool baiji dadin samunta gida ba duk da itace tafada mai amisha ba lpy sukaje asibitin har time din amisha na kwance batasan ina kanta yake ba ganinta da breast guda yasa anty zubarmata hawaye na tausayi uncle yakara rikicewa ya fara neman yadda zaa fiddata waje domin dubata, Dakyar ya samu damar fita daita bayan cuku_cukun gaske suka nufi Australia daita tare da jamian tsaro, Suna isa aka amsheta aka fara neman hanyar ceto rayuwarta , Shi ko Khalil kamar marar lpy yake yau yakasa zuwa gidan su mansura saboda tashin hankalin mutuwar jameela , Da marece sosai roshni da tagama sace zuciyar jamil HQ sunata holewarsu ya kawota kofar gidansu faseelat, Ta bude kofa zata fita ta juyo tana kallonshi tana yaushi tace"my kazo ka daukeni nan da 1hr mu wuce" Jamil HQ yana lumshe ido yana jefamata sexy look lips dinshi cikin baki yana tsotsar na kasan yace"OK sweet da zaran kingama just give me a call" Ta lumshe ido ta turo lips tai masa kiss batare da ta dora lips din jikinshi ba ta bude ta fita, Jamil ya kwantar da kai jikin seat ya shafi gashin kanshi yana cije lips yana mugun jindadin muamala da roshni ya tada mota ya tafi, Roshni ta shiga gidansu faseelat, faseelat na zaune tana Jan casbi cikinta kawai take kallo tana matukar farinciki duk time daya motsa ko da alhaji ya mutu zata rika ganin jininshi tare daita, sega roshni ta dago fuska tana kallonta da murmushi tace"yan mata" Roshni tai karamin murmushi tana jin tausayinta Allah yaga zuciyarta ba haka taso ba so tayi ya saki abida bawai yafadi ya mutu ba abun haushin ma ko sakinta baiyiba bawanda yasan komi akan diyar daba tashi ba takara tsoki tana rike da abida seta dandana gudarta dama kawai take jira, Ta zauna kusa daita tace"maman biyu ya nauyi?" Faseelat tai murmushi tace"ba nauyi kice ya baby na" Roshni tai dariya tace"to ya baby na? Nifa na kagara ki haihu " Faseelat tace"seki bari time din ya cika hjy" Sukai dariya tare roshni tace"dama cewa nai bari na zagayoki naga lpyarki" Faseelat tace"nagode ina lpy " Roshni tace"rabia fa?" Faseelat tace"Amarya zakice tana busy shirye_shiryen biki" Roshni tai yake tana kara tausayawa faseelat, Ummi ta shigo tana murmushi roshni ta gaidata,Ummi tace"faseelat omer ke tambayar me zakici?" Faseelat na murmushi tace"kifi Ummi idan yakawo kar a soya ki gasaminshi " Ummi tace"to kuma na kwadamiki zogala akawo?" Faseelat ta gyada kai a hankali tana matukar jindadin yadda umminta ke kula daita da abinda ke cikinta da ya omer shima kullum cikin yi mata hidima yake, Ummi ta fita ta dawo da kwadon zogalen yaji kuli da veggies da kwai faseelat tasaka spoon tafara ci jikinta sanyaye ta kalli roshni tace"kici" Roshni tace"wannan seku manya"sukai dariya Ta kira jameel yazo ya dauketa suka nufi hotel inda zasu kwana yau shide jamil dangata ya taso, yayi abiyashi but yanzu abun ya juya yayi ya biya roshni nata kwalkwalar abunta, Bayan 2 days kwana ukku kenan sannan amisha ta farko a firgice tana matsanancin kuka zafin da takeji bazai misaltuba ji takeyi kamar taje lahira ta dawo bata tsammanin rayuwa bakinta abinda yake fada shine "uncle uncle dan Allah kayafemin " tana ganin yafiyarshi ko ta mutu kila ta samu sassauci tadade tana lalata da matarshi da danshi shida ya mata favor ya daukota daga gidan marayu ya kawota gidanshi, Anty duk ta hirgice tana bata hakuri tayi shiru bayan ta lafa uncle ya shigo dakin ta kalleshi tana zubar da hawaye idanunta jawur, Uncle idanunshi cike da hawaye yace"sannu amisha" Amisha tace"uncle ka yafemin dan Allah mutuwa zanyi " Ya girgizakai yace"meyasa amisha ?meyasa zaki rikabin mace yaruwarki Meyasa? I was thinking that idan kingama school na hadaki aure da taufeek but kinje kina aikata nonsense "sam baigane hakurin me take bashi ba, Hankalin anty batool yayi mugun tashi jin wai zai hadata da danta bazaiyuba amisha na niyyar magana tai saurin rufemata baki tace" kiyi shiru harkisamu lpy aikine jikinki" Dole amisha tai shiru tana kara tsanar kanta tana kuma jin tsanar anty cos duk laifintane, Uncle ya juya ya fita ranshi bace , Amisha ta cigaba da hawaye , anty ta cire hannunta fuskarta hade tace"ki rufawa kanki asiri kiyi shiru idan bahaka ba zai zare hannu cikin lamarinki kingane"ta tashi tabi uncle dasauri tadesan yanzu bayadda zaai ya hada danta dame nono daya, Amisha ta cigaba da kuka a hankali ta dora hannu inda take jin muguwar azaba ta jishi shafe rufe da bandeji tafara sabon kuka me tarin bakincikin rasa breast dinta daya, Wanshekare aka sallami shareep aka meda shi cell aka tsareshi harse amisha ta warke domin itace babbar shedar fadin kome ya faru shi kuwa yanata fadin shine amma duk da haka ana jiran amisha, Cikin cell yake amma yana samun baki manya_manyan mutane na zuwa wurin shi dakinshi komi akwai abinci se anzo tambayarshi me zaici but baya bukatar abinci yadda yakejin rayuwarshi mutuwa kawai yake tsammanin hutunshi , Da marece Khalil da ya dan farfado daga jimamin mutuwar Jameela yaje musu gaisuwa har hjy seda yakai tai musu tanata kara godewa Allah da yasa Khalil ya rabu da Jameela kafin mutuwarta , Ya nufi gidansu mansura karo na biyu, Mansura ta fito ta gaisheshi ya amsa yanata murmushi batako damu da yawaita kallon fuskarshi ba fuskarta hade tace"dan Allah Khalil karka sake dawowa gidanmu karka hadani da iyayena kaje can kasamu dede kai ni baajinka bace irina bata kamaceka ba" Ya hade hannuwa wuri daya kamar zaiyi kuka yace"dan Allah kiyi hakuri mansura wlh ina tsananin sonki rasaki babbar asarace gareni" Ta kalleshi tace"nafadamaka kadena zuwa se anjima"ta juya ta wuce cikin gida, Khalil yabita da kallo ya dade tsaye sannan ya shiga mota ya tafi gida makoshinshi na mugun zafi, Da dare mansura tafara tunani kode yanasonta din dagaske? Ko ya gane kuskurene kace kai se kalar fara kakeso bazaka nemi zabin Allah ba karfa tai sakaci? Gwara de tafara istihara idan har ba alheri bane shi da kanshi zai janye batare da ta cigaba da wulakantashi ba, Ta tashi tayo alwala ta kabbara salla, Shi ko Khalil beyi bacci ba saboda tunani, Wanshekare ya shigo dakin hjy ya dauki mus'ab yana kallonshi shi babban burinshi ya samu me tarbiyya da zata kula da yaranta da kuma mus'ab kamar nata kuma baya tunanin kowa se mansura, Hjy na kallonshi tace"wai Khalil mike damunka ko haryanzu mutuwar Jameela bata sake ka ba?" Ya girgizakai yayi shiru, Tace"to minene? ko halin naka zakai se abu yayi tsami kazo kafada?" Yayi shiru can zuwa yace"hjy dan Allah kimin wani temako" Hjy tace "Allah yabani iko minene?" Fuskarshi sunkuye yace"na kamu da son mansura ita kadai nake burin aure dan Allah ki temakamin nayi zarya taki saurarana" Hjy tai dariya tace"baka ce fa kafara son bakakene?" Ya dago ya kalleta fuskarshi kamar yayi kuka yace"hjy kinsan nayi nadama dan Allah ki temakamin " Hjy tace "to Allah yabani iko" Yayi shiru baice komiba ya tashi ya fita, Hjy tabishi da kallo tana jindadin hakan da can baya ya auri mansura da zai aureta yayita wulakantata amma yanzu yasan amfanin mace bawai don shaawa da kwalliyabane abinda yafi shine kasamu me tarbiyya da addini me kuma sonka zata cike maka duk sauran gurabun , Ta sauke ajiyar zuciya aikuwa bazatai sanya su rasa yarinya me hankali kamar mansura ba gwara taje ta samu mama, Tana gama abinda takeyi tai wanka ta goya mus'ab ta nufi gidansu mansura, Mama ta tarbeta suka shiga ciki suka gaisa ta sauko mus'ab mama ta amsheshi tace"ina mamanshi?" Hjy tai murmushi tace"ta rasu har daita custum dinnan ya harbe" Mama ta girgizakai tace"Allah yajikansu" Hjy tace "ameen akwai maganar data kawoni " Mama ta meda hankali gunta tana sauraranta, Hjy tace "khalil yayi nadamar abinda yayiwa mansura shi da kanshi ya sameni yace in temakamishi taki sauraranshi bansan ma yana zuwa wurinta ba dan Allah kuyi hakuri akan abinda ya faru baya gabadaya Khalil din ya sauya ya kara natsuwa kibawa mansura hakuri ta saurareshi" Mama tace"kwana biyu ana aikowa kiranta dana tambayeta setace ba ita ake nema ba na sanya mata ido ,insha Allah zata saurareshi kuma nagode sosai da kauna" Hjy tace "ni keda godiya idan ta amince tana son shin se ai musu aurensu kinga munyi tuwona maina" Mama tai murmushi tai shiru suka dan kara labari ta tafi tana tafiya mama ta shiga dakin mansura tana latsar waya ta tsaya gefe tana kallonta tace"mansura ashe Khalil ne keta sintiri kofar gidannan kina wulakantashi?" Mansura tai saurin ajiye waya ta kalli mama tana kame_kame tace"eh..eh shine amma wlh ban mishi wulakanci ba" Mama tace"to me kike masa? Kinganki kishiga hankalinki tun wuri ina laifin Wanda yace yana sonka?" Mansura tace"mama da bakinshi fa yacemin bayason bakar mace kuma ni banmishi ba yanzu kuma seya dawo yace yana sona" Mama tace"shirmen banza "ranta bace "Idan da yace bayasonki yanzu bayana sonki ba koko bazai taba sonki ba tunda yace bayasonki can baya? mutane nawa suke sonka su dawo suna kinka nawa daga son yake komawa kiyayya?kuma shi khalil ko dan mamanshi ai kin saurareshi matar dake sonki tana yabonki duk inda ta zauna " Mansura tai shiru, Mama tace"to ya turo mamanshi ya bada hakuri ya rage naki yanzu"ta fita a dakin, Mansura ta kwanta kan bed ta lumshe ido ita ba ruwanta da kyau na mutum ko kudinshi ta samu na gari Wanda ke sonta tsakani da allah zai kuma kula daita shine burinta idan har Khalil din ne mafi alheri Allah ya zaba mata mafi alheri, Washegari Sega Khalil ta fito tayi simple makeup ta karaso tana dan murmushi, Murmushinta da yagani ne ya sanyaya mishi rai ya washe baki ya sauke ajiyar zuciya yace"barka da fitowa gimbiya" Tai murmushi tace "ina kwana?" Yace"lpy lau ya mutanen gida?" Tace"lpy lau"tai shiru Yace"mansura ina kara baki hakuri akan kuskuren da nai a baya" Ta kalleshi tai murmushi tace "ya wuce tunda yanzu kanason baka gaka ga mansura" Yayi murmushi ya cije lips yace"nagode" Tai murmushi itama suka cigaba da fira jefi_jefi, Da zai tafi sukayi exchanging numbers suka fara soyayya me tsabta, Karshen week akayi bikin rabia faseelat batasamu zuwa ba tade siya mata kayan kallo gudumuwa Ummi taje akasha biki daita sannan aka kai Amarya gidanta, Amisha nata jinya har 2months sannan aka sallamesu suka dawo Nigeria bayan sati suka shiga kotu , Duk tabi ta rame kamar ba ita ba tana cikin nadama da dana sanin abinda take aikatawa gata da breast daya takoma musaka, Shareep duk yayi baki ya rame shima ,lauyoyi kuwa suka gabatar da Kansu , Aka fiddo amisha don tafadi abinda ya faru ta fito tana hawaye ta zumbula katuwar hijab jikinta , Alkali yace"kifadawa kotu abinda ya faru ranar da aka sameku gida me no 10" Amisha nata hawaye kanta sunkuye ta rufe baki tana hana kuka kwacemata amma ina seda ya kwacemata tafara kuka duk kotun takarade da sautin kukanta alkali ya buga guduma so baadadi taki yin shiru securities suka jata waje , Lauyan gwamnati ya kalli shareep yace"ranar ukku ga watan ukku ansamu gawarwakin yanmatan gidanka tare da kai a sume ko zaka fadawa kotu abinda ya faru ?" Shareep yace "eh ni na kashesu" Lauya yace"kana nufin kai ka harbesu da hannunka?" Yace"eh ni na harbe su" Lauya yace"me yasa ka kashesu ?" Shareep yayi shiru, Lauya ya sake memeta tambayar, Still shareep bai bada amsa ba, Lauya ya juya yace"ya me sharia a ranar ukku ga watan ukku shareep ya bindige matarshi da kawarta tare da jikkata daya daga cikinsu saboda ya samesu suna lalata a dakin baccinshi" Shareep ya sunkuyar da kai yanajin mugun zafin kalaman lauyan fadin suna lalata, Lauyan ya kira megadi , Megadi ya shiga cikin kanta, Lauyan ya koma gefenshi yace"me kasani akan abinda ya faru ranar ukku ga watan ukku?" Megadi ya memeta abinda yafada a police, Lauya ya kalli alkali yace"ya me sharia bincike ya gama tabbatarwa da shareep shiya kashe matarsa da kawarta shima ya amsa lefinsa da kansa muna neman kotu ta gaggauta yanke masa hukunci batare da jinkiri ba" Lauyan shareep yace "objection my lord me laifi ya amsa laifinsa ne batare da ya gama warkewa daga ciwon da zuciya da kwakwalwarshi ke ciki ba muna neman kotu ta bamu lokaci mukara bincike sosai "ya koma ya zauna, Alkali yayi rubuce_rubuce yace" kotu ta saurari bayananku sannan ta daga kara har zuwa next month daya ga wata da Wanda ake tuhuma da amisha zaa cigaba da tsaresu har zuwa lokacin" Daganan kotu ta tashi Sam shareep baiji dadin hakan ba shi yayi kisan me zaa jira? Kwata_kwata baiso aka daukarmai lauya ba, Ana shariar yan jaridu da gidajen TV da radio suna dauka suka fara baza shariar don mutane Susan me ake ciki , Aka tafi da shareep da amisha prison ,kuka kawai amisha takeyi wata zuciyar na jindadi dabata mutu ba saboda tayi nadama wata zuciyar najin gwara mutuwa da wannan rayuwar kunyar kowa yasan ita yar madigo ce har tabi Mimi har gidanta Zaa cigaba da mata kallon yariska har karshen rayuwarta, Cikin kankanen lokaci akasa bikin mansura da Khalil 1 month kacal idan yazo fira basa wani jimawa suke rabuwa a waya sukan dade watarana but wani lokaci 3minutes ma yayi yawa suke sallama, Yadda yake sonta yake kula daita shi yasa tafara sonshi , After weeks saura sati daya bikin su Khalil yazo kofar gidansu ta fito tana ta sakin murmushi suka gaisa , Yana ta farinciki shima yace "Amarya dame_dame kuke shiryawa na bikinmu?" Tana murmushi tace"bikin bakake ne fa harwani shagali zaai?" Khalil yayi dariya yace"ni nafara yin fushi yadda kike kiran kanki baka saboda matata farace Tass bakisan hasken zuciyarki duk ya haskaka sauran jikinki ba?" Tai dariya tace"karkayi fushi wasa nake"tana mai wani kallo da murmushi fuskarta, Khalil yayi murmushi shima yace"dame_dame kikeso ayi?" Tace"walima da waazizzika zamusha a gida ku kuma kusha taku walimar bayan daurin aure don nuna farincikin aurenmu" Yayi murmushi yace"duk yadda kikace blacky" Tai saurin kallonshi tare da cewa "LAAAAA"tana dariya, Yayi dariya shima sannan yace" aike kikafada bani ba" Tai murmushi tai shiru, Ya shiga mota ya dauko mata kudi dunkule sunfi 100k yace"kiyi hidimar da zakiyi lalle kitso dasauransu irin na amare" Ta amsa tace"nagode"tana boye fuska, Ya zunduma hannuwa cikin aljihu yana kallonta yace"Toni zantafi" Tace"Allah yakiyaye sai ka dawo" Yace"ameen kije gida" Ta kalleshi ta nufi gida yayi tsaye yana ta kallon ta harta shige sannan ya shiga mota ya nufi gida ranshi fess, aka cigaba da shirye_shiryen biki Khalil ya saida gidan da suka zauna da Jameela Sam baya son ko kallon gidan yana tuno kazantar da akayi cikinsa , Shida hjy suka zabi karamin gida madedeci aka gyarashi don yiwa amarya Jere, Dashi da hjy da dangi suka hada lefe akwati 6 makil da tsadaddun kaya aka kai gidansu mansura, Saura kwana 5 bikinsu mansura aka koma kotu domin cigaba da sauraren kara, Bayan kowa ya hallara alkali ya shigo aka fara gabatar da shariar, Alkali ya tambayi shareep "ka tabbatar kai ka kashe matarka da kawayenta?" Shareep yace"eh Nina kashesu" Alkali ya kalli jamaa yace"kotu bata da lokacin batawa munason Ku gabatar da duk shedunku domin zartar da hukunci cikin lokaci" Lauyan shareep ya tashi ya bukaci amisha a kanta a kasa amisha ciki, Lauya yatsaya gefenta yace"malama amisha kotu naso ki mata bayani minene ya faru ranar ukku ga watan ukku" Amisha ta share hawaye tace"ina gida kawata ta kirani akan tayi missing dina tanason ganina na shirya na nufi gidan ina zuwa na samesu da kawarta Jameela shine nayi joining dinsu a bed muna cikin halin bansan kowaye ba sede naji harbi daganan bankara sanin ina nike ba"tanata hawaye, Mutane nata kallonta , Lauyan yace"kina nufin bakisan wa yayi harbin ba?" Tace"eh" Yace"A ina kikasan mimi tun yaushe kike tare da ita?" Tace"shekara biyu kenan munhadu daita a school" Yace"dama kin dade kina bin mata yanuwanki?" Ta kalli anty ,anty ta sunkuyar da kai , Amisha tace"eh"koda zata tonawa anty asiri sede tafadawa uncle ba a bainar jamaa ba saboda daukar nauyinta da sukeyi da kuma dawainiya daita, Lauya ya karkace kai yace"shekara nawa kika dauka kina less?" Tai shiru sannan tace"biyar" ta rage musu yawa don rufin asiri, Lauya ya kalli alkali yace"yame sharia wannan shine ainihin gaskiyar abinda ya faru batasan kowa ya harbeta ba megadi ya samu shareep da bindiga ne kawai yana niyyar kashe kanshi amma beda tabbacin shiyayi harbe_harben tayiwu cikinsu ne idan mukai duba da yadda suka dade suna aikata fasikanci a doron kasa ba abinda bazasu iya ba ina rokon kotu ta wanke shareep domin bashi ya aikata laifin ba yana amsa laifin daba nasa ba saboda bakincikin cin amanarsa da matarshi keyi bayan idonsa nagode" Alkali nata kallon amisha ta glass tana ta hawaye yace "ke musulmace?" Ta daga kai tace"eh" Yace"kinsan abinda kike aikatawa yana daga cikin munanan laifuka a musulunci? " Ta girgizakai, Yace"kikace ke musulmace Bakisan girman laifin da kikeyiba kenan? Bakisan Allah ya halakar da mutanen annabi lud saboda maza na bin maza yanuwansu ba?" Ta girgizakai tace"bansaniba " Alkali ya kalli mutane yace"ina mahaifin amisha?" Uncle ismaeel ya matso gaba, Alkali yace"Kaine mahaifinta?" Uncle ismaeel yace"a,a bani na haifeta ba nine de nake rikonta na daukota a..." Wata matashiyar mata dazata kai 38 ta tashi hawaye na zuba a fuskarta tace"karya kake wlh kaine mahaifinta kai kayi silar zuwanta duniya" Kowa ya juya yana kallon Matar jin wata sabuwa, Alkali ya kurawa Matar ido ta glass sannan ya kalli amisha dake gefe ya meda kallo gun matar yace..... [2/5, 9:56 PM] Maman Mamy: 81 Yace"wacece ke?meyasa kkce shine mahaifinta ?"ya jero mata tambayoyin lokaci daya, Uncle ismaeel wani irin kallo yake jefarta dashi cike da tashin hankali da mamaki, Matar na hawaye tace"nice mahaifiyar amisha ni na haifeta bayan na azabtar da rayuwarta,shekarun baya da suka wuce lokacin ina shekara 18 na hadu da ismaeel na fito kenan daga supermarket daganan muka kulla soyayya me karfi dashi yana nunamun tsanananin soyayya se aka medashi aiki kasar waje bai fadamin hakan ba yade nemi yardata mufita waje mushakata mudawo, Inaso in leka waje ban taba lekawa ko Niger republic ba na amince batare da sanin kowa ba nabishi muka tafi wajen namanta da kowa muna tare muna nunawa juna soyayya, Iyayena sun shiga tashin hankalin rasani sunsha nemana suna fadin cewa anyi kidnapping dina basusan ni da kaina nabi saurayina ismaeel ba bayan lokaci nafara laulayi hankalina yayi mugun tashi saboda ban shirya ciki ba ban shirya a kirani yariska ba ban shirya batawa dangi da iyayena suna ba ban shirya haifar shege ko shegiya ba ina cikin tashin hankali na fadamashi ya siyo wani magani nasha naita bleeding ya daukeni ya kaini wurin wani likita ya temakamin jinin ya tsaya muka dawo hotel muka cigaba da soyayyarmu bayan wata 2 cikin jikina ya sake bayyana nashiga tashin hankali ya kara siyo drugs nasha naita bleeding ya daukeni a haukace ya kaini asibity dakyar suka ceto rayuwata muna dawowa yafara shirin medani gida , Nasha kuka nasha mamakin ismaeel duk soyayyar da yake nunamin dama zai iya guduna?, yabani wasu kudade ya kaini airport na rikeshi ina kuka ina rokon yabarni har in haihu sannan na koma Nigeria saboda nima inatsoron kara yunkurin zubarda cikin ,yanajin kukana ya fizge yayi tafiyarshi na dawo Nigeria nakasa nufar garin iyayena a wannan halin hakan yasa na tafi wani kauye na nemi temakon wata mata bayan na mata karyar mijina ya rasu, Na zauna daita har wata takwas saboda yunkurin zubar da cikin da mukaitayi yasa naki haihuwa in time, wani lokaci ina kuka tsanar dana kewa ismaeel yasamin tsanar cikin jikina Ina dukanshi duk da nikejin ciwon bayan wata takwas shekara daya da cikin amisha na haifeta , Ina warkewa naiwa Matar bankwana na nufo Kano gab asuba muka iso ban iya nufa gida da amisha ba nasata a kwali na ajeta a bola nai tafiyata batare da jin tausayinta ba,na koma gida yanuwana sukaita murnar dawowata na zauna lpy ba tsangwama bakomi cikin farinciki da walwala, Ina tunanin gobe zan samu miji jibi zanyi aure amma shiru kuma ina da bukatar hakan se time dinne nafara tunanin ya ta ko tana raye ko ta mutu? na koma bolarnan dana ajeta babu alamar antaba yada jariri awurin na dawo ina kuka inajin danasanin yardata gashi yanzu dukda asirina ya rufu nakasa auruwa bare har in samu wasu yaran , Ina gida naga hoton me kama dani a asibity kallo daya nai mata nasan cewa yata ce tun time dinnan nike bibiyarta nakasa tunkararta na fadamata nice wannan danai watsi daita na ajiyeta a bola, ban damu ko duniya zatasan me na aikata ba amma inason diyata inason rayuwarta" Kotu tayi tsittt ita kadai ake saurare, Uncle nata zufa yana cikin tashin hankali, Amisha hawaye kawai takeyi tana kallon Matar suna kama sosai daita, Matar ta kalli uncle ismaeel tace"ko kamanta Hajara masoyiyarka ?ko zaka karyata cewar ba kaine mahaifin amisha ba?" Uncle yayi tsitt cos baya da gaskiya yanata hada zufa, Alkali nata kallonshi yaji yayi magana amma shiru , Alkali yace" alhaji ka amince da maganar matarnan?" Uncle ismaeel yace"ehh!"yanajin matsananciyar kunya, Amisha ta fiddo ido tana kallonshi dama tana tarayya da kanintane da kuma step mom dinta kanta yayi wani irin juyawa tai luuuuu ta zube cikin kantar securities sukai kanta dasauri aka fita daita zuwa asibity, Mamanta na tsaye nata hawaye tana ganin jin yadda akasameta ne yasa ta somewa, Tundazu jikin anty keta rawa gabadaya hankalinta na neman barin jikinta da diyar mijinta take ta lalata? Fitar da akai da amisha yabata damar ficewa tai gida tanata hawaye wato uncle yabarta gida hakanan shi kuma ya tafi yana hutawarshi da matan banza ta nufi gida tanata hawaye, Alkali da duk mamaki ya cikashi akwai tarin tambayoyi da zaiyi ya daga karar zuwa next week aka kama shareep aka medashi cell, Hajara ta nufi asibity tana kuka sosai , Uncle yakasa tafiya gidan ya nufi asibity wurin amisha tabbas yanajin son yarinyar sosai a ranshi ashe jininshi ce, Yasan yabi mata can baya Amma ya tuba segashi bayan dadewa da tubanshi Allah ya tona masa asiri ya kuma bayyana masa yar da tazo duniya sanadinshi, Hawaye masu zafi suka zubomai ya share ya nufi asibityn, Yana zuwa ya samu Maman amisha zaune kanta sunkuye tana kuka, Ya karasa wurinta gab ita ranshi na zafi ya kirata"Hajara " Ta dago tana kallonshi idanunta jawur ta mugun tsanarshi a rayuwa, Yace" meyasa zaki fallasa asirinmu a cikin kotu meyasa kk jefar daita a bola? Da seki nemeni kikawomin diyata" Tana jefamai kallon tsana ta tashi ta fita, Ya bita da kallo sannan ya karasa bakin windown dakin da amisha ke kwance tana kwance tana ta hawaye bai iya shiga ba ya juya yabar asibityn, Maman amisha na komawa gida tasamu yanuwanta sun hadu suna kuka ga mahaifinta tsoho tuguf dashi yana ta hawaye, Ta karasa ta zube tsakiyarsu tana kuka tana cewa "kuyi hakuri Ku yafemini" Babanta yace"dama rashin imaninki yakai haka Hajara? ki dauki yarki da hannunki ki kaita bola? Kingujemu kinsamu cikin tashin hankali seki dawo daita, mu masu imani ne zamu dauki kaddara kowace iri hannu bibbiyu amma kin jefa rayuwar diyarki cikin hatsari da ta mutu fa? Hajara baki kyautawa kanki ba" Tana kuka tace"dan Allah kuyi hakuri baba nasan nayi kuskure kuyi hakuri Ku yafemin" Duk sukayi shiru tana ta bada hakuri suka tashi suka fita, Babanta ko yafara mata waazi da nunamata munin abinda ta aikata, Bayan 5 days, Aka daura auren Khalil da mansura akan sadaki dubu hamsin mansura tasha waazi da shawarwari sannan aka dauketa aka kaita gidanta madedeci , Bayan kowa ya tafi Khalil ya shigo gidan yanajin matsanancin farinciki na mallakar kyakkyawar mace me kyawun hali irin mansura, Ya shiga gidan matsakaici yasha tiles yana da dakuna ukku na mansura two bedroom ne da toilet ciki se gefe nashi bedroom da toilet se guest room single room da toilet se store se kitchen se toilet a tsakar gida shikenan, Yana shiga falo yafara jin wani sassanyar kamshi na kaikawo ciki ya wuce ciki yana dokin ganin amaryarshi, Ya shiga ciki mansura na kan gado rufe da mayafi, Yace"Assalamu alaikum" Mansura tace"waalaikumussalam" Ya karasa wurinta ya zauna gefen bed din yana mata wani kallo me tarin maana , Batare da ta bude mayafi ba tace"sannu da zuwa " Yace"yawwa amaryata ya gajiya?" Tace"alhamdulillah" Yana farinciki yace"yau ina cikin farinciki marar misaltuwa na samunki hakika ina cikin godiya ga Allah ,ina kuma rokonshi yabamu zaman lpy da zuria me albarka " A sanyaye mansura tace"Allah ya yarda zanyi bakin kokarina wurin yi maka biyayya da faranta maka rai akowane lokaci" Yace"nagode sosai my love" Tai shiru tana cikin mayafi ,ya umarceta tayo alwala yayi sukai salla sukayi addua ya kawo kazar markas ya bude ta taji kayan hadi ya yago ya kai bakin mansura a kunyace ta amsa tafara taunawa ya tsaya kallonta yana ta murmushi, Tai murmushi itama ta sunkuyar da kai ya debo yakai bakinshi suka cigaba da ci mansura na amsa kadan,(gaskiya amare kurika dan cin kazarku🤣kudena barinta tana kwantai cikin kunya kidan ci karki kwana da yunwa ko baki ci ba shi de ango baruwanshi😹) Bayan ta danci tace takoshi ya kara ci sannan ya fita yabata wuri , Tayo brush da alwala ta dawo ta kwanta da kayan jikinta taja bargo ta rufa, Ya dawo da karamar riga jikinshi yanata kallonta yana murmushi ya kashe wuta ya hau gadon ya matsa gab ita ya rungumota jikinshi tanata fidda kamshi yace"kinyi bacci ne?" Ta girgizakai gabanta na faduwa karon farko tana jikin namiji, Yayi murmushi yana zare dankwalin kanta yace "gud yau ba ranar bacci bace ranar farinciki ce" Tai tsitt tana saurarenshi ya cigaba da rabata da kayan jikinta a hankali cikin salon rikitarwa , Yazo zai cire mata yankunne tasa hannu ta cire tare da sarkar ta ajiye ya jawota ya rungume yana sauke numfashi yana shafar ilahirin jikinta a hankali yahade bakinsu wuri daya yana tsotsa a sannu yana shafar kanta , Ya dade yana kissing dinta sannan yakai hannuwa kan breast dinta madedeta suna tsaye yafara matsarsu yana sauke numfashin jindadi jinsu daban dana jameela daya sani, Mansura de bata wani enjoying saboda tsoro da fargaba amma tana jin sauyi jikinta, Ya cigaba da romancing dinta sannan ya kwantar daita ya mata rumfa yafara kokarin kutsawa cikinta , Wurin kulle gam ba hanya kokadan ya cigaba da kokari duk da yana dan bi a sannu har zafi joystick dinsa keyi yadda yake kutsawa wurin da yake a hade duk da akwai damshi kadan, Mansura zuciyarta na harbawa idonta rufe yake gam tana cije da lips muguwar azaba takeji amma tana daurewa don tabashi hakkinshi ya samu natsuwa, Da kyar Khalil ya kutsa ciki yaji yana keta wasu jijiyoyi yana shigewa yanzu ne yasan virgin yanzu ya auri cikakkiyar budurwa yafara riding dinta dadi na tsargamai ta koina yana ta sakin nishin dadi da huci, Mansura azabar tafara mata yawa tamkar ana fama mata ciwo ta fara nishi kamar marar lpy , Khalil ko hankalinshi bai kusa burinshi ya samu natsuwa sosai ya cigaba da sex daita, Time da zeyi release yayita sambatu yana kiran sunanta yana mata godiya har ya gama release yayi kwance kanta ya rungume ta gamm shaukin sonta na kaikawo cikin jininshi , Mansura nata hawaye badon yaso ba ya mirgina gefe yana hawayen farinciki ya jawota jikinshi yafara zuba godiya, Mansura tai shiru HQ dinta kamar babushi jikinta tsabar zafi , Ya nata hawaye ya sharesu ya tashi ya nufi kitchen ya hada mata ruwan zafi, Yana fita mansura ta jawo Zane ta rufe jikinta ta kuma rufe da bedsheet tafara kuka marar sauti koina na jikinta ciwo yake mata duk ya tumurmusheta ashe auren ba jindadi bane zalla komin karantar yarinya kiji tana kiran aure batare da sanin yaya shi auren yake ba, Khalil ya dawo dakin yanajin mugun son matarshi yazo ya yaye bedsheet din gashinta harmutse duk ya rikitashi yana jin tausayinta yace"sannu lovely I'm sorry zaki dena jin ciwon nan da kwanaki kadan" Batace dashi uffan ba kuma bata ganin laifinshi tunda suke bai taba mata maganar banza ba ko yunkurin tabata tasan shi namijine dole yana da feelings yanzu data zama mallakinshi don yayi mata haka bata ganin laifinshi wannan din dama shine ginshikin auren ko yanzu yace yanaso zata bashi abinshi, Ya dauketa kacokam ya nufi toilet daita ya sata cikin kwamin wanka takara kulle idanunta sosai jin wata sabuwar azabar, Yakasa barin wurin ya zukunna yana kallonta yana gyaramata gashin kanta yana mata godiya da sannu ,yama kula da sauran titi bare sabuwa fill a leda🤣, Tasha sannu ita kanta har mamaki tayi ko minute baayi yace sannu bayan lokaci ya zubar da ruwan yafara mata wanka using hand shower ya gama ya lullubo abarshi ya dawo daita kan bed se sannan yaga gadon duk yayi stain ko da baiga jini ba bai tantama mansurarshi budurwace yadda yaji wurin kawai ya tabbatar masa bare zanen da jinin disvagin ba irin na jameela na karya ba ya kalleta da tausayi da soyayya duk da yabi sannu seda yaji mata ciwo ya bude wardrobe ya dauko rigar bacci da wani bedsheet yasa mata rigar baccin ya janye bedsheet din ya shimfida sabon gefe guda ya dawo daita gefen ya koma gefen guda ya karasa gyarawa ya dauki bedsheet din ya fita ya wankeshi ya shanya ya dawo ya shiga toilet yayi wanka yanajin karfi da kwanciyar hankali farinciki tattare da natsuwa ya fito yasaka jallabiya ya shimfida carpet ya kabbara salla domin kara godewa Allah , Mansura na cikin bedsheet ta kalleshi yana salla ta meda ido ta kulle ta matukar gajiya tuntana jinshi har bacci ya dauketa, Shima yanata salloli yaji baccin na niyyar kadashi ya tafi ya haye gado ya rufa bedsheet tare da dora hannunshi kan farincikin rayuwarsa mansura, Tunda asuba mansura ta farka ta rigashi tashi tayo alwala ta dawo ta tadashi sannan ta kabbara salla Khalil ya zubamata ido baisan ina zai tsunduma kansa don dadi ba seya tuno jameela lokacin da yake fama daita kan sallar asuba ga wacce ta fishi yin sakko ga sallar, Da safe hjy ta aikomusu da breakfast sukaci sannan mansura data gama cin gayu ta koma bedroom ta kwanta ta lumshe ido bacci ya kuma daukarta, Khalil na jindadi yazo ya kwanta gefenta yanata kallon fuskarta da tasha makeup ashe shine bai kula ba farin jameela da kyale_kyale ya rudeshi amma mansura hartafi jameela kyau, Ranar Monday aka koma kotu duk abinnan iyayen jameela basa attending domin ba abinda zasu gani a shariar inba bakinciki ba , Alkali ya shigo ya zauna, Ba bata lokaci yace"kotu tana bukatar yiwa alhaji ismaeel yan tambayoyi" Uncle ya hayo sama ya tsaya duk yabi ya rame, Alkali yace"kaine mahaifin amisha ko?" Ya daga kai yace"eh diyata ce" Alkali yace"a wurinka ta taso kenan?" Yace"eh na amsota daga gidan marayu a hannuna ta tashi" Alkali yace"kafadawa kotu shin wace makaranta kasa amisha bangaren Islamiya?" Uncle yayi shiru cos ko yaranshi baisasu islamiya ba suna waje boko zalla ita kuma amisha school dinsu anayin kuran da Arabic kadai, A hankali yace"bata zuwa islamiya tanade zuwa school dinsu ana koyamusu kurani da larabci" Alkali ya zare glass yace"su sauran yaranka wace sukeyi?" Yace "suna waje karatu" Alkali yayi jimm sannan ya kalli amisha da ba shakka akwai tarin jahilci kanta, Ya sunkuya yayi rubuce_rubuce sannan ya dago cikin nasiha yace"ya kamata iyaye ku San cewa yayanku amanace a wurinku wajibine akanku ku tarbiyantar dasu iyaye kuna yin kuskuren bawa ilimin boko muhimmanci fiye da na addini ,ilimin boko yana da kyau amma na addini wajibine shine ya cancanta a nema ba boko ba acikinshi mutum zaisan wayeshi don miye yazo duniya yaya zaiyi muaamala da mutane wace hanya zaibi yasamu ingantacciyar rayuwa dasauransu wannan duk ilimin boko bazai koyamaka daya daga cikinsu ba kotu nabaku shawara daku kula da yayanku kubasu tarbiyya Ku kula da rayuwarsu domin Allah zai tambayeku akan kiwonsu daya baku ranar kiyama" Ya numfasa yace"sannan ina kira ga iyaye mata kuji tsoron Allah kusani cewar Allah zaiyi muku mummunar azaba saboda jefar da yaranku da kukeyi yaran da basuji basu ganiba idan har kun haifi shegu in har bakwa sansu akwai gidajen marayu kuje kukai yaran inda zasu rayu baku rika kashesu ko ajiyesu wurin halaka ba , Ya kamata musan cewa zina babban zunubice awurin Allah ,Allah yace kada muko kusanceta amma yanzun anmeda zina ado bakomi ba kowane lokaci kana\kina iya aikatata batare da jin komi ba murika tuno kiyama musani duniya ba ma tabbata bace akwai ranar hisabi ranar da gabbai zasu bada shedar abinda muke aikatawa dasu" Ya sake nisawa yace"shareep ka aikata babban laifi na daukar doka hannunka na kashe rayuka bakaine keda damar hukuntasu ba kotuce keda damar hukuntasu Don haka kotu bazata kyaleka hakanan ba dukda cewar kasamesu suna cin amanarka ,kotu ta yanke maka zaman gidan yari na tsawon shekara ashirin batare da horo ba" Shareep ya cije lips yaso a kashe shi ya huta da rayuwa wace irin rayuwa zaiyi gidan yari har 20 yrs? Alkali ya cigaba da cewa "saboda raunuka da shareep yayiwa amisha haryayi sanadiyyar rasa mamanta daya da irin rayuwar da tayi na rashin mahaifa da rashin samun isashshiyar tarbiyya da jahilci dake tare daita kotu ta sallameta sannan tana umartar iyayen amisha Su gaggauta sanyata makarantar addini su kuma dage da bata tarbiyya wannan shine karshen wannan sharia zaku iya daukaka kara zuwa wata kotun in Baku gamsu ba"ya buga guduma, Amisha ta fito dasauri ta nufi mamanta mamanta tayo gunta suka rungume juna suna kuka, Aka kama shareep aka nufi prison dashi , Mutane suka fara kama gabansu, Amisha na rungume da mamarta har mutane suka watse se daidaya Hajara ta janye amisha tana sharemata hawaye tana cewa" kiyi hakuri yata ki yafemin na cutar dake na zalunceki" Amisha ta girgizakai tana jin mugun son mahaifiyarta,tadade tana fatan ganin ta, Hajara ta kama hannun amisha suka nufi kofar fita suna fita Sega uncle jikin mota ,Hajara taja hannun amisha ta hade fuska, Uncle yaje ya tare gabansu cikin rarrashi yana nadama yace"dan Allah Hajara ki saurareni wlh nayi matukar nadamar abinda na aikatamiki danasan kin haihu dana amso amisha tuntuni" Ranta bace tace"ai ka amsota ga irin tarbiyyar daka bata nan dubarta dakaimata kallo daya kasan tana shaye_shaye kataba hanata?kataba jin ciwonshi kamar yaranka ?sabida bakai ka haifeta ba ko? To insha Allah amisha tagama gurbatacciyar rayuwa zan tafi da ya ta inason abata" Uncle yace"karkiyi haka ya kamata mu zauna mu fuskanci juna kinsan bana zama sosai bansan me ake ciki ba" Hajara tace"eh yaranka seka daukesu ka kaisu waje kusa da kai ita kuma kabarta nan me kayi ?" Ta ja hannun amisha suka fita daga kotun suka shiga napep suka nufi gidansu Hajara, Uncle ya shiga mota yabi bayansu dasauri , Suna cikin napep amisha na hawaye na nadamar rayuwarta kwata_kwata rayuwarta zata kare ba jindadi ne komin dadewa duniya tasan wacece ita da duk tarihinta, Suna isa yanuwan Hajara sukaita rungumarta suna nuna farinciki da tausayinta batare da nuna mata kyama ba, Shi ko uncle yana ganin gidan ya juya ya koma gida zaiyi iya kokarinsa ya shawo kan Hajara ta aureshi ko dan diyarsu amisha, Su hjy Rukayya sun dade da gama takaba abida takoma gidan iyayenta domin sun matsa ta koma saboda kullum tana ta ramewa, Hjy Rukayya kuwa tana cigaba da kula da yaranta tana yiwa mijinta adduar samun rahma, Yau da marece abokin alhaji yaje gidan daddyn fahad suka fito suna fira suka shiga mota suna zagayar gari, Suna cikin motar alhajin yace"ko zaka rakani gidan marigayi alhaji nura na gano yaranshi? Semu dawo namedaka gida " Daddy yace"muje mana" Alhaji ya nufi gidan alhaji nura da gadon gidan ya shiga cikinna yaran hjy Rukayya, Suna isa suka nufi ciki suka tsaya bakin kofa suna knocking , Hjy Rukayya ta fito da hijab me hannu jikinta ta bude kofar ta gansu tayi murmushi ta matsa ciki tare da cewa"sannunku da zuwa" Alhaji yace"yawwa "yana murmushi, Hjy Rukayya ta nufi ciki sukabi bayanta ta zauna kan seat suka zauna suka fara gaisawa, Daddy se kallonta yake lokaci daya yaji ta mishi , Alhaji yace" ina yan makaranta?" Tace"suna school amma yanzun zasu shigo"tana rufe baki diyanta suka shigo suna farinciki suka rungumeta sannan suka gaida su alhaji cike da girmamawa suka wuce ciki, Daddy nata kallonsu da shaawa, Alhaji yace "ya kamata mubarak yafara shirye_shiryen tafiya don an kammala komi na school din shi a California" Hjy tace "insha Allah zai shirya da wuri angode sosai Allah yasaka da alheri" Alhaji yace"ameen" Suka tashi zasu tafi ya fiddo 100k ya ajiyemusu daddy nata kallonta suka tafi, Suna kama hanya daddy dake cikin thinking yace"duk yaranta ne Wadannan?" Alhaji yace "eh hjy Rukayya akwai kirki mace me mutunci da girmama miji da ladabi da biyayya ga hakuri ai alhaji yayi Saar mata ta gari" Wannan maganar takarawa daddy azama ya jinjina kai yace"Allah ya jikanshi" Alhaji yace"ameen"kuma yafadi gaskiya ne duk da ya lura da mayen kallon da daddy ke binta , Daddy ya cigaba da tunani cos yanason aurenta , Wanshekare abida na gida tagaji da zaman gidan duk da halin da take ciki amma tana kewar jamil ta kunna waya ta kira jamil HQ, Jamil ya dauka ya kara kunne yace"sugar se yau ?kinmanceni ya hakuri? Allah yajikanshi " Tace "ameen my jamil inason ganinka" Yace"kina gida?" Tace"aa "tai masa kwatancen gidansu, Yace" to ganinan zuwa"ya kashe ya nufi gidan, Yana zuwa abida ta fito ta shiga motar jamil yafara binta da kallon mamaki yace"sugar kinga yadda kk koma kuwa?" Tace"hmm jamil inason muyi wata magana da kai" Yace"to ina jinki" Tace"kana iya aurena?" Zuciyarshi tai wani irin bugu saboda dadi yana tuno tasting dinta da kuma tarin dukiyar da zai kwasa dukiyarce yafi hange yana gyada kai yace"sosai sosai zanyi farin cikin hakan inasonki sosai sugar " Abida tai murmushi tace" katuro iyayenka zan baka duk abinda kake bukata wurin bikinmu " Jamil ya matso zai jawota jikinshi tai saurin dakatar dashi tace"ba yanzu ba kajira lokaci tukunna" Suka fara firar missing din juna, Jamil bai tsaya tunanin komi ba yaje ya fadawa iyayenshi yanason auren abida kuma itace zatai komi ya sheda musu ita uwar gidanshi ce babanshi ya amince tunda maganar samuce itako mamanshi bataji dadi ba taso yasamu yarinya ya aura bawai auren jari ba, Jamil nata lissafin nera ya tura gidansu abida aka nemo masa aurenta, Yana tare da roshni gefe bangare guda kuwa yana shirin auren abida, Faseelat ta shiga month dinta don kuwa sabon wata ya kama tunda marece take jin sauyi amma take juriya cikin dare tana zaune tana lazimi don takasa bacci nakuda ta taso mata gagab, Ta fara nishi tana dafe da cikinta jin ciwon na ta karuwa yasa ta fara kiran ummi dake kwance tana bacci, "Ummi!! Ummi " tana yin kira biyu Ummi tataso dasauri tayo kanta ta rike ta itama cikinta na juyawa saboda tashin hankali tace"sannu faseelat " Faseelat na jin matukar azaba tace"Ummi cikina" Ummi tace"sannu haihuwace bari na kira omer"ta saketa ta dauko waya ta fara kiran omer, Kullum wayarshi bude saboda nakudar kanwarshi inta taso kowane lokaci ya dauka yana in ina saboda saurin magana yace"labourn ...ne?" Ummi tace "eh_eh dan Allah kayi sauri omer " Omer yace"to "ya suri key yayi waje dasauri fadeela ma tatashi tana kai kawo ba damar binshi, Da dan nisa tsakani gudu yaketa shararawa dama ga darene titin bakowa haryasamu ya karaso ya shiga yasamu faseelat da yar shirt jikinta da Zane ko dan kwali babu tanata zufa kamar ana kwara mata ruwa tana nishi, Ummi tana cikin tashin hankali ko hijab bata nemi sa mata ba ya jawo hijab yasa mata suka kamata suka kaita mota suka nufi wata prvt Hosp dake kusa, Suna zuwa aka amsheta aka shigar da ita cikin labour room, Faseelat nishi kawai takeyi tana zufa da cije hakora tana addua a zuciya suka sa mata hannu sukaji haihuwar dasaura sunata mata sannu suna lallatsa mata cikin, Faseelat ta cigaba da labour tana jin ciwo sosai , Su Ummi na waje sun kasa zama sunata kai kawo suna kiran Allah zuciyar ya omer wani irin mugun bugawa take saboda tsananin tsoro, Shiru ba faya seda ta kwashi 2hr sannan faya ta fashe haihuwar tataho gadan_gadan se kan yaron ya taho sannan ya koma haihuwar tafara wasa , Nurses suka sa mata ruwan haihuwa tanata nishi duk ta fita hayyacinta can Sega kan babyn ya taho suna fara mishi hanya ya karasa fitowa waje da karfi yana tsanyala kuka sosai, Faseelat ta fara sauke numfashin sauki data samu idanunta kulle nurse din ta mikawa wata nurse yaron ta fara kimtsashi ita kuwa ta fara kintsa faseelat, Su Ummi na jin kukan baby suka fara murna suna farinciki, Nurse ta yiwa faseelat stitch su kaidar asibitinsu duk macen data haihu se sun dinketa bare faseelat dinma ta karu yadda yaron ya fito da karfi. Team fasee kun haihu🤣 [2/6, 5:32 PM] Maman Mamy: 82 Nurse nagama shirya babyn ta kalli dayar tace" kukan nan yayi yawa jikinshi da zafi sosai " Nurse din tace"zai koma normal idan ya samu abincinshi" Ta daukeshi ta fita dashi waje ta mikawa ya omer da yakoma kamar security ya amshi yaron yana murna ya rungumeshi kukan da yake yasa ya mikawa ummi shi, Ummi ta amsheshi tana ta murna tafara rirrigashi can zuwa yayi shiru ya bude ido ganin idanunshi jawur ba fari kokadan se jini da baki yasa hankalinta ya tashi ta matso wurin omer tace"dubi idanunshi baya lpy" Hankalin omer ya tashi yace"subhanallahi eh bai lpy sosai ya kamata doctor ta dubashi "ya nufi dakin yayi knocking nurse ta fito ya nuna mata jaririn ta amsheshi suka nufi bangaren yara, Suna zuwa likita ya amsheshi yafara dubashi, Zuwa lokacin faseelat ta dan farfado jira kawai takeyi akawo mata danta amma shiru suka medata dakin hutu ta kwanta ta rufe idonta tana tuno alhaji inama yana raye tasan ba karamin farinciki zaiyi ba, Likita ya gama dubashi ya rubuta musu magunguna ya sheda musu zai samu lpy nan bada jimawa ba, Sannan su Ummi suka nufi dakin da aka medata tana kwance suka karasa bakin gadon Ummi tace " sannu faseelat" Faseelat ta bude ido ta kalleta ta kalli ya omer tai karamin murmushi, Ummi tace"ki daure kitashi kibashi yasha" Ta samu ta tashi zaune Ummi ta dora mata shi tanata kallonshi daita yake kama sosai ta fiddo breast din ta kasan riga ta dagoshi sosai ta kanga mai, Ya bude baki yafara tsotsa kadan ta cigaba da kallonshi su Ummi nata kallonsu ya dan sha ta cireshi , Tana cirewa ya bude idonshi akanta gabanta yayi mummunar faduwa ganin idanunshi tai saurin dagowa ta kalli Ummi tace"Ummi dubi idanunshi" Ummi ta amsheshi daga hannunta takara dubashi cikin kwantar da hankali tace"baya lpy amma likita ya rubuto magani zai warke" Zuciyar faseelat ta karye ta fara yamutsa fuska zatai kuka, Ya omer yace"kiyi hakuri zai samu lpy karki tada hankalinki" Batace komi ba ta koma ta kwanta ta kulle ido tana kukan zuci sosai idanunshi suka tsorata ta, Ummi ta digawa yaron drugs dinshi ta kwantar dashi gefenta, Ta bude idanunta da suke jawur tana kara kallonshi idanunshi rufe yana bacci, Lokacin aka fara kiran salla omer ya fita yayi salla yawuce gida fadeela nata murna faseelat ta haihu harta hadamusu breakfast yayi wanka suka dawo asibitin , Faseelat nata kallon jaririn dakyar Ummi ta samu tasha tea rashin lpyarshi ta dameta kwarai, Daddy da kullum yake cikin tunani yaje office din alhaji, Suka gaisa ya zauna yana kallonshi yace"kayi mamakin ganina ko?" Alhaji yace"gaskiya nayi tunanin kana naka office din yanzu" Daddy yayi murmushi yace"akwai abinda ke damuna shiyasa nazo wurinka" Alhaji yace"Allah yasa lpy" Daddy yace"inason ka shigemin gaba wurin neman auren Matar abokinka tunda na ganta naji inason aurenta idan babu matsala " Alhaji yayi murmushi shima bai fadabane kawai amma yanasonta yanzu tunda daddy ya rigashi dole ya hakura, Yace"insha Allah bawata matsala zande sameta da maganar don jin raayinta " Daddy yace"nagode sosai " Alhaji yace "ba godiya tsakaninmu" Daddy ya tashi ya tafi office , Gidan Khalil mansura tahada dambun nama me yawa da abinci tanaso Khalil ya kaita gidan hjy in ya dawo cin abincin rana, Tagama komi tai wanka da kwalliya tai salla ta dawo falo ta zauna hutawa, Ba dadewa Khalil yayi sallama "assalamu alaikummmm" yaja kum din, Ta juyo da fuska tana kallonshi da murmushi fuskarta tace"sannu da zuwa" Ya karasa shigowa yanata murmushi cikin kankanin lokaci haryayi kiba ya zauna kusa daita ya kwantar da kansa jikin seat yana kallonta yace"nagaji sosai" Tace"sannu "tanata murmushi sannan tace" muje kai wanka kaci abinci seka dan huta domin inason ka kaini in gaido hjy" Yayi murmushi yace"duka yaushe kikaje?" Ta turo lips tace"inason ganin mus'ab daganan" Yace"to ba matsala anjima zan kawo miki shi" Tace"ban yadda ba idan naje zan ganshi dan Allah ka kaini " Yayi dariya yace"to muje kimin wankan nagaji sosai anjiman semu fita" Ta tashi ta mika mai hannu ya dora nashi akai suka nufi ciki, Daga office alhaji ya wuce gidan hjy Rukayya, Ta fito suka gaisa a mutunce, Alhaji yace"abokina da mukazo dashi nan kwanaki ya zomin da maganar cewa yanason ya aureki idan kin amince ya turoni ne in sanarmiki donjin ta bakinki" Hjy Rukayya tai shiru kokadan bata kawo aure nan kusa ba duk da tana da niyyar inta samu miji tayi auren tace"in kana ganin ba matsala ni wurina babu matsala" Alhaji yace"insha Allah ba matsala nasanshi sosai mutum ne me mutunci da hakuri da addini tunda kin amince zan sanardashi ya turo" Tace"nagode sosai" Ya tashi ya fita, Yana driving ya kira daddy ya fadamai daddy yayita farinciki yafara shirin zuwa gidan da marece, Bayan Khalil yagama cin abinci mansura ta saka hijab dinta ta shiga kitchen ta kwaso kuloli zasu tafi, Yana bakin kofa ya kalleta yace"Wadannan fa?" Tace"ina ruwanka"tana harararshi da murmushi Ya daga hannuwa sama yace "ba ruwana" Suka nufi mota ya bude mata bayan mota ta saka kulolin ya rufe ya bude mata gaba ta shiga ya zagaya ya shiga suka nufi gidan hjy, Suna tafiya suna fira dukkansu sunajin dadin zama da juna Khalil ko baya kallon kowace mace duk basa bashi shaawa kallon maza ma yake musu saboda mansura tayi 100% Suna isa kofar gidan suka fito ya bude bayan ya dauki wasu suka nufi cikin gidan sunata annashuwa, Sunata sallama suka nufi ciki hjy na rungume da musab tanata faraa tayi matukar farincikin ganinsu hankalinta a kwance yake saboda na Khalilya kwanta tace"maraba daku inata amsa sallamar" Mansura ta tafi ta zauna khalil yaje ya zauna kusa daita yanata murmushi yace"hjy ina wuni ya danki?" Hjy tai murmushi tace"gashinan lpy lau ya diyata?" Yace"lpy lau " Mansura ta sunkuyar da kai tace"ina wuni" Hjy tace "lpy lau mansura ya gida dafatan kuna lpy" Mansura tace"lpy lau" Khalil ya tashi yaje ya dauko musab yana mai wasa yayi kubul_kubul dashi ya mikawa mansura shi ta amsheshi tana ta murmushi, Ya kalli hjy yace"hjy ta matsa akawota har delicious tai miki ni bata min ba " Hjy tai dariya tace"kaiwa? Kai ka haifamin ita?" Yayi dariya yace"amma hjy ya kamata ko tastyn abani" Tace"seka tasta ai " Ta jawo kulolin ta bude daya da abinci daya dambun , Tana murmushi tace"mansura seda kkba kanki wuya nagode sosai" Mansura tai murmushi kawai Tana ta kallon musab, Khalil ya kanga kunne yayi mata rada"very soon zaki haifi kamarshi" Ta dukar dakai tana dariya , Time din faseelat ta fara kiran mutane tana fadamasu ta haihu sunata farinciki ta kira hjy Rukayya ta nata murna ta fara shirin zuwa asibityn tare da yaranta su gano baby, Da marece suna cikin shirin tafiya daddy ya shigo gidan ya tura driver dinsu ciki , Hjy Rukayya tasa yakaishi wurin shan iska ya zauna kan kujera , Itako jin abun tayi wani iri dakyar ta nufi wurin tana zuwa tai sallama , Ya dago ya amsa ya nata kallonta ta zauna kan seat ta gaidashi ya amsa yana faraa sukai shiru na seconds sannan yace"naji dadin sakon da alhaji yafadamin sosai ,tunda na ganki naji inason mu raya sunnar maaiki mu karasa sauran rayuwa atare " Tai murmushi tace "nagode sosai sede ina da yara harda jikoki " Daddy yace"ai yaranki yayana ne ni zan zame musu uba zasu samu gatan da kowane me uba yake samu,gaskiya yaranki sun burgeni sosai yanayin tarbiyyarsu" Tace"nagode sosai kuma Allah ya tabbatar mana da alheri" Yace"ameen inaso ayi abun da wuri idan badamuwa " Tai murmushi tai shiru, Yace"Toni zan koma kibani no dinki"ya mika mata wayarshi, Ta amsa ta rubuta ta mika mai idanshi kan wayar yace"da wane suna zanyi saving nayi da my bride yayi?" Hjy Rukayya tai murmushi ta sunkuyar da kai, Ya dan dago ya kalli fuskarta ta danyi simple makeup tamishi kyau sosai mommyn fahad kyakkyawa fara sall buzuwa amma black din hjy Rukayya ya matukar bashi shaawa, Ya tashi tsaye itama ta mike yace"sena kira" Tace"Allah yakiyaye agaida mutanen gida " Daddy ya juya ya tafi ita kuma takoma ciki yana zuwa wurin mota ya fiddo tsarabar da yawa yara yabada aka kai mata ciki yawuce , Hjy Rukayya na ganin kayan tayi murmushi suka fita zuwa asibity ita da yaranta , Tana cikin mota ta kira yaranta tafadamusu su samu time sujewa faseelat barka , Suna zuwa asibity suka shiga dakin da faseelat take suka gaisa tai mata barka akabata yaron yara sukaita amsa sunason jaririn sunata farinciki, Bayan sun dan jima suka koma gida, Da marecen su Khalil suka fito daga gidan hjy suka shiga mota ya dau hanyar supermarket mansura bata fitoba ya shiga yayo shopping ya fito ya dau hanyar gidansu, Tana ganin yabi hanyar ta kalleshi tace"ina zamuje?" Yace "hanyar gidanmu ne nan ko?" Ta bata fuska tace"dan Allah karmuje last week nazo yanzu mama zatamin fada tace na cika yawo" Da wasa yace"ni gaskiya semunje" Ta turo baki tana shagwaba tace"dan Allah fa" Yayi dariya yace"to naji amma aini in naje bazatamin fada ba ko?" Ta harareshi ya kuma dariya yace"dana shiga zanfito seki jirani a motor" Ba yadda ta iya tai shiru suka karasa ya fita ya kwashi shopping din da ya musu ya shiga ciki suka gaisa cikin ladabi ya ajiye musu ya fito suka koma gida, Da daddare su rabia sukazo ganin babynsu sunata farinciki da rokon Allah yabashi lpy faseelat de rashin lpyar ta dameta sosai tana sukuku, Bayan ishai daddy da mommy sunyi shirin kwanciya barci yana kwance itako tana zaune tana latsar system, Daddy nata kallonta besan yadda maganar zata zama ba amma gwara yafadamata tun wuri cewa yana neman aure, A hankali ya kirata "sweetheart" Tace "naam my sweetheart"hankalinta akan system, Ya danyi shiru sannan yace" inason muyi mgna dake" Tace"inajinka Allah yasa lpy" Yace"lpy lau dama inaso zan kara aure" Tai saurin juyawa ta kalleshi tana murmushi tace"yau kuma wasan da zakayi kenan?" Yana kallon fuskarta yace"I'm not joking dagaske ina neman aure" Mommy tace"to wlh baka isaba duk shekarun nan baka tashi yin aure ba se yanzu dana tsufa na tsofe sannan ai wannan ba adalci bane"zuciyarta na harbawa sosai , Ya zuba mata ido yana kallonta hankalinta tashe, Ta kara cewa "amma wasa kake ko?" Yayi mata shiru , Ta ture system din hankalinta tashe tafara hawaye tana magana "menayi maka daddynsu?inane na gaza?idan kana jin sauyi jikina kafadamin zan gyara sosai amma bakace zakai aure ba dan Allah kayi hakuri karkayi auren nan" Cikin rarrashi yace"hjy ba yarinya ce zan aura ba babbace da yaranta da jikoki zagaye daita inason inyi aurennan saboda kara raya sunna Manzon Allah (S.A.W)yace kuyi aure Ku hayayyafa domin inyi alfahari daku ranar kiyama, sannan yaranta marayune suna bukatar uba suna da bukatar Wanda zai kula dasu ba mace kadai ba inason in aureta ne don na jikan marayu na kuma raya sunna" Mommy ta rika kallonshi da jajayen idanunta yana dasa aya tace"zaka fake da hakane kayi aurenka kai bakada yara ne?sannan kana iya temakamusu basai ka auri uwarsu ba ko ni na hana kaina sake haihuwane ?" Yace"haba hjy meyasa zakirika Wadannan kalaman nazata zaki bani goyon baya da hadin kai" Hawaye na bin fuskar mommy tace"nabaka kaje kayi aure kasamu yara "ta fara kokarin sauka daga kan bed din, Yayi saurin jawota jikinshi tafara kokarin zarewa, Cikin rarrashi yace"hjy kitsaya we r not young kitsaya ki fahimceni" Mommy batace komi ba ta dage kuka se yanzu zaiyi mata kishiya aise Yayi tunda sauranta ba yanzu data gama tsofewa ba, Ya cigaba da rarrashi" wlh hjy Matar bata da matsala kuma ba gida daya zaku zauna ba tana nata gidan zamanta bazaki rika ganinta bama sekin so bare kuyi kishi" Tace"I don't care "tana kuka ta cigaba da cewa" koda bama gida daya ai zakasota zaka rika nunamata soyayya zaka rika kwanciya daita to miye saukin?" Ya tsaya yana kallonta ya rasa me zece mata , Tana gama fada ta janye jikinta tabar dakin takoma nata ta kulle ta haye kan gado tana kuka, Daddy yayi tagumi ya fadamata tunda wuri don kartaji labari abun ya mata ciwo ashe baa tsira ba tunaninshi ma kar ciwonta ya tashi , Yayi Saurin bin bayanta ya samu kofar rufe yafara knocking tai banza ta kyaleshi ya gaji ya koma dakinshi, Ta tashi zuciyarta na ciwo ta jawo magani tasha takoma ta kwanta bacci yayi kasa ko sama a idonta saboda tashin hankali, Roshni ce ta nufi hotel inda suke haduwa da jamil wurin karfe 10 na dare ranta bace tana cika, Tana zuwa kofar dakin ta budeshi da karfi, Jamil na naked yana jiranta bata karasoba yafara masturbation yayi wuff ya tashi zaune a tsorace saboda yadda aka turo kofar, Ta shiga ciki ta meda kofar ta rufe ta nufeshi a kumbure ta jefamai iv din bikinshi da abida tace "miye wannan?ashe aure zakayi bansaniba?zakai aure katafi kabarni bayan kasha fadamin cewa in na amince zaka aureni" Ya kalli IV din ya kalleta yace"don na aureta ai ba karshen soyayyarmu ba kenan karki manta ni namijine ina da damar auren mata hudu sannan ke ai kinki fadamin zaki aurenin meze hana inyi aurena?" Tana huci tace"amma kasan inason ka ko ?to inason aurenka seme?" Yayi murmushi in cool yace"sena aureki bayan na aureta " Ta banka mai harara tace"ban amince ba" Ya jawota ta fado kan gadon ya dora hannunshi kan jikinta yana yawo dashi koina cikin rada yace"zawarace zan aurafa ta riga tagama tsofewa ya zaki hada kanki da ita kina sabon jini kome naki dede"ya dora hannunshi kan breast dinta yana latsawa a sannu yace"ji twins dina cas dadin matsa" Ta lumshe ido yadda yake mata abun cikin salon rikitarwa tana jin desire, Ya cigaba da rikitata tana jikinshi tana fidda sexy nishi tace"amma very soon da auren zaka turo gidanmu?" Yace"yesss baby" yana nishi, Ranta yayi fess gwara ta aureshi ta nunawa abida wacece yar bariki tsakanin su biyun ta kamo kan jamil yakara sunkuyowa ta kamo bakinshi tana tsotsa tana shafar bayan wuyanshi, A asibity da dare sosai ya omer ya musu bankwana ya tafi faseelat kuwa ta kwanta bacci me nauyi ya kwashe ta , danta na gefenta Ummi na zaune kan kujera tana kallonsu har bacci yafara daukarta itama, Can gab asuba taji sanyi sosai ta bude ido ta matsa don dauko babyn tasashi jikinta yaji dumi _dumi sosai, Tana zuwa daukoshi taji baya numfashi jikinshi duk yayi sanyi ta daukoshi ta dorashi jikinta ta rungume tai shiru har minti nawa bataji alamun numfashi ba zuciyarta na karyewa ta fiddoshi daga cikin hijab din dasauri ta dagoshi sama kanshi ya tafi ya langwabe , Ta zaro ido jikinta na rawa hankalinta a matukar tashe ta medoshi jikinta ta rungumeshi tana kuka marar sauti , Sega likita tazo duba faseelat din tasamu Ummi na kuka tace"hjy lpy?" Ummi ta fiddo babyn likitan ta dubashi ta girgizakai tace"tun yaushe ya rasu? " Ummi ta girgiza kanta kawai, Tace"Allah yajikanshi" ta juya ta fita Ummi ta cigaba da kuka na mutuwar yaron da tausayin yarta ta fiddo waya ta kira omer , Omer na rakaatanil fajr ya sallame ya dauka, Tana kuka tace"kazo yaronnan ya rasu" Zuciyarshi tai wani irin bugu yayi saurin cewa"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!" Ummi bata tsaya jinshi ba ta kashe duk jikin ya omer ya mutu yayi zaune yana hawaye, Fadila kuma na kuka, dakyar bayajin karfi ya tashi ya fita zuwa asibityn, Yana zuwa ya amshi yaron daga hannun Ummi yana kallonshi kamar yayi motsi amma ba rai fuskarshi duk hawaye ya kalli faseelat daketa bacci medadi ya share hawaye ya kalli Ummi yace"kar a tadata abarta tai baccinta ni zantafi dashi " Ummi tanata hawaye tace"kabari a tadata taganshi tamishi kallon bankwana" Yace"aa Ummi da taganshi haka gwara bata ganshi ba kuma nasan ita da samun irin wannan baccin ba nan kusa ba" Ummi na jin kamar ta kwace yaron kar atafi dashi ta koma ta zauna tana ta hawaye, Faseelat bata tashi ba se karfe takwas tana bude ido ta saukesu kan fuskar Ummi dake jawur tasha kuka idanunta sun kumbura sunyi jajir, Gabanta ya yanke yafadi tai saurin tashi zaune tana duba gefe_gefen gadon ba yaron ba alamarshi ta kalli Ummi hannunta bakomi , Bakinta na rawa tace"Ummi yana ina ?ban...ganshi ba?" Ummi tai shiru tana meda hawayen dake son zubomata, Faseelat ta fara hawaye masu zafi zuciyarta na harbawa da karfi tace"Ummi yana ina dan Allah kubani shi " Ganin Ummi taki magana yasa ta fara kokarin sauka akan gadon don nemoshi, Ummi ta riketa tace"kiyi hakuri" Faseelat na kallon fuskarta tace" Ummi minene?" Ummi tace" tun jiya ya rasu omer ya tafi dashi" Zuciyar faseelat tai mummunan bugawa idanunta na zuba jikinta na rawa tace"ehye!!! dan Allah karkumin haka ku medo minshi inasonshi hakanan bangaji daganinshi ba" Ummi na hawaye tace"kiyi hakuri nasan yanzu har sun rufoshi" Faseelat tai baya kwance kan bed din zuciyarta na sama da kasa tana nishi da yunkuri kamar zatai amai, Ummi tai waje da gudu don kirawo likita. [2/7, 5:32 PM] Maman Mamy: 83 Bayan mintuna suka dawo tare da likitan yafara kokarin ceto rayuwar faseelat, Ummi ta juya ta fita daga dakin tana kuka , Tana tsaye ya omer ya shigo ganin mahaifiyarshi na hawaye ya tadamai hankali yayi cikin dakin dasauri jikinshi na rawa yana tunanin faseelat ta mutu ya samu likita na dubata ya dawo wurin Ummi ya rungumeta yana rarrashinta, Da safen fahad ya nufi gidansu yana zuwa ya samu daddynshi kan dining yayi tagumi , Ya karasa kan dining din ya gaidashi daddy ya amsa sukuku , Fahad yana kallonshi yace"daddy lpy kuke?ina mommy ko harta fita?" Kafin yabashi amsa marwan ya shigo yaci wanka cikin yadi yanata kamshi yazo ya zauna ya gaidasu , Suka amsa fahad ya sake memeta tambayarshi, Daddy yace"mommyn Ku bata lpy tana sama fushi takeyi kuje kila ta bude" Sukaji abun wani iri basu saba ganin haka ba marwan ya tashi dasauri yayi sama fahad yabishi cikin tafiyarshi daya saba yanata tunanin miye problem din, Suna zuwa suka fara knocking suna kiranta, Ta taso ta bude ta koma ciki, Suka zauna kan bed suna kallonta sukace" mommy ya jiki? " Tace "dasauki" Fahad yace"mommy mike faruwa ne ? " Ranta bace tace"bai fadamaku ba? Daddynku aure zaiyi" Suka kalli juna shida marwan suna mamaki sukai shiru, Fahad ya fara tunani shima auren yakeson karawa besan dalilin daddy da yakeson kara nashi auren ba, A hankali yace "mommy kiyi hakuri dan Allah nasan akwai dalilin da yasa daddy keson yin aure ki kwantar da hankalinki " Mommy na balla mai harara tace"duk da baiyi auren ba se yanzu?" Fahad yace"mommy tunda yanaso kiyi hakuri yayi aurenshi ,tunda nataso bantaba ganin hakan ba se yanzu dan Allah kidena bata ranki" Tace"naji tashi kafita" Yace"kinyi hakurin?" Tace"eh nayi"tana watsa mai kallo, Yace"to kifito kici abinci dan Allah kisha magani naga daddy ma baici ba" Tace"naji tashi kaje" Ya tashi ya fita jikinshi sanyaye ganin yadda take bashi amsar yasan bata hakuran ba, Ta meda kallo gun marwan tace"kai kuma yaakai?" Yace"mommy lpyarki itace tamu ki kwantar da hankalinki plss" Tace"na kwantar da hankalina tashi kabishi zanyi wanka" Ya tashi ya fita jikinshi sabule taja tsoki tana hararar kofar tace"inyi hakuri yakara aure?"ta kuma tsoki ta tashi ta nufi toilet gwara tabar gidan ta zama busy yafi kan zuciyarta tabuga, Daddy na zaune suka fito ya bi fuskokinsu da kallo fahad ya nufi kofa batare da ya zauna ba, Marwan ya dawo ya zauna kusa da daddy yace"fushi take sosai" Daddy yayi tagumi yana kallonshi Marwan ya dan kalleshi yace"zata sauko kila" Daddy ya kalleshi yayi karamin murmushi ya tashi ya nufi sama , Marwan yabishi da kallo yana tambayar kansa komiyasa daddy zaiyi aure yanzu?cabb shi bazai iyawa hafsa kishiya ba , Likita ya samu faseelat ta dawo dede ya fito omer yabi bayanshi bayan ya shiga office ya zauna ya shedawa omer jininta ya hau sosai kuma tana da ciwon heart su kula da drugs dinta da ita din sosai, Omer yayi godiya ya siyo drugs din ya koma dakin idanunta biyu tayi lakwas tanata hawaye Ummi na gefe tana sharemata tana bata hakuri, Ya karaso ya mata sannu ya ajiye drugs din yajuya ya fita, Kusan 11 Sega diyan hjy Rukayya suka samu yaron har ya rasu suka tafi sunata hawaye, Anata shirye _shiryen bikin abida da jamil tanata bashi kudade, ranar Friday bayan masallaci aka daura auren akan sadaki dubu dari da ya biya da kudinshi ba nata ba ya nata farinciki , Itama Hjy abida dake cikin gida tanata dan murmushi rokonta de kar a lura da kamar da suhailat keyi dashi kuma bawanda ya gane hakan ta na fatan Allah yabasu zaman lpy, Basu shirya kowane events ba da dare zaa kaita dakinta, Bayan masallacinne yayan hjy Rukayya sukazo gida gaida mommynsu suka hadu sunata fira daita suna dariya, Suna cikin fira Hjy Rukayya tace "ya kamata kufara shirye_shirye mommynku zatai aure" Dukkansu sukai shiru kowa ya sauya fuska, Mubarak yace"aure mommy ?shikenan daga mutuwar daddy sekiyi aure" Mommy ta kalleshi tana murmushi, Haseena tace"rufewa mutane baki se takiyin aure kai mekasani acikin auren ?" Ta kalli mommy tace"mommy muna rokon Allah yasa alheri yabaku zaman lpy, ai mommy duk Wanda yasan ladar da ake samu acikin aure bazaiki aure ba komin tsufanshi Wanda ko sallarshi tafi ta marar aure da daraja sabain inaga sauran aiyukan lada na cikin auren da suke da dumbin lada mu muna farinciki wlh" Babbar yayarsu tace" hakane muna farinciki mommy ko ba komi mun samu Wanda zamu kira baba kuma shi mubarak da yake maganar daga mutuwar baba sekiyi aure so yake kita zama dumbin alkhairi na wuceki?" Mubarak ya tashi ya fita a dakin yana jin kishi , Mommy tabishi da kallo sannan ta medo kallo wurinsu tace"wannan shine dalilin kuma bazaa nuna mamanku ba ace itakadai take rayuwarta zaai mata kallon mutunci" Sukace"wlh mommy kiyi aurenki "suna farinciki,(kuskurene yara su rika ganin laifin iyayensu ko su hana iyayensu aure saboda sun tsufa ana tsufa da aurene?shin auren ba ibada bane ana tsufa da neman lada?da munsan tarin ladar da maaurata ke samu da munso yin aure koda mun rasa duka bakin gashin kawunanmu ,wasu kuma zasuga illar miji bai dade da mutuwa ba tayi aure setaki yin aurenta idan tasan tana da bukatarshi ?da ace Matar wane kuma maman wane tana kawo maza gidanta ko tana binsu gwara ace tayi aure daga gama takabarta,aure rahmane sutura ce ga maza da mata ya kamata muyi hakuri da yadda muka samu kanmu muyi aure mu zauna cikin niimar sa da rufin asiri yafi zama hakanan babushi) Suka cigaba da labarin auren mommyn tamkar Friend dinsu sunata labarai, Da Maghreb aka kai amarya abida da goyon diyarta suhailat dake shan nono, Yayin da jamil yana wurin roshni tanata rikita mishi lissafi, Yan kai Amarya suka watse shiru_shiru jamil bai shigo ba har 10 ta dauko waya ta kirashi tanata ring bai dauka ba, Kiran nata daya gani yasa ya zare jikinsa daga na roshni suna cikin mota gefen titi aciki suketa abunsu yana nishi sama_sama yace"tafiya zanyi baby" Ta turo lips tana jefamai wani kallo tace"seka tafi kabarni ni ban yadda ba"tana shagwaba, Yace"kiyi hakuri gobe zamu hadu shikenan ?" Ta harareshi ta jawo rigarta tafara sakawa, Yana murmushi ya kai hannu kan breast dinta ta buge hannun tana hararanshi da murmushi tace"kaje na Amarya na jiranka ta baka masu ruwa kai tasha ai mantawa nayi ma " Yayi murmushi yana mata wani kallo, Ta kimtsa ya tada mota har bakin wani restaurant ya siye kaji da drinks Leda biyu ya dawo ya kaita har kofar gida yabata tata ledar ya mata kiss yace"ki kulamin da kanki" Tana murmushi da harararshi tace"karkaci da yawa " Yayi murmushi yace"tom" Ta bude motar ta fita tana rangwada da karkada kugu ta shige gida, Yabita da kallo sannan ya tada motar ya nufi gida, Yana shiga ya samu abida tayi tagumi zaune kan kujera a falo ta hadu sosai tasha ado, Yayi murmushi yaje ya rungumeta yana jin tausayinta yace"I'm sorry my sugar nayi late" Ta janye tana mai kallon tuhuma tace"kana ina tun dazu ?" Yace"ina tare da friends dina sunso rakoni nace bana bukata" Ta kureshi da kallo tace"jamil bade kana nan kana sanaar daka sababa?" Ya hade fuska yace"bangane nufinki ba kinaso kice ina tare da mace?" Tace"ni ban fada ba amma ji face dinka duk lip glow yanata kyalli meya hadaka dashi?" Jamil ya shafi face dinshi ya ganshi jiki yayi shiru, Ta zukunna kasa tana hawaye zuciyarta na zafi tace"jamil na rokeka kadena abinda kakeyi na zabeka ne domin inasonka kuma ina tunanin zansamu natsuwa cikin gidanka dan Allah kadena bin mata ko nawa kakeso zan baka kuma kome kakeso zaka samu wurina " Ya bita ya zukunna gabanta yana sharemata hawaye yace"kidena kuka sugar tunda dadewa nafadamiki nadena wannan sanaar wannan lip glown bansan ina nasamu ba kiyi hakuri plsss kiyarda dani" Taki dena kuka ya jawota jikinshi yasa harshe yana lashe hawayen dake zubomata, Abida da tasha tsumi ta tsumu tafara karbar sakonni ya dauketa suka nufi bedroom ya kwantar daita yafara bata darasin da bai taba bata irinshi ba, Ta rude ta sakarmai ragamar komai shi ihu ita ihu har kusan asuba sannan suka fara bacci rungume da juna Washegari Da safe su mommy sunyi breakfast daddy ya koma sama yayo kwalliya yazo yawuce mommy ya fita, Mommy tabishi da harara ranta bace sai kawai yaci gayu ko kunya baiji wai fira ya nufa, Tana zaune tanata saka da warwara ganin amincewarta ko kinshi bazai hana daddy kara aurenshi ba tunda yayi rarrashin amma taki hakura, Kawarta doctor ta shigo gidan ta saki fuska tace"maraba da Dr " Dr tazo ta zauna tana murmushi tana kara kallon mommy tace"ga sakonki nan yagama haduwa amma Dr lpy kike duk kin rame ?" Mommy tai karamin murmushi tace"banajin dadi kwanan nan na rasa gane kaina wai daddynsu aure zaya kara" Dr tace"shine kike daga hankalinki kan auren ? Yo me yayi saura mommy?kin riga kingama kwashe komi ai yanzu sede fatan Allah ya samu cika da imani kawai" Mommy tace"nifa bana fatan sharing mijina da kowa har gwara bayan na mutu yayi aurenshi" Dr tace"mommy dan Allah ki cire kishi a ranki maza in sunso aurennan in basuyi ba basu jindadi sannan in yazam kin hana daga baya zaita fadamiki kin hanashi aure ko yaita kallonki da hakan, kuma Dr ai baikamata muna jayayya da hukuncin Allah ba ,Allah ne yabasu damar yin hudu kinga bai kamata muyi jayayya da abinda Allah ya halatta musu ba ,kuma ki duba yadda yakesonki sosai dinnan kun kwashi shekaru tare wlh duk wacce zatazo sede tabiyo bayanki amma wannan daga hankalin na dan lokaci yana iya bawa waccan damar kwaceshi" Mommy nata kallonta tana nazari , Dr tace"wai budurwace zai aura ko jawara?" Mommy tace"jawara yace har da jikokinta" Dr tace"haba mommy? dan Allah ki kwantar da hankalinki ki rungumi mijinki hannu biyu kibashi goyon baya ayi bikin agama sekiga komi ya zama labari " Mommy tace"to nagode " Dr ta tashi tace"asibity zan tafi ,zan kawo gudumuwata nan da jibi dan mukara haskawa sosai" Mommy tai dariya ta tashi ta rakata sannan ta dawo ta dauki tsumin data kawomata ta haye sama dashi ta dansha ta ajiye ta fito ta shiga kitchen domin fara hada lunch, Tana cikin hadawa daddy ya shigo ya wuce sama ya nata annashuwa tagama hada abincin taje tayi wanka da kwalliya ta kashe dauri lokacin cin abinci nayi ta nufi dakin daddy, Ta bude ta shiga yana zaune yana latsar computer ya dago yana kallonta, Ta sakarmai murmushi taje ta zauna kusadashi tana kallonshi tace"yanzu don banda gata ko ban yadda ba auren yinsa zaai dole?" Yayi karamin murmushi yace"kiyi hakuri hjy " Tai murmushi tace"kafito muyi lunch" Ya sauke numfashi yace"kin hakura kenan? " Tace"to yana iya tunda kafada tafkin soyayya " Ya jawota jikinshi yana dariya yace "ba kamar irin Wanda nafada ba time danayi tozali da kyakkyawar fuskarki " Mommy tai dariya takama hannunshi ya tashi ya zagayeta suka fita cin abinci, Suna cikin cin abinci mommy tace"yaushe ne bikin?naga bamu fara shirye_shirye ba" Yace"maybe next week" Tace"Allah yakaimu" Yace"ameen"suka cigaba da cin abincinsu, Gidansu jamil wunin yau kaf anyishi ana love ya dauki diyarshi da yake jin mugun sonta yayita mata wasa sannan ya ajiye ta hjy abida nata jindadi,roshni nata turo mai messages tana son ganin shi amma bebi ba ,sai da marece ya sake wanka yasaka kananun kaya ya hadu sosai ya tsaya gaban mirror yana kallon kanshi yana fesa turare, Hjy abida ta shigo tana kallonshi tace"fita zakayi?" Ya juya ya rungumeta yace"ehh fita zanyi my sugar" Tace"haba jamil yau washegarin bikin mu zaka fita?" Yayi sexy smiling yace"kinsan nafara siyar da motoci ankirani ankawo mota shine zanje Nagani " Ranta badadi tana shagwaba tace"amma plss karka dade" Yace"I promise u bazan dade ba" Tai murmushi ta kara gyaramai wuyan rigar tace"gaskiya nayi Saar miji kyakkyawa komai naka perfect ga kuma iya rikitani a bedroom" Ya kureta da ido yana jin mugun sonta ta kalli idonshi taga ita yake kallo ta sakarmai sassanyar murmushi , Yana murmushi yakama soft lips dinta yana tsotsa yana kara shigar daita jikinshi, Ta lumshe ido tana jin mugun dadi bayan minutes ya cire bakinshi yana lasar lips yace "sena dawo " Duk ya kashemata jiki da salonshi ta dagamai hannu , Yayi murmushi ya fita a gidan, Yana fita ta zauna kan seat din madubi tana kallon kanta a madubin kamar ba itaba itace yau tare da jamil a gida daya zama na dundun suna soyewarsu, Jamil na hawan hanya ya kira roshni taita ringing ta tsinke bata daukaba yasake kira ta dauka a fadace tace"me zaka ce min ?" In sexy yace"I'm sorry my honey ina taso in fito se yanzu nasamu na fito" Tace"to ka koma wurinta karka zo kofar gidan mu" Yayi murmushi yace "se nazo in nazo ki koreni" Takashe kiran tana tsoki ta tashi tafara bade jiki da perfumes sannan ta sauya English wears sunyi fitting dinta tai sauri tai makeup tana cikin yi kiranshi ya shigo. [2/8, 6:36 PM] Maman Mamy: 84 Tana ganin kiranshi tai rejecting tana murguda baki ya sake kira ta dauki small veil dinta ta yafa ta nufi wajen, Tana zuwa ta bude motar ta shiga tana turo lips taki ko kallonshi, Yana mata sexy looking da murmushi fuskarshi yace"da heartbeat din zakiyi fushi?" Ta juyo tana harararshi tace"ya bazanyi fushi ba? Shikenan don kayi aure seka rika shareni ahakanne kake sona?" Ya kamo hannunta ya rike yana murmushi yace"inasonki sosai rasheeda amma ya kamata kimin uzuri saboda inason matata itama, tafini komi zata iya zabar Wanda ya fini amma ta zabeni bai kamata na rika bata mata rai ba wajibine na kula da ita musamman yau washegarin bikinmu kimin uzuri nan da dan lokaci zan auroki na killaceki mu cigaba da soyayyarmu son rai" Ta tabe baki , Yace"kiyi hakuri kinji my heart nifa kece zuciyar tawa kece kadai burina " Tayi karamin murmushi ta kwantar da kai jikinshi tace"to yaushe zaka turo gidanmu?" Yace"very soon kibani dan lokaci kawai" Tai murmushi ta saki ajiyar zuciya ta koma kan cinyarshi tana mai sexy look ta dora hannuwa a fuskarshi tana murmushi ta fara kaiwa face din kisses ya lumshe ido yana saurarenta tanata masa kiss ta meda bakin kan lips dinshi tana tsotsa cikin kwarewa, Yasa hannunshi ya riketa sosai yana meda mata martani , Suka cigaba da kissing joystick dinshi ta mike sosai sannan roshni ta zare jikinta , Ya kuma jawota taki , Ya zuge zip dinsa ya fiddo joystick din yana nishi yace"suck me plsss" Ta harareshi tace"yau gabadaya wunin Amarya ne ka koma gunta ta sama maka natsuwa" Yayi murmushi yana ganin tana wasa yace"plsss mana baby" Tace"ai se kayi in kanaso seka biya sadaki sannan jiya ma mantawa nayi ne"tana gama fada ta bude motar ta fita tana shuumin murmushi don tagama shirya haka zatai ta masa zaifi saurin turowa ayi auren su, Jamil yaja siririn tsoki ya zuge zip dinsa ya tada mota ya nufi gida, Roshni kuwa tana komawa gida taiwa wani saurayinta waya yazo su fita domin itama tsuminta ya tashi, Jamil na zuwa gida ya nufi kitchen wurin hjy abida ya rungumeta ta baya yana shafarta yana yi mata kisses, Ta juyo tana kallon yanayinshi ya riketa jikinshi ya matso da baki zai dora anata, Jikinshi nata kamshin turaren roshni ita tasan tataba jinshi wani wuri kuma daga jin shi na mata ne idonta ya sauka ga gefen kuncinshi sawun lips din roshni, Zuciyarta ta harba hawaye suka cikamata ido tai saurin kauda nata bakin tana hawaye tace"jamil meyasa kakemin hakane ?meyasa zaka rika bin mata bayan gani dama can baka dena biyarsu ba kace kadena baka tsoron ka kwasomana cuta?haba jamil meyasa kakeso ka samin ciwon zuciya I'm not well wlh amma kanason karasa tarwatsamin zuciya" Jamil ya saketa yana Sosa kai yana duba jikinshi, Ta juya ta kashe gas ta fita a kitchen din tana kuka me taba zuciya, Jamil ya kara kallon jikinshi yace"menene?" Yabi bayan abida daki tana kwance kan bed ta kife tana kuka, Ya isa wurin mirror yana kallon fuskarshi domin ya karyatata Sega kisses da janbaki har saman goshi, Yace"kashhh"a hankali ta yadda bamai ji ,sannan ya juya wurin abida ya hau kan bed din yana bata fuska yace"dan Allah kiyi hakuri sugar wlh bazan sake ba kuma ba abinda kike tunani bane " Ta dago fuskarta shabe_shabe da hawaye tana kallonshi , Yayi alamar tausayi yace"kiyi hakuri" Ta mike dasauri ta bude wardrobe ta jawo ATM card dinta ta hau gadon ta kamo hannunshi ta damka mai tana zubda hawaye tace"idan kudine matsalarka ga katina ko nawa kakeso ka dauka amma don Allah kadena bin mata kazo gida kowane lokaci idan kana bukatar hakan" Ya cire hannunshi batare da ya rike ATM din ba yace"abida ba don kudinki kawai nakesonki ba kirike katin ki idan ina da bukatar kudi zan tambayeki nafada miki ba abinda kike tunani bane kuma zandena ki kwantar da hankalinki" Ya rungumota jikinshi yana tapping bayanta, Takasa yin shiru tana jin matsanancin kishi, Cikin kunnenta yace"I'm sorry sugar kidena zubar da hawayenki plss nadena" Ganin fa ba shirun zatai ba yasa ya zuge mata zip yafara shafar soft jikinta yana sakin sexy numfashi a hankali tai shiru tana ajiyar zuciya ya cigaba da rikitata, Faseelat na asibity saboda hawan jininta baa sallameta ba ta kara muguwar rama sosai wani lokaci tai ta hawaye inta tuno alhajinta da yaronta, Su daddy kuwa na cigaba da shirye_shiryen bikinsu yayiwa mommy da hjy Rukayya set din akwatuna iri daya mommy ta sake kara gwangwajewa tana ta kara gyara jikinta tana ganin kamar tsufane yasa daddy zaiyi aure, Ranar Friday aka daura auren a masjid mutane sun halacci daurin auren sosai, Da dare daddy ya shigo gidan mommy na tare da yara suna kallo kananun sukaje suka tarboshi suna murna suna "oyoyo daddy sannu da zuwa" Mommy ta mike tsaye tanata sakin murmushi tace"sannu da zuwa" Ya kalleta yace "yawwa" yana jin matukar farinciki, Hannunshi daya rike dana yaran yazo ya zauna suka cigaba da kallo , Karfe tara dede hjy Rukayya tacewa yaran su shiga su kwanta suka nufi dakinsu kamar yadda tace, Tana murmushi ta mike tsaye tace"bismillah"ta dauki ledar da yazo daita suka nufi ciki, Har bedroom dinta ta ajiye ledar ta nuna mai bed ya zauna yanata murmushi yace"amarya nifa ba bako bane" Tai murmushi tace"hakane nan ai gida ne" Yace"yawwa "yana murmushi yace" kinga na manta ki kaiwa yarannan nasu naman kidawo muci namu don yunwa nakeji sosai" Tai murmushi tace "to" ta bude ledar ta fiddo daya ta fita waje Can zuwa ta dawo suka zauna cin abincin daddy nata binta da sexy smiling ya rika bata a baki suka gama sukai salla sannan suka hau gado bacci hjy Rukayya ta koma can karshen gado jinta take wani iri tana jin nauyi yau gata kwance ba da alhaji ba zuciyarta takasa natsuwa time da daddy ya gangaro wurinta yafara rikita mata brain daya kusanceta yasa mommy tagane maza suna suka tara daddy yafi alhaji shekaru amma ya fishi iya sex da dadewa fiye dashi tun kafin ya tsufa daddy kuwa ya cigaba da aikin lada, Suna tare suna farinciki mommy ko ita kadai takasa bacci da tana upstair ta sauko kasa ta kuma komawa sama zuciyarta nata harbawa ta koma kan bed tanata hango daddy da wata dakyar bacci ya dauketa can cikin dare, Washe gari aka sallami faseelat daga asibity suka fito Ummi na rike daita ya omer na bayansu suka fito daga asibitin fahad yazo zai wuce kenan ya hangosu bai gane faseelat sosai ba su Ummi da ya omer daya gani yakara tabbatar mai faseelat ce, Ya tsaya yana kallonsu ta cikin glass idonshi cike da hawayen tausayinta ,ya omer ya bude masu mota suka shiga ya shiga suka nufi gida, Fahad ya koma gida kanshi na mugun ciwo ya dafe kai ya rasa yadda zaiyi , Aysha ta shigo ta zauna gefenshi zuciyarta sosai take ciwo duk time data ganshi haka , Da sanyin murya tace"Yaya ciwon kan ne?" Ya mata shiru ,tace"Bari na kawo magani?" Batare da ya dago ba yace"aysha plss leave me alone" Idonta jawur tace"to"ta tashi ta fita ta koma dakinta ta kwanta tana hawaye, Fahad nata tunani ya kasa hakuri ya tashi ya fita ya nufi gidansu faseelat yayi parking bakin kofar gidan, Can zuwa wani matashi ya fito daga wani gida kusa dasu yayi saurin tsaidashi yace"dan Allah ko matar gidannan faseelat ta haihu?" Matashin ya kalli gidan yace"eh but naji suna cewa ko yaron ya rasu" Zuciyar fahad tai mummunan faduwa yana jin matsanancin tausayin faseelat bai san time da matashin yawuce ba yana tsaye yayi shiru, Can zuwa ya koma mota ya nufi gidan ya omer , Yayi saa ya sameshi suka gaisa ya mishi gaisuwa sannan ya nufi gida duk yadda yaso karya kira faseelat yakasa ya dauki waya ya kira no dinta, Ta dauka muryarta very cool tace"assalamu alaikum" Yace"waalaikumussalam queen ya hakuri?" Tace"alhamdulillah"idanunta na kawo ruwa tana jin kamar tai kuka, Yace"Allah yasa me ceto ne" Tace"ameen nagode sosai "takashe kiran, Ta rufe fuska da hannu tafara kuka, Shi kuwa yadda yaji muryar yakara tada mishi hankali ko kadan baida natsuwa, Tun daga time din time to time yake kiranta su gaisa iyakarsu gaisuwa kawai, Faseelat tunanin dear dinta take tayi tana samun tsarki ta fara azumi saboda tasan Allah na amsar adduar me azumi tana ta yiwa mijinta adduar samun rahmar Allah , Bayan sati ta yi shawarar fara yiwa alhaji sadaka akwai almajirai da yawa da abincin cinsu ya ga garesu wasu kuma neman kudin abincin kawai suke tana iya basu dari biyu ko biyar amma bazata iya siya musu abinci medadi ba ,akwai almajirai da suke taruwa bakin masallaci duk ranar jumaa don samun kudi zata rika kai musu abinci da abin sha tana rabamasu da yan kudade domin neman rahma wa mijinta ,take away bazai ishi mutum yaci ya koshi ba tayi shawarar rika siyo robobi masu murfi don zuba abincin a ciki zata rikayi musu sobo ko kunun aya ko lemuka ko dinja tana raba musu duk ranar Friday , Ranar alhamis ta fita da niyyar siyo kifi seta gitta shagon Aliyu bata taba kula da shagon ba se yau ta wuce ta nufi kasuwa da niyyar zata dawo ta sayi kifin da zatai using dashi duk da shagonshi karamine amma tasan kila bazaa rasa adadin datakeso ba inta rika siye gunshi shima ta temaka mishi yafi taje ta siya a babban wuri , Tana dawowa daga kasuwa tayi parking kofar shagon ta nufi ciki tana sanye da black hijab me hannu tai sallama, Aliyu ya amsa yana kallonta, tace"sannu dan Allah kifi nakeso kwali 3" Yace "to hjy" Tace"nawa ne kudin?" Yafada mata ta fiddo tabashi , Ya amsa yace"nagode sosai"ya dauki kwali biyu yaronshi ya dau daya suka kai mata mota , Ta shiga ta nufi gidansu da baida nisa daganan , Yaran yakoma ciki aliyu ko yayi tsaye yabi motar da kallo ga mamakinshi seya ga ta tsaya bakin wani gida kusa dasu ta fito ta bude gate ta shiga da motar ciki, Yayi tsaye shi kanshi baisan meyasa yake kallonta ba harwani lokaci sannan ya koma ciki, Faseelat da Ummi Su suka sha aikin soya kifin da dafa abinci da hada sobon bayan antaso masallaci wurin karfe ukku ta kwashi abincin a mota tasaka hijab da nikab ta fita dashi har bakin masallacin ta rabawa almajirai sauran ta nufi wani masjid ta basu tare da 200 dinsu cikin ledar sobo sunata adduoi ta koma gida tana farinciki, Rasuwar alhaji takara nutsar daita ita kanta tasan ta sauya kuma tayi hankali ba kamar can baya ba ganin duniyar take kalilan na dan lokaci kuma haka ya kamata kowane musulmi ya kasance, Ran Monday fahad yazo kofar gidansu sannan ya kira ta ta dauka tai shiru, Cikin sanyin murya yace"zaki iya fitowa?" Tace"kana kofar gida? " Yace"eh" Tace"OK ganinan"takashe kiran tai shiru tana jindadin yadda yake nuna kulawarsa akanta amma ya zata koma gidanshi ?wace kalar rayuwa zasuyi bata gama tunanin ba ta jawo hijab ta fita, Ta bude motar ta shiga kanta sunkuye, Yana ta kallonta yace"ya kk?" Tace"lpy lau ya su twins?" Yace"suna gaisheki" Tai murmushi ta dan kalleshi ya sakarmata murmushi ta kauda fuska idanunta cike da hawaye tana tuno can baya time da yake zuwa gunta kamar haka, Ya danyi shiru sannan yace"faseelat haryanzu kina sona? I mean zaki kara aurena?" Tai shiru tana tunanin rayuwar gidansu ta kalleshi tace"amma kasan problem da mukaita samu baya" Yace"that was a past komi ya sauya kema kin sauya faseelat, insha Allah zamu zauna lpy kuma bazan hadaku gida daya ba, plss ki amince wlh inasonki na rabu dake amma nakasa mantaki acikin rayuwata" Tai karamin murmushi tace"nima inasonka daddyn twins " Ya saki dogon murmushi ya dafe heart yana jin sanyi yace"tnx u my Queen " Tai karamin murmushi , Ya cigaba da janta fira tana meda mishi kadan _kadan sannan sukai bankwana ya tafi itako takoma gida, Tun daga time din suka bude sabon shafin soyayya har charting sunayi faseelat ko pics din su twins ma ta dora a kowane profile na social site nata soyayyar su tadawo sabuwa dall , Bangare guda Aliyu yakasa natsuwa duk time daya ganta yakejin feeling da yawa a kanta, saboda yanzu harsun saba hargida suke kai mata kifin in ta kira tanaso saboda sunyi exchanging numbers,amma kuma yasan ta fishi tana hawa babbar mota tana hjy a babban gida me zatayi dashi me shagon kifi da mashin roba_roba da karamin gida?, Mommy da hjy Rukayya sunata zumunci don hjy Rukayya duk jumaa seta tura yaranta gaisheta itama tana lekawa Sam basu samun matsala Suna manta cewa kishiyoyine su, Bayan wata daya jamil ya tura gidansu roshni neman aurenta akabashi dama suna kagare su rabu daita akasa biki 1 month kacal, Yana shakka ya dawo gida suka zauna dining cin abinci , Ya nata dan tsakura hjy abida ta kalleshi tace"kaci abincin mana" Ya ajiye cokali cikin sanyin murya yace"sugar akwai maganar dana keso muyi" Tace"inajinka minene?" Yace"amm_amm dama inason in kara aure" Gabanta yayi mummunar faduwa har cokalin hannunta ya subuce tace"aure jamil?" Yace"kiyi hakuri plss ki fahimceni inason kara aure da inje ina bin mata waje kara nai auren" Hawaye masu zafi suka fara wanke mata fuska tace"da me na rageka jamil? Ko bana biya maka bukata?" Yace"ko daya kinamin komi sugar inason kara aurenne saboda in kara samun natsuwa ki fahimceni" Ta share hawaye tace "shikenan jamil Allah ya bamu zaman lpy" ta tashi ta wuce ciki, Yayi zaune Yanajin tausayinta yasa zatai ta masifa amma ba tayi ba ya tashi yabi bayanta domin rarrashinta, Bayan kwana biyu fahad yazo kofar gidansu faseelat ya kira ta a waya, Ta dauka yace"ina kofar gida " Tace"shine kazo baka fadamin ba azumi nake" Yayi murmushi yace "to asha ruwa lpy" Tace"kagaidamin aysha"takashe wayar, Yayi murmushi yana mamakin dalilinta duk in tana azumi bata fitowa idan yazo ko tace karyazo tana azumi, Bayan ansha ruwa ya kira ta yana cikin bedroom, Ta dauka tana murmushi, Yace"sawwama ansha ruwa lpy?" Tace"lpy lau" Yace"inafatan baa manta dani cikin adduar ba?" Tai dariya tace"ban manta da kai ba" Yana murmushi yace"ina da tambaya minene dalilin rashin fitowa idan nazo kina azumi ?nakasa ganewa" Tai dariya tai shiru , Yace"answer me mana meyasa?" Tana dariya tace"yunwa ko" Yayi murmushi yace "dafatan kinsha ruwa yanzu?" Tace"ehm" Yace"to ganinan in kawo kayan buda baki in samu ladan me azumi" Yana cikin fadar hakan aysha ta shigo kuma taji meyace, Faseelat tace"sekazo" Yakashe kiran yana murmushi ya duka ya dauki keys, Gaban aysha na faduwa walwalarshi ta yawaita these days tanata mai kallo da alamar tambaya tace"Yaya ina zakaje ?" Yayi murmushi yace "wurin faseelat" Kamar an dokawa aysha guduma a heart kamar zatai kuka tace"Yaya kaifa kace bazaka dawo daita ba meyasa kake zuwa wurinta?" Murmushin fuskarshi ya bace ya kamo hannunta har kan seat ya dorata jikinshi cikin sanyin murya yace "aysha faseelat ta sauya ba faseelat da kika sani bace ada tana bukatar kulawa tana da bukatata" Yana maganar zuciyar aysha na lugude tace"aurenta zakayi? " Yace"eh ina tabbatarmiki zaman zai sauya ba irin na da ba" Juwa ta kwashe aysha tai kwance jikinshi a sume , Ya dafe kanshi yana jin ciwo daga magana shikenan ranta ya baci meyasa bazata fahimta ba? Yafara mata tofi yana shafa mata a face ranshi na zafi shi gaskiya yanason faseelat yanason dawo da ita, Aysha ta farfado da kuka tana hawaye ta rike mai hannu tana cewa"dan Allah yaya karkadawo daita inajin tsoronta sosai dan Allah karkamedota " Fahad yafara share mata hawayen yace"aysha faseelat na sonki yanzu bazata taba cutar ki ba ta sauya ta koma abar tausayi ki tausaya mata mana" Ta zare jikinta tana kuka ta fita a dakin ta shiga nata tana kuka sosai kamar ranta zai fita bazata iya juraba taga yayanta yana soyewa da wata ba ita ba, Fahad yabiyo bayanta yanajin ciwon kukanta ya zauna kusa daita yace"aysha idan har tsoronta kikeji ba gida daya zaku zauna ba ki kwantar da hankalinki" Cikin kuka tace"wlh yaya bazan iya juraba bazan iya ba zuciyata bugawa zatai" Yana mata wani kallo yace"haba aysha meyasa zaki rika daga hankalinki bayan Kinsan baki lpy faseelat ce fa bawata ba" Tace"yaya don Allah karka aurota dan Allah ka rabu daita " Fahad yayi zaune yana kallonta tana ta darzar kuka baya jindadin kukan kokadan amma kuma bazai fasa ba, Ya kalli agogon hannunshi takwas ta kusa ya tashi ya fita don kaiwa faseelat kayan buda bakin da yace, Aysha nata kuka ta dago tana kallon bayanshi tana kuka ya fita yabarta bayan da ba haka yakemata ba meyasamu yayanta tunkan ya medota yafara sauyawa , Tana kuka ta dauko waya ba tare da tunanin komi ba ta kira no din mommy, Mommy ta dauka da faraa jin sautin kukan yar'amana yasa ta mikewa tsaye cikin tashin hankali tace"daughter meyafaru ?" Aysha na kuka tana sheshsheka takasa cewa komi takashe kiran, Mommy ta sake kiranta tana ta ring baa dauka ba cikin tashin hankali ta hau sama ta dauko mayafi da key ta nufi gidan, Fahad ya siyo mata fruit da drinks da roast meat yana zuwa ya kira faseelat ta fito tana sassanyar murmushi ta shiga motar, Yana sukuku yake kallonta ta kalleshi tana murmushi tace"ina kayan buda bakin?" Ya nuna mata back seat ta kalli ledojin tace"amma u r late ni nakoshi ka koma dasu" Yayi murmushi yace "ai yadda yunwa ke hanaki fitowa nasan abincin da zakici ba kadan bane " Tai dariya tace "to nagode sosai Allah yakaimu time da kanka zaka rika bani a baki zanfi ci da yawa" Yayi murmushi yace"yaushe ne Queen ? Ya kamata a daura mana aure hakanan I'm eager" Tai murmushi tace "ni ba ruwana kasamu ya omer Ku tattauna yafi" Yayi murmushi yace "insha Allah very soon " Ta tsaya tana kallon shi tace"lpy naganka haka kamar baka jindadi" Yace"rashin ganinki ne yasa" Tai murmushi ta sunkuyar da kai, Yace"kije kiyi buda bakin se munyi waya anjima" Tace "a,a se gobe de " Yace"meyasa ?" Tana dariya tace"seda safe"ta fita ta bude baya ta dauki ledojin ta fito ta shige gida, Ya girgizakai ya nufi gida brain dinshi nata tunanin yadda zai shawo kan aysha, Gida ko mommy tazo ta samu aysha nata kuka ta jawota jikinta hankalinta tashe tace"aysha ki fadamin mike damunki?" Aysha na kuka tace"mommy yaya zai medo faseelat don Allah kibashi hakuri mommy tsoronta nakeji sosai" Mommy tai shiru yo yama zaai ta yadda wancan karan ma bayadda zatai ne amma wannan karon bazata yadda ba ,badole aysha taji tsoronta ba mace babba ga iyayi kamar yar bariki , Tace"kiyi shiru bazai medota ba kidena kuka daughter " ta cigaba da rarrashinta, Fahad yana shiga gidan yaga motar mommy fake sosai zuciyarshi ta buga ya kure gidan da kallo yanajin tsoron shiga zuciyarshi na tunanin aysha ta kirata wata kuma ta karyata hakan aysha bazatai haka ba ya fito ya nufi ciki jikinshi sanyaye , Aysha na jikin mommy tun dazu ya shigo dakinta tana jikin mommy tanata ajiyar zuciya gabanshi yayi mummunan faduwa, mommy ta dago tana jefamai wani kallo, Ya karaso ya zauna kasa yace"mommy sannu da zuwa" Tace"yawwa son ashe aure zaka kara batare da kafadamin ba?" Ya kalli aysha ya kalleta yace"mommy faseelat ce" Ranta bace batare da daga murya ba cos tasan danta sosai baseta yi hakan ba, Tace"eh ita kadena maganar medota gidannan tunda daughter bataso kuma kasan bata lpy " Idanunshi jawur yana tuno halin da faseelat zata shiga da halin da zai shiga saboda yana sonta sosai yace "mommy dan Allah kiyi hakuri" Mommy ta nai masa kallon mamaki tace"fahad ni zakarikawa musu? Saboda nace karka medota?" Kanshi sunkuye ya girgizakai yana hawaye yace "kiyi hakuri mommy faseelat ta sauya sosai" Mommy tace"to yayi kyau son kadawo daita tunda kana sonta kuma gwara ita dani" Ta mikar da aysha na jikinta tace"mu tafi gida idan shi yadena sonki ni inasonki" Fahad ya dago yana hawaye ya mike tsaye yace"mommy dan Allah.... [2/9, 10:19 AM] Maman Mamy: 85 Yace"mommy dan Allah kiyi hakuri karki tafi da aysha wlh inasonta ba yadda zanyi na hadata da faseelat " Mommy tace"to kafasa auren don kuwa ban dauko aysha don ta rika kuka ba " Ya jinjina kai, Ta meda aysha ta zaunar daita tace"kiyi hakuri aysha kidena kuka kinji inasu twins kitashi ki dubosu" Ta daga kai itama mommy ta fita daga dakin ta nufi gida ranta badadi fahad na mata musu akan maganarta , Mommy na tafiya fahad na tsaye yaketa kallon aysha tana kwance idanunta lumshe tana ta ajiyar heart, Zuciyarshi na zafi yace"aysha meyasa zaki fadawa mommy bazaki bari nafada mata da kaina ba? banji dadin hakan ba, bakison abinda nakeso aysha faseelat ta sauya ba wacce kksani bace yanzu inasonta sosai kuma ko ban aureta ba kisani inasonta kuma bazan dena ba harabada"yana gama fada ya fita a dakin ya koma nashi ya zauna ya dafe kanshi kamar zai rabe biyu yana zubda hawaye kokadan bayason yin abinda mommy bataso ko tabashi umarni yaki bi amma yazaiyi da faseelat ?idan ya gujeta bakaramin damuwa zata shiga ba kuma bai mata adalci ba, Aysha ko maganganunshi ba karamin ciwo suka mata ba wai zai cigaba da sonta har abada tafara wasu sabbin hawayen tana jin kishi na kara taso mata, Kan fahad na ciwo ya tashi yayo alwala ya kabbara sallar ishai yanata rokon Allah yasa mommy ta amince cos ita kadaice keda matsala amma daddy baya da matsala kuma dama kishi bazai bar aysha ta yadda ayi auren ba, Itama ayshar alwalan tayo ta kabbara salla tana rokon Allah ya rage mata kishin nan kuma yasa kar ayi auren inde faseelat din ba alheri bace acikin rayuwar su, Faseelat tagama salla ta dauko fruit da ya kawomata tanasha tana murmushi , Bayan kwana biyu fahad yaje ya samu daddy yafadamai saboda zuciyarshi takasa hakura kullum seyaje gun faseelat in ma bai jeba itake kira tace yazo ta ganshi, Yana fadamai wanshekare tunda safe daddy ya koma gidan mommy na zaune tana karanta jarida ya shigo ya zauna, Ta zare jaridar tace"sannu da zuwa"tana ta murmushi, Fuskarshi daure yace"hjy meyasa zaki hana son medo faseelat tunda yanason medota?" Mommy ta kalleshi tace "saboda bana sonta ko time daya aureta da farko don ba yadda zanyi ne biki ya riga ya gabato amma ai ta mishi girma " Daddy yace"me tayi miki da kike cewa bakisonta?tunda kin auramishi aysha ya amince seki hanashi auren wata bayanta ?kuma ko shekara 60 gareta ai idan ya aureta ba haramun bane" Mommy nata kallonshi tace"kara ta yakawo maka kenan? yanason ya dawo daita to bari in kirashi yazo ayi komi gabanshi" Ta dauki waya ta kira fahad, Ya dauka yana cikin mota zuwa office tace"kazo gida yanzun nan "tana gama fada ta kashe kiran, Fahad ya cire wayar a kunne kamar zaiyi kuka ya juya ya nufi gidan ya shiga ya samu daddy nata fada itako tana karatun jaridarta, Ya zauna kasa kanshi sunkuye yace" mommy ina kwana?" Tace"yimun shiru son nafada maka kada kamedota shine kaje kafadawa daddynka saboda mace kakeson bijiremin ?to bari kaji ba aysha kadai ke bata son auren ba har nima banaso tun farkon aurenku batamin ba na kyaleka ne kawai ka aureta tunda yanzu ka zabeta ka saki aysha seka aureta din" Fahad ya dago fuska yana hawaye yana kallonta, Daddy ya dafe kanshi dake ciwo yace "saboda me zai saki matarshi ? Wai meyasa baki da lissafi?" Batace uffan ba ta tashi a zuciye ta haye sama, Daddy ya kalli fahad yace"kaje ka cigaba da shirye_shiryen aurenka" Yana hawaye yace "na hakura daddy tunda mommy bataso shikenan ko da nayi bazanji dadinsa ba " Daddy yayi shiru fahad ya tashi ya fita ya nufi office idanunshi jawur , Yana zuwa office ga aiki gabanshi amma Sam jikinshi ba karfi ya kwanta jikin seat yana tunani, Bayan minutes sabeer ya shigo yayi tsaye kanshi yana cewa"lpy daddyn twins? " Fahad ya dago ya sa handkerchief ya goge idanunshi , Sabeer ya zauna yana fadin "mike damunka kuma?" Fahad yace"inason meda faseelat Aysha bataso mommy kuma ta hana nakasa ta yadda zanyi in tunkareta da maganar" Sabeer yayi tagumi yace"amma meyasa mommy zatai haka faseelat abar tausayi ce sosai ta rasa abubuwa da yawa a rayuwarta" Fahad ya girgizakai yace"plss ka samu faseelat kuyi maganar " Sabeer yace"ni? Wlh kunyarta nakeji bazan iya ba ,bawai na sameta ba ko haduwa banaso muyi daita " Fahad yayi shiru yana tunanin saboda maganar ne, Sabeer yace"kayi hakuri tunda mommy bataso kayi kokarin cireta a ranka amma gaskiya kayi missing mata Allah I'm telling u" Fahad ya kara shiga tunani, Ana tashi office ya koma gida aysha na school twins na falo ya daukesu yayi musu wasa ya wuce room ya kwanta yanata tunani, Karfe 6 ya tashi ya tafi dauko aysha school tunda tashigo motar batace komi ba shima baice ba kwanan nan shiru suke basu cika mgna ba, Can zuwa ciki_ciki tace"yaya dan Allah kadena fushi dani bana jindadi kayi hakuri kishinka ne yasa nai haka" Yayi murmushi me ciwo yace"aysha ni bana fushi dake damuwa ce kawai tamin yawa amma zuwa wani lokaci kome zai wuce" Tai shiru duk maganar da zaiyi bata jinta da dadi damuwa ta mishi yawa damuwar faseelat kenan? Suna isa gida ta fita ta nufi ciki jikinta sanyaye yabi bayanta da kallon tausayi duk tabi ta rame saboda jarabar kishi ya girgizakai ya juya ya nufi masjid, Bai fito ba seda akai ishai yana fitowa masallaci kiran faseelat ya shigo wayarshi data kira se gabanshi ya fadi ya dauka ya kara kunne yana dan murmushi, Tace"sweety yau kamanta dani ko? Ba kira bakomai" Yayi murmushi yace "kiyi hakuri" Tace"banyi ba ina jiranka idan kazo to na hakura" Yace"to ganinan zuwa" Tana jindadi takashe kiran, Gabanshi na faduwa ya nufi gidansu , Ta fito ta shigo motar tana faraa ganin yau yafi kullum kara ramewa tace"dear don Allah meke damunka duk kabi ka rame ina aysha ?" Yayi shiru , Tace"ba zaka fadamin ba? to kunyi mgna da ya omer kuwa?" Nan ma yayi shiru, Tace"magana nake fa don Allah mike damunka ne?" Ya kalleta idanunshi jawur yayi saurin sunkuyar da kai ya dora handkerchief a idonshi yana fitar da zafafan hawaye , Hawaye suka cika idon faseelat tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun kuka kake dear don Allah minene ke damunka?" Ya dade yana hawaye ya dago yace "kiyi hakuri faseelat ba zamuyi aure ba" Hawayen idanunta suka fara zuba tace"but why?minene laifina?" Ya girgizakai yace"bakiyi komiba Queen inaga Allah ya riga ya tsara ke ba matata bace " Faseelat na hawaye tace "nasani mommy bata sona kuma nasan bazata bari ka kara aurena ba na dau kaddara zanyi hakuri amma wlh inasonka sosai kuma ni ban tabawa mommy komi ba" Yana hawaye yace "nasani queen kiyi hakuri nima inasonki ba yadda zanyi ne" Tana hawaye ta fara sharesu lokaci daya to menene bazata iya hakurinshi ba? kome zata rasa inba Ummi ba bai kai rashin mahaifinta da mijinta da danta ba kuma gashi duk tana rayuwa babusu bare kuma masoyi da kota shiga gidanshi ba kwanciyar hankali tunda mommynsa bata sonta , Ta share hawaye tace "na hakura fahad kuma kaima ina baka hakuri ka cireni a zuciyarka kayiwa mommy biyayya ....sai watarana"ta bude mota zata fita, Yayi saurin cewa " tafiya zakiyi ?" Ta juyo tana murmushi da yafi kuka tace"tafiya zanyi fahad ina maka fatan alheri a rayuwanka kuma ka tayani da addua Allah yabani miji da zanso kamar ka"tana gama fada ta fita a motar, Fahad yabi bayanta da kallo tamkar yaje ya rungumota jikinshi yakeji ya kwantar da kai jikin sitiyari ya saki kuka me ciwo rabuwa da masoyi akwai zafi sosai, Faseelat ta shiga gida tana kuka taje ta kwantar da kai jikin Ummi tanayi , Ummi ta dora hannu kanta batare da sanin mike damunta ba tace" kiyi hakuri faseelat komai yayi tsanani yana tare da sauki" Faseelat ta dago tana hawaye tace "Ummi fahad bazai aureni ba mommy ta hanashi" Ummi tace"kiyi hakuri Allah zai musanya miki da mafi alheri" Omer ya shigo dakin dede time din hankalinshi tashe yake tambayar Ummi "me takewa kuka?" Ummi tace"wai mommyn fahad ta hanashi aurenta" Omer ya tabe baki yace "kila ita ta hanashi ya medata tun can baya amma ai ita tasan meta mata" Faseelat ta juyo tana kallonshi tana kuka tace "me zanyi mata yaya? wlh ni ban taba yi mata komiba" Yace "tunda danta ne ta hanashi ba shikenan ba se kiyi hakuri in kuma kuka zaki tayi se kiyi" Tace"inasonshi sosai yaya" Ya omer yace"bakya sonshi da kina sonshi aida baki matsa ya sake ki ba ke kika jawo koma miye seki hakura " Faseelat ta tashi da gudu ta shiga daki ta haye gado tana kuka, Ummi ta harareshi tace"banason haka yarinyar nan abar tausayi ce idan baka kwantar mata da hankali ba bai kamata kace komi ba" Yayi murmushi me ciwo yace "Ummi nima ina tausayinta amma ai ita tace batason shi da tana gidan ai da ba haka ba tunda mommynshin ta hana se tayi hakuri tunda kukanta bazai kawo sauyi ba" Ummi tace "imm ni bari inje in rarrashi abata"ta tashi tabi bayanta, Yayi murmushi ya girgizakai ya tashi ya fita shikam bazai tsaya bata hakuri ba ba yadda baiyi ta hakura ta koma ba amma taki, Da safe fahad ya nufi gidansu don gaida mommy , Kullum in yaje fuskarta hade yauma hakan take, Bayan ya gaidata ta amsa ciki_ciki yace"don Allah mommy kiyi hakuri nasan nayi kuskure" Mommy tace"bakamin komi ba son Nide cewa nai karka kara aurenta kabari tasamu dede ita saboda Baku dace ba" Yace"mommy na fasa aurenta banason abinda zai batamiki rai" Tace"ka kyauta kullum ina duba yanayin aysha saboda ni na daukota suka bani amana na amsa hannu biyu idan tana kuka a gidanka bazanji dadi ba kuma lalurar jikinta itake kara sa ta wani abun seda nai musu alkawar zanta nema mata magani amma gashi nayi_nayi shiru ga ciwon zuciya idan ta karasa bugawa me zancewa iyayenta?" Ta numfasa tace"don Allah son kar ka ga laifin aysha ka kula daita sosai idan wani abu ya sameta duk a kaina zai kare wlh" Yace"mommy ba abinda zai sameta inason aysha sosai" Tace "kayi hakuri da ita har Allah yabata lpy kadena tunanin wani karo aure " Ya jinjina kai , Tai karamin murmushi tace "nagode son Allah ya maka albarka ya kara Baku zaman lpy" Yace"ameen mommy "ya tashi ya fita, Itakam faseelat har masassara seda tayi saboda hawan jininta daya tashi har ta warke ta cigaba da rayuwar hakuri, Tana cigaba da yiwa mijinta addua tana kara kewarsa, Anata shirye_shiyen bikin roshni da kudin abida akwati set 3 yayi mata batare da yiwa abida ba don tace bataso, Ita kuwa roshni gyaran kanta takeyi in and out don rikitashi taje tagama abinda yakaita ta fito don ba zama za tajeyi ba, Saura sati bikin ta kara kodewa tai fari tass ga wani kamshi da take zubawa ga jikinta da harwani damshi yake fitarwa tsabar gyara, Tana gida jamil ya kira ta ta fito ta shigo motar shi tana sakarmai murmushin sace zuciya, Ya zuba mata ido yace" baby kamar bake ba" Ta Marmara ido tace"bani bace Amarya ce " Yayi murmushi yace "to ya shirye_shirye?" Tace"muna tayi" Yace"OK nasan kina da bukatar kudi nawa zai isheki hidima?" Tace" 1million kacal" Yayi murmushi jin ta kira 1 million da kacal ya rubuta cheque ya mika mata, Ta amsa tace"tnx" Yana mata kallon shaawa yace"to me zansamu?" Tace"bazaka samu komai ba ka cigaba da lissafi saura 1 week" Yace"amma kinsan horonnan yayi yawa ko nayi missing jikin ki" Tai murmushi ta lashi lips tace"me too" sannan ta bude mota ta fita , Ya girgizakai ya tada mota ya nufi wurin friends dinshi suka cigaba da shirin bikin, Abida sama_sama take bacci tashin hankali da take ciki yanzu ko dadin sex din bataji, Ranar asabar aka daura auren _roshni da jamil yanata washe baki abinshi, Roshni ma nata farinciki abida ko na gida ita da yanuwanta sunata mata fadan aurenshi , Da dare bayan an dawo dinner aka kawo Amarya kowa ya tafi, Jamil ya shigo da kajinshi na angonci yasha tsimi ya gama tsimuwa ya shiga dakin roshni kamshin dakin tamkar zai sumar dashi , Tana kwance tana charting ta tashi zaune tana mika da gantsaro breast tace"sannu da zuwa angona" Ya lashi lips joystick dinsa na tashi yaje dasauri yafara shafarta, Ta dakatar dashi tace"ya kamata kafara gabatar dani awurin uwargida sannan komi ya biyo baya" Ya cigaba da shafarta yace "plss wannan zai biyo baya" Tace"aa plss aiba dadi Nide katashi muje" Yace"to "badon yaso ba ya nufi dakin abida, Itako roshni dama ba mayafi jikinta daga ita se fitted gown ta zauna kan seat tana jujjuya idanu, Jamil ya shiga har abida ta kwanta ya ajiye mata ledarta ya kira ta " sugar" Ta bude idonta jawur tana kallonshi, Yace"kifito kugaisa da amarya inason muyi mgna" Batace to ba ta tashi ta fita har falon ta samu seat ta zauna ranta na kuna ta dan kalli seat din amaryar taga kamar tasan ta tai saurin meda hankalinta kanta ta tuno kawar faseelat ce , Zuciyarta ta harba last time tayi kishi da faseelat yanzu kuma da kawarta wace irin rayuwa ce wannan? Itako roshni nata murmushi tana mata wani kallo, Jamil yazo ya zauna yayi hamdala ya fara masu nasiha daga karshe yacewa roshni "kece karama baby ki rika bata girmanta a matsayinta na babba ta koina" Roshni tace"to hubby ni banda problem" Abida tai zaune tana kallon ikon Allah, Roshni tace"muje ciki mijina bacci na keji nagaji"tana lankwashe _lankwashe, Ta tashi tai gaba yabita da kallo yana hadiyar miyau ya tashi ya bita yana kagare suka rufo kofa, Abida ta kwantar da kai jikin seat tafara kuka marar sauti tana jin kamar ana rura mata wuta a heart , Yana shiga ya samu roshni kan bed tayi naked tana juye_juye gwara ayi a fara tun kan abida tai bacci gurinta kawai taji ihunsu suna sex , Yayi saurin hawa gadon a hirgice yana nishi yana shafar jikinta , Ta tashi tana nishi tafara tube mai kayan jikinshi tana tubeshi hannunshi biyu kan breast dinta yana matsawa yana Jan numfashi joystick dinsa mike, Tana gama tubeshi ta kamo joystick dinsa tana massaging tana lasar jikinshi, Jamil yakara cakumar breast dinta yana nishi, Suka cigaba da romancing juna ya kamo bakinta suka fara French kiss suna musayar miyau da wasa da harshe roshni na sauke numfashi ta kwanta ta ware legs tana ta tsiyaya tana nishi da kara ta dora hannu kan vagina dinta ta dago hannunta duk wet ta tura baki da wata irin murya tace" suck me jamil like u r doing it before ahhn plsss" Jamil ganin milk tanata flowing yayi saurin sunkuyawa ya fara sucking dinta yana zukota yana wasa da harshensa, Roshni tafara ihu"ohhh god jamil I love u I don't have any one like u before I'm enjoying too much wayyo my HQ.... " Abida na kwance falo tana jin duk abinda sukeyi, Roshni ta kankame kanshi tana release tana ihu, Jamil ya fiddo bakinshi dasauri yana jin muguwar shaawa kamar yaci babu ya tada roshni tayi goho yafara kutsawa cikinta harya lume yana shiga yafara ihu yana kai kawo "wayyo Allah madara !!!! wayyo ni dadi.... keta daban ce baby inasonki sosai wayyo famfo"😹 Abida ta tashi dasauri ta shige dakinta ta kwanta kan bed ta rufa da mayafi tana cigaba da kuka zuciyarta kamar zata fito harsu famfo da madara yake kira tsabar dadi,tafara tunani yaushe ta taba jin ihun alhaji ?amma yau ga jamil nata abunshi batare da tayi komi ba ta riga tasan da lokacin alhaji ne da bazatai shiru ba amma yanzu duk tayi sanyi, Su kuwa suka cigaba da budirinsu don yau special day ce, Gab asuba suka kwanta baccin gajiya suna rungume da juna, Itama sai lokacin bacci ya dauketa tana fara baccin suhailat ta farka dole ta mike ta kamata, Tagama gyara suhailat tai wanka ta koma ta kwanta don bazata iya cin komi ba, Bacci na niyyar daukarta taji sabon nishin na tashi tana ta ihu tana cewa karya cinyeta shiko ya dage nishi da sambatu, Sam setaji gidan ya isheta taji bata ko shaawar jamil ya kara kusantarta saboda bakinciki hawayenta kam tayisu har suna son karewa, Ganin takasa bacci yasa ta fito falo ta hada tea ta kunna TV ta kure volume ta zauna tana shan tea kanta kamar zai rabe biyu, Time din jamil ya fito daga shi se short gefen cinyoyinshi duk fari tai masa kallo daya ta kauda ido dasauri, Ya nufi kitchen ya hado tea ya dawo yakoma dakin da alamu roshni ya hadomawa , Can gab azahar suka fito daga dakin roshni na jikinshi daga ita se wata half gown me hannun shime iya karta cinya tanata narke mai suka zauna falon ya meda hankali wurin abida yana kallon idonta, Abida ta tashi ta wuce ciki tana jin bakinciki ashe harsashenta dedene da tacewa roshni yan bariki inba bariki ba ina Amarya ina ihu ranar daren farko? Don iskanci da mutane cikin gida kifito da half gown cinyoyi waje ba ko pant bare bra, Tafiyarta yayiwa roshni dadi itade burinta dama abida ta cusawa abida bakin ciki takasa sakat kuma tagane ita karamar yar bariki ce, Sukai zauniyarsu suka sha kallo sunata tabe_tabe sannan suka koma ciki, Dare na farayi roshni ta sake sabon wanka daga ita se vest rabin breast dinta waje da mini sket ko rabin cinyoyinta be rufe ba tanata zuba kamshi tana lauye_lauye ta fito Jamil ya kara rikicewa irin wannan arniyar shigar abida bata cika yiba shi kuma yanaso sosai, Suka zauna dining cin abincin da abida tayi amma takasa zama cinshi ta tashi tabar wurin, Tana tafiya jamil ya jawo roshni jikinshi yana jin erection yace"u r sexy milky kinyi kyau sosai " Roshni ta lashi lips ta janye vest dinta kasa beautiful breast dinta suka bayyana jamil yace"wow!!!"yana kamasu, Ta sauke numfashi tana kara turosu, Ya dora fuska kansu yana murzata jiki sannan yafara sucking dinsu cikin kwarewa, Roshni ta dage nishi tana jindadi every where, Batare da cire kaya ba ta mike ta zuge zip dinsa ta zaro joystick dinsa ta dage sket din jikinta sama ta ware leg ta hau kanta, Ya sauke numfashi me karfi yana nishi yana cigaba da tsotsar breast dinta hannunshi na temakawa roshni tana up and down, Abida da ta mance da wayarta batasan me suke ba ta hawo dining din cak ta tsaya jikinta na rawa don tsananin tashin hankali, tace"waiyazubillahi!!! minake gani haka?"a tsorace zuciyarta na matukar bugawa Tana jin matsanancin bacin rai, Jamil yafara kokarin zare roshni daga jikinshi itako tana kara shigemai, Jikin abida na rawa ta jawota da karfin tsiya tafado kasa tabi ....... [2/10, 9:35 AM] Maman Mamy: 86 This is a novel ko ? Amma abinda ke yiwuwa shi akeyi 😹saboda me zan hada Aliyu da roshni? Shi da tashi jarabawar karfin shaawa ce amma duk da haka yayi hakuri bai aikata sabon Allah ba ko kadan bai canci mace me kama da roshni bama,shi kuma fahad saboda me zan aura mai masifaffa?😹 duk Wanda ya zama me biyayya ga iyaye be cancanci haka ba sede ko jarabawa,meyasa baku lura da lalurar aysha ?tun kafin auranta take fama kenan idan kishi halittar tane shi kuma faduwar da takeyi lalaurarta ce ,then faseelat meyasa zakuga laifin mommy ? Dama can bata sonta duk da haka bata hana auren ba bata kuma ko taba yi mata bakar mgna ba, daga baya kuma faseelat ta matsa ya saketa yanzu kuma ta hana ya dawo daita saboda ko ba ita zai iya rayuwarshi ita ta haifeshi ai ba laifi bane idan ta zaba mai abinda take ganin shine dede da rayuwarshi, kuma faseelat ita ta zabi abinda yafi mata wato alhaji nura kenan yanzu badole ta samu abinda takeso ba,masu cewa mommy yakamata aiwa kishiya masifaffa saboda ta hana fahad aure 😂ai da bata da kishiya yanzu tasan zafin kishi tunda an mata kishiyar, kuma nifa bansa daddy auren hjy Rukayya ba don mommy taki jindadi aa kawai don hjy Rukayyar taji dadi saboda hakurin da tayi hausawa na cewa mahakurci........ Sede kuyi hakuri😹 novel din haka zai ta tafiya batare da masoya biyu sun cika burin su ba akwai soyayya da tafi tasu amma masoyan sun hakura duk da cewar its unforgettable love 💓 Ta jawota da karfin tsiya tafado kasa tabi ta hayeta tana jibgarta da iya karfinta, Roshni breast waje tafara kokarin kwacewa sunata nishi dukkansu ta samu ta jawo hjy abida kasa ta haye tafara jibgarta hjy abida nata ramawa iyakar kokarinta, Abun yazowa jamil a bazata kafin yagama dawowa seti sunata gabzawa ya tashi dasauri ya janye roshni daga kan hjy abida ya daga hannu zai sharara mata mari se kuma ya fasa, Roshni still breast dinta waje amma ko damuwa batai ba tana mai wani makaskancin kallo tace"marina zakayi? Wlh da seka ta nadamar hakan a rayuwarka" Bebi takan maganarta ba ya juya wurin hjy abida data mike tsaye tana huci haryanzu yace"kiyi hakuri dan Allah sugar" A tsawace tace"rufemin baki munafuki duk wa ya jawo inba kai ba ka rasa wacce zaka auro se wannan katuwar yar iskar wacce maza suka gama disco akanta " A fadace roshni tace"kece katuwar yar iskar ba gwara ni ba da wacce da aurenta take bin maza " Jamil ya dallawa roshni harara yace "banason shashanci hjy bata girmeki ba zaki rika fadamata maganganu harki dauki hannu ki daketa" Roshni ta tabe baki tace"bata girmeni ba tunda itama ba ganin girman kanta take ba " Jamil yayi tsoki yace"abida kiyi hakuri don Allah " Abida na harararshi tace"bari kaji nasa maku ido ne inga iyakarku tunda abun iskanci ne wlh sede ka sauya mata gida tun wuri kaje ka siye gidan da zaka ajiyeta don ni bazan zauna da yariska ta batamin yara ba" Roshni tace"oho de koma miye de mijinki mijinane a raba kwana iri daya kuma muyi sharing dinshi dole kuma ina wani tarbiya ga diyan kwartuwa ai gwara mu seda aka shafa fatiha sannan aka samemu" Ran Hjy abida bace taja tsoki batako dauki wayar ba ta shige daki ta rufoshi da karfi ta zauna tai tagumi tana kuka, Roshni ma ta watsawa jamil harara ta shige nata dakin ta garkame , Kan jamil na zafi ya koma kan seat ya zauna ya dafe shi mata biyu ko jidali gwara ya sauyawa roshni gidan zaifi shima besan time daya biye mata suna kan dining ba sosai roshni ke rudashi, Ya tashi ya nufi dakin roshni ya jishi gam yayi tsoki yafara knocking , Roshni tai banza tana jinshi, Kasa_kasa yace"baby kibude mana" A hasale roshni tace"ka koma wurin sugar ta baka zakin da ta saba baka kullum" Yace"plsss kiyi hakuri kizo kibudemin" Tace"wlh bazan bude ba dan rainin wayo kawai" Ya bude murya yace"kizo kibudemin wlh kar ranki ya baci " Tace"se kayi " Tai kwanciyarta zuciyarta na zafi wai har marinta zaiyi saboda abida , Jamil ya gaji da tsayuwa ya nufi dakin abida yana yin knocking murya na rawa tace"jamil kabarmin kofar daki don ko karasa wurin kwanciya wlh bazaka kwana dakina ba" Jikinshi sanyaye ya nufi dakinshi ya bude ya shiga ya fada kan bed yanata Jan tsoki gashi da mata biyu amma zai kwana shi kadai, Sosai abinda yayi ya batawa roshni rai taita iyayi a gidan bayan kwana biyar ya canza mata gida suka koma can sannan hankalin abida ya kwanta gwara suje can suyita kazantarsu yafi mata kwanciyar hankali tunda bata gani ba, Ranar daya cika sati dare nayi yayiwa roshni bankwana zai koma wurin abida zaiyi two days sannan ya dawo, Ta rakoshi tanata shagwaba da nuna zatai kewarshi sunata kissing juna harya tafi , Yana tafiya roshni ta koma ciki tai kwance kan kujera tana kallon rufin gidan duk fadin gidan ita kadai zata kwana? Ina bazaiyuba , Ta dauki waya ta latso number comrade ta dora a kunne, Ringing biyu ya dauka yace"amarya don kinyi aure kin mantani" Tai sexy smiling tace"noo kana raina comrade kana ina?" Yace"with my friend " Tace"alright idan kagama plss kazo ka debemin kewa duk nayi missing dinka gidan bakowa seni" Yana farinciki yace"dole ma inzo just send me ur address ina nan zuwa" Tace"ohk tnx u "in a sexy sannan ta turamai address din, Yayi murmushi ya nufi gidan batare da bata lokaci ba, Roshni na zaune inda take sede taji anyi sama daita ana juyawa, Ta fara dariya tana sauke numfashi comrade ya ajiyeta yana meda numfashi tana meda nata tace"kabani tsoro banji karar motarka ba" Yace"eyee? Ina ni ina zuwa da mota aise asan kinyi bako kinsan duk yadda kkganin unguwa tsitttt to akwai yan sa ido masu lura da komi" Tai murmushi tace "sannu da zuwa" Yace "yawwa " yana mata wani kallo yace"kinga yadda kk koma ?kinyi freshhh " Tai dariya ta tashi tace"muje ciki" Comrade ya tashi ya kulle kofa sannan suka nufi bedroom suna zuwa yafara cire kayan jikinshi yana ajiyewa , Roshni ma tafara cire English wears dake jikinta ta cire ribom dake kanta ta barbaza gashi tana ta murmushi ta haye kan bed , Comrade ya gama tubewa yabita sama yana salivating yace"kinhadu baby haryanzu bantaba ganin me beautiful structure irin taki ba" Tace"tnx u kaima jarumi ne idan ina da bukatar sex bawanda nake tunani inba kai ba ka kware nawa" Yayi murmushi yace"sex a jini na yake kullim muna kara kwarewa" Ta leme tabuda hannuwa tace"come to me and show me how expert u r " Comrade ya jawota jikinshi ya kai baki dede kunnenta yace"this is old style and common" Tana sakin murmushi ya tada ta tsaye yafara lagudar duk ilahirin jikinta roshni ta dage nishi tana sambatu yadda zaya kara rikicewa , Ya cigaba da tsotsarta da lasar duk inda ya masa sunsha romance sannan ya dage kafarta yana rike daita yafara sex daita a tsaye tai ihu jin sabon alamari tana huci tana sambatu ya cigaba dayi without magana saboda bai cika cewa uffan ba inba yazo release ba can zuwa ya fara ihu yana release suka cika dakin da ihu yana gamawa ba Hutu ya jata kasa suna tsaye ya dukar daita yafara sex daita roshni ta saki ihu tana nishi tace"leave me haka plsss" Ya riketa sosai yace"wait for a while baby u will enjoyed"ya cigaba da riding dinta, Jamil yana zuwa gida ya samu hjy abida tayi delicious abinci tana karamin murmushi tace "sannu da zuwa " yace "yawwa sugar ya kk?" Tace"lpy lau " Yace"me kika tabadarmin?" Tai murmushi tace "kagama cin abinci semu shiga ciki suhailat tayi baccinta" Yayi murmushi yace "ina boy ne?" Tace"yana nan inaso nadawo dasu nan amma ba yanzu ba" Yayi murmushi yace "hakan yayi kinsan inason yara sosai" ya tashi suka hau dining suka ci abinci sannan suka shiga daki suka tube suka shiga toilet sukayo wanka tare suka dawo sukai shirin bacci ya jawota jikinshi yafara romancing dinta, Tai lakwas bata respond, Ya tsaya yana kallonta yace"sugar meyasa kwanan nan bakya nuna jindadi kamar da kafin muyi aure? to the fact tunda mukayi aure nagane kin sauya bakya irin rudewar da kikeyi can baya" Tai shiru can zuwa kamar zatai kuka tace"jamil I don't know bansan meyasa ba" Ya rungumota jikinshi yace"kar kiyi kuka kisaki jikinki kinji ki manta komi daya faru" Ta jinjina kai, Ya cigaba da romancing dinta tana medawa a sannu, Tun daga time din duk in ba turn din roshni bane take gayyato comrade gidanta kota fita ta samu alhazawanta hotel suyi a biyata ta dawo gida abinta, taki rabuwa da jamil saboda tana enjoying dinshi kuma tana dan samun kudi wurinshi seta kara kwasa tukun takama gabanta sam bazata iya hakurin namiji daya ba ta riga ta saba da muamala da maza daban_daban kowa da kalar nashi salon don haka bazata iya hakurin jamil kadai ba, Ana cikin hakane uncle ismaeel ya samu shawo kan hajara da temakon yarta amisha aka daura musu aure ya kaisu katon gidanshi amisha takasa amayar da abinda ke cikinta idan ta fadawa ummanta abinda anty batool tai mata ya zata rika kallonta ya zataji idan taji cewar suna muamala da danuwanta ? Dole tayi hakuri tabar abun cikinta kullum tatuno tana cikin bakinciki ko haduwa bata sonyi da anty batool batasan wane kallo zasuyiwa juna ba, Tana ta zuwa islamiya da nikab da hijab har kasa ko da wasa bata barin aga fuskarta saboda kar aganeta, Kusan wata guda da satuka sega fahad kofar gidansu faseelat tayi mamakin ganin kiranshi duk da ta goge number dinshi amma tana haddace daita bazata manta ba tamkar ya fama mata ciwon ta ta daure ta fita, Tana shiga suka gaisa ta kalleshi tana murmushi tace"fahad lpy kuwa?" Yayi shiru sannan yace"lpy lau nazo mugaisa" Tai murmushi tace"to nagode sosai amma dan Allah kadena zuwa wurina inaso kamantani kagoge duk wani abu da zai rika tuno makani a rayuwarka muyi hakuri da yadda kaddararmu tazo" Yayi murmushi me ciwo yace "nakasa yin hakan faseelat" Tace"to miye amfanin soyayyarmu tunda ba aure zamuyi ba? Hakuri zakai ni insha Allah very soon zanyi aure kadena tunawa dani dan Allah " Yace"indena tunaki? bazaiyuba idan kinyi aure zandena zuwa" Tace"to ko kazo karkayi tunanin fitowata bazan rika fitowa ba saboda bazamu ci amfanin soyayyarmu ba kayi hakuri dan Allah kamantani"tana gama fada ta fita a motar fahad yayi zaune yana tunani tabbas gaskiya tafada miye amfanin soyayyar da babu aure? rabuwar shine yafi inba haka ba se wani abu marar kyau ya wakana tunda duk they're blind in love, Bayan watanni biyu, Faseelat na cigaba da yiwa alhajinta sadaka harta dauki mai aiki domin kama masu aiyuka yanayin kallon da Aliyu ke mata da kirkinshi shiyasa tagane akwai wani abu alamun so a tare dashi ta dan jira amma babu alamun zaiyi mata maganar soyayya yadda yake dan girmamata ma tana ganin its hard ya tunkareta da maganar tanaso tayi aure tasan ko su Ummi burinsu kenan tayi aure ta zauna lpy da mijinta, Tagama shawara da zuciyarta zata kira Aliyu tafada mai abinda ke ranta, Gari na wayewa ta kira Aliyu a waya, Ya dauka yace" hjy ina kwana?" Tai murmushi tace "ina kwana ?ya aiki?" Yace"alhamdulillah" yana mamakin kiranshi ba ran alhamis ba kuma a duk lissafinshi se next week zata bukaci kifi cos se bayan week week take amsa, Tana murmushi tace "Aliyu inba damuwa inason ganinka" Yace"Allah yasa lpy" Tace"lpy lau wlh akwai maganar dana keso muyi inba damuwa ina gayyatarka gidanmu" Yana mamaki yace"to ba matsala ganinan zuwa" Tace"se kazo"ta tashi ta tsaya gaban madubi ta gyara fuskarta ta dauko hijab ta saka tana jiranshi sanin ba nisa tsakaninsu , Tana zaune kiranshi ya shigo ta dauka yace"ina kofar gida " Tace"ka shigo ciki" Takashe kiran ta fito harabar gidan, Yanajin wani iri ya nufi cikin gidan ya tsaya bakin gate tana murmushi ta karaso wurinshi tace"bismillah" ta nuna mai wasu seat ta wuce gaba yabi bayanta yana kara karemata kallo har wurin seat din ya zauna sannan ta zauna tana ta murmushi ta kalleshi tace"nasan zakayi mamakin kiran ka a wannan lokaci" Yace"eh ina ta mamaki " Faseelat nata kallon kyakkyawar fuskarshi he's chocolate in color ga small cute baki ga idanu kyawawa yadda yake motsa baki gwanin shaawa, Tai murmushi tace "Aliyu na kiraka ne domin in fadamaka sakon zuciyata kullim ina yabawa da halinka zuciyata na tunaninka akai_akai har na fahimci cewar na kamu da sonka ina sonka idan har ka amince inaso muyi aure" Aliyu yaji maganar a bazata ya kureta da kyawawan idanunshi yana kallonta , Ta kara cewa"ina fatan zaka amince da soyayya ta " Aliyu yace"hjy soyayya dani ?" Tai murmushi tace "sunana faseelat ka kirani da sunana zaifimin dadi" Yayi murmushi ya bude baki zaiyi mgna se kuma ya fasa, Tace"nasan kana bukatar lokaci kayi tunani amma kasani dani da kai duk dayane bana kallon arzikin ka inasonka ne tsakani da Allah inafatan zaka amince" Yayi murmushi yayi shiru, Tai murmushi itama tace"kanata murmushi haydar amma kaki cewa komi ina sonka sosai ina fatan kasancewa matarka" Ya sakeyin murmushi yace "hjy ai duk namijin daya ganki bazaiki sonki ba sede ina ganin kamar baki dace dani ba" Tace"ai Aliyu nida kai na dace mun matukar da cewa da juna" Yayi murmushi yace "to nagode zan tafi" Tace"to ina jiran dawowarka ko samun sakonka zanyi farinciki sosai" Baiyi mgna ba ya tashi tsaye ta mike tsaye itama sunata kallon kallo ya fita daga gidan , Tai murmushi ta koma gida tana tunanin kyawunshi fatanta kar yaki amincewa daita tana jawara wacce tayi aure har biyu , Aliyu ya tafi shago yana farinciki kuma yana tunani yanata tuno kyawunta da kudi da komi amma ta sameshi da zancen aure wane irin so take mishi haka?Yana bukatar lokacin tunani amma ba na amincewa da soyayyarta ba cos ya dade yanasonta lokaci de na karayin shawara da bincike akanta before ya amince daita, Tunaninta ya hanashi sukuni ya koma very silent yanata tunani da marece abokinshi usman ya leko shagon ya sameshi suka gaisa suka zauna suna dan labari, Usman yana kallonshi yace"yau azuminne ke gasaka haka?" Aliyu yayi murmushi yace "soyayyace ke gasa ni " Usman yayi dariya yace"haba?im so happy tuntuni kayi aure kaki ya kamata kamanta baya" Aliyu yace"matsalar tana da kudi and ni kuma bandashi kana ganin ba matsala?" Usman yace"tomiye ?arziki da dukiya duk na Allah ne kaima in yaso seya baka kuma abun akwai burgewa yadda ta amince da kai duk da tafi ka" Aliyu yayi murmushi da zai iya daya fadamai ita ta fara furtamai Kalmar so, Usman yace"wacece ita ?" Aliyu yace"mu fita na nuna maka gidansu "suka fito waje suna labarin ya nuna masa gidansu Sega faseelat ta fito da mota zata fita ta fito ta rufe gate ta dauki hanya, Usman ya jinjina kai yace" itace mijinta ya rasu watannin baya mijinta me kudi ne sosai gaskiya kundace da juna kuma inaga dama babbar macece dede kai saboda lalurarka na kwana ana duty dole se babbar mace" Aliyu ya harareshi gabanshi na faduwa yace"shiyasa nake jin tsoron kar wani abu ya sameta" Usman yace"haba ai duk tafi matanka girma da kwari idan akayi saa taku tazo daya shikenan se kaita dibar kayanka"ya karasa yana dariya, Aliyu yayi tsoki yace"se anjima"ya juya shago, Usman ya shiga motarshi ya nufi gida yanata sakin murmushi he's happy finally abokinshi zaiyi aure , Aliyu ya fara bincikar halin faseelat amma yakasa gano aibunta duk da haka yakasa kiranta ya kuma kasa dena tunaninta, Bayan kwana biyu faseelat bata kira Aliyu ba har kwana biyun sannan ta kirashi tunda safe, Ya dauka tai saurin cewa "ina kwana ?" Yace"kintashi lpy?" Tace"lpy lau "tai shiru tana murmushi, Shima yayi shirun, A hankali tace" Aliyu naji shiru bakace komi ba" Yace"faseelat tuntuni na ke jin inasonki amma " Tace"amma me? Aliyu kafadamin kana sona karmu yaudari zuciyoyinmu plsss bawani abu inde kana sona" Yayi murmushi yace "inason kira amma nakasa kira " Tai murmushi tace "shikenan nima zandena kira se idan ka kira" Yayi murmushi yace "ina iya zuwa mugaisa?" Tai dariya tace"a,a bazaka iya ba" Yayi yar dariya cikin sanyin murya yace"zan shigo idan anjima " Tace "to nagode sosai habibina Allah yabarmu tare yakara mana son juna" Ya danyi shiru kamar bazaice amin ba yakasa hakurin barin amin da yayi tundazun a heart dinshi yace"ameen " Tai murmushin jindadi tace"sai kazo"takashe kiran, Aliyu ya dauke wayar a kunne yana jin matukar kaunarta yadda ta fito ta furtamai so shi namiji yakasa ya matukar karamata wuri a heart dinshi, Memakon ya nufi gidansu seya koma gida ya sake wanka cikin dark blue shadda anyi mata black aiki dinkin ya masa kyau ya saka black and blue hula ya fito zai fita gidan yanata murmushi, Mama na tsaye tsakar gida tana kallonshi ta tsaidashi tace"ina zakaje ne haka Aliyu naga harka fita aiki ka dawo? " Yayi murmushi yace "amm daurin aure zamuje" Ta kure fuskarshi da kallo ta dade bata ganshi cikin walwala haka ba, Tai murmushi tace "to Allah yabada saa" Yace"ameen "ya juya ya fita ya kama hanyar gidansu faseelat, Yana zuwa ya kirata tabashi izinin shiga ya shiga yasamu seat ya zauna yana kagare ya sata a idonshi, Faseelat ta fito tana tafiya sannu tana sanye da doguwar riga milk da kwalliyar golden jiki ta yafa mayafi milk , Tunda ta fito yaketa kallonta sam bazai iya dauke idonshi akanta ba, Harta karaso tana sakin murmushi tace" sannu da zuwa " Yace"barka da fitowa" Ta zauna kan seat ta kalleshi yanata kallonta suka saki murmushi lokaci daya ta sunkuyar da kai..... [2/12, 5:31 PM] Maman Mamy: 87 Ta dago ta kalleshi tana sakin kayataccen murmushi tace"naji dadin zuwan ka" Yayi murmushi ya lumshe ido ya bude yace"nafi ki jindadi" Tace"dagaske?" Ya sanya lips din kasa acikin baki ya jinjina kai da murmushi fuskarshi, Tai murmushi a hankali ya bace cikin sanyin murya tace"Aliyu dama kana sona bakafadamin ba? " Yayi shiru, Tace"yanzu idan da ban fadamaka inasonka ba bazaka fadamin ba?" Ya karayin shiru still, Ta cije lips tace"I'm not happy gaskiya haydar " Yayi Karamin murmushi yace"I'm sorry" Tai murmushi me hade da wani kallo sannan tace"matan ka nawa?" Yayi murmushi lokaci daya kuma fuskarshi ta sauya tuno sakeena data bar duniya ta dalilin shi, Ranshi na zafi yace"banda aure yanzu amma before nayi aure mun rabu da matata ta farko dayar kuma ta rasu" Tana kallon fuskarshi da ta sauya, da tausayi tace "Allah ya jikanta ya mata rahma" Yace"ameen"ya shiga duniyar tunanin rayuwarshi da sakeena , A hankali tace"nima nayi aure biyu mijina na karshe Allah ya masa rasuwa" Ya kalleta yace"Allah ya jikanshi" Tace"ameen " Yace"thanks" Sukai shiru kanta kasa a hankali tace"watarana zamu tarar dasu inda suke" Yayi murmushi me sauti yace "ba yanzu ba amma" Tai dariya tace"yes se bayan munyi aure mun samu zuria masu yimana addua" Yayi murmushi yayi shiru yana tunanin problem nashi, Suna haka ya omer ya shigo ya kallesu sau daya batare da magana ba ya wuce ciki, Aliyu ya kalleshi ko kadan baiji dadin samunsu da yayi ba, Faseelat sau daya ta kalli ya omer din itama yana wucewa Aliyu yace "zan koma shago" Tace"tun yanzu?bamu gama gaisawa ba" Yace"zan dawo wani lokaci" Tai murmushi , Ya mike tsaye, ta tashi tsaye itama tace"Allah ya kiyaye" Yayi murmushi yace "ameen" ya juya ya nufi kofar fita, Faseelat na tsaye tana bin bayanshi da kallo harya fita gidan ta saki murmushi ta nufi cikin gida, Ya omer kuwa yana shiga yasamu Ummi ya zauna kusa daita ranshi badadi yace"Ummi waye da faseelat waje?" Ummi tace"nade ga ta fita amma bansan ina taje ba" In cool yace"ummi karde faseelat ta dawo da kawo samari kofar gida kamar can baya" Ummi tace"da wuya tayi hakan" Suna cikin magana ta shigo tana murmushi tace"yaya ina kwana?" Bai amsa ba yace"zauna"yana mata wani kallo, Ta zauna kan seat tana kallonshi , Yace"ke da waye nagan ku?" Tai karamin murmushi tace "yaya sunan shi aliyu shagon shi na gaba kadan anan unguwar yake seda kifi aure nakeso nayi yaya" ta karashe murya sanyaye, Ya omer ya tsaya kallonta jin ta ambaci me seda kifi se yaga kamar ba kanwarshi daya sani ba faseelat, Ummi tace "da kin kyauta ko bai da wani amfani zama hakanan Allah ya tabbatar da alheri" Faseelat ta kalli ya omer taga ita yake ta kallo ta sake sunkuyar da kai tana jiran me zai ce taji baice komiba, Ta tashi ta wuce dakinta jikin ta sanyaye, Tana tafiya ya kalli Ummi jikinshi sanyaye yace"zan fadawa kawu kuma zan fara bincike kanshi " Ummi tace "ya kamata" Aliyu ko shago ya koma yanata tunani ji yake idan be fadawa faseelat lalurarsa ba bai kyauta mata ba amma tayaya zai fara tunkararta da lalurar? Ya dade yana nazari zuciyarshi tabashi iyayenta zasuyi bincike kanshi before auren, zuciyarshi tai mummunan faduwa ya cire hula ya ajiye kan table yayi tagumi da duka hannuwansa biyu , Da marece Roshni ce kwance kan bed bata da lpy amma ba sosai dinnan ba takeyin ta , Tana kwancen idanunta lumshe jamil ya shigo dakin yana mata kallon tausayi ya hau gadon ya jawota jikinshi ya taba jikin yaji shi da zafi in cool yace"baby kitashi mutafi asibity" Ta bude idanunta dake lumshe ta kalleshi can ciki tace"banason zuwa asibity ka samomin maganin fever kawai" Yanajin tausayinta yace"sau nawa kikasha baiyi amfani ba?ki daure mutafi hospital " Ta turo baki tace"ni ka kyaleni kawai in bazaka sauya maganin ba" Yayi karamin murmushi ya dora hannuwa kan shafaffen cikinta yana shafawa yace"ko dai unborn ke wahalar min da ke?" Ta tabe baki cos tasan bata da komi cikinta tuni take using implant kuma tayi mens dinta na wannan watan, Yace"uhummm?"yana lalubar cikin, Tace"bani da komi ni" Yana mata wani kallo yace"rasheeda bakison haihuwa ne?" Ta turo baki tace "ba yanzu ba" Ya tsaya da abinda yake yace"sai yaushe? Roshni kinsan yadda nakeson yara kuwa? Ni banki ki haifo hudu time daya ba kiyi kokari plsss" Tace"jamil ni zanbawa kaina haihuwar? Idan tazo ai yinta zanyi kuma miye na damuwa tunda ko yanzu ai kana da diyar ka" Ranshi ya sosu yace"wai mi kike nufi ne rasheeda? Sometimes seki rika magana marar kan gado" Tace"sarai ka fahimceni ko yarinyar hannun abida ba taka bace ? " A tsawace yace"shut up wace maganar banza kike haka?" Tace"gaskiya de na ke fada ni ba makauniya bace gatanan kamanninta duk naka kuma ai ba blood relation kuka hada ba" A zafafe yace"to diyata ce seme?" Tace"seka dena matsamin da zancen haihuwa tunda kana da diyar cikinka" Yaja tsoki ya tureta ya sauka a gadon ya fita daga dakin, Tai tsoki ta gyara kwanciya tana cewa"dan rainin wayo zakazo kana min surutan haihuwa_haihuwa to ban iyawa ni" Sosai kalamanta suka mai zafi ya koma falo yayi zaune yana tunani yaakai tasan suhailat yar shi ce?idan ta kamanni ne kenan bayan ita akwai wadanda suka lura da hakan ?ya yamutsa fuska saboda yadda zuciyarsa ta kara zafi ya tashi ya fita a gidan ya koma gidan abida, Yana zuwa yayi kwance kan seat ya rufe fuskarsa da hannu daya duk da ba bacci yake ba, Ya dade Hjy abida ta fito daga bedroom ta ganshi kwance ta nufeshi ta zauna gefenshi ta dora hannu daya kan cinyarshi a hankali tace"daddyn suhailat meke damunka?" Ya dan cire hannu ya kalleta yace "bakomai ban jindadi ne" Ta dan dora hannu kan wuyanshi da zafi kadan tace"bari na kawo maka magani" Yayi shiru ta tashi ta dauko PCM da ruwa ta dawo dashi tace"katashi kasha " Ya mike zaune yana yamutsa fuska ta dan kamashi sannan tasa mishi maganin baki ta dora mai ruwan yasha sannan ta dauke robar, Yace"thank u"a sannu, Tace"Allah yabaka lpy "ta tashi ta wuce kitchen , Jamil kuwa ya cigaba da tunanin maganganun roshni fatanshi bawanda ya fahimci suhailat yarshi ce se yanzu ya fahimci kamanninshi data biyo matsalane, Da dare Faseelat na kwance kan bed yayin da Aliyu ma ke kan nashi gadon suna fira, Fira sukeyi medadi irin ta masoya ,a hankali ya kira sunanta " Hjy " Tai dariya tace"Allah idan kana cemin hjy bazan rika amsawa ba" Yayi murmushi yace"na riga na saba da hakan" Tace"yanzu sekayi kokari ka saba da wani sunan" Ya sake yin murmushi yace"wane suna kikeso?" Tace"kowane amma banda hjy " Yace"ranki ya dade yayi?"yana boye dariyarshi, Da shagwaba tace"ummmm!!! Ni banason shi" Yayi dariya yace"to tell me wane kikeso?" Tace"heartbeat" Yayi murmushi yace "u're right kece zuciyar gabadaya" Tace"happy"tana murna, Yayi murmushi sukayi shiru, A hankali tace "zakazo gobe?" Yace"no banajin dadin zuwa haka kawai dazun banji dadin yadda yayanki yazo ya same mu ba" Tai dariya tace "why?" Yace"saboda basu San dani ba ,basu san wanene ni ba gashi ana kawoni har cikin gida" Tai murmushi tai shiru, Yace"ya kamata in fara turo iyayena ayi maganar aure sannan in cigaba da zuwa tunda mun fahimci juna" Tai shiru batace komi ba saboda a kagare take tayi auren itama, Ya cigaba da cewa"inaso kiyiwa su yaya magana subani lokaci in turo iyayena" Tace"to shikenan zanfadamashi amma plss karinga zuwa kafin time din kaji haydar ?" Yayi murmushi sosai yake jindadin haydar din da take kiranshi wani sanyi ke ratsashi duk time data fada, Tuno matsalarshi again yasa ya tsaya da murmushin bazaiyiwu fadamata ba amma gwara tasani tun wuri kafin ya kara nisa a sonta yadda zaiji saukin rabuwa daita ba irin yadda ya rabu da sameera ba , Cikin sanyin murya yace"heartbeat ina da problem inafatan bazaki gujeni ba" A hankali tace"problem?nan kusa bana tunani akwai abinda zai rabamu inasonka sosai " Yace"nagode sosai nima nake sonki shiyasa bana son kyafta ido idan na ganki" Tai murmushi cikin kunya tace "inason kallon nan sosai " Yayi murmushi ya girgizakai yace"zaki ta samun shi" Cikin sanyin murya tace"seda safe" Yace"Allah yakaimu kiyi bacci lpy " Ta kashe kiran tana murmushi tana jindadin fira dashi sosai ,ta cigaba da tunani se soyayyarsu da fahad ta fado mata a rai irin yadda yakeyi yana tuno mata shi ,duk farin cikinta ya gushe tana tuno sanyin jiki na fahad taushin zance kamshin jikinsa kyau da komai da irin yadda ya nuna mata soyayya, Idanunta suka cika da hawaye tana tuno time da take matsa mai ya saketa yana zukunnawa gabanta begging for her forgiveness amma bataji saboda soyayyar alhaji now alhaji ya tafi mommy kuma ta hana su cika burinsu , Hawaye masu zafi suka zubomata tace"why mommy?why ?mena miki ?" Ta cigaba da zubda hawaye har bacci ya dauketa, Wanshekare tun asuba Aliyu ya shiga gaida mamanshi , Bayan sun gaisa kanshi kasa yace"mama akwai wata da muka fahimci juna inason in iyayenta sun bada izini su kawu su nemomin aurenta" Mama na Jan casbi tace"naji dadi sosai Aliyu kullum addua ta Allah yabaka mace ta gari da zata mantar da kai matanka ta kuma iya da bukatunka naji dadi sosai wlh kuma insha Allah zan fadamishi kafin haka kaima seka sameshi kafadamai ya sunan diyar tawa?" Ya sosa kunne yace "faseelat" Mama tace"sunan medadi Allah ya tabbatar da alheri" Yace ameen a zuci a fili yace"amma zawarace" Mama tai murmushin manya tace"Aliyu inba jawara ba wace budurwa zata iya da kai? Dama kyanka babbar mace Allah de yabaka lpy " Ya dan dago ya kalleta jin tace Allah yabashi lpy, Ta cigaba da cewa "kullim azumi ai abun yazama lalura Allah yasa karshen abun kenan " Yace"ameen" Tace"kayi kokari kaje ka sameshi kafin ya fita" Yace "to " ya tashi ya fita ya koma dakinshi yana shiri yana tunanin maganar mama wani irin tsoro ne cikin ranshi yana tsoron rasa faseelat maybe koina abinda zasu fada kanshi kenan tunda gashi mamanshi ma na fada, Haka ya gama shirin gari na gama wayewa ya tafi wurin kawunshi sukayi maganar suna jiran abasu izini suje, Faseelat ma bayan salla taje suka gaisa da Ummi cikin kunya tace"Ummi Aliyu ne keson abashi izini ya turo iyayen shi" Ummi nata kallonta tace"kina de sonshi ko kuma kinji kingani? " Faseelat ta daga kai tace"yana da kirki Ummi" Ummi tace"ba kirkinshi nake tambaya ba kina sonshi na tambaya tunda kinji kingani shikenan banason a kuma memaita baya" Faseelat tai shiru , Ummi tace"tashi kitafi" Ta tashi ta tafi tana tunani saboda tace batason fahad ga auren alhaji haka sukaita tambayarta yanzu ma hakan setaji bata jindadi maybe da batayi hakan ba da bazasu cika mata tambayoyi haka ba, Bayan ya omer yazo Ummi tafada mai yace"dama na fadawa kawu zan kara bincikawa sosai" Tace"tom Allah yasa alheri" Shiru har marece yayi Aliyu bai zoba faseelat ta kirashi tana kukan wasa, Yana dauka yaji kukanta ya rikice ya mike tsaye yana in ina yace"lpy hjy meyasameki?"zuciyarshi na lugude, Faseelat tace"ban lpy idan bakazo ba komai na iya faruwa" Yace "sannu... sannu gani nan zuwa yanzu" hankali tashe ya kashe wayar ya fito a shagon dasauri ya nufi gidan ko minti biyar ba aiba yaisa yana zuwa ya kirata ta dauka , Yace"ina kofar gidan" Tace"kashigo ciki"da shagwaba, Hankalinshi duk ba kwance ba ya shigo ciki yayi tsaye zuciyarshi nata harbawa, Se gata ta fito da zumbuleliyar hijab har kasa saboda kananun kaya dake jikinta tanata murmushi fuskarta tasha makeup yanata kallonta harta karaso, Ya sauke ajiyar zuciya yace"idan kina haka watarana zuciyar tawa bugawa zatai" Tayi murmushi tace "nima tawa zata buga idan bata ganka ba" Ya gyara tsayuwa yace"to gani " Ta bishi da kallo tun daga kasa yana cikin kananun kaya milk din jeans da orange din riga yayi kyau sosai ta sunkuyar da kai tana murmushi tace "harna warke" Yayi murmushi yace "to zan koma " Ta dago ta marairaice tace"bamu gaisa ba" Yayi murmushi yace "ina aiki kin dagamin hankali dole na taho kimun uzuri zan dawo anjima" Tace"na maka Allah ya bada saa" Yace"ameen sena dawo" ya juya ya tafi, Da dare bayan ishai tana zaune kan carpet tagama salla tana zikiri text ya shigo wayar ta, Ta dauki wayar ta duba taga message dinshi "ina kofar gida" Ta cigaba da kallon wayar tana tuno alhaji baya gajiya wurin turamata sako hawaye suka zubomata inama zai dawo da bazata kula duk namiji ba seshi ya manyanta amma yanayin komi na yara yana bawa soyayya hakkinta sede wanda ya mutu baya dawowa ta share hawaye zuciyarta na bata shawara in taso zata iya sanya Aliyu ya rika mata abinda takeso in tafara tura mai sakonni shima zai rika kulawa yana turomata , Ta ajiye wayar ta fita har kofar gidan tana murmushi tace"sannu da zuwa" Yace"ya jikin?"batare da ya amsa ba Tace"ai tundazu na warke yanzu na karasa warwarewa" Yayi murmushi ya mika mata ledar hannunshi, Ta kalli ledar ta kalleshi, Yayi murmushi yace "na kawowa patient dita" Tai murmushi ta sake kallon ledar tana tuno wasu abubuwa tasa hannu ta amsa ta kalleshi tace"nagode sosai" Yayi murmushi yace "se da safe" Tana murmushi ta daga mai hannu, Yayi murmushi ya hau mashin dinsa ya tafi, Tana tsaye tabi mashin din da kallo bata manta time da motoci ke kai kawo kofar tsohon gidansu ba ta sakeyin murmushi ta koma cikin gida, Tana shiga daki ta zauna ta bude ledar ganin kabab meat,burger da yoghurt da chocolate da sweet dasauransu ya daga mata hankali ba abinda ta tuno se alhajinta yana matukar kulawa da Wadannan tunda ya fahimci tana so zuciyarta na zafi ta rufe fuska da hannu biyu ta saki kuka , kuka take sosai na kewar mijinta tauraron zuciyarta tana cikin kuka taji karar shigowar sako a wayar ta, ta dakata da kukan time daya ta jawo wayar dasauri. I'm sorry my fans that are in paid for all group hausawa suna cewa zo mu zauna zo mu saba cikin media banda group kamarku saboda akwai real fans dina da tun a hamdalat muke tare u know aski idan yazo gaban goshi yafi zafi se hakuri😉 I'm gentle and friendly bayan haka ma akwai ban dariya sede ni mutum ce ina da zuciya akwai responsibilities na mutane akaina amma duk yadda ake ciki senayi kokari na maku typing don kuji dadi ya kamata arika Sara ana duban bakin gatari,ina baku hakuri kuma dan Allah ku min bikon kawata ikra😹 charting din duk ya dena dadi da bata🥴 , thanks u all [2/14, 3:11 PM] Maman Mamy: 88 Tana dubawa taga sakon Aliyune ta bude message din dake dauke da dan karamin rubutu sakon shine "nagode kwarai da yadda kike sona kike damuwa dani inasonki sosai" Hawaye masu zafi suka zubomata batasan dalili ba ta bude kabab din ta dauko ta faraci tana sakin ajiyar zuciya, bai samu shiga sosai ba saboda yadda zuciyarta ke cunkushe da tunanin alhaji ta tashi ta shiga toilet tayo alwala ta dawo ta kabbara salla tanayi tana mai addua a sujud bayan ta dade tana salla bacci ya dauketa, Tunda safe ta turamai text "barka da safiya masoyina ina fatan zaka wuni a cikin farinciki tare da tunani na " Aliyu na kwance yaga sakon ya bude yayita kallonshi yana sakin murmushi, Wanshekare da safe shima ya tura mata sakon daganan suka fara turawa juna sakonni ba rana ba dare, Bayan 1 week ya omer da kawu sun gama binciko waye Aliyu yaya addininsa da mutunci da dangantaka halin rikon iyali da komi,kuma bawata matsala problem din shine kowa yana fada hariji ne matarshi daya ma seda tayi yoyon fitsari ta mutu dayar kuma tayi miscarriage iyayenta suka raba auren ya omer naso yawa Ummi maganar amma bazai iyaba kawu kuma bai dauki wannan matsala ba yadda ya gama gano matan nashi duk yara ne and idan baa ba irinsu aure saboda suna da bukata ya zasuyi da rayuwarsu? Aliyu ya karawa faseelat magana akan turo iyayenshi,ya omer na zuwa tafadamai yace su turo ta koma daki tana farinciki ta kirashi ta fadamai yace zasu turo faseelat nata murna ta fadawa yaya yasamu kawunsu bayan two days iyayen Aliyu sukaje nema masa aurenta da kudin neman aure dubu arbain akasa ranar daurin auren nan da sati biyu kacal iyayen Aliyu nata godiya suka tafi, Kawun Aliyu gidansu yawuce ya samu mama da maganar mama na murna tai ta godiya saboda kokarinshi akansu , Aliyu na jin labarin ya kira faseelat ta dauka tana kwance yace"yau is a special day ranar murna ce" Faseelat tai murmushi azumi takeyi sosai yake bata wahala tace"saboda me?" Yana farinciki yace"anyi fixing date din bikinmu nan da two weeks" Faseelat tai wuff ta tashi zaune tana murna tace"alhamdulillah naji dadi sosai haydar" Aliyu yayi murmushi yace"ina kara godiya for choosing me" Tai murmushi tace "nima nagode" Yace"sena zo anjima " Tace"sai kazo bye"takashe kiran ta koma ta kwanta ta lumshe ido fatanta ta ganta dakin mijinta suna zaman lpy da nunawa juna kauna shine burinta kuma tana ganin yana daf da cika, Tuno gyaran jikinta yasa ta tashi zaune dole ta gyara kanta don yajita daban da Matansa no din maman mujaheed me kayan mata yar sokoto da tai saving tuni ta latso awayarta bazata manta yadda kayan maman mujaheed suka karbeta ba cos kayanta akwai sauki da biyan bukata tai dialing no din, Maman mujaheed ta dauka da muryarta ta sokkotawa tace"assalamu alaikum" Faseelat tace "waalaikumussalam maman mujaheed ya gida? ya kasuwa?" Maman mujaheed tace"lahiya lau kwana biyu" Faseelat tai murmushi tace "ai mijina ya rasu amma kwanan nan zanyi wani aure shine nakeso ki gyarani sosai gyaran mayarda zawara budurwa inaso ya jini daban" Maman mujaheed tai murmushi tace "Allah sarki Allah yajikanshi kuma karki samu damuwa" Faseelat tace"yaushe zaki turomun kayan nawa ne zan biya?" Maman mujaheed tace"20k saboda andade tare " Faseelat tai murmushi tace "to nagode sosai kisake turomun AC no dinki plsss" Maman mujaheed tace "to nima nagode sosai sena turo" takashe kiran, Bayan maman mujaheed ta tura mata no din ta tura mata kudin maman mujaheed kuwa tana ganin kudin tafara hadamata kayan da zasu dace da ita, Wanshekare ta turomata faseelat ta fara shan nasha tana matsi dana matsi don idan sunhadu tauraruwarta takara haskawa, Ba jimawa mutane sukaji labarin auren Aliyu da faseelat wasu nason fadin matsalar Aliyu babu hali daga cikin neighbours na Aliyu wata mata tace itakam bazatai shiru ba ta shirya tazo gidansu faseelat Ummi ta tarbeta tana faraa ta kawomata ruwa , Matar babbar macece ta sha ruwan sannan tai murmushi tace "nasan baki sanni ba" Ummi tace"eh gaskiya ban dauki fuska ba" Matar ta sakeyin murmushi tace "unguwar mu daya da Aliyu Wanda yarki zata aura" Ummi tace"Allah sarki" Matar tace"ni macece yaruwarki be kamata inga zaku hada yarku da abun cutarwa inyi shiru ba dukda de bamusan juna ba" Ummi tana ta kallonta tace"lpy ko?" Matar tace"gaskiya Aliyu harijine abinda ke rabashi da matansa kenan don daya ma ta dalilin yoyon fitsari ta rasu shiyasa ya dau lokacin nan ba aure saboda tsoronshi Matan ma suke " Ummi tace"ikon Allah " Matar tace "dan Allah Ku tausayawa yarku tun kafin abunnan cikin matanshi akwai wacce kullum kwana take ihu har da miscarriage tayi" Ummi tace "to nagode sosai insha Allah zan duba maganarki" Matar tace " Allah ya kyauta yazaba mafi alheri se anjima" Ummi tace "se anjima" tana zaune kan seat duk jikinta ya mutu, Ba dadewa da fitar Matar faseelat ta shigo cikin gidan daga zabo kayan dakin da takeso harta biya kudin, Ganin Ummi sukuku yasa taje ta zauna kusa daita cikin sanyin murya tace"Ummi lpy?" Ummi tai shiru har ya omer ya shigo gidan ya shigo dakin yayi tsaye bakin kofa sukuwa basu lura dashi ba , Faseelat tace"Ummi dan Allah minene naga kamar baki lpy" Ummi ta kalleta tanason diyarta sosai batason wani abu ya sameta bare mutuwa yanzu , Cikin sanyin jiki tace"anya faseelat bazaki hakura a fasa auren nan ba? banason wani abu ya sameki" Gaban Faseelat ya fadi tace"dan Allah minene Ummi?wani abu akace Aliyu yayi?" Ummi tace "to mutumin da bai lpy ai kinga akwai matsala auren shi" Cikin zallar tashin hankali faseelat tace"meya sameshi Ummi?" Ya omer yayi karamin murmushi don yasan ina maganar ta dosa, Ummi tace "wata mata tazo ta fadamin harijine matanshi suna miscarriage harda me yoyon fitsari da mutuwa" Faseelat na kallon Ummi ta juyar da kai tana gumtse dariya wai harijine matanshi na miscarriage ita ai tafi son harijin ma tana da buri akan sex mijin novel baya gajiya kwana yake abu guda ashe cikin burikanta akwai Wanda zai cika, Idanunta da suka sauka kan ya omer ne yasa tai saurin sakin fuska dariyartata da take guntsewa ta bace ta sunkuyar da kai, Ya omer ko kallonta kawai yake it seem she's happy da jin labarin , Ummi ma kallonta takeyi tagama fahimtar hakan itama, Ummi ta kalli ya omer dake bakin kofa ta kalli faseelat tace"kinasonshi a hakan knan?" Faseelat tai shiru , Ummi tace "kiyi magana" Ya omer ya shigo ciki ya zauna yace "tana sonshi hakanan Ummi kubari ta aure shi tunda wannan kadai ne problem din in kuma kwananta sun kare zamuyi mata addua"ya karasa da murmushi fuskarsa, Faseelat ta dora hannu a fuska tana gumtse dariya sunata kallonta, Ummi tace"ke yanzu nan ko tsoro bakiji?" Faseelat tai shiru abinta, Ya omer yace"tashi ki tafi sarauniyar soyayya" Ta tashi ta wuce ciki tana sunne_sunne, Ummi ta kalleshi tace"kai kasan da hakan ka yarda iyayenshi suka turo?" Ya omer yace"Ummi kawu ma yasani sede wannan bazai zama hujja ba tunda itama bamusan ya take ba kinga tanata farinciki ma bata damuba kiyi hakuri ki mata addua" Ummi tace"to "badan taso ba tsoronta karwani abu ya biyo baya, Faseelat na shiga daki tafada kan bed tafara dariya yadda su Ummi sukai maganar ya matukar bata dariya duk hankalinsu ya tashi kan maganar tai murmushi ta fara tunanin kalaman Aliyu da yake begging karta gujeshi in ta gano problem dinshi ta saki murmushi tace"inasonka hakanan Aliyu na" Memakon ta cigaba da tunanin maganar seta fara tunani daban ko kadan bata jindadi tana hawa mota aliyunta yana hawa mashin matsalar bata sani ba ko ya iya mota ko bai iyaba so take kafin bikinsu yafara hawan motarsa son da take masa komi tana iya mishi , Ta dauko waya ta kirashi yana tare da mutane bai samu ya dauka ba harta tsinke bata sake kira ba ta ajiye wayar tana tunani bacci yafara saceta tana cikin baccin taji ring din wayarta , Ta dauka ta kara kunne, Aliyu na jin muryarta yace"harkin fara bacci ko? I'm sorry zan kira anjima" Faseelat tace"aa baccin ma ya tafi " Yayi murmushi yace "to ya shirye_shirye?" Tace"muna tayi" Yace"Allah yakaimu ranar" Tace"ameen bana jindadi kuma inason zuwa wani wuri me muhimmanci bansaniba ko ka iya mota ka temaka ka kaini?" Yayi murmushi yace "aa ban iya mota ba zande zo na kaiki kan mashin" Tai murmushi tace "ban yadda ba ka iya motar" Yace"eh amma can baya nayi abokai masu ita to nima ina hawa banda yanzu" Tai murmushi tace "to shikenan ka shirya ka kaini a mashin din dama shopping zaka kaini" Yayi murmushi yace "da yaushe?" Tace"da marece" Yace"OK ki zama ready" Tace"nagode"takashe kiran, Wani dadi ya mamayeta ta kara gyara kwanciya mota zata sai mishi amma setayi shawara da Ummi kuma tasan yau bazata yiwuba, Tanata tunani har bacci ya dauketa , Da rana ta farka ta cigaba da hidimarta ana yin laasar tai wanka tai makeup dinta simple makeup da single zane ta yafa gyalenta babba, Aliyu na kira ta fita ta haye mashin dinsa suna tafiya suna labari cike da tarin farin ciki har suka isa supermarket, Suka shiga ciki tare faseelat tafara daukar kaya turaruka da yan kayan shafa ta dau atamfa biyu sukaje wurin biya kowane kaya da kudinshi jiki ta fiddo kudin zata mika Aliyu ya riga ta mikawa, Tai masa wani kallo ta gumtse face, Yayi murmushi yace "muje" Ta turo lips suka fita tanata kumburi ta hau mashin din suka kama hanya yana driving yace"kiyi hakuri plss banason ganin lips dinnan na kara tsawo" Mi zatai inba dariya ba tafara dariya tace"ba duk Kaine kesa suna kara tsawon ba" Yayi dariya yace"nadena Amarya" Tai murmushi yanata driving ta dan bude aljihunsa daga baya ta tura kudin ciki yana cigaba da tafiya be sani ba, Suna isa gida ta sauko tana murmushi tace "mama na yowa shopping dinnan tunda kaki kaini mugaisa" Yayi murmushi yace "mama na sonki duk zan zo tana cewa a gaidaki banade Isar da sakonta" Tace"kagani ko aibaa manta irin wannan sakon medadi ka gaidamin ita sosai" Yace"zataji" Ta mika mai ledar ya kalli fuskarta yayi murmushi ya fara kokarin ta da Babur, Tace"Aliyu plss dan Allah kamin wannan alfarmar dan Allah " Ya tsaya yana kallonta ya mika hannu ya amsa yace"mama ta gode amma kidena ba kanki wahala " Ta jinjina kai ya tada mashin ya nufi shago, Tana ta kallonshi da murmushi ta koma gida, Bayan ya tashi aiki ya koma gida da kayan mama na tsakar gida kan tabarma yaje ya zauna ya lankwashe kafa yace"mama sannunku " Mama tana murmushi tace"yawwa ya aiyuka harka taso?" Yace"eh ga sakonki faseelat tace akawomiki"ya ajiye mata ledar gabanta, Mama na mamaki da kuma murmushi fuskarta ta bude ledar ganin kayan ciki ta dago ta kalleshi tace"ita da ake hadawa lefe ita ke aiko da kaya?" Yayi murmushi yace "tace na kaita shopping muna dawowa tace keta yowa" Mama tai murmushi tace "ikon Allah to nagode sosai" Ya sakeyin murmushi Sega cikin kannenshi tazo ta zauna tace"yaya dan Allah dubu ukku nakeso ka bani zamu fiddo anko" Yasa hannu aljihu yana hararanta yace"harwani anko zaku fiddo?" Tai dariya kanta kasa, Memakon ya fiddo yan canji seya fiddo kudin da sukayo shopping ya tsaya yana kallonsu yayi murmushi ya zari 3k din yabata, Ta amsa tace ta gode ta tashi tabar wurin, Ya kara kallon kudin sannan ya meda su aljihu ya tashi ya shiga dakinshi, Wanshekare bayan Maghreb faseelat taje ta samu Ummi tai zaune tai shiru, Ummi tace"ya akayi ?" Faseelat tace"dama ..dama Ummi inason in saiwa Aliyu mota" Ummi tai shiru tana kallonta, Faseelat ta dan dago ta kalli irin kallon da Ummi ke mata ta meda fuska kasa tace"naga baida mota shine nakeso idan kin yadda na sai mishi" Ummi tace "ki sai mishi mana ai mijinki ne nangaba kamar kin sayawa kanki ne amma kiyi shawara da yayanki kiji me zaice" Tace"tom Ummi ba matsala ko?" Ummi tace "ba matsala ki masa maganar" Tace"to" ta tashi ta fita, Bayan ishai ya omer yashigo gidan Ummi na salla ya zauna falo yana latsar wayarshi tazo ta zauna gefenshi ya dago ya kalleta ya cigaba da abinda yake, Faseelat tace"yaya inason kasiyowa Aliyu mota shine nace zan nemi shawararka" Omer ya dago ya kalleta ya kuma meda hankali a wayar yace"kituro kudin" Tace"yaya bakace komi ba dama nace zamuyi shawara" Ya ajiye wayar hannunshi yana kallonta yace"tunda kinason shi ko baki aure shi ba dan kin sai mishi mota ba wani abu bane" Tai karamin murmushi tace "nagode yaya zan turo kudin" Ya jinjina kai yana dan murmushi, Ta tashi ta nufi dakinta tana murna, Ya omer yabita da kallo haryanzu bai daina mamakin faseelat da son me siyar da kifi ba ya dade yana kallon wurin sannan ya tashi ya shiga wurin Ummi, Da gari ya waye aka kai lefen faseelat gidan kawu akwati 4 ba laifi Aliyu yayi kokari da marece aka kawoshi gidansu, Suna tafiya faseelat tafara bude kayan tana gani tana murmushi tana jinjina kokarin Aliyu tana gama gani ta kirashi, Ya dauka yana murmushi yace"matata" Ta saki sassanyan murmushi tace "mijina nagode da kokarinka akaina Allah ya kara budi na alheri yabarmu tare" Yace"ameen nima nagode " Tai murmushi ta kashe kiran, murna kawai take yi da lefen ga kuma saura 9 days bikinsu, Washe gari da dare ya omer ya kawo sabuwar motar babba baka wulik tana ta sheki faseelat nata murna taiwa ya omer godiya tanata kallon motar Ummi ma tai fatan alheri dakyar faseelat tai bacci saboda murna a kagare take gari ya waye , Tun 9am ta kira Aliyu yana dauka tace"ina kwana ?kana shago?" Yayi murmushi yace "ehm in zone kinason ganina?" Tace"eh plsss " Yace"tom ganinan" Takashe kiran ta tashi tana sauya kaya ta saka doguwar riga ta atamfa ta yafa ash din gyale sannan ta dauki key din sabuwar motar ta fita, Tana fita ta bude gidan ta leka yana kan mashin yana ganin ta ya saki murmushi, Tana murmushi tace"ka shigo " Ya taso suka wuce ciki tare har kan kujerun da suka saba fira suka zauna tana ta murmushi , Yana mata mayen kallon da ya saba yace"yau kina cikin farinciki gaskiya" Tace"sosai saura 7 days bikinmu fa" Yayi murmushi yace "baki kaini zumudi ba tunda akasa bikin nake rabon IV" Tai dariya tace"aini bawani program da zamuyi" Yayi murmushi yace"yayi kyau" Sukai shiru yana ta kallonta tace"haydar kaga waccan motar"ta nuna mai motar, Ya meda kallo gun motar yace"naganta " Tace"tayi kyau?" Yace"tana da kyau sosai" Tai murmushi ta mika mai key din motar, Ya kafeta da ido yana mata wani kallo, Tana murmushi tace"takace karamar kyauta from me nasan zakai murna " Yana kallonta duk farincikin fuskarsa ya bace yace "saboda me zaki saimin mota?" Fuskarshi data sauya yasa faseelat ta dena murmushi a hankali tace "saboda inasonka" Ya kauda fuska yayi shiru ranshi badadi fuskarshi ma ta nuna hakan faseelat nata kallonshi, Ya sake kallonta yace"faseelat banda kudi mota babban gida dasauransu ke kuma duk kin mallakesu banason komi daga gareki wani irin kallo kikeso a min inna fara hawa mota yanzu?" Faseelat tai shiru zuciyarta na zafi saboda kalamanshi, Ya cigaba da cewa"anya faseelat zaki iya rayuwa dani? Zaki iya rayuwa cikin karamin gidan dana mallaka?" Hawaye suka zubowa faseelat tace "haydar nasan duk baka da Wadannan amma nace inasonka kuma laifine don na maka kyauta? And in maganar mutane ce ni kasan... "se kuma tai shiru, Ran Aliyu badadi yace" idan har hakane kibar motarki banason wani abu daga wurinki " Faseelat na mishi wani kallo zuciyarta na zafi tana hawaye ta tashi tsaye ta saki key din motar kasa ta nufi cikin gida , Ya bi bayanta da kallo yana jin wani iri meyasa bazata gane ba daya fara hawan motar zaa fara nunashi ana cewa saboda kudinta yakesonta ko a rika ce masa mijin hjy ko wasu abubuwa , Itako tunaninta duk kaunar datake nuna mai har yaki karbar kyauta daga wurinta sannan ya rika mata wasu kalamai marassa dadi ta wuce dakinta ta kwanta tana tunani tana hawaye idan ta mutane ne itama surutun ake mata zata auri me kifi kuma hariji meyasa ita bata gujeshi saboda surutan mutanen ba? Zuciyarta na kara tsananta zafi lokaci daya zazzabi ya rufeta ta kudundune a gado tana kuka tana ajiyar zuciya, Tana cikin haka Ummi ta shigo dakin tana kiranta ta sameta kwance tana kukan, Ta karasa bakin bed din da take kwance tana tsaye tace"faseelat lpy kike kuka?" Jin shiru batace komi ba yasa ta yaye bedsheet data rufa fuskarta jawur alamun tasha kuka jikinta rau, Ummi tai saurin zama gefen gadon ta jawota jikinta tana taba jikinta tace"faseelat mike damunki ne? Ko ciwon ne?" [2/16, 7:10 PM] Maman Mamy: 89 Faseelat bata iya cewa komi ba tana hawaye da ajiyar zuciya , Ummi nata taba jikinta tai saurin ajiyeta ta nufi inda drugs dinta suke ta dawo ta kamata ta jinginar daita jikinta ta fara bata magani,faseelat tasha tana ta meda zuciya tai kwance jikin Ummi, Ummi ta kure fuskarta da kallo tana jin tausayinta tace"faseelat mike damunki?" Faseelat ta girgizakai idanunta kulle, Ummi tace"ciwon ne ya tashi?" Faseelat ta jinjina kai, Ummi tace"sannu Allah yabaki lpy " Tai shiru tana kara tuno maganganun Aliyu taso ma su zauna cikin gidajenta amma bazaiyuba haryanzu bata karasa sanin waye aliyun ba batai tunanin zaiki amsar abun hannunta ba, Tana jikin Ummi na wani lokaci sannan Ummi ta ajiyeta ta fita a dakin, Aliyu na waje duk gwiwoyinsa sunyi sanyi yadda faseelat ta tashi ta na hawaye ya karya mai zuciya , Ya dade zaune sannan ya duka ya dauki keys din ya dora a saman kujerar data zauna ya juya ya fita daga gidan, Shago ya nufa ya zauna yanata tunanin maganganunta shi gaskiya yana jin kunyar ma a ganshi da mota koda bazaa mai surutun ba, Da rana har rama yafara saboda tunani ga azumi zuwa marece ya kira no din faseelat tana kwance wayar nata ring har ta tsinke bata iya dauka ba ,ya sake kira shima shiru bai saba kira fiye da biyu ba bata daukaba wannan yasa hankalinshi yayi matukar tashi kar tayi tunanin da bai kamata ba wasu mata nada karamin tunani ya kasa zaune ya kasa tsaye karde tace ta fasa aurenshi? Zuciyarshi tai mummunan bugawa sonta ya mashi mummunan kamu yanajin matsanancin sonta tamkar bazai iya rayuwa babu ita ba, Faseelat kuwa tana jin kiran bata iya dauka Ummi ce ke jinyarta tana ta kula da kayanta, Bayan ishai ya nufi gida yana sukuku duk yanuwansa sungane yana cikin damuwa musamman kwanakinnan da kullum yana cikin annashuwa ya shiga dakinshi yayi kwance batare da zuba komi cikinshi ba bayan ruwan da yayi buda baki, Mama ta shigo dakin tana kallonshi daga tsaye tace"Aliyu lpy ? Naga baka nemi abinci ba kuma kamar baka lpy" Ya tashi zaune kanshi kasa yace"banijin dadin jikina ne" Tace"sannu bari nakawoma abincin ko kadanne kasamu kaci" Yace"a'a abarshi bana son cin abinci yanzu" Mama tace"Aliyu kai da kayi azumi don Allah kadaure kaci wani abu" Badon yaso ba yace"to" Tace"yawwa"ta juya ta fita a dakin bayan lokaci ta dawo da tray da abinci da tea da sobo akai, Ta ajiye tace"kadaure kaci koyane Allah ya sawwake"ta juya ta fita, Bayan ta fita ya dauki tea din yasha tamkar tean bai shiga cikinsa saboda hankalinsa bai wurin ya dauko waya yakara kiran faseelat tai ring tagama tsittt, Ya dafe kai yana jin kamar yayi kuka basu saba samun sabani ba karo na farko da hakan ta faru tsakaninsu , Ya ture tray din gefe ya kwanta akan bed yana tunani zuciyarsa na ganin laifinsa why bai amsa ba ko dan taji dadi? Miye ruwansa da surutun jamaa kuma ko bai amshi motar ta ba da yawa zasuce kudinta yakeso yanata tunani har bacci ya daukeshi, Faseelat kuwa bata dauki wayarshi bane saboda bata lpy dukda inda babu wani abu da koyane dole zata dauka , Tunda safe Aliyu ya kira ta shiru hankalinshi yagama kai karshen tashi ya tura mata sako "my heart kiyi hakuri akan abinda ya faru jiya ki fahimceni hankalina ya gama tashi ki dauki kirana" Bayan ya tura ya sake kira nan ma no answer saboda ko message din bata samu ta bude ba, Baida chance da yawuce yaje gidansu ya hau mashin ya tafi gidan yana tsaye bakin kofar gida ya samu yaro ya turashi kiranta, Yaron ya shiga ya samu Ummi ya fadamata Ummi tace"kaje kace bata lpy" Yaron ya koma ya fadawa Aliyu haka, Hakan yakara daga hankalin Aliyu ya hau mashin ya koma shagonshi yana cikin tashin hankali, Da marece ta fito wanka kenan kiranshi ya shigo ta isa wurin wayar ta dauka ta kara a kunne, Daukan kiran kawai yasa Aliyu jin sauki a hankali yace"my heart beat ya jikin ?" Murya irinta patients tace"dasauki " Yace"sannu plss kiyi hakuri da abinda ya faru jiya banason bacin ranki" Tai karamin murmushi tace"bakomai ya wuce" Yace"no gashi harkina rashin lpy saboda ni " Tai karamin murmushi tace "ina da hawan jini tun bayan rasuwar mijina yakan tashi wani lokaci" Yace"sannu I'm sorry kiyi hakuri " Tai murmushi tace "bakomi Aliyu" Yace"nasan problem na kin amsar motane zanzo in amshi kyautar masoyiyata " Tana jindadi tace"dagaske? " Yace"eh"yana murmushi yanajin sanyi, Tace"se kazo inajira" Yakashe wayar yana murmushi ya girgizakai ya fito ya nufo gidan, Dasauri tana jin wani karfin jikinta ta saka doguwar riga dasauri ta shafa mai a fuska da kafafu ta yafa gyale ta fita waje, Tana fita ta sameshi saman seat din da suke fira harya shigo , Ta saki murmushi ta karasa yanata kallonta ta zauna ta kalleshi yana kallonta tai murmushi tace"sannu da zuwa" Yana kallonta yace "ya jikinki?" Tace"na warke" Tayi murmushi tace"kaima kamar baka lpy?" Da murmushi fuskarshi yace"badole ba gimbiya na fushi dani " Tai murmushi tace"aa ban lpy ne" Yace"to nazo amsar kyautata" Tai murmushi ta dauki key din da ke gefenta tace"naji dadi muje wurin motar" Ya tashi suka nufi wurin motar ta bude mai ya shiga tana bakin motar ya kalli motar ya kalleta yace"gaskiya tayi kyau sosai nagode sosai da wannan kyautar ina matukar godiya da farinciki marar iyaka" Tace"komai nawa nakane haydar inaso kadaukeni yadda na daukeka " Yayi murmushi yace "kishigo mana" Ta zagaya ta bude ta shiga, motar ta game da kamshinta me rikita tunani Aliyu ya lumshe ido ya bude yanajin sauyin yanayinshi yace"ko zamu fita ?" Ta girgizakai, Yace"OK zan tafi" Tace"nagode sosai da amsar kyauta ta " Yayi murmushi jin tanata masa godiya, Ta fita ta rufe motar taje ta bude masa gate ya tada motar ya fita tana dagamai hannu harya tafi ta rufe gate din ta koma cikin gida ta zauna shafa, Aliyu kuwa gida yawuce da motor yayi parking ya shiga ciki dakin mama jikinshi sanyaye yace"mama faseelat ce ta saimin mota" Mama na mamaki tace"mota? Kuma ka amsa?" Yace "mama na amsa saboda kin amsar motar naso yazamar mana matsala shiyasa na amsa itama tasan don taji dadi kawai na amsheta" Mama tace"Allah sarki yarinyar na sonka sosai Allah yabaku zaman lpy" Yace"ameen"yana murmushi yace"kufito kuga motar" Mama tace"bari muje mugani"ta tashi suka fita da kannenshi sukaga mota suna ta adduar Allah yasa alheri , Wanshekare zainab tazo gidansu faseelat suka fita ta rakata tayo wasu siyayya suka wuce gidan kawarsu roshni, Suna zuwa dede tana waya da comrade sunata soyewa ganinsu yasa takashe kiran tana murna tace"kamar daga sama aini nasa kun mantani" Su faseelat sukayi dariya suka zauna faseelat tace"anata soyewa ba gajiyawa" Roshni tai dariya tace "to me yafi ranmu ?aure nada dadi sosai gaskiya" Su faseelat sukai dariya zainab tace"saura 5 days bikin kawarki maybe baki saniba shine mukazo fadamiki amma babu event" Roshni tace"kai I'm happy amma meyasa ba event? "Ta kalli faseelat tace" haba dearest biki baya dadi ba casu a kalla ko dinner ce muje mu warwasa" Faseelat tai murmushi tace"shima be damu da bidiar ba" Roshni tace"wait _wait wane alhaji zaki aura" Da faseelat da zainab suka kalli juna sukai dariya , Faseelat tace"wani kyakkyawane son kowa kin Wanda ya rasa sekin ganshi" Roshni ta harareta da wasa tace"maybe ma ko jamil nawa bai kai ba" Sukai dariya suka mike sukace "zamu wuce sekinzo " Tace"insha Allah zanzo " Ta rakosu har bakin mota suka tafi ta koma cikin gidan tai kwance kan seat tana jin bacci don jiya basu rumtsa ba,gashi jamil zai kwana gidan yau yayi nashi bidirin,ta rumtse ido har baccin ya dauketa, Wanshekare jamil ya koma gidan hjy abida yafi jindadin gidan hjy abida sosai bawai don sex ba kawai saboda kwanciyar hankali tana mai duk abinda yakeso bawani bata rai while gidan roshni in taso taita fadamai maganganu ko ta kawo maganar kudi kuma dole yabata ko bayaso, Itako roshni dare nayi ta gayyato comrade yazo suka dora daga inda suka tsaya, Tunda asuba aka kira jamil yakawo wasu papers din motoci tuna suna gidan roshni yasa ya tashi ya zura jallabiya kan short ya hau roba_roba dinshi da yake dan hawa ya nufi gidan roshni, Roshni na tare da comrade ta fito wanka da karamin towel jikinta gashinta na diga tana gogewa, Shi kuwa comrade yana saka kayansa ganin yadda ta fito tana diga yasa joystick dinsa erect yafara binta da mayen kallo, Ta kalleshi ta saki sexy smiling tace"kanata kallona ?" Ya lashi lips ya Sosa kai ya nuna mata kasanshi, Ta kalli wurin ta saki sexy smiling tace "gari yafara haske se kuma gobe" Ya taso yana turo lips ya rungumeta jikinshi cikin murya me kashe jiki yana sunsunarta yace"I can't let me ihmm!! kinsan yadda kike kara taste yasa bana gajiya kibarni ,kibarni na kara shiga tafkin da baya kafewa kowane lokaci" Abinda yake mata yasa tsikar jikinta tashi ta cigaba da sexy smiling tana motsa jikinta saboda dadin abinda yake mata, A hankali ya zare tawul din ya ajiye kan mirror ya dora hannunsa kan breast dinta yana massaging yana lumshe ido, Roshni ta lumshe ido ta dafe kafadarshi tana jin matukar dadi, A hankali ya sunkuyar da kai ya fara sucking breast dinta in a passionate way, Roshni ta fara sexy nishi tana enjoying sosai jikinta duk ya mutu ya tallabeta da hannu daya yana sucking dinta dayan hannun kuwa ya na hq dinta yana fingering dinta, Roshni nata nishi ya dauketa har kan bed ya kwantar daita ya tube kayanshi ya haye kanta yafara sex daita , Dede time din jamil ya karaso gidan yayi parking machine dinsa gidan yana kulle yasa key ya bude ya shiga ciki kofar cikin ma ya bude ya shiga , Yana shiga wurin centre table ya nufa ya dauki papers din ya duba sannan ya ajiye ya nufi bedroom din roshni yana dosar bedroom din yaji sexy nishinta da take fitarwa duk time da suke sex take kuma matukar enjoying, Gabanshi ya fadi yayi tsaye zuciyar shi na zafi wata zuciyar tafada mai tana masturbation kanta cos yasan roshni din jarababbace a bangaren kila shaawar ta motsa mata, Cikin heart yace"memakon ta kirani seta tsaya masturbation?" Yayi tsoki ya nufi dakin duk da nishinta kai tsaye ya murda handle ya shiga, yana shiga zuciyarshi tai mummunan faduwar da bata taba yiba jikinshi ya dau matsanancin rawa sakamakon abinda ya gani da bai taba tsammanin ganinsa ba, Kafafunshi na rawa tamkar zasu kayar dashi kasa idanunshi jawur cike da zafafan hawayen da irinsu basu taba taruwa cikinsu ba yake kallon su roshni, Comrade na kanta yayi saurin zare doguwar joystick dinsa tana dabaibaye da sperm ya sauka dasauri ya fara saka kayanshi , Roshni ta tashi zaune HQ dinta na cigaba da flowing ta yamutsa fuska ta kalli jamil ta kauda kai tana tambayar kanta meyakawoshi tunda dugu_dugunnan? ai seya bari se da rana tukun yazo tai tsoki a heart, Jamil na cikin matsananciyar kaduwa gabadaya komi ya kwance masa yake ta kallonsu yakasa motsin barin wurin ko daukar wani mataki, Comrade yagama saka kayanshi dasauri yazo ya gitta jamil ya ficewarshi, Idanun jameel suka tsaya kan roshni kadai kokadan bazai iyawa comrade komi ba saboda tashin hankalin da yake ciki bazai barshi yayi komi ba, Roshni takasa tashi tana zaune naked din tana ture_turen lips da yamutsa fuska, Makoshin jameel na zafi bakinshi na rawa yace"ra...ra..sheeda ni zaki ciwa amana ?ki kawo namiji akan gadona kuna lalata?" Ta karkace fuska tana kara turo lips tace"kayi hakuri sherin shedan ne" Hawaye masu zafi suka zubowa jamil yanaji kamar ya kashe roshni ko zaiji saukin abinda yakeji yace"Allah ya isa rasheeda bazan yafemiki ba kin cutardani" Ta kyallara ido tana hararanshi, Yana jin tamkar ya kurma ihu yanajin matsananciyar tsanarta yace"kitashi kibarmin gida na sakeki saki ukku bana fatan sake haduwa dake a rayuwata kuma kisani se Allah ya sakamin abinda kikamin" Ta dago sosai tana jefamai harara da wani makaskancin kallo ta sauka daga gadon sannan tace"ai naga ba kaina farau ba cin amanan mata nawa kayi tarayya dasu bayan kasan suna da aure? su bacin amanar mazajensu sukayi ba? bari kaji jamil nasani sarai kana tare da abida da dadewa harka mata ciki ta Haifa maka diyar hannunta ,abida kishiyar kawatace ta taba fadamin maganganu time dana ganta a hotel naga ya kamata in temakawa kawata ta rabu da kishiya lalatatta irinta ni na kira alhaji na fadamai abinda kukeyi kuma nice na biya kudi na amshi keys don kawai asirinta ya tonu,and yadda kake meson jindadin rayuwa nima haka nake daga time din dana ganka a hotel din kabani shaawa shiyasa nayi yadda nayi har na sameka " Tai murmushi tace"kuma kaga yanzu don ka sakeni ba jin zafi cos dama banzo don na zauna ba kuma naci riba sosai kaima kasani ,maganar sakayya kuma kaima sakayyarce kafara gani don na tabbatar bakaga komi ba ,ka sakeni ko? Yanzunnan zan tafi nabarmaka gidanka saika cishi"ta juya ta bude wardrobe ta dauko Riga da mayafi ta saka, Jameel nata kallonta zuciyarshi kamar zata fito hawaye yake yi amma baisan suna zubaba , Tana gama sawa ta yafa gyalen ta dauki key din motar ta ta wuceshi tana yamutsar fuska ranta bace tai tafiyarta, Jamil ya matsa ya jingina da bango yana so yayi kururuwa ko yarage jin bakinciki amma yakasa jikinshi na matsanancin rawa yana jin zama gidan tamkar ana kara zuba mai wuta a heart ya fito dasauri ya hau mashin dinshi ya nufi gida ya nata hawaye, Driving yake amma baisan ina yake nufa ba maganganun roshni nata masa yawo duk irin son da yake mata amma ita ta aure shi ne don wata manufa ,yana kara tuno yadda ya sameta da comrade suna jone zuciyarshi na kara ci da wuta wayasan time da ta dauka tana aikata haka? alhajin abida ya fado masa a rai yadda ya fadi warwas saboda bakincikin ganinsu , zuciyarshi takara tsananta bugu ,yana ta driving batare da ko kallon gabansa ba har ya isa karshen titi dede hawa babban titi ba tsayawa dubawa ko wani abu ya hau titin wata katuwar mota ta shawo da gudu sabida safiya ce ba jamaa sosai ta haye samanshi tundaga nan baisan ina kansa yake ba, Me motar ya tsaya mutane masu gittawa sukayo wurinshi aka ciro jamil jina_jina kanshi da wasu sassan jikinshi na fidda jini daga ciki harda kasanshi dake zubarda jini sosai, A kidime mutane suka sashi wata mota suka nufi asibity dashi suna zuwa aka amsheshi emergency suka fara kokarin ceto rayuwarshi, Time da akai accident din a idon makwabcinshi ya tafi yayi sallama ya fadawa abida mijinta yayi hatsari, Zuciyar abida tai mummunan faduwa ta koma ta dauko suhailat da mayafi cikinta na juyi saboda tashin hankali ta nufi asibitin har taje ba a fito dashi ba ta zauna kan seat ta dafe kai tana kuka . [2/18, 10:28 AM] Maman Mamy: 90 Kuka takeyi sosai Wanda hakan ke tuno mata ranar da alhaji ya fadi zuciyarta cike take da tsoro karta rasa jamil shima tana matukar son jamil sosai , Lokaci me tsayi likitoci suka dauka akan jamil sannan aka fito dashi jikinshi duk jini aka nufi wani daki dashi, Ganin yanayin da yake ciki ya tsorata abida matuka tabi bayansu tana sake wani sabon kukan zuciyarta na tsananta bugawa har suka kaishi wani daki abida tai saurin shiga dakin tai tsaye kanshi tana kuka da zubar da hawaye masu tsananin zafi duk jikinsa bandage ne duk da haka jini na kara fitowa a jikin bandage din, Tana tsaye tana ta hawaye likita ya shigo ya kara duba jinin da ke shiga jikinshi sannan ya kalleta yace"kaninki ne?" Ta girgizakai , Yace"OK matarshi?" Ta daga kai tana hawaye, Yace"alright ki sameni office yanzu" Abida batace komi ba idanunta akan jamil likitan ya fita tabi bayanshi dasauri don neman a fitar da jamil waje Sam bazata iya jurar ganinshi a cikin wannan halin ba, Tana zuwa office din likitan ta zauna tana sharar hawaye , Likitan ya kalleta yace "mijinki ya samu ciwuka sosai sakamakon accident din da yayi babbar matsalar penis dinsa ta samu matsala" Gaban abida yayi mummunan bugawa ta zaro ido hawaye na kara yawaita a fuskarta tace"matsala?!!! "Cikin firgici Ganin irin tashin hankalin data kara shiga yasa likitan cewa"amm ko zaki kirawo yanuwansa ko mahaifinshi ina nufin maza de" Abida na kuka tace"dan Allah Ka kulamin dashi sosai wayyo Allah na"ta dora hannu daya akai, Likitan yace"relax bawata matsala bace sosai inde yana samun kula ki kirawo yanuwanshi yana bukatar aiki da gaggawa" Abida na kuka ta tashi dasauri ta fita dan saurin fitowa ko waya bata dauko ba ta fita a asibitin ta nufi gidansu jamil Tana driving tana kuka, Tana zuwa ta nufi cikin gidan tana cigaba da kukan, Mamar jamil tana tsakar gida ganin hjy abida ya kada mata gaba sosai tai saurin isa wurinta ta riketa tace"hjy lpy? Ina jamil ?"zuciyarta na fadamata cewa ya rasu, Duk yan gidan suka fito suka tsaya kallonsu, Abida ta girgizakai tana kuka tace" mama jamil ne yayi accident yaji ciwuka sosai" Mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!"Jikinta ya mutu zuciyarta na harbawa tai shiru ta shiga tunani, Kannen jamil maza da mata suka fara kuka jin halin da dan uwansu yake ciki, Suna haka babanshi ya shigo ganin gidan harmutse yace"meke faruwa haka?" Abida na cigaba da kuka tace "baba jamil yayi hatsari likita na san ganinku anaso ai mishi aiki da gaggawa" Hankalin baba ya tashi yace" wane asibitine?" Tafadamai asibityn yayi saurin juyawa ya fita dasauri , Abida ta juya itama zata tafi mama tace"hjy bari mutafi tare"tai saurin komawa daki ta dauko hijab dinta suka fita suka nufi asibitin, Baba na zuwa office din likitan yawuce ya shiga ciki likitan ya dago daga rubutun da yake ya kalleshi hankalinshi tashe yace"nine mahaifin patient din da aka kawo yayi accident " Likitan ya nunamai kujera batare da yace komi ba, Baba yayi saurin zama, Time din su hjy abida suka iso asibityn suna shiga dakin da jamil ke kwance hankalinta ya kara tashi tai saurin fitowa ta nufi office din likita domin neman a fiddashi waje ai mishi aikin , A office cikin sanyin murya likitan yace"sai kayi hakuri da abinda zan fada shiyasa nace a nemoku" Baba ya jinjina kai, Time din abida tazo kofar dakin ta bude ta shiga kafin ta shiga dayan room din taji maganarsu tai tsaye, Likitan yace "sakamakon hatsarin da yayi penis dinshi ta samu matsala yana bukatar ai masa aiki da gaggawa rashin yin hakan na iya sawa ta dena aiki kwata_kwata" Abida ta zaro ido tana jin jiri da sabon kuka ta rufe bakinta, Likitan yace"I'm sorry to say ko bayan aikin da wuya ta rika samun erect saboda buguwar da wurin yayi da ciwukan daya samu ya taba jijiyoyin wurin,yana bukatar aiki kuma yana bukatar jini duk da munsa mai Leda daya bazata isaba and binciken mu ya nuna yana dauke da cutar kanjamau" Abida naji ta dora hannu akai ta saki kuka sosai , Tundazu baba kallon likitan kawai yake amma yana cikin tashin hankali marar misaltuwa jin kanjamau yasa yakara shiga tashin hankali, Hankalinsu tashe suka juya suna kallon kofa sakamakon jin kukan abida, Hjy abida ta bude dakin tana kuka duk jikinta na rawa tace"dan Allah kamin kokarin a fitar dashi waje yau dinnan ko nawa ne zan biya don Allah " Likitan yace "ba damuwa idan har akwai kudin yau dinnan zaa iya fitar dashi ai mishi aikin " Tace"akwai"cikin kuka, Likitan yace "OK bari nayi kira " ya kira wani doctor suka tattauna sannan yakashe kiran ya kallesu ya tashi ya fita, Abida tai zaune kasa tana kuka tana kiran Allah tashin hankalin ta ya karu fiye da baya jin kanjamau base ta tsaya awo ba ta sani itama dole tana daita a wannan lokacin zuciyarta bata fara kawomata a ina ya samu ba ko yana bin mata ko aa itade burinta ai mishi aikin kar ya zama nakasashshe, Can zuwa likitan ya dawo dasauri da wata takarda hannunshi ya mika mata , Ta amsa jikinta na rawa ta karanta ana bukatar million 50 wurin yi masa aiki ta dago dasauri tace"ba matsala zan turo kudin " Ya amshi takardar yace"mutum biyu kadai zasu tafi tare dashi" Ta jinjina kai ta nufi waje ta shiga dakin da jamil ke kwance tana kuka ta mikawa mama da ke ta sharar hawaye suhailat tace"mama ga suhailat nan insha Allah yau zamu tafi jinyar jamil" Mama ta amshi diyar tana kallonta da tausayi, Abida ta juya ta fita tana kuka, Seda ta fara zuwa banki sannan ta nufi gida tana kuka ta samu iyayenta da maganar batare da ta fadamasu tana da HIV ba, Duk hankalinsu tashe suka nufo asibityn don ganin jamil , Duk sun firgita da ganinshi hatsari ko yaya yake baida Kyawun gani bare jamil da akazaro karkashin babbar mota abida ta tura kudin aka cigaba da hidimar fita da jamil waje, Bangare guda yau duka saura three days bikinsu faseelat baki yan biki har sun fara zuwa yau din kuma akaje yi mata jere matan sunyi mamaki sosai ganin karamin gidan duk da de ba kasa ciki amma ita da ake kaiwa manya_manyan gidaje masu bene yanzu itace da daki daya ciki da palo da bedroom da toilet , Sunata mamaki duk sun kasa cewa wani abu sede suce Allah yasa alheri haka sukai mata jerenta kaya masu tsada Royal chairs da bed fari da purple aka jera mata kayan kitchen wasu dole aka kaisu store bayan sungama jeren suka rufe gidan sunata adduar zaman lpy suka tafi, Faseelat kuwa ta kara kyau sosai tanata sheki ga kayan gyara da take ta sha tana jin dama bikin gobene, Aliyu yafi kowa murna duk da lalurarsa fin year yana azumi ranshi cike yake da dokin ranar akwai bidiri sosai saboda zumudi har mantawa yake da problem nashi hangoshi yake da faseelat a matsayin maaurata yadda kullum take kara kyau tana kara cika yake kara rikitashi, Da dare su hjy abida suka daga zuwa Egypt don ceto rayuwar jamil da haryanzu baisan inda kansa yake ba, Wanshekare suka isa aka amsheshi da gaggawa aka shigar dashi theatre , Su hjy abida sukai tsaye dukkansu bawanda ya nemi abinci har zuwa wannan lokacin ruwa ma basu iya shiga cikinsu ba, Bayan awanni aka fito da jamil an rufa mai farin bedsheet a jiki saboda bakomai jikinsa aka kaishi dakin da zaiyi jinya , Su baba sukabi bayansu har dakin basu samu shiga ba sede suka tsaya suna kallonshi ta glass din kofa, Hjy abida hawayenta sunki tsayawa gabadaya gani takeyi jamil mutuwa zaiyi gabadaya kamanninsa sun sauya, Har rana baba na jin tausayinta yace "hjy ki daure kici abinci" Ta girgizakai tana hawaye tace"nagode baba" Baba yayi shiru yana jinjina irin son da takewa jamil dansa ya tashi ya fita , Jamil bai farfado ba se wanshekare su abida na zaune kusa dashi ya farko ba cikin hayyacinshi ba yana dumumuwa"Allah ya isa rasheeda kin cuceni kinci amanata wayyo Allah na me nake aikatawa haka tsawon rayuwata?Allah na tuba kayafemin bazan kara ba banaso in mutu yanzu plss kuceceni kar na mutu yanzu" Hjy abida tai saurin sanya hannu cikin nashi ta rike tana hawaye tace"sannu jamil bazaka mutu yanzu ba da yardan Allah" Jamil yafara bude idonshi da suka kwana biyu rufe cikin duhu a hankali suka bude ya saukesu kan hjy abida batare da sanin akwai kowa dakin ba ko sanin meyake fada cikin ciwo yace "na cuci kaina da abunda nake aikatawa kina ta cewa in dena bandena ba se bayan munyi aure wlh rasheeda ta cuceni rasheeda tana cin amanata acikin gidana akan gadona nasan Allah ne ya fara hukuntani abinda nake aikatawa na bin matan mutane dan Allah sugar karki barni na tuba nadena wlh" Wani kuka ya kwacemata jin dumumuwanshi da yake ta zarowa ba cikin hayyaci ba ta zare hannunta ta fita ta kira likita suka dawo tare hankalin baba tashe yake don yagama fahimtar abinda jamil ke fada, Likitan ya mishi allurar rage zafi sannan ya kalli abida yace abashi tea ya juya ya fita, Abida tai tsaye tana kallon jamil dake kwance hawaye na bin gefe_gefen idanunsa tana zubda hawaye sannan tafara kokarin hada ruwan zafin, Baba ya matsa gabdashi yace"sannu jamil" Jamil ya bude ido ya kalli baban nashi duk ya shiga wannan halinne saboda rashin kulawar mahaifinsa da yana daukar nauyinsa da tabbas zai iya hakura da shaawar shi amma babanshi bai damu da kulawa dashi ba saboda ya girma, Hawaye masu zafi suna zubomai bakinshi na rawa yace "baba nata sabawa Allah ina aikata zina saboda kudi na meda zina neman kudi na bata yara da yawa na keta mutuncin matan aure da dama baba anya Allah zai yafemin? Nasan Allah na fushi dani sosai shiyasa nashiga wannan halin" Baba yace"yi shiru jameel kadena mgna" Jamil yace"Allah bazai yafemin ba ko baba ?kaicon rayuwata" Duk ciwon da yake fama baba beyi hawaye ba saboda jarumta yanzu kan seda zuciyarshi ta karye hawaye suka fara zuba a fuskarsa, A hankali yace" Allah na yafe komi jamil insha Allah zai yafemaka kai shiru har kasamu lpy" Jamil na hawaye yace" baba inajin kamar ba iskan dake kadawa cikin duniya inajin zafi da radadi kamar mutuwa zanyi" Baba yace "kayi hakuri sannan kaita addua Allah zai kawo maka sauki"jamil yayi shiru yana istigfaree a zuci yana cigaba da hawaye ko idanunshi na rufe yana kallon yadda yasamu roshni da comrade a jone , Abida nata hawaye ta kawo tea din baba ya dan dago kanshi yana bashi, Shan tea din jamil keyi amma besan me yake sha ba ciwo da axabar zuciya da jiki sun masa yawa bai saba yin ciwo ba amma yau gashi a mawuyacin hali lalle lafiya abinso ce abin roko a kowane lokaci, ********* Yayinda Wasu ke cikin kunci yayinne zaka samu wasu na farinciki haka rayuwar take tafiya gobene daurin auren su faseelat Aliyu yau baiko dauki azumi ba saboda murna da kaganshi kaga ango dukda baa daura ba butsu_butsu ya kira faseelat yaji tana ina ?itako hakan na karamata dadi tace tana wurin saloon kafin su fito yayi kira nawa sannan suka tafi kunshi ita da kawarta zainab, Suna zuwa aka fara yi musu hadaddaden kunshi tana zaune tana kallon kunshin tana sakin murmushi jefi_jefi, Zainab nata kallonta tace"gobe I war haka de an daura zumudi yakare" Faseelat ta kalleta da murmushi fuskarta tace"jinake goben ta min tsawo" Me kunshin tace"ummmm!!!"tana murmushi, Da faseelat da zainab sukai dariya zainab tace"wannan yadda kksan takai kanta haka takeji" Faseelat ta harareta tana murmushi, Sega kiran Aliyu ta dauka tana murmushi , Yace"angama kunshin? inason nazo nagani in yayi kyau" Tai murmushi tace"saura kadan idan na koma gida I will call u" Yayi murmushi yace "sai kun koma din" ya kashe kiran, Da marece sosai su faseelat suka koma gida tunkan ta shiga gida Aliyu ya iso yafito daga mota shida abokinshi usman sunata murmushi faseelat ta gaida usman din ta sakarwa Aliyu wani kallo, Aliyu na kallon kafafunta ya dago suka hada ido ya saki murmushi yace"kunshin yayi kyau sosai ban taba ganin kamarshi ba kinga yadda kk koma? " Duk sukayi dariya faseelat ta rufe baki tanayi , Usman nata kallon zainab yace"sai naga na zainab ma yafi nata kyawun" Aliyu yace"a naka idanun ba" suka sakeyin dariya, Aliyu yace"naga kingaji bari mutafi ki samu ki huta kici abinci" Faseelat tace"tom yadda kace" Usman yace "zainab ki huta sosai kinji" Tai murmushi tace"nagode "suka shiga gida, Aliyu ya kalli usman yace" sewani fadin zainab kakeyi lpy?" Usman yace"ahh!! Ni natan yafi haskani kasani ko inyi ta biyu daita" Aliyu yace"haba mutumina?"yana dariya , Usman yace"jira kai kallo"yana dariyar shima, Suka shiga mota suka tafi Washegari daurin aure gidajen biyu cike suke da jamaa anata kai kawo ana hidima cikin kwanciyar hankali da farinciki gidansu Aliyu harda yanuwan sakeena da mamanta da babanta duk sun zo auren yayin da Aliyu yau din take ranar murna a wurinsa fuskarshi kadai zaka kalla kagane yanda yake cikin farincikin wannan rana, Faseelat ko ta tashi sukuku tana matukar farinciki da ranar amma tuno ire_irenta da tayi a rayuwarta yasata damuwa da shiga tunani sai yake takeyi amma zuciyarta cike take da tunani, Da rana aka daura auren faseelat da Aliyu sadaki dubu 30 ba laifi mutane sun halarci daurin auren,Aliyu nata murmushinshi me kyau yasha farar shadda da babbar riga da tasha aiki yayi matukar kyau sosai , Kawayen faseelat harda roshni zawara da rabia tana fama da cikinta sukazo akasha biki dasu, Anayin ishai motoci sukazo daukar Amarya faseelat batasan time data fara kuka ba Ummi nata rarrashi aka tafi da ita gidanta, Suna isa gidan roshni bata ko zauna ba ta fito tana surutu "ina zan iya zama ba AC zafi yakasheni Lalle faseelat bata da hankali kokadan a wannan akurkin ta zabi zama duk kudinta?cabbb" tai dialing no din wani saurayinta bayan mintuna yazo ya dauketa suka tafi hutawa, Har kowa ya tafi akabar faseelat da zainab zaune a falo faseelat takara volume din kukanta zuciyarta na mata zafi tana tuno darare irin Wadannan a rayuwarta dana farinciki da Wanda yake cike da zallar tashin hankali, Zainab tace"faseelat dan Allah kiyi hakuri ki dena kukan nan idan yashigo ya sameki a haka bazaiji dadi ba" Faseelat bata iya cewa komi ba tana ganin zainab bazata fahimci yadda takeji ba ta kwanta jikin seat ta cigaba da kukanta, Zainab ta cigaba da rarrashinta takasa tafiya ta barta, Ango Aliyu ya sauya wanka ya saka brown din shadda da black aiki kadan ajiki ya dora black din hula yanata kamshi da annashuwa a kagare yake yayi tozali da amaryarsa ya tsaya ya siye kazar amarci da lemuka sannan ya nufi gidan, Yanayin parking kofar gida ya fito zai nufi ciki se usman ya fito daga gidan shi hakan yasashi dakatawa har ya karaso wurinsa , Yana murmushi yace"ango baka neman dan rakiya?" Aliyu yace"sai kace sabon shiga" Sukai dariya usman yace"muje na rakaka bazan rasa nasihar da zanyi muku ba" Aliyu yace"muje" Suka nufi ciki tare suna labari suna shiga ciki suka fara jiyo sheshshekar kukan faseelat suka kalli juna suka nufi dakin, Sukai sallama suka shiga ciki sukai tsaye, Zainab ta amsa ta meda hankali gunsu, Hankalin Aliyu a matukar tashe ganin faseelat rufe da mayafi tana ta kuka murya sanyaye ya kalli zainab yace"meya sameta?" Zainab tace"bansaniba nima tundazu tanata kuka nakasa rarrashinta" Usman yace mata"ashe baki tafi ba?" Tace"eh amma yanzu zan tafi" Yace"muje na saukeki gida" Tace"to nagode "ta kalli faseelat ta meda kallo gun kofa, Usman yace wa Aliyu " seda safe"ya juya ya fita, Aliyu Sam baiji sa ba yana tsaye hankalinsa kaf akan faseelat dake kuka, Zainab tabi bayan usman din suna fita Aliyu yayi saurin ajiye ledar hannunshi ya duka gaban faseelat ya fara kokarin cire gyalen dake fuskarta, Batare da taso ba ta barshi ya cire gyalen ya tsaya kallon fuskarta tayi jawur da alamu tadade tana kukan a hankali yakai hannunsa kan fuskarta yana share mata hawayen da ke kara zubowa cikin sanyin murya yace"heartbeat meyasa kike kuka haka? kina bata kyakkyawar fuskarki kiyi hakuri kidena " Faseelat ta cigaba da zubarda hawaye ya tashi ya koma kan kujerar gab daita ya jawota jikinshi ya rungumeta jin tudun breast dinta jikinshi yasa desire dinshi tashi yana jin wani irin yanayi daya dade baiji irinsa ba, Faseelat ta kwantar da kai kan kafadarshi tana sauke ajiyar zuciya a hankali ya dora hannu a bayanta yana shafarshi a hankali cikin sigar rarrashi harya fara jindadin hakan daga hakan baisan time da hannunshi ya ..... Yau take salla gun aliyu🤣 [2/19, 4:11 PM] Maman Mamy: 91 Daga hakan baisan time da hannunshi yakai kan gefen breast dinta dake cikin rigar atamfa ba yana shafarsu yana lumshe ido ko da yaushe in ya kalli tudun gabanta yana tunanin har da bra u know muna da acuci 😹but to his surprise duk breast dinta ne yadda yajisu tokare a kirjinsa ya fahimtar dashi hakan shafar gefen breast din yake yana lumshe ido yana hango yaya zai gansu a fili duk matansa ba me irin cikar breast hakanan, Ya cigaba da shafar gefen breast dinta yayinda yake rungume da ita, Jin joystick dinsa data mike yasa faseelat dagowa daga jikinshi, yana cikin so much desire ya karasa dagota ya kafe fuskarta da sexy eyes dinshi yanawa lips dinta wani kallo sun koma pink sun kara tsawo saboda kuka, Idanun faseelat kasa ta dan dago fuska zata kalleshi yayi saurin kai bakinsa akan nata ya kama lips dinta yana tsotsa yanajin dadi na musamman da wata irin muguwar shaawarta,, Faseelat ta lumshe ido tana saurarenshi tana jin feeling na taso mata a sannu, Bakinshi akan nata yakai hannuwa kan breast dinta yafara yawo da hannuwan akansu jin irin kyawawan breast dinta yasa shi sakin lips dinta yafara matsarsu suna acikin rigar yana lumshe ido yanajin dadi, Faseelat na jin matukar desire duk nipples dinta sun tashi ta dora hannunta kan nashi ta janye mai hannunsa ya kalleta da jajayen idanunsa da suke cike da desire hannunshi daya na cigaba da yamutsar dayan breast dinta, Idanunta jawur itama ta mai wani kallo ta janye dayan hannun tana turo lips, Yayi karamin murmushi yanajin tsananin shaawarta ya sake jawota ya rungume ya kai bakinsa dede kunnenta in whisper yace"meyasa kika dena kukan ne?" Ta turo lips tana jin wani iri a jikinta saboda yadda yake mata mgnar , Yayi karamin murmushi me sauti acikin kunnenta yace"naso ki cigaba da kukan semu tafi bedroom na rarrasheki da kyau" Tai murmushi ta boye fuska acikin kirjinsa, Ya sauke ajiyar zuciya yana dedeta kanshi don kamshinta kadai yana kara rikitashi bare breast dinta da yaji yana kagare yasansu sosai a hankali yace"I'm sorry heartbeat ki kwantar da hankalinki insha Allah zanyi bakin kokarina wurin kula dake kidena damuwa Kinji ?" Tai shiru batace komi ba, Yace"kitashi muci abinci muyi salla semu kwanta mu huta " Tai murmushi ya janye ta a jikinshi ya tashi ya fita , Ta dago kai tabi bayanshi da kallo , Tana zaune ya dawo da plate da fork da kofuna ya ajiye akan center table ya dauko ledar da yashigo daita ya ajiye akai ya matso da center table din gabanta ya zauna gab ita ya juye kazar a plate ya zuba drink a cup ya dauko cinya ya nufi bakin ta ta kauda fuska tana sauke ajiyar heart tace"nakoshi" Ya tsaya kallonta in cool yace "baki lpy ne?" ta girgizakai Yace"bakijin yunwa?" Ta daga kai a sannu, Ya meda cinyar ya ajiye yafara hada kayan yana cewa" shikenan tunda kin koshi amma ni yunwa nakeji sosai amma shikenan" Ta rike hannunshi tana kallonshi tace"kaci mana ni nakoshi ne" Ya turo lips yace"aa ni bazanci ba nima na koshi"ya cire hannu akai Tai karamin murmushi tace"kayi hakuri zanci muci tare " Ya tsaya kallonta ta sa hannu ta dauko nama ta nufo bakinshi yana binta da mayen kallo ya bude baki ya diba yanaci yana kallonta, Ta kai baki dede saitin da ya diba ta diba tana taunawa a hankali, hakan da tayi ba karamin burge Aliyu yayi ba ya saki murmushi ya zagaye kugunta da hannu daya ya cigaba da debo naman yana bata yana ci , Daga karshe ya dauki lemu ya kai bakinta ta dansha ya sha ya tashi ya dauki kayan ya mayar kitchen ya dawo har time din tana zaune inda yabarta, Ya sake zuwa ya zauna gab daita yana bin gaban rigarta da kallo yace"muje nai miki wanka nasan kingaji" Ya kai hannu bayan rigar yana neman zip dinta , Faseelat tai murmushi ta rike hanunshi tace"ni bangaji ba zanyi wankana" Yayi dariya yace "to ki tashi ko kuma naje nai miki" Ta janye jikinta ta tashi ta nufi bedroom tana murmushi, Yabi kugunta da kallon shaawa suka kara tada mashi hankali yayi saurin binta ya tsaya bakin kofar bedroom din yana kallonta, Batasan dashi ba ta bude wardrobe ta fiddo tawul dinta ta zuge zip din rigar jikinta har karshe ta zare rigar ta ajiye a kan bed , Aliyu yayi saurin dafe joystick dinsa data yi mummunan harbawa sakamakon ganin manyan kyawawan breast dinta, Ta dauko karamin tawul din da ta ajiye ta dora sannan ta zuge zip din sket din ta janyeshi kasa ta cire , Kyawawan cinyoyinta suka fito fili suna sheki , Aliyu ya kara rikicewa ta duka tana cire pant hakan yasa tawul din dagewa can yayinda kasanta ya bayyana, Wani irin tsuma jikin Aliyu ya dauka jikinshi na tsumar ya nufi wurinta dasauri, Tana karasa cire pant din ta mike tsaye ya rungume ta yana fidda wani irin nishi yana shafar jikinta yana binshi da kallo, Rungumar da ya mata ta na jin joystick dinsa a jikinta ta sauke numfashi jikinta na mutuwa tace"kabari nai wanka mana" Yana cigaba da shafar jikinta yana sauke numfashi jikinshi na tsuma ya zagaya da hannuwashi ya riko breast dinta yana matsawa yana sauke numfashi yace"kibar wankan plsss" Faseelat na jin matukar dadi dakyar tace"Aliyu ba muyi salla ba ya kamata mufara yiwa Allah godiya kuma muyi koyi da sunna" Yanajinta be iya sakin breast dinta ba seda ya kara lagudasu sannan ya saketa yana fidda numfashi ya matsa yayi zaune a bed, Ta wuce toilet dasauri batare da ta juyo ta kalleshi ba tana shiga tafara wanka tana wankan tana tuno yadda take jin joystick din aliyun tana matukar mamaki , Aliyu yanata meda numfashi duk ya hargitse shaawar bara data bana duk ta taso dakyar ya tashi ya tube dagashi se short ya tafi toilet din waje don yin wanka, Faseelat tagama wanka tai brush da alwala ta dawo dakin ganin kayanshi a ajiye yasa tai saurin bude wardrobe ta dauko doguwar riga marar nauyi tasaka sannan ta dawo gaban mirror dasauri ta fara shafa perfumes , Aliyu yayi wanka da brush da alwalar shima ya fito ya shigo dakin tana kusa da wardrobe ta juyo da hijab hannunta ganinshi tsaye da short duk surarshi waje gashi wani irin karfaffan namiji yasa tai saurin dauke ido ta saka hijab dinta ta dauko carpet ta shimfida masu ta koma kan bed ta zauna, Aliyu ya dauko rigarshi yasa ya hau carpet din sannan ya juya yace mata "bismillah" Ta taso ya meda kallon shi gaba sannan ya kabbara sallar, Suna gamawa ya masu adduoi sannan suka shafa , Ya kama hijab dinta zai cire tai saurin tashi daga wurin ta cire hijab din da kanta ta linke ta haye bed ta rufe jiki da bedsheet, Aliyu yayi karamin murmushi ya tashi ya dauke carpet din ya zare riga ya ajiye ya hau bed din ya matsa gab ita ya matseta sosai sannan ya rungumeta, Faseelat ta bashi baya jin irin rungumar da ya mata yasa ta fara kokarin juyowa ya saketa harta juyo da magana bakinta be bari tafadi me takeson cewa ba ya soka bakinshi cikin nata ya kamo tongue dinta yana tsotsa yana wasa da nashi aciki, Faseelat tuni ta manta wacece ita cos kayan da tasha sun matukar amsheta tafara meda mishi martani Hannunta daya na kan wuyanshi tana shafawa a sannu, Abinda take masa yakara rikita Aliyu suna cigaba da French kiss ya zuge daurin gaban rigarta duk jikinsa na rawa, Beautiful breast dinta suka bayyana yayi saurin cafkarsu yana fidda wani sexy nishi , Faseelat tai wani irin nishi tana jin mugun dadi , Aliyu ya cigaba da mulmular breast dinta yanajin matukar kaunarsu irinsune yafiso da kauna a rikice ya zare bakinshi ya meda kan nipples dinta dake tsaye yana tsotsa yana murza while dayan hannunsa na kan dayan yana matsarshi, Faseelat ta rika fidda nishi me sauti tana jin matukar dadi tana shafar jikinshi a sannu, Hakan ya karawa Aliyu kaimi ya jawota sosai yana cigaba da tsotsar ta hannunshi na yawo a jikinta yana shafar koina more especially hips dinta , Sundade haka na wani lokaci sannan yafara tura hannu kasanta jin moisture tunkan ya isa HQ din yasa hankalinshi tashi yana hango taste da zatai ya zare jikinshi a nata jikinshi nata rawa ya hayeta ya fara kokarin shiga jikinta, Faseelat din a game take gammm kayan maman mujaheed sungama gyarata ga niima data ke bulbulowa kota ina, Aliyu ya rikice ya kidime joystick dinsa na tokarewa ya shigar daita da karfi yana rikice jinshi wata kalar duniyar daban da wadda ya saba shiga yasashi karasa rasa sauran tunaninshi yafara sex daita yana huci yana nishi yana kiran sunanta "faseelat...!!! Faseelat....matata!!!! Babu wata mace kamarki ...kece gimbiyata...kinfi kowa..na baki rayuwata...uhmmmmm....!!! Allah nagode ma....ka"yayinda yake sambatu itama faseelat bakaramin dadi takeji ba dadin bata tabajin kamarshi ba ta cigaba da sexy nishi da fidda sexy sound shi kuwa yana cigaba da aiki tamkar zakin da ya dade da yunwa sannan ya samu nama, Hour daya ya samu kafin ya samu yayi release jikinshi na matukar girgiza yana sambatu ya kankameta yana sauke numfashi , Time din faseelat ta fara release for second time tana nishi " haydar I love u...kai ...jarumine...ka iya sex... u r hero ...dadi..ahhh" Aliyu da dama bawai angama bane sambatunta ya kara tadashi yana kwance jikinta ya cigaba da sex daita joystick dinsa na shiga har can karshenta, Daya yi release seya cigaba yakasa hakura saboda yadda yakejin taste din faseeat da bai tabaji gun duk matanshi ba , tun faseelat na enjoying harta dena abun ya fitarmata a rai se time din tafara jin zafi yadda yake sex din dasauri baa sannu ba, Ta fara sauke nishin wahala idanunta kulle GAM lips dinta cije da baki, Aliyu ya cigaba da yayi release tana tunanin saukarshi se ya cigaba tana jin yayi release yafara wani motsin ta rikeshi GAM jikinta da duk karfinta tana nishi da zufa tace"aliyu nagaji wlh nagaji sosai zafi kabarni na huta" Aliyu yanajin sabuwar desire akanshi cikin wata iriyar murya yace"plss kibarni in kara only one more round plsss dadi nakeji sosai ban koshi ba" Hakan yasa duk jikin faseelat mutuwa tana tuno surutan jamaa na cewa shi harijine ta sakeshi Aliyu kuwa ya cigaba da sex dinshi tana jin gajiya da zafi duk abin ya fita ranta haka ta daure har seda ya gaji da kanshi yayi kwance jikinta yana meda numfashi, Faseelat na sheme ta juyar da kai ta kalli agogo kafin ta karasa tantancewa karfe nawa se jin kiran salla tayi, Ta meda ido ta lumshe haryanzu joystick dinsa na cikinta kuma bata kwantaba se yanzu tasan minene hariji mutum ya kwana yana abu daya amma bai gaji ba? A hankali ya meda kallonshi gunta yana shafar gashinta dayagama bajewa saboda wahala yace "Allah ya miki albarka matata Allah yasa mukasance tare har a aljanna Allah ya jikan mahaifinki ya karawa Ummi nisan kwana Allah karamana son juna ya karamiki karfi da juriyar daukar bukatuna nagode sosai heartbeat naji dadi Wanda ban taba jiba niimarki daban take heartbeat inasonki sosai " Faseelat tai karamin murmushi jin ya nata zuba adduoi a hankali duk jikinta na tsami tace"amin nagode nima inasonka sosai jarumin mijina" Yayi murmushi zai bata amsa yaji ana tada ikama yayi saurin tashi dasauri ya fada toilet wanka shaf_shaf ya fito ya saka riga ya fita zuwa masallaci, Faseelat na kwance duk jikinta na ciwo ta tashi dakyar tana cije lips mararta na wani irin ciwo ta zaro Zane ta dora ta fita kitchen cikin dauriya ta dora ruwan zafi ta koma daki tai kwance kan kujera 3 seater tana jiran suyi zafi, Bayan mintuna ta wuce toilet ta dauko bokiti ta dawo kitchen din ta juye ruwan zafin ta koma toilet ta ajiye ta koma store ta dauko robar wanka don yanzu iyaye da dama na dubarar kai yaransu da manyan robobin wanka ta zuba ruwan zafin ta sirka ta shiga ciki ta zauna idanunta lumshe tana tunanin abubuwan da suka faru daren jiya, Ta tuno daren farkonta da alhaji Sam bazaa ma hada ba hakanan fahad ya fadomata a rai ta tuno time da yake kissing dinta da romancing akan bed dinta tai saurin kauda tunanin saboda zazzafan kiss din da Aliyu ke mata yafi nasa tai murmushi ta kara bude kafafu ruwan zafin na ratsata, Aliyu na gama salla yayi adduoi dasauri ya gama ya tashi ya fito da niyyar komawa ya temakawa faseelat yasan ya matukar dora mata gajiya, Usman na bakin masallaci yana jiranshi yana fitowa yabashi hannu suka gaisa sannan suka nufi gidajensun suna shiru , Can zuwa usman yace"ya faseelat? " Cikin jin haushi da tsananin kishi aliyu yace"ina ruwanka da matata? Banason shishshigi" Usman yayi dariya cikin zolaya yace"aa ni inaruwana ihu ne ban jiyo ba bansaniba ko andace"ya karasa yana dariyar shakiyanci, Aliyu yana jin haushi yace"to baa dace ba"ya wuceshi dasauri ya shige gida ya rufe, Usman yayi murmushi yace "Allah de yasa itama karka kureta" yashige nashi gidan, Aliyu na shiga bedroom ya duba gado ba faseelat se karar ruwa da yaji a toilet alamun tana wanka yaje bakin wardrobe ya Ciro mata riga da sket sosai yake son ganin hips dinta na motsi kamar jiya suna matukar burgesa, Ya zauna gefen bed yana jiran fitowarta idanunsa ya sauka akan sperm dake kwance kan bed din kamar fitsari ya shafi sumarshi garar da ya kwasa jiya na dawo mai tsikar jikinshi duk ta mike tsabar shaawa, Ya tashi ya janye zanan ya fita ya debo ruwa ya yayyafa a gun ya goge sosai ya sauya wani zanen yana cikin shinfidawa faseelat ta fito tana tsane kanta da karamin towel ya tsaya kallonta itama tai tsaye tana kallonshi sannan ta meda kallo gun gadon , Yayi murmushi yace "sannu amaryata" Tai masa wani irin kallo sannan ta nufi bakin mirror tana kara tsane kanta idanunta suka kai gun kayan daya fiddomata tai murmushi ta jawosu, Aliyu nata kallonta yakasa cigaba da gyaran gadon faseelat nada sexy body ko ga me lpy bare shi kuma wata irin zazzafar shaawarta yakeji tamkar komi bai faru tsakaninsu ba jiya, Faseelat na gama tsane kanta ta jawo riga sannan ta juya ta kalleshi yayi saurin cigaba da gyaran gadon don ya samu ta saka kayan gabanshi koya samu damar kara kallon kayan duniyarsa, Faseelat tai murmushi ta kwashi kayan da carpet da hijab ta nufi Palo, Yayi saurin kallonta yace"ina zakije yin sallar bakisan a kuryar daki tafi lada ba?" Tai dariya tace"nasani amma a falo zanyi" Yayi murmushi ya ciza lips yace"dawo kiyi sallarki "ya sauka a gadon ya fita, Ta koma gaban mirror seda ta juya taga bayanan sannan ta fara saka kayan, Aliyu kuwa waje ya fita ya wanke dede inda ya baci a bedsheet ya shanya sannan yafara mopping din gidan baya bukatar shara, Faseelat ta gama salla jikinta na tsami tana jin mugun bacci ta cire hijab ta linke ta fita don kimtsa gidan da hada breakfast tana fita tsakar gida tai tsaye ganinshi kwal Aliyu harya kai zaure da mopper yanata mopping, Tai murmushi ta jingina da bango tana kallonshi, Seda yagama ya dago ya ganta tsaye tana ta murmurshi tace" sannu da aiki" Yayi murmushi yana bin kyakkyawar surarta da sexy kallo yace"ya jikinki?" Ta sunkuyar da kai tana dariya ta dago tace"lpy lau" Yana sakin murmushi yace"ki koma ki kwanta ki huta domin kina bukatar hutu anjima kadan mama zata Aiko da breakfast zan tasheki" Faseelat tai karamin murmushi a sannu tace"nagode" Sunata sakarwa juna murmushi ta juya ta koma dakin hips dinta na juyi, Ya saki murmushin jindadi ya nufi wurin zubar da ruwa yana sauri ya gama yaje ya kara rage nauyi ko yane. [2/19, 10:21 PM] Maman Mamy: 92 Ya zubar da ruwan ya wanke mofar ya sake ruwan mopping daki ya shiga dakin ya fara gogewa, Itako bedroom ta wuce kai tsaye ta haye bed ta kwanta ta lumshe ido tana tunanin heronta murmushin shi kadai ba karamin sanyaya mata rai yake ba ta kara rumtse ido har bacci ya dauketa, Yana gama mopping yawuce toilet ya wanke ya dauki towel ya tsane hannunshi da jikinshi inda ya samu ruwa sannan ya fito yana bin faseelat dake kwance kan bed da kallo ya nufi bed din yana tuno ihunta a jiya joystick dinsa ta mike ya karasa ya hau bed din ya tsaya kallonta kallon shaukin so da kauna ga kuma tsantsar shaawa ya kara tuno jiyan yadda take nishi tana kiran hes hero dadi and so.....,wani mugun dadi ya kara mamayeshi yaushe zai tuna time da yayi sex da sameera tana kiran dadi?yaushe sakeena ta taba cewa dadi ko nuna hakan?itasam tamkar dutse takeyi komi ba ta cewa se nishin wahala idan wuya tai mata yawa itako sameera ihun azabarta yafi tunawa kowane time daya tunota, Yayi karamin murmushi yana godiya ga Allah daya bashi faseelat jiya kadai yaji wata irin natsuwa wadda ya dade bai samu ba, Ya meda hankali kacokam kan kyakkyawar fuskarta tana meda numfashi a sannu idanunsa suka sauka kan breast dinta da samansu ya fito waje duk time da tai nishi suna kasa da sama , A hankali ya dora hannunshi samansu yana shafar fatar very soft and smooth yana jin desire ya tura hannu acikin rigar ya kama breast dinta daya yana wasa dasu yana cigaba da kallonta, Faseelat na bacci taji sabon yanayi ta bude ido ta saukesu akanshi idanunshi da hankalinshi kan breast dinta, Tana ta kallonshi sannan ya dan kalli fuskarta suka hada ido ya sakarmata sexy smiling ta mayar masa yayi saurin kwanciya yana facing dinta hannayensa duka kan breast dinta ta lumshe ido tagaji sosai kuma bacci takeji amma tai shiru, Ya cire hannu daya ya medashi baya ya zuge zip din rigarta ya zare rigar a hankali, Yana yin arba da breast dinta ya sauke numfashi kosu kadai sun isa rikitashi ya damkesu da duka hannu biyu yakara matsawa yana gurzasu a kirjinsa , Faseelat ta cije lips su kansu Breast din ciwo suke saboda yamutsar da suka sha in cool tace"hero me zakayi?" Wannan sunan data kirashi ya karasa masa wani jarumta yana cigaba da wasa da breast dinta murya dishe yace"honey I'm sorry plsss bazanyi da yawa ba" Tai shiru tana kara jinjina jarabar Aliyu ya kwana yana aiki amma gari bai karasa haske ba yana neman kari, Cikin kwarewa yana romancing dinta harta fara enjoying ya cire kayan jikinsu ya cigaba da tsotsarta da rikita mata lissafi tana leaking sannan yafara sex daita yana nishi ta nayi itama tana cije da lips yanata aiki a zauce saboda niimarta , hartayi releasing time dinnan yakara rikicewa ya kara gudun sex din yana nishi da sambatu ya dau dogon lokaci sannan yayi release ba tsayawa ya cigaba a sex din yanajin mugun dadi , Sosai faseelat ta gaji nishin da takeyi tuni ya koma na wahala amma Sam bai gane ba yadda yakejin cewar itama tana enjoying yana kara zautashi yana cikin riding dinta akafara knocking gidan sam bai jiba faseelat naji tayi shiru tagaji iya gajiyawa, Tun anayi a hankali akafarayi da karfi har Allah ya temaka yaji yanaji ya mirgina ya sauka akanta yana meda numfashi yana kallonta yana lashe lips ya rumtse ido yana tariyo dadin da yake kwasa tsakanin jiya da yau yayi hamdala a heart, Jin anata knocking din yasa ya tashi ya jawo bedsheet ya rufawa faseelat da take kwance duk jijiyoyinta sun saki ya sauka ya saka short da riga ya fita yaje ya bude gidan, Yana budewa yaga kanwarshi rike da katon basket ta saki murmushin ganinshi tace"Yaya ina kwana?" Yace"lpy lau "in brief ya mika hannu ya amshi basket din bai sake ce mata komi ba yanajin haushin katseshin da tayi ya rufe gidan ya koma ciki, Har bedroom yakai basket din kan bed sannan ya koma kitchen ya kwaso kayan amfani ya dawo ya zauna bakin bed ya hada tea sannan ya fara bude kulolin daya da Irish soyayye da kwai daya da farfesu ya zuba farfesun a small bowl ya zuba Irish din a plate yafara janye bedsheet dake jikin faseelat, Faseelat ta bude ido ta saukesu kanshi ya sakarmata murmushi yace" sannu jarumar matata" Tai karamin murmushi ta juya , Ya rikota yace"im_im plss kibari nai feeding dinki sekiji dadin baccin" A hankali tace "Aliyu na gaji bacci nakeji sosai" Yace"I'm sorry kadan zakici kiyi baccinki bazan kara ta kura ki ba ki daure kitashi" Badon taso ba ta yunkura zata tashi ya karasa tadata zaune ba kaya jikinta daga sama zuwa kugu bude sauran cinya da kafafu rufe da bedsheet, Aliyu ya kafe breast dinta da ido har zuwa cibiyarta tsikar jikinsa na tashi yana jin kamar yayita tsotsarta bazai gaji ba , Faseelat ta kalli direction idonshi ta turo lips tai baya zata koma kan pillown ta, Yayi saurin riketa yana murmushi yace "kinhadu honey komi naki dabanne inason komi naki sosai" Ta turo lips yayi dariya ya dauko tea ya kai bakinta yunwa takeji sosai duk ya zazzageta tabude baki tana sha ta hangi bowl din farfesun kazar ganinshi fari tasss yasa ta gane akwai wani sirri ta dauke baki ta nuna mai bowl din ya meda tean ya ajiye ya dauko bowl din ya debo naman ya kai bakinta ta bude baki ta amsa jin wani mugun dadi ga kamshin ridi daba shakka akwai nonon rakumi cikin hadin kamshi nata tashi ta mika hannu ta amshi bowl din ta fara shan farfesun kazar sosai ta gane babban aikine gareta don in bata dage gyara kanta ba tuni zata koma kofar rijiya, Yayi kasake yana kallonta yadda take cin farfesun ba tsayawa seda ta cinye har romon sannan ta tuna da yana gurin ta dago tana kallonshi, Yayi murmushi yace "a karo?" Ta girgizakai ta mika mai bowl din ya amsa ya ajiye tai hamma zata kwanta, Ya rikota Cikin sanyin murya yace"kiyi hakuri da bukatuna honey wannan shine matsalata ina fatan Allah yakaramiki juriya" Tai karamin murmushi tana kallon fuskarshi a fuska baiyi kama da hariji ba kokadan ta turo lips tace"bacci" A hankali yace"kinci abinci sosai bari na fara miki wanka sannan ki kwanta don abincin ya dan juya" A shagwabe tace"to ina ruwan zafin?" Yace"ba matsala just give me only 5mnt zan dawo"ya jata ya jinginar daita a jikin bed ya fita, Faseelat tabishi da kallo shi ko alamun bacci babu idonshi ta meda kallo gun basket dake ajiye tai murmushi taji dadin sakon mama sosai tuno mommyn fahad yadda takeyowa aysha yasa ta kara murmusawa ashe itama zata samu meyi mata haka? takara sakin murmushi tana jin son mama sosai a ranta, Aliyu ko yana fita ya shiga kitchen ya fara hada ruwan zafin yana tsaye har sukayi zafi sannan ya juye a bucket ya kaisu toilet sannan ya dawo wurin faseelat ta na jingine da bed din har bacci ya fara daukarta ya fara kokarin sungumarta, Ta bude ido tana murmushi tace"bari na tashi"ta sauko ya kamata suka shiga toilet yanata kara karemata kallo abubuwan kallo sun yawaita a jikinta, Ya kama buttock dinta daya yana matsawa girmansu cas kamar na kanti, Ta rike mai hannu tace"muyi wankan ko" Yayi murmushi ya fara cire kaya sukai wanka a bucket daya suka fito tare, Ta zauna kan bed ya bude wardrobe dinta ya dauko mata simple gown ya zira mata ya karasa hauda kafafunta a bed ta lumshe ido, Ya zagaya ya saka short dinshi ya hau bed din ya rufa masu bedsheet ya rungumeta yanata kallonta kamar ya lasheta har bacci ya daukeshi, Sunata shan bacci se kiran azahar ya tada Aliyu itako tana baccin gajiya bata iya ji ba, Ya tashi yayi mika yanajin wani irin karfi jikinsa ya tashi yawuce toilet yayi alwala yazo ya sauya kaya ya nufi masjid, Bayan angama sallane ya dawo gida ya isa gabanta kan bed tanata bacci ya kalli basket dake ajiye gefe se time ya tuna baiyi breakfast ba cos ya samu abinda yafi bukata, Yayi murmushi ya matsa ya sunkuyar da kai ya fara kissing dinta, Ta bude idanunta da sukayi nauyi tana kallonshi, Ya cigaba da kissing dinta jin tana mutsu_mutsu yasa ya cire bakinshi akan nata yanajin tamkar ya hayeta yace"lokacin salla yayi" Tai murmushi tai mika tana jin dan saukin gajiyar data kwasa ta tashi ta nufi waje, Bai bita ba ya fara gyara gadon da duk suka harmutsa, Tana fita ta hada ruwan zafi ta juye a flask tashiga toilet din waje tayo alwala ta dawo daki ta kabbara salla tana gamawa tai kwance gun ta cigaba da bacci, Shi ko yana falo bayajin wani baccin again, ya kwanta a seat ya lumshe ido kawai yana tuno wasu abubuwa da suka faru a can baya, Gab laasar aka kawomusu abincin rana bai tadata ba seda ya dawo sallar laasar ya samu tana yin tata tana gama addua ta fita falon, Yana ta yi mata wani kallo taje ta zauna kan cinyarsa ya rungumeta yana murmushi yace"babyna ya gajiya?fatan kingama warwarewa saboda anjima" Tai murmushi ta dage kai sama ta cije lips, Yayi dariya yace "muje muci abincin rana " Tace"Nide zansha farfesunnan ya isheni" Yace"amma ki daure kici abinci bayanshi plss" Tace"to herona"tana murmushi ta tashi ta kawo abincin suka zauna kasa ta zubamai yana ci ita kuma ta zuba sauran farfesun, Suna cin abincin suna kallon juna suna murmushi dukkansu suna kara tuno sambatun juna faseelat ta dukar da kai tana murmushi, Yayi murmushi ya cigaba da cin abincin shi, Suna gamawa ta kwashe kayan ta dawo ta shiga toilet ta sake wanka ta fito ta zauna ta tsara makeup tana mugun kamshi ta saka pitted gown batare da daura dankwali ba ta fito tana tafiya a sannu duk jikinta na girgiza, Ta sameshi an medo wuta ya kunna kallo ya mika mata hannu yana binta da mayun idanunshi, Ya bude kafa ta zauna tsakiya ya rungumeta yana shakar kamshinta ya dora hannuwa kan twins dinsa da suka tsonemasa ido yana massaging Hankalin faseelat a TV amma tana ganin kamar ba Aliyu ba dan nauyinta da yakeji duk bataga alamunshi ba awurin nuna mata soyayya da enjoying dinta, Bayan ishai tai wanka ta saka sleeping dress riga da wando ta haye bed yana kallo ta kwantar da kai jikinshi, Kamshinta na dokar mai hanci ya kalli agogo duka 9pm bai jira komiba ya dauki remote ya kashe TV ya jawota suka fara romancing juna, sosai kazar mama tai aiki faseelat zuba kawai take da sukazo sex faseelat ta duka don sauya mai style yadda ta rikajin abun da karfi har cikin ciki yasa dakyar takai hr dinnan a duken, ta koma ta kwanta ya cigaba da hakarta a haka har ya kureta dukda haka ta hakura se 4 sannan ya kyaleta ya rungumeta bacci me nauyi ya daukeshi, Idanunta lumshe ta budesu tana kallon kyakkyawar fuskarshi tanajin mugun sonshi a hankali ta medasu ta rufe bacci ya dauketa, Wanshekare ma mama ce tayo masu abinci Aliyu kuwa ya hanata komi shike komi yanata riritata, Yau dinma butsu_butsu sex ko romancing tagama gane baya gajiya da harkar , Bayan laasar ya dawo masallaci tana zaune tana kallo yazo ya zauna kasanta kusa daita, Ta kalleshi tace"hero zama a katsa?" Yayi murmushi yafara dage zanen jikinta yace"so nake nai kallo" Ta zaro ido tana kallonshi ganin yana dage kafafunta sama, Ta karasa dagesu tana murmushi ya karasa yaye zanen har karshe ya tsaya kallonta Sam baisan ba pant jikinta ba da baze faraba don bazai iya hakura ba ya tsaya yana karema halittarta kallo yanajin muguwar desire, Faseelat ta kafe fuskarshi da kallo tana lura da yanayin da yake ciki na zallar shaawa, Hakan yasa desire dinta tashi a hankali wurin ya fara leaking, Aliyu nata kallon gun yana hadiyar yawu ganin another moisture na kara zubowa yasa ya kai hannu gun, Faseelat tai sauri zata matse kafafunta ya rike kafar da hannu daya hannunshi daya ya kai wurin yana danna clit dinta a sannu faseelat taji wani mugun dadi na ratsata ta lumshe ido wani salon se a gidan Aliyu kadai , Ganin yadda taketa flowing duk ta saki jikinta ya sashi kai baki wurin yana sucking dinta yana lumshe ido , Faseelat ta sauke dogon numfashi ta kwantar da kai jikin kujera tana jin mugun dadi dabazai misaltuba tana tsiyaya sosai Aliyu kuwa ya dage tsotseta yana enjoying sosai duk sun fita hayyacinsu bugun gidan da akafarayi yasa suka fara dawowa tunaninsu, Aka cigaba da bugun gidan , Aliyu ya zare bakinshi idanunshi jawur joystick dinsa ta gama tashi yayi zaune idanunshi rumtse yana me da numfashi, Faseelat ma nunfashin kawai take medawa tana kokarin natsuwa, A kadena dukan gidan wayar faseelat ta fara ringing tai na farko harya tsinke aka kuma kira dakyar ta jawo wayar taga sunan roshni na yawo ta dauka tai shiru, Roshni tace"ni kizo ki budemin ina kofar gida" Faseelat tace"to"dakyar ta kashe kiran ta kalli Aliyu idanunshi lumshe lips dinsa a cije, A hankali tace"hero kawata ce tazo kashiga ciki " Ya bude jajayen idanunshi ya kalleta yace"I can't move from here " Tai murmushi tana mai wani kallo ta kamashi tace"let me help u kartaga nadade batada hakuri sam" Yayi murmushi ya mike da kyar yanajin duk jikinsa ya mishi nauyi har suka shiga ciki ya yi kwance rufda ciki akan bed tai saurin juyawa ta fita , Kofar gidan ta wuce ta tsaya takara seta kanta sannan ta bude roshni dake tsaye bakin kofar ta watsa mata harara tana binta da kallo tace"almost 30mnt ina tsaye kofar gida kamar wata megadinku" Faseelat tai dariya tace"marar hakuri yi hakuri shigo "ta kamo hannunta suka nufo ciki roshni nata kara kallon gidan tana yamutsa fuska har suka shiga ciki ta zauna kan seat, Faseelat ta nufi fridge ta dauko lemu da ruwa ta dawo ta ajiye gaban roshni ta fita ta dauko cup ta dawo ta ajiye gabanta ta zauna tana kallonta tace" manyan gari" Roshni ta tabe baki tana kallonta tace" waike dan Allah mike damunki ne?ki rasa inda zakiyi aure se cikin wannan akurkin gidan ?" Zuciyar faseelat tai mummunan bugawa ta kalli bedroom ta kalli roshni fuskarta hade tace"wace maganar banza kike fadamin rasheeda?banaso plss" Roshni tace"dole kiganta a ta banza tunda yagama mallakeki don kawai yaci arzikinki amma inba dadewar basira ba ina ke ina gidannan Wanda yanzu kina da kudin Gina fiye da gomanshi, shikam ba ruwanshi dadi goma da ashirin ga kudi ga HQ ki zauna kita bude masa kafa yana ci" Faseelat ta mike tsaye ranta bace tace"rasheeda tashi kibarmin gida" Roshni tai murmushi me ciwo ta mike tsaye tace"kobaki ce ba tafiya zanyi don sanin kanki ne bana iya zama gidan da babu AC "ta kalli saman silin din ta kalleta tace" Allah ya dawo dake tunaninki"ta juya zata fita Faseelat tace" bari kiji samun nagartaccen miji inda hankalinki zai kwanta shine aure kuma alhamdulillah nida Aliyu muna cikin kwanciyar hankali da kaunar juna" Roshni tai murmushi ta tabe baki ta juya ta fita, Faseelat ta koma ta zauna ta cije lips zuciyarta na zafi ko shakka babu Aliyu yanajin komi wani irin kunya takeji sosai mutum har mutum amma rashin arziki yasa ana rainashi, Roshni na fita ta shiga mota tai gaba tanata jan tsoki ranta bace wai ita faseelat ke kora saboda ta fadamata gaskiya? Shi ko Aliyu tunda roshni ta fara magana zuciyarshi ke harbawa ranshi a matukar bace jijiyoyin kanshi duk sun tashi bai taba jin yanason yin arziki ba se yau dinnan da maganganun roshni suka konamai zuciya fiye da misali, Dukkansu bawanda ya iya tunkarar wani duk sunajin kunya ga kuma bacin rai, Faseelat tai kwance jikin kujera tana tunani ta tsani aita wa mijinta irin wannan kaskantaccen kallon inama Aliyu zai yadda ya amshi dukiyarta ya cigaba da kasuwancinsa? amma bazai yadda ba yadda yaji wannan surutan na roshni zaiyi wuya ma ya kara amsar Sisi daga gareta , Hawaye masu zafi suka zubomata na tausayinshi ta share tatashi ta shiga bedroom Aliyu na kwance akan bed kanshi a kan pillow yana kallon silin hannunsa akan heart dinshi , Jikinta sanyaye taje ta hau bed din ta kwantar da kai jikinshi , Cikin rashin zato taji ya dora hannu kanta , Ta daga ido ta kalleshi a hankali tace"dan Allah kayi hakuri hero" Yayi karamin murmushi ko na kirashi yake Yayi shiru, Ta dauki hannunshi dake jikinta ta rike cikin rarrashi tace "kar maganganun ta su bata maka rai roshni batada hankali maybe tayi shaye_shayenta kafin tayo nan" In cool yace"don't mind " [2/25, 3:52 PM] Maman Su: 93 Ta lumshe ido ta bude ta dora hannunta kan nashi tai shiru maganganun roshni na kara kona mata rai se yanzu takejin haushin kanta da bata faffadamata maganganu masu zafi ba akan mijinta ko yanzu bazata bari ba seta kirata tai mata warning karta sake zuwa gidanta bare harta nemi fadamata wasu maganganu, Suna nan kwance ba bacci suke ba amma duk sunyi shiru seda aka kira salla sannan Aliyu ya dauke kanta daga jikinshi ta kalleshi yayi karamin murmushi yace"its time for prayer kitashi kiyi salla" Ta tashi zaune ya tashi ya shiga toilet yayo alwala ya tafi masjid, Ta tashi ta fita falo ta dauki waya ta kira roshni, Roshni ta dauka da tsoki tace"kiranme kikemin bayan kin wulakantani?" Faseelat tace"dakata dan Allah karki kara zuwa gidana baya yiwuwa kin kashe naki auren kizo kina neman kashe nawa inason mijina dan Allah karki kara zuwamin banason kawancen na yafe" Roshni tai dariyar takaici tace"kema kinsanni bana zuwa inda baa maraba dani kuma kinsan bake kadaice kawata ba ina da kawaye fiye da tunaninki don haka ko a jikina" Faseelat tai tsoki takashe kiran ta wuce bedroom ta dauko wani tablet tasha ta wuce toilet tai wanka ta fito tai salla tagama tana ta adduar Allah yabudawa Aliyu sannan ta zauna kan seat din mirror tafara tsara kwalliya bayan ta game jikinta da turare me dadin kamshi, Tana gama makeup din ta dauko rigar material ta saka ta kara fesa turaruka ta kabbara sallar ishai, Aliyu be dawo daga masjid ba se da akai ishai yaje ya siyomasu tsire da fresh milk sannan ya dawo gidan bayan yayi parking motarshi kofar gida ya shiga ciki ya kulle gidan ya karasa, Faseelat na zaune falo ta mike tsaye tana sakin murmushi tace "barka da dawowa jarumina" Aliyu yayi tsaye yana binta da kallo tayi kyau sosai rigar material din ta matukar kara fito da kyawunta,yayi murmushi ya nufeta tai saurin nufarshi ta amshi ledar hannunshi takama hannunshi suka karaso gun kujera ya zauna ta zauna gefenshi ta na sakarmai murmushi tace"nayi missing dinka gidan yayi fadi baka shigo da wuri ba" Yayi murmushi yana binta da kallo yana kara yaba kyaunta yace"duka two hrs din heartbeat?" Ta turo baki tace "jinayi kamar week" Yayi yar dariya yace "idan nakoma aiki fa?" Cikin shagwaba tace"wayyoni dan Allah karka koma aikin" Yayi dariya yace "ki kwantar da hankalinki zaki gaji dani ma kafin time din" Ta wurga mai harara tace"ni bazan gaji ba" Yayi murmushi ya rike baki da yatsu biyu, Tai dariya tana turo baki ta dauko ledar ta bude ta dauko naman ta kai bakinshi ya bude baki zai amsa ta janye naman tana dariya takaishi bakinta ta diba tana taunawa tana kallonshi tana murmushi, Yayi murmushi ya jawo hannunta ya diba yana taunawa yana murmushi yana kallonta suka cigaba da cin abincin suna wasanni , Bayan sungama suka shiga toilet tare sukayi wanka suka fito sukayi shirin bacci sannan suka kwanta, Suna kwance suna facing juna hannunshi kan cikinta sunayiwa juna kallon shaawa yanajin tsananin shawarta amma yakasa nemanta maganganun roshni na cikin brain dinsa waiya mallaketa saboda arziki ga kudinta ga HQ tai ta bude masa kafa yana ci sosai maganganun ke konamai heart, Faseelat data gama kula da yanayinshi ta janye hannunshi ta tashi zaune tafara tube rigar jikinta, Aliyu yayi saurin lumshe ido don bazai iya controlling kanshi ba idan ya ganta naked , Tana cire rigar dama bata kwanta da komi jikinta ba se rigar ta matsa ta haye shi tai kwance jikinshi breast dinta akan nashi tana shakar kamshin jikinshi tana sauke mai numfashi a wuya, Jikin Aliyu ya kara hawa network joystick dinsa ta mike yayi shiru bai taba ta ba, Jin ya mata shiru duk da ga erect din yasa ta fara juya jikinta tana motsi ta fara shafarshi tana fidda sexy numfashi tana kaiwa wuyansa kisses, Aliyu yakasa jura yayi saurin kamo bakinta ya hade da nashi yana tsotsa a rikice ya dora hannuwa akanta yana shafar ilahirin jikinta , Yanajin matukar dadi ya juyar daita kasa ya cigaba da romancing dinta faseelat na mayarwa tanata nishin dake karamai kaimi ta meda hannunta kan joystick dinsa ta kamata tana wasa da ita tana numfashi , Aliyu ya sauke dogon numfashi jin hannunta kan abarshi tana mulmulata cike da kwarewa , Yana jin matukar desire ya cafki breast dinta yana masu wani irin sha , Suna ta sauke numfashi dukkansu ya koma gefe ya bude kafarta yana niyyar kutsawa cikinta, Faseelat tai saurin tashi jikinta na tsuma ta kamo joystick dinsa dake diga kadan_kadan tana matsawa Aliyu ya sauke numfashi kwakwalwarshi na juyawa , Numfashin shi seda yabar jikinshi ya dawo time data saka joystick dinsa a baki bai taba experiencing irin dadin ba , Faseelat ta cigaba da shanta tana tsotsa tana wasa da balls dinsa , Aliyu ya bude baki sosai yana nishi da gurnani da sambatu "heartbeat dadi wlh wayyo dadi...dadi nakeji sosai...amh!!!uhhhhh....." Faseelat kuwa takara kaimi jin yadda ya rikice sosai bata dena ba yanata zunduma ihu yana jagwalgwalarta seda taji yayi release sperm kamar milk ya nata ambaliya sannan ta koma gefe tana meda numfashi, Aliyu kuwa jiyayi kamar yanzu ne shaawar tashi ta motsa yanajin mugun karfi ya tashi ya haye samanta yafara sukwa kamar karfaffen doki faseelat ta fara sauke nishin dadi saboda yadda take jin abun har inda takeso ya cigaba da riding dinta yana yamutsarta har seda tai release takara another niima yadage kara bada himma da dadewa sannan yayi release yanayine ba Hutu ya kwanta ya medota sama faseelat ta fara sama da kasa har sukai release itakam she's satisfied sosai shi kuwa ina dasaura tana kwanciya duk jikinta mace yabi ya hayeta again yana sambatu"ihhmmm !!! heartbeat sarauniyar dadi...dadinki yafi komi dadi...kina rikitani da yawa..keta dabance..honey"so so faseelat na jindadin kalamanshi sosai tanata nishi,, Ya cigaba da sex yana sauya musu salon kwanciya duk yadda yayi daita tanayi kafin 4:am ta galabaita sosai har mamaki takeyi yadda yaketa release ruwan sperm dinshi be kareba ko ita kanta tayi biyar dukda abun yafita ranta tana samu ya kwanta tai saurin juyawa bacci na janta sosai, Aliyu nata meda numfashi yanajimugun sonta ya kama hannunta cikin rarrashi yace"my ni'ima kitashi muyi wanka" Jikinta a mace kamar yar shaye_shaye saboda bacci tace"hero...kyaleni.. nagaji ..sosai zanyi anjima" Yace"aa plss kidaure ki tashi " Ta dan bude idanunta da suke kamar an watsa masu kasa saboda bacci ta meda ta rufe a hankali tace "ciwo nakeji a HQ dina ka kyaleni" Ya dora hannu a jikinta yana shafa yace"sannu nasan kina kokari dani sosai kuma inajin dadinki bantaba jindadin aure kamar yanzu ba heartbeat kin iya komi kinfi komi dadi kinfi duk matan da nayi iyawa dani inajin dadi rayuwa dake " Faseelat bata gama jin meyake fada ba bacci ya dauketa, Ya nata kallonta Yayi murmushi sonta na bin duk jijiyoyinshi kwanaki ukku kacal amma yana jin bazai iya kwana daya batare da ita ba , Ya tashi ya dauko hankici ya dawo ya bude kafarta tana ta baccinta ya goggemata HQ dinta dake jike sharkaff da sperm ya meda kafafunta ya rufe ta da bedsheet ya shiga toilet yayi wanka yanajin tsananin farinciki ya fito yanata kallon bed din jiyake kamar bai san miye sex ba se daya auri faseelat duk yadda ya gurji sameera kuwa gabadaya memories dinta sun zama labari saboda yadda faseelat ke rikitashi da salonta, Ya sanya rigar baccinsa ya kwanta gab da ita ya rungumeta sosai jikinshi kamar zaa kwacemai ita suna musayar numfashi yanata kallonta har bacci Yayi a won gaba dashi, Saboda tsananin dadin da yaji a sucking can cikin bacci seda yayi mafarkin yadda abun ya kasance da akai kiran salla ya tashi ya ganshi da sabon sperm jikinshi bayan yasan yayi wanka ya tsaya yana nazari harya tuno mafarkinsa me dan karen dadi yayi murmushi ya duka yayi kissing bakinta ya tashi ya nufi toilet yayi wanka da alwala ya fito ya tafi masjid, Seda gari yafara haske sannan ya dawo har time din tana bacci yanajin tausayinta yafara tashinta, Ta bude ido ta kalleshi ganin haske yasa ta cije lips ta fara yunkurin tashi zaune, Ya kama ta ta tashi yanajin tausayinta yace"sannu heartbeat inata gajiyar dake" Tai murmushi ta sauka a gadon ta nufi toilet tana tafiya a sannu daga bayanta har mararta na matsanancin ciwo , Yabi bayanta da kallon shaawa nan take yaji joystick dinsa ta mike yayi saurin kwantar daita yana meda numfashi anya zai iya rage sex kuwa seyaga abun nashi karuwa yake ko don ya samu yadda yakeso? Faseelat tai tsarki da wanka da ruwan flask data tanada tun jiya ta fito tai salla dakyar tai kwanciyarta kan carpet ta cigaba da bacci, Ya dauki pillow yaje ya daga kanta a hankali ya dora mata sannan ya fita don kimtsa gidan , Faseelat bata tashi ba se 10am ta bude idanunta jikinta a mace se ganin shi tayi gefe yana kwance akan pillow ya zuba mata ido yana ta kallon ta, Tai murmushi ta tashi zaune tace"ina kwana?" Ya tashi shima yana sakarmata mayen kallo me narka zuciya yace"ya jikinki my kankana?" Ta kwantar da kai jikinshi tana dariya, Ya rungume ta yana dariya ya kai baki cikin kunnenta yace"inasonki sosai matata" Tai murmushi tace "love u too my hero" Yayi murmushi yace"nine fa haydar yanzu gabadaya na koma hero" Ta saki murmushi tace"sunan yafi da cewa da kai ,kai jarumine sosai cikakken namiji me lpy"ta karashe da tura fuska kirjinshi, Yana murmushi yace"Allah matata ?" Ta jinjina kai tana murmushi, Ya sauke numfashi yace"muje nai miki wanka muyi break fast zanje gida" Tai murmushi tace "zan iya" Yace"Im_im gwara naje na Gasa ki sosai saboda naga yadda kike tafiya a bude ga kuma anjima " Tai karamin murmushi wani time ji takeyi kamar tai ta ihu amma tana dauriya , Ya tashi ya kinkemeta har toilet ya wanke ta suka fito tanata dariyarshi yadda yake wankan yana kwantar da joystick dinsa, Ya zaunar daita kan seat din mirror ya zare towel din jikinta yafara tsaneta yanajin muguwar shaawa, Yana hadiyar miyau ya shafamata mai da humrorinta ya dauko vest robace tana bin jiki sosai ya zira mata iya karta rabin cinya ya gyaramata gashinta ya tadata tsaye yana kallonta kamar wata baturiya ya nata hadiye miyau yace"kin matukar yin kyau honey" Tai murmushi ta dafa cikinta ta turo lips ta girgizakai, Yayi dariya ya kama hannunta suka fita falo ya jawo kulolin ya bude indomie ball da kuma farfesun nama yayi dark green alamun yasha kayan hadi faseelat tai murmushi tana mamakin irin son da mama ke mata, Ta dauki karamar kular tace"kaci indomin ni zanci wannan" Ya turo baki yace"nima shi zanci karki fini girma" Tai dariya tace"to ai na mata ne zalla bude bakinka kaji tastyn din " Ya hangame baki ta debo ta zuba mai yaji bauri da daci kadan da yaji lokaci daya yayi saurin gumtse baki ya bata fuska, Faseelat ta dage gira tana boye murmushinta tace "seka hadiyeshi tass ba nafadamaka donni mama kawai tayi shi ba?" Yayi saurin zuddoshi ya fita ya kurkuro baki yanata bata fuska , Faseelat ta cigaba da ci tana dariya, Ya dawo yana kara yamutsa fuska yace"dukda ba dadi kikeci?" Tace"immm ni inajin dadinshi kuma kaima zakaji dadinshi ne" Ya kure kular da kallo lokaci daya ya saki murmushi yana jinjina son da mama ke masa yace"to kigama naji in yayi dadin" Ta tsaya da taunar naman tace"wlh Aliyu zaka kureni kaji kasana kuwa harwani numfashi yake " Yayi dariya yace"I'm happy da tuntuni ban kureki ba ni tastyn kawai zanyi" Ta ajiye kular tana turo baki tace"to nakoshi" Yana dariya yace"dan girman Allah ki temakamin ki cinye banso nai missing"ya dauki kular ya mika mata, Ta amsa tana bata face ta cigaba da ci tana turo lips Shima ya zuba indomie yaci din yaci, Suna gamawa faseelat ta kwashe kayan ta fidda waje komi kwas tanata murmushi ta dawo dakin zatai masa complain yadena mata aiki zata rikayi, Aliyu na zaune kan seat yanata mika tana shigowa ya jawota ta fado kanshi yadda taji abarshi mike yasa tagane sauran, Batare da jira ba yafara rikitata yana danna hannunta kan abarshi yana tuno dadin jiya, Seda ya mata naked sunata tsotsar juna faseelat ta sauka kasa ta kama bananarshi tafara shanta da wani sabon salo Aliyu ya bude baki yayi ta zunduma ihu , Seda yayi release sannan ta kwanta rufda ciki jikin seat din kafafunta kasa kamar tayi kneel fiye da rabin jikinta kan seat tana kwance akai Aliyu ya dawo bayanta yafara sex daita , Yana yin release ya medata kan hannun kujera ya ware kafafunta ya cigaba da riding dinta, Tun tana hakuri harta rika nishin wuya tana matse lips da rumtse ido shiko hakan bai banban tashi dana yadda take jin dadi tana nishi kamar zata shide seda ya dirjeta sosai sannan ya barta ya koma ya zauna a seat yana meda numfashi, Faseelat ta kwanta a cinyarshi tana sauke numfashi idanunta kulle, For minutes Aliyu ya bude ido yana kallonta yasan tagaji sosai yadda tayi lakwas jikinsa, Ya kai hannu kan breast dinta yana massaging yace"saura round daya" Ta bude ido ta dalla mai harara ta tashi dasauri ta nufi bedroom, Yabi bayanta yana dariya yana kiranta"Heartbeat heartbeat guduna kike? Only one more round fa" Wunin ranar ya manne mata tana regrating Sanar dashi kalar farfesun da mama tayi kona miye, Har kagara tayi ayi azahar anayi yayi wanka tana kwance HQ dinta nata meda numfashi yace "my heart zanje masjid zan wuce gidan mama zan jima bandawo ba " Ta daga mai kai batare da ta bude ido ba tana kagare ya tafi ta kira maman mujaheed ta samu wasu maganin Karin kuzarin don alamu sun nuna nangaba kadan Aliyu na iya sata ihun wahala, Yayi murmushi yace"kisamu kiyi sallar seki kwanta kihuta kafin na dawo na cigaba da noman gonata" Ta bude ido dasauri tana jefamai wani kallo da murmushi fuskarta lips dinta sama, Dama abinda yake son gani kenan yayi murmushi yana jin sanyi aranshi ya duka ya mata kiss ya fita a gidan, Ta sauke numfashi jin rufewar kofar gidan ta jawo wayar ta dasauri tai dialing no din maman mujaheed Maman mujaheed na dauka suka gaisa tace"dan Allah maman mujaheed ki temakamin ina cikin matsala wlh mijina baya gajiya da sex kokadan kullum kwana yake kaina inason kibani wasu hadi da zasu karamin kuzari in rika dadewa ban gaji ba da wadanda zasu kara tsukeni sosai da karamin niima karna koma lami" Maman mujaheed tai murmushi tace"insha Allah zan hada miki kayan da zasu kara miki kuzari sosai amma se kin kara da hakuri kuma ki rike mijinki da kyau don mata da yawa suna siyen kayan karin karfin maza awurina kinga ya kamata ki godewa Allah kuma ki dage gyaran jikinki " Faseelat tace"hakane nagode sosai abunne wani bin se kaji ya fita ranka sam kaji kamar anai maka allura" Maman mujaheed tai murmushi tace"insha Allah zai dena fita rankin goben nan zanturo miki da kayan" Faseelat tace"nagode sosai maman mujaheed Allah yabar zumunci zanturo kudin nawa ne?" Maman mujaheed tace"ki bada 10k insha Allah zaa dace" Faseelat tai murmushi tace"nagode sosai sena jiki" Takashe kiran ta turamata 15k itade burinta bukata ta biya maman mujaheed nagani ta kira tai mata godiya tafara nema mata kaya masu kyau sosai, Faseelat ta lumshe ido tana jin kamar problem dinta yazo karshe yadda tasan kayan maman mujaheed da kyau, Bayan minutes ta tashi ta shiga toilet don yin wanka,tana shiga ta duka yin tsarki se ganin jini tayi, Wani mugun farinciki ya lullubeta saboda zata huta na kwanaki tai ta hamdala a zuci tai wanka ta fito tai make up ta saka red din riga da black sket tayi kyau sosai , Ganin batada always yasa ta kwanta bakin bed ta kira no din Aliyu, Ya dauka yana gaban mama sunata labari tanata kallonshi yadda yayi fari ya natsu yayi fresh cikin yan kalilan din kwanaki sosai ta kara jin son faseelat saboda yadda take kula da danta, Faseelat tace"hero dan Allah idan zaka dawo ka dawomin da always " Gabanshi ya fadi yayi saurin cewa "don me? meyasa?" Tai murmushi tace "period yazomin" Ranshi badadi yace"to ganinan dawowa" Takashe kiran tana murmushi ta riga tasan bazaiyi murna ba shi amma itakam taji dadin hakan, Ya kalli mama yace"angama abincin? tafiya zanyi" Tace"eh kadan jira kadan de ya karasa dahuwa" Yace"zanje in dawo" Mama tace "kajira de bari na fita wurin girkin" Ta tashi ta fita, Yayi zaune but duk hankalinshi na wurin faseelat bayan mintuna ta dawo da kulolin abincin ya dauka ya fita, Seda ya tsaya ya sai mata always din sannan yawuce gida yana zuwa ya sameta kan bed kwance ta mike zaune tana yamutsa fuska karya gane tana jindadi yadda taganshi silent , Ya karaso yana binta da kallo yace"bai batamiki jiki ba ko? Mama ta tsaidani don na taho da abincin nan" Faseelat tai karamin murmushi ta girgizakai sannan tace"ya kamata in fara girki hakanan kafadawa mama na fara girki don anjima ni zanyi girkin da kaina" Yayi murmushi yace "kina a bulen ? Bazan iya ci ba gaskiya" Ta dukar da kai tana dariya tace"kuma sekaci shi a hakan" Yana turo lips yace"gaskiya ni I'm not happy" Faseelat tace"zaka huta fa da aikin da kake kullum duk ruwan jikinka na karewa" Yace"bakisan irin aikin nan baya bukatar Hutu ba ?kede zaki huta naga kinata murna " Tai murmushi ta tashi ta amshi ledar hannunshi ta Ciro always daya ta dauki pant taje ta sauya ta wanke na jikinta ta shanya ta fito suka zauna cin abinci tuwon shinkafa da miyar taushe taji alayyahu da kabewa da kayan kamshi suka fara ci suna jindadin abincin faseelat ta debo loma ta kai bakinshi duk dan Jan fada tasan kome zaice, Kamar yadda ta zata ya kauda face dasauri yana yamutsa fuska yace"karni" Suka fara dariya tare tace"toni nakoshi ma" Yayi dariya ya jawo hannunta yace"debo kibani bugun zuciyata bacin de karna rikice da kinga me zanyi yanzu ma" Tai murmushi ta debo ta bashi ya rike hannun ya tsotse yatsun tass sannan ya sakeshi suka cigaba da cin abincin cikin nishadi, Da marece faseelat ta nufi kitchen Aliyu yabita ya nade hannun riga yace"mezaki dafa mana?" Tai murmushi tace"sakwara da miya " Yace"yau zanci girkin Amarya inama komi normal" Tai murmushi suka cigaba da aikinsu har suka gama ya nufi masjid ita kuma ta shiga toilet ta sauya wanka, Haka suka cigaba da rayuwar cikin soyayya da kaunar juna gwanin shaawa duk inda tayi yana nan manne wannan ya kara masu shakuwa, Ranar Friday tunda karfe 10am ta shirya ta fito cikin shirin ta, Yana zaune falo hankalinshi a TV ya meda hankali gunta tasha doguwar riga black da kwalliyar fararen stone jiki tayi rolling gyalenta baki shima duk stone jiki tai matukar kyau ganin harda yar jikka a kafadarta yasa shi cewa"ina zuwa?" Tai murmushi tace "katashi ka kaini in gaido mama yau can zan wuni" Yayi murmushi yace"tun yanzu?" Tace"eh wuni zanyi da Maghreb semu dawo ko?" Yace"to ki zauna in kare kallon kwalliyar semu tafi don kin matukar yin kyau" Tace"dan Allah ka shirya mutafi" Yayi murmushi yanata binta da kallo ya tashi zai nufi toilet ta matsa ganin yana yo wurinta ya matso ya manna mata kiss a gefen cheek sannan ya wuce, Faseelat ta dafe wurin tana murmushi tana jin sanyi cikin ranta ta zauna jiranshi, Bayan minutes ya fito yana cikin farar shadda tai masa mugun kyau tace"wow kayi kyau hero" Yayi murmushi ya gyara zaman hula tai dariya suka fita, Yana driving suna labari har suka isa ta fito ta nufi cikin gidan ya rufe motar shima ya nufi ciki, Faseelat tai sallama tana kallon gidan tana annashuwa, Kanwar Aliyu ta ruga ta rungumota tana murna tace"anty sannu da zuwa" Faseelat tace "yawwa "tana murmushi Dedenan Aliyu ya shigo wata kanwarshin ta fito da gudu tazo ta rungume faseelat tana murna, Aliyu yace"kai kai bi sannu karki karyamin mata " Kanwar ta zare jikinta tana dariya faseelat ta kalleshi tana murmushi, Aliyu na juyawa yaga mama ta fito daga toilet rike da gora yayi saurin dauke kai yana sosa keya yadda take kallonshi ba shakka taji meya fada, Ta ajiye goran ta nufosu seda tazo wurinsu sannan tace"maraba da faseelat " Faseelat tai murmushi ta duka tace"mama ina kwana?" Tace"lpy lau diyata ya kk kuna lpy?" A kunyace Faseelat tace"lpy lau" Mama tace"sannu kushiga ciki " Suka nufi ciki tare, Faseelat ta zauna kanwarshi na gefenta shi ko yana seat me facing dinsu yace "mama ga faseelat tazoyi maku wuni" Mama tace"amma naji dadi sosai " Faseelat nata murmushi su mama suka cigaba da labari, Har 12 sannan Aliyu ya tashi ya tafi, Faseelat ko ta fito suna aikin abinci da kanenshi mama tana fitowa ta sameta tanayi tace tabari takoma ta zauna tanata murmushi bata barin ba har suka gama duk sukayo alwala ta hau carpet ta zauna tayi addua ta tashi ga abincinta cikin kula taki ci tasa hannu tana dan ci tare da kannensa, Aliyu ya dawo ya samesu suna ci yana ta murmushin jindadi ya zauna ya zuba natan yanaci, Har dare faseelat bata shirya barin gidanba saboda jindadin gidan sunata nan_nan daita, Bayan ishai tana cin tuwo miyar kubewa busassa taji kifi da manshanu Sega Aliyu ya zauna ya saka hannu yafara ci tare daita, Faseelat ta harareshi a hankali tace"muns gidan mamane fa" A hankali shima yace"shine bazanci abinci da matata ba?" Faseelat zatai mgna mama ta fito daga bedroom tagama salla ta samesu suna ci tare ,faseelat tai saurin zare hannunta kanta kasa, Aliyu yayi murmushi yace"muyi sauri mugama mutafi gida dare nayi " Mama tai murmushi yadda Aliyu yake rawar kafa kan faseelat ya isa ya fada maka yadda yake sonta, Faseelat ta tashi ta fita shi kuwa ya cigaba da cin tuwonshi, Mama ta zauna tana kallonshi tace"Aliyu kayi Saar mata don Allah karike ta da kyau" Aliyu yayi murmushi yace"insha Allah " Faseelat ta dawo dakin ta zauna , Bayan ya gama suka fito zasu tafi duk suka fito mata rakiya harda mama kannenshi ko har bakin mota seda suka tafi suka koma sunata murnar samun faseelat a matsayin Matar yayansu, Suna tafiya Aliyu yace"kinki cin abinci saboda nasa hannu me zakici yanzu?" Tai dariya tace"ni nakoshi" Yace"zakici me dawafi?"yana dariya Tai murmushi tace "um um abincin mama yafita dadi bakaga yadda kadage loma ba?" Yayi dariya yace "yakamata de kici kaza" Sunata farinciki ya tsaya ya siye ya dawo suka nufi gida suna zuwa suka baje falo sunaci suna wasanni suka gama ta shiga toilet wanka tadade sannan ta fito haryayi nashi ya kwanta ta kimtsa kanta tasa riga da wando na bacci sannan ta kwanta, Kamar yana jira ya rungumota jikinshi yana shakar kamshinta da bin soft skin dinta da hannu in whisper yace"se yaushe zakiyi tsarkine wai?" Tsikar jikinta na tashi tace"jibi" Ya meda hannu kanta yana shafar silk hair dinta yace"nayi hakuri sosai" Tace"immm!!"tana murmushi cos beyi wani hakuri ba sex din ne kawai baayi amma duk dare seta tabbatar ya samu natsuwa sometimes da baki ko tafin hannu ko tsakanin breast D's, Yana murzar breast dinta yace"kiyi sauri kigama plss" Tace"to"tana dariya, Yace"dariya kikemin? bari kigani" ya kwale short ya fiddo bananarshi tana kyam, Faseelat na murmushi ta kamata tafara wasanni daita tana tsotsa har yayi release yanata murzar breast dinta ta cire rigar jikinta ta hade breast dinta wuri daya shiko yasa joystick dinsa tsakiya ya cigaba da sex anan , Seda yayi release sannan yajishi dede ya jawota jikinshi yana shafar kanta yana mata godiya tuntana jindadi harta rufemai baki saboda yawan godiyar suna rungume da juna har bacci ya daukesu, Haka rayuwar ta cigaba da tafiya sunata soyewa faseelat bazatace ta manta fahad ba amma takan dade bata tunoshi ba saboda Aliyu ya kware wurin kula da mace, Shi ko fahad kullim seta fado a ransa besan tayi aure ba seda ga baya yaji labarin tayi auren baisan kowa ta aura ba saboda bata dora pic dinsu ko daya ba a media , Jamil ya nata jinya duk yabi ya rame saboda zullumi da fargaba yadda yake jin gabanshi kamar ba nashi ba yadda ake zuwa ana treating dinshi yasa yagane akwai babbar matsala wurin fatanshi kar tadena aikin data sabayi mishi, Abida ma duk ta rame sosai saboda damuwa kokadan bata tunanin rabuwa da jamil a ganinta Allah ne yake jarabtarta alhaji ba baya sex daita neba kwata, kwata amma ta rika cin amanarshi yanzu gashi ta kwashi kanjamau sannan abar mijintan ta dena aiki tasan Allah ne ya jarabceta yaga yadda zatayi this time da babu abun kwata_kwata kokadan bata fatan tuno rayuwarsu ta baya amma dole take tunota fatanta hakurin da zatayi yanzu yazama cikin wankewar zunubanta da samun dumbin lada saboda likitoci sungama shedamusu cewar ko jamil yaji sauki ba tabbas bane ya rika samun erection, Akai_akai take waya da gida tana jin lpyar diyanta tunaninta da yawa yana gurin suhailat tana kagare ta koma a dubata kotana da kanjamau din itama ,gabaya abidar ta koma abun tausayi duk gayunnan babushi ya tafi, Roshni ko nata tsula tsiyarta ba batun wata idda kawai jindadinta take, Yau dinnan da dare ta fito daga supermarket tayi shopping taga mutum tsaye bakin motar ta matashi dashi ga kyau ga komi , Tai murmushi tace"Malam baka lura da motar ba?" Yayi murmushi yace "ganin kyawun me motar yasa na zabi motar data fi da cewa daita sunana Mukhtar fatan zaki bani dama acikin rayuwarki" Roshni tai murmushi ta tace"maybe " Ta bude motar tasa kayan ta zagaya ta shiga , Ya leka ta mirror yace "be kamata kiyiwa bakonki haka ba inason mutattauna kibani no dinki inba damuwa" Roshni tafada mai no din tana murmushi tace"ka kirani kowane time kaso zan amsa gayyata" Jin zatazo yasa shi jin matukar dadi yace"I'm grateful " Tai murmushi ta zuge glass dinta tai gaba, Bayan taje gida tai shirin kwanciya ta kwanta ta jawo wayarta don kallon bf tayi masturbation don yau ba inda zataje gashi tana jin desire batasan tana da HIV ba sam tanata kwanciya da maza Wanda suka kawo kansu suma sunata kwasa itako awurin comrade ta kwasa shima ya kwaso awurin bin karuwai kuma shidinma besan yana da ita ba, Tana daukar wayar taga alert din kudi har 10million's a acount dinta tana duba suna taga da Mukhtar jikin sunan tafara murna tayi babban kamu tana kagare ya kirata su hadu da ganinshi ba karamin dadi zatasha ba, Tana ta tsammanin kiranshi shiru_shiru bai kira ba har bacci ya dauketa batare da tayi abinda tai niyya ba, Wan shekare tun 7 kira yashigo wayar ta, Ta dauka tai shiru Mukhtar yace"gimbiyar mata fara kyakkyawa fatan kin wayi gari lpy?" Tana jin muryar tagane shi tai sexy smiling tace"shine baka kirani ba se yau?" Yace"I'm sorry ina busy se yau nasamu kaina " Tai murmushi tace "jiya naga wani alert meyasa?" Ya saki murmushi me manufa da dama yace"saboda so da kauna " Tace"amma ina kasamu no din AC dina? " Yayi murmushi yace "idan kinason numbers din wayarki completed sena turomiki ai wuyar abun ban sami no din wayarki ba" Tai murmushin jindadi tace"to nagode sosai" Yace"don't say so idan har kina tare dani wannan bakomi bane" Tai murmushi tai shiru, Yace"bansaniba ko zaki samu fitowa yau muhadu a hotel ?" Tai murmushi tace"dole na fito ai" Yace"OK kibani adress dinki nazo na daukeki mutafi" Tace"au shi address din ba kasamu ba?" Yayi murmushi, Ta bashi address din takashe kiran jikinta na rawa ta tashi tafara hadiyar kwayoyi tai dam tai matsi ta shiga wanka ta fito ta zauna ta tsara make up me shegen kyau ta saka pitted gown orange da kwalliyar lemon green ta yafa karamin gyale black batare da daura dankwali ba ta feshe jikinta da turare ta zauna tana kara shan abubuwan rikita Mukhtar, Ba dadewa ya kirata ta tashi dasauri tasa takalminta hills ta fito zata fita, Mamarta tana ganinta tace"rasheeda dan Allah kiyi hakuri da fitarnan kibari har kigama idda sekita yawace _yawacenki" Roshni tai murmushi tace "karkidamu mommy yanzu zan dawo" ta juya ta fita, Mukhtar na hangota yafara salivating tayi dammm komi waje, Ta bude motar ta shigo tana sakarmai sexy murmushi tana juya idanu yanata kallonta tace "mutafi ko" Ya saki murmushi yace"bantaba ganin me kyawunki ba a duniya fatan zaa barni na more?" Tai murmushi tace "kaima me kyau ne " Ya kalleta tana cije lips suka hade ido ta saki sexy smiling me sauti ta kwantar da kai jikin seat ta turo gaba, Yana tuki ya dora hannu daya kan breast dinta yana matsawa yana driving da hannu daya, Ta cigaba da sexy nishi suna jefawa juna kallo har suka isa da isarsu ya anshi daki suka shiga ciki, Suna shiga yafara tubewa , Itako roshni ta sheme kan bed tai daidaya tana motsi da jiki cikin salon rikitarwa yagama tubewa ya haye bed din ya hayeta yafara lagudarta da tsotsarta ta koina, Sunata nishi harya rabata da kayan jikinta sannan yafara sex daita, Suka ringa ihu su duka duk suna enjoying musamman shi har na lokaci me tsayi suna like bacci ya kwashe roshni , Shi ko yakasa runtsawa yanaso ya ida burinshi shi din matsafi ne anbashi umarnin ya samu mace karuwa yayi sex daita harseta ishesa sannan ya zuba sperm dinta a handkerchief ya kwalwalemata idanu ya sakasu cikin kyallen sperm din seya kawo zai samu arziki da yawa, Jiya da suka hadu da roshni kallo daya ya mata yagane karuwarce saboda yanayinta da shigarta ya anshi no dinta ya binciko AC dinta don ya siyeta kafin yau da zai cika manufarsa akanta , Ya tashi ya bude aljihun rigarsa ya fiddo jan handkerchief din ya bude fridge ya fiddo drink ya zuba wasu yan pills ciki yameda ya ajiye ya koma kan bed din ya kwanta, Can bayan azahar roshni ta farka tana hamma da mika cikin salon yan bariki, Yana murmushi ya tashi ya dauko lemun daya hada ya zauna a bed din ya zuba lemun a cup seda ya cika ya mika mata, Ta amsa tace "thank u"ta fara dan sha a sannu ta dansha ta mika mai sauran , Ya amsa ya ajiye gefen bed yana sakarmata murmushi, Ta fara lumshe ido tana sakarmai murmushi ya hadu sosai gashi fari tasss son kowa kin Wanda ya rasa tana jin sonshi kanta yafara juyi tai luuu zatai baya ya yi saurin jawota jikinshi ya dora baki akan breast dinta yana shansu a haukace sosai suke bashi shaawa, Tana jin abinda yake amma ko idanunta bata iya budewa duk jikinta ya mutu bata iya ko nishi me karfi bare buda baki, Ya cigaba da romancing dinta son rai sannan ya hangame kafafunta yafara sucking dinta, Roshni na kwance kamar gawa seda yaji tana releasing sannan yafara zukota sosai hakan yasa taita ambaliya saboda dadi, Seda ya cika bakinshi sannan ya bude handkerchief din ya zuba yayita tsotsarta yana zubawa seda ya mata tasss sannan ya jawo keyholder dinshi da key jiki yana murzawa Sega karamar wuka ta bayyana tanata salki alamun tana very sharp, Ba tausayi ya haye kan roshni ya seta idonta guda yafara kokarin fiddoshi roshni ta fara nishin azaba kamar zata mutu ga ko hannuwanta bata iya dagawa, Cikin rashin tausayi da imani ya kwalkwalemata idanu duka biyun tanata nishi jini na zuba jikinta ya zubasu a kyallen kamar yadda aka bukata ya nannade ya nufi toilet yayi wanka yanajinshi fayau cos yayi enjoying sosai, Yayo wankanshi hankali kwance ya dawo ya meda kayanshi ya saka handkerchief dinsa a bakar Leda yasa aljihu ya dauki keys dinsa batare da kara kallonta ba yayi ficewarsa , Roshni na kwance tanata nishi so biyu tana suma tana farfadowa saboda wahala har bayan Maghreb sannan pills din suka fara sakinta tafara kurma ihu a wahalce tana jin muguwar azabar da batasan akwaita a duniya ba, Ihun take amma ba me jinta se bayan ishai taji ana knocking tai saurin bude shakakkar muryarta datagama wahala tana cewa"Ku temakamin zan mutu dan Allah Ku temakamin kubude" Macen data zo kawo abinci tai saurin tura dakin abinda tagani yasa gabanta bugawa tai baya a guje tana nishi da kururuwa ta nufi securities dake cikin hotel din. [2/26, 10:19 PM] Maman Su: 94 Tana nishi tafadamasu abinda tagani sukayo dakin tare da mutane suka samu roshni tsirara kwance cikin jini nan take suka kira polices sukazo suka fara daukar wurin hotuna sannan wasu suka dauketa zuwa asibity, Suna zuwa aka amsheta emergency don ceto rayuwarta, Ta wayarta aka kira mommynta suka tafi asibityn sunata kuka, Suna tsaye aka fito daita akan idanunta duk cotton suka fara sabon kukan saboda da basusan me yasa meta ba se yanzu, Kowa mamakin abun yake sosai, Bayan two hrs roshni ta farko tana kuka tana kiran "mommy mommy ki temakamin mutuwa zanyi " Mommynta tashigo dakin tana hawaye ta rike hannunta tace"bazaki mutu ba rasheeda bazaki mutu ba" Roshni tace"mutuwa zanyi mommy gwara na mutu na huta da azabar danake ji na kuma huta da kuncin da zan shiga na rashin idanuna jagororin tafiyar da rayuwa ta " Mommy tace"ai mutuwa ba hutu bace rasheeda kituna kece rasheeda diyata danasani me shaye_shaye wacce bata dauki aikata zina komiba marar jin mgnar iyayenta wacce bata damu da ibada ba ina kuwa mutuwa zata zama hutu?" Roshni tace"na bani na lalace mommy wayyo Allah na nashiga ukku" Mommy tafashe da kuka tana hawaye tace"kiyi hakuri kiyi hakuri rasheeda ki tuba kita istigfaree ko zaki samu sauki awurin Allah amma abinda kika shuka kika fara girba" Roshni na rikice tace "na tuba mommy dan Allah Ku nemoshi yamedomin idanuna Mukhtar yacuceni ya nakasamin rayuwa wayyo Allah na" Ran mommy na suya tanajin kamar ta medo hannun agogo baya muryarta na sarkewa tace"tun ina damuwa harna dena bakijin kunyar kowa rasheeda ki budewa kowane namiji jikinki yayi yadda yaso bakisan kuma kowayeshi ba yanzu de kingani babban bakin cikina da akasameki akan gadon hotel koina labarinki zai bazu da halin da aka sameki ciki" Roshni tafasa kara tana kuka tace"zuciyata zata buga mommy " Shigowar abbanta kenan yace"gara ta buga kowa ya huta da bakinciki" Roshni ta cigaba da kuka Wanda bakinta kawai keyi, Babanta yace"kinki zama wuri daya bakyaji bakya daukar kowa da mutunci yanzu kinga dole ki zauna wuri daya Allah ya miki niimomi kinyi watsi dasu yanzu ya karbe daya daga cikinsu , seki cigaba da rayuwa cikin bakin duhu na rashin gani da bakinciki na halin da kikasa kanki ciki" Roshni tace"dan Allah daddy Kuyi hakuri ku temakamin Ku yafemin inason na rika gani Ku nemoshi ya medomin idanuna" Babanta na kuka ya juya ya fita yana jin juwwa, Mommyn ta tace"kiyi shiru kiyi addua insha Allah Allah zai kawo mafita" Roshni na kukan zuci dana zahiri tace"mommy idanuna zasu dawone zan rika gani?" Tace mata "eh idan Allah yaso" dukda tasan itada wani ganin kuma se a aljanna intana da rabo, Roshni tai shiru cikin zuciyarta tana tunanin Mukhtar kokadan fuskarsa bata nuna shi din mugu bane tana tuno kyakkyawan murmushinsa da yadda suka kasance a yau din ta cigaba da kuka, Babanta na waje likita ya kirashi yafada mai tana dauke da kanjamau dadyn roshni ya rikice yana hawaye masu zafi abubuwan sun mata yawa ga makanta ga kanjamau tuno abinda ta shuka take girba yasashi yin shiru,likitan yabashi bill na abinda akai mata aiki da jinin da akasamata yaje ya biya suka cigaba da jinyarta, Bayan kwana biyu roshni nata jinya jikinta na kara tsanani an gama shirin fitar daita waje faseelat tanata fadowa a ranta tana kwance bata ganin komi se duhu tace"mommy mommy "duk ta kara hirgicewa abubuwa da dama datakewa kanta yanzu ba iko seda temakon wani saukin ta daya uwarta na raye data kara tantance micece duniya, Mommyn tace" rasheeda"don sometimes tana kira se kuma tai shiru, Roshni tace"ki kiramin faseelat dan Allah inason magana daita kafin mu tafi" Mommy tace"bani da no dinta idan kinsan gidanta kifadamin intura afadamata" Tace"eh nasani"ta bata address , Mommy ta tashi ta fita ta fadawa daddy yaje har kofar gidan faseelat ya tura yaro da short note, Ana kawowa faseelat Gabanta ya rika bugawa tana tuno moments dinsu da roshni ta kira wayar Aliyu, Aliyu ya dauka yana shago yace" honey ya hakurin zaman gidan?" Tana hawaye tace "dan Allah zanje asibity rasheeda ce aka cirewa idanu tanata nemana kuma gobe zasu fita waje" Gabanshi ya fadi jin kukan ta dasauri yace"kiyi hakuri ganinan zuwa sena kaiki nasan asibityn da take" Tace"to nagode"takashe wayar tafara kai kawo tana harsashe wace irin azaba kawarta tasha ?tana ji tana gani a kwakulemata idanu ?lalle ta dandana azaba me radadin gaske, Aliyu ya dauki key dasauri ya nufi gidan yana tunani tabbas yaji labarin wacce aka kwakulewa idanu a hotel don ba gidan radion dake kano da basu fada ba a wasu jaridun har da pics din fuskartan sam bai santa ba, Har ya isa yana tunani ya shiga ciki faseelat tai saurin shiga daki ta dauko abaya ta fito, Idanunshi jawur ganin yadda take rikice yace"kiyi hakuri" Tace"muje Aliyu naga halinda take ciki roshni kawata ce shekara hudu muna tare a school ko bayan nan bata yadani ba kullum tana biye" Tai waje dasauri yabi bayanta suka shiga mota suka nufi asibitin faseelat tai tagumi tanata hawaye har suka isa suka fito da tambaya har suka isa dakin suka shiga tare tana shiga taga fuskar roshni kyakkyawar fuskarnan duk ta sauya rabinta na rufe da bandage ta isa wurinta dasauri tana kuka tace"kawata kece haka kece haka kawata?innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!" Roshni ta cije lips tana kukan zuci muryarta na shaking tace" faseelat kinga yadda rayuwa ta medani?" Faseelat tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun !!"tana matsanancin kuka me sauti, Maman roshni na zaune tana kallonsu tana hawaye, Faseelat na kuka roshni tace" nace akiramin ke in nemi yafiyarki na miki laifi kawata kafin mutafi kila bazan dawo ba inajin kamar mutuwa zanyi" Faseelat ta girgizakai tace"bakimin komi ba kuma insha Allah zaki dawo ki cigaba da rayuwa da yardar Allah" Roshni tace"nafiso na mutu yanzu da wannan rayuwar dana ke ciki kede ki yafemin plsss" Faseelat tace"na yafemiki ni bakimin komi ba" Roshni tace"namiki laifi da baki sani ba akwai watarana muna hotel da wani alhaji senaga kishiyarki ta shiga hotel din inata kallo senaga wani yazo ya shiga can zuwa ya fito da diyarta a hannu kuma naga suna kama sosai shine nabishi naga inda ya shiga na biya na amshi sphere key na kira alhaji nafada mai matarshi na hotel da wani yazo yagani tunda yagansu ne ya fadi nakasa yadda zan fadamiki kiyi hakuri dan Allah" Faseelat tai cak da kukan da take tai wuff ta mike tsaye tanawa roshni wani irin kallo brain dinta na tuno mata halin da ta sami alhajinta ciki, Bakin faseelat na rawa tana sabbin hawaye tace"roshni!!! Me??? So u r responsible for my husband death?" Roshni tace"a,a ni banyi haka don ya mutu ba nayi hakanne don ya saketa amma banda wata manufa wlh ko " Sabbin hawaye masu zafi suka kara zubowa faseelat tace"kin cuceni roshni meyasa baki fadamin ba in San yadda zanyi ?meyasa baki sanardani ba tun farko? mijina baya lpy zuciyarshi nada tsoffin raunika shine kika karasa kashe minshi" Roshni tace"innalillahi wlh faseelat bansan komi ba akan haka ni kawai temakonki nake ganin nayi a lokacin se bayan faduwarshi nai regret" Faseelat na kuka ta juya zata fita Aliyu ya riketa ya girgiza mata kai, Tace"sakarni hero zama da roshni bai amfanamin komi ba sede babban rashi datasa nayi ta rabani da farincikin rayuwata"ta karashe tana matsanancin kuka ta shige jikinshi, Aliyu ya rungumeta yana rarrashi, Roshni tace"dan Allah ki yafemin faseelat wlh Allah bansan zai mutu ba" Mamar roshni tace"dan Allah kiyi hakuri faseelat kinga halin da take ciki kiyafemata ba lalle ne itama ta cigaba da rayuwar ba" Faseelat ta dago tana hawaye tace"na yafemaki kuma Allah yabaki lpy" Ta kama hannun Aliyu zasu fita , Roshni tace"nagode sosai kawata" Faseelat tai mata wani kallo ta fita a dakin duk tsawon lokacin nan bata fadamata ba se yanzu da take ganin zata mutu? Suna cikin mota tana tuno alhaji ta rufe fuska tafara sabon kuka, Aliyu na driving yana kallonta yana tuno maganarta ta rabata da farincikin rayuwarta yanajin kishi wannan kukan da takeyi baiyi kama da kowane iri ba se kukan kewa shauki da soyayya, A hankali ya dora hannu kan cinyarta in cool yace "kiyi shiru honey kiyi hakuri plsss!!" Ta rage volume din kukan tana tuno soyayyarsu da alhaji tun tana ta karya har zuwa time data dawo sonshi da kyakkyawar rayuwar aurensu, Suna isa gida tai kwance falo tana ajiyar heart, Aliyu yazo yana rarrashinta yana rikitata don yagama ganota dakyar ya shawo kanta suka Lula duniyar soyayya, Bayan 3 months Abubuwa da yawa sun faru harda auren zainab da usman suna unguwa daya makwabta da kawarta faseelat , Usman yafi Aliyu hali nesa ba kusa ba tunda yana business kuma yana kwasar albashi sosai zainab tafi jindadin zama a gidan usman fiye da gidan sabeer dukda cewa sabeer ne tafiso amma ba kwanciyar hankali gidansa kamar nan domin Matar usman batada matsala ko daya suna zamansu lpy tamkar aminai, Kawancen su da faseelat sosai yakara karko, Bangare guda roshni ta warke ansaka mata idanun roba anciko gun idanun sun zauna dede sede bata gani dasu , Sosai iyayenta suka kashi kudi itakanta duk kudin barikin nata a jinyar suka kare kullum tana cikin regret din rayuwarta, Yau aka rubuta mata sallama gobe jirginsu zai dawo Nigeria, Bangaren Jamil yau jirginsu ya sauka Nigeria duk sunbi sun rame gidansu jamil suka sauka mamarshi nata ma abida godiya ta anshi diyarta tace zata tafi gidansu ta wuce asibity direct don aduba status din suhailat, Tana tafiya baban jamil ya girgizakai yace"jamil baka kyautamin ba idan nace kaci da kanka baya nufin kaje kayi komi ina nufin kasamu Sana'a " Jamil ya sauke kai kasa yana jin kunya, Mamar jamil tace"minene kake magana akai?" Baban yace"ashe tuntuni jamil zina ce sanaarshi da itace yake komi daita yake samun kudin da yake kashewa gashi yanzu harya kwasomasu kanjamau " Mama tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun "tana kallon jamil zuciyar ta na zafi rikon suhailat da tayi sosai taga yarinyar na abubuwa irin nashi se time din tagane yanayinsu duk da haka bata kawo komi a ranta ba se yanzu da magana ta fito, Jamil ya share hawaye yace " kuyi hakuri baba lokacin nan kudin kawai nake nema" Mama tai saurin cewa "dama kuna tare da matarka tunkan kuyi aure ko?" Jamil Yayi shiru ranshi na zafi, Baba ya kalleta ta kalleshi hawaye na zubomata tace"yarshi ce yarinyar da take goyo komi nata irin nashi kamar lokacin yana karami ,jamil har matan mutane kake bibiya ?innalillahi wainna ilaihi rajiun "tafara tuno time da yake tafiye_tafiye dukda sunan business yaje yakwashi satuka yadawo da makudan kudi, Baba yana hawaye yace"kiyi hakuri duk laifina ne dana bar daukar dawainiyarshi batare da na samo masa abinyi ba" Mama na hawaye tace"shine zai bashi damar bin mata harna aure ?" Ta kalli jamil tace "matar aure kakebi jamil? haba jamilu" Baba yace"seya saketa yanzu tunda ba zai iya mata abinda ya saba mata ba" Jamil yace"dan Allah kuyi hakuri baba"yana kuka sosai kanshi kasa, Mama tace"saboda me zai saketa?" Baba yace"don haryanzu bai samu lpy ba dashi da mace ba banbanci har yanzu" Ya rufe fuska yana kuka sosai, Mama tai shiru tana kuka zuciyarta na zafi, Abida na zaune aka kawomata result diyarta batada kanjamau tana jindadi ta nufi gidansu , Suka tsaya kallonta duk ta kode yaranta kuwa suka rungumeta suna murna sosai, Tai breaking hug din tana murmushi da hawaye tace"kuje kushirya yanzu zamu wuce gida" Sukai ciki suna murna yayanta na mata kallon banza yace"wane gidan?ai nan ne gidansu kuma kema bazaki koma gidanshi ba kinata boye_boye tuni nagano matsalar mijinki da kanjamau daya gogamiki bazaki koma ba" Abida na hawaye take kallonshi tace "na Riga na kwashi kanjamau koda na rabu dashi me kanjamau de zan aura ni inasonshi kuma zan iya zama dashi duk yadda yake " Mamanta tace"kwarai kuwa kije kita ibadarki har Allah Yayi nashi yanzu duka miyayi saura" Yayanta ranshi bace yace"to mama bade da yaran ba kar su gogamasu cuta" Mama tace"subhanallahi masu cutar nawa ke rayuwa da masu lpy kuma basu gogamasu ba? dan Allah kafadi alheri ko kayi shiru ta kwashi diyanta su tafi sun rika debemata kewa nasan zata kula da lpyarsu" Yace"to nide baruwana in wani abu yabiyo baya"ya tashi ya fita ranshi bace, Yana fita mama tace"kiyi hakuri kinji ki kula da diyanki kita ibada " Abida ta share hawaye ta nufi dakin yaranta ta temaka musu suka kwashi kayansu suka wuce gidan ta, Ta gyare gidan ta dora masu girki yaran nata yiwa suhailat wasa tana kallonsu tana murmushi yara nada dadi sosai kuma suna debe maka kewa duk yawancin damuwarta ta gushe tagama girki ta zubomasu ta shiga wanka, Ta fito tayi kwalliya ta fita ta samesu bata saba zama cikinsu suyi wasa ba ta zauna suna wasa tare tanata jindadin yaran, Jamil ya shigo ya samesu hakan yatsaya yana kallonsu he wish watarana zai samu diyanshi na cikin shi suna wasa haka , Ya tsaida kallonshi gun suhailat duk ita suke tawa wasan yarinyar na kara kama dashi yayi murmushi yayi sallama, Abida ta kalleshi tai yake tace "sannu da zuwa" Yazo ya zauna cikinsu yana kallonsu ya kalleta , Tace"angama abinci ka watsa ruwa sannan ko" Yayi murmushi yace"nagode"ya tashi ya nufi ciki,bayan ya tafi ta bishi yana cire kaya tafara temakamishi , Yana kallonta da tausayi yace"nagode abida" Tai murmushi tace"abidarkace ni ta harabada fatana ka kwantar da hankalinka" Yayi karamin murmushi ta dora mai towel ya shiga toilet, Bayan ya fito suka zauna dining tayi serving dinsu suka fara ci jamil na tsakura, Can zuwa ya kalleta yace"abida bazan dena miki godiya ba kin temake ni baki gujeni ba kin nunamin duk soyayya" Tai murmushi tace "kadenamin godiya jamil kaide ka kula da kanka karike amana" Yayi shiru hawaye suka zubomai , Ta ajiye cokali tace"jamil dan Allah kayi hakuri kadena damun kanka kar yaran nan su fahimci wani abu" Ya jinjina kai, Ta dauki cokalinshi ta mika mai tace"kaci abincinka" Ya share hawaye ya amsa ya cigaba da cin abincin a sannu, Da dare abida tai wanka ta shafa turare yana kwance kan bed tazo ta kwanta gefenshi, Ya kura mata ido ga mace amma ba kayan aikin, Yana tuno baya yadda akasha bidiri ya juya mata baya zuciyarshi na kuna, Abida ta dora hannunta kanshi takasa ce masa komai sunata tunani har bacci ya daukesu, Wanshekare kuma jirginsu roshni ya sauka Nigeria, Suka nufi gida kome se anyiwa roshni haryanzu bata gane yin komi da kanta ba se anmata mahaifiya medadi Sam bata gajiya dayi mata hidima dukda yadda take bijiremata a baya, Mommynta tai mata wanka kamar yarinya tasa mata kaya roshni ta zauna shiru ko waya ba damar rikewa saboda babu idon gani sede tunani da yake cunkushemata zuciya , Maman zata fita roshni tace"mommy wai angano Mukhtar kuwa?" Ta juyo tace"aa polices sunyi bincike sosai har sungaji duk da CCTV ta nunashi amma baa kamashi ba kila yabar kasar ba sanannne bane shi" Roshni tace"insha Allah bazai gama da duniya lpy ba"tanajin inba nashi idanun ya rasa ba bazai san ya zafin yake ba, Mommy tai dariya tace"ko kuma Allah ya shirya shi de" Dasauri Roshni tace"ba amin ba" Mommy tai dariya ta fita , Roshni ta kwanta tana istigfaree tunanin rayuwar baya yafado mata, Ta tsaya tanayi yanzu kamar ba ita ba gata har salla take hardasu jan casbi baya ko mantawa take da cewa akwai Wanda ya halicceta bare kuma tunawa da bautarshi ,yanzu gata zaune gu daya motsi ma seda mataimaki Tai murmushi me ciwo tace"rayuwa kenan" 🌏🌏🌏🌏🌏🌏🌏🌏 Cikin watannin nan kullim faseelat tana tunanin tai missing period amma duk wata ba fashi shi kanshi Aliyu abinda yake ranshi kenan sosai yakeson yaga tasamu ciki amma shiru , Kudi nata shigomata amma basa wani fita sosai iyakarta hidimar Ummi da sadaka amma komi Aliyu shikeyi a gidanshi, Bayan watanni tabiyamasu saudiya ita ummi ya omer da Aliyu , kai tsaye Aliyu yace bayaso seda tai fushi dakyar tasamu ta shawo kanshi ya amince suka tafi , Bayan 2yrs , Jameelar Khalil ta haihu tasamu boy ansamishi sa'ad, Hjy Rukayya ma ta haihu ansawa diyar nabila, Amisha na nan har time din batai aure ba , Zainab ma ta haihu tasamu namiji ansamai Muhammed, Su sameera da Hafset duk sun samu zuria, Har lokacin shiru faseelat bata haihuba ba ciki bare bari daga ita harshi suna boyewa juna damuwarsu sunki nunawa musamman Aliyu kokadan bai nuna mata bare suje asibity amma ya rage yawan sex din da yake yana ganin shine keda problem ita kuma faseelat naganin problem dinta ne saboda ta taba faduwa time da take da ciki, Gidan su aysha ko ta gama school harta fara aiki sede matsalar ba asibityn gwamnati ba saboda duk haihuwar tashin hankali ciwon ta tashi yake irin masu ihu in suna labour bata iya amsar haihuwarsu sau biyu tana faduwa shiyasa fahad ya hanata zuwa asibityn mommy kuma tasamar mata asibitin kawarta prvt tana zuwa tana samun kudi sosai amma ita ba kudin takeso ba saboda tayi karatunne kawai don ta temaki mata yanuwanta, Su twins sunfara zuwa school sunyi wayo sosai itama haryanzu shiru bata sake samun wani cikin ba, Tana zaune da rana kusan 3pm tayi tagumi tana tunanin rayuwarta ko yaushe zata warke? Sega ameera da gudu tazo ta tsaya gabanta tana shagwaba tace"mommy kice amir kar ya dakeni " Amir din ya taho dasauri ya tsaya yana zuciye yace"mommy pencil dina fa ta karya" Aysha ta yamutsa fuska kanta na ciwo da sundawo school basu hutawa tace"yi hakuri muje na baka wani pencil din" Ta tashi ta daukomai wani ta mika mai , Tana bashi ya amsa yana kallonshi, Ameera tai masa gwalo tace"aide wancan yafi kyau" Ya tafi dasauri zai daketa , Dasauri aysha tace"ameer kyaleta karka daketa " Ina seda yaje ya falla mata bugu ta fasa kara tana kuka, Ran aysha bace ta nufeshi ta kamo hannuwanshi ta rike tace"ba nace karka daketa ba?" Ameer ya bata fuska yace"I'm sorry mommy" Ta daga hannu zata dakeshi ranta bace sai kuma ta sulale kasa kwance, Su duka yaran sukayi kanta suna kuka suna kiran"mommy !!mommy!!! " Nanny dinsu ta fito dasauri tace"subhanallahi "ta nufi kitchen debo ruwa, Dedenan fahad ya shigo gidan da faraa ganin yaran suna girgizata suna kuka yasa shi sakin jikar hannunsa ya karasa wurinsu ya dauketa ya nufi bedroom daita zuciyarshi na zafi sosai, Twins suka hade kai suna kuka duk time data fadi sosai suke shan kuka, Fahad na ajiyeta ya fara mata tofi ta bude ido ta saukesu kansa, Idanunshi jawur yana jin tausayinta ya rike hannunta gam yakasa cewa komi hawaye na zubomata tace" yaya se yaushe ne zansamu lpy?se yaushe zan zama kamar kowa?" Zuciyarshi na zafi yace"lokaci na nan tafe aysha ki kara hakuri" Tai shiru hawaye na zuba a fuskarta wayarta tafara ring harta tsinke takara daukar ring ya dauko wayar ganin Abbu yasa ya dauka ya kara a kunnenta, Can bangaren Baban aysha yayi sallama ta amsa murya very cool tace"abbu kuna lpy?" Yace"lpy lau ayshata kuna lpy ina twins ?" Tace"lpy lau muke abbu" Yace"aysha tonton baya lpy sosai yanata kiranki yanason ganinki" Tafara kokarin tashi zaune fahad ya riketa, Tace"abbu ya jikinshi dasauki?" Yace"eh dasauki kisamu kizo kiganshi yanata kiranki" Tace"insha Allah zanzo abbu" Yace"Allah ya baki lpy aysha se anjima yakashe wayar, Ta kalli fahad tace" tonton ne baya lpy yanata kirana don Allah kabarni naje " In cool yace"waye tonton?" Tace"abokin abbu kuma wazirin shi" Ya sauke ajiyar zuciya yace"kishirya weekend zamu tafi tare " Tace"nagode yaya"ta lumshe ido, Ya nata kallonta ya tashi ya fita yayi wanka ya fito cin abinci, Nanny na rarrashin twins sukaje suka rikeshi ameer yace"daddy mommy ta warke?" Yayi murmushi yace"ta warke" Ameera tace"daddy rannan ma kace ta warke" Yace"eh ta warke kuje kuganta tana bedroom" Suka tafi dakin jikinsu sanyaye suka kwantar da kawuna gefen jikinta, Aysha ta bude ido tana kallonsu, Ameer yace"mommy nadena dukan ameera" Tai murmushi ta dora hannu kanshi tana shafar sumarshi tace"Allah yamaku albarka" ameera tace"nima nadena tsokanarshi" Tai murmushi ta shafi fuskarta tace"kuje nanny tai maku shirin islamiya lokaci ya kusa" Suka nufi kofa, Ta tashi zaune tana kallonsu da murmushi tace"kunsan me ?ran Saturday zamu tafi Niger mugano su abbu" Sukace"yeee yee zamuga abbu da dokuna" Tace"to kuyi sauri kuje" Suka fita da gudu suna murna tai murmushi tana kallon kofar ta sauke ajiyar zuciya ta koma ta kwanta, Ran Friday suka shirya ran Saturday suka tafi niger, Tarba ta musamman akai musu bayan sun huta suka nufi asibityn da waziri ke kwance, Suna zuwa tafara hawaye saboda halin da yake ciki tana gefen bed din tace "tonton sannu Allah ya tashi kafadunka" Idanunshi rufe yanajin matukar ciwo yana sheshsheka yace"aysha ce?" Tace"nice tonton Allah yabaka lpy " Waziri ya bude ido dakyar idanun na kawo ruwa yace"ki yafemin diyata kafin na mutu da alhakinki" Mutanen dake wurin shi suka kalli juna fahad na tsaye yana kallonsu , Aysha tace" na yafemaka tonton zaka samu lpy soon" Danshi yace"baba meyasa kake neman yafiyarta?" Cikin zafin ciwo yace"saboda nine sanadin ciwon dake damunta" Yace"what?""yana kallon Baban nashi, Iyayenshi mata suka zubamai ido , Fahad ya gyara tsayuwa zuciyarshi na harbawa, Aysha tai tsaye tana kallon abokin baban nata data dauka kamar uba zuciyarta na harbawa sosai Danshi yace"noo bari na kira likita " Cikin muryar ciwo yace"ba seka kira likita ba ni tawa takare mutuwa zanyi " Ranshi bace yace"to baba yaakai kazama sanadin ciwon ta?" Yayi shiru sannan yace"inason sarautar garinnan na zauna nai nazari me martaba baida wani babban namiji daze gajeshi idan ya mutu nan kusa kenan nine zan amshi mulki idan kuma ya cigaba da rayuwa to akwai yiwuwar lokacin diyansa sun girma idan hakan ta faru bazan taba samun sarautar ba watarana naje wurin boka nafadamai kudirina boka yabani option yace ko akasheshi ko asamai cutar da zaisa ya sauka a mulki,na zabi asamai cutar yabani wani jan goro yace shine zaisa shi duk time da ranshi ya baci zai fadi hankalinshi zai gushe ko idan hankalinshi ya tashi daganan dole sarauta ta zame daga hannunshi, Duk dakin yayi tsit fahad na cije da lip dinsa na kasa yanajin mugun zafi wannan ciwon ba aysha kadai ya shafa ba harshi yaci azabarsa, Aysha na tsaye kamar statue tayiwa waziri kuri, Waziri na nishi ya cigaba da cewa"nasan sarki nasan goro shine na karawasu akai na kaimishi kyautarsu,ina kaimishi yana wurin shakatawa ya bude ya Ciro jan Wanda yakeso yabawa Aysha ta cinyeshi nan take banji dadi ba don inason Aysha sosai na koma wurin boka domin ya karya asirin ya shedamin babu abinda zai karyashi aljanin dayayi asirin taurari sun kasoshi jiya,na dawo na zauna cikin zullumi na manta da batun mulki saboda halin dana sa diyata ciki ina daga cikin wadanda sukaita kawo malamai amma baa dace ba inaji ina gani take faduwa kowane lokaci batare da nai wani abu ba bayan shekaru na kamu da athmarnan duk time data tasomin ina shan wuya ina tunowa da ita irin wahalar da take sha dan Allah kuyafemin nayi nadama tuntuni bayadda zanyi " Zuciyar Aysha na ciwo tai luuu zata zube kasa matan dake gun sukai saurin riketa sunata hawaye, Fahad ya sungumeta ya dorata kan bed yana mata tofi yana hawayen tausayinta, Dan waziri na jin zafi yace"wlh baba duk inda kayo asirinnan sekafada koya karya asirin komu jefeshi da ranshi mu kona kayan kafircin" Waziri na hawaye yace "yana can cikin sahara nayi zarya na hakura amma nima ina cikin damuwa" Danshi yace"baba baka kyautamana ba wlh mulkin duniya har abun so ne ?kwana nawace duniyar dukanta?"yayi tsoki ya tashi ya fita a hasale, Wani bafade yabishi dasauri yana fita ya kira waya ya fadawa abbu jikinshi har rawa yake ya taho asibitin, Fahad na tawa Aysha addua ta farka tana kuka zuciyarta na up and down suka kira likita dasauri tazo tafara dubata tasa mata drip da alluran bacci baccin ya dauketa, Fahad ya kura mata ido yana kallon small cute fuskarta daga sanda yasanta zuwa yanzu yasan tasha wahala matuka ashe ciwo daban magani daban akeyi, Ba jimawa abbu ya iso yayi wurinta hankalinshi tashe ganin tana bacci yasa ya koma wurin gadon da waziri ke kwance iyalanshi na zagaye dashi yanata nishi, Abbu ya tsaya kallonshi yana hawaye cikin zafin zuciya yace"da kasameni kafadamin kanason mulki dana bakashi tuntuni kafi karfin komi awurina" Waziri na tari yace"kuyi hakuri dan Allah sherin shedanne nai nadama tuntuni" Abbu ya girgizakai ya meda kallonshi gun Aysha yana dubar dogon lokacin da ta dauka tana wahala yana sane bai fadaba se yanzu da yaga kamar zai mutu , Ya koma wurinta yayi tsaye yana kallonta ,har su Umma sukazo fahad ya koma gefe suka zauna suna kallonta suna hawaye suna jin tausayinta, Dan waziri ko tuni yakama hanyar kauyen sahara don samun bokan tare da bafade yanata huci yana kagare sukai, Suna isa suka fara tambayar bokan akai musu kwatance har bukkarshi, Suna zuwa bakin bukkar shuaibu yafada ciki bokan na zaune yana tsahinshi ba tsoro ya cakumoshi yayo waje dashi , Boka ya zazzaro ido yafara kiraye_kirayen aljanu Shuaibu ya wanka mai marin daya fiddashi hankalinshi na wucin gadi sannan ya dawo ya shakareshi idanun boka sukai waje jijiyoyin idanunsa warwaje , Seda yabashi wahala ya sakeshi yana tari ya rike wuya , Shuaibu ya tsaya kallonshi sama da kasa harya tsufa amma yana ta tsiya cikin duniya yace"kai bakin tsinanne gabadaya asirin da kayi tundaga shigarka bokanci zuwa yanzu nakeson ka karya su yanzu inba haka ba zan kama ka na kaika wurin sarki a jefeka da ranka" Boka nata tari baice komi ba , Ya daka mai tsawa yace"ba ka jina?" Yana sheshsheka yace"wasu bazasu karyuba domin aljanun da sukayi sun riga sun mutu" Shuaibu yace"haka kake bokancin shekaru da yawa bakasan makaryar aiki ba ? Ko saboda gudun bacin rana irin yau ?" Yace"aiko yau dinnan zaka tafi lahira"ya jawoshi yafara daureshi zai kutsashi boot, Boka na haki yana kallon kayan jikin bafade tabbas masarauta zasu kaishi kuma hukuncin kenan jifa, Yafara begging "don Allah kuyi hakuri zan karya na tuba bazan sake wannan sanaar ba" Shuaibu ya tsaya yana kallonshi yace"dan iska kasan Allah ne? Dama Sana'a kake ba kafirci ba ?laananne meyasa bakasa aljanun suyita kawomaka kudi ba sede ka rika cutar da jamaa kana amsa arnen banza " Boka na firgice yace"kuyi hakuri sherin shedanne wlh amma kakata ladaniyace" Shuaibu ya kwashe da dariya cos shima yana taba shaye_shaye kadan yace "ya zaka karya asirin da taurari suka kashe aljanin?" Yana tari yace"akwai yadda zaai yallabai" Shuaibu ya kalli bafade yace"taromin jamaar kauyennan yanzu" Yace"angama yallabai"ya nufi cikin kauyen , Shuaibu nata fallamishi mari ba jimawa suka dawo da jamaa manya da yara Shuaibu yace"wannan shine yake kashe maku yanuwa yana haukatasu zai karya asirin da yayi yanzu idan bai karya ba zanyi rami yanzu mu jefeshi nan take" Sukaita ihu dama sun rasa yadda zasuyi dashi suna tsoronshi, Bafade ya kwaso kayan tsafi akayo out dasu kafff, Ya zauna yafara abubuwa irinnasu na bokaye yanayi yana gyara wuyanshi dayakeji kamar ba nashi ba, Can zuwa ya dauki wata kwarya ya bude yagama zube_zube cikinta sannan ya jefar daita kasa ta fashe garin dake ciki ya tashi sama yabi iska, Ya cigaba da kwance_kwance da fashe _fashe harya gama ba wata _wata mutane suka sawa bukkar wuta , Su Shuaibu suka daureshi sukai fada dashi wasu mutanen gari sukabi don yin kallo, A asibity Aysha na cigaba da bacci waziri nata neman yafiya akai masa ta baccin shima , Abbu ya koma fada bayan Maghreb Sega bokan sunkawoshi a wahalce haryayi fitsari a jiki, Abbu da fadawa suka tsaya kallonshi tsoho sosai, Cikin kunar zuciya abbu yace"shekara nawa kayi kana tsafi?" Yace"30 "yadan rage saboda neman sauki, Abbu ya jinjina kai jin shekarun yace" kasheka zansa ayi don irinku basu da amfani cikin alumma" Boka ya kwanta kasa yana roko"dan Allah kumin gafara wlh na tuba nadena dan Allah kubarni da raina karku kasheni" Can zuwa Abbu yace "ka tabbatar?" Yace"na tuba nadena wlh "jikinshi na rawa Abbu yace"zan sa asake ka don kasamu tuba amma bazan kyaleka ba zan baza mutane suna kulamin da duk inda kashiga da zaran kafara wani yunkuri zansa akamoka insa jamaa su jefeka" Ya jinjina kai yana kagare a sakeshi zawone cike da cikin shi, Zuciyar abbu na zafi komi zaiyi masa bazai kai wuyar da aysha ta sha ba Murya sanyaye yace"Ku sakeshi ya tafi" Aka warwareshi ya tashi ya zunduma a guje yabar masarautar, Abbu ya koma cikin gida kanshi na juyawa ya kwanta kan bed abun ya matukar dameshi waziri ne zai masa haka?amininshi na kusa dashi? Su Ummi suna asibity wurin Aysha basu san halin da yake ciki ba, Ya dauki waya dakyar ya kira Ummi tana jin muryarshi taja antinsu suka nufo gida suna zuwa suka kira likita yazo ya dubashi yabashi drugs , Fahad na zaune gun Aysha har bayan ishai shiru ya tashi yaje wurin likitar yace"inafatan matata lpyarta lau?" Ta jinjina kai tace"nan da dan lokaci zata tashi Kaine mijinta?" Yace"yeah" Tai murmushi tace "congratulation she's pregnant" Wani sanyin dadi ya ratsa zuciyar fahad ya saki kayataccen murmushi yace"tnx u very much" Da murmushi fuskarta tace"u r welcome " Ya juya ya koma gun Aysha ya rike hannunta yana sakin murmushi after long time takara samun ciki for second time, Can tsakar dare Aysha ta bude idanunta a hankali ta saukesu kan fahad da yayarta data zo ta cije lips ta kalli gefenta ana taiwa tonton dinsu fita dukda AC din dake akwai, Tafara yunkurin tashi zaune fahad ya riketa yace"ki kwanta u need to rest " Tace"inason magana da tonton kabarni plss" Fahad ya saketa ta tashi ta nufi gadon waziri ta zukunna ta kwantar da kai jiki tana kuka tace"tonton_tonton na yafemaka Allah yabaka lpy " Ya dafa kanta yana nishi sama_sama, Ta dago tana hawaye tace"zaka warke tonton" Ya kulle idanu yana jin matsananciyar kunya, Yayarta tazo ta janyeta tace"mutafi gida ku huta kundawo gobe"tana jin haushin kukan da ayshar keyi ga wanda yagama cutar da rayuwarta, Daita da fahad da Aysha suka shiga motar dama baazo da twins ba tana tuki suka nufi gida suna zuwa Aysha ta rungume Umma tana kuka, Umma na shafar kanta tace"kiyi hakuri Aysha" Aka kaisu part din da suka sauka dakyar fahad yasamu tasha milk yasha sukai salloli suka kwanta bacci, Wanshekare aka farka da mutuwar waziri basu samu suntaho rannan ba se ran Monday suka biyo flight suka dawo Nigeria, Suna dawowa fahad ya nufi gidan mommy yafara bata labarin abinda ya faru, Mommy ta rike gemu tana mamaki tace"oh!! mutum ba abun yadda bane duk abinnan asirine ke wahalar da daughter Ashe kasan time dana amso mata wasu maganin Islamic abun ya lafa to inaga asirin bai karye duka bane shiyasa ya dawo su kuwa malamannan duk karyane suna cewa datai aure zata warke" Fahad yace"mommy dama irin malamannan bai kamata ana gayyatosu ba ko saurarensu saboda da yawa harsashe sukeyi ko kuma amfani da aljanu" Mommy tace"Allah ya kyauta daughter de ta wahala sosai danasan asirinne da tuni zan rika mata wankan ganyen magarya insha Allah da bazai wani jima ba" Fahad ya lumshe ido in cool yace"haka Allah yaso" Sega wata yarinya ta fito daga sama tataho wurin mommy ta zauna yana kallonta yace"wannan fa?" Mommy tai murmushi ta jawota jikinta tace"kanwarka ce tazomin weekend taki komawa" Yayi murmushi yana kallon ta. [2/28, 5:47 PM] Maman Su: 95 Da dare sosai Aliyu na kan faseelat yana aiki ba ji ba gani sosai HQ din faseelat ke ciwo da marar ta musamman marar data kejin ciwon yau na daban tanata nishi har hudu da wani abu sannan ya sauka yana ta meda numfashi idanunta rumtse tana cije da lips dinta yana kallonta yana lasar lips dadinta har zautashi yake ya tashi ya shiga toilet, Faseelat ta gyara kwanciya ciwon marar ta na kara tsananta jin ciwon na karuwa yasa ta tashi zaune ta rike ciki tafara hawaye tana cije lips dinta, Aliyu nata wanka hankalinshi kwance besan halin da take ciki ba, Ta cigaba da hawaye tana dafe da marar ta dake mugun ciwo tana nishi , Aliyu na fitowa wankan ya ganta zaune tana ta hawaye hannunta biyu dafe da ciki, Hankalinshi ya tashi zuciyarshi ta harba dasauri ya karasa saman bed din ya riketa bakinshi na rawa yace"heartbeat minene?" Tana hawaye muryarta dishe tace"hero marata kamar zata balle "ta cigaba da rike cikin Jikinshi ya dau rawa lokaci daya yana tuno time da yasa sameera miscarriage yayi saurin jawota jikinshi yana duban kasanta sede ba jini kokadan kuma tana cigaba da hawayen ciwo, Ya kalleta cikin tashin hankali ya dade beyi irin wannan jimawar ba yau ma besan meyasa ba cikin jin tausayinta lips dinsa na shaking yace"sannu_sannu bari mutafi asibity" Marar faseelat tai wani irin juyi tai kara ta rike Aliyu gam tana kuka da hawaye kamar famfo, Aliyu ya rikice besan time daya fara hawaye ba jikinshi na rawa yace"faseelat dan Allah karki bari ya zube ki temakamin" Ta kalleshi tana cikin ciwo ta cije lips tana cigaba da kuka, Ya tashi dasauri ya jawo jallabiya ya zira ya daukomata riga da zane jikinshi na rawa yasamata ya kinkimeta zuwa mota, Yana fita ya bude motar ya sata ciki ya zagaya ya tada ya nufi prvt Hosp daita, Faseelat ta kwantar da kai jikin seat tana hawaye tana kara dafe mara, Aliyu na driving dasauri duk hankalinshi na kanta yana kallonta yanaji kamar ya dagata sama ya dubata ko ta fara bleeding bakinshi na rawa yace"ki...ki kara hakuri honey munkusa" Ta jinjina kai ta hadiyi miyan wahala yanata mata sannu har suka isa bai bari tayi tafiya ba ya dauketa har ciki nurses suka amsheta suka shiga daita ciki suka fara dubata, Kokadan ba jini amma daf cikin dake jikinta na 3wks yake da zubewa sukai mata allurai suka bata magunguna nan da nan ciwon jikinta ya lafa ta dora hannuwa kan cikin tana meda numfashi a sannu, Likitan data dubata ta kirashi office ya zauna yana kallonta hankalinshi tashe yana jiran ta fadamai faseelat tayi miscarriage, Doctorn tace"ur wife is 3wks pregnant yana da kyau ka daga mata kafa har zuwa lokacin da cikinta zaiyi kwari yanzu shes safe mun bata drugs bayan paying bills zaka iya daukarta ku tafi gida amma ka kula sosai" Wani sanyin dadi ya mamaye Aliyu yana faraa yace"thank u doctor nagode" Tai murmushi tace "ade kula" ta mika mai paper, Ya tashi yaje yayi paying sannan ya shiga dakin da faseelat ke kwance tana kwance har bacci ya dauketa hannunta biyu kan cikinta, Yana sakin murmushi ya karasa ciki ya janye hannuwanta ya dora nashi akai yafara shafar cikin yana cikin farinciki marar misaltuwa,ta bude ido tana kallonshi suka hade ido ya sakarmata murmushi, Ta mayar masa ta sauke numfashi, A hankali Aliyu yace"tnx u" Ta harareshi ta turo baki, Yayi dariya ya kamata ta tashi zaune yana murmushi yace"zaki iya tafiya? " Tai murmushi ta fara kokarin sauka kasa, Yace"bi a hankali heartbeat akwai ajiyata" Tai murmushi tana ganin bazai fita farinciki da cikin ba ta mike tsaye yasa mata takalma ya kamata suka fita har bakin mota ya bude mata ta shiga ya zagaya ya shiga ya tada suka nufi gida, Wata irin kula suke da cikin kowanensu na fatan fitowarshi lpy, Dole Aliyu ya hakura saboda a yanzu yafi son haihuwa fiye da sex din burinshi yaga jininshi a duniya, cikin yazo da wani irin laulayi bata cin komi se abu me sanyi drinks fura yogurt kunun aya kunun zaki sobo kunun tsamiya dasauransu duk tabi ta rame tai fayau gashi bata son ko kamshin turare kamshin man shafawarta kanshi bataso, yana 3months tafara samun sauyi tana samun sauki time dinne ta fara cin abinci suma irin na masu ciki kuma time din cikin yazo da son sex duk yadda takeso sede Aliyu ya danyi kadan saboda karyayi asaran babynshi , Yau da safe Aliyu ya shirya zai fita shago tana falo kwance idanunta lumshe ya fito ta bude ido tana kallonshi tanajin desire , Yazo ya zauna gefenta yana mata kallon kauna yace"heartbeat ya jikin ki?" Tai karamin murmushi tai shiru, Yace"kinki cin komi wai me kkso?" Tace"tuwon dawa miyar kuka da yajin jego" Yana dariya yace "kutt yajin ma se na jego?" Ta harareshi lips dinta gaba , Yayi murmushi yace "sorry ko ina yake sena nemo shi aiba zama my princess zataci tuwo" Ya fiddo waya ya kira mama ta dauka ya gaidata yace"am mama nace jiya tuwon dawa kukai ?" Tace"eh "dukda bashi akaiba da niyyar zata girka, Yace" yawwa mama akwai tashshin jego?" Mama tai karamin murmushi tace"eh akwai kowane iri" Yayi dariya yace "ganinan zanzo na dauka kar asa mata manshanu amma batace dashi ba" Mama tace"se kazo "ta kashe kiran ta tashi ta dora tuwon tunda ta gama gano faseelat tana da ciki take murna shiyasa take aika mata da kayan kwalamar masu cikin time to time, Faseelat ta harareshi tace" se kafadamata na wa ne? sai kace kai keso" Yayi murmushi yace "tasan komi ai rannan bayan kinje naje taita zuba adduoi" Faseelat tai murmushi tana tuno abubuwan da ake kawomata but bata kawo komi ba cos dama can tana dan aiko mata da abubuwa, Aliyu ya mike tsaye sannan yace"ni me zaki dafamin?" Tai dariya ta kwantar da kai jikin kujera tace"ni mana kullum a dafe nake amma cin ya gagara" Yayi dariya yace "na lura babyna yana son abun nan sosai ko gajiya bayayi" Tace"kuma se gudunshi kake ba" Ya duka ya dora hannu kan cikin yace"my blood kayi hakuri inason lpyarka banason wani abu ya sameka I'm sorry" Ya kalli faseelat sukai dariya tare ya kama lips dinta yadan tsotsa sannan ya zare nashi yace"sena dawo" Idanunta lumshe tace"Allah ya dawomin da kai lpy" Ya fita ya nufi wurin aikinsa cikin farinciki, Faseelat ta rungume cikin tana jin kaikayi a jikinta tace"kaji abinda abba yace ko? ka bari ka kara kwari tukun abbanka jarumi ne sosai"ta saki murmushi tana tuno baya, Bayan 6 months, Da rana su aysha na zaune suna launch taji fitsari ta tashi dakyar ta sauka ta shiga toilet din falonsu, Tana zukunnawa faya ta fashe azabar ciwo ta taso mata ta fara kwalawa fahad kira "yaya... yaya" Fahad ya debo abinci zai kai baki ya saki spoon din ya shiga toilet din da gudu ganin halin da take ciki yayi saurin komawa ya kira doctor dake dubata , Ya koma kanta ya riketa tana ta nishi, Ameer da ameera sukai zaune suna kuka har likitan tazo ta shiga ciki ganinta toilet yasa ta medata bedroom sannan ta fara temakamata fahad na gefe yana rike da hannunta ya kasa ko da motsi me karfi a gun yana ta adduoi a zuci, Cikin kankanin lokaci aysha ta haifi kyakkyawar budurwa wacce ta kerata kyau da komi yarinyar gwanin shaawa , Likitan ta kimtsasu da diyar fahad ya rungume diyar ya nata kallo kamar ya medata ciki saboda so, Likitan tai masu bankwana ta fita, Tana fita taga su twins nata kuka nanny dinsu na rarrashi tana farinciki tace"kukanme kuke?ku shiga ciki mommynku ta haifi baby girl" Suka kwasa a guje zuwa dakin suna murna suna shiga sukai wurin fahad suna kallon babyn yana murna yace"kunga new babyn mu" Ameer na ganin babyn ya matsa gun aysha ya saki kuka, Aysha na kwance tana gajiye ta rikoshi tace"miye ameer baka murna?" Yana kuka yace "seki haifo mace kiwa ameera yar'uwa ni ni kadai" Sukai dariya tare ta rungumoshi jikinta tace"sha kuruminka next time baby boy zan Haifa nai maka aboki" Yayi murmushi yana turo lips, Ameera kam se washewa take gata ga kanwarta, Suna cikin haka mommy ta shigo gidan tana murna ta amshi diyar tanata sa albarka ta fara shirin wankansu, Da dare Aliyu na rungume da faseelat suna bacci faseelat ta farka ta fara shafarshi yanzu ita tafi neman abun da kanta ga ciki ga sabo, Aliyu ya bude ido ya kalleta in cool yace"kiyi bacci heartbeat ki huta "yanajin tausayinta Tace"banajin baccin hero kai kadai nake bukata" Ya kalli girman cikinta yace"tausayinki nakeji heartbeat kiyi hakuri har ki haihu" Ta turo baki tana shagwaba ta hade bakinsu wuri daya ta riga tasan aliyunnata, Suka cigaba da romancing juna cikinta ya girma ba style na kwanciya ta duka yafara sex daita yana mugun jindadinta itama tana enjoying lokaci daya tafara jin ciwo me radadi tafara kokarin kwanciya shi kuma time din yake jindadin abun ya rike kugunta gam ya cigaba tanata nishi da yar kara tana "hero bari ...bari dan Allah" Kokadan baya jinta harseda yayi release yana yin release ya janye yana meda numfashi faseelat ta jirkita ta sauka a gadon tana nishi ta zukunna ta rike kugu tana nishi tana kuka da zufa, Aliyu yayo kanta dasauri yana rikice yace"minene ? Haihuwarce?" Ta jinjina kai tana kara damke kugunta tana hawaye, Kamar zai kuka yace"seda nace ki hakura kika ki Sam bakya tausayin kanki" Faseelat tai kara tace"cikina!!!" Ya tashi dasauri ya sa mata sutura ya kwashi kayan haihuwarta suka fita suna zuwa aka amsheta suka shiga labour room daita tanata nishi nurses na kokarinsu , Aliyu yanata kai kawo ya kasa zama wuri daya zufa nata ketomai tsabar tashin hankali , Ta nata labour se ana kiran asuba ta haihu ta sambado kyakkyawar budurwarta itama me kama da ita sakkk, Bayan an kimtsata suka fito sannan Aliyu ya samu damar shiga ciki babynta na gefenta tana kallonta tana murmushi ya shigo ya zauna gefe yana matukar farinciki ya zubawa babyn idanu yana jin kamar yayita zunduma ihu don dadi, Faseelat ta kalleshi tana murmushi , Ya saki murmushi me kyau ya dauki babyn ya rungume yanata kallonta ya kalli faseelat yace"she's ur photocopy " Tai murmushin jindadi, Yana kara shigar da babyn jikinshi yace"nagode sosai faseelat da kikashigo cikin rayuwata gashi harkin haifamin baby nima yanzu ina da jinina a duniya nagode sosai Allah ya miki albarka ya barmu tare har'abada" Ta lumshe ido tana jindadi tace"ameen my hero" Wata nurse ta shigo dakin dubasu yana murmushi yace "hope komi lpy lau?" Tai murmushi tace"lpy lau munajira ta kara hutawa a sallemeku" Yace"alhamdulillah Allah abun godiya ina kara godiya gareka" Nurse din ta juya ta fita, Faseelat ta lumshe ido tana tuno haihuwarta ta farko tai karamin murmushi tana tuno danta nura da tsohon mijinta nura, Aliyu na murna ya kira mama ya fadamata ya kira ya omer ya fadamai haihuwar ba jimawa suka karaso asibityn suka fara amsar babyn kowa na matukar farinciki da rana aka sallamesu suka koma gida mutane suka fara zuwa ma faseelat barka friends dinta kullum suna hanya zainab da take kusa tun da wuri take zuwa se dare ta tafi, Ranar daren suna Aliyu ya shigo dakin faseelat tasha kunshi da kitso se walkiya take yanata binta da kallon love ya dauki diyarshi duk sanda ya kalleta ba karamin farinciki yake tsintar kanshi ciki ba , Faseelat na kallonshi da murmushi tace"gobe suna amma bansan sunan da kasa mata ba" Yayi murmushi yace "wane suna kike so?" Tana murmushi tace"kowane kasa yayimin " Ya sakeyin murmushi yace "ina tsananin sonki heartbeat tun kafin ki haihu ina da kudurin idan na samu mace zansa mata suna faseelat ba wani suna da nakeji yanzu yana sanyayamin zuciyata irin sunanki ina tsananin kaunarki sosai matata" Ta lumshe ido tana jin tsananin farinciki ta tashi zaune ta kwantar da kai jikin kafadarshi tana kallon babynta ta sauke ajiyar zuciya tace"nagode sosai hero kullum kaunarka kara mamaye zuciyata take kana matukar kulawa dani da nunamin soyayya kana duk kokarinka kana sani farinciki bantaba tunanin zakasa sunana ba, nagode sosai da sosai Allah yabarmu tare har aljanna"ta rungume bayanshi, Yayi murmushi yana jindadi yace "thank u" Tace"to yanzu wane suna zaa rika kiranta?" Yayi dariya yace "faseelat mana don't u see yadda take tamkar faseelat matata banason sauya mata suna nafiso inji ana kiranta da sunan faseelat my love" Faseelat tai dariya tana kallon baby faseelat tace"Nide nayi dacen miji me sona sosai" Yayi murmushi cikin zaulaya yace "duk da yana sa ciwon mara?" Ta turo lips tace"hakan nafi so" Ya juya yana kallon fuskarta ta ringa dariya tana jefamai wani sassanyar kallo, Wanshekare suna diyar fahad taci sunan mommy Amina zasu yi mata alkunya da queen , Gidansu faseelat kuwa babyn taci sunan mamarta kuma zaa rikace mata faseelat ba tare da alkunya ba, Faseelat bata koma wanka ba kasancewar ba haihuwar fari bace kuma bawacce ke kula daita Aliyu shine keta hidima dasu , Kwana talatin da haihuwar da dare Aliyu na dawowa ya samu little faseelat nata kuka ya amsheta ya goyata ya fara yawo daita cikin dakin tai tsit kuwa ta matukar haddace hannun babanta, Kan faseelat na ciwo tace"tun yanzu na lura yarinyar nan tafi sonka tundazu nake rarrashinta amma ta kiyin shiru na goyata na bata nono daga karshe ma kin amsa tayi kaina se ciwo yakemin" Yayi murmushi yace"sorry aima baki iya kula damu bane" Ta turo lips tace"faseelat fitina ne daita wlh " Yana goye da faseelat ya zagaye hannunshi bayanta yace"sweetheart ki rika dauriya mamanki nada dauriya sosai" Sarai ta gano inda maganarshi ta dosa ta harareshi ta shige toilet, Tana fitowa ta samu har ya kwantar da little faseelat yana harhada takaddu, Ta zauna gefenshi a hankali tace"lpy de ko?" Yana hada takaddunshi yace"companyn su usman ne zasu dauki maaikata shine yace na kawo na wa " Faseelat tai tagumi tana kallonshi a hankali tace"Aliyu ni da kai mun zama daya kullum raina na zafi irin yadda kake gudun dukiyata ni a ganina komai nawa nakane naka kuma nawa ne yanzu in na mutu dukiyar de taka ce da diyarka amma baka kulawa da abun hannuna inason nai maka kyauta amma bakaso memakon kayi farinciki sede ranka ya baci bana jindadi kokadan"ta karashe kamar zatai kuka, Ya tsaya yana kallonta a hankali yace"heartbeat ba haka bane nafiso inyi amfani da karfina in samu gumina yafi" Tana kallonshi tace"saboda baka yarda dani ba?saboda kanaganin watarana zan maka gori ko kuma me?" Ya kureta da ido sannan yace"meyasa zaki fadi haka? Ni bahakane manufata ba" Tace "shine Aliyu kana fakewa da mutane kawai amma ba saboda mutane bane kakemin haka " Yayi shiru ya cigaba da hada takaddunshi ta tashi taje ta kwanta akan bed tana hawaye tayi hakuri sosai tana da duk abubuwan more rayuwa amma tayi hakurin zama da Aliyu a cikin karamin gidanshi inda ko mota dole ta hakura daita duk saboda soyayya amma shi baya gani , Yagama tattara takaddun kenan yaji sheshshekar kukanta yayi karamin tsoki ranshi badadi ya sameta kan bed din ya jawota jikinshi ganin yadda take hawaye kamar famfo yayi tsoki yace" meyasa kike bata ranki akan abinda be kai ya kawo ba? kinsan inasonki sosai banason ganin bacin ranki " Tana hawaye tace"baka sona Aliyu idan kuma kana sona ka nunamin hakan in gani bawai fada da baki ba" Maganarta ta sashi murmusawa yanzu fa tana nuna cewa baya sonta duk yadda yake nunamata soyayya zahiri da badini, In cool yace"faseelat wace irin soyayya kikeso na nunamiki bayan duk wacce nake nuna miki?" Tace"kadena gudun abun hannuna ka dauka cewa komi nawa nakane abinda nakeso kenan" Yace"to kiyi hakuri zan sauya ki dena bata hawayenki" Ta tashi zaune tana kallon shi tace"dagaske? " Ya jinjina kai, Tai karamin murmushi ta tashi ta bude lokar gadonta ta dauko cheque da biro ta rubuta millions 70 yanata kallonta ta dawo ta zauna tana rike da cheque din tace"a ganina duk wani aiki da zakayi yanzu kafi karfinshi dan Allah ka amshi kudinnan kyauta na baka saboda kafi karfinsu aguna kayi business dinka tunda kanason haka" Aliyu ya amshi cheque din hannunta yaga miliyoyin kudi ya kalleta yace"meyasa zaki kwashe kudinki kibani ?kibarni nima na nema da kaina" Ta marairaice tace"dan Allah ka amshesu hero wlh ban baka rabin kudin dake hannuna ba duk wata kudi na shigomin sukan dade basu fita ba dan Allah ka amsa idan har dagaske kana sona" Yayi shiru yana tunani, Tace"na rokeka dan Allah karka medomin su" Yayi shiru kamar bazai mgna ba can zuwa taji yace"nagode sosai faseelat after all abinda kikamin har dukiyarki kin dauka kin bani " Tana matukar jindadi ta rungumeshi tace"nagode sosai hero da ka amince nagode sosai " Yayi murmushi ya zagayeta da hannuwa kafin ya sauya salon rungumar...... Tunda asuba suka hadu da usman memakon yabashi takaddu ya fadamai ya fasa neman aikin usman yayi yayi yafada mai dalili yaki ya hakura , Bayan yayi breakfast ya nufi wurin mamanshi daita kawai yafi yin shawara, Suka gaisa yafadamata kudin da faseelat ta bashi , Tai shiru sannan tace" da wata matar kace ta baka kudin da zance ka mayar mata kudinta amma be kamata kamedawa faseelat ba saboda tana da hankali sosai kuma tana maka ladabi da biyayya ta na maka duk soyayya bana tunanin koda watarana zata goranta maka Nide shawarata shine ka amshi kudin ka kama business din da kake ganin ya dace da kai " Kan Aliyu kasa yace"to mama duk yadda kikace haka zaai" Mama tace"Allah ya maku albarka ya kara baku zaman lpy ya budamaka hanyoyin arziki " Yace"amin mama" Tai murmushi tace "ina faseelat tananan tana rigima?" Yayi murmushi yace "eh dazaran sungama wanka zasu zo " Tai murmushi tace "Allah yakaimu" Yace"amin sena dawo "ya tashi ya fita, Tundaga time din yafara tsara yadda zaiyi business dinshi yadda kudin bazasu mutu ba cikin ikon Allah ya gina babban wurin siyar da poultry da kifi kowane iri ya samu yara masu kulawa da wurin babban yaranshi da suka dade tare ya yadda dashi sosai shine ke kula da wurin, Shi kuwa ya kama babban shago a kasuwa ya zuba kayayyaki babies wears under wears laces atamfofi material lace net veil's dasauransu yana zama da kanshi kafin a hankali ya samu yara tun baasanshi ba haryayi suna saboda baa ciniki shagonshi last price kawai ake fada kabiya ka tafi abinka ba cuta ba cutarwa, Cikin kankanin lokaci arziki ya fara yawaita awurinshi hakan ko bawanda yakai faseelat farinciki , Bayan 3yrs Aliyu ya zama hamshakin me kudi tunda yafara samu ya sauyawa mama gida ya kaita saudiya sannan ne ya gina masu babban gida suka koma da rayuwa cikin sa , Little faseelat har tayi wayau ta fara zuwa school, school dinsu daya da su twins yayan fahad , Yayinda faseelat ke dauke da wani tsohon cikin haihuwa ko yau ko gobe , Aysha ko ta dawo normal life kamar kowa a karshe burinta ya cika harta koma aiki a general Hosp tana temakawa mata haryanzu batada ciki kuma batare da tayi planing ba, Soyayyar faseelat nanan daram a zuciyar fahad wata soyayyar duk jimawarta bazata mantuba lokaci zuwa lokaci yakan tunota dukda besan ina take ba bare yakara sanyata idanunsa, Roshni na nan tana cigaba da rayuwa cikin makanta da cutar HIV dinta tanata fama da shan mgni, Amisha ko se a wannan year dinne wani alhaji ya fito neman aurenta me kudi ne sosai yana matukar sonta matansa ukku a kagare take tayi aure batare da wani zabi ba ta amince aka fara shirin bikinsu , Gidansu jamil suna rayuwa da abida da yaranta cike da kaunar juna batare da sex ba se lokacin abida ta kara gane cewa gabadaya laifintane da son zuciya time da tabiyewa shedan tana tarayya da jamil don gashi yanzu babu sex amma bata taba tunanin yin wani abu ba ko neman wani duk da de wani lokaci suna kasancewa da jamil suna biyawa juna bukata batare da sex din ba,bangaren lpyarsu sunanan suna fama da shan magani daily ba fashi, Yau alhamis da daddare su jamil na kwance suna bacci cikin dare yafara jin abinda yafi shekara 6 bai jiba kamar a mafarki yaji abun ya bude idanunsa ya natsu yaji tabbas joystick dinsa tayi erect bai yardaba se da ya kai hannunsa wurin ya taba yaji tabbas erect ne yayi zumbur yana murna ya tashi zaune ya fiddota waje yana kallo still de tana kyam yana matukar farinciki yafara tada abida daga barci ta tashi zaune dasauri tace"daddynsu lpy?" Ya kama hannunta ya dora kan joystick dinsa yana matukar farinciki yace"nasamu lpy abida kinji ko? Na warke" Tai murmushi tana jindadi ta jinjina kai ta lumshe ido tace"dan Allah jamill......." Kamar yasan mezatace ya rufe bakinta yace"shiitttttt sugar jiki magayi" Ya rungume ta yana murna yafara kissing dinta ta koina tafara meda mishi don tayi balain missing abun sosai sunata romancing juna yafara sex daita sede power din ba kamar baya ba, Gidansu faseelat suna tare da mijinta suna faranta ran juna little faseelat na dakinta tana baccinta se gab asuba Aliyu ya kyaleta saboda yadda yaga tanason abun sosai yasa ya biyemata, Bayan sunyi wanka suka koma bacci da asuba tana yin salla ta bingire wurin tana bacci, Yana dawowa masallaci ya sameta kwance yawuce dakin little faseelat tanata bacci ya zauna gefenta yana murmushi yafara shafar gashinta ta bude idanunta ta kalleshi ya saki murmushi yace"sweetheart gari ya waye karkiyi lati" Tai karamin murmushi ta tashi zaune tace"abba yau Friday ko?" Yace" yau Friday sweetheart" Tai dogon murmushi tace"zamuje gidan Ummi?" Yace"eh idan kinaso" Tai murmushi ta sauka a bed ta nufi toilet , Ya bita da murmushi ya tashi ya fita duk fadin gidansu basa da me aiki saboda lalura🤪 ya shiga kitchen yafara kokarin soya doya da kwai da sauce, Little tagama salla ta shiga dakinsu faseelat ta samu tana bacci ta zauna gabanta ta fara kiranta "umma Umma kitashi kimin wanka" Faseelat ta bude ido ganin haske yasa ta mikewa zaune ta kalleta tace"sorry namesake bacci ya daukeni kinyi salla?" Ta daga kai tace"ina kwana?" Faseelat tai murmushi tace"lpy lau muga bakin ya wanku?" Little ta wage bakin faseelat tai murmushi tace"excellent yanzu muje na shiryaki " ta tashi ta kamata suka fita kitchen ta samu Aliyu nata gumurzu da pan ta tsaya tana dariya tace"sannu da aiki hero" Ya juyo yana murmushi yace "ina aikin yake ai mun saba" Tai murmushi tace "bari naje nai mata wanka kar tayi late kai sauri kaima" Yace"to ranki shi dade " Tai murmushi ta dauki faseelat ta fita, Tai mata wanka ta shafamata mai da yar powder tasa mata unifoam suka fito dining Aliyu ya na serving dinsu ga launch box din faseelat a gefe suka zauna sukai breakfast sannan ya saka riga ya kama hannun faseelat suka tafi school , Yana ajiyeta ya bude mata mota ta fita ba tsayawa ya tada motar ya nufi gida don ya shirya ya fita aiki, Time din fahad ya kawo diyansa yana ganin faseelat seda gabansa ya fadi yayita kallonta harta shige school ya dade yana tunani duk inda ta fito tabbas jinin faseelat dinshi ce don yadda yakeji kadai ya tabbatar masa bare ga kamanin sunyi yawa sannan ya tafi aiki , Aliyu na komawa gida ya samu faseelat na gyaran gidan yayi murmushi yana kallonta da dogon cikinta yace"maman twins sannu da kokari kibar aikinnan kije kihuta " Tai murmushi ta nufeshi ta zagaye kugunshi tace"muje nai maka wanka na shiryaka ka fita" Yayi murmushi ya zagayeta suka nufi toilet ta tubeshi ta jashi cikin shower tafara gurzashi , Yafara sakin murmushi jin wankan yake tamkar waiwayi ya kureta da kallo yana tuno tastyn din da yaji jiya yana jin desire sosai Ta duka tana gurzo kasanshi ya saki murmushi me sauti ya rungumota jikinshi faseelat ta kalleshi ganin yanayinshi yasa tai murmushi tace"Allah zaka makara" Yace"bakomi inde zaa bani" Tai murmushi tace "kadaure ka fita jiya fa gabadaya ..." Ruwan da ya zubo jikinta ne yasa ta yin shiru seda suka jike kaff kumfan jikinta ya fita sannan ya kashe shower ya tubeta ya jata bedroom girman cikinta be hanashi ganin kyanta ba ya fara romancing dinta itama da yake ta kware tafara kama mishi suka cigaba da jindadi, Fahad na aiki yana tuno faseelat da yarinyar daya gani karfe 11:40 ko tashinsu baaiba ya nufi makarantar yayi parking ya zubawa gate din ido, Yana zaune cikin motar har aka tashi yara suka fara fitowa daga school din sunata shiga motoci har yaransa sukazo suka shiga motar yanata kallon gate yaga fitowar faseelat can zuwa ta fito yakara zubamata ido sosai yanayin tafiyarta kanshi seya tuno mashi faseelat dinshi tai tsaye bakin gate ya bude kofa ya fita ya nufi wurinta, Su faseelat suna ta bacci ta farka idonta ya sauka kan agogo dasauri ta fara tashin Aliyu ya bude ido yana kallonta, Tace"katashi 12 ta wuce namesake na can na jira " Bai bari ta karasa ba ya tashi ya jawo rigarshi ya zura ya dauki key ya fita dasauri,nan kusa ba abinda yakeso fiye da diyarshi sosai yake kaunarta yana kuma ji daita, Fahad ya isa gun faseelat ta kalleshi ta matsa , yayi murmushi ya matsa ya zukunna gabanta yana murmushi yace"ya sunanki?" Tai masa wani kallo kamar bazatai mgna ba tace "faseelat" Ya saki sassanyar murmushi yana jindadi yau gashi ga diyar Queen dinshi yace"ina daddynki?" Tace"yana zuwa" Ya sakeyin murmushi ya Ciro wani tsadadden biscuit ya mika mata , Ta girgizakai taki amsa, Dedenan Aliyu ya iso kofar school din yatsaya kallonsu, Fahad yace"bazaki amsa ba?" Tace"banaci" Yayi murmushi yace"to ki amsa ki kaiwa kaninki kice wa mommy inji uncle" Ta amsa tace"thank u" Ya kai fuskarshi yawa cheek dinta kiss dakyar ya janye yana tuno time din kissing dinsu da faseelat, Aliyu ya karaso yana mashi wani kallo fahad na ganinshi ya mike tsaye yana murmushi ya mikawa Aliyu hannu, Aliyu yabashi suka gaisa, Fahad yace"yara sunata tafiya tana tsaye ita kadai shine na tsaya muna gaisawa ga yarana can a motor suna jirana"ya nunamai motar Aliyu ya kalli motar yace"nagode sosai "suka sakeyin musabaha fahad ya juya ya nufi motarshi yanajin kishin ganin Aliyu a ranshi , Aliyu ya dauki faseelat jikinshi yana kallonta yace"sweetheart I'm sorry nayi late" Ta turo baki zatai kuka yayi dariya yace"sorry sorry bazan sakeba" Suka shiga mota suka nufi gida, Fahad ya shiga mota ya tada suka dau hanya yana tuki very slow ameer da ameera nata kallon kallo ameer yace"daddy wacece kabawa biscuit?" Ya kalleshi ranshi badadi soyayyar faseelat tadawo sabuwa fill a ranshi saboda ganin yarta ya juya ya cigaba da driving batare da mgna ba, Queen amina tace"class dinmu daya itace monitor watarana tana bamu chocolate" Wannan yasa ameer suka meda hankali gun Queen ta dinga basu labari shi ko fahad nata driving yana tunani maybe da yanzu diyarshi ce amma mommy ta hanashi ya tuno Aliyu dass dashi da kaganshi kasan yana jindadi,wata zuciyarshi tace maybe ma ta manta ka, Ya fidda huci idanunshi jawur, Su aliyu na isa gida faseelat ta fito da gudu ta nufi ciki, Faseelat tace"oyoyo oyoyo namesake" Little ta rungumeta tana murna ta zare jikinta tace"Umma kimin wanka gidan Ummi Abba zai kaini" Faseelat tace"gidan mama de ko" Faseelat ta make kafada, Faseelat tace"kibari next Friday mutafi wurin ummin" Aliyu ya shigo ya zauna kan kujera yana kallonsu yace"ki kyaleta mana inda takeso zan kaita" Ta kalleshi ta marairaice fuska tace "nima inason zuwa gidan mama inason ciyo kwadon cabbage din nan ko kayimin baya dadi" Yayi dariya yace "amma kike cinyewa? To kibari in nadawo masallaci zan biya in ansomiki kiyi zamanki bakiga yadda cikinnan yayi girma bane?" Faseelat ta turo lips tace"inde hakane zanje gidan Ummin nima" Yayi murmushi yace"to kushirya dasauri in ajiyeku in wuce masallaci ko nai tafiya ta ki kukuta a haka kiyi driving" Taja hannun faseelat suka nufi dakinta, Shi kuma ya tashi ya shiga wanka, Suna gama shiri suka fito gabadaya yana rike da little faseelat da jikkar faseelat har bakin mota ya bude mata ta shiga yasa little da jikka a baya ya shiga ya tada suka bar gidan, Suna cikin motar little tace"Abba inci wannan biscuit din da uncle yabani?" Yace"kici sweetheart " Faseelat ta juya tace"waye uncle kuma? " Aliyu yace"naje daukota nasamu wani mutum duke gabanta yaga baazo daukarta ba yana ta mata labari shine yabata biscuit har kiss ya mata tamkar yasanta" Ya kalli faseelat a glass yace"kinsan yaranshi ne na cikin motar?" Tace"eh naga queen amina da twins babansu ne" Faseelat na jin hakan zuciyarta ta halba ta fara tuno fahad da rayuwar da sukayi har zuwa sanda sukai bankwana nan take mararta tafara juyi ta dafe ciki tana yamutsa fuska suna gab isa gidansu , Aliyu ya kalleta yace"ya de?" Tana matse lips tace"mutafi asibity cikina ke ciwo" Hanjin Aliyu seda suka juya sosai yake tsoron labourn saboda yadda yaga tasha wuyar na faseelat, Dasauri ya juya suka dauki hanyar asibity , Little faseelat ta matso kamar zatai kuka tafara jerowa faseelat sannu tanayi Aliyu nayi itako koji batayi har suka isa asibity aka shiga daita labour room ta fara gumurzun nishi da yunkuri, Zuciyar Aliyu nata harbawa ya kama hannun faseelat suka fita ya kaita gidan Ummi sannan ya wuce masallaci sosai ya mata addua ana gama salla ya dawo hankalinshi tashe yana zuwa bakin dakin kukan jariri yafara shedamai ta haihu tashin hankalin ya koma farinciki dukda haka wani bangaren heart dinshi na bugu yanaso yafarajin lpyar matarshi, Bayan lokaci likita ta fito a dakin ta wuceshi yayi saurin shiga dakin ya samu faseelat kwance idanunta rumtse ga babbyn a hannun nurse yanata kuka, Yaje ya amsheshi yana amsarshi yayi shiru ya cigaba da kallon yaron me kama dashi sosai yana hamdala, Sannan ya nufi wurin faseelat ya zauna gefe cikin farinciki yace"sannu heartbeat " Ta bude ido ta kalleshi, Ya sakarmata murmushi yace "nagode sosai da haifamin kyawawa da kike fatana Allah yabaki lpy " Tai karamin murmushi ta meda ido ta lumshe , Ya ajiye yaron hankalinshi a dan tashe ya rikota yace"meke maki ciwo?" Ta girgizakai ta kalli yaron tana boye damuwarta tai murmushi tace"kalleshi babba duk ya jimin ciwo " Aliyu ya dora hannu saman kanta yana shafawa yace"sannu heartbeat insha Allah very soon zaki warke I love u so much " Ta lumshe ido tace"love u too" Yayi murmushi ya mata kiss a head ya dawo da yaron saitin ta ta bude ido sosai tana kallonshi kamanninshi komi kamarshi tai murmushi tana jin kaunar yaron sosai, Aliyu yace "wane suna kkso asamishi?wannan karon ke zaki zaba cos nakine" Tayi murmushi in cool tace "haydar " Ya fiddo ido yana farinciki yace"dagaske?" Ta jinjina kai tace"he's like u and haydar shine sunan dana fiso a yanzu duk fadin duniyarnan" Ya kamo hannunta ya rungume yana murna yana kissing dinshi ta kureshi da kallo tana murmushi, Shigowar su Ummi da ya omer da matarshi yasa shi sakin hannun ya tashi tsaye ya matsa gefe yana jin kunya , Duk hankalinsu na wurinta suka tafi wurinta suna murna suna mata sannu ya omer ya kai hannu zai dauki babyn little faseelat tace"karka tafamin d'an d'ana"ta kalli faseelat tace"Umma ke kikace idan kin haihu zaki bani babyn ko?" Faseelat ta jinjina kai tana murmushi, Ummi na murmushi tace"to mude abamu aro muganshi kinji faseelat? " Ta daga kai tana farinciki, Suka fara daukarshi suna kallonshi cikin farinciki sunasa masa albarka Sega su mama da yarta daya data rage gabanta suna matukar farinciki sukaita yiwa faseelat sannu, Hankalin Faseelat na wurinsu ta dan kalli Aliyu dake gefe tundazu idonshi na kanta yana ta kallonta , Yayi heart da yatsunshi goma yana murmushi, Tai murmushin jindadi ta lumshe ido kaunar mijinta na karuwa Ta na yawo acikin illahirin zuciyarta. Alhamdulillah Nan na kawo karshen raggon miji return Allah ka gafartamin kurakuraina ,nagode sosai ga wadanda suka biya don jin labarin nagode kwarai Allah yabarmu tare da wadanda sukaita min sharhi da wadanda sukamin kyautuka ina matukar godiya Allah yabar kauna , se mun hadu a *shigar sauri* its painful love story the romance will going to be special kyautane small gift from me zakuji dadinshi sosai insha Allah, nagode sosai da kauna se kunjini a sabon labarin nawa, Karku manta sunanshi *SHIGAR SAURI* Painful love story Taku SHALELE Nike maku godiya buhu_buhu🥰 Thanks u all Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels