Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels  Compiled By Umar Dalha Funtua. ♦♦♦ *SANGARTATTCE*♦♦♦ Maman Abd Shakur 1... Free page Da Sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai. "wayyo Allah na Baba mutuwa zanyi, wayyo Mama huramin cikin" mata biyune suka zagayeta akan tabarman dawasu yara mata guda biyu dake tsakar gidan dayasha simenti kal kal dashi duk sunyi zuru zuru, kana ganinsu kaga tashin hankali kwance akan fuskarsu, chan ta gefen tabarman kuma wajajen inda kafanta yake wani dan tsohone haka dake sanye da babbar riga dakuma yar hula daya zagayeta da rawani irin na malamai dinan ya rike kofin silver yakara abaki yanata addu'o'i aciki anatse, ihu takara yi ta dage rigarta sama tabude daidai cikinta dake nan kaman bata tabacin abinci ba, ta gefen haggun cikin ya dan kumbura idan kaga wajen saika rantse wani irin babban kurjine yafito ya kumbura haka yay ruwa zai fashe, ihu tasake yi tariko hannayen matan dake kanta tace "wayyo Allah Mamammu na shiga uku, azaba Mama wayyo, azaba yakemin" tasaki hanunsu tana ihu "Baba Baba baba kiranka nakefa, wayyyo Allah na ba banu ni" wani irin ihu take ta rirrike hannayansu gam tana nishi, wajen ciwon cikin kuwa sai balbal yake yanda kasan halita mai rai ne acikin wurin, duk ihun ta yacika gidan, tsabagen takaici ma daya daga cikin matayen wacce itace mahaifiyarta taja tsaki, hakan yasa dayar ta goge zufan datake yi agoshi, takamo fuskarta da hanunta tarike tace "haba Balkisu, iye mai gadon zinare, ki daure mana baga baban kinan namiki addu'a aruwaba, kefa mai dauriya ce, jaruma, kinga Layla da Raiyana zasuce ke raguwa cefa gashima sai kallonki suke" girgiza kai tayi tawani irin kece da kuka da ihu harda shesheka tace "ni kukiramin Baaba wlh, Baaba tazo, Baaba kizo ki taimakeni" tafara shure kafa idanun nan sunyi jajir tace "Baba, Baba, Muji, wayyo Allah na Mujittapa kuzo kutaimake ni, Shato kuzu dan Allah na shiga uku, wayyo Mama dubamin kiga kodai barkewa cikin yakeyi ne?" tawani irin buga ihu hakan yasa mahaifiyarta dake kanta ta buge bakinta da karfi tace "kewai baki iya kiran sunan Allah bane banziya kawai" daidai lokacin Baba ya cire cup daga bakinshi ya kalli Uwargidan yace "dagomin ita Zainaba" dagota tayi ahankali sai wani uban nishi take tana cije baki tace "tsaya tsaya uhmm" tsayawa tayi tana kallonta cike da tausayi, hannu budurwan tasa akan kafadar matar tareda runtse ido da karfi tana nishi tace "tona shirya" har Mama saida tasa hannu suka dagota zaune ahankali wani irin ihu tayi kaman zata mutu "ya isa, ya isa, yayi" suka jinginar da ita ajikin bango, kafamata kofin Baba yay abaki ta kurbi ruwan sosai tasha tana kara dage rigar atampan jikin ta sama, ragowan ruwan Baba ya debo yay addu'a zai shafamata akan kullutun da sauri tarike hanunshi tana ihu tana kuka tace "Baba wlh azaba yakemin, in kanama Allah karka tabamin, kaji dan yarasulullahi" hanunta Mama dake kanta ta buge tana wurga mata wani mugun kallo, hakan yasa Baba ya girgiza kai ya shafamata ruwan awajen tana wani irin shegen ihu da duk yacika musu kunne, tashi Baba yay ya kalli mahaifiyarta ya mika mata cup din yace "bayan awa daya kikara bata Amina, bari nakoma zaure wajen dalibai" jiki asanyaye ta karba tace "to malam" juyawa yayi yay hanyar zaure bude kofa yayi sanan ya daga asabari dazai sadashi da zauren yafita, almajirai ne cike a zauren sunata karatu da alo, ga wasu manya akansu dake rike da bulala suna lura dasu, bangon zauren duk jakunkunan almajiran ne dakuma taburmai dasuke kwana akai dan zauren nada girma sosai, daliban na ganinshi suka kara karfin karatun dasuke, fita yayi daga zauren zuwa kofar gida nan ma wasu almajiran ne akan simentin kofar gidan dayawa sunata karatu da alo, anyi babbar runfa daya kare kofar gidan sabida koda ana ruwan sama dan wasu almajiran anan waje suke kwana, ga robobin almajiran cike akan dankali dan dazaran karfe biyu tayi zasu tsaya sai ayi salla kowa yatafi bara, daga chan gefen kofar gidan kuma lungu ne dayasa suka gineshi dajar kasa aka zagaye suka maida bayi, anan almajiran suke wanka suke dai komi nasu sanan a kofar gidan akwai rijiya da guga dasuke diban ruwa, zama yayi akan tabarma da aka wareshi musamman tashi ce dan akwai yar dadduma mai taushi akai ya zauna tareda yin bismilla yanajan chasbaha, yana bin kowani dalibin dake wurin yana karatu da kallo, wani dalibi babba dan yana daga cikin wayanda ke kula da sauran almajiran ne yazo kusa da malam ya zauna tareda tankawshe kafa yadan dukar dakai yace "Allah taimaki Malam, Allah gafarta ma Malam, Allah kare mana Malam" ahankali Baba ya ijiye charbin ya kalli yaron yace "sun biya karatun da kyau Isyaka?" "i sunbiya Malam, na muhammadu ne kawai bai kawo da kyau ba amma nakara maimaita mai" murmushi Malam yayi tareda kishingida da bango yace "masha Allah to, daukomin Al Qur'ani na nabarshi a zaure saika biyamin naka inji" dan kallonshi matashin yayi saikuma ya sunkuyar da kai yace "Malam ya jikin Balkisun?" ajiyar zuciya Malam ya sauke yace "da sauki namata addu'a zata sami lpy nan bada jimawaba" cike da damuwa Isyaka yatashi yabar wajen zuwa zauren dan dauko abinda Malam ya aikeshi. Gyangyadi tafara yi anan wajen a zaune, hakan yasa duk suka sauke ijiyar zuciya, Uwargidan dasuke kira da Umma tamike ta kalli Maman Bilkisun tace "sha biyu tayi bari na daura girki Amina" kallon yaran daduk sai kallon Bilkisu dake nan zaune tana gyangyadi suke tace "ai sai atashi aje ataya Umma aiki ko" hijabi Raiyana ta cire wacce ita kebin Bilkisu shekaran ta 15 tamikama Layla hijabin wacce take auta shekaran ta 8 tace "ungo kaimin daki" karba Layla tayi ta wuce dakin su ta ijiye tafito suka karasa kitchen din jajjage Umma tasa Raiyana itakuma Layla Umma tace "tahura mata wutar ta kama" tafice daga kitchen din zuwa tsakar gida dan tankaden tuwo. Layla dake fifita wuta ne ta juyo ta kalli Raiyana dake jajjage, ajiye maficin tayi tazo kusa da Raiyana ta tsaya kaman zatai kuka tace "Anty Raiyana maisa Baba bazai kai Anty Baby asibiti ba, kinga ko koyau a makarantar mu anmana primary science fa, ance idan abu yafito acikin ka yay babba har yana motsi operation akeyi, Allah kuwa, Baba kuma yanata mata karatu tanasha da dafa mata ganye maisa bazaice aje asibiti ba" tunda take maganan Raiyana ta tsayar da jajjagen tana kallonta, Umma ne ta shigo kitchen din ta kallesu tace "surutun me kukeyi ba aiki nasaku ba?" baki Layla tabude zatai magana Raiyana ta girgiza mata kai hakan yasa tai shiru takoma gaban murhun tacigaba da fifita, abinda Umma ta shigo dauka ta dauka tafice daga kitchen din, hakan yasa Raiyana tadawo wajen murhun ta tsugunna tace "karki kara fadin maganan nan, Baba bai yarda da maganin asibiti ba kuma idan yajiki kinsan sauran, karki karayin maganan kinji" ahankali Layla ta gyada mata kai kowaccen su tacigaba da aikin da aka sakata. Wuraren sha biyu da rabi ta farka azabure ta mike Mama dake zaune gefenta tana dama ma malam fura ta kalleta tace "ya cikin" hanyar dakinsu tayi ta daga labule ta kalli agogo sanan ta kalli Mama tace "Mama nakusa lattin makaranta shine baku tasheni ba" turo baki tayi tai gaban rijiya tadau botiki zataja ruwa, tabe baki Mama tayi tacigaba da dama furan ta, agurguje taje tayo wanka tafito daure da zani a kirji tashiga daki da gudu, uwar dakan su ta shiga dake nan agyare ko ina dan gado ne madaidaici sai ledan daki da aka shimfide, tsugunnawa tayi tajawo ganamasgo daga karkashin gado ta bude taciro kayan makarantar ta dake nan agoge, purple dogon wandon tafara sawa sanan tasaka rigar dayakai har gwuiwa fara tana dan bata fuska sabida yanda cikin ke mata ciwo kadan kadan yanzu ba kaman dazu ga, gaban madubi taje ta shafa farar hoda tasaka kwali, basilin ta lakato ta shafa akan pink and black lips dinta, dan lips dinta daga tsakiyar su pink ne sosai sai kasan kuma baki kaman ta shafa janbaki haka suke gashi sunwani irin tattare gwanin kyau and sexy, idan ka kalla kaman nama, komawa gadon tayi tasanya farin hijabin daya wuce gwuiwa, ta maida ganamasgo karkashin gadon tadau yar jakarta da litattafan ta keciki tafito ta zauna adakalin bakin kofa tana kokarin saka safa da takalmin makaranta Umma da fitowar ta daga kitchen kenan tace "Baby yaushe kika warke dahar zaki tafi makarantar allazi boko?" dan murmushi tayi daya bayyanar da beauty point dinta tace "Umma yafa dena fa wlh, kuma kinga nice monitor aji chalk natare dani dole nakai" baki Umma ta kama tace "su manito manya" dariya Balkisu tasaki harda fadawa jikin Mama dake kan tabarma tace "ana monito kina manito Umma" tacigaba da dariya kaman ba ita ke ihu dazuba, rankwashi Mama tasakin mata akai tace "tashi min akan jiki kafin na juye miki furan nan akan kayan makarantar nan" ahankali ta tashi kaman zatai kuka ta zauna kusa da ita Umma ta bude kullin zani taciro naira hamsin ta mikamata tace "gashi kihau mota, daga fillin mallawa zuwa dogon bauchi da shegen nisa keda baki da lpy" karba tayi cike da murna tace "nagode Umma na Allah barmin ke" komawa tayi kusa da Mama tana kallon furan, kaman zatai kuka tace "Mama dan sammin kinga ba'a gama abincin rana ba karnaje makaranta haka da yunwa" hararan ta Mama tayi tace "kwadayayya" dariya tayi tace "eh naji Mama kidan ban" da sauri ta shiga daki ta dauko karamin kofin roba Maman ta tsiya mata dan daidai ta shanye harda saka yatsa tana kakkale kofin ta lashe tass sanan ta ijiye kofin tana goge baki tace "nagode Mama natafi" da sauri tadau jakarta ta leka kitchen taga su Raiyana na kwasan tuwo tace "natafi" atare suka mata addu'a, Mama tace "salla fa?" "a school zanyi Mama" tabude kofa sanan ta daga asabari tafita. [7/15, 12:17 PM] Ummi Tandama: ♦♦♦ *SANGARTATTCE*♦♦♦ Maman Abd Shakur 2 - 3 Free page Zaure tawuce tana bin almajiran wajen da kallo kafin ta fita kofar gida tai wajen Baba da tunda tafito ita yake kallo, tsugunnawa tai agabanshi tawani kwaye fuska kaman zatai kuka ahankali tace "Baba natafi makaranta amma ni banci komiba ba'a gama abincin ranaba" girgiza kai kawai Malam yayi sanin halin yar tashi, hakan yasa ya saka hannu cikin aljihun babbar rigar dake jikinshi yaciro dari yabata da sauri ta karba tana murmushi tace "nagode Babana, Allah biyaka natafi" "ya cikin?" ya tambayeta anatse, tashi tayi tana kokarin saka kudin ajaka sanan tace "yadena Baba tundazu, natafi" "adawo lpy" tajuya ta fita tana waige waigen zauren, fitowa tayi tafara tafiya a layinsu daya yawaitu da bishiyoyin dogon yaro, dadan sauri take tafiya sabida takai bakin titi tahau boss dazai kaita school, wani gida dan madaidaici dake nan cikin layinsu ta shiga harda dan gudan ta dan sauri take wata matace yar dattijuwa haka, tana zaune tana tuyan waina anan tsakar gidan ahankali kaman wacce kwai ya fashewa aciki ta karasa kusa da matar wacce batama lura da itaba saidai kawai taji mutum akanta, fashewa tayi da kuka kaman wacce aka doka hakan yasa matar ta rike baki tace "mekuma aka miki iya shagwaba iya sonjiki Bilkisu" kara fashewa tai da kuka tana buga kafa akasa cikin kukan tace "tun safe banda lpy kokizo ki dubani kinata wainar saidawa abinki ko Baaba" arude matar tace "ni? Haba tagidana ai kema kinsan inda nasan bakida lpy tuni xan ijiye wainar nan nazo, dena kukan keko, halan cikin ne yatashi?" gyada kai tayi tana share hawayen Baaba tace "shiga daki ki dauko kular ki nasaka miki wainar ki kitafi kinga yau kinyi latti" da sauri tashiga dakin Baaba tana kokarin daukar kulan tace "Baaba ina Muji?" daga tachan waje Baaba tace "yafita da Keke napep waiko zai sami fasinja, saiyau ya daukota daga gareji" daidai nan tafito tamika ma Baaba kular, karba tayi tazuba mata wainar dayawa sanan ta baza mata kuli dayawa akai ta rufe kulan tabata tareda ciro hamsin tace "gashi adawo lpy" karba kulan tayi tace "kibar kudin Baba yabani, natafi Baaba saina dawo" "adawo lpy yar albarka banda wasa a aji kinji yar gidana" fita tayi tana murmushi tana mugun son Baaba, yayar mamanta ne haka suke kiranta, bayan tai aure data haifi Mujittapa (Mustapha) danta na farko shine Maman su lokacin kafin tai aure tazo tayata raino aiko malam yana ganin Maman su ya like mata ya nace yanaso, bayan wani dan lokaci fa suka tafi kauyen su dake chan hanyar gombe kauyen bojude lokacin tun kafin iyayensu su rasu akai bikin aka kawota gidan malam, Umma bata da matsala hakan yasa malam ya hade kansu suna zaman lpy, yayan malam 8, Umma yaranta 5 duka maza wanda duk malam yatura su nijar wajen wani babban abokin shi malami yin karatun addini awani babbar makarantar shi, yanzu ma watan su daya da tafiya kenan sai bayan shekara biyar zasu dawo dan makarantar har certificate ake badawa inka gama, sai kuma maman su data haifi su uku Balkisu, Raiyana da Layla, dukan su malam yasasu a government girls secondary school ne Raiyana da Layla na safe suke zuwa, itakuma dayake SS ne rana ne nata. Karasowa bakin titi tayi ta tsaya tana jiran Bus wata makauniya tagani ita da yarta suna ta bara a shagunonin kan hanya wai tun safe basuci abinci ba, ba karamin tausayi suka bataba, tana kallonsu suka koma kan dakali suka zauna yarinyar nata kuka, jakarta ta laluba taciro naira darin da Baba yabata ta karasa kan dakalin dataga sun zauna, yarinyar nata kuka wai yunwa takeji maman na lallashin ta, ahankali ta duka darin ta mikama yarinyar tareda mata murmushi tace "dena kuka gashi" karba yarinyar tayi tana fadama maman ta bakaramin dadi matar tajiba tace "mungode yar nan, ubangiji Allah ya miki albarka ya raya miki yaranki" dariya Bilkisu tayi sosai tace "Ameen amma nibanyi aure ba mama" washe baki makauniyar tayi tace "to ubangiji Allah ya baki miji nagari wanda zai saki farin ciki sama da wanan dakika samu" ahankali tace "Ameen nagode" ta dagama karamar yarinyar hannu sanan tajuya ta tare bus din dake zuwa ta shiga har lokacin yarinyar nata dagamata hannu itama daga mata hannun tayi har bus yawuce ta daina hangosu. Allah yasota koda ta shiga school ana gab dafara taran latti, da sauri tafara yin masallaci tai salla sanan tafito tai aji lokacin duk yan aji sun zauna ana ganinta akai tsit kowa nata kallonta hakan yasa tasha jinin jikinta, kujeran layi nabiyu ta wuce ta tsaya agaban sit din ganin duk su Aisha Shehu sun cike Walawa ta zauna awurinta, daure fuska tayi ta kalli Walawa tace "wlh kitashin min daga wuri ai chan ne sit dinki" tanuna kujeran bayan nasu, hararan ta Walawa tayi ta cigaba da zanen flower datake yi a paper, su Aisha Shehu dai sai dariya suke kasa kasa dan dama dagangan Walawa tazauna neman tsokana ne, ganin ko kulata Walawa batayi ba yasa taji abin ya mugun bata mata rai hakan yasa ta fizge byron hanun Walawa afadace tace "badake nake magana ba, kinga kitashi" kaman jira Walawa takeyi ta mike tsaye fuska a daure ta kalli su Fateema da Fa'za dake kusa da ita suma duk suna dariya kasa kasa tace "ku matsamin na fitan ma almasifatu daga wuri" gyaggyara kafa sukayi Walawa tafara tafiya hakan yasa Bilkisu tazo daidai bakin sit din tana jiran Walawa tafito itakuma ta shiga fuskar nan nata adaure fitowa Walawa tayi, saida tazo gab da Bilkisu tasa hannu ta taba mata nono, atsorace Bilkisu ta tsugunna a wurin tareda fasa ihu "wayyo Allah" ta kankame jikinta, aiko duka ajin sukahau ihu da dariya, su Aisha Shehu dasu Fa'iza harda buga benci suna dariya, Walawa ko hanyar kofa tayi ta tsugunna tana dariya harda rike ciki, gabaki daya ajin dariya ake Aisha Shehu tace "babu wacce ba'a tabama nono a ajinan ba, kece kullum kiki yarda yar malam, yaudai an taba dama gasu manya manya" aikuwa kowa dariya suna bubbuga benci irin abun yay musu mugun sugar dinan, saida ta goge hawayen datake yi sanan ta mike tazo gaban Aisha Shehu tace "eh aini kinsan ba yar iska bace irinku ba masu wasan taba nono a school" tana fadin haka tai hanyar kofa wurin Walawa, Aisha Shehu tabita da harara tace "to uban waye yan iskan, ba wasa bane kowa ajin nan an taba nashi saike, koba hakabane?" ta tambayi su Fa'iza da Fateema suma duk dariyan suke harda kama ciki danba karamin dadi abun yamusu ba yau yanda aka kama na Bilkisu yar malam yau, dan ita kadaice bata yarda amata wanan iskancin a aji gashi yau an shammaceta anyi kowa dadi yakeji. Kan Walawa Bilkisu tayi wacce tun kafin tazo kanta tahade hannu tana dariya tace "haba Billy yar malam, yakuri mana kawas ai bankama ba tabawa kawai nayifa dan nasan bakiso wlh bazan karaba, yakuri" kamota Bilkisu tayi ta durma mata duddu abaya daidai lokacin wata malamar english dinsu ta shigo aji hakan yasa duk suka koma wajen zamansu kowa ya natsu. (oya name abunda kukayi zamanin secondary school?? Barinma wayanda sukayi girls school kadai😂) Wuraren 4 suka fito break da salla, bayan sunyi salla duk tare suka tayata cin wainar dan dama sune kawayen nata Aisha Shehu Walawa da Fa'ixa saikuma Fateema, bayan sungama ciyeciyen su sanan suka koma class, sai wuraren biyar da rabi aka tashe su duk suka fito suna tafiya har suka gangaro bakin titi suka shiga bus kowacce tai gidansu. Gidan Umma tafara biyawa ta ijiye kulan sanan tafito akofar gidansu tahadu da Isyaka yana alwalan sallan magriba, murmushi tamai hakan shima yamata murmushi da sauri ta shiga gida ta gaida Baba sanan tawuce cikin gida. Babu kowa a tsakar gidan duk sun shiga daki hakan yasa taja ruwa tazuba a buta tai bayin su bayan tafito ta tsugunna a makwarara tai alwala sanan ta shigo dakinsu, salla taga Mama dasu Raiyana nayi hakan yasa ta zauna akan kujera tana kokarin kunna fitila, kunnawa tayi ta ijiye daidai lokacin sun sallame Layla ce tafara tasowa Raiyana tabiyo ta abaya duk suka zauna kusa da ita Layla tace "me kika kawo mana daga school Anty Baby?" murmushi tayi ta bude jakarta gwaiba taciro da topi ta basu duk suka karba cikeda jin dadi Mama ta ballamata harara tace "aikin kenan" dariya tayi ta tashi tasaka hijabi tai sallan magriba tana idarwa ta daura kanta akan cinyar Mama ahankali tace "yunwa nakeji Mama sosai" mika hannu Mama tayi ta dauko kular tuwo dake gefenta tace "gashi nan zuba muku kuci keda kaninki to" tashi tayi ta dauko faranti ta zuba tuwon tasa miya asama ta kalli su Raiyana tace "ku sakko muci" sakkowa sukayi zasu sa hannu Mama ta harareta tace "bazaki je kicire kayan makaranta bawai" kaman zatai kuka ta tashi tawuce uwar daka tacire kayan ta fito daure da zani akirji ta zauna tana turo baki sanan suka saka hannu duka suka faraci. Dr ne akan wani magidancin da akalla zaikai 75 years sa'an Baba buhari😂 acikin wani katafaran falo sai sumbatu yake yana "Dr Ayaan dina zaka kawomin, Ayaan" shiru yayi sabida alluran da likitan yamai daidai lokacin wani security dake sanye cikin uniform ya tsaya agaban falon yana sallama, izini matar dake falon cikin shiga ta alfarma tamai, hakan yasa ya shigo hanunshi rike da wata ipad, Karasowa yayi gefen Baba Sule wanda shine kanin magidancin dabaida lpy, cike da girmamawa yace "Alhaji wanan shine CCTV footage din natun ranan da Ayaan yafara rashin lpy abangaren shi, da lokacin daya fita daga gidan" ya kalli matar datai tagumi tana kallon fuskar mara lpy yace "Hajiya akwai bukatar kema kizo ki kalla dan wata da kayan yan aikin gidan nan ne tafara kawomai abinci lokacin yana garden tace kece kika aikota takawo mai, to ayanda dai CCTV footage din yanuna yanacin abincin yafara rashin lafiya saikuma..." yadanyi shiru cikeda damuwa yace "zodai ki kalla dakanki wata kila ki gane yarinyar dan munemo ta dole zatasan wani abu kan batar shi" tashi matar da aka kira da Hajiya tayi ta dawo gefen Baba sulen ta zauna jiki asanyaye tana kallo, tunda tafara kallo ta dafe zuciyar ta tana buga salati saikuma tafashe da kuka sosai ta kalli Baba Sule tace "Baba Sule ina dana yayi? Yanzu adai yanda yafitar nan a ina zamu ganshi, innalillahi wa innalillahi raji'un wanan wace irin musib.." shiru tayi ganin mara lafiyan yakara farkawa yarike hanun Dr dake kanshi yace "ina Ayaan dina? Eh Ina ka kaimin shi?". [7/15, 12:17 PM] Ummi Tandama: ♦♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦♦ Maman Abd Shakur 5... Free page Iska da kiraye kirayen sallan magrib ne yashiga kunnenta yana ratsa har brain dinta, ahankali take bude ido ganin inda take yasa ta mike tsaye a firgice tana karanto ayatul kursiyu ko ina na jikinta na rawa, karan buga abu dataji shiya kara firgita ta hakan yasa mahaukacin kara juyowa ya kalleta, baya tafara komawa jikinshi ko ina rawa yake, juyar dakai mahaukacin yayi yacigaba da bubbuga kular nata abango yana dariya kafin yakamo bakin rigar shi ya cusa abaki yana ci, hannu tasa tarufe bakinta tacigaba da komawa baya sadaf sadaf, haushin kare taji abayan ta yasa ta buga wani irin mugun ihu ta shiga cikin gidan da gudun bala'i dan ta tsani kare, karan yazo ya tsaya ta bakin kofan yanata haushi, zuciyar ta kiris ne yarage bai fitoba, mahaukacin ya dena buga kular dayake yajuyo dakai yana kallonta, yanda ta makale jikin bango tana kuka kaman zata suma, rigar shi yakara turawa abaki yana kallonta yana wani irin lankwasar dakai yana taune rigar hakan yasa ta tsugunna awurin tareda runtse ido da karfi tana cigaba da karanta ayatul kursiyu, wani irin mugun kuka da haushi karen yasake yi "wu wu!" hakan yasa mahaukacin ya juyo daga dena buga kulan abango ya kalli karen, zare rigar yayi daga bakinshi ya fashe da dariya sanan ya tsugunna shima yace "wu wu" da karfi sosai, haka yadinga wu wu yana matasawa kusa da karen yana tsalle har karen yabar wajen, shirun dataji yasa ta dago kanta ta kalli hanyar fita taga ba karen littafin ta dake watse akasa taga mahaukacin ya dauka yanata yayyagawa yana kara da wasu gwalangwalan yanaci, jikinta har rawa yake tana kallonshi ganin hankalin shi nakan litttafin yasa ta ruga aguje tafita daga wajen, haka ta dinga gudu harsai da takai bakin titi, machine ta tsayar tahau sai goge hawayen dasuka ki tsayamata take tayi, saida suka kai anguwar su daidai kusa da gidansu ta sauka malam tagani tsaye yanata kallonta da alamu dama ita yake jira, kallon mai machine din tayi tace "bari na amsoma kudin" ahankali ta karasa wurin Baba tana share hawaye anatse yace "meya faru? Ya akayi kikai datti haka daga ina kike?" fashewa tai da kuka tace "faduwa nayi Baba akan karfe kaina zafi yake yi ma" hannu yatura a aljihu yace "sannu kidinga yi ahankali nawa zaki bashi?" "naira dari" tafada batare data daina kukan ba, mika mata yayi taje tabashi sanan tadawo ta shige gida hada Ido sukayi da Isyaka dake biyama wasu almajirai karatu ya mata alamu da hannu na sannu ta gyada mai kai asabari ta daga tareda bude kofa ta shiga cikin gida. Babu kowa a tsakar gidan hakan yasa tawuce dakinsu su Raiyana tagani tareda Mama suna bata haddan dazasu bama Baba gobe da asuba yaji, zama tayi akan kujera tana share hawaye Mama ta kafeta da ido tace "daga ina kike Bilkisu? Kin kaima Balaraba kudin nata?" wani irin racing heart dinta ya shiga yi hakan yasa takara fashewa da wani sabon kukan tace "Mama wlh faduwa nayi namaji ciwo akai?" kallo Mama tabita dashi gashi tayi wani irin mugun datti hakan yasa tace "a ina kika fadi? Ina jakan ki? Ina kudin dana aikeki dashi?" tashi tayi a tsorace tai hanyar kofa hakan yasa Mama ta bita da kallo, a tsorace cikin kuka tace "kudin nacikin jakata nabarta a inda nafadi amma gobe da safe zancema Muji yakaini na dauko saimukai mata" hawaye takara sharewa tana kallonta tace "kiyakuri dan Allah Mama" da sauri ta juya tafita daga dakin danba karamin aikin Mama ba ta maketa dan akwaita da saurin hannu, dakin Umma ta shiga aiko duk hankalin Umma yatashi anan ta kwana. Wuraren takwas da rabi ta shigo dakin nasu lokacin su Layla harsun dade da tafiya makaranta, Mama tasamu tana linke kaya afalo adan tsorace ta wuce uwar daka doguwar riga ta dauko daga ghanamasgon ta na atampa kore sanan ta ciro milk hijabi daya kaimata har kusan kasa ta saka tafito tasami Mama a inda ta barta ahankali tace "Mama zanje gidan Baaba daga nan sai Muji ya kaini na dauko jakan na kai kudin" batare data kalleta ba tace "saikin dawo" fita tai daga dakin koda tafita waje gidan Baaba tacema Baba zata hakan yasa baihanataba. Samun Baaba tayi agaban murhu tana dafa dafadukan shinkafa da wake "Baba ina kwana, naga keken Muji a waje ina yake?" kallon fuskar ta Baaba tayi tace "ya zaga bayan gida yanzu zaifito, maiya sami idanunki sukai jajir haka" zama tai gefen Baaba ta goge hawayen dataji ya gangaro mata tace "faduwa nayi nabar jakata wurin kuma akwai kudin Mama aciki datace nakaima Balaraba dillaliya" cikeda damuwa Baaba ta kada kai tace "to Allah dai yasa kisami kudin ajakan yanda duniya tabaci yanzu, kai Muji ina kake ne fito ka kaita kafin rana tayi kowa ya fito ayi gaba da jakar, a ina kika fadin?" ahankali tawani narke ma Baaba tace "ahanyar makaran tarmu jiya da yamma" daidai nan Muji yafito daga bayi tareda ijiye butar hanunshi nan gaban rijiya Baaba tace "oya zoka kaita ta dauko jakarta" ta kalli Bilkisun tace "kin Karya?" girgiza mata kai tayi Baaba tace "karya to saiku tafi" girgiza kai tayi arude tace "a'a nidai samin akula naci acikin keke napep" tashi Baaba tayi ta dauko wani kula adaki ta fito ta bude tukunyar ta deban mata shinkafa da waken dayawa ta rufe tabata tace "ki tabbata kincifa kinsan cikin ki baison yunwa" ta kwalama Muji daya shiga daki abinshi kira "wai mekake yi aciki ne?" fitowa yayi rike da key ya kalleta yace "muje" tashi tsaye tayi rike da kular ta suka fita waje keken suka shiga ya tada yace "a ina ne kika yarda jakan?" tagumi tayi gabanta na faduwa tace "chan ta wuraren school dinmu, tafiya suka dingayi har sukakai wurin suka shiga layin har zuwa karshen layin adaidai ta bakin bolan tasa yay parking duk suka fito, komawa bayan Muji tayi ta labe hakan yasa ya juyo ya kalleta yana nazarin fuskarta yace "me wai? Ina jakar to? Uban meme kikazo yi anan wajen bola wakika gani anan?" nuna mishi ginin tayi tace "yana cikin nan jakar kuma wani mahaukaci ne aciki, ni tsoro nakeji ka shiga ka daukomin" tafashe da kuka, tsaki Muji yayi yajuya yana kallon ginin yay hanyar shiga tana biye dashi abaya ko ina na jikinta narawa, tsayawa Muji yay abakin kofa yana kallon mahaukacin dake sanye dawani bakin riga t-shirt daduk ta barbarke dakuma dogon wandon jeans dashima dukya barbarke, sai yago fallen littafin ta yake yana turawa abaki yanaci, jin Muji ya tsaya yasa tadan leko ta bayan shi dan taga meyake kallo, sosai taga mahaukacin yanata tura paper abaki yana taunawa daga gani kasan yunwa yakeji wani irin mugun tausayin shine taji ya shigeta saisa ashe jiya yaje ya sato buredi, da sauri ta juya takoma keken ta dauko kulan abincin da Baaba ta bata dabata tababa tadawo tabi ta gefen Muji ta shiga ciki jikinta na rawa, nesa dashi ta tsaya ta bude kulan abincin tana bashi amma ko kallonta baiyiba saima tauna takardan dayake yi abinshi, kara matsowa tayi ta mikamai har lokacin bai kalleta ba, tunawa datayi jiya yanata buga kula a bango yasa ta buga marfin kulan a bango yay kara sosai, da sauri taga yadaga kai yana kallonta wani irin faduwa gabanta yayi dum! Amma duddu haka saida ta mikamai abinci tanadan kwanto da kulan sabida ya hango abinda ke ciki, baiyi ko motsi ba saima kallonta dayake tayi yana sosa kunne, ahankali tadan tsugunna taga yabita da kallo takara nunamai kulan amma baikarba ba kaman ma baigane metake cewaba hakan yasa ta daga hannunta na dama ta nunamai sanan tasaka hannun a kulan ta debo abincin ta nunamai sanan ta kai bakinta tasaka aciki tana taunawa tanamai murmushi atsorace, da sauri taga yataso yayo kanta da gudu ta matsa baya ta jingineni da bango kaman zata shige zuwa yay gabanta ya fizge kulan da karfi harsaida abincin yadan zube ya zauna nan gabanta ya daga hanunshi shima sama ya nunamata kaman yanda tayi sanan yasaka akullan ya debo yakai bakinshi yafaraci da sauri da sauri murmushi taga yayi daya bayyana dimples dinshi daduk jikakken paper ya makale akai yacigaba daci kaman zai hada da kulan sai kallonshi take a tsorace jikinshi fatar jikinshi duk baki baki kaman mai aiki a gareji. Shigowa Muji yayi yazo kusa da inda take a makale a bango ya tsaya tareda rike kwankwaso yana kallon mahaukacin hakan yasa mahaukacin ya ijiye abincin yayo kan Muji yana daga hannu zai dakeshi da sauri Muji yakoma baya yana kakkare fuskarshi da hannu, dariya mahaukacin yayi sosai sanan yay wani irin tsalle ya dira agaban kulan yacigaba dacin abincin, da sauri ta mike tsaye kudin Mama dake tsakar wajen ta tsugunna ta dauka tareda tattare littafan ta tasaka ajakar ta kalli Muji daketa kallon Mahaukacin tace "mutafi" hararan ta Muji yayi yace "sannu to kulan Baaba fa" kallon Mahaukacin tayi taga yanda yakecin abincin rabi na zuba ajikinshi "Ke kalli wuyanshi" maganar Muji ne yasa ta janye idonta akan mahaukacin ta kallai ya nuna mata wuyan mahaukacin yace "jibi wanan ba sarka bane a wuyanshi ba, rigar jikinshi tadan rufeshi" yay maganan yana dan matasawa kusa da mahaukacin tareda dan tsugunnawa yana leken wuyanshi dake cikin chain daketa sheki da sauri Muji yace "innalillahi ke Balkisu wlh sarkan zinare ne, zokiga, zomu ciremai naje kasuwa na saida Allah yabamu, munyi kudi" hararan shi tayi tareda jan tsaki bata tanka maiba saima tsugunnawa datayi tana kokarin daukar byron ta dake kasan wurin, Muji ya kalleta kafin ya maida dubanshi ga mahaukacin yace "Allah kadaima yasan meya haukata shin, halama irin yan iskan yaran nanne inbahaka ba meyake yi da sarka yana namiji, yan iska kesa sarka fa irin mawaka da yan party dinan" cikeda masifa tace "nidai baruwana na, baruwan ka da sarkan shi kasan ko garin hauka yasamo, kokuma ya fizgema wasu" hararan ta shima yayi yace "tunda baki da hankali ba, ta ina mahaukaci zai iya saka sarka da kanshi? Eh fadamin ta ina zai iya saka sarka harma ya boye ta tacikin riga, nidai cirewa zanyi? Dan nasan karshen ta wasu su kwacemai" "sata fa kenan Ya Muji ittakulla" karan yarda kulan da mahaukacin yayi yasa Muji yatashi da sauri yakoma baya itakuma tai hanyar waje tafice da gudu, tashi tsaye mahaukacin yayi yafara tsalle tsalle yana gudu yana zagaye wajen da sauri Muji yadau kulan yafita yana waigen mahaukacin. *wai meke faruwane a novel dinga?* *waye wanga mahaukaci?* *waye mutumin nan da Dr ke kanshi* *waye sangartattcen?* Wanan shine last free page, idan har kanason cigaba da karanta wanan labarin dake kunshe da abubuwa da dama mai nishadantar da kayatar da zuciya zaku iya tuntubana ta watsapp number na kaman haka 07012181461. Hanyoyin biya biyu ne kota kati wanda zaki tura MTN 200 ta number nan 07032934950 kokuma ta banki 3107021073 first bank aisha Muhammad. Labarin ga kuwa yanxu bama komi akeyiba kudai kubiyoni kucigaba da karatu❤ [7/15, 12:17 PM] Ummi Tandama: ♦♦♦ *SANGARTATTCE*♦♦♦ Maman Abd Shakur 4... Free page Alluran bacci Dr yasake mai sanan yay bacci, matar takara fashewa da kuka, Baba Sule da Security suka fita daga dakin dan zuwa police station danjin ya ake ciki. Layla ne ta shigo dakin ta kalli Bilkisu dake kwafe note tace "Anty Isyaka na falon Baba yana jiranki" satan kallon Mama dake tsefema Raiyana dogon gashin ta tayi taga ko kallonta batayi hakan yasa taidan murmushi tadau dogon hijabin ta tafita daga dakin, dakin Baba tai sallama ta shiga, daki ne mai fadi wanda kusan littatafan addinine suka cikashi, koina agyare ga kamshin turaren wuta, daga gefe kuma isyaka ne dayaci gayu cikin normal shadda abinshi sai kamshin turaren duri yake yanata kallonta akunyace ta zauna nesa dashi akan tabarman tana wasa da hijabi tace "ina yini" kara gyra zama yayi tareda lankwashe kafa ya hade tafukan hanunshi yana murzawa yana murmushi yace "barka da zuwa Bilkisu gimbiyata, gimbiyan duka matayen garin nan, gimbiyar dake mulka zuciya ta, saurayinyar mata mai gadon zinare" dariya tayi ta kawad dakai dan ba karamin kunyan shi takeji ba, Isyaka amintaccen almajirin Baba ne, tun yana karamin yaro aka kawoshi almajiran ci wajen Baba harya girma, shekaran shi 25 yanzu, yanada aikin hannu dan ya iya aikin hula da aikin su shadda, Baba yariga yabashi Bilkisu tun tana yar yarinya, yanzu haka ita yake jira dazaran ta zana jarabawa za'ayi auren su yakoma da ita kauyensu nachan hanyar sokoto. Dan gyara murya yayi yace "bakice komiba mar'autul saliha? Ya karfin jiki" anatse tace "Alhamdulillah na warke ai tun dazu" wata torchlight phone yaciro daga aljihun rigar shi yazo gabanta ya ijiye mata akan hijabi yace "gashinan ki rike inaso mudinga waya tanan" da sauri ta kallai sai kuma ta make kafada ta kwaye fuska kaman zatai kuka, ashagwabe tace "a'a nidai bazan karba ba, Baba bayason muna amfani dawaya Allah kabarshi nagode" tunda take maganan yakafe ta da ita hakan yasa ta dukar da kanta kasa, dan ajiyar zuciya ya sauke kafin ahankali yace "har yanzu kinki dena shagwaban nan ko, dan Allah kidena mini ji nake kaman zan mutu idan kinayi, ina kaunar ki dayawa Bilkisu, yanzu dai Baba yariga yaga wayar ai yama yarda nabaki saisa nakawo miki, gwara munayi munadan taba waya ko? Muma muyi soyayyar yan gayu" gyada mai kai tayi tana murmushi daya bayyana fararen hakoran ta tace "nagode" dariya shima yayi cike da murna yace "bari namiki waka" dan zaro ido tayi tana kallonshi yamata wani irin kallo yace "dukda ina malami ai dole na koyo waka nama gimbiyata dan na faranta mata rai" dariya ta sake yi harda rufe fuska, dan gyara murya yayi hakan yasa ta tsayar da dariyar tana kallonshi, yawani kalleta yana nuna ta da hannu yace "Bilkisu na yarda dake, dauki amanata ki rike, kin dace da zama dani, Bilkisu gimbiyar raina, Bilkisu hasken idaniyata, Bilkisu ina kaunarki, Balkisu tauraruwan raina, Bilkisu abun kaunataaa" bakaramin dadi wakan yayi mata ba sosai ta dinga dariya tareda boye fuskar ta cikin hijabi, "ya isa haka dariyan to yawan dariya baida kyau a addinin mu, tashi kije ki kwanta akwai school gobe" addu'a yayi sanan ya mike tsaye yace "saikuma gobe ko, kiyi alawa kafin ki kwanta zan kiraki tawaya cikin dare sabida kitashi kiyi salla ko" gyadamai kai tayi yafita daga dakin yana mata murmushi, hakan yasa itama ta tashi sanin Baba nadakin Umma yasa takoma dakinsu ganin Mama tai bacci da Layla aka gado, yasa ita tadawo falo ta kwanta kan dagon kujera 3 sitter wacce dama anan take kwana itakuma Raiyana 2 sitter take kwana kokuma wani zubin su kwana akasa. Da asuba bayan sunyi salla duk dakin Baba sukaje karatu ya koya musu Qur'ani, hadisi da fiqhu, bayan sun biya wanda yabasu jiya harsai wajajen karfe shida sanan suka fito, kitchen ta shiga dan hura wuta Raiyana kuma taja ruwa dan wanke bayi da makwarara, itakuma Layla tadau tsintsiya sharan tsakar gida, suna gamawa duk suka diba ruwan zafi sukaje wanka sukaci dumamen su da kokon da Bilkisu ta dama sanan suka tafi makaranta. Gyara dakin Mama tayi fess ta kunna turaren wuta sanan tawuce dakin Baba ma ta gyara tana gamawa yafito daga dakin Umman hakan yasa tawuce nan ma ta gareshi Umma sai shimata albarka take, dakinsu ta dawo tadau hijabi tasa ta kalli Mama dake shan koko tace "indanje gidan Baaba Mama?" dari biyar din kan kujera Mama ta dauka ta mikamata tace "gashi nanma daganan kibata kice nace kudin zubi na nayau" da sauri tafita saida takara gaida Baba da wasu alamajiran data gani taredashi sanan ta wuce ta tafi, akofar gidan ta hango Muji yana kokarin tada keke da sauri ta karasa wajen ta daure fuska tace "biyani dari biyuna yaya Muji" saurayin wanda da kadan yafita tsawo da jiki ya dago kai tareda daure fuska har zaiyi magana saiya ga wayar hanunta da sauri yasa hannu yakar ba yana jujjuyawa yace "iyye waya saimiki waya dan aramin?" make kafada tayu tace "bindi salon kaje kabata min, jiya jiyan nan fa Ishak dina yabani" tsaki yayi yace "yarinya anjima nan nima zan dawo da tawa sabuwar wayar yau xan bada karamar tawa na siyo mai camera ma, soft touch, tunda hakane bazan baki daniba, kuma bazakimin hoto dawayar ba" tabe baki tayi tace "kai Yaya Muji Karya kasa, a ina kasami kudin siyar irin wayar nan daka kira wurin dubu ashirin fa ake sayar da irin wayoyin nan?" dariya yayi yace "kinga tafiya ta nidai, kuma bazan biya daribiyun ba" yana fadin haka yaja keken shi yay gaba, fashewa tai da kuka ta shiga gidan tafada jikin Baaba daduk ta rude tana tambayan ta lpy cikin kuka tace "ba yaya Muji bane yaki biyana kudina ba" share mata hawayen Baaba tayi tace "bari yadawo saiya baki dan gidansu, tashi kitayani wanan wankin dama dukna kosa kizo" karban wankin kayan tayi tama Baaba tsaf tana gamawa Baaba ta zubo mata shinkafa da miya zama tayi ta cinye harda kari kai Bilkisu badai ciba wolla. Wuraren shadaya da rabi tabaro gidan ta dawo gida wanka tasake yi sanan tafara shirye shiryen school Mama tamika mata dubu biyu tace "idan zaki dawo daga makaranta ki sauka a tudun wada ki kaima balaraba dillaliya kudin samiran ta dana siya, ki tabbatar ita kika bama kudin ba yayanta ba, karki manta fa kinga ta dameni nakawo mata saiyau babanku yaban kudin" karban kudin tayi ta cusa chan kasan jaka tace "bazan manta ba Mama" sanan tafita daga dakin tareda mata sallama tana karban kudin mota, wurin Baba ta tafi bayan tabiya gidan Baaba ta karbi wainarta a kula. Tana shiga aji tasami su Walawa na wasan nonon su as usual, tsaki tayi takoma ta zauna hakan yasa suka dinga ihu Fa'iza tace "yar malam haba mana ki bari muji naki manyan nan" ko kallonta batayi ba saima bude jakarta datake yi tana kokarin ciro littafin biology dan sake karanta wa danyau sunada test, Aisha Shehu tabude jakarta cingum taciro guda shida ta mika mata tace "kinji share Fa'iza Billy, ga cingum din bikin Fateema" dan zaro ido tayi ta kalli Fateema daketa sussune kai tace "dama aure zakiyi koki fadan mana" Walawa tace "toke kin fadan mana nakine da Ishak dinki?" raurau da ido tayi tace "to ai ni sai mun zana waec tukunna za' ayifa ba yanzu bane kuma ainafada muku" hanunta Aisha Shehu ta chapke ta sakamata cingum din aciki tana kallon tafin hanun nata yanda yay zufa sosai sabida taushi tace "kedai kin more Billy jikinki taushi kaman na jaririya wai wani mai kike shafawa ne, jibidai fatar hanunki taushi kaman auduga" yatsine fuska Bilkisu tayi tareda zuba cingum din cikin jaka tace "yaushe ne bikin" "ran Saturday, amma fa 4 cingum ne naki, biyu na Raiyana biyu na Layla muna gayyatar su" murmushi tayi tace "aiko zamuzo in sha Allah" zasuyi maganan wani malamin dake musu physics ya shigo hakan yasa duk sukai shiru suna sauraron karatun, koda aka tashi break goruba tasaima su Raiyana guda hudu da topi duk ta zuba ajaka, sanan tawuce wajen su Walawa tare sukaci wainar nata sanan suka koma aji. Wuraren biyar da rabi aka tashe su, tareda su Walawa suka jero suna dandarawa zuwa bakin junction inda zasu sami mota, daidai wajen wani mai shayi sukaga wani mahaukaci yazo da gudu yadau biredin kan table ya gudu gefe kan wani dakali ya bude yawani yago kato yakai baki yanaci yana sosai kai, dariya su Aisha Shehu sukayi sukace "Allah sarki yunwa mahaukacin yakeji, amma nasan idan mai shagon nan yafito yakama shi wlh bazaiji dadadi ba, innine shi yanda Allah ya ciyar dashi dinan yagudu kawai" gani sukayi ya yayyago biredin ya tura baki rabi yazube akasa sanan yakara tashi ya koma shagon da gudu ya kara dauko biredi har biyu yana yayyaga ledan jikinsu yana kokarin yago buredin daidai lokacin mai shagon yafito daga cikin dakin shagon yana ganin mahaukacin yafito daga shagon tareda daukan katon iche daya riga yakama da wuta yayo kan mahaukacin daya zauna akan dakalin yanata cin biredi zai kwalamai da gudu Bilkisu tai wurin hakan yasa Fa'iza tace "ke Bilkisu maizakije kiyi a wurin Allah sa mai shagon yahada dake, mudai mu wuce mutafi ba ruwan mu" juyawa duk sukayi sukai tafiyan su suna maganganu, fizgo mahaukacin mai shayin yayi azuciye ya chakumo rigarshi yana jijjigashi yace "dan uwarka kasan buredin nawa kaci yanzu nan dari shida fa, kowani daya naira dari biyu ake saidawa, dan kaga jiya kazo ka dauka na barka sabida tausayi" shidai mahaukaci ko kallon fuskarshi baiyiba saima cin buredin yake kaman an aikoshi hakan yasa wani zuciya ya dauki mai shayin ya daga itchen zai bugamai Bilkisu da isowarta wurin kenan tace "dan Allah malam ka yakuri karka dakai zan biyaka nawane biredin?" ture mahaukacin mai shayin yayi ya kalleta yace "dari shida" jakarta taciro ta kwaso duka yan kudinta ta kirge su tass harda na motan ta dari uku gareta nakanta ta mikamai kaman zatai kuka tace "dan Allah ka yakuri karbi dari uku ga makarantar muchan karka dakai kaga baida lpy baimasan mekake cewaba gobe idan nazo zan kawo ma ragowar kudin" tana maganan ne tana rataya jakar tata ahannu akan saman hijab, karban kudin mahaukacin yayi yace "wlh kin taimakai dayau wlh namai lilis hakanan zaijamin asara ba gyara ba dalil..." kasa karasa maganan yayi sabida fisge jakar Bilkisu dayaga mahaukacin yayi ya ruga aguje yay kasan layi arude Bilkisu tace "na shiga uku jakata Malam" tabe baki mai shayin yayi yajuya yace "aisai ki bishi awani gida da ba'a gama ginewa ba naga mahaukacin yake kwana anan kasan layi, kije tun kafin ya salwantar miki da jakan school" shigewa shagon shi yayi yacigaba da aikin gabanshi, sosai jikinta ke rawa tabishi da kallo yanda yake gudu yana tsalle yana wulla jakar nata sama, arude ta dafa kirjinta ta kwalalo ido tace "na banu kudin Mama" da gudu tabishi gashi yay mata nisa, hangoshi tayi ya shiga wani gida da ba'a gama ginewaba, karasawa wajen ginin tayi jikinta na rawa tana kuka arude tana bin ginin da kallo ganin anma maida wajen wurin bola, ahankali ta tsallake bolar da bismillah tadan leka cikin ginin dakai tana goge hawayen dake zuba, hangoshi tayi ya zauna akasa ya zazxage jakan nata ya barbazar da komi naciki yadau cingum yana cusawa abaki batare daya bare bawon ba, ga kudin Mama agefe akasa suma iska sai kadasu yake, kasa shiga ciki tayi jikinta sai kakkarwa yake tana goge fuska, shiko baima lura da itaba cingum dinshi yakeci yadau goruba yanata jujjuyawa yana kallonshi yana kaiwa baki ya yatsine fuska ya jefar, ya dau kulan wainar ta yanata jujuyawa yakasa budewa, jijjigawa yahauyi yana karawa a kunne yanajin karan dayake yi hakan yasa yafara bubbuga kulan abango yana dariya kaman an aikoshi, babu inda baya rawa ajikinta ita bama ta damu da littafan ba note ne xata iya kwafewa kudin Mama ne kawai takeso hakan yasa takara fashewa da kuka mara sauti tana share fuskar jikinta na bari, gani tayi ya tsaya chak da dena buga kular a bango yadena dariyar haukan dayake yi, lokaci daya kawai taga yajuyo dakai ya kalleta hada ido sukayi, wani irin faduwa gabanta yayi dasuka hada idon gashi yaki dena kallonta, ahankali tafara komawa baya tana daddafa bango jikinta na rawa, turgude kafa tayi, tai mugun faduwa kanta ya bugu da karfe dake kan bolan hakan yasa ta buga ihu daganan bata sake sanin inda kanta yakeba. [7/15, 12:17 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE*♦♦ Maman Abd Shakur 6 & 7 Keken suka shiga yatada sukabar wajen saida yadanyi nisa da tafiya sanan yace "tayaya jakanki yazo nan Bilkisu?" maida kanta kan titi tayi tana kallon yanda motoci ke gudu abunsu tace "jiya nefa damuka taso daga school na hango wani mai shago zai dakeshi sabida ya daukomai beredi yaci, wlh ba karamin tausayi yabani ba kana ganinshi kasan yunwa yakeji kato dashifa shine mai shagon dakokaika baiyiba yawani chakumo shi zai daka, wlh inda ace lpy shi lau ai daga ganin mahaukacin nan bazai dakun maiba, mutane basuda kirki da tausayi, shine nikuma nabashi 300 nace zan cikamai 300 yau danwai bread din 600 yaci, shine shikuma mahaukacin ya fizge jakana ya gudu" shiru tayi kafin ta share hawayen daya dan zubo ta kalli Muji da shima ita yake kallo ta madubin keken tace "wlh ko, da'ace ni wata mai kudi ce dana kaishi asibitin mahaukata da wanan gararin dayake tayi agari ba abinci, aita dukan shi dan sunga shi baya dukan mutane" saikuma tafashe da kuka tana goge fuska da hijabi, wani dogon tsaki Muji yaja yace "wlh bantaba ganin banziya wawiyar mutum irin kiba, aisai ki kaishi tunda kanin ubankine, irin kune kesa kanku a bala'i da sunan taimako, nidai inane gidan balaraban kafin haushin ki yasa na wuce ban bansaniba" nunamai gidan tayi yay parking tafito tabarshi akeken ta shiga ciki, yabita da kallo yana girgiza kai. Yanada shekara uku aka haifi Bilkisu kusan tare suka taso, Bilkisu akwai tausayi ko minti yaganta dashi lokacin suna yara idan ya tambaye ta hanshi to karyan rashin lpy zaimata yafashe da kuka, hakan zaisa cike da tausayi tabashi tace yama shanye duka taitamai sannu. Wuraren shadaya da rabi suka koma gida hakan yasa ta shiga wanka tafara shirye shirye shabiyu da rabi nayi tawuce tatafi. Wuraren biyar da rabi ta shigo gidansu tana yin salla ta dauko wayar da Isyaka ya bata ta kunna "Balkisu" Mama takirata dake uwar daka ajiye wayar tayi ta tashi ta shiga dakin akan gado taga Mama a zaune rike da kofi karasawa wajen tayi tace "gani Mama" kofin ta mikamata tace "Malam ne yamiki wani sabon addu'a sha saiki rage na shafa miki akan ciwon" karba tayi ta sha da bismilla sanan ta mikama Mama kofin, kaman zatai kuka dan batason abinda zai taba ciwon nan nata danko ta tashi wanka bata ma zuwa wajen balle ta wanke, hararan ta Mama tayi tace "dagamin rigarki" ahankali ta daga rigar tana kallon fuskarta ganin yanda ta daure yasa ta natsu, debo ruwan addu'an Mama tayi takai hannu zata shafa akan ciwon da sauri ta dafe hannun Mama tareda zaro ido atsorace tafashe da kuka tace "Mama wlh kina tabawa zai faramin zafi ne, kinga tun ranan nan baisake min zafi ba yawarke dan Allah kiyakuri" hannun nata Mama ta kabar ta shafa mata ruwan ahankali sanin mugun rakin ta, ihu tayi wanda saida yasa su Layla da Raiyana dake falo suna home work suka shigo dakin da gudu, tsaki Mama tayi bayan tagama shafawa tarufe cup din ta ijiye agefe ta kalli yanda ta zube awajen tana kuka tace "wlh Balkisu kibi asannu fa inba hakaba zan cimiki mutunci dama kinsan taraki nake ko, yarinya sai iskancin banzan dako kanninki basayi zan mugun saba miki, tashi ki fitanmin daga daki" tashi tayi ahankali da taimakon Raiyana suka fita daga dakin tana kuka, yanda ta tsani mutuwa haka ta tsani abinda saisa ataba mata ciwon nan, suna kowama falon ko kallon wayar bata karaba tacigaba da kuka ahaka taci kukanta bacci yay gaba da ita, koda Isyaka yazo saidai Layla taje dakin Baba tacemai tariga da tai bacci. ****************** Banko kofar dakin da akayi bako sallama yasa duka mataye biyun dake bedroom din zaune kan katafaren gadon dakin dago kai, wata matace tashigo tadan mayyanta dan akalla zatai 55, ta kalli daya daga cikin matayen afusace tace "haba Firdausi daga tafiyata biki yau duka duka kwanana biyar bana gidan nan shine zan dawo na tarar da wanan mummunan labari Ayaan ya bata ba'a ganshi ba, sabida nimai kula dashi baninan, ke wace irin uwa cewai? Kin haifi yaro kin kasa janshi jiki, kullum tsakanin ki dashi kyara ce da fada, ba so ba lallami, halama bayan tafiya na fada kikamai shine yabar gidan" tafashe da kuka saikuma ta nunata da yatsa tace "wlh inhar ba'a ganoshi ba wlh saina mugun saba miki nidake zamusa kafar wando dai ne, kuma bari Alaji ya warke za'asan nayine, muguwar mata mai bakin hali kawai" tafashe da kuka tafita ta bugo mata kofa, tagumi wacce aka kira da Firdausi tayi hakan yasa matar dake kusa da ita wacce kawarta ce tazo mata jajen abinda yafaru ne taja tsaki ta kalleta tace "keda danki dakika haifa da cikin ki har wata step mum ta isa tazo tana gayamiki magana haka? , Ita tasan yanda kikeji ne shine kekuma kika mata shiru iya hakuri" wani handky mai kyau dake gefenta ta dauka ta goge kwallar daya zubomata ta ijiye sanan tai murmushi ta dafa kan hanun kawartata tace "Ummu Haneef bahaka bane ai abin dadine wanda ba ita tahaifi yaronka ba hartazo tana fada dakai akan danka, wanan alamune na soyayya yanzu kinga ko bayan raina nasan Hajiya Ashferh nason dana hankalina ya kwanta" tabe baki Ummu Haneef tayi tace "lallai ni bansan irin zuciyar kiba Firdausi, anfa kiraki muguwar uwa da sauran su shine kike wani yabonta haka ai yayi kyau kicigaba" murmushi tamata tace "bahaka bane kokema kinsan halin Ayaan da Hajiya da Alhaji sun mugun bata yaron, ya lalace, sabida ina yawan mai fada da kokarin gyrashi shine suke ganin ina takura mai" handky takara dauka tasake goge wasu hawayen kafin ta kalli hadadden agogon dake bangon dakinta tace "lokacin maganin alhaji yayi bari naje nabashi ina zuwa" tashi tayi tafita daga dakin Ummu Haneef ta bita da kallo cike da tausayin yanda dukta lalace. Tana dawowa bayi ta shiga ta dauro alwala tafito Ummu Haneef tace "sallan mezakiyi warhaka?" Ahankali tace "addu'a zanyi dukma inda Ayaan yake Allah ya tsaremin shi, ya bayyanar dashi, ya kulamin dashi, yakuma dawo dashi lpy" tashi itama Ummu Haneef tayi ta daura wayarta akan gado tace "bari nima nayo natayaki". ********* Wuraren 12 tafita daga gidan Baaba bayan ta karbi wainar ta data saka mata akula, mota tahau zuwa school dinsu sai tunane tunane take har aka kawo ta sauka tafara dandarawa, kallon layin da mahaukacin nan yake tayi taji takasa cigaba da tafiya ta tsaya chak, kulan wainar da Baaba tabata ta kalla saikuma ta kalli layin jitayi takasa wucewa ta tafi makarantar hakan yasa tai layin tana tafiya ahankali danji take kaman wani abu na fizgarta zuwa kaimai abincin nan, ahaka har takai ginin da mahaukacin yake tsayawa tayi chak tanabin bakin kofar wajen da kallo ganin dige digen jini da sauri ta shiga cikin ginin tanabin trace din dige digen jinin, hango shi tayi a tsakar wajen ya zauna yanata hura iska akafar shi dataga yana jini sosai kaman wani abune ya yankeshi, yanata yarfe hannu, yana cije baki, yana jijjiga kafar da dayan hanunshi alamun abun namai ciwo sosai, dena jijjiga kafar yayi yadebo kasan dake wajen ya kwarara akan ciwon yana huhhurawa da baki dan har miyau yake fita yana yarfe hannu yana runtse ido kaman xaiyi kuka, da sauri ta karaso gabanshi kaman tafashe da kuka dan mantawa ma tai da tsoron datake ji tayi ta tsugunna tana kallon kafar tace "yanama zafi?" dago kai yayi ya kalleta suka hada ido da sauri ta dauke kai jin gabanta yakara faduwa ta kalli kafar yanda kasa kebin jinin dake fita tace "kadena saka kasa to zaikarama zafine" jakarta tabude taciro dan ruwan data zuba a goran fanta dan dashi take alwala a school taciro da sauri tabude saikuka take ta kalleshi gani tayi ita yake kallo hakan yasa ta karanto addu'o'i aranta, kaman yana gane abinda take cewa tace "bari na wanke ma ciwon" tsiyaya ruwan tayi akan ciwon hakan yasa yaja kafar arude danhar yana buge mata hannu, ahankali tace "sannu da zafi?" tai maganan tana share kwallan dataji yazubo mata, kara dan matasawa kusa dashi tai kadan tace "kawo nakara sa wanke ma kasar saina shafama rob inada rob ajaka" ko kallonta baiyiba saima juyamata baya dayayi yanata pipita duka hanunshi akan kafar dakuma hurawa da baki, kana ganinshi kasan yanajin azabane, hawaye takara shareware dasuka kasa tsayawa sabida tausayi da sauri taciro kular wainar da Baaba tabata tunawa dayana son abinci ta bude ta zagayo ta gabanshi ta mikamai tana murmushi aiko ya fizge kulan da sauri yafaraci yana sosa kunne, hakan yasa ta dauko rob ajakan nata da ruwan tadawo ta gaban shi ta tsugunna ta tsiyaya ruwan kan ciwon tsayawa yay dacin wainar yana kallonta atsorace tadan koma baya tace "yakuri" ganin yacigaba dacin wainar yasa ta karasa wankewa tass ta ijiye ragowan ruwan agefe sanan ta lakato rob ta shafama ciwon tai tagumi tana kallonshi dan jira take yagama tadau kulan ta tafi, cinyewa yay tass kafin ya wurgar da kulan yana dariyan mahaukata saikuma yay shiru yanata kallon ruwan data ijiye gefenta kallon gefen nata tayi ganin abinda yake kallo yasa tadau ruwan ta mikamai da sauri ya fizge danhar saida ruwan yakusa zubewa ya kafa abaki yana sha yanagama sha ya wurgar yana dariya saikuma taga ya buga kanshi akasa ya baje awurin yay wani katon hamma kafin ya lumshe ido sai bacci, tagumi takarayi ta bishi da kallon tausayi tana share hawayen dataji yazubo da bayan hannu "to baida iyayene dasuka barshi shi kadai sai wahala yake? Ashe ciwo yaji saisa Allah ya turota ta kula dashi? In sha Allah daga yanzu kullum saina kawoma abinci kaci, Allah yabaka lpy". daukar kulan da goran tayi tarufe ta saka ajaka sanan tabar wajen tana waigenshi. [7/15, 12:18 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE*♦♦ Maman Abd Shakur 8 - 10 Tafito tawuce school, tun daga gate tahango Sargent na dukan latti. "innalillahi wa innalillahi raji'un" kasa shiga tayi ta tsaya anan gate tana kuka har saida Sargent yagama dukan duka yan lattin sanan ya dago kai suka hada ido tana kuka yace "ke bazaki shigo amiki naki bane ko komawa gida zakiyi?" girgiza kai tayi ta shigo tana hawaye ta mikamai hannunta tana kokkomawa baya tana kuka, Chau! Ya zuba mata daya wani irin ihu tayi tana tsalle wanda yasa harshi Sargent din saida yakoma dabaya yana kallonta "ke lpyn ki kuwa?" ko kallonshi batayiba saima sosa tafin hanun take dayay jajir tana kuka kaman zata mutu, "kawo hannun saura uku" yafada yana matsowa kusada ita, hijabi tasa tana goge fuska ta makale ajikin bango. "dan Allah ka yakuri karka karamin, dan Allah" kanta yayo hakan yasa takara makalewa ajikin bango tana ihu daidai nan principal dinsu tafito tace "Sargent bar dukan turota ta gyaramin office" tun kafin Sergent dinma yay magana ta tashi da gudu tabi bayan principal tana kuka haka ta gyara office din kafin takolma aji lokacin har angama first period, ranan haka takaraci zamanta a aji tana kuka gashi a ranan ne aka manna musu time table din waec dinsu dazasu fara nan da wata daya. Wuraren biyar da rabi ta shigo gidan nasu atsakar gida Umma data fito daga kitchen ta tareta tace "maiya sameki idanunki suka kumbura haka?" shiru tayi takasa magana dan ta tsani yin Karya, sai hawaye tafada jikin Umma tana kuka, Umma dukta rude tacirota daga jikinta tace "cikin newai?" girgiza mata kai tayi ahankali tace "dukana Sargent yayi amakaran ta" tai maganan tana nuna mata hannun dayay jajir "wayyo Allah sannu kinji Allah zai saka miki, jekiyi wanka kizo nazuba miki tuwo, Maman ku dasu Raiyana suna gidan Baabar ku" daki ta shiga ta cire kayan makarantar ta dauro zani akirji tafito rike da kayan makarantar ta zuba abotiki, kan window kitchen takoma ta dauko omo ta zazzaga aciki ta jawo ruwa daga rijiya ta wanke kayan fess ta shanya kafin takara dauraye botikin taja ruwan wanka tai bayi, tana tafitowa Umma ta zuba mata tuwo nan tsakar gida ta zauna ta tadashi tass dan miyan kukar harda wake yau akasa aciki, tana gamawa ta wanke hannu takai kwanon kitchen ta shiga daki ta dauko wayarta ta kunna, aiko kiran Isyaka ya shigo dauka tayi yay mata sallama anatse. "Assalamu Alaykum gimbiyar zuciyata, waya tabamin ke amakaranta idanunki sukai ja haka?" kaman zatai kuka ta harari bangon dakin tace "ba Sargent din school dinmu bane ba, yawani dakeni da bulalar inji a hannu" dan lumshe ido Isyaka yayi akan dakalin waje dan duk dalibai sun fita bara sai bayan sallan Isha'i za'a cigaba da karatu, malam ma bayanan, ahankali yace "kece kin dage saikin yi karatun nasara, mezaki yi dashi? Kinada ilimin addinin ki kin sauke yanzu kina kan hadda wacce kin kusa gamawa, kin haddace hadisai da dama kin iya littatafai da dama duk wanan ilimin addinin naki kika dage saikiyi na nasara, mezakiyi dashi, ai dole kisha duka haka kam, mutumin daba muharmin kiba yakama yana dukan ki, danba wanan makarantar ba dayanzu munyi auren mu natafi dake garin mu anya Bilkisu kina tausayina kuwa?" gyadamai kai tayi tace "kayakuri kaga watan gobe ma zamu fara jarabawan, muna gamawa komi yazo karshe" dan ajiyar zuciya ya sauke yace "shikenan Allah ya bada sa'a, sanan gobe zamuje school din saina koyama Sargent din hankali waye shi dazai tabamin gimbiyar mata, mar'atu saliha" dariya tayi sosai tana auna Isyaka da Sargent hakan yasa yace "mekike ma dariya?" murmushi tasake yi tace "babba nefa Sargent din?" "kina nufin banda karfin dukan shine kome?" zatai magana taji yakatse wayar, wayar tabi da kallo kafin ta fashe da dariya harda rike ciki tace "to daga fadin gaskiya Sargent ai babba ne kaiko bama kakai girman Sergent ba balle nasa rai zaka iya ramamin" kwanciya tayi kafin ta ijiye wayar akan kujera ta lumshe ido haka nan taji tana tunanin mahaukacin nan. Wuraren 9 ta shigo dakin nasu dan daga dakin Abba take ta tsugunna agaban Mama dake kada lagwani, "Mama inje gidan Baaba?" "saikin dawo" da sauri ta zuri hijabin ta dake kan kofa har kasa tasaka sanan ta wuce uwar daka ta tsugunna karkashin gado ta ciro asusun ta tadawo palo ta zauna kan kujera tana jijjigawa, Mama ta kalleta tace "mezakiyi da asusun?" adan tsorace tace "fasawa zanyi Maman mu?" "kiyi meda kudin?" Mama takara jefa mata wani tambayan kasa amsawa tayi saima wasa da hijabin ta tahauyi, kafin ta dago kanta a tsorace tace "gidan Baaba zankai" dauke kai Mama tayi daga kallonta tacigaba da abinda takeyi hakan yasa ta saci kallon maman nasu kafin tadau asusun tafita daga dakin da saurin ta. Akofar gidansu Baaba ta tsaya ta fasa asusun dayake na katsa ne, ta tattare kudin ciki ta kirga dubu biyu da dari uku ne sanan ta shiga gidan, Baaba ta gani gaban murhu Baaba tace "yar arziki kinzo" shiga dakin Muji tayi tace "ina zuwa Baaba" samunshi tayi yana shiryawa zai fita hakan yasa tazo kusa da shi tawani yi laushi dan tasan halin shi, ahankali tace "Ya Muji inkanama Allah ka kaini muyi aikin lada" "aikin ladan mene?" ya tambaye ta yana kokarin daukar sabuwar wayarshi daya saya ta gionee, wayar tabi da kallo kafin tace "dan Allah ka kaini muje muba mahaukacin nan abinci sanan in sharemai wurin nan dayake bacci kaji" wani kallo Muji yabita dashi hakan yasa ta tsugunna agabanshi tafashe da kuka, cikin kuka tace "ya Muji karka manta akwai karuwar data shiga aljanna sabida kare, taimako da kyautatawa sune dabi'un dakowani musulmi yakamata yanada shi, bamusan dame Allah zai dubemu yaji kanmuba yasamu a aljanna, kaji dan Allah, kuma karka fadanma Baaba sirrin mune wanan dan Allah ka kaini, nibanaso naje ni kadai ne, tsoro nakeji kaga jiyama ya yanke sosai akafa saisa nafasa asusu na musaimai takalmi ahanya da riga sabida ya chanxa yagargiyar jikinshi" kudin datake nunamai ya kalla mamaki dukya kasheshi ya tabe baki yace "lamarin ki akwai ban mamaki, daga ganin mutum saikace ubanku daya, nidai mutafi karki batamin lokaci" wani dadine ya kasheta ta shiga dakin Baaba, kula ta dauko tazo tukunya ganin baba na bayi ta bude dafadukar taliyar hausa ta gani ta deba sanan tarufe suka fito ta ijiye a keke sanan takoma ciki Muji yace "ina kuma zaki" bata bashi amsaba saidai tafito da jarkan ruwa da tsintsiya dawani ledan daki da Baaba tacire dan tasa sabo, dukta saka akeken Muji yabita da kallo, tai murmushi mai karamata kyau tace "muje" kunna keken yayi suka tafi. Ahanya suka tsaya tasaimai bakin takalmi kito size 43, irin takalmin nan damasu noma kesawa inzasu gona wanda yake arufe sanan tasai babbar t-shirt blue suka taho. Tun kafin suyi parking ta hango shi abola yanata tsintse tsintse, ahankali tafito daga keken bayan sunyi parkin rike da kulan, mahaukacin na hangota yataho da gudu har saida takoma baya da sauri amma ya bita ya fizge kulan hanunta yana dariya, da sauri ta kalli Muji daya bisu da kallo tace "kama gani yaganeni wlh" tabe baki Muji yayi yataya ta daukan jarkan ruwan itakuma ta dauko tsintsiya da leda suka shiga gidan. Yana zaune akasa sai kiciniyar bude kulan yake hakan yasa ta budemai ya fizge da sauri zai saka hannu ta rike hanun nashi gabanta na faduwa tace "tsaya in wanke ma hannun da datti" ta kalli Muji hakan yasa ya tabe baki yakaraso wajen yabude jarkan ya daga itakuma takai hannunshi tana wankewa Muji na zuba musu ruwan sanan ya fizge yahau ci, murmushi tayi tana kallon ciwon kafar nashi sanan ta yayyafa ruwa a wajen tasa tsintsiya tafara shara har takai waje ta shinfida carpet din dayadan yayyage, nan da nan wurin yay kyau, yana gama cin taliyar yayar da kulan da sauri ta mikamai ruwan ya karba yasha sosai yay wata irin katuwar gyatsa, takalmin ta dauko tazo ta gabanshi tana kallon kafarshi daduk yay datti, ruwan tasa ta wawwanke mai kafar yanata kallonta kafin ta saka mishi takalmin aiko yamai daidai, ya mike tsaye yanata tsalle yana kallon takalmin, ta kalli Muji kaman zatai kuka tace "toka sakamai rigar dan Allah" atsorace yace "ni? Ni wlh tsoro nakeji" dariya tai tace "Allah bazai maka komiba baya komi" ta mikamai rigar suka karasa kusada shi tare, ya juyo yana kallonsu duk suka tsaya chak suna kallon juna, daga mai rigar Muji yayi yana juyawa asama hakan yasa yadinga bin rigar da kallo sanan Muji yasa hannu zai ciremai ta jikinshi da sauri ta juya musu baya saida Muji ya ciremai sanan ya samai wacce suka siyo aikuwa tamai daidai, da sauri Muji yace "juyo kigani" murmushi tayi tana dafa Muji tace "laaa ashe na cinka size din daidai" ganin yanda yaketa tsalle yasa muji yace "bari namai hoto" ciro wayarshi yay yadinga daukan shi hoto yanda yaketa tsalle tsalle ya kalli Bilkisun daketa dariya yace "dalla malama mu matsa kusa dashi dukmuyi selfie, selfie da mahaukaci" yay maganan yana dariya yana janta har inda yake ai kuwa mahaukacin na ganinsu ya dena tsallen yana kallonsu duk suka tsaya a gefenshi, Muji ya dau hoton. Tace "zomu tafi to tunda mungama" fita sukayi suka barshi yanata tsalle tsalle. Yau kwana ta biyu kenan bataje wurin shi ba sabida weekend gashi ba makaran ta, sanan Baaba nama wasu dalibai daya yaye walima aiki suketa yi bata samu daman fita daga gidan ba, haka tai kwanaki biyun nan tunanin shi koya yake oho koma yaci abinci oho duk tabi ta damu sosai. Yau Monday tun shadaya ta shirya Mama tace "da wuri haka zaki yau Bilkisu?" gyada mata kai tayi tace "eh inaso nai karatu ne sosai Mama jarabawan mu yakusa" kudi Mama tabata sanan tafito ta karbi kudin mota wurin Baba kafin ta wuce gidan Baaba dayawa ta dibi wainar yau tazuba ruwa agora tafito har bakin titi kafin tahau mota dazai kaita sabon gari. Sauka tayi ajunction sanan tafara dandara wa har zuwa layin mahaukacin, babu kowa a wajen wurin hakan yasa ta shiga ginin tana karanto addu'o'i, a kwance ta hangoshi abinda bata taba zuwa ta tarar dashi haka ba kenan, idanunshi sunyi jajir kaman ma rawan sanyi yake, da sauri ta karasa ciki ta tsugunna agabanshi tace "menene?" ganin ko dago kai baiyiba yasa takai hanunta dake rawa sosai tadan taba wuyanshi da sauri tajanye hanun jin wani irin zafi da jikinshi yayi, fashewa tai da kuka sosai tace "kayakuri bankawo ma abinci jiya da shekaran jiyaba halama saisa kake ciwo, zokaci abinci" hannu tasa zata da gashi ya tunkude ta har saida tafadi ya cigaba da rawan sanyi yana jan hanci, sake dawowa gabanshi tayi tana goge hawaye tadau kulan wainar ta bude ta nunamai sanan ta ijiye gefe tasa hannu ta dago shi ya tashi ta jinginashi da bango, wani irin rawan sanyi yake tadau kulan ta bashi amma yakasa fizgewa yanda yasaba yi, wani irin mugun tausayi yabata tafashe da kuka sosai, hannu tasaka ta dauko wainar daya tace "ci" bude baki yay kadan yakarba daga gani kasan yunwa yake ji, biyu kawai ya iya ci daga nan bai kara bude baki ya karba ba, hakan yasa ta bude ruwa tabashi shima yasha kadan ya ture har saida ruwan ya zuba afuskar ta bata damuba ta share fuskar, kwanciya yakara yi saikuma taga yafara mimmikewa yana wani irin iri dabaki kaman yanason yay magana amman yakasa, sai kallon sama yake yana wani iri dabaki, matsowa tai kusa dashi duktama rude hakan yasa ta mike tsaye tafita daga wurin dagudu tana kuka har bakin layi, mota ta tare tahau sai gida, Koda takai gida Baba bayanan Mama ta kalleta tace "lpy kika dawo tun yanzu?" hawaye tasake shareware tace "Baba nake nema" tabe baki Mama tayi tacigaba da kwashe kayan datake yi daga kan igiya tace "ai siki jirashi yaje wani jana'izar abokin shi daya rasu ne" to kawai tace tama fita daga gidan taje chan kofar gida ta zauna tanata kallon almajiran dasuke karatu tana share hawaye Allah Allah kawai take Baba yadawo, sai wajen karfe uku da rabi Baba yadawo tun akofar gidan yace "maiya dawo dake Bana riga nabiya kudin makaranta ba" dan azaton shi ko an korota ne, girgiza mai kai tayi saikuma tafashe da kuka hakan yasa yace "baki da lpy ne?" girgiza mai kai tayi, ahankali ta shiga goge hawayen sanan tace "Baba kawata yar makarantar mu yayan ta mahaukaci ne, yau haukan shi yatashi baida lpy sosai, sai wani iri yakeyi da baki kaman yana magana dawasu, shine suka ce nazo dan Allah kamusu addu'a aruwa dazasu bashi ko zaiji sauki" "sabida hakane kike wanan uban kukan" girgiza kai Baba yayi yace "Allah ya shiryaki, je gida ki kawo ruwa mai kyau agora namiki addu'a aciki saiki kaimusu abashi" da sauri ta koma cikin gidan ta debo ruwa mai kyau agora sanan tafito takawo ma Baba dake zaune akan tabarman shi na Zaure, karba yayi ta zauna kusa dashi, kara ruwan yay abaki yafara karanto addu'o'i daban daban da karatu, yafi awa daya ahaka sanan yay topi aciki yarufe yabata yace "gashi nan ki kaimusu subashi, idan yasha su tofa mai ayatul kursiyu kafa bakwai aka, kulhuwallahu kafa uku a ka falaki da nasi uku aka, inhar sihiri ne wanan addu'a zai Karya shi, inkuma haukar ciwo ne daga ma'aiki to wanan kuma duk lokacin da ubangiji yaso warkar dashine zai warke, amma dai inhar sihiri ne zai karye yabar jikinshi da izinin Allah, i maza jeki kai musu" hamsin yakara cirowa yabata ta karba tawuce harda gudunta takai bakin titi tahau bus, sosai ake traffic dan wai hatsari akai a hanya ba ita takai ba sai wuraren magrib, tana sauka a bus din takara kwasa da gudu zuwa layin da addu'a da shiga ginin. Juye juye ta sameshi yanata yi akasa Allah kadai yasan meyake mai ciwo, da gudu takara sa gaban shi ta tsugunna ta dukar dakai tana kallon fuskarshi dataga idanunshi sunyi ja sai rawan sanyi yake yana atishawa, kama hanunshi tayi hakan yasa yadan dago kai, da duka karfin ta tajashi tamaida shi kan carpet har tana buga baya da bango ta zauna a gefenshi, goran ta bude takaimai ruwan baki ta kafamai, karba yay yasha sosai dan dama kishi yakeji, saida yasha kusan rabi sanan ya cire bakin yasake kwanciya tareda buga kanshi akasa saida ta runtse ido, ta rufe goran ta ijiye, sake matsowa kusa dashi tayi ta karanta mai su ayatul kursiyu da Baba yace ta karantamai duka ta tofamai aka, takoma ta zauna agefen shi tana kokarin bude jaka dan bashi cingum din data tahomai dashi kozaidan ci, gani tai ya zabura ya mike ya dafe kanshi da duka hanunshi biyu yarda jakan tai tadan matso kusa dashi ta kallai, buga kai taga yay da bango ta fashe da kuka tareda daura hanunta akan nashi tace "kadena kanka zai fashe" buge hanunta yayi yawani kwanta akasa tareda rike cinki shi yana numfashi sama sama kaman zai mutu, bakaramin tashi hankalin ta yayi ba, rasa abinda zatayi yasa tafita da gudu kozata ga wani amma babu kowa a wajen sai karan speaker wani massallaci dake bayan layin dan wa'azin bayan sallan magriba akeyi, kakarin aman dataji yasa tadawo ciki da sauri cikin shi taga yarike sai amai yake kaman zai amayar da hanjin cikinshi, tsugunnawa tayi kusa dashi dan jitake kaman ta daukemai ciwon, duka wainar dayaci saida ya amayar saikara kakarin aman yake amma babu abinda ke fitowa ragowan ruwan ta dauko takawo mai ya bude tasaka mai abaki yadansha kadan sanan yakara komawa ya kwanta akan carpet din yana wani irin mugun rawan sanyi fiye dana da, daga gani kasan mugun sanyi yakeji rasa mezatayi yasa tacire hijabin makarantar dake jikinta ta rufamai, yarage daga ita sai faran rigar makarantar mai dogon hannu da purple dankawalin makarantar dake kanta ta zauna ata kanshi tana sake tofamai addu'a ganin bai dena rawan sanyin ba, tashi zaune yayi azabure yafada jikinta yawani irin kankame ta yana wani irin nishi da ita kanta saida taji kaman zata suma wajen tsoro ga jikinshi wani irin mugun zafi, duk wani addu'a dayazo bakinta karantashi takeyi tana kokarin tureshi amma takasa sabida wani irin kankameta dayayi fuskarshi akan wuyan ta, sunfi minti goma ahaka ganin gari yasoma duhu sosai dan bamata iya ganin fuskar shi sosai yasa tafara kokarin tureshi danya saketa tatafi gida amma takasa, danko motsa hannu takasa, kuka tafashe dashi sosai tace "ka sakeni natafi gida" ganin baimasan metake cewaba saima jikinshi da ko ina ke rawa yanata wani irin nishi ya kankameta yasa tai shiru tana kuka ahankali zafin jikinshi na kona ta sosai, wani irin tsoro ma taji tanaji yanda takejin kukan abubuwa daban daban awurin tafara karanto addu'o'i tana kuka kasa kasa, jujjuya kanshi taji yanayi awuyan ta yana wani irin nishi kafin yafara bubbuga kanshi akan kafadarta da karfi, tafashe da kuka sosai dan bakaramin zafi buga kan kemata ba, dena wa yayi kafin ya burkito ya gangaro da kanshi kan kirjinta, ya kwantar da kanshi awurin ya kankameta sosai dan kaman zai shige jikinta yana rawan sanyi, wani irin kuka takeyi gabaki daya yawani irin riketa danko motsi, ko numfashin kirki ma bata fitarwa, kuka tacigaba dayi har wani irin wahalallen bacci yay gaba da ita azaunen. Ahankali yake bude idonshi dayaji sunmai wani irin shegen nauyi ga kanshi dake wani irin fitinannen sarawa, daga hannunshi dayaji yay mai nauyi yay yadaura akanshi yafi minti biyu ahaka kafin yakara sa bude ido gabaki daya yana karema wurin kallo daya cika da hasken rana, bin gabaki daya wajen yay da kallo kafin ya sauke idonshi a inda kanshi yake da sauri ya janye kanshi daga kan kirjin wata faran kakkywan yarinya dayaga ta takure abango gawasu busassun hawaye dasukai layi layi a fuskarta, da sauri ya mike tsaye ganin ajikinta yake yabi gabaki dayan wurin da kallo yana kare hancin shi sabida wani irin wari dayaji wurin nayi, yana komawa da baya da baya, champal dayaji akafan shi yasa ya kalli kafar da sauri yaga kafarshi cikin amai yasa yay wani irin ihu "Fuck! Wah! Ewww" yawani yatsine fuska, afirgice ta bude ido jin ihu tabi wurin da kallo kafin ta sauke kanta akan mahaukacin dataga sai kallon kanshi yake yana mikar da hanunshi sama yana kallon hanun nashi dama duka jikinshi gabaki daya, kokarin tashi tayi amma takasa sabida yanda kafarta yay mugun tsami dan kafarta alankwashe suke daya kankameta jiya, kiciniyar tashi datake yi takasa yasa yajuyo kai ya zuba mata idanun dayasa taji kirjinta yabada wani irin duma dum! Zuwa wajen yay azuciye yawani irin fizgota har saida tai kara sabida yanda kafarta yay kara tace "wayyo Allah kafata" kawad da kanshi yayi tareda saka hannu daya yana kare hanci saikace kashine yazo gabanshi, dan matsawa yay nesa da ita yana kakkare hanci tareda mata wani irin banzar kallo dayasa taji kaman zatai fitsari, nuna ta yay daga sama har kasa da yatsa yace "who d f*ck are u?". [7/15, 12:18 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE*♦♦ Maman Abd Shakur 11 - 12 Kasa bashi amsa tai ganin maganin Baba yay aiki gashi yaji sauki, bayan hannu tasa to goge hawayen dasuka zubo ta juya ahankali tana dingisawa batare data sake kallonshi ba ta tsugunna da kyar sabida kafarta tadau hijabin ta dake kan carpet tasaka tai hanyar fita daga dakin, wani irin fizgota taji anyi arude tajuyo baiyi watawata ba ya dauke ta da mari mai kyau hakan yasa tafasa wani irin uban ihu ta dafe kuncinta tana wani irin kuka, nuna kanshi yay da yatsa yana kallon fuskarta cikin husky voice dinshi yace "ke kinsan wayeni ina miki magana and u dare walk out of me, F*ck!" yawani dunkule hannu ya daki iska, Muji da tuntuni yake tsaye abakin kofa ya shigo da sauri yazo wajen dan tun jiya da daddare ake nemanta agida, hankalin kowa yatashi, dazu dasafe ma su Umma sukazo duba ko agidansu ta kwana, kotadawo da latti tsoro yasa ta kwana amma batanan hankalin Baaba duk yabi yatashi, yanajin haka yadau keke yafito batare da kowa yaganshi ba hakanan zuciyar shi yace yazo yadubata anan. Karasa shigowa yay yabita da kallo yanda take kuka sosai ga hanunta akan kuncinta da sauri Muji ya kama hanun ya cire daga kan kuncinta ya kalla yanda wajen yay ja duk shatin hanunshi sunfito, fadawa kan Muji tayi tana sheshekan kuka da kyar ta iya cewa "mutafi Ya Muji yariga ya warke" Cireta Muji yay daga jikinshi ya kalli Mahaukacin dasu yake kallo, azuciye Muji yace "uban me kanwata tama ka mare ta haka eh adam, butulu kawai, kasan irin dawainiyar datai dakaine mahauka..." da sauri tarufe mai baki tana kuka tace "dan Allah nidai mutafi gida, yaji sauki shikenan ai" ture ta Muji yayi hartana neman faduwa cike da masifa yace "wlh karki bari na daura miki wani marin nima, tun dazu na tsaya anan ina ganin abunda yamiki uban wayeshi dazai mareki haka? aida kinbarshi anan yacigaba dacin abincin bola banza dakiki mai dukan mata" cakumo shi yayi azuciye da idanunshi dasukai mugun ja ya shake Muji sosai, Muji yafara tari abunku daba karfi daya ba, tashi tayi daga tsugunen datake tana kuka tafara dukan kakkarfan hannunshi da karfi tana kuka. "ka sakeshi, ka saken min wana, wlh ka sakeshi, zaka kashe shi" cire hanunshi daya yay daga kwalar rigar Muji yasa hannun ya hankadeta tafadi kasa, wani irin mukurkusu tayi sabida ciwon ta daya kama mata tafasa ihu sosai. "wayyo Allah na cikina, Ya Muji zan mutu, zan mutu wayyo" juyo da kai yay ya kalli Muji da tsabagen wuya idanunshi sunyi ja sosai, jijiyoyin kanshi sun fiffito yace "duk randa ka kara haduwa dani watch ur tongue and know how u speak to me, bana tolerating raini one single bit get it?" ya tambaye shi fuskarshi a mugun daure dan ranshi yay tsananin baci, gyadamai kai Muji yayi ahankali dan ya shaku wlh, hakan yasa ya sake shi yana kai hanun hancin shi yana tsaki, da sauri Muji yay kanta ganin yanda take kuka kaman zata mutu, dagota yay da karfi tareda saka hanunta daya ta bayan wuyan shi ya taimaka mata ta mike tsaye da kyar, fasa ihu tasake yi zata koma kasa. "Ya Muji bazan iya tashi ba, cikina, Wayyo Allah na jama'a, wayyo na shiga uku na lalace ku taimakeni" ta rirrike shi, Muji dayake ji da bakin cikinta dan ita tajamai wanan muguwan shakan gakuma tausayin ganin yanda dukta rikice, ahankali yace "toyi tafiya ahankali muje waje mu shiga napep muje gida" girgiza mai kai tayi tafashe da kuka sosai tace "ni kadauke ni idan nai tafiya barkewa ciwon zaiyi ayanda nakejin yakemini" kwalalo ido Muji yay ya harareta yace "to ta ina zan iya daukan ki wai Balkisu, kinga wlh ko kiyi tafiya konabarki anan baruwa na narantse" kara maida hanun nata bayan wuyanshi yayi tana kuka, ya jata da karfi dayaji kaman zasu fadi dan kin tafiya tayi sabida ciwon dake mata sosai, yafita da ita daga ginin ya sakata a keken yana hararan ta yace "ai Allah yakara uwar taimakon cikin ma yafashe banziya kawai" ya watsa mata mugun hararan jiyake kaman ya gwabje ta, ya shiga gaba azuciye danhar yana buge kai, harya kunna keken yakasa hakura ganin yanda take kuka daga gani bakaramin buge ciwon tayiba gakuma wuyan shi daya rikemai dan har yanzu bai dena zafiba. Wlh bazan yarda ba" fita yay daga keken yay hanyar ginin daidai shima mahaukacin yana fitowa sai wani kyankyani kyankyani yake yana kallon kuturun takalmin kafarshi injishi, ganin bolan wajen yasa yay turus ya tsaya yana tunanin yanda zaibi ya wuce, ganin Muji yadawo yasa ya zubamai mayun idanunshi masu kama dana mage, dan komawa baya kadan Muji yayi dan yaune rana tafarko dayaji mahaukacin nan ya mugun cikamai ido, sanan ya kallai yace "wlh Allah ya isa bamu yafema ba dukan mu dakayi, kaga yarinyar chan daka tado mata da ciwo" ya nuna Bilkisu dake cikin keke ta cusa kanta a cinya tana kuka yace "da kana mahaukacin ka, duk uban dattin dakayi bata kyamace kaba ta kula dakai, ta gyara inda kake zama, tasaka ledar dakake kwana dinchan aciki wanda tundaga gida ta dauko, kullu yaumin saita debo abinci daga gida takawo ma kaci sabida dukan ka ake idan kasatoma yan shaguna buredi, tafasa asusun ta tasiyo ma wanan takalmin dake kafarka sabida yankewa dakayi akafa sabida rashin takalmi, tasaima wanan rigar jikin naka dan na jikin ka yagama yawo, sanan ta karboma addu'a wajen Baban ta, tabaka kasha ka warke shine ka zanemu ko, to Allah ya isanmana wlh, da marinta da shakeni dakuma fama mata ciwon ta bamu yafeba" yana fadin haka yajuya da gudun bala'i ya shige keken dayariga ya kunna yabar wajen dan gani yay kaman zai biyosu. Wani irin dogon tsaki yaja kafin yakara kallon bolan yana rufe hanci yafi minti uku ahaka yana tunanin yanda zai tsallaka da kyar yabi bolan tareda runtse ido "jeez, i hate dis sh*t" saida ya tsallake sanan ya bude ido tareda sauke ajiyar zuciya yana tofar ya yawu, kallon dogon layin yayi yana tunanin yanda zai iya tafiya akafa ya shanye layin, sanan ya kalli kayan jikinshi, sake runtse ido yayi tareda shafo kanshi da duka hannu biyu, abinda yatuna na karshe shine yana garden yanacin white rice da pepper soup. Ajiyar zuciya yakara saukewa mai sauti kafin yafara tafiya ahankali dan gabaki daya jinshi yake very very weak ko rabin layin bai shanye ba ya zauna akan wani dakali yana mayar da numfashi, cije lips dinshi yayi kafin ya dunkule hannu yadaki iska. "f*uck wats all dis sh*t?" tunda yake baitaba dogon tafiya akasa hakaba, maganan yaran dayaji agabanshi yan kananu haka suna leken fuskar shi yasa yabude ido ya kallesu, sunata mai dariya suna waka "waye barawon buredi?" sauran suna amshi "mahaukacin nan shine barawon buredin shagon malam liti mai shayi" saisuyi dariya suna mai gwalo, binsu yay da kallo kafin ahankali ya yunkura zai tashi aiko suka kwasa a guje suna ihu "wayyo mahaukacin yabiyomu Maman mu" bai sake kallon suba yacigaba da tafiya aiko yaran suka cigaba da binshi sunamai wakan mahaukata, ahaka haryakai bakin titi yarasa inda xaisa kanshi baimasan wani gari ne nanba saida garin bai mishi kama da kano ba, haka yadinga tafiya yana tare abin hawa babu wanda ya kulashi, yafi awa biyu dan harya fidda rai saiga wani dan xpress ya tsaya daga ganinshi kasan dan wiwi ne yace "kai yane mahaukaci lpy ka tsaya akan titi? Kosai wani ya kwashe ka ya aikaka lahira?" wani irin kallo yama dan Xpress din hakan yasa mai machine din yace "wayihuhu kai wlh kafadama aljanun kanka nafi karfinsu dasuke min wanga kallo dama na tsaya ne nazaci ko wani abu kakeso dan naga tuntuni kake tsaye anan ashe duk cikin haukan ne" burga machine dinshi yayi zaitafi, ganin shine only hope dinshi yace "tsaya" authoritatively yay maganan, kallonshi dan acaban yayi yace "kace mene kai mahaukaci?" dan shiru yay rasa maima zaice, shi baisama roko ba, bai iya neman taimako ba, jin karan ya kunna machine zai wuce yasa yasake kallonshi yace "inane nan wurin?" "kaman ya inane nan wurin, bakin titi mana?" dan lumshe ido yayi kafin yabude su ahankali yace "wani gari ne nan?" "zaria" dan acaban ya bashi amsa atakaice yana fito "ya muje ne" yanama wani singnal dake tsallake ko tafiya ne yaje sutafi, mayar da dubanshi yay kanshi, kai tsaye yace "ban aran wayan ka?" karkato bakin glass daya saka a idonshi yayi ya kalleshi yace "wayyo ni iskokan kanshi na sona, kai mahaukaci ni wayata na wajen chaji aida nabaka naga uban me mahaukaci na iya da waya" runtse ido yayi jin maganganun shi gakuma zafin rana dake dafamai fata, gakuma gajiya, atsanake ya bude idon ya saukesu akan mai machine din yace "zaka kaini kano chan GRA?" yay maganan yana dafe kanshi sabida saramai dayayi, bin shi da kallo mai machine din yayi yace "ka warke newai? Naga kanata min magana kaman mai hankali, nafa saba ganin ka dan liti nacin ubanka idan kasato mai buredi, yanzu kai to da baka da kosisi mezaka bani idan zan kaika Kanon?" tattaba aljihun shi yayi kafin ya shafa wuyanshi jin chain dinshi na nan yasa yaciro da sauri ya mikama mai machine din yace "24 karat gold chain ne, made in Austria 🇦🇹, worth millions, gashi ka rike ka kaini kano yanzu" hanunshi mai machine din har rawa yake ya karba yana dubawa, gold ne har gold, ga chain din doguwa sosai irin ta maza dinan yan iska, kasa rufe baki yayi ya kalleshi yace "hau, hau muje tasha inada aboki mai mota nasaka aciki mu kaika" kiri kiri yakasa hawa machine din dan baitaba hawa machine arayuwan shiba tunda aka haifeshi, ganin hakan yasa mai machine din yace "dafani saika ware kafarka kahau" dafashin yayi kaman bayaso yana kallon rigar jikinshi da tsabagen datti tai annakiya sanan yay yanda yace saida yakusa fadin da machine din da kyar mai machine din yay controlling ya gyara zaman shi yace "kai kacika karfi" sanan yatada machine din yawani jaa machine din tareda yin awizo ganin yana neman faduwa yasa ya dafa kafadar mai machine din yana yatsine fuska, wani gareje suka je suka sauka mai machine din yay parking machine din suka karasa wajen wani mota, cikin minti goma suka tada motar suka ce ya shigo ya shiga sai kano. [7/15, 12:18 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 13 - 14 Daidai kofar gidansu Muji yay parking keken, lokacin duk daliban sun fita bara dan karfe goma dama ake tashin su, Baba da Isyaka ne duk a tsaye a kofar gidan sunje dogon bauchi makarantar su tsakanin jiya da yau yafi sau hudu nemanta, amma duk basu ganta ba, ganin keken Muji ya paka ga Bilkisun sai rusa uban kuka take yasa Baba yay azamar zuwa wajen daidai Muji yafito daga keken, anatse Baba ya kallai yace "a ina ka ganta Mujittapa?" kame kame Muji yafara yama rasa wani karya zai shararo da sauri ya juya yafara kokarin fito da ita yace "chan hanyar gidan kawarsu na ganta awani lungu asume Baba" "subhanallah" yafada yana kokarin cirota daga keken da kyar suka fito da ita dan kasa tsayuwa tayi sabida cikin, da taimakon Baba da Muji sukai cikin gida da ita, Isyaka yabisu hankali atashe dan bazai iya daurewa ba ya shiga gidan ganin duka matayen tsaye a tsakar gidan ba lullubi yasa yajuya da sauri yakoma zaure danba karamin kunyan su Mama yakeba. "La'ilaha illallahu maiya sameta malam?" Baaba tai magana kafin ta kalli Mama dake gefenta tace "dauko tabarma Amina a shinfideta akai" daki Mama takoma ta fito da tabarma ta shinfida anan bakin kofa sabida nanne da inuwa, nan Baba da Muji suka kwantar da ita, da kyar ta kwanta dan kafe musu tai a tsaye wai zafi, Baba zai juya yaje daki yadebo ruwan addu'an daya mata ta kamo hanunshi gam tarike. "Baba, Baba to ina zaka wlh azaba yakemin yamafi na ranan nan, dan Allah ka tsaya kusa dani kaji Baba" tafara daddaga dayar hanunta saman tana neman ruko wani, dan haka take inhar tana rashin lpy to bata barin mutane tabuka komi duk kakkama su zatayi ta rike muku hannu hakan nasata jin kaman ciwon ya ragu, hannun Baaba takamo ta rike gam cikin kuka tace "Baaba kene ko rikeni to, dan Allah kema karki tafi" tasake sakin wani ihun tareda damke hannayen nasu gam. "wayyo Allah na Mama, Mamaaa, Raiyana, na shiga uku Umma, Umma Umma zo kibude min cikin yasha iska" jiki a sanyaye Umma ta tsugunna ta nannade mata rigar makarantar zuwa sama aikuwa wajen yadan kumburo kaman tahadiye karamin kwai a wurin, tagumi Mama tai ta zubama Baaba ido hakan yasa ahankali Baba ta juyo ta kalli Malam dake gefenta ya tsugunna yana mata addu'a sanan ta kalli Muji dake kallon yanda Bilkisu ke kuka tace "wuce katafi nema zataji sauki kaji dan arziki" fita yay daga gidan jiki asake, Malam nagama tofa mata addu'an ya mike tsaye zai shiga daki hakan yasa Baaba tabi bayanshi, sallama tai yabata izinin shiga, zama duk sukayi sanan tafara koromai zance anatse. "Malam wata yar magana nakeson nama dama, bawai inaja da Allah bane kokuma inaso nama shishigi ba, zancen ciwon Bilkisun ne dama, naga tun fa tana shekara sha bakwai abinnan yafara fitomata dan karami kullum saidai aita mata addu'a aruwa tasha ya lapa, gashi har yanzu tana sha takwas amma ana kan abu daya saima kara girma yake, ni dama cha nayi ko za agwada na turawa ne mugani koya kagani malam?" shiru yayi yanadan dogon tunani kafin yace "da yardan Allah haka za'ayi amma akwai wani maganin gargajiya dazan karbo mata wajen wani abokina anjima inhar tasha babu chanji to zamuje asibitin" murmushi jin dadi tayi ganin Allah ya dorata akanshi dan Maman Bilkisu tasha fama dashi akai yarinyar asibiti yaki yarda hakan yasa tafito daga dakin rai fes ta sakan musu murmushi tareda kallon Bilkisun dake baccin wahala har wani irin nishi takeyi abaccin. ************************* *Kano* Agaban wani Mansion yasa sukai parking, wanda girman gidan kadai yayi girman wani anguwa fita yay daga motar, su dan acaban sai kallon gidan suke hakadai suka kunna mota sukabar unguwar, tunkarar gate din yayi wanda securities sunfi biyar biyu agaban gate sauran kuma suna tsattsaye akowani bangare na wajen duk shi suke kallo, hanyar gate yay zai shiga securities din suka tareshi da fuskokin su da babu alamun wasa sukace "wakake nema agidan nan?" wani irin kallo yamusu tareda rungume hanunshi akirji ya zuba musu mayun idanunshi, dayan ne yafara cewa "innalillahi, kai sir ne, he is back" gabaki dayan su tsugunnawa sukai suna bashi hakuri baiko sake kallonsu ba yatabe baki ya shige cikin gida. Bababan gidane dake dauke da motoci kala kala, different part ne agidan har hudu, da sauri yay part din parents dinshi yana kwalama baban shi kira. "Popsy, Popsy" Abba dake zaune a bedroom dinshi ga karin ruwa a hanunshi wanda yakusa karewa ya kalli Mami dake zauna a gefenshi tana bashi yankanken fruits abaki dayake ci da kyar dukya fita hayyacin shi, kaman daga sama sukaji muryan shi. "Popsy" hakan yasa ya ware ido tareda dagama Mami hannu dan yaji ko gizo kunenshi kemai jin muryan Ayaan, sake jin muryan shi yana "Popsy" yasa yamike ya cizge karin ruwan daga hanunshi yafice daga dakin Mami na biye dashi itama. Shigowa katafaren falon mai kama da aljannar duniya yayi, yan aikin dake sanye da uniform suna kokarin gyara dining suka bishi da kallon waye wanan ammadai basuyi magana ba. "Popsy, Popsy" yakara kwalama baban nashi kira, baki zai bude yakara kiranshi sai yay turus yana kallon fuskar shi ta jikin uban show glass din dake falon da aka jera wasu hadaddun verses aciki, madubi ne gabaki daya, yanda gashin kanshi suka wani mummurde kaman dada ga gemushi busu busu da yanda fatar shi tai wani irin mugun baki ya tsaya kallo shi kanshi yana mamakin shine haka, dan yama kasa gane shine. "Boy!" yaji Abba yakira shi da irin muryan manya dinan wayanda suka kwana biyu aduniya da sauri ya juya yaga Abba akan stairs ya tsaya tareda kama karfen stairs din dan baida karfin tsayawa complete ga Mami itama tsaye a gefenshi duk sun kafeshi da ido. "Pops" yafada kaman zaiyi kuka yay hanyar benen da sauri, Abba ma yafara tattakala stairs da sauri kaman bashine mara lpy ba. "Boy, Mah Boy is back, Ayaan is back" da gudu da Ayaan yafada jikin Abba ya kankame shi sosai, hakama Abba ya kankame shi ya sumbaci gefen fuskarshi batare daya damu da warin da fatarshi yakeba, sunfi minti kusan biyar ahaka yan aiki sai kallonsu suke suna murna da yau sunsan zasu sami special kyauta dan gatan alhaji da aketa nema yadawo, sakin juna sukayi Abba yay cupping fuskar shi yakara sumbatar goshin shi kafin ya kara rungume shi akaro nabiyu ya sauke ajiyar zuciya, murmushi yay wanda daga rashin yake anya akwai abinda yakeso a duniyar nan kaman Pops dinshi kuwa, sakinshi Abba yay yakara cupping fuskarshi kaman zaiyi kuka yace "maiya faru dakai Boy? Babu wani gidan talabijin da gidan radio dabamu sanar da bacewar kaba, da saka hotunan ka aduka gidan talabijin din Nigeria nan, waye yama wanan abun Boy, yaushe ka girma mema kasani dahar mutum saiso cutarmin dakai, kuma agidana ma, koma waccece maid dinan data baka abinci ranan da sunan ka mahaifiyar ka sai annemota zata gane ta tabamin kaine wlh azim" zame fuskar shi yay daga hannun Abba yawuce ya rungume Mami daketa kallon su tareda daura kanshi akafadar ta ahankali yace "i miss you Mami na" wani kwalla ne yazo mata kafin itama ta ciroshi ta sumbaci goshin shi daidai lokacin Baba Sule ya shigo da Hajiya Saratu (uwar gida) data shigo da kuka sosai ta tsaya agaban shi takai hannu tana shafa fuskar shi tafashe da kuka sosai cikin kuka tace "maiya sameka d'ana, Ayaan haukacewa kayi ashe da gaske dai? Innalillahi wa innaillahi raji'un, duniya ina zaki damu?" cikin kuka takara kallon Alhaji daketa shafa kan Ayaan din kaman zai hadiye shi dan so, tace "Alhaji wlh ko bangon duniya ta shiga anemo maid dinan data bashi abincin karshe" tasake fashewa dawani irin kuka tafada jikin Ayaan din, dago da kanta yay ya girgiza mata kai tareda sa hannu ya goge hawayen dake zuba daga idonta yace "stop crying Big Mummy, am okay now" gyadamai kai tayi kafin tai murmushi tace "to ya akayi kaji sauki, CCTV footage damuka kalla ya nuna a haukace kafita daga garden din, ya akayi ka warke?" yatsine fuska yay tareda dafa kanshi da sauri Abba ya rikeshi ya kalli Big Mummy yace "ki barshi haka da tambayoyin nan daga dawowan shi muje side dinka ka huta" yarike mai hannu tareda kallon Baba Sule yace "muje Sulaiman" Baba Sulaiman yabisu abaya suna sauka kasa Abba yafara kwalama chief of staff din gidan kira "Mike, Mike" da sauri mutumin yafito shima sanye da uniform yace "call for home service masu massage, manicure, pedicure, da kuma barber dakemai aski be fast" dukar dakai Mike yay yace "to Alaji" ya juyo ya kalli big Mummy yace "kekuma kira Dr Hassan yaduba min shi" ashagwabe ya kalli Abba ya turo baki yace "Pops no basai yazo ba, zanyi prescribing drugs din danake bukata Mike yaje yasiyo min a pharmacy" ahankali Abba ya shafa kanshi yace "are u sure, likita fa baya duba kanshi saidai wani likita ya dubashi" dariya yay a sangarce ya kalli Baba Suleman yace "Baffa tell Pops to leave me alone" duk dariya sukayi kafin Abba yace "shikenan Boy tunda hakan kakeso baza'a kirashin ba" yasake juyowa ya kalli Mami dahar lokacin take tsaye sai kallon dan nata take yace "jekimi shi fevorite dinshi Firdausi, kinsan bayacin abincin yan aiki" da sauri Big Mummy tace "Alhaji tabarshi ni zanmai" girgiza kai yay yace "a'a Saratu, kinsan Boy bayason spicy food kuma girkin ki is way too spicy for his liking, kibarshi Firdausi ta dafamai" yana fadin haka yajuyo ya kalli Mama jummai wacce itace mai gyara bangaren Mami, yanzu ma tagama aikin tane zata tafi taga Ayaan yadawo ai da sauri ta tsaya dan tasan yau akwai buduri zasu sha kyauta harda na innanaha abunka da alhaji mai kyauta bare yau da dalili, Abba yace "Mama Jummai konawa kikeso ga Sulaimanu nan zai baki, kinajina direba ya daukeki kije kasuwa, inaso ahadamin gagarimin girki sanan dukan ku" ya kalli duka yan aikin yace "harda su securities dukku fada musu su gayyaci koma wasukeso azo anjima bayan sallan magriba akwai walima anan" Yasake kallon Baba sule yace "Sulaimanu inaso kaje office kai order motoci dari, and kai contacting dangote company inaso akawo min trailer daya na buhun shikafa araba ma marasa karfin gari Boy yadawo" duka yan aikin sai murna suke, sake kallon Ayaan din yayi dake kallon mahaifin nashi yana murmushi, ya saki hanunshi kafin ya tsugunna yay sujjadan godema Allah na amsa mai addu'a dakuma bayyanar mai da danshi, aiko dakin yadau kabbara kowa saida yay sujjada ganin Abba yayi banda shi gogan daya tabe baki ashagwabe yace "Pops am tired of standing fa" kama hanunshi Abba yay kaman wani yaro ya sanya dayan hanunshi yakamo kafadarshi ya kwanto da fuskar shi kan shoulder dinshi yana murmushi ya shafa uban gemun daya tarun mai yace "sannu dan albarka, muje kahuta kaji" fita sukai daga dakin Mami da Big Mummy dama kowa na dakin suka bisu da kallo, girgiza kai Mami tayi kafin ta sakko ta karaso inda Big Mummy take tace "barka da rana Hajiya" "barkan mudai" Big Mummy ta amsa mata awulakan ce, murmushi tayi tawuce kitchen kasancewar ta mace mai hakuri ko sau daya bata taba biyema Hajiya Saratu sunyi fadaba koma ko mezatayi. [7/15, 12:18 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 15 - 16 Alhaji Abdulrasheed Gwanaye shararan mai kudine dakeda shakaru sabain da bakwai 75 aduniya, su biyu iyayen su suka haifa shi da kaninshi Sulaiman, ya girma Sulaiman dakusan shakara ashirin danhar mahaifiyar su ta cire ran haihuwa sai Allah yabasu Sulaiman, shahararan mai kudi ne Alhaji Abdulrasheed dake business din man fetur, danhar jirgin ruwa dake tsotsomai yanada shi, sanan yanada gidan mai gidan mai daban daban akowana gari na Nigeria, sunan gidan man shi Gwanaye filling Station, cikakken bahaushe ne shi, mutum ne shi mai saukin kai ga yawan kyauta, tun yana da shekara 20 yay auren shi na farko da Saratu sabida yanada son yin aure, suna zaman lafiya sosai bayan shekaru biyar maman shi ta matsa mai ya auri yarinyar makwabciyar ta da mahaifiyar ta ta mutu wato Firdausi, nan fa akai aure dudda Saratu bataso ba amma ganin yanda Mami kemata biyayya yasa tadan sauko haka suka zauna dukba haihuwa. Alhaji harya cire rai dan har yakai shekaru 45, rana daya kawai Allah ya albarka ceshi da da namiji. Lokacin da aka gane Mami nada ciki bakaramin murna yayi ba yakasa boye farin cikin shi hakafa aka haifi yaro namiji kyakyawan gaske kaman bature, yaro sak mahaifin shi, aka radama yaron suna Ayaan, duk wani son duniya Alhaji ya daurama yaron nan, wani zubin ko abu kakeso kabiyo ta hanunshi shikenan kasamu, nursery da primary kawai yay a Nigeria Alhaji ya fitar dashi waje anan yay secondary yay karatun gaba da secondary ko hausan dayakejima dan yana dawowa gida hutu ne. Alhaji da Hajiya Saratu sun bata yaron, kullum cewa suke yarone idan ya girma zai gyaru da kanshi, Mami ce ke tsayin daka wajen tarbiyan tar dashi amma bata sami goyon bayaba dazaran tafara mai fada zai fara kuka yafada jikin Abba, Abba yadinga bala'i kenan har washe gari shida hajiya Saratu. Baba Sulaiman kadai ne ke supporting dinta. Bari nabar labarin haka zakuji sauran nan gaba. Part dinshi sukayi wanda yafi kowani part kyau agidan, komi na bangaren ma daban ne, kofar Abba ya bude suka shiga ciki dakine da akai komi na ciki dark blue and white iya haduwa dakin nan yahadu, bedroom suka shiga, Abba ya zaunar dashi akan makeken gadon dakin mai kama da gadon president ya zauna a gefenshi tareda kamo kafarshi yaciremai takalmin ya ijiye yacire dayan ma ya ijiye, daura kanshi yay akan kafadar Abba ya lumshe ido kaman xaiyi bacci, Abba ya shafa kanshi yace "tashi kayo wanka Boy, amma kafin nan" tashi yay ya dauko wani memo mai kyau da byro dake cikin drawer gefen gadon ya mikamai yace "rubuta magungunan da za'a siyoma" karba yay ahankali yana yatsine fuska tareda dan girgiza kanshi, da sauri Abba yace "menene?" daura kanshi yay a kafadar Abba ahankali yace "kaine ke ciwo Pops" rubutun yayi sanan ya mikama Abba takardan, ya karba yana dafa kanshi kafin ya sake rike mai hannu yace "muje kai wanka zakadan ji dadi" ahankali yatashi yabi Abban ya bude mai bayi ya shiga sanan yarufo mai yawuce yafita daga dakin. Wanka yafara yi, yayi sabi kuwa yafi sabi goma, amma dudda haka gani yake baifita ba, dan kanshi yagaji yafito daga bayin daure da bathrobe yazo gaban mirror yana kallon kanshi, yadan fita tunda duk baki bakin jikinshi sunbace, knocking akayi a kofa ya kalli kofan ya harara kafin ya maida kanshi jikin madubin yana kallon kanshi, kara knocking akayi baiyi magana ba saima daukan daya daga cikin uban turarukun daga gaban madubin yana kokarin fesawa yaga anbude kofar, daga kai yayi ya kalli kofar wata maid ce ta dauko tray jikinta har rawa yake ganinshi atsaye da kyar tace "sir, sorry sir, Mami ce tace nakawo ma abincin ka" wani irin kallon wulakanci yamata, hanunta har rawa yake ta ijiye tray din akan gado tajuya tafita da sauri har tana buge kai da bango, yay tsaki yacigaba da abinda yakeyi sanan yakoma ya zauna yadau tray din yana kallo, kasa cin rice din yayi sabida rashin apatite pepper soup na kayan ciki kawai yasha sanan yasa tissue ya goge bakinshi kafin yadan sha ruwa kadan yamike ya kwanta akan gado sai bacci, bawani yi nisa sosai acikin baccin yayiba yaji Abba na kiran shi yana shafamai gashin kai, bude ido yay kadan kafin ya mirgino ya daura kanshi akan cinyar Abba ya cigaba da baccin shi, murmushi Abba yayi yadanyi tapping bayanshi kadan yace "tashi Boy, masu aski sunzo idan aka gyarama kunbunan sai ama massage kai bacci, ince kayi salla?" ba kunya ba tsoron Allah ya gyadama Abba kai, Abba yamike yakamo hanunshi suka fito falon nan fa aka shiga gyarashi Abba kuma na tsaye akansu yana kallon dan nashi dayake ji kaman ya hadiye dan so, duba wani littafin da mai askin yabashi na styles din aski yakeyi sabida yazabi wanda yakeso amai, nan fa yazabo wani aski da ake cema "dakalin shaidan" da sauri Abba ya kalli barber yace "yimai low-cut karkamai wanan" kaman zaiyi kuka yace "Popsy" yawani ja sunan, da sauri Abba ya zauna kusa dashi yaja hancin shi tareda saukar da murya kasa kasa yace "haba Boy, yanzu ka girma yakamata ka daina irin askin nan, kayi low-cut kaji dan albarka zaima fi maka kyau" yatsine fuska yayi tareda cewa "ok" ahankali badan ranshi yasoba aka soma mai askin dayamai mugun kyau yafito shi sak, ana gamawa akamai massage yasha maganin daya aika ya mike sai bacci bai tashi ba sai lokacin magrib, Abba yasake shigowa part dinshi yace "yo alwala mutafi masallaci" dan yatsine fuska yay yace "Popsy kaje bari nai wanka nafito" shiga bayi yay hakan yasa Abba tafiya shikadai, Koda yafito chanza kaya yay zuwa crock t-shirt daya kamshi yafito da six packs dinshi dawani shegen wando crazy jean duk abarke ya zaxxago yasaka belt ajikin wando batare daya rufe belt dinba ya sanya farar kafarshi cikin bathroom slippers yafita daga dakin sai uban kamshi yake zubawa, bangaren Mami yay bata falo hakan yasa ya haura sama ya tura kofa dayar sallama yashiga dakinta, tana kan dadduma tana addu'o'i hakan yasa ya zauna akan gado yana jiranta tashi tayi ta cire hijabi tana kokarin linkewa tana kallonshi ahankali yace "Mami ina wayana?" ajiye hijabin tai kan gado kafin tazo kusa dashi ta zauna tace "yana wurin Abban ka, maisa bakaje masallaci ba?" yatsine fuska yay yace "nariga nayi adaki" kafeshi tai da ido hakan yasa ya dauke kai da sauri, hanunshi ta kamo a natse ta rike ahankali takirashi. "Ayaan" juyo dakai yayi ya kalli Mamin kasa kasa yaki bari suhada ido dan ta iya gane idan yay karya, ajiyar zuciya tayi tace "Ayaan wanan abin daya sameka bai isheka ishara ba ka koma ga Allah ba, ka rike salla karike ibada? Sabida rashin azkar da salla ne yasa koma me akama ya kamaka fa, don't you think is high time ka ijiye all dis bad character da bad ways da bazai amfane kaba ka koma ga Allah, nabaka tarbiya iya karfina ka shiga islamiya kasan me addinin ka ya koyar why did you choose to go astray ha? Oya ga dadduma jeka hau kai sallan magrib kar na sabamaka wlh" tashi yayi yafara shiga bathroom ya dauro alwala kafin yazo yay salla yana idarwa ta kallai tace "and kaje ka chanza wayan nan shegun kayan jikin nan naka, yanzun nan za'a cika gidan nan za'a zo walimar da baban ka ya shirya" fita yay daga dakin ranshi duk adagule, maid din daya gani a falo suna fiffito da manya manyan kuloli daga kitchen ne ya dakama tsawa kaman su suka batamai rai yace "kubar falon nan" da sauri kowacce tabace mai daga gani kafin yaja tsaki yafita daga dakin, abakin kofa yaci karo da Big Mummy taci gayu sosai tana ganin fuskarshi tace "waya batama rai daga dawowan ka yau" kaman zaiyi kuka yace "Mami ne, please big Mummy wats wrong with kayan jikina?" yanuna kayan jikinshi, shafa kumatun shi tayi tace "share ta, daga dawowan ka zata fara takura ma, karka canza, yaro dakai kayan tsofaffi takeso kadinga sawa, jeka abinka zan sa meta, saki ranka kasan yanzu mutane xasu cika gidan" murmushi yay tareda mata peck yace "u are d best big Mummy natafi" murmushi tamai yajuya yatafi part dinshi. Ba karamin shagali akayi ba sai wuraren goma mutane suka watse ya lallabo yadawo part dinshi danya mugun gaji, wanka yay yazo yay shirin bacci, kwanciya yay sai juye juye yake yakasa bacci idanunshi sunyi ja, agogon dakin ya kalla yaga kusan shadaya, wayarshi ya dauka wanda ya karba daga hannun Popsy dazu yay dailing wani number ringing biyu aka dauka da kyar dan muryan shi batama fita da kyau yace "kisame ni agidana am coming dere now" tashi yay daga kan gadon yadau car key yafita batare daya chanza pajamas din dake jikinshi ba. [7/15, 12:18 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 17 - 18 Mota yadauka security dake gate yabude mai gate yafita daga gidan, agaban wani hahhaden gida yay horn aka bude ya shiga fitowa yay daga mota, daidai lokacin wata kakkyawar yarinyar matashiya haka dan akalla zatai 26 tafito daga wata mota dake parking anan tsakar gidan wacce shine yasai mata, da gudu tayo kanshi tafado jikinshi tareda rungume tsam tsam tana kissing din ko ina na fuskarshi saikuma tafashe da kuka tace "My Ayaan ina kaje? kawai u stop calling me nadena ganinka, naje club dinmu ance suma sun dade basu ganka ba, nazo nan gidan mai gadi ma yacemin bai ganka ba, laifi nama kai abandoning dina like dis eh?" kara fashewa tai da kuka ta manna kanta afadadden kirjinshi tace "koma menawa ka yakuri don't ever leave me like this, nai kewan ka and ur hot screw sosai" fitowa tayi ta kalli daga jikinshi jin shiru ta kalli fuskarshi ganin ita yake kallo yasa tai murmushi takai bakinta kan bakinshi tafara kissing dinshi, matseta yayi sosai har saida tai kara kafin ya dauketa chak batare daya raba bakinsu ba yay sitting room da ita, sanan suka wuce bedroom, kayan jikinta yahau cirewa itama tana cire nashi kafin ya bugata akan gado yahawo gadon yawani chapko yan nonuwan da dabasu da girma sosai yahau matsesu tana ihu, ya dade awurin dan a rayuwan shi yana mugun sonsu, sanan ya shigeta tana maida mai martani tana ihu, sosai suke abunsu har tasoma galabaita fizge bakinta tayi daga nashi tareda tureshi da karfi tace "Ayaan don't kill me nagaji wlh" fizgota yay yace "uban mesa to kikazo inkinsan kin gaji am not done with u yet, and shut d f*uck up" fizgota yay ya sake matseta ya shigeta da kyau nan yacigaba dayin abunda yahana shi bacci agida, saida yaji shi ya gamsu sanan ya ture ta yatashi ya shiga bayi, fitowa yay daure da towel dakuma karami yana goge jikinshi kallon yanda take maida numfashin gajiya yayi yadanyi murmushin gefen baki duk cikin yan matan shi Meram ce kadai maidan iya jureshi gashi ta mutun mai murus, tabe baki yay yadau kayan baccin shi yamaida ya kalleta yace "will call you tomorrow, idan kin huta kitafi gidan ku, am off" fita yay daga dakin batare dayasake kallonta ba singlet dinshi daya bari akan gadon tajawo ta rungume tana murmushi tana kissing din rigan, tana mugun son Ayaan. ******************** *Zaria* Kwanan ta biyar kenan tana fama, dan ciwon saiya zo yahade mata da ciwon mara hakan yasa duk ta fita hayyacin ta, Abba ya karbo mata maganin tasha kuma Alhamdulillah tasami lpy dan yau da kanta ta tashi tai shara, ita dasu Raiyana kuma suka hura wuta suka dumama tuwon da za'ai kari dashi. Isyaka ma duk ya rame sabida ciwon da gimbiyar shi takeyi dan har saida yay zazzabin kwana daya Baba yabashi magani. Dakin Baba tai sallama ta shiga ta zauna agabanshi tace "gani Baba" littafin dayake dubawa ya rufe ya mayar ya ijiye yace "ya karfin jikin Bilkisu?" murmushi tai tace "Alhamdulillah Baaba da sauki" gyra zama Baba yay yana kallonta hakan yasa itama ta natsu yace "Bilkisu dama inaso naji yaushe ne zaki fara zana jarabawan gama sakandirin ne" ahankali tace "uhm Baba sai karshen watan gobe, talatin ga watan August zamu fara, sai mugama karshen watan September dan wata daya akeyi ana yi" takarashe maganan tana murmushi, Baba dayay shiru kaman mai tunani yana sauraron ta yace "kuma yanzu muna tsakiyar watan July ko?" gyadamai kai tayi tace "eh Baba yau sha biyar ga wata" ajiyar zuciya ya sauke yace "to Masha Allah daman abinda yasa nakiraki shine, kinga Isyaku zai karayin walima haddace Qur'ani akaro nabiyu ranan goma ga watan gobe, August kenan, shine nakeso ranan na daura muku aure, ranan goma gawatan August din sai ya kasance ranan bikin, nan da sati uku dayan kwanaki kenan, kinga ga aure ga walima abin zaiyi kyau ahaka, idan yaso sai na baku dayan gidana ku zauna aciki dazaran kin gama jarabawan saiku tafi sokoton" boye fuskarta tayi a hijabi duk kunya ya cikata, murmushi Baba yay yace "tashi ki tafi Allah miki albarka su Baaba aiduk sunsan zancen, kin shadai maganin ki nayau ko?" gyadamai kai tayi yace "to masha Allah tafi abinki" fita tayi da sauri ta shiga dakin Umma dake tareda Mama suna hira abunsu, kan Umma tafada tawani fashe da kukan iskanci. "Umma shine ko kufadamin zancen ko" dungure mata kai Umma tayi tace "zancen me bayan keda Isyaku kun kasa hakuri har ki gama jarabawa ai wlh malam yamin daidai dayace kawai ranan walimar shi kawai a daura auren". Tashi tai tayo kan Mama tana kuka Mama ta daure fuska tace "kina zuwa nan saina mammake ki" juyawa tai tafita daga dakin tana kuka sosai mara sauti, nan fa aka fara gyara amarya Umma da Mama, ba abar Baaba abaya bama yau abata wanan gobe abata wancan tasha. **** *kano* Wani irin mugun kallo yabi yan aikin dake gyara flowers din side din Mami dashi kafin ya bude kofa ya shiga, stairs yahau yawuce dakin Popsy dake nan bangaren ta, da sallama yabude kofar ya shiga dakin yabi kowa nadakin da kallo Daga Pops sai Baba sule da Mami sai big Mummy dake kusa da Mami. gaida su yay Mami tabi tsinannun kayan dake jikinshi da kallo ta nunamai kofa tace "wuce kaje ka chanzo kayan nan" "ke firdausi kibarmin yaro fa yasha iska a gidan nan, shida gidan mahaifin shi ba agida yake yasa ba fita yay dasu kinfa takurawa Ayaan dayawa fa" Big Mummy ta chabe tace "atoh! Duk tabi ta gwanzabi yaro, dududu nawa yake dabazai sa abinda ranshi kesoba bahaka yaran zamani kesa crazy jeans dinan suyi ass down ba is normal suwagan kenan, kifita daga idanunshi gaskiya firdausi" "shekara talatin fa hajiya shine yaro? Sa'anin shi nada yara uku wasu ma fin hakan" Mami ta tai maganan cike dajin haushi, "ahap gorin aure zaki mana? Ai aure nufine na Allah ingaya miki, kuma mata saiya dirja ya dirje ta nunawa duniya wlh, ranan bikin shi dole duniya tasan SANGARTATTCE danmu ke aure" takarashe maganan tana hararan Mami ta gefen ido, shiru Mami tayi bata sake cewa komiba Abba ya kalleshi yace "shigo kaji dan gata na" shigowa yayi batare daya bari sun sake hada ido da Mami ba yawani shege jikin Abba, Baba Sulaiman dai murmushi kawai yay ya girgiza kai dan agidan nan daga shi sai Mami ne ke kokarin gyara Ayaan tun yana yaro amma Abba da Big Mummy son shi ya rufe musu ido basaji basa ganine akanshi. Shafa kumatun shi Abba yayi yace "kowani irin kaya kakeso kasaka gidan ubanka kake, idan ban maka abinda kakeso ba inada wani wanda zan mawa ne" ya kalli Mami yace "ki kiyayi fushi na wlh, duk randa kika kara batama Ayaan rai nida kene" yay kwafa yasake juyowa ya maida hankalinshi kan Ayaan yace "son yau kusan sati daya da dawowan ka baka bamu labarin yanda kasamu lpy ba". [7/15, 12:20 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 19 - 20 "Baka bamu labarin yanda kasamu lpy ba dan from video damuka kalla a haukace kabar gidan nan, maiya sameka bayan nan dazaka iya tunawa?" shiru yayi yana kallon fuskar mahaifin nashi kafin ya maida kanshi kan kafadar shi ya yatsine fuska yace "wata yarinya ce haka Popsy a zaria" saikuma yay shiru Abba yace "wace yarinya Boy? Metayi ita yarinyar? Ya sunanta?" shiru yay yana kokarin tuno sunanta dayaji wanan marakunyan yakira amma yakasa tunawa, karamar tsaki yadan ya yace "namanta sunanta Pops buh her brother yace wai itane ta karbo magani wurin Dad dinta tabani ta dinga kula dani na warke?" Abba yace "yanzu shine baka gayamin tuntuni ba, yaudin ma inda ban tambaye kaba haka zakai shiru ko" shiru yay baice komiba. kallon Baba Sulaiman Abba yay wanda shima shi yake kallo bayan gamajin maganan da Ayaan yayi yace "Sulaiman jeka shirya Zaria zamu yanzu kuwa, muje mu godema iyayen ta da ita yarinyar, sanan kome takeso aduniyar nan wlh sainai mata shi inhar baifi karfina ba dan tamin abinda har na mutu bazan iya biyan taba, ta kularmin da Boy" da sauri Ayaan ya kalli mahaifin nashi murya chan kasa dan bai fiye son magana ba yace "Popsy nifa bansan gidan suba" "badai zaria take ba, koma inane koma kwana nawa zai dauke mu saimun nemota dan haka kama debo extra kaya?" "ni fa clinic zani Pops inada patients" yawani daure fuska hakan yasa Abba ya sassauta murya yace "to idan baka bimu munje ba tayaya zamu ganeta kaine ai kataba ganinta" kaman zaiyi kuka sabida bakin ciki danyau akwai party da zaije yace "ni namanta fuskarta i can't recognize her kona ganta" shiru Abba yay saikuma yakamo kafadarshi tareda jan hancin shi da dan karfi hakan yasa yadanyi murmushi, murmushi shima Abban yay yace "to me zaka iya tunawa ranan dai daka gansun?" shiru yadanyi saikuma yace "wanta nada wanan abun da ake xpress dashi?" Abba yace "machine?" girgiza kai yay yace "a'a ni bansan sunan abin ba, but yellow ne kaman car kaman bike" da sauri Baba Suleman yace "keke napep?" shiru yadanyi jin kaman ranan fa yaji yaron yana cewa napep hakan yasa yace "i think so" Abba ya sauke ajiyar zuciya ya kalli Baba Sulaiman yace "ya za'ayi kenan?" Baba Sulaiman yace "yanzu dai idan munje zai fara kaimu inda yatashi yaganshi ne daganan kuma zamu iya tambayan mutanen wajen idan babu wanda yasansu saimu je duk inda yan keke napep ke taruwa ko parking mu binciko wannata aikasan sunanshi ko?" ya jefoma Ayaan dake danna waya yana jinsu tambaya, maida wayar yay aljihu tareda saukowa daga gadon yace "am not sure but i think she called him Muji" Abba yace "shikenan jeka shirya kasa manyan kaya kaji Boy" shiru yay bai amsaba yafita daga dakin duk ranshi adagule, Big Mummy ta mike tace "Alhaji mu shirya mubiku muma?" girgiza kai yay yace "a'a kudai hadamin kaya, muda bamusan gidan suba idan mun gano gidan next zuwa aiduk sai mu shirya mutafi tare". Ranta bai soba haka tai wajen Wardrobe Mami ma tatashi suka hada kayan tare. Saida Abba yaje part dinshi da kanshi ya ganshi a kwance sai wani cin magani yake, murmushi yay yawuce gaban wardrobe dinshi yaciro mai manyan kaya shadda fara da blue sai kuma yadi mai laushi black daya ijiye mai agefen gado da hula kube agefe dakuma su singlet da boxers, sauran kuma yahada a akwatin shi karami ya dau turarurukan shi yasaka ciki yarufe sanan ya kwalama Mike kira ya shigo dakin da gudu ya bashi jakan yace "yaje yasaka a mota" karba yay yafita, sanan Abba yadawo gadon da kyar ya lallaba shi ya shawo kanshi sanan ya yarda zaisa kayan, kafin yakamo hanunshi yakaishi bayi sanan yabarmai dakin. Koda suka fito za'a tafi bai fitoba, Abba yakara komawa part dinshi Mami tabishi da kallo tana girgiza kai dan wlh bata data cewa amma abu na Alhaji ya isheta, tare suka fito da Abba yawani sha mur bakaramin kyau manyan kayan sukamai ba bakin soft yard ne da akamai dinkin half jumper daya kama jikinshi yafito da murdaden jikinshi sosai, ga yadin ya haska shi tareda kara bayyana farin fatar shi da pink lips dinshi, harara Mami ta watsamai dasuka hada ido hakan yasa ya dauke kai da sauri, Abba daya kamata lokacin data harare shi ya nunata da yatsa. "kifita daga idona fa Firdausi wlh inkikace xaki takurawa yaron nan zamu zuba dake nefa" gidan gaba ya budemai yashiga dudda akwai body guard dake wajen wanda aikinshi bude kofa ne, Baba suleman ya shiga baya, driver Abba ya shiga mazaunin shikuma Abba yakoma baya ya zauna Mami da Big Mummy suka musu Allah kiyaye hanya suka tafi. Wuraren azahar suka shigo zaria agaban wani massallaci suka tsaya sukai salla sanan suka kara shiga mota hakadai yadinga nuna musu hanya har gaban bolar nan. Kin fitowa yay daga mota saidai ya nuna musu ginin suka shiga Abba harsaida yay kwalla babu komi a wajen sai carpet din data sakamai, fitowa sukayi suka shiga motar Abba nata kallon fuskar shi ta madubin kofar mota yana mamakin wakeson halaka mai da, shi baimasan Abba na kallonshi ba dan danna waya yake. Duk wani samari dazasu gani a anguwar saisun tambaye shi koyasan Muji suce basu saniba, hakadai har suka fara zuwa duk inda sukaga yan keke napep sunyi parking suce basusan wani Muji ba, har akai sallan la'asar suka tsaya sukayi suna fitowa yace "Popsy ni am tired fa" "shikenan to muje hotel kahuta gobe macigaba da neman sun" wani hadadden hotel sukai lodging a The Fabs anan suka kwana, washe gari tun wurin 8 Abba ya shigo yatashe shi yace ya shirya su cigaba da nemanta kaman zaiyi ihu haka yatashi ya shirya cikin farar shadda ya dauko black shade yasaka ta sanan yafito sai uban kamshi yake mai shegen dadi fuskar nan daure kaman zai fashe. Tasha tasha haka suke zuwa har wurin karfe biyu suna abu daya, ata bakin kasuwan tudun wada sukai parking inda masu keke napep ke parking Abba da Baba Sulaiman ne suka fito suka gaggaisa dasu suka tambaye su ko sunsan wani mai keke sunanshi Muji, wani daga cikin su ne yace "Mujin filin mallawa?" shiru Abba yay chan yace "wlh bamu san dan ina bane mundai san sunanshi Muji" mutumin yace "to bari nakira shi kuga ko shine" godiya Abba yamai cike da fara'a aiko yana gama wayan mutumin yace" yace gashi nan zuwa" Kudi Abba yaciro masu yawa yamasu kyauta aiko sai murna suke nan fa suka fara koda yazo inba shi bane koma waye yake nema saisun nemomai shi. Abba yadinga godiya dan shi mutum ne mai fara'a mara girman kai, dason mutane idan yafita baruwan shi baya yanuna shine mai kudin nan da Nigeria keji dashi. Shidai gogan yana mota abinshi iskan Ac na hura shi yana danne danne awaya dan Meram ta isheshi da message. Cikin minti talatin saiga Muji yazo da keken shi yay parking yafito, ya kalli abokin daya kirashi yace "Maska yane tasamu ne wanan kira dakamin ina masu nemana din?" daidai nan Abba da Baba Sulaiman suka taso daga jikin mota dasuka jingina, dafashi dayaji anyi yajuyo ganin magidanci ne yadafa shi yaci uban babbar riga yasa yay murmushi tareda dan dukar dakai yace "ina yini alaji" murmushi Abba yay yace "Mun wuni lpy, yar tambaya nake dan Allah Kaine Muji" gyada kai yay yace "eh sunana Mujittapa amma Muji ake cemin, kaikasa akirani Alaji dafatan dai lpy?" murmushi Abba yasake mai yace "lpy kalau, dan Allah tambaya nakeson nama kaine kokuma nace kasan wani mahaukaci haka achan wata anguwa haka gaban wani Bola a sabon gari. "wanan mara mutuncin mahaukacin na hanyar dogon bauchi, ai yariga ya warke Alhaji, kanwata data lura dashi tun yana sato buredi ta dinga kawomai abinci yanaci daga bayama ta karbo mai magani wurin baban mu tabashi yasha shine yana warke wa ya zanemu dagani har ita, ya kwada mata mari nikuma ya shakeni yakusa kasheni ai namai Allah ya isa wlh" tunda yake maganan Abba yakasa dauke ido akanshi, saida ya ijiye maganan sanan yace "shine ya shakeku?" da sauri Muji yanuna mai wuyan shi yace "kagani alaji har yanzu wuyana bai dawo daidai ba, har yanzu da shati shatin jan dayayi" dan murmushi Baba Sulaiman yayi dan so kawai yake yaga me Abba zaiyi, ga mamakin shi sai yaga Abba yarike hanun Muji yace "zokaga wani abu" kofar gaban motar ya bude daidai inda Ayaan dake chatting yake, bakin glass din fuskarshi Abba ya cire hakan yasa Ayaan dago kai ya kalli Abba, Abba ya nuna Ayaan da hannu ya kalli Muji yace "wanan ne ya shake kan?" shiru Muji yay yako kafeshi da ido shima Ayaan Mujin ya kalla rass ya ganeshi amma yawani basar ya cigaba da danna wayar dayake yi, ta kwayar idonshi masu kama dana mage muji ya gane shi dan har gobe bazai manta da idanun mahaukacin daya shake shiba aiko ya ballamai harara ganin ya dauke kai ya kalli Abba yace "shine alaji" Abba ya daure fuska tamau yace "Boy dama abinda kama wayanda suka taimake ka kenan dan iskanci, oya bashi hakuri right dis minute" tsaki Baba Sulaiman yaja aranshi dan yazaci Abba zaidan zubama Ayaan mari ne ya ramama yaron amma ina bazai iyaba, tashi ma yay daga wurin yakoma bayan mota ya bude ya shiga abinshi ya xauna. Ayaan dako dago kai baiyiba Abba yace "badakai nake ba bashi hakuri" dago kai yay ya zubama Muji ido batare dayace komiba, bakaramin kwarjini yama Muji ba, dauke kai Muji yayi ya kalli Abba yay murmushi yace "haba alaji basai yabani hakuri ba, mu dan Allah muka yi kumama wlh inda nasan dan kane daban fadama ba saiyanzu naga kaman ku wlh kaman kai kaki" murmushi Abba yay kaman bashine ya daure fuska ba yanzun nan yace "nagode dan albarkan yanzu kaimu gida mu godema mahaifin naka da ita yarinyar ko" rasa yanda Muji zaiyi yasa yakoma keken shi dan kunyan tsohon yake ya kunna keken shikuma Abba yashiga mota sukabi keken nashi abaya har kofar gidan su Bilkisu dake cike da almajirai anata karatu. [7/15, 12:20 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 21 - 22 Parking Muji yafara yi kafin babbar jeep dinsu kirar range rover tai parking, Muji ne yafara fitowa kafin Abba da Baba Sulaiman, gaban motar Abba yabude ganin baida niyyar fitowa ya kalleshi yace "fito mah boy" fitowa yay sai wani cin magani yake, Abba yasa hannu yacire shegen bakin gilashin dake idonshi tareda turawa a aljihu, Muji ya kalli Abba yace "bari nagaya mai" shiga zauren yayi almajiran dai sunata karatu sai kallon su Abba suke, karasa wa zauren Muji yayi ya tsugunna agefen malam dake biyama wani karatu saida yagama sanan ya dago kai yace "Mujittapa ba'aje sana'a bane yau" dariya yay yace "Baba baki nakawo ma, kai ake nema suna kofar gida" Baba ya mike tsaye yace "muje" fita sukayi daga xauren shida Muji, Abba na ganinshi ya washe baki dudda zai girmi Baba bai hanashi dukawa ba lokacin daya mikomai hannu, shima Baba kunya yaji ya duka ya karbi hanun nashi suka gaisa, sanan ya mikama Baba Suleman hannu suka gaisa, bugeshi Abba yay tabayan shi hakan yasa yamikama Baba hannu yanadan murmushin dabaikai ciki ba yace "barka da warhaka" karba Baba yay cike da fara'a dudda dai bai sansuba amma yaga kaman daga gani dan tsohon nanne, ya kalli Muji yace "shiga gida kace su gyara zan shigo da baki" da sauri Muji yajuya yay cikin gidan yayinda Malam yajuya aka cigaba da gaishe gaishe kaman ansan juna, Muji yafito yace "Baba zaku iya shiga" Malam ya kallesu yace "to Bismillan ku" Muji ne yafara gaba Baba biye dashi abaya sai Abba daya fizgo hannun Ayaan da baida niyyar zuwa sai kallon almajiran yake kaman baitaba ganiba, daure fuska yay yabi Abba suka shiga zaure ya nunama Abba allo yana wani yatsine fuska yace "wats dat Pops" gaba Abba yay abinshi ya barshi tsaye yanata kallon bangon da yaran daketa kallonshi suna washemai wani harda lashe majinan daya fito daga hancin shi da sauri yajuya ya tabe baki kafin yabi bayan Abban nashi dayaga ya bude kofa suka shiga cikin gidan dake a gyare tsaf dashi, simintin sai kyalli yake, babu kowa a tsakar gidan sai kamshin turaren wuta mai dadin kamshi dake tashi, iso Malam yamusu afaddadden falonshi dake gyare tsaf an shimfida babbar tabarma a tsakiya duk suka zazzauna sai bin dakin yake da kallo yanda yaga littatafai kala kala sun cika bangon dakin an jerasu kaman mesuim, Baba ya kalli Muji tareda ciro kudi a aljihu yace "jeka sawo ruwan gora" ganin yanayin su na yan gayu ne, da sauri Abba yace "ina ga randa nan ina gani kawani ce ruwan gora malam, ban yarda ba gaskiya" yay maganan yana nuna randar dakin yana dariya, tashi Muji yay yadebo ruwa ya cika babbar jug din malam mai tsafta yadaura akan tray dinshi sanan ya sanya kopuna biyun a kai yakawo musu Abba ya karba yana washe baki diba yay yasha Baba Sulaiman ma yasha ruwan dadi ga sanyi, tsiyayawa Abba yay ya mikama Ayaan dake gefenshi duk atakure, murmushin dole yay yace "ina azumi kamanta ne Popsy" shanye ruwan Abba yay sanan ya ijiye cup din, Baba yay murmushi yace "Masha Allah sassannun ku da zuwa saidai ban ganekuba wlh" Muji ne yadawo kusa da Baba yace "Baba uhm dama" saikuma yakasa magana Baba yace "ina jinka" ahankali Muji yace "Baba dan Allah kayakuri daga ni har Bilkisu bamu fada muku komi akaiba, dama akwai wani.. ...." nan Muji yafadi ma Baba komi, Abba ya chabe da. "Malam babu abinda zamu iya ce muku sai ubangiji Allah ya saka da alheri yakuma biya bukata yakara daukaka ka, ai da Ayaan yafada mini shine muka shirya tundaga kano mukazo neman ku, munsha wuya kafin mu gano nan, Allah ubangiji ya biya muku bukatun ku duniya da lahira, yanda kuka taimaki dana kuka sani farin ciki ubangiji Allah yasaku ku farin ciki ranan gobe kiyama, watana daya da kwana goma sha biyu banga Ayaan ba rana daya kawai yadawo ta sanadin ku, nagode nagode malam" murmushi Malam yay yace "Ameen Alaji mugode ma Allah, a'aa ikon Allah kaji magana fa, shine kuma yaran nan sukamin karya, inda ace Bilkisu tafadamin ai danasa ma har gida anje an dauko shi namai addu'a nabashi magun guna anan, to ubangiji Allah ya kara mana katanga da makiyan mu, ko lokacin dana bata addu'an nace mata inhar sihiri ne dazaran yasha zai karya ashe kam sihirin ne" Abba ya girgiza kai cike da damuwa yace "bamusan waye ke neman shi da shairi hakaba, amma muna kan rokon Allah daya bayyana mana gaskiya" Baba yace "ai wanan ba matsala bace zan bashi addu'o'i dazai dingayi kullum safe da maraice in sha Allah babu abinda zasuyi dazai kara kamashi da izinin Allah kuwa dan kariya ce" Abba da kaman yazuba ruwa akasa yasha yace "mun gode, mun gode akaramakallahu, Allah ya biya bukata" sukadan yi shiru shidai Ayaan kanshi akasa Allah Allah kawai yake Pops yagama surutun shi sutafi, gashi yakasa daddana waya hakanan yaji malam ya cikamai ido, maganan Abba ne yadawo dashi daga zancen zucin dayake yi. "Malam ina diyar naka Bilkisu zanzo mu ganta mu kara yimata godiya idan ba damuwa" murmushi Baba yay yace "tana makaranta chan dogon bauchi, dayake na rana takeyi sai biyar da rabi zata dawo" Abba yay shiru chan yace "inba damuwa zamu jirata tadawo Malam" Malam yace "babu komi ai tama kusa tunda gashi yanzu hudu saura" nan fa hira yakachame tsakanin Abba da Malam da Baba Suleman kaman sunsan juna ataba nan ataba chan, suna yin la'asar Muji yamusu sallama yatafi nan Umma ta gabatar musu da abincin da aka dafa musu farar shinkafa da jar miya bayan ta gaisa dasu ta fita, abincin su Abba sukaci sosai abinsu dan wlh yay dadi. Wuraren biyar da rabi ta shigo gidan nasu da sallama a gajiye, tun awaje take mamakin babar motar data gani a pake akofar gidan su, gashi kuma gidansu nawani fitinannen bakon kamshi, abakin kofar su ta zaunar ta ijiye jakan makarantar ta agefe tana kokarin cire takalmi da safa dan bama ta lura da takalman dake gaban kofar dakin Baba ba, cikin yar siriyar muryan ta ta kwalama Maman su kira "Mama nadawo" safan tacire tarike su ahannu tana kallonsu ganin sunyi datti yasa ta taka farar kafarta datama jan lallin salatef jiya dayay kyau sosai zuwa wajen botikin dake gefen rijiya ta wurga zafan tajuya zata shiga daki taji muryan Baba daga dakinshi yana kiranta. "Bilkisu" "Na'am Baba" tajuya zata tafi da sauri Raiyana dake falo zaune tace "Baby bakine fa kizo ki chanza kaya" turus tai a tsakar gidan tana kallon takalman da sauri tadawo daki hijabin makarantar kawai tacire sanan tadau pink hijab dinta data goge dake makale ajikin kusa tasaka, har kasa hijabin ya kaimata mai hula aiko bakaramin kyau yamata ba yafitar da baby face dinta sosai, ko silifas bata sakaba tai hanyar dakin Baba, abakin kofa tai sallama sanan ta shiga, gani tai kowa na dakin ita yake kallo banda mutum daya da kanshi ke kasa, murmushi tadan kakalo daya lobar da dimple dinta sanan ta shiga tsakar falon, dukawa tayi tafara gaida wanda bata ganin fuskarshi danya dukar dakai, sanan tadan matsa batare data jira amsar shiba ta gaida tsohon na tsakiyan su wanda tunda ta shigo yake kallonta yana washe baki ahankali tace "ina yini Abba" murmushi Abba yay yace "andawo yan makaranta Bilkisu ya karatu?" a kunyace ta sunnar dakai tace "Alhamdulillah Abba" sanan tagaida Baba Sule da shima ya amsa mata cike da fara'a kafin ta koma gaban Baba ta tsugunna kusa dashi tace "gani Baba" Baba da tunda tashigo yake kallonta yadan nisa yace "wajen ki akazo?" dan zaro ido tayi dan bataga wanda tasani cikin suba hakan yasa Baba ya gyara zaman shi ya fuskanceta da kyau yace "yaushe kika faramin karya Bilkisu? Maisa baki gayamin gaskiya ba ranan dakika zo kika karbi addu'an nan? Eh? Inda nasan gaskiyar zancen aidana hadaki dasu Isyaka kun kawoshi nadinga mai magani agida" rasa abinda zatace yasa tafashe da kuka mara sauti, jikinta ta har rawa yake tasa bayan hannu ta goge idanunta ahankali tace "Baba kayakuri, tsoro nakeji na dauka xakamin fadane" takarashe maganan cikin kuka, akaro nafarko kenan daya dago kai yadan saci kallonta da sauri ya kawad dakai kuma. Malam ya nisa yace "shikenan ya wuce haka Allah ya kaddara faruwan lamarin, gashin nan shida iyayen shi zunzo yimana godiya tun dazu ke suke jira ki dawo daga makaranta, daga kano suke"Juyo dakai tai tadan saci kallon su daidai lokacin shima yasake dago kanshi suka hada ido da sauri ta janye nata kirjinta na bugawa, yanzu wanne ne dama mahaukacin nan kai anya kuwa. Maganan Baba yadawo da ita daga duniyar tunani ya kalli su Abba yace "bari indan leka yaran nan Alaji" Abba yace "to Malam, saimun fito muma" fita Baba yayi Abba ya gyara zama ya kalleta yace "yar arziki Allah yamiki albarka y'ata, yabiya miki bukatun ki duniya da lahira, duk mai taimako baya tabewa ladanki na wajen Allah, Allah ubangiji ya baki duk abinda kikeso anan duniya da lahira banda abinda xan ce miki Bilkisu amma nagode, nagode, Ayaan yafadan mana abinda kika mai shine mukazo mu gode miki, Allah ya saka da alheri" wani irin kunya ne ya lullube ta mutumin da yamafi Baba tsufa ne yaketa gode mata haka lullube fuskar tai da hijabi kanta akasa hakan yasa Abba yay murmushi sosai ya kalli Baba Suleman yace "kaga yar albarkan kunyamu take ji, zomu basu waje sabida shima yamata tasa godiyar" yay maganan yana hararan Ayaan dake kallonshi kaman zaiyi ihu, fita sukai daga dakin sukai zaure wajen Baba, hakan yasa dakin yay shiru tamaki dago kai sai wasa take da yatsunta dasuka sha jan lalle a kumba. Daga chan tsakar gida Raiyana ta kwala mata kira. "Anty Baby kizo wai" tashi tayi ahankali batare data kalleshi ba tafita daga dakin, Raiyana dake wurin zaure tace "Baba yace kikai mai charbin shi" tana fadin haka tafice daga gidan ahankali tajuya jiki asanyaye tai hanyar dakin Baban idanunta ne suka sauka akan Layla dake labe a kitchen tana mata game da waya, "lalala wayata Layla jeki ijiye kafin kija arufemin sim" tai maganan tana tafiya, tana kaiwa bakin kofar Baba takara juyowa ta kalli kitchen din dan taga ko Layla ta ijiye wayar ganin bata ganta ba yasa tahau kan dakalin da zaka tsallake ka shiga dakin Baba, ta kama labulen ta rike gam kafin ta daga kafa tana leken kitchen din ta window ko ta labene awani wajen, daidai lokacin shikuma yazo zai fita yasa hannu yakama labulen yaja zai bude, jan labulen dayayi yasa kafarta ta turgude tayo baya gabaki daya tafada jikinshi tabaya tareda sakin labulen yakoma jikin kofa, mugun firgitan datayi ne yasa takasa motsi saima sauke ajiyar zuciya datake yi jin kirjinta kaman zai fado waje gashi takasa juyowa takuma kasa barin jikinshi, kafarta datasha jan lallin salataf yabi da kallo yana kallon gashi gashin ta daya leko ta hular hijabin ta zufan datayi yasa sun kwanta luplup, yafita tsawo sosai hakan yasa har kwakwalwanta yana gani, hannu yasa ya juyo da ita atsorace ta kallai, daure fuska yay kaman baitaba dariya ba yace "banason rawan kai, ki natsu, karki sake barin irin haka yasake faruwa" yay maganan yana mata wani irin kallo sanan yawuce yafita daga dakin cike da izza duk takun dazaiyi saitaji a kirjinta harta dena ganinshi, tafi minti biyu a tsaye a wurin sanan ta share yan guntun hawayen dasuka zubomata ta rufo kofar tafito tai dakinsu. Sai bayan sallan magrib suka tafi Baba yamusu rakiya har wurin mota sanan yakoma ciki, ba'a dadeba saiga amajirai sun kawoma malam manya manya ledoji da rapan kudi yan dubu daidai guda biyu malam baiyi niyar karbaba yafita waje da sauri dan ya maida musu amma harsun tafi haka yadawo yabama su Isyaka leda daya su rarraba tunda kayan kwalama ne dayan ledan kuma ya shiga gida dashi da kudin. Abba ne zaune gefen Ayaan dayay bacci abinshi a dakinshi na hotel yay tagumi yana kallon fuskar Ayaan yayinda dayar hanunshi ke shafa kwantacen gashin shi, sosai ya zurfi a tunani hoton Balkisu yakasa barin ranshi, for d first a duniyar nan yaji lokaci yayi da Ayaan zai ijiye mata ya ijiye iyali zaizo yaga jikokin shi kafin yabar duniyar nan, yana mugun kwadayin ma Ayaan Bilkisu, yarinya hafiza, ga ilimi natsuwa da kunya ai itace tafi dacewa da Ayaan sanadinta hala ya natsu. Sai wajajen karfe daya sanan yabar dakin Ayaan din yawuce nashi. Misalin karfe biyar na yamma suka fito daga cikin school dan anatashi su biyar ne na yamma, suka jero ita Aisha shehu, Walawa, Fa'iza dakuma Fatima, itace a tsakiyar su cikin dogon farin hijabin ta dayasha guga da wandonta purple kafarta sanye da farar safa tasaka brown takalmin makaranta mai igiya, babu komi a fuskar ta sai kwalli dakuma mai data shafa a lips dinta bayan sallan la'asar wanda yasa har yanzu pink lips dinta ke shining sosai da black din abin sai yay kaman tasa jan baki, murmushi dukan su sukeyi dan Fa'iza ke basu labarin yanda sukai da saurayinta jiya dayazo tadi sunata murmushi, bayan Fa'iza tagama duk sukai dariya, takara yin wani irin murmushi daya lobar da dimple dinta tana dan tunani tace "niko jiya da Isyaka yazo ko" sai kuma tai shiru tana fari da ido hakan yasa Walawa ta dafata tace "fada mana yar malam meya faru dayazo ke badai ya mammatse kiba" hararan ta tayi tace "Allah kyauta bama iskanci mu" murmushi duk sukayi suna kallonta, sai kuma tasake yin fari da ido tace "anbiya shi kudin aikin hannu shaddan dayayi aiko ya siyomin ice cream jiya, muka sha nida su Raiyana" ihu suka hau yi suna tafi. "woh ke woh ke, ashe dai ustaxai sun iya soyewa su isyaku an iya sawo ice-cream" dariya tai kafin ta dauke kai tace "an sa fa, nan da 2weeks da some days ne?" "mene!" dukan su suka tambayeta atare Aisha Shehu ce tace "amma kin cika yar iska Billyn Malam, keda kikace mana sai bayan kun gama exam?" kaman zatai kuka tace "wlh bahaka bake fa, Babane yace ranan walimar shi kawai ahada da auren" duk shiru sukayi suna tafiya ahankali saikace ba gida zasu ba sai kallon su take tana murmushi, chan Walawa tace "inko hakane bazamu yarda ba wlh dole mutaba mu mulmula su kafin Isyaka yataba" ihu sosai tayi da saida sauran daliban gabansu suka juyo ta arce da gudu sosai tana dariya saida ta musu nisa sosai dan har bata hangosu sosai sanan ta jingina dawani mota tana mayar da numfashi tana dariya tana kallon layin data kusa kurewa da gudu, kirjinta ta dafe tace "wayyo Allah na" jin yanda ya wani irin buga sanan tacigaba da nishi tareda lumshe ido tana kokarin saita numfashin ta, wani irin kamshin turaren kamshi daya daki hancin ta yasa ta bude ido ahankali ta saukesu akanshi ya tsaya agaban ta yay folding hannu akirji yana sanye cikin wani black bodyhug daya kama shi dan kana ganin layi layin six pack dinshi, da fadadden kirjinshi dake nan kaman ya rabe biyu, sanan hannun rigar yakama muscle 💪 dinshi jijiyoyin sun fito, kafara shi cikin wani original tomford sneakers, ya sanya wani dan iskan crazy jeans dayay tokin rigar aciki sanan yasaka belt mai bala'in kyau, kana iya hango sarka dake kyalli ta wuyarshi gawani sheken dan kunne na diamond wanda maza ke makalawa da gum, dan dan kunnen da gum dinshi yake zuwa, idanunshi sanye cikin dark shade da bata iya tantance mema yake kallo, yanda ya tsaya a gabanta sosai yasa tama kasa janye jikinta daga motar dan go tafiya daya kacal tayi zata iya gogan jikinshi ta lafe ajikin motar numfashin ta nafita da sauri da sauri, hannu yasa a aljihun bayan wandon shi yazaro bandir din kudi yan dubu daidai ya rike kudin kafin ya kalleta, kanta akasa tana wasa da bakin hijabin ta, wurgamata kudin yay a fuska wanda har saida ya bugi bakinta kafin ya fadi akasa tsakakanin kafanta, yabi kudin da kallo sanan ya tabe baki yace "Pops ne yadaman nabiyo ki school dinku namiki kyauta, so here u go" yajuya yay inda ya paka mota zai shiga, bin kudin tai da kallo ranta ya mugun baci da sauri ta share hawayen dataji ya zubomata ta tsugunna ta dauki kudin ta mike ta kalli motar daya shiga ganin baibar wurinba yasa tai wurin motar, kai tsaye tabude daidai lokacin ya dauko bottle water ya bude zaikai baki, ajiye mai kudin tai akan cinya ahankali tace "nagode amma ni bana bukatar wani abu daga wurin ka" tajuya zata tafi karaf taji yarike wutsiyar hanunta, da sauri ta juyo taga bama ita yake kallo ba saima kai bottle din dayay bakinshi yana shan ruwan shi a natse, duk iya karfinta takasa kwance hanun gashi duk yan makarantar su dazasu wuce nata kallonsu duddu su Walawa basu riga sun karaso ba, zafin dataji hannun nayi yasa hawaye ya gangaro mata a kunci, saida yagama shan ruwan sanan ya ijiye bottle din ya juyo da kanshi ya kalleta tareda cire bakin glass din idonshi ya ijiye a gefe ya kafeta da idanu da sauri ta janye nata ta cigaba da kokarin fizge hanunta, muryar ta har rawa yake tace "ka sakeni natafi gid..." "ke!" ya daka mata tsawan da batasan lokacin data fashe da kuka ba ta hadiye sauran maganan, wani irin mugun kallo yamata dayasa ta hadiye hawayen tarasa mesa take shakan shi haka, cikin wata irin kakkausar murya yace "kinsan wayeni kuwa?" dan murmushin gefen baki yayi dayawani irin karamai kyau kafin yasake damke fuska yace "Am Dr Ayaan, a doctor, double degree holder, masters holder and PhD holder, am a surgeon and a pathologist, mace bata kawomin wargi, babu abinda bansani ba na mace, so ki kula! Ki natsu! I don't take shit! dan haka pick dis money and get out of my sight" yafada cikin tsawa tareda jawo hanunta daya damke tun dazu ya daura kan kudin yamata wani irin kallo dayasa ta bude hannun da sauri ta dauke kudin sanan ya turata dahar saida tafadi kasa yaja motar dawani irin gudu yabar wajen yana tsaki, baisan mesa Popsy kemai wanan abinba wlh me zaiwani sa yazo nan, thank God yau zasu bar garin. [7/15, 12:21 PM] Ummi Tandama: [7/13, 10:15 PM] ‪+234 802 916 3341‬: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 23 - 24 *For Sell! idan baka biyaba dont F*ck*ng read it in Ayaan voice. Aha* Hawaye ta share tabi wutsiyar hanun nata da kallo yanda yay ja abunku da farar fata ahankali tace "kuma ban yafeba mugu kawai" ta tashi da gudu tana kuka tai bakin titi batare data waigi su Walawa dake kiranta ba, ta tare Bus ta shige tana share kwalla ahaka har gida. Tana zuwa gida kofar gidan su tai turus tana kallon baban trailer company Uniform, suna sauke katipu irin na boarding school dinan ankawo ma almajirai kowa daidai, aiko sai tsalle suke suna murna wajen ya kacame da hayaniyan su, karasawa tai wajen Baba dake tsaye yay shiru yana kallon masu sauke katifar tace "Baba waya aiko da wayan nan katipun?" "mutanen dasuka zo jiya ne suka aikoma dalibai dashi, wai suna Allah kadai zai iya biyan mu amma ga wanan abama dalibai" shiru tayi tama rasa yanda zatayi tabama Baba kudin daya bata dan kunya takeji fada zai mata mesa ta karba hakan yasa ta wuce cikin gida tana satan kallon Isyaka dake rubutu a allo yana binta da kallo shima, murguda mai baki tayi tana nunamai allon ta shiga gida tana dariya, da sauri yabi allon da kallo yaga ashe afarar rigarshi yay rubutun baima saniba garin kallon ta muurmushi yay ya shafa gemunshi daya cika kaman wani babba sosai yacigaba da rubutun dayake yi. Tana shiga ta debo ruwa daga rijiya ta shiga tai wanka tadawo daure da zani, tana bubbuga kunenta dan ruwa ya shiga gajiya tayi da goge kunen kafin ta zauna gefen mama hanunta Mama tabi da kallo yanda yay ja tace "maiya sameki a hannu?" girgiza kai tayi tace "bakomi bugewa nai a school" kofin magani Mama tabata ta karba tasha sanan a ijiye tana yatsine baki, jakarta tadauko taciro bandir din kudin ta ijiye kusa da Mama tace "Mama mutumin nan najiya nahadu dashi a makarantar mu yabani wanan" kudin Mama tabi da kallo tace "aisai ki kaima Baban ki tunda kinada hannun amsa ni meruwa na" kaman zatai kuka tace "Mama dan Allah kibashi nidai tsoro nakeji, fada zemin wlh" tai kaman zatai kuka ta mike ta shige uwar daka dan saka kaya. ******* Yau kwanan su biyu kenan da dawowa daga kano. Mami dake kwance kan gadon Abba danyau ita keda girki ta kalli agogon bangon dakin taga karfe biyu har da rabi nadare kafin tasake kallon Alaji, tun wuraren goma Alaji ke kan dadduma sai salla yake yana addu'o'i data rasa name, kasa hakura tayi ta sakko itama ta shiga bayi ta dauro alwala tafito tadau hijabi ta bishi, bayan sun sallame ta dafa shi, juyo dakai yayi ya kalleta, murmushi tamai dake sanyaya mai rai tace "Alaji matsalar mekake dashi haka? Meke damunka tunda kadawo daga zaria naganka duk wani irin wats d matter talk to me, kasan state of health dinka bai kamata kanasa damuwa aranka ba" dan ajiyar zuciya tayi kafin ta maida kanta kan kafadar shi ahankali tace "meke damun mijina abin alfahari na haka?" murmushin dabai shirya yiba yasaki Firdausi daban ce, koyaya yake cikin damuwa kobai fadi mataba zata gane, duk wani hanyar sanyaya mai rai tasani, murmushi yasakeyi kafin ahankali yace "akan dan mu nake addu'an nan" tabe baki Mami tayi hakan yasa ya girgiza mata kai yace "ba abinda kike tunani bane wlh" yadan gyara zama alamun serious yace "tunda naje zaria naga Bilkisu zancen ta ya tsayamin arai, duk sakan sai maganar ta yazomin rai, ina son Ayaan da yarinyar nan fiye da yanda kike tunani, yarinyar akwai natsuwa ga ilimi, ta sauke fa takuma kusa gama hada hadda inji baban ta, ga taimako, ayanda Boy yake yanzu mace mai irin natsuwar nan yakamata ya aura wlh hala ta sanadiyar ta ya gyaru yasan ya girma, inamai kwadayin auren ta sosai Firdausi" dan tagumi yayi Mami taja hannun ta saukar ya girgiza kai yace "yanzu dai istihara nai akan zancen auren nasu indai alkairi ni na tabbata Allah zai kara natsarmin da alamarin araina, to ni babbar matsalata yanda zan bijirowa da Boy al'amarin ne yanda aure baya gabanshi dinan zaima yarda" tabe baki Mami tayi tsabagen takaici kafin tace "hmm shikenan ai tunda hakane saikaita kallon shi kar yay aure tunda bakason ganin jikokin ka, kana dai ganin shi aure bayama gabanshi baiki yakare rayuwan shi ahaka daga yawo sai saka gantalallun kaya" ta tashi tahau gado danba karamin baci ranta yay ba yanda yadauko zancen da farko tiryan tiryan ba karamin murna yasata ba finally for d first time in long time, alaji zaiyi abinda ya dace shine kuma wai yana shakkan tunkarar shi da magana sabida gujin bacin ranshi. [7/13, 10:15 PM] ‪+234 802 916 3341‬: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 25 - 26 *idan baka biyaba karka kar karanta, for sell* Kasa bacci Abba yay ranan gabaki daya danji yayi maganar takara natsun mai azuciya sai tunane tunane yake. Bayan kwana biyu. Wuraren 8 ya shigo falon Abban sanye da black trouser yau normal wando yasa saidai ya dame wandon, yasa white long sleeve shirt da kake iya hango chain din dake kyalli a wuyar shi yay tucking yakawo belt mai kyau yasa, yasa black cover shoe dake shining na zuwa aiki ya shigo dakin yana kokarin gyara tie din wuyarshi hanunshi daya kuma rike da white ironed lab coat dinshi sai kamshi yake looking cooperate, fatarshi har wani glowing yake sabida hutu, gashin kanshi da sajen shi sun kwanta lub lub, Abba ne kadai adakin zaune akan carpet ga abinci nan agabanshi anjera kala kala. "Morning Pops" ya gaida Abba da tunda ya shigo yake kallonshi, tsugunnawa yayi yadau cup din coffee dake gaban Abba sanin ba sugar aciki yasa yadau two cube of sugar yasaka yakoma kan kujera ya ijiye labcot din kafin yakoma gaban Tv rike da cup din coffee ya dauko remote yadawo ya zauna yana kokarin chanza channel daidai lokacin Mami ta shigo dakin da sallama rike da tray da blow din dake dauke da koko daketa kamshin su citta akai, ajiyewa tai agaban Abba dataga hankalin shi nakan Ayaan daya daura kafa daya kan daya yana kallon tashar kwallo, zama Mami tai gefenshi tace "ga kokon dakace na ma" dan juyowa yay ya kalleta yay murmushi yace "nagode" sanan ya juya ya kalli Ayaan daya natsu yana kallon Ball yana sipping coffee, ahankali yace "Boy inaso muyi wata magana dakai" juyo dakai yay ya kalli mahaifin nashi yay murmushi dake karama fuskarshi kyau yace "okay Popsy" tashi Abba yay yakoma kan kujeran dayake zaune Mami dai ta tabe baki kawai tadau cup tana kokarin hadama kanta tea, Abba yadan dafa kafadar Ayaan dake kallonshi yace "Boy I've been thinking alot lately" Ayaan yay sipping coffee yace "yea I've noticed dat, wats d matter Pops" Abba yace "I've been thinking alot nai addu'a akai, nakuma samu natsuwa saisa nazo maka da zancen" ya danyi shiru yasake kallon Ayaan din daya natsu yana kallonshi yana kokarin kai cup din Coffee bakinshi, Abba yace "ina so ka auri yarinyar data taimake ka, wat i mean to say is inaso ka auri Bilkisu" wani irin mugun choking dinshi coffee dake bakinshi yayi hakan yasa yafara wani irin mugun tari, da sauri ya mike tsaye yana buga kirjinshi dayan hanunshi kuma akan bakinshi yana tari sosai yana kallon Abba daya kafeshi da ido, idonshi har ja yayi tsabagen kwarewan dayayi, da kyar tarin ya tsaya hakan yasa ya kalli Abba yace "Pops bakaine kai maganan dakayi yanzun nan bako? I refuse to believe u are d one" tashi shima Abba yakamo hanunshi ya zaunar dashi kan kujeran, kaman wawa ya zauna baki bude yana kallon fuskar mahaifin nashi, kwantar da murya Abba yayi irin yanda ake lallashin yara yace "akwai alkairi a auren ku, son ina maka kwadayin yarinyar she's way too good, saisa nakeso ka aure ta, i want you to marry Bilkisu" fizge hanunshi yay da karfi daga na Abba ya mike tsaye yace "wah! Pops, like, kaiii, for real?" yay maganan sounding so confuse shi mamaki ma maganan yabashi kodai Pops baida lpy ne, yasake kallon Abban yace "are you really saying dis, ni Popsy, ni fa, ni Ayaan na auri that gurl wats her name ma?" ya tsaya yana kokarin tuno sunan. "ehen Bilkisu, Popsy how old i am dama zanyi aure, and auren ma she!" yawani ja she din arrogantly yace "wanan yarinyar mara natsuwa mai rawan kai yar kauyen nan gata ma.." tsawan da Abba ya dakamai yasa ya tsaya galala yana kallonshi. "shut up Ayaan! One more bad word against that poor innocent girl wlh saina mareka, bazadai ka aure ta bako is fine with me, am not going to force u, but karka kara fadin any bad thing akanta" surprisingly yake kallon Abba da idanunshi dasukai ja tunda yake zai iya cewa tunda yay wayau Popsy bai tabamai ihu ko tsawa ba this is the first time and all akan dat lousy being Bilkisu, hakan ko ba karamin bakanta mai rai yayi ba yace "but Pops.." kofa Abba ya nunamai alamun yafita hakan yasa yasake kallon fuskar Abban yama kasa koda kwakkwaran motsi sabida mamaki, baki yabude zaiyi magana Abba ya dakamai tsawa da har Mami saida ta runtse ido sabida yanda ya shiga kunenta. "i said out" Abba ya nunamai kofa daukar labcoat dinshi yayi azuciye saikace dashi suke fada yafita daga dakin ranshi abace, da yan aiki yaci karo a falo yawani daka musu tsawa. "u all are fired out of this out right this minute" ya nuna musu kofa ganin yanayin fuskarshi yasa duk suka fiffita harda gudu yafita kaman zaki, Big Mummy da fitowar ta kenan tana kiranshi "Boy Boy" ko jinta baiyiba tsabagen bacin rai ya shiga mota, tsabagen yanda ranshi yabaci yasa yaja motar dawani irin gudu kaman mental sai hospital dinsu wanda na abokin Popsy ne yana aiki a wurin, duk uban nurses din dake gaisheshi ko amsasu bayayi, yawuce office dinshi wata receptionist ta biyoshi har office din bayan ya zauna ta gaida shi. "good morning sir, karfe goma ne zaku shiga theater din" wani irin kallo daya mata da idanunshi dasukai jajir yasa jikinta yafara rawa da kyar ya isa saita kanshi ya kalleta yace "the next senior doctor should do it, banajin dadi yau" jikinta har rawa yake tajuya ta fita tana memai fatan samun lpy. Rasa inda zaisa kanshi sabida yanda ranshi ke tafarfasa yasa ya mike tsaye yafara zagaye office din kafin ya dunkule hannu ya daki iska. "f*ck! Wah sh**t is dis, f*ck!" komawa kan kujeran yay ya dafe kanshi ga kirjinshi dake tafarfasa kaman zai kone. Tashi yayi yadau car keys din dayayar akan table yafita daga office din kaman zai fasa kasa yanda yake tafiya, mota ya shiga ya kunna yabar hospital din kafin yadau waya yay dailing number meram ko ringing daya baigama yiba ta dauka, da kyar ya iya tattaro kalaman bakinshi ya hada tsabagen bakin cikin dayake ciki yace "meet me at my house" baima jira mezata ceba ya buga wayan akan dayan sit din yacigaba da tuki haryakai gidan akofar gidan suka hadu itama tataho da tata motar kallo daya yamata ya dauke kai yay horn mai gadi ya budemai ya shiga itama tabiyoshi abaya kafin tai parking harya fito yay cikin gida binshi. Tabishi da kallo tana murmushi. "wakuma yabata Ayaan dina rai" dariya tai bayan tagama parking kafin ta dauko jakarta tabude taciro hoda takara shafawa, ta ciro mouth fresh ta feffesa dan tasan Ayaan ya tsani baki na wari fitowa tayi daga motar tayi cikin gidan, baya sitting room din saidai kamshin shi daya cika ko'ina hakan yasa ta wuce bedroom din yana kwance kan gado yay rubda ciki ya dafe kanshi, tsugunnawa tai akasa takai hannu tana shafa mai kunne ahankali tace "waya batama rai baby" bude idanun dasukai jajir yayi ya daura akanta hakan yasa ta mike tsaye tafara cire kayan jikinta, tass tacire kafin tahau kanshi tafara kissing dinshi tako ina, tadade tanayi ta shafa nan ta shafa chan sanan yajuyo yakamota, da kanta tacire mai kaya nan fa yafara maida mata da martani dan gabaki daya fushin dayayi saida ya saukeshi akanta, tsabagen wuya harda kukan ta sosai, sai wuraren biyu ya kyaleta ya juyo da kalleta yanda take saukar da ajiyar zuciya yace "jeki dafamin abinci am starving" ware ido tai ta kalleshi saikuma takasa magana hakanan ta mike tafita daga dakin kitchen ta shiga ta soya kwai dan abinda kadai ta iya dafawa kenen ta hada tea ta hado a tray takawo mai kallon abincin yayi ya ture yace "ke kici i cant eat dis" yadau wayarshi yamusu order food online. Haka suka wuni ranan suna abu daya ko sallan azahar baiyiba bare na la'asar. Around 1 nadare yafarka daga baccin dayay gaba dashi, kallon agogo yayi yaga daya nadare, da sauri ya tashi yana saka kaya duk iskancin shi baya kwana awaje dan yasan Abba na zuwa dakinshi duk asuba yatada shi suje masallaci, yana gama sa kaya ko tsayawa saka boturin wandon da daure belt baiyiba yadau wallet dinshi dake kan drawer gefen bed yadau car key dinshi yafita da sauri ya shiga mota yay horn gate man dake bacci yafito ya budemai gate yafita, within 15 minutes yakai gidansu ya shiga yay parking. side dinshi yayi yabude ya shiga yana kokarin maida kofar yarufe ne Mami ta turo kofar ta shigo tana mai wani irin kallo, dan dukar dakai yayi yaki bari su hada ido ta maida kofar tarufe shikuma ya matsa jikin doguwar kujeran dakin ya tsaya ahankali yace "sannu Mami" "daga ina kake at dis late?" ta jehomai tambaya, baki yabude zaiyi magana ta tari numfashin shi rai abace tace "don't tell me daga clinic kake because u are not from dere tun around 8 muka kira aka cemana u left dere since morning" kasa magana yayi kanshi akasa, takowa tayi ta matso kusa dashi ta kama habarshi hakan yasa ya daga kai suka hada ido ta daure fuska tace "open ur mouth kafara shaye shaye ne?" sai a lokacin yadan sami karfin magana ahankali yace "Mami am a Dr. Kuma saina dinga shaye shaye bayan nasan illar hakan" bakinshi tabi da kallo jin bataji warin giyaba kam, tabi jikinshi da kallon tuhuma dan bata yarda dashiba idanunta ne suka sauka kan red lipstick din dake jikin farar rigar shi almost on every corner alamun kiss din bakin mace, ranta yawani irin mugun baci gawani irin zafi dataji zuciyar ta nayi ta kama kwalar rigar shi ta rike da kakkausar murya tace "wayan nan abun dake jikin riganka explain" kasa magana yayi kanshi akasa yaki bari su hada ido dan tunda yaga tana kallon rigarshi shima ya kalli abinda take kallon, shirun daya mata ya mugun bata mata rai hakan yasa ta kara kama kwallan rigar shi ta jijjiga shi da duka karfinta. "badakai nake magana ba ka rainani k.. " kasa karasa maganan tayi sabida wallet din dake hanunshi daya fadi garin jijjigashi datayi ga condum acikin sachet kusan guda hudu duk sun watse akasan falon, ahankali ta sakeshi ta tsugunna tadauko guda daya tana karanta rubutun dake jikin sachet din sanan ta kalleshi ko kwakwaran motsi yama kasa har yanzu kanshi akasa, dawowa tai gabanshi ta daukeshi da mari mai kyau tana nunamai ledan saikuma tayar ta fada kan kujera tafashe da kuka sosai, runtse ido yay jin yanda kukan ta kesa zuciyar shi ke soyuwa, ya tsani yaga Mami na kuka, ahankali ya tsugunna agefen kafarta ya daura hannu akan cinyarta kaman zaiyi kuka yace "am sorry Mami" ko kallonshi batayi ba saida taci kukan ta danji take kaman zatai hauka ta share fuskar ta tamai murmushi mai ciwo tace "bani zaka cema u are sorry ba, meke mini? Kaida mahallicin kane shikama laifi, Ayaan neman mata?" tai maganan tana girgixa kai, takara nuna shi da yatsa tace "ban taba sanin lalace warka takai nan ba, and on top of dat mahaifin ka ya tunkare ka da maganar aure kace sam bakaso, dama ya za'ayi kaso auren sunna tunda kanada matan banza" dariya tai mai ciwo danhar kwalla saida yafito sanan ta kara share guntun hawayen dasuka zubomata tana kallonshi yanda jikinshi dukyay sanyi tace "mahaifin nakama neman kashe shi kake da bakin ciki da tunanin ka, gashi chan tun safe dakamai rashin kunya kanuna mai bai isa dakai ba ya kwanta rashin lpy, ka kashe mu duka ka huta and leave ur life d way u want,babu mai takura ma, kabi mata kasa matsiyatan kaya, kaje party and d rest, do as u pleases duniya ce ta isheka riga da wando harda malum malum ma" ta mike tsaye zata fita da sauri ya rike mata hannu ya mike tsaye idanunshi sun kada sunyi jajir kaman zaiyi kuka dan tunda yake Mami tasha fushi dashi amma bata tabamai maganganu hakaba irin nayau, nayau fa kaman ma baki tamai, hannunta yarike gam ya rungume yama kasa magana hakan yasa tamai wani irin mugun kallo tace "sakin mini hannu" girgiza kai yayi da muryan shi datai bala'in rauni yace "Mami please am sorry, naji wlh na yarda zan aureta din, please don't be mad at me sweet Mum" fizge hanunta tayi ta wuce part dinsu dan dama tazo kiranshi ya duba Abba ne dan zazzabi yake jikinshi yay zafi, tana shiga ta rufo kofa tai sama yafi 5 minute tsaye a wurin sanan yawuce part dinshi. Wuraren 9 na safe yay sallama a bedroom din Abban wanda dagashi sai Baba Suleman dake gefenshi, fuskar Abban ya kalla aiko yaga yaramemai sosai, ahankali ya karasa shiga dakin ya gaida Baba Suleman kafin ya kalli Abba dayama ki kallonshi saima magana daya cigaba dama Baba Suleman yace "good morning Pops" ko kallonshi Abba baiyiba, first time indis life da Abba yay fushi dashi, Baba Suleman kam gimtse dariyar dake cinshi yake dan zaiso yaga yanda yayan shi zaiyi fushin nan yakai, zama kusa da Abba yayi ya daura kanshi akan kafadar Abba ahankali yace "Pops am sorry" ko kallonshi Abba baiyiba hakan yasa ya sauke ajiyar zuciya ya runtse ido sabida yanda maganan dazai fada ke mugun yimai daci a zuci da baki ahankali yace "ok na amince na yarda zan aureta" da sauri Abba ya juyo farin ciki yawani lullube shi yace "banason iskanci kafa Boy, are u serious" gyadamai kai yayi da dan murmushi ganin for d first time tunda ya shigo dakin Abba yay murmushi, da sauri Abba ya kalli Baba Suleman yace "Alhamdulillah yau juma'a ko Sulemanu?" cikin jin dadi Sulaiman yace "eh yaya""in Allah ya kaimu gobe zaria zamu da sassafe kuwa muje mu nemo mai auren ta, boy harda kai za'a sabida ku sasanta da yarinya, bari na kira Alaji Hashimu (abokin shi) ya shirya" tsayawa yay yana kallon fuskar baban nashi wanan farin ciki haka f*ck. [7/13, 10:15 PM] ‪+234 802 916 3341‬: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 27 - 28 *This book is for sale in baki biyaba don't read inba hakaba u and god* Karfe goma shadaya tamusu a kofar gidansu Bilkisu ne, duk suka fiffito daga mota sunci mayan kaya suka aika amusu sallama da Malam, cikin mintuna da basu wuce uku ba yafito aka gaggaisa sanan ya jagoran cesu zuwa cikin gida. Falon shi yakaisu inda baban wanshi daya zo daga Sokoto yake zaune yana duba wani littafi nan fa aka fara gaishe gaishe wani sabon hira ya kashame tsakanin su, jiyake kaman ya mutu dan bakin ciki, sai bayan hiran yadan lafa ne shine Abba ya gyara zama ya kalli Yayan Baba mai suna Malam Isma'il dakuma Baba dake zaune gefenshi yace "Malam zuwan mu dinan mai dalili ce, dan da kokon baran mu muka dawo fa" dan dariya yay irin tasu ta manya ya dafa kafadar Ayaan dake sanye cikin white shadda kanshi akasa yace "dana fa yace yana ciki tunda yaga Bilkisu, shine muka zo nema mai auren ta idan za'a bamu" ya karashe maganar dawata irin murmushi akan fuskar shi, tunda yake maganar jikin Baba da Malam Isma'il yay sanyi, gyra zama yay yace "ai mutuncin kadai ya isa yasa nabaka koma me kake so, dan sanin ka danai na wanan karamin lokacin nagane kai mutum ne mai mutunci mai son jama'a ga sanin hakin musulmi, saidai wani hanzari ba gudu ba" yadanyi shiru sanan yay murmushi yace "ita yar wajen tawa Bilkisu dayake so, nariga nabada ita tun tana yar kankanuwa, namaba wani yaro na tun yana dan karami aka kawoshi karatu awajena, yanzu hakama ranan juma'a mai zuwa ne bikin su" wani irin dadi da farin ciki daya rufeshi yasa yadan murmusa kafin yadan saci kallon fuskar Abban shi, yanayin yanda yaga fuskar Abban nashi ne yasa yaji wani irin mugun tausayin tsohon yakama shi, daidai nan wayarshi yay ringing abinda ya ratsa shirun da dakin yay kenan, duba wayar yayi sanan yadan kalli Abba anatse yace "daga asibiti ne bari na amsa" excusing kanshi yayi yafita daga dakin yay hanyar zaure. Tun safe tana gidan Baaba ana mata gyaran jiki sai yanzu aka gama fatarta har wani sheki take, maroon dogon hijabi ne ajikinta me hula sai kallon motoci biyun data gani akofar gidan su take ganin babu ko almajiri daya balle ta tambaya su waye suka zo dan antashe su sun tafi bara yasa tawuce ta shiga zaure, Isyaka data gani tsaye yana kokarin maida tawada cikin wani jaka dake makale jikin bango yasa tai murmushi zata wuce dan Baaba tace sudena zance tunda bikin yakusa, yace "bamagana amaryan alaramma" dan juyowa tai ta kalleshi saikuma tai kaman zatai kuka tace "me wai, ba kace min zaka fitaba mekakeyi da har yanzu baka tafi ba" ajiye tawadar yayi yadan matso kadan dan da gap sosai a tsakanin su ya gyara tsayuwa da kyau sanan yace "zanje na siyo fentin da za'ama dakin mune, kinga gidan mu na chan kauye badai kyau ba, akwai bishiyar mangwaro, kashu, da gwaiba a tsakar gidan mu harda na agwaluma ma" zaro manyan dara daran idonta tayi tace "da gaske" gyada mata kai yayi hakan yasa tai murmushi tana dan kare fuskar ta da hijabi ahankali yakira sunanta "Bilkisu" dago kai tayi tace "na'am" "kauyen mu akwai dadi saima bayan auren mu munje chan zaki gani kinaso na kaiki rafi?" murmushi tayi tadaga mai kai cike da kunya yay yar dariya yace "shikenan gimbiyar mata ni natafi sabon gari siyo fentin" murmushi tamai tace "adawo lpy" "insiyo miki ice cream?" a kunyace ta daga kai dariya yasake yi yace "wanan dan bakin naki ya iya shan ice cream ko gimbiyar mata" da dan gudunta ta juya zata zata bude kofa ta tsaya chak numfashin ta na barazanar barin kirjinta ganinshi tsaye rike da waya yana mata wani irin kallo, Allah kadai yasan tun yaushe ya shigo zauren dan daga ita har Isyaka babu wanda ya lura dashi, wani irin kallo yamata kafin yama Isyakan dashima ya tsaya turus yana kallon bakon Malam, wani irin dogon tsaki yaja musu yace "bunch of villagers" yafita daga zauren ya jingina da mota yana tattaba waya, bude kofa tayi jiki asanyaye ta shiga cikin gidan nasu batare da tama sake waigawa bayaba, dakin Umma ta shiga ta zauna agefen Raiyana dake tsince shinkafa tana maida numfashi ganin zuciyarta nata bugawa. Yakai kusan 20mins awaje yaga su Malam sun rako su Baba, idanunshi ya sauke akan Pops ganin yanda duk jikinshi yay sanyi yakoma kaman mara lpy lpy yasa yaji duk wani iri, lallai wanan abu ya shiga ran Popsy sosai, sallama su Malam suka musu shikuma ya kalli Abba dayay wani iri ahankali yace "Pops kutafi ni anjima zan dawo sabida anyi inviting dina zuwa wani induction ceremony anan shika" asanyaya Abba yace "to saika dawo" yabude mota ya shiga su Baba Suleman man ma suka shiga driver yajasu suka bar wajen bin motar yay da kallo kafin ya bude dayar motar ya shiga yabar anguwan. Wuraren la'asar Isyaka yadawo bayan ya sauka daga bus yafara dandarowa layinsu, tunda yake tafiya yaketa kallon wata bakar van dake pake agaban wani gida anan anguwan tasu, gadaishi gilashin motan bakake dan haka baya ganin naciki, tafiya yaciga ba dayi anatse kaman daga sama yaga wasu samari uku sun sha gabanshi, kafin yay tunani ko yama kawo wani abu aranshi yaga sun fesamai wani abu kaman turare a fuska daga nan kuma bai sake sanin inda kanshi yakeba. Da sassafe wanan bakar Van dinan tai parking abakin layinsu aka bude yafito, yana fitowa Van din yatafi, ahankali yadinga tafiya harya karaso gidansu su da Malam yaci karo akofar gida yace "ina ka kwana Isyaka?" murmushi ya kakalo yace "Allah taimaki malam naje nai fentin gidan ne" kallo malam ya bishi dashi kafin chan yace "maiya faru to duk na ganka wani iri?" murmushi yay yace "Allah taimaki malam bansami bacci bane, gabaki daya aiki na dinga yima gidan jiya" Malam yay murmushi yace "ayyo to jeka huta Allah maka albarka" da Ameen ya amsa kafin yawuce ciki. Wasa wasa fa biki ya kankama Amarya gyra take sha ba kadan ba, Mama nayi Umma nayi Baaba nayi, tai wani irin fresh tai bulbul fatarta dakeda mugun taushi yakara wani extra taushin, Walawa ma datagan ta tace abubuwa sun kara manya Isyaka yasamu na sakawa abaki yay bacci aiko tabuga mata dundu. *kano* Cikin bacci yaji Abba na bugamai kafa bude ido yayi yaga Abba ya shirya cikin hadaddiyar gizna shadda ga uban malum malum yace "jekai wanka harda kai zamu zaria bikin Bilkisu, kawani kwanta kana bacci kasan karfe nawa?" turo baki yayi Abba ya tallabemai keya ahankali yamike ya shiga bathroom. Fridge harda su washing machine Abba yasai ma Bilkisu zai bada as gift su Mami dakuma big Mummy dasuma zasu zaria suka hada mata atampopin da lace harda turarurruka duk sunci gayu sunyi kyau. kusan 20 minute sanan yafito fuskar nan adaure, ya sanya sky blue shadda dake kyalli tsabagen kyau ya kafa wata hadaddiyar hula aka yana tafiya daidai sai uban kamshi yake. gaban mota ya shiga driver yajasu sai zaria, matayen suka fara kaiwa gida Malam ya kira Mama tamusu jagora ciki sanan Malam yama mazan jagora zuwa massallacin jumma'an dake anguwan su, bayan anyi sallan jummu'a duk aka natsu a massallaci wanda malamai da dama abokanen malam sun halarta, saikuma Isyakan dayay kyau yasha yar farar shaddar shi ta daidai kudi da mutanen shi danhar baban shi yazo daga sokoto, gakuma daliban malam gasu Abba agefe kusa da malam sai murmushi yake dudda har cikin ranshi yaso ace Bilkisu rabon danshine. 🎤 limami ya rike ya kalli Baba yace "ina angon da iyayen shi ku matso sabida adaura" tashi Isyaka dake sahu nabiyu yayi yazo gaba shidai Ayaan sai binshi yake da kallo yana wani irin tabe baki, microphone din Isyaka ya karba daga hannun limamin yay murmushi yace "inada wata yar sanarwa ne" mikamai limamu yayi ya e bismilla, karba Isyaka yayi sanan ya gyara tsayuwa ya kalli Malam da yayan shi dama duka mutanen dasuka cika masallacin makil, yay gyaran murya sanan yasake kallon malam da murmushi kekan fuskar shi yace "Allah gafarta malam gaskiya nidai nafasa auren, banison yarka Bilkisu, kayakuri bawai cin mutunci bane amma bani sonta ko kadan nafasa auren, na fasa" ya ijiye microphone din yafita daga masallacin ta kofar inda liman kejan sahu, nan fa masallaci ya kacame da surutu baban isyaka yatashi yabi yaron da sauri amma harya hau mashin yabar wajen. Wani irin matsiyacin murmushi Ayaan yayi ya kalli fuskar malam dahar wani zufa ke ketomai, dawowa yay kaman mara lpy ma su Abba se baki suke bashi, hanun Baba Suleman yaja hakan yasa Baba Suleman dake magana dago kai ya kallai, kara janshi yayi hakan yasa yamike ya bishi abaya suka fita waje Baba Suleman yace "wai wani irin iskanci ne wanan kana ganin babanta baida lpy ne kake jawoni waje, ba yanzu zamu tafi ba leave me" Baba Suleman yay maganan cikin fushi, kaman zai mutu dan bakin ciki yadai saita kanshi yace "Baffa nizan aureta kafada ma Pops adaura auren dani dama saisa nakira ka waje nafada ma" da mugun mamaki Baba sule ke kallonshi yace "kace me?" murmushin yake yay yace "adaura dani" da gudu Baba sule ya juya yay cikin masallacin shikuma ya dunkule hannu ya daki iska. "f*ck wlh zakici ubanki ne ahannuna" azuciye ya shiga masallacin ya hango Baba sule nama Abba magana akunne tashi Abba yay tsaye yazo inda yake tsaye yace "son are u serious?" murmushi yama Abban ya gyada kai, kamashi Abba yayi yamai peck a goshi tsabagen farin ciki, kafin yajuya da sauri yakoma gaban masallacin yadau mike ya tsaya yace "asaurara jama'a, asaurara" shiru akayi duk aka maida hankali kan Abba, yay murmushi ya kalli Baba yace "dama muntaba zuwa neman ma dana auren Bilkisu amma munyi latti lokacin, to gashi dannawa har yanzu yace yana ciki fa, alfarma muke nema ataimaka mana abamu malam" "Allahu Akbar" kawai aketayi a masallacin malamai nata kabbara suna cema malam "Allah ya fitar dakai kunya" wan Baba ya kalli Malam dayay shiru yace "kabasu Bilkisu tunda danshi na sonta kaga munfita kunya" murmushi Baba yay ka kalli Abba yace "na amince kuma nabaku ubangiji Allah ya sanya albarka" zokaga murna wajen Abba da Baba Suleman kamoshi Abba yayi ya zaunar dashi kusa dashi nan fa aka gyara zama liman ya daura aure tsakanin AYAAN ABDULRASHEED DA BILKISU ABDULBASY akan sadaki dubu dari da hamsin. [7/15, 12:21 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 25 - 26 *idan baka biyaba karka kar karanta, for sell* Kasa bacci Abba yay ranan gabaki daya danji yayi maganar takara natsun mai azuciya sai tunane tunane yake. Bayan kwana biyu. Wuraren 8 ya shigo falon Abban sanye da black trouser yau normal wando yasa saidai ya dame wandon, yasa white long sleeve shirt da kake iya hango chain din dake kyalli a wuyar shi yay tucking yakawo belt mai kyau yasa, yasa black cover shoe dake shining na zuwa aiki ya shigo dakin yana kokarin gyara tie din wuyarshi hanunshi daya kuma rike da white ironed lab coat dinshi sai kamshi yake looking cooperate, fatarshi har wani glowing yake sabida hutu, gashin kanshi da sajen shi sun kwanta lub lub, Abba ne kadai adakin zaune akan carpet ga abinci nan agabanshi anjera kala kala. "Morning Pops" ya gaida Abba da tunda ya shigo yake kallonshi, tsugunnawa yayi yadau cup din coffee dake gaban Abba sanin ba sugar aciki yasa yadau two cube of sugar yasaka yakoma kan kujera ya ijiye labcot din kafin yakoma gaban Tv rike da cup din coffee ya dauko remote yadawo ya zauna yana kokarin chanza channel daidai lokacin Mami ta shigo dakin da sallama rike da tray da blow din dake dauke da koko daketa kamshin su citta akai, ajiyewa tai agaban Abba dataga hankalin shi nakan Ayaan daya daura kafa daya kan daya yana kallon tashar kwallo, zama Mami tai gefenshi tace "ga kokon dakace na ma" dan juyowa yay ya kalleta yay murmushi yace "nagode" sanan ya juya ya kalli Ayaan daya natsu yana kallon Ball yana sipping coffee, ahankali yace "Boy inaso muyi wata magana dakai" juyo dakai yay ya kalli mahaifin nashi yay murmushi dake karama fuskarshi kyau yace "okay Popsy" tashi Abba yay yakoma kan kujeran dayake zaune Mami dai ta tabe baki kawai tadau cup tana kokarin hadama kanta tea, Abba yadan dafa kafadar Ayaan dake kallonshi yace "Boy I've been thinking alot lately" Ayaan yay sipping coffee yace "yea I've noticed dat, wats d matter Pops" Abba yace "I've been thinking alot nai addu'a akai, nakuma samu natsuwa saisa nazo maka da zancen" ya danyi shiru yasake kallon Ayaan din daya natsu yana kallonshi yana kokarin kai cup din Coffee bakinshi, Abba yace "ina so ka auri yarinyar data taimake ka, wat i mean to say is inaso ka auri Bilkisu" wani irin mugun choking dinshi coffee dake bakinshi yayi hakan yasa yafara wani irin mugun tari, da sauri ya mike tsaye yana buga kirjinshi dayan hanunshi kuma akan bakinshi yana tari sosai yana kallon Abba daya kafeshi da ido, idonshi har ja yayi tsabagen kwarewan dayayi, da kyar tarin ya tsaya hakan yasa ya kalli Abba yace "Pops bakaine kai maganan dakayi yanzun nan bako? I refuse to believe u are d one" tashi shima Abba yakamo hanunshi ya zaunar dashi kan kujeran, kaman wawa ya zauna baki bude yana kallon fuskar mahaifin nashi, kwantar da murya Abba yayi irin yanda ake lallashin yara yace "akwai alkairi a auren ku, son ina maka kwadayin yarinyar she's way too good, saisa nakeso ka aure ta, i want you to marry Bilkisu" fizge hanunshi yay da karfi daga na Abba ya mike tsaye yace "wah! Pops, like, kaiii, for real?" yay maganan sounding so confuse shi mamaki ma maganan yabashi kodai Pops baida lpy ne, yasake kallon Abban yace "are you really saying dis, ni Popsy, ni fa, ni Ayaan na auri that gurl wats her name ma?" ya tsaya yana kokarin tuno sunan. "ehen Bilkisu, Popsy how old i am dama zanyi aure, and auren ma she!" yawani ja she din arrogantly yace "wanan yarinyar mara natsuwa mai rawan kai yar kauyen nan gata ma.." tsawan da Abba ya dakamai yasa ya tsaya galala yana kallonshi. "shut up Ayaan! One more bad word against that poor innocent girl wlh saina mareka, bazadai ka aure ta bako is fine with me, am not going to force u, but karka kara fadin any bad thing akanta" surprisingly yake kallon Abba da idanunshi dasukai ja tunda yake zai iya cewa tunda yay wayau Popsy bai tabamai ihu ko tsawa ba this is the first time and all akan dat lousy being Bilkisu, hakan ko ba karamin bakanta mai rai yayi ba yace "but Pops.." kofa Abba ya nunamai alamun yafita hakan yasa yasake kallon fuskar Abban yama kasa koda kwakkwaran motsi sabida mamaki, baki yabude zaiyi magana Abba ya dakamai tsawa da har Mami saida ta runtse ido sabida yanda ya shiga kunenta. "i said out" Abba ya nunamai kofa daukar labcoat dinshi yayi azuciye saikace dashi suke fada yafita daga dakin ranshi abace, da yan aiki yaci karo a falo yawani daka musu tsawa. "u all are fired out of this out right this minute" ya nuna musu kofa ganin yanayin fuskarshi yasa duk suka fiffita harda gudu yafita kaman zaki, Big Mummy da fitowar ta kenan tana kiranshi "Boy Boy" ko jinta baiyiba tsabagen bacin rai ya shiga mota, tsabagen yanda ranshi yabaci yasa yaja motar dawani irin gudu kaman mental sai hospital dinsu wanda na abokin Popsy ne yana aiki a wurin, duk uban nurses din dake gaisheshi ko amsasu bayayi, yawuce office dinshi wata receptionist ta biyoshi har office din bayan ya zauna ta gaida shi. "good morning sir, karfe goma ne zaku shiga theater din" wani irin kallo daya mata da idanunshi dasukai jajir yasa jikinta yafara rawa da kyar ya isa saita kanshi ya kalleta yace "the next senior doctor should do it, banajin dadi yau" jikinta har rawa yake tajuya ta fita tana memai fatan samun lpy. Rasa inda zaisa kanshi sabida yanda ranshi ke tafarfasa yasa ya mike tsaye yafara zagaye office din kafin ya dunkule hannu ya daki iska. "f*ck! Wah sh**t is dis, f*ck!" komawa kan kujeran yay ya dafe kanshi ga kirjinshi dake tafarfasa kaman zai kone. Tashi yayi yadau car keys din dayayar akan table yafita daga office din kaman zai fasa kasa yanda yake tafiya, mota ya shiga ya kunna yabar hospital din kafin yadau waya yay dailing number meram ko ringing daya baigama yiba ta dauka, da kyar ya iya tattaro kalaman bakinshi ya hada tsabagen bakin cikin dayake ciki yace "meet me at my house" baima jira mezata ceba ya buga wayan akan dayan sit din yacigaba da tuki haryakai gidan akofar gidan suka hadu itama tataho da tata motar kallo daya yamata ya dauke kai yay horn mai gadi ya budemai ya shiga itama tabiyoshi abaya kafin tai parking harya fito yay cikin gida binshi. Tabishi da kallo tana murmushi. "wakuma yabata Ayaan dina rai" dariya tai bayan tagama parking kafin ta dauko jakarta tabude taciro hoda takara shafawa, ta ciro mouth fresh ta feffesa dan tasan Ayaan ya tsani baki na wari fitowa tayi daga motar tayi cikin gidan, baya sitting room din saidai kamshin shi daya cika ko'ina hakan yasa ta wuce bedroom din yana kwance kan gado yay rubda ciki ya dafe kanshi, tsugunnawa tai akasa takai hannu tana shafa mai kunne ahankali tace "waya batama rai baby" bude idanun dasukai jajir yayi ya daura akanta hakan yasa ta mike tsaye tafara cire kayan jikinta, tass tacire kafin tahau kanshi tafara kissing dinshi tako ina, tadade tanayi ta shafa nan ta shafa chan sanan yajuyo yakamota, da kanta tacire mai kaya nan fa yafara maida mata da martani dan gabaki daya fushin dayayi saida ya saukeshi akanta, tsabagen wuya harda kukan ta sosai, sai wuraren biyu ya kyaleta ya juyo da kalleta yanda take saukar da ajiyar zuciya yace "jeki dafamin abinci am starving" ware ido tai ta kalleshi saikuma takasa magana hakanan ta mike tafita daga dakin kitchen ta shiga ta soya kwai dan abinda kadai ta iya dafawa kenen ta hada tea ta hado a tray takawo mai kallon abincin yayi ya ture yace "ke kici i cant eat dis" yadau wayarshi yamusu order food online. Haka suka wuni ranan suna abu daya ko sallan azahar baiyiba bare na la'asar. Around 1 nadare yafarka daga baccin dayay gaba dashi, kallon agogo yayi yaga daya nadare, da sauri ya tashi yana saka kaya duk iskancin shi baya kwana awaje dan yasan Abba na zuwa dakinshi duk asuba yatada shi suje masallaci, yana gama sa kaya ko tsayawa saka boturin wandon da daure belt baiyiba yadau wallet dinshi dake kan drawer gefen bed yadau car key dinshi yafita da sauri ya shiga mota yay horn gate man dake bacci yafito ya budemai gate yafita, within 15 minutes yakai gidansu ya shiga yay parking. side dinshi yayi yabude ya shiga yana kokarin maida kofar yarufe ne Mami ta turo kofar ta shigo tana mai wani irin kallo, dan dukar dakai yayi yaki bari su hada ido ta maida kofar tarufe shikuma ya matsa jikin doguwar kujeran dakin ya tsaya ahankali yace "sannu Mami" "daga ina kake at dis late?" ta jehomai tambaya, baki yabude zaiyi magana ta tari numfashin shi rai abace tace "don't tell me daga clinic kake because u are not from dere tun around 8 muka kira aka cemana u left dere since morning" kasa magana yayi kanshi akasa, takowa tayi ta matso kusa dashi ta kama habarshi hakan yasa ya daga kai suka hada ido ta daure fuska tace "open ur mouth kafara shaye shaye ne?" sai a lokacin yadan sami karfin magana ahankali yace "Mami am a Dr. Kuma saina dinga shaye shaye bayan nasan illar hakan" bakinshi tabi da kallo jin bataji warin giyaba kam, tabi jikinshi da kallon tuhuma dan bata yarda dashiba idanunta ne suka sauka kan red lipstick din dake jikin farar rigar shi almost on every corner alamun kiss din bakin mace, ranta yawani irin mugun baci gawani irin zafi dataji zuciyar ta nayi ta kama kwalar rigar shi ta rike da kakkausar murya tace "wayan nan abun dake jikin riganka explain" kasa magana yayi kanshi akasa yaki bari su hada ido dan tunda yaga tana kallon rigarshi shima ya kalli abinda take kallon, shirun daya mata ya mugun bata mata rai hakan yasa ta kara kama kwallan rigar shi ta jijjiga shi da duka karfinta. "badakai nake magana ba ka rainani k.. " kasa karasa maganan tayi sabida wallet din dake hanunshi daya fadi garin jijjigashi datayi ga condum acikin sachet kusan guda hudu duk sun watse akasan falon, ahankali ta sakeshi ta tsugunna tadauko guda daya tana karanta rubutun dake jikin sachet din sanan ta kalleshi ko kwakwaran motsi yama kasa har yanzu kanshi akasa, dawowa tai gabanshi ta daukeshi da mari mai kyau tana nunamai ledan saikuma tayar ta fada kan kujera tafashe da kuka sosai, runtse ido yay jin yanda kukan ta kesa zuciyar shi ke soyuwa, ya tsani yaga Mami na kuka, ahankali ya tsugunna agefen kafarta ya daura hannu akan cinyarta kaman zaiyi kuka yace "am sorry Mami" ko kallonshi batayi ba saida taci kukan ta danji take kaman zatai hauka ta share fuskar ta tamai murmushi mai ciwo tace "bani zaka cema u are sorry ba, meke mini? Kaida mahallicin kane shikama laifi, Ayaan neman mata?" tai maganan tana girgixa kai, takara nuna shi da yatsa tace "ban taba sanin lalace warka takai nan ba, and on top of dat mahaifin ka ya tunkare ka da maganar aure kace sam bakaso, dama ya za'ayi kaso auren sunna tunda kanada matan banza" dariya tai mai ciwo danhar kwalla saida yafito sanan ta kara share guntun hawayen dasuka zubomata tana kallonshi yanda jikinshi dukyay sanyi tace "mahaifin nakama neman kashe shi kake da bakin ciki da tunanin ka, gashi chan tun safe dakamai rashin kunya kanuna mai bai isa dakai ba ya kwanta rashin lpy, ka kashe mu duka ka huta and leave ur life d way u want,babu mai takura ma, kabi mata kasa matsiyatan kaya, kaje party and d rest, do as u pleases duniya ce ta isheka riga da wando harda malum malum ma" ta mike tsaye zata fita da sauri ya rike mata hannu ya mike tsaye idanunshi sun kada sunyi jajir kaman zaiyi kuka dan tunda yake Mami tasha fushi dashi amma bata tabamai maganganu hakaba irin nayau, nayau fa kaman ma baki tamai, hannunta yarike gam ya rungume yama kasa magana hakan yasa tamai wani irin mugun kallo tace "sakin mini hannu" girgiza kai yayi da muryan shi datai bala'in rauni yace "Mami please am sorry, naji wlh na yarda zan aureta din, please don't be mad at me sweet Mum" fizge hanunta tayi ta wuce part dinsu dan dama tazo kiranshi ya duba Abba ne dan zazzabi yake jikinshi yay zafi, tana shiga ta rufo kofa tai sama yafi 5 minute tsaye a wurin sanan yawuce part dinshi. Wuraren 9 na safe yay sallama a bedroom din Abban wanda dagashi sai Baba Suleman dake gefenshi, fuskar Abban ya kalla aiko yaga yaramemai sosai, ahankali ya karasa shiga dakin ya gaida Baba Suleman kafin ya kalli Abba dayama ki kallonshi saima magana daya cigaba dama Baba Suleman yace "good morning Pops" ko kallonshi Abba baiyiba, first time indis life da Abba yay fushi dashi, Baba Suleman kam gimtse dariyar dake cinshi yake dan zaiso yaga yanda yayan shi zaiyi fushin nan yakai, zama kusa da Abba yayi ya daura kanshi akan kafadar Abba ahankali yace "Pops am sorry" ko kallonshi Abba baiyiba hakan yasa ya sauke ajiyar zuciya ya runtse ido sabida yanda maganan dazai fada ke mugun yimai daci a zuci da baki ahankali yace "ok na amince na yarda zan aureta" da sauri Abba ya juyo farin ciki yawani lullube shi yace "banason iskanci kafa Boy, are u serious" gyadamai kai yayi da dan murmushi ganin for d first time tunda ya shigo dakin Abba yay murmushi, da sauri Abba ya kalli Baba Suleman yace "Alhamdulillah yau juma'a ko Sulemanu?" cikin jin dadi Sulaiman yace "eh yaya""in Allah ya kaimu gobe zaria zamu da sassafe kuwa muje mu nemo mai auren ta, boy harda kai za'a sabida ku sasanta da yarinya, bari na kira Alaji Hashimu (abokin shi) ya shirya" tsayawa yay yana kallon fuskar baban nashi wanan farin ciki haka f*ck. [7/15, 12:21 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 27 - 28 *This book is for sale in baki biyaba don't read inba hakaba u and god* Karfe goma shadaya tamusu a kofar gidansu Bilkisu ne, duk suka fiffito daga mota sunci mayan kaya suka aika amusu sallama da Malam, cikin mintuna da basu wuce uku ba yafito aka gaggaisa sanan ya jagoran cesu zuwa cikin gida. Falon shi yakaisu inda baban wanshi daya zo daga Sokoto yake zaune yana duba wani littafi nan fa aka fara gaishe gaishe wani sabon hira ya kashame tsakanin su, jiyake kaman ya mutu dan bakin ciki, sai bayan hiran yadan lafa ne shine Abba ya gyara zama ya kalli Yayan Baba mai suna Malam Isma'il dakuma Baba dake zaune gefenshi yace "Malam zuwan mu dinan mai dalili ce, dan da kokon baran mu muka dawo fa" dan dariya yay irin tasu ta manya ya dafa kafadar Ayaan dake sanye cikin white shadda kanshi akasa yace "dana fa yace yana ciki tunda yaga Bilkisu, shine muka zo nema mai auren ta idan za'a bamu" ya karashe maganar dawata irin murmushi akan fuskar shi, tunda yake maganar jikin Baba da Malam Isma'il yay sanyi, gyra zama yay yace "ai mutuncin kadai ya isa yasa nabaka koma me kake so, dan sanin ka danai na wanan karamin lokacin nagane kai mutum ne mai mutunci mai son jama'a ga sanin hakin musulmi, saidai wani hanzari ba gudu ba" yadanyi shiru sanan yay murmushi yace "ita yar wajen tawa Bilkisu dayake so, nariga nabada ita tun tana yar kankanuwa, namaba wani yaro na tun yana dan karami aka kawoshi karatu awajena, yanzu hakama ranan juma'a mai zuwa ne bikin su" wani irin dadi da farin ciki daya rufeshi yasa yadan murmusa kafin yadan saci kallon fuskar Abban shi, yanayin yanda yaga fuskar Abban nashi ne yasa yaji wani irin mugun tausayin tsohon yakama shi, daidai nan wayarshi yay ringing abinda ya ratsa shirun da dakin yay kenan, duba wayar yayi sanan yadan kalli Abba anatse yace "daga asibiti ne bari na amsa" excusing kanshi yayi yafita daga dakin yay hanyar zaure. Tun safe tana gidan Baaba ana mata gyaran jiki sai yanzu aka gama fatarta har wani sheki take, maroon dogon hijabi ne ajikinta me hula sai kallon motoci biyun data gani akofar gidan su take ganin babu ko almajiri daya balle ta tambaya su waye suka zo dan antashe su sun tafi bara yasa tawuce ta shiga zaure, Isyaka data gani tsaye yana kokarin maida tawada cikin wani jaka dake makale jikin bango yasa tai murmushi zata wuce dan Baaba tace sudena zance tunda bikin yakusa, yace "bamagana amaryan alaramma" dan juyowa tai ta kalleshi saikuma tai kaman zatai kuka tace "me wai, ba kace min zaka fitaba mekakeyi da har yanzu baka tafi ba" ajiye tawadar yayi yadan matso kadan dan da gap sosai a tsakanin su ya gyara tsayuwa da kyau sanan yace "zanje na siyo fentin da za'ama dakin mune, kinga gidan mu na chan kauye badai kyau ba, akwai bishiyar mangwaro, kashu, da gwaiba a tsakar gidan mu harda na agwaluma ma" zaro manyan dara daran idonta tayi tace "da gaske" gyada mata kai yayi hakan yasa tai murmushi tana dan kare fuskar ta da hijabi ahankali yakira sunanta "Bilkisu" dago kai tayi tace "na'am" "kauyen mu akwai dadi saima bayan auren mu munje chan zaki gani kinaso na kaiki rafi?" murmushi tayi tadaga mai kai cike da kunya yay yar dariya yace "shikenan gimbiyar mata ni natafi sabon gari siyo fentin" murmushi tamai tace "adawo lpy" "insiyo miki ice cream?" a kunyace ta daga kai dariya yasake yi yace "wanan dan bakin naki ya iya shan ice cream ko gimbiyar mata" da dan gudunta ta juya zata zata bude kofa ta tsaya chak numfashin ta na barazanar barin kirjinta ganinshi tsaye rike da waya yana mata wani irin kallo, Allah kadai yasan tun yaushe ya shigo zauren dan daga ita har Isyaka babu wanda ya lura dashi, wani irin kallo yamata kafin yama Isyakan dashima ya tsaya turus yana kallon bakon Malam, wani irin dogon tsaki yaja musu yace "bunch of villagers" yafita daga zauren ya jingina da mota yana tattaba waya, bude kofa tayi jiki asanyaye ta shiga cikin gidan nasu batare da tama sake waigawa bayaba, dakin Umma ta shiga ta zauna agefen Raiyana dake tsince shinkafa tana maida numfashi ganin zuciyarta nata bugawa. Yakai kusan 20mins awaje yaga su Malam sun rako su Baba, idanunshi ya sauke akan Pops ganin yanda duk jikinshi yay sanyi yakoma kaman mara lpy lpy yasa yaji duk wani iri, lallai wanan abu ya shiga ran Popsy sosai, sallama su Malam suka musu shikuma ya kalli Abba dayay wani iri ahankali yace "Pops kutafi ni anjima zan dawo sabida anyi inviting dina zuwa wani induction ceremony anan shika" asanyaya Abba yace "to saika dawo" yabude mota ya shiga su Baba Suleman man ma suka shiga driver yajasu suka bar wajen bin motar yay da kallo kafin ya bude dayar motar ya shiga yabar anguwan. Wuraren la'asar Isyaka yadawo bayan ya sauka daga bus yafara dandarowa layinsu, tunda yake tafiya yaketa kallon wata bakar van dake pake agaban wani gida anan anguwan tasu, gadaishi gilashin motan bakake dan haka baya ganin naciki, tafiya yaciga ba dayi anatse kaman daga sama yaga wasu samari uku sun sha gabanshi, kafin yay tunani ko yama kawo wani abu aranshi yaga sun fesamai wani abu kaman turare a fuska daga nan kuma bai sake sanin inda kanshi yakeba. Da sassafe wanan bakar Van dinan tai parking abakin layinsu aka bude yafito, yana fitowa Van din yatafi, ahankali yadinga tafiya harya karaso gidansu su da Malam yaci karo akofar gida yace "ina ka kwana Isyaka?" murmushi ya kakalo yace "Allah taimaki malam naje nai fentin gidan ne" kallo malam ya bishi dashi kafin chan yace "maiya faru to duk na ganka wani iri?" murmushi yay yace "Allah taimaki malam bansami bacci bane, gabaki daya aiki na dinga yima gidan jiya" Malam yay murmushi yace "ayyo to jeka huta Allah maka albarka" da Ameen ya amsa kafin yawuce ciki. Wasa wasa fa biki ya kankama Amarya gyra take sha ba kadan ba, Mama nayi Umma nayi Baaba nayi, tai wani irin fresh tai bulbul fatarta dakeda mugun taushi yakara wani extra taushin, Walawa ma datagan ta tace abubuwa sun kara manya Isyaka yasamu na sakawa abaki yay bacci aiko tabuga mata dundu. *kano* Cikin bacci yaji Abba na bugamai kafa bude ido yayi yaga Abba ya shirya cikin hadaddiyar gizna shadda ga uban malum malum yace "jekai wanka harda kai zamu zaria bikin Bilkisu, kawani kwanta kana bacci kasan karfe nawa?" turo baki yayi Abba ya tallabemai keya ahankali yamike ya shiga bathroom. Fridge harda su washing machine Abba yasai ma Bilkisu zai bada as gift su Mami dakuma big Mummy dasuma zasu zaria suka hada mata atampopin da lace harda turarurruka duk sunci gayu sunyi kyau. kusan 20 minute sanan yafito fuskar nan adaure, ya sanya sky blue shadda dake kyalli tsabagen kyau ya kafa wata hadaddiyar hula aka yana tafiya daidai sai uban kamshi yake. gaban mota ya shiga driver yajasu sai zaria, matayen suka fara kaiwa gida Malam ya kira Mama tamusu jagora ciki sanan Malam yama mazan jagora zuwa massallacin jumma'an dake anguwan su, bayan anyi sallan jummu'a duk aka natsu a massallaci wanda malamai da dama abokanen malam sun halarta, saikuma Isyakan dayay kyau yasha yar farar shaddar shi ta daidai kudi da mutanen shi danhar baban shi yazo daga sokoto, gakuma daliban malam gasu Abba agefe kusa da malam sai murmushi yake dudda har cikin ranshi yaso ace Bilkisu rabon danshine. 🎤 limami ya rike ya kalli Baba yace "ina angon da iyayen shi ku matso sabida adaura" tashi Isyaka dake sahu nabiyu yayi yazo gaba shidai Ayaan sai binshi yake da kallo yana wani irin tabe baki, microphone din Isyaka ya karba daga hannun limamin yay murmushi yace "inada wata yar sanarwa ne" mikamai limamu yayi ya e bismilla, karba Isyaka yayi sanan ya gyara tsayuwa ya kalli Malam da yayan shi dama duka mutanen dasuka cika masallacin makil, yay gyaran murya sanan yasake kallon malam da murmushi kekan fuskar shi yace "Allah gafarta malam gaskiya nidai nafasa auren, banison yarka Bilkisu, kayakuri bawai cin mutunci bane amma bani sonta ko kadan nafasa auren, na fasa" ya ijiye microphone din yafita daga masallacin ta kofar inda liman kejan sahu, nan fa masallaci ya kacame da surutu baban isyaka yatashi yabi yaron da sauri amma harya hau mashin yabar wajen. Wani irin matsiyacin murmushi Ayaan yayi ya kalli fuskar malam dahar wani zufa ke ketomai, dawowa yay kaman mara lpy ma su Abba se baki suke bashi, hanun Baba Suleman yaja hakan yasa Baba Suleman dake magana dago kai ya kallai, kara janshi yayi hakan yasa yamike ya bishi abaya suka fita waje Baba Suleman yace "wai wani irin iskanci ne wanan kana ganin babanta baida lpy ne kake jawoni waje, ba yanzu zamu tafi ba leave me" Baba Suleman yay maganan cikin fushi, kaman zai mutu dan bakin ciki yadai saita kanshi yace "Baffa nizan aureta kafada ma Pops adaura auren dani dama saisa nakira ka waje nafada ma" da mugun mamaki Baba sule ke kallonshi yace "kace me?" murmushin yake yay yace "adaura dani" da gudu Baba sule ya juya yay cikin masallacin shikuma ya dunkule hannu ya daki iska. "f*ck wlh zakici ubanki ne ahannuna" azuciye ya shiga masallacin ya hango Baba sule nama Abba magana akunne tashi Abba yay tsaye yazo inda yake tsaye yace "son are u serious?" murmushi yama Abban ya gyada kai, kamashi Abba yayi yamai peck a goshi tsabagen farin ciki, kafin yajuya da sauri yakoma gaban masallacin yadau mike ya tsaya yace "asaurara jama'a, asaurara" shiru akayi duk aka maida hankali kan Abba, yay murmushi ya kalli Baba yace "dama muntaba zuwa neman ma dana auren Bilkisu amma munyi latti lokacin, to gashi dannawa har yanzu yace yana ciki fa, alfarma muke nema ataimaka mana abamu malam" "Allahu Akbar" kawai aketayi a masallacin malamai nata kabbara suna cema malam "Allah ya fitar dakai kunya" wan Baba ya kalli Malam dayay shiru yace "kabasu Bilkisu tunda danshi na sonta kaga munfita kunya" murmushi Baba yay ka kalli Abba yace "na amince kuma nabaku ubangiji Allah ya sanya albarka" zokaga murna wajen Abba da Baba Suleman kamoshi Abba yayi ya zaunar dashi kusa dashi nan fa aka gyara zama liman ya daura aure tsakanin AYAAN ABDULRASHEED DA BILKISU ABDULBASY akan sadaki dubu dari da hamsin. [7/15, 12:21 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 29 - 30 Bayan Mama ta kaisu dakin Umma dan nanne ba jama'a sosai sai gaishe gaishe suke sanan Umma ta kwalama Layla kira yarinyar ta shigo da gudunta ta sanya yar atampa ta mai kyau ja ta anko, Umma tace "yi maza jeki kira Bilkisu tazo ta gaishe da baki ai kinsan inda take paty ko?" yarinyar ta gyada kai tana washe baki tana kallon su Mami dasukai shigan alfarma sunyi kyau da sauri ta juya tafita daga dakin, wani gida dake nan kusa da gidansu ta shiga gidan Mrs Alkaleey matar amarya ce badai kirki ba tanason Bilkisu saisa ma tace "tazo itada kawayen ta suyi party anan" da gudu ta shiga babban falon inda kawayen Bilkisu yan dogon Bauchi suka cika ko ina su Fa'iza, Fateema, Walawa, Aisha Shehu, Maryam Umar, Fadila, Bass, Maymuna, Hajjaju, Zainab, Reemar, Hajaea gasunan rututu dai ancika falon Mrs Alkaleey sai hira ake anacin shinkafa da salad ana hiran samari da first night, ganin bata falo yasa tai hanyar bedroom din Mrs Alkaleey kwankwasa kofar tayi akace ta shiga, turawa tayi ta shiga ciki, baki tabude tana kallon Yayar tata da Dr Binta ke kokarin zage mata zip din jan lace dakeda ratsin baki din jikinta, ga Maryam Gafai agefe tana kokarin nada dankwalin da za'a daura mata, takowa tayi tazagayo ta gaban ta ta tsaya tsabagen mamaki hannu tasa ta kama bakinta, Mrs Alkaleey tace "rufe mana bakin ke" washe gibi tayi tace "wlh Anty Baby kinyi mugun kyau" murmushi Bilkisu tayi daya lobar da dimple dinta takara kallon fuskarta ajikin madubi dudda kayan data saka na daidai karfi ne, dan wanan lace din ma Baba ya saimata bai hana kyawunta yafito ba, Maryam Gafai ta rangada mata ubansun dauri, an mata riga na sket da ja da bakin lace din da akama aiki awuyan rigan, tasaka bakin takalmi hill da kuma bakin jakarta mai kyau, an saka mata wani hadadden sarka barawon zinare da dan kunen shi da warwaro harda ma zobe, gashi Dr Binta ta chanchara mata makeup da tunda take bata tabayi ba, anyi parking gashinta anmata donut a tsakiya sanan akai daurin dan kwali mai step aka fito da gashin ta tsakiyan daurin. Tsarki ya tabbata ga ubangijin dayay wanan hallitar! abinda su Reemar keta fadi kenan lokacin data fito falo, Walawa tace "gaskiya Isyaka yau zai sha dadi, anya xai sarara miki kuwa yau idan ankaiki? Kinyi romo romo da yawa yar malam" tai maganan tana wani irin shu'umin murmushi, Fadila tace "koma kakide kakide ne tayi mudai gobe da sassafe zamu faso gidan muzo mu ga yanda take tafiya" dukansu suka fashe da dariya, zama tai akan kujera hawaye ya taru a idanunta sosai zatai kuka dan haka nan taji wani irin kuka takeji duk hankalin ta atashe yake, dafata Mrs Alkaleey tayi tace "karki biye musu kinji ki bata kwalliyar ki, inhar kikai musu kuka haka zasuyi ta zolayar ki" Laylah data kasa dena kallon yar tata tace "Anty Baby Mama ce tace nazo nakira ki wai kinyi baki" ihu dakin ya dauka Bass tace "an daura, an daura su Isyaka ne, tashi kije yar malam amuku wa'azi tare" kaman bazata tashi ba saikuma ta mike tsaye, Raiyana ta dauko bakin gyale mai kyau ta daura mata akai share dan kwallan dataji ya zubo mata tayi ta kalli Reema tace "muje ki rakani" tashi Reema tayi tadau gyalen ta saba akafada suka fita bayan ta kara jan gyalen ta tarufe fuskar ta. Tunda suka fito daga gidan kanta ke kasa sabida yanda taga maza sun cika layin alamun andaura auren kenen, ahaka har suka shiga cikin gidansu aiko ana ganin ta matan dasuka cika tsakar gidan suka hau guda ayyiririri ga amarya ga amarya, kara lullube fuskar ta tayi har suka shiga dakin Umma da Layla ta nuna musu, Umma ce dake daga bakin kofa ta yaye mata gyalen data rufe fuska dashi tace "ai sai abude fuskar ko tunda kin shigo amarya, ga baki kinyi daga kano iyayen Ayaan ne" dukda bata gane waye Ayaan din da Umma ke fadi ba hakan bai hanata dago kai ta kalli manyan mata biyu dake zaune akan doguwar kujeran ran Umma da aka wadata su da abincin biki agaban suba suma ita suke kallo a kunyace ta dukar dakai ta tsugunna tana wasa da hannayenta dasuka sha lallin amare ahankali tace "ina yinin ku Mumy kunzo lpy" atare Big Mummy da Mami suka amsa mata da lpy lau tareda yima ta godiya akan abinda tama Ayaan, sai a lokacin ma tagane ashe iyayen mara mutuncin mahaukacin nanne, suka mata fatan alheri tareda addu'a zama lpy duk kanta nakasa dan bata yarda sun sake hada ido ba dan kunyan su takeji sosai, Mami ma takasa daina kallonta har kasan ranta takeji kam inama ace Ayaan ya sameta din ya aura da tai farin ciki sosai yarinya mai natsuwa haka da kunya. Ganin takasa tashi yasa Umma tace "to tashi kuje ku koma wajen kawayen ku" ahankali ta mike tsaye tadan kallesu kafin tasake dukar dakai tace "mungode Mummy Allah kiyaye hanya" tajuya da sauri tafita Reema tabiyota abaya tana murmushi suka fito zaure zasu fita waje, tsayawa tayi tana kara lullube fuskar ta da gyale sanan suka fita suka koma gidan party. Sai bayan sallan la'asar dan lokacin hartai sallan la'asar har an chanza mata kaya wanan karan amtapa ne ajikin ta milk colour anmai kwalliyan black ajiki, wayyo Allah bakaramin kyau Bilkisu tayi ba tasa takalmin dazu baki da gyalen da jakan tana zaune cikin su Walawa daketa mata tsiya Baaba da wata kawarta sukazo gidan, gyalenta suka saka mata sukai mata lullube sanan suka kalli kawayen Baaba tace "kudan bamu aronta" suka fice tana biye dasu abaya har gidan Baaba da babu mutane saidai su Mama, Umma, da bakin dazu na kano datake iya hangosu ta huji hujin gyalen dake jikinta, sallama ababban falon Baaba taji Baaba tayi ta shiga da ita ta zaunar da ita kusa da mutum dabata san kowaye ba, saikuma taji Baaba ta cire gyalen daga kanta ta maida mata dashi kafada kafin tajuya tafita daga dakin, tasami su Mama dasu Mami da ita suke jira duk suka fita daga gidan dan komawa gidan su, kana ganin fuskar Mami kaga farin ciki lullube akan fuskarta, Baba dashi kadaine zaune adakin da Ayaan da aka ijiye Bilkisu kusa dashi dan su Abba basu dade da fita daga gidanba sunje dauko wasu abokan shi daya kira ya fadi musu zancen auren Ayaan, ajiyar zuciya Baba yayi yana tausayin yanda ma zai fadama yar tashi abinda Isyaka yayi hakanan dai ya tatataro jarumtar shi ya fuskanceta yakira sunanta "Bilkisu" dago kai tayi ta kalli Baban nata tace "na'am Baba" yace "inaso ki zama jaruma mai karban kaddara aduk yanda tazo mata, karki sa komi aranka ki dauka komi yafaru ne ayanda Allah yakeso, ahaka Allah ya tsara tun kafin ma a hallice mu" yadanyi shiru kafin ya nisa yace "yau awurin daurin aure Isyaka ya tashi agaban kowa" saikuma yay shiru kafin yay murmushi me ciwo yace "yace yafasa auren ki baya sonki yajuya yama fita daga masallacin abinshi" tunda yafara maganan ta dago kai take kallon mahaifin nata badadan shi bane ke gayamata maganan nanba da wlh zata iya cewa karyane Isyakan ta bazai taba yimata hakaba, yace "bazai aure kiba, shine dama mahaifin Ayaan yataba zuba nemama danshi auren ki lokacin ankusa bikin ki da Isyaka, shine yau bayan abin yafaru Ayaan yace shi abashi yana sonki shine nasa aka daura auren ki da Ayaan ga sadakin ki nan" ya daura mata kudin ajiki, kaman ma bata duniyar nan haka takejin ta Isyaka yace bazai aureta ba, andaura mata aure da Ayaan din dabama tasan wayeshi ba, dan bilhakki takara manta wani Ayaan, Isyaka na ne yace "bazai aureni ba?" da sauri ta kalli Baba da rinannun idanunta dasuka cicciko da hawaye dan shima ita yake kallo tace "Baba Isyaku nane yace bazai aureni ba? Menamai Baba, wlh banmai komiba dan Allah kace yayakuri Baba" tafashe da kuka sosai kaman zata mutu, Baba ya girgiza mata kai yace "i shiru ki manta da zancen isyaka danke matar wani ce yanzu, nasan ban kyauta miki ba dan banji ta bakinki ba, amma a matsayina na uba zan iya zaba miki miji nagari daga ganin Ayaan yaron ne dan gidan arziki, ga mahaifin shi da kirki da daraja musulmai, nariga na musu bayanin jarabawan da zaki zana sun amince daki zauna agida bayan gama jarabawan saiki tare, yanzu dai bari na barku tare kudan tattauna ni natafi wajen su mahaifin ka" yay maganan yana kallon Ayaan da kanshi ke kasa tun dazu, dago kai yayi ya kakalo murmushi yace "to Abba" Baba yafita yana kallon Bilkisu dake wani irin kuka dake tabamai zuciya gidan yarage daga shi sai ita. Baba nafita tamike tsaye zata fita dan bama tason ganin koma waye mijin da Abba yace yamata, hanyar fita daga dakin tayi cikin kuka fuuu taji an wani irin fincikota danhar saida gyalenta yafadi kasa saura kiris tafada kanshi amma ganin wanda take shirin fadawa jikinshi yasa ta dage ta tare kanta tafadi agabanshi tana kuka, wanan mugun Baba ya aura mata dama, wutsiyar hanunta daya kama tabi da kallo, hawaye masu dumi suka zubomata tafara kokarin fizge hanun nata amma yaki sakinta saima wani irin matsiyacin kallo dayay yace "Ke! bazaki natsu ba" ko kallon shi bataiba saima daddagewa data keyi zata fizge hannun, hannun yabi da kallo ba karamin kyau lallen yayiba barinma yatsunan ta da dogayen kumbunan ta da aka zagaye su da ja, yasake mata wani irin kallon yadanyi murmushin gefen baki yace "bakiji dadi bama na taimaka miki? Wanan kazamin yaron yace baya sonki shine nace ni bari indan rufamiki asiri sabida tausayin mahaifin ki danaga hawan jini yana neman kamashi za'ai abun kunya, shine na taimaki rayuwan ki inda bahaka ba mezanyi dake jibeki fa dan Allah" wani irin bakin ciki da maganganun shi yasa taji yasa ta daddage taja wata shegiyar tsaki. "mtswwww" fizgota yay wanan karan saida tafado a kirjinshi, gabaki daya hanunta daya rike yamaida shi ta baya ya lankwasa hakan yasa tai wani irin ihu. "wayyo Allah Mama zai kasheni" tafashe da kuka mara sauti jikinta ko ina rawa yake, dan lumshe ido yayi jin yanda numfashin ta na kuka ke sauka akan fuskarshi kafin ya budesu ya sauke akan hawayen dakebin kuncinta ba kakkautawa ya daure fuska tamau tareda sake matse hannun tabaya ihu tayi sosai har saida ta bankare ta daura dayan hanunta akan kafadarshi duk cikin azaba, hanun yabi dawani irin kallo da sauri ta janye tana kuka sosai tana yarfe hannun harda shesheka, sakinta yayi tareda tureta harsaida ta fadi akasan wajen ta tashi ta zauna da sauri ta kamo hanun daya kama tana kallon yanda yay ja takara fashewa da kuka tana hurama hanun iskan bakinta dan zafi yake mata, tsaki yay yafita daga dakin, akofar gidan yaga su Abba da abokanen shi dasuka zo tareda Malam ya gaidasu sanan yaja Abban shi gefe kaman zaiyi kuka yace "Pops am going to the hotel nidai nagaji wlh i need to sleep" da sauri Pops yataba kanshi yace "shikenan Mah Boy jeka huta muma dasu maman ka Anjima bayan Isha zamu dawo hotel din, gobe da safe zamu dawo akara gaishe gaishe da sanin juna kafin mu wuce kano ko" gyada kai kawai yayi yawuce ya shiga mota yaja yabar wajen. [7/15, 12:21 PM] Ummi Tandama: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 31 - 32 Anan falon Baaba taci kukan ta ta koshi, ji take kaman tahadi yi zuciya ta mutu maisa Baba yamata haka tunda Isyaka yace bayayi basai abarta ba anwani hadata da wanan basamuden mugun, ahaka bacci yay awon gaba da ita a wurin. Hayaniyan dataji yatada ita daga baccin daya dauketa Baaba tagani zaune da wasu bakin gidansu dasuka zo daga kauye anata hiran rabon kudin da Abba yay tayi, fashewa tai da kuka hakan yasa suka lura ma tatashi Baaba tace "hakuri zakiyi ai Isyaku duniya ce tanada girma yama kanshi, ki yakuri ba gashi Allah ya musanya miki ba mai sonki wanda kika taimaka, ni wlh inxakiji ta tawama kinfi dacewa dashi, tashi kije kiyo salla kici abincin ki karfe sha biyu fa" tashi tayi ta karbi toculan da Baaba ke mikamata ta karba tafita daga dakin ta wuce yo alwala. Misalin karfe takwas na safe tafito daga wanka daure da zani a kirji Baaba dake zaune gaban murhu ta bita da kallo yanda take uban sheki, murmushi tayi tajuya tacigaba da dama kokon datake yi, daki ta shiga ta shafa mai ta shirya cikin doguwar rigan kampala shaddan purple da fari da Baaba ta iniye mata aiko yay mata shegen kyau tana cikin fama da daurin dankwalin dan takasa sabida dan kwalin yay kaba kaba Baaba ta shigo tace "ke imaza yapa gyalen tunda kin kasa daurin kije Baban ki ya aiko Muji ya kiraki iyayen mijin ki suna hanya zakuyi sallama su tafi, mike" Baaba ta dagata ganin bamata da niyyar tashi tadau gyalen ta yafa mata tace "imaza tafi nima ganinan zuwa" fita tayi daga gidan jikinta duk asake har gidan su da babu wasu mutane sosai dan yan uwan su kadanne suka rage dakinsu tayi tana shiga uwar daka tafada kan Maman su tafashe da kuka sosai dagota Mama tayi ta share mata hawayen dasuke zubowa tace "kiyakuri Baby, nasan yanda kikeji, haka Allah ya kaddara zai faru dama chan Isyaka ba mijin ki bane, bahakanan Allah ke hadaka da wani arayuwa ba rana daya ba, kin hadu da Ayaan ta dalili ne, asheko shine wanan mijinki, ki yakuri kinji anriga andaura babu yanda zakiyi" cikin kuka tabude baki zatai magana Mama ta girgiza mata kai tace "banison ji" sallaman da akayi yasa Mama ta amsa ta fita ganin Mami ce itakadai dan sauran duk sun shiga falon Baba yasa Mama tai murmushi tace "barka da zuwa kun iso, shigo" shigowa Mami tai tasami waje ta zauna tace "ina kwana ya gajiyan bik" Mama tace "lpy lau ya taku gajiyar" murmushi Mami tayi tace "Alhamdulillah ina yar tawa?" murmushi sosai Mama tayi tace "tana ciki bari nakira miki ita" da sauri Mami tace "a'a kibarshi dan Allah ni nashiga?" a kunyace Mama tace "kai dan Allah keda yarki kike wani tambayana, ni kinga ma tafiyata bari naje agaggaisa" Mama tadau hijabi ta fice zuwa dakin Baba, Mami ta daga labulen da sallama ta shiga dakin, a kunyace ta mike tsaye dan taji Mama na magana bama ta tsaya ta saurara ba sabida kukan ta take, tsugunnawa tayi tanadan murmushi ahankali tace "ina kwana Mumy" hannu Mami tasa ta dagota sama kafin ta sumbaci gaban goshin ta, lumshe ido tai a kunyace dan bata sababa, Mami ta zauna da ita akan gado kafin ta zauna agefenta tana murmushi tace "Allah miki albarka Bilkisu kiyakuri kinji, Ayaan zai kula dake karkija komi zamu rikeki amana" jakar hannunta ta bude ta ciro wata sabuwar Samsung ta mika mata kin karba tayi saima kara sunnar da kanta kasa datayi tana wasa da bakin gyalenta, ajiye mata wayar Mami tai agefe tace "ga wayar kinan nasamiki number na aciki, zan dinga kiranki, kiyi karatun jarabawa da kyau kinji Allah yabada sa'a" ahankali tace "nagode Mumy" shafa kuncinta Mami tayi kafin ta tashi tafita daga dakin itama ta shiga falon Baba anata magana. Fadawa tayi kan gado tafashe da kuka sosai tarasa inda zatasaka ranta taji dadi, zumbur tamike kaman an tsikareta tafito daga dakin Maman ahankali tai hanyar zaure tana tafiya sadaf sadaf tana bude kofa tafita zaure saida tadan labe abayan kofa kafin tadan leka kofar gidan kosu Baba nanan awaje ganin babu kowa sai kusan motoci uku dake fake akofar gidan nasu akukkule yasa tai wuf tafito, tana waige waige ganin lallai ba kowa dan ko almajiri daya babu yasa ta gyara gyalen kanta tareda tattare doguwar rigar dan tadan mata tsawo ta arce a guje. Ayaan da tunda take leke leken ta daga bayan kofa yake kallon ta dan yana cikin mota ya kunna AC yana sha, gajiya yay da surutan su yay fitowar shi waje, dayake glass din motar tinted ne saisa bata lura dashi ba, gyara zama yay ya kalli madubin window motar yanda take tafiya gudu gudu, sauri sauri ya kafeta da ido tareda hade hannayen shi biyu ya dunkule yakai karamar yatsan shi daya yadaura akan lips dinshi kaman mai tunani, ganin tasha layin tai kwana yasa ya kunna motar yaja yabita. Babban wuri ne haka da akamai runfa sabida asamu inuwa, mutane ne zazzaune daketa aikin hannu, wasu na sakan hula wasu kuma na aikin wuyar shadda, da sauri da sauri take karasawa wajen fatanta Allah yasa ta ganshi anan dan tasan baida wajen zuwa sai nan, anan duka abokan shi suke, tsayawa awurin tayi tana kalle kalle ganin bashi awurin kaman ance ta daga kai ta hangoshi kan bencin dake gaban wani shagon dake gefen wajen, ga yar jaka agabanshi yanata diban kayanshi dake gefenshi akan bencin yana jerasu acikin jakar, da gudu tai wurin tana share hawayen dataji yafara kwararowa, kaman daga sama yaji ance "mena maka kafasa aure na?" dago kai yayi asanyaye ya kalleta gani tayi idanunshi sunyi jajir suma harma sun kumbura, kasa daurewa tayi tafashe da kuka sosai tasa gyalenta tana sharewa bata ma damu da mutanen dake shiga shagon siyan abu bama cikin kuka tace "maiya sameka idanunka sukai haka? Mena maka? Maiya sa kace kafasa aure ne kasan illar da hakan yamun kuwa? Inda kasan baka sona maiya sa tuntuni baka fadaba sai a wurin daurin aure? Maisa kamin haka eh?" baki yabude zaiyi magana saikuma yafasa yay shiru taga ya kurama bayanta ido, da sauri ta juya dan taga maiyake kallo Ayaan ne acikin mota yay wining glass down idanunshi sanye cikin bakin glasses, daure fuska yay tamau ya kalleta babu alamun wasa atattare dashi yace "get in" kaman bada ita yake ba ta juya ta kalli Isyaka daya cigaba da hada kaya abinshi kaman bashi a wurin tace "kasan yanda nake sonka kuwa shine ka cutar dani haka ko, maiya sa kamin abinda kami..." tsawan dataji yasa takasa karashe maganan datake yi. "are u deaf nace kishiga mota mutafi" yay maganan har lokacin yana zaune cikin mota afirgice ta juyo tafashe da kuka sosai batare data shiga motar ba mutane sai kallon su suke, bude kofar yayi yafito yana wani irin taku da duk taku daya saitaji har a kokon ranta, da sauri ta runtse ido sabida wani irin mugun tsoron dataji yana shigan ta, hanunta dataji ya fizga kaman zai katsa yasa ta bude ido janta yayi ya bude mota ya wurgarta ciki kafin ya koma ta dayan side din yanama Isyaka dasuka hada ido wani irin kallo, da sauri Isyaka yadau jakar ya juyama motar baya kirjinshi na bugawa, wani irin dan iskan murmushi yayi kafin ya bude motar ya shiga ya bata wuta, kuka take kaman ranta zai fita kanta nakan cinya. Bai tsaya ko inaba sai gidan dam, wurin babu kowa gashi very peaceful sai iskan bishiyoyin daketa kadawa da kukan tsintsaye dake wucewa, zagayawa yay ya bude side din datake har lokacin kanta nakan cinyanta kuka take sosai cikin kakkausar murya yace "fito" ko dago kai batayi ba balle yasa ran zata fito, hakan yasa ya jawota da karfi luuu ta taho zata fada kanshi dan ko karfi daya bataji dan rabonta da abinci tun jiya ya matsa gefe da sauri hakan yasa ta zube akasa, wani wahalanlen kuka tasaki ahankali tana share guwiwar hannunta daya bugu da kasa, ya dawo ta gabanta yay wani irin tsugunnawa daya karamai kyau yana karkada key motar dake hanunshi yana mata wani irin kallo yace "baki da natsuwa ko, bakisan kinada aure ba zakije kina ma wanchan dan kauyen magana" turo baki tai cikin kunci tace "Isyaka na niba dan kauye bane karka sake cemai dan kauye" takarashe maganan tana wani lankawasa wuya gawasu sababbin hawaye dasuka zubo mata tsabagen takaici, dagota yay da karfi ya jingineta jikin mota ya kafeta da ido da sauri ta kawad dakai tareda sa bayan hannu tana goge kwallan yace "ke ki natsu fa banason raini ko kadan wlh, auren taimako nayi, na taimake ki da mahaifin ki danaga hawan jini na neman kamashi da almajirin chan yace yafasa auren ki" murguda mai baki tayi dan wlh yakaita bango tace "eh almajirin ne aidai Allah ya halicce shi, kuma ahaka nakeson abuna har yanz..." bakinta daya kaima duka da karfi yasa tai shiru ta fashe da kuka, hanunta ya kama yakai baya ya murde hakan yasa ta bankare tana ihu. "wayyo Allah na Mama zai ciremin hannu" hadata yay da mota ya matseta danhar jikinsu na gogan juna ya kalli kwayar idonta yace "wlh idan kika sakemin rashin kunya sai namiki abinda zaki dinga kuka tunda ga yau har ranan daza'a kawoki gidana"..... [7/17, 11:57 AM] +234 814 359 8303: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 33 - 34 Ya ja hanunta ya bude side dinta ya wurgata ciki kafin ya koma mazaunin driver ya shiga ya yatada motar yabar wajen, duk tacika mai mota da kuka abakin layin su yay niyar sauketa hango su Abba da Malam awaje yasa yawani dakamata tsawa. "ke!" atsorace ta dago kai ta kallai hannu ya daura akan lips dinshi alamun tai shiru hakan yasa ko tai shiru har yakarasa kofar gidansu, aiko su Abba sukabi motar da kallo parking yay yafito da sauri ya zagayo ta inda take ya bude mata daidai nan su Walawa dasuka zo wurinta suka fito daga gidansu, murmushi both Abba da Baba harda Baba Sulaiman duk sukayi hankalin su yakara kwanciya ganin Ayaan da Bilkisu tare. Fitowa tayi daidai lokacin su Walawa sun iso sai kallonshi suke atare suka gaidashi "ango ina yini, ina kukaje kaida Amaryan tun dazu mukaxo fa" murmushin dole ya kakalo ganin su Abba a wajen itakuma wucewa tai cikin gida abinta, su Walawa sai uban surutu suke mai yana yake daga baya sukamai sallama rapper kudi yaciro yabasu suka karba sukamai godiya kafin su koma cikin gidan. Sai bayan azahar suka tafi bayan sun cika gidan da kayan abinci da kudi duk yanda malam yaso yaki karba kin yarda Abba yayi yace ai yanzu anzama daya kafin su wuce kano kowanensu rai fess. ************** Tun tanama su Umma, Mama da Baaba kuku asaurareta ana lallabata har yazo kowa yafita harkan ta to uban ma me zasu iya aure dai anriga an daura saidai kuma abisu da fatan alheri, ganin babu mai sauraron ta danhar su Walawa sunfison Ayaan sunce mezatayi da Isyaka daya wulakan tata ranan daurin aure yace bayaso, tama godema Allah yaro dan gayu yace yanayi, hakadai ta tattara ta manta da alamarin tacigaba da zuwa school abinta ta dage da karatun exam, Mami na yawan kiranta ganin haka yasa duk Friday saita turama Mami Friday message mai dadi da ma'an hakan ko ba karamin faranta ran Mami yakeba. Cikin iko na ubangiji ta fara zana jarabawan ta abinta sosai ta dage tana karatu ta manta zance wani Ayaan da Isyaka, inbama su Walawa sun kirata da matar Ayaan ba wanda yanzu shine sunanta har mantawa ma take ita matan aure ce, kumama wai Matar dan iskan nan maisa sarka da dan kunne hmm. Zaune yake akan daya daga cikin kujerun platinum table dake cikin club din wanda aka jerasu mussam sabida mayan, non alcoholic wine mai sanyi waiter ya zubamai a glass cup kasancewar sunsan shi bayashan alcohol, gefenshi wasu maza ne hadaddu guda biyu wanda suke friends dinshi tare sukai school, daya daga cikin sune mai suna Fawaz yace "wai kai bazaka je ka dubo matar kaba yanzu more than a month kenan da bikin ku da baka gayyace muba" jan tsaki yayi tareda kara relaxing ajikin kujeran dayake kai yanabin wankan dake tashi a club din na Drake, dariya su biyun sukayi banda shi daya wani lumshe ido dayan ne mai suna Paul yace "yo wai tayaya ma wanda zai aureta kace yafasa awurin daurin auren, mekayi Ayaan? I know u have something to do with him saying bazai aureta ba" sai a lokacin yadan yi murmushi kadan kafin yawani tabe baki yana girgiza kai yace "nothing much, I just threaten d poor guy, bayan nasa an kamomin shi na kusan harbinshi da bindiga ya tsorata harda kuka fa wai bayason ya mutu yanzu he's just 25, yadan ban taudayi so saikuma na cikamai aljihu shikenan" dariya sukahau yi dukan su Fawaz yace "shege mugun iche, ashedai kana son yarinyar" da sauri ya kallesu kafin ya murtuke fuska yace "guys banson iskanci, ni" yanuna kanshi yace "ni, ni, me fa, inso yarinyar nan wanan yar kauyen? God forbid, Allah ya kyauta, she is not my type infact tamamin kadan as my woman, i did wat i did for Pops, u know he's old yo, so banison abinda zaisa yay breaking down, i gats make d old man happy now" atare samarin suka gyada kai suna "yeah hakane, we gats make our Pops happy kam" drinks dukansu sukai sipping atare Fawaz ya kalleshi yace "wat about ur Meram?" kallonshi yadanyi kafin ya maida mai da tambayar. "wat about her?" Fawaz yay yar dariya yace "i mean baka sonta bazaka aureta ba ita? Me relationship din dake tsakanin ku dont u have feelings for her" tabe baki yay yace "Gee, get this straight nifa aure ko soyayya bayama ajenda na, infact inda baku tunamin da dat low life girl da Pops yahadani da itaba ninama manta inada wata so called wife, and Meram, Meram" yakira sunan sau biyu yanadan rolling eyes dinshi saikuma ya tabe baki yace "ina more rayuwana da ita ne kawai anytime am in d mood, babu komi tsakanina da ita, she's just a girl dat love giving her self to me okay" dariya duka sukayi Fawaz yaciro wayarshi yace "lemme call my babe nima" tabe baki yayi kafin ya mike yaje dance floor yafara rawa abinshi yana sipping wine din glass cup din hanunshi. Sai gurin sha biyu suka fito daga club din kowa yaja motar shi dan zuwa gida. Abangaren shi yay parking yafito yana kwance belt din wandon shi ya bude kofa ya shiga daki, zaune yaga Abba a kujera ga dukkan alamu shiyake jira, dan sosa kai yayi yamaido kofan ya rufo yazo kusa da Abban daya kafeshi da ido dan murmushi yayi yace "Pops bakayi bacci ba" yay maganan yana zama tareda daura kanshi akan kafadar Abba, sosai yay niyar mai masifa amma saiya sassauta murya cikin lallashi yace "Boy lokaci yayi da u will stop clubbing, da nabarka ne sabida inama kallon yaro but yanzu ai ka girma tunda ma har ka ijiye mata, ehen talking of mata wat do you mean ne eh? More than a month yanzu bakasan kaje ka duba matar kaba, ina so gobe goben nan ka shirya kaje" daure fuska yay tamau kaman zai fashe yace "zanje hospital gobe akwai aikin da zanma wata" "karya kake" Abba yatari maganar shi afadace ya nunashi da yatsa yace "wlh inhar baka tattara komi ka ijiye gefe ka wuce kadubo matar ka gobe ba saina saba maka" ya kamo kunnenshi tareda daye dankunen diamond din daya makala da gum kara yayi. "Pops zafiiii" ya dafe kunen kaman zaiyi kuka Abba ya cillar da dankunen yace "wlh karna kara ganin ka dasu, wanan shegiyar sarkar ma kacire, kai ai ba mace bane" turo baki yay yace "sarkan ma ai bana mata bane, baka gani bane Pops namaza ne fa" "I've said my own, first thing tommorow morning kabar gidan nan kawuce kaje ka dubo matar ka, hakkin ta na kanka be careful" Abba ya wuce yafita yana masifa. Da gudu take tafiya danyau ko tsayawa karban waina batayi ba daga wurin Baaba, yaune take rubuta last paper ta Civic education kuma karfe biyu ranane paper bacci tayi babu wanda ya tasheta dan Mama da Umma sunje barka, biyu saura minti goma ta tashi hakan yasa ta zabura tasaka kayan makaranta tafito tana kaiwa bakin titi tasami Bus ta shiga, abinka da bus sauke dauka ba ita takai makaranta ba wuraren karfe biyu da rabi, sunayen Allah kawai take kira ta shiga makarantar da gudu tai exam hall atsorace takai bakin class din ta tsaya yan aji sai kallonta suke su Walawa dake rubutu suna mata alamu data shigo, kallon fuskar invigilator tayi ganin baice karta shigo ba saima wani kallon wulakanci dayake mata irin na kinyi latti kinkuma tsaya awaje dinan yasa ta kwasa da mugun sauri tai cikin hall din, tsayawa tasake yi dan tsoron zuwa ta karbi booklet da question paper take ganin ya mikomata daga inda yake zaune yasa tai inda yake da saurin ta, zuiiii tai wani irin mugun faduwa sakamakon bawan ayabar dake kasa data taka wani irin mugun ihu tayi dan saida ajin duka ya dauka sakamakon faduwa datayi gabaki daya ta saitin ciwonta, dan ciwonne ma yafara buga kasa kafin sauran ilahirin jikinta, da sauri shi kanshi invigilator ya sauko daga kan kujera su Walawa ma haka duk aka zagaye ta, Walawa tasamu ta damke da karfin bala'i cikin kuka tace "Walawa na bige ciwona uhm uhm uhm" wani irin nishi take tana kuka sosai tama kasa magana, invigilator yace "ku kira principal dinku" da gudu yan ajin aka fita aka kira principal koda tazo tuni Bilkisu tafice hayyacin ta sabida azaba kuka kawai take da ihu, Keke napep principal tasa aka kira ta dubi dabilan ajin tace "wayasan gidansu?" su Walawa ne suka daga hannu hakan yasa principal din tace "kuzo ku maidata gida wurin iyayenta ku dawo yanzun nan sabida kuyi jarabawar ku" kokarin mikar da ita ake ta kankame Walawa tana ihu "dan Allah dan Allah nace wlh inna tashi fashewa cikin nan zaiyi" tana maganan tana kukkule ido kaman mai shirin suma, principal tace sudauketa, taruwa sukayi suka dauketa suka saka a Keke Walawa da Aisha shehu suka bita sai gida. [7/17, 12:04 PM] +234 814 359 8303: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 35 - 36 Yafi minti biyar da parking a kofar gidan nasu amma yaki fitowa saima kallon kofar gidan yake daba kowa dan duk almajiran sun tafi bara, yana sanye da dark blue shadda da akamai aikin hannu mai shrgen kyau, jumper ne rigar danshi ya tsani tazarce, kanshi ba hula saidai gashin shi dayay lub lub dashi sai uban kamshi yake, tsaki yakara ja ya dunkule hannu ya daki iska "f*ck! hanayinyar dayaji yasa yadan dago kai, yan mata biyu yagani da fararen hijabi da purple dankwali da purple wando alamun yan makaranta ne sun tsaya gaban keke suna mika hannu suna magana alamun da wani akeken dasuke ma magana, daya daga cikin su yaga ta juya ta shiga gidan su da sauri chan sai gashi tafito da Baba yasa babban kaya kanshi da rawani irin ta malamai, magana yaga Baba natayi baya iyaji sabida glass din motar arufe suke fararen hannu yaga an miko daga keken wanda kumbunan hannun ke zagaye dajan lalli dayay jajir, hannun Baba ya kama, ya kara daya ta bayan wuyan shi da kyar ta sakko da kafa daya kasa saikuma ta kece dawani irin kuka da shida kanshi saida yaji daga motar, kamota Baba yayi hakan yasa tafado jikinshi tama kasa mikewa da kyau tana neman yin kasa tana wani irin kuka da sauri su Walawa suka taya Baba riketa dukansu, hankali tashe Baba ya rikota da taimakon su sukai cikin gida tana mugun kuka, dan tabe baki yayi kafin yace "wats wrong with her?" Shimfideta Baba yayi akan tabarman dake dakinshi sabida tsakar gida yajiku dan dazu anyi yayyafi, Baaba dasu Umma suka zagayeta dan bama su dade da dawowa daga barka ba, ganin yanda take ihu tana kuka yasa Malam ya tsugunna ya daga hijabin tareda rigar ya janye farar shimin datasa ya kalli ciwon bugewan datayi yasa wurin yay ja sosai abunku dafara, mikewa tsaye yay yakalli Mama yace "cire mata kayan nan iska yadan shigeta kotaji dadi, bari naje na nemo taxi abakin hanya saimu kaita asibiti" to Mama tace jiki asanyaye ta tsugunna tana kokarin maida hawayen dataji yana kokarin zubomata, cire hijabin da rigar tayi ta barta da farar shimin kadai sai kuma wandon makaranta jikinta zata mike ta cafko hanunta tana kuka tace "ina zaki Mama? Dan Allah ki rikeni, Umma, Baba" takirasu duk awahale, dan uban kukan datake yasa ta galabaita, zuwa wajen Umma tayi ta rike, Baaba kuma dasu Raiyana duk suka tsaya akanta suna mata addu'a. Bude mota yay yafito sabida hango Malam dayayi yana shirin fitowa daga gida adan kunyace ya dukar dakai ganin Baba na kallonshi dudda hankalinshi atashe yake hakan bai boye farin cikin ganinshi dayayi ba, ahankali yace "ina yini Abba" murmushi Baba yayi yace "barka dazuwa saukan yaushe? Yasu Alaji da kowa da kowa" ahankali yace "Alhamdulillah sunce agaishe ku" girgiza kai Baba yayi yace "kaga ikon Allah yanzu hakafa fita zanyi nem mota ahanya, dan matar takace ba lapiya yanzun nan daga wajen jarabawan tasu ce aka kawota ma, cha nayi nasamo sai muzo akaita asibiti amma tunda kaga Allah yakawo ka ai sai kadubata" dan murmushi yayi yace "meke damunta Abba?" ajiyar zuciya Baba yadan yi yace "wanan dai matsalar cikin dana fada muku tanada shi, wai bawon ayaba ta taka a makaranta shine fa tafadi, mu shiga ciki ka dubata" gaba Baba yayi yana biye dashi a tsakar gida har dakin nashi, aiko tundaga zaure yakejin ihun nata tsaki yadanja wanda shi kadai zai iya jin karanta. Sallama Baba yayi ya shiga dakin daidai lokacin ta kara kankame hannun su Mama kaman zata shide tace "Mama Mama wlh zafin yakaru kaman wurin zai farke" dan leko dakai yayi tabayan Baba ya kalleta kitson shiku ne akanta manya da kanana idan akai babba daga sai ayi karami siriri guda daya, tsawon shikun har bayanta yakai jelar nata lilo sabida yanda take jujjuya kai, dan makalen dan kunnene akunnenta ja, ya gangaro xuwa jikinta dake cikin farin shimi dayabi jikinta gabaki daya saikuma purple wandon da farar safan makarantar dake kafarta, gashin gaban kanta sunbi zufan datakeyi sun kwanta lub lub idanunta sunyi jajir danhar kumbura sunyi tsabagen kuka, yanda ta kakkame su Mama tarike su kace a nakuda take, ganinshi yasa su Mama duk suka mike tsaye a kunyace siriki yazo, dukar dakai yay ya gidansu suka amsa sunamai barka da zuwa kafin duk su fita dakin su ka barta akan tabarman tana uban kuka, karasawa inda take Baba yayi ya kalli Ayaan da har lokacin yake tsaye a inda yake kai akasa yace "karaso ka dubata Ayaan" kara fashewa tai dawani sabon kuka jin sunan da Baba yakira, ahankali ya tako yazo gefen Baba ya tsaya akaro nabiyu ya daga kai ya kalleta aiko suka hada ido da sauri ya dauke kai, Baba yace "dubata ina zuwa" fashewa tayi da kuka sosai ta damke babbar rigan Baba tana kuka tace "Baba ni bazai dubani ba nidai ka kaini asibiti Baba zafi yakeminin sosai wlh" karban babbban rigan shi Baba yayi yace "kagamin shirme keda baki da lpy kuma kice likita bazai dubaki ba" ya kalli Ayaan yace "karka biye mata dan Allah rakinta yawa ne dashi wlh, yarinya ba dauriya ko kadan" Baba yay ficewar shi yana korafin halinta. Ihu tayi da saida ya daura hanunshi akunne. "wayyo Allah na Baba dan Allah kadawo, cikina Baba, mutuwa zanyi, wayyo Allah na na banu na" kukan ta taciagaba dayi tana jujjuga kai ta daddaga hannayen ta sama tana yayyarfe su tsabagen raki, ahankali ya daga kai ya kafe cikinta da ido dake a shafe ta shimi, ta gefen haggunne yaga shimin yadanyi tudu, dan matsawa yay kusa da ita fuska adaure, duk uban kukan datake da zafin da cikin ke mata bai hanata tattaro ragowan karfin daya ragemata ba ta matsa baya da sauri cikin kuka tace "mehaka malam" wani irin wulakantattcen kallo yamata batare daya daga murya ba gudun kar ajisu yace "ke banason rashin hankali" yakara matsawa kusa da ita matsawa tayi da sauri sai kuma tafasa uban ihun dayasa ya bugi bakin ta yace "wlh kika karamin irin ihun nan saina fasa miki baki" yana fadin haka yasa hannu akan shimin jikinta yana wani irin tabe fuska ya yaye shimin zuwa sama hakan ya bayyanar da shafefen cikin ta fari, wajen ciwon ya dade yana kallo yanda wurin ya kumbura yay ja kafin ya kalli fuskarta yanda take hawayen ba kakkautawa ga uban zufan da goshin ta keyi sabida wahala, ahankali ya mika hannu zai taba wurin da sauri ta rike hanunshi tafashe dawani irin kuka tana kokarin tashi zaune amma takasa ta kalleshi da rinannun idanunta tareda kara cukwuikuye hanunshi cikin nata tace "dan Allah, dan Allah, karka taba wlh zafi yakeyi inka taba mutuwa zanyi dan Allah" hanunshi yabi da kallo hakan yasa ta sakeshi atsorace tana kuka, yabi hanun da kallo yanda zufan hanunta ya jikamai hannu kaman yasa hannun aruwa, dan ajiyar zuciya ya sauke kafin ya sanya dayar hanun nashi a aljihu yaciro handky ya goge zufan sanan yakara maida hanun zai taba wurin cikin kuka sosai tafara kokarin tare hanunshi kama hannayen nata yayi da hannu daya fuska adaure kafin yakai hannunshi ahankali ya daura akan wurin, ihu tayi cikin kuka kirjinta na bugawa sosai, shiru yadanyi kaman mai nazarin abu kafin ya gangaro da hanunshi kasan ciwon kadan ya danne da karfi, wani irin ihu tayi da saida ta zaburo ta dago kanta ta daura akan fuskarshi dan yadan rankwafo sabida akwance take, tsabagen azafa yasa tafara jujjuya fuskarta akanshi gabaki daya zuban datai agoshi da hawayen ta sharemai su tass a fuskarshi tana kuka, cire hannun yay ya tureta da karfi takoma ta kwanta tana kuka yace "wat d heck! Are u mad" tsaki yayi yamike tsaye yadau handky yana share fuskarshi dashi, sanan yafita daga dakin rai abace. Ganin su Baba a tsakar gidan yasa yadan kakalo murmushi, Baba yace "mecece matsala Ayaan?" dan dukar dakai yayi sabida kunyar Abba dayakeji ahankali yace "Abba tun yaushe take ciwon nan?" karaf Baaba ta chabe tace "yafi shekara biyu fa tafara har yazo yafara girma kullum inyafara saidai ai addu'a abata" ahankali ya gyada kai yanadan tunani saikuma ya kalli Abba yace "ina ganin Appendix ne, yay girma har ya rika haka, yanzu inaso zan tafi da ita asibitin danake aiki a kano zamuje ai yan gwaje gwaje inhar shine to dole operation za'a mata acire tahuta" salati su Mama keyi kaman wani baban abu, shi abin ma yaso bashi dariya yadan daure Baba ne ya nisa yace "shikenan Ayaanu ai matar kace duk yanda kace hakan za'ayi Allah dai ya bata lpy, yasa kuma muji alheri" Ameen duk sukace yadan kalli Mama yace "wazai bimu dan dole wani yabimu dazai riketa amota ni ina tuki" Mama da Umma shiru sukayi ina zasu wani iya zuwa gidan surukai hakan yasa Baaba tace "muje nabiku, bari naje nahado kayana" takalli Mama tace "hada mata nata itama" da sauri yace "a'a tanada kayanta achan" murmushi kowa yayi, Baba yace "muje waje sa fito da ita insun shirya" bin Baba yayi sukai waje, nan da nan Baaba taje tahado kayanta karban jakan yayi yasaka mata a boot itakuma ta shige gida, ba'a jimaba suka fito dauke da Bilkisu da aka chanxa mata kasa zuwa doguwar rigan atampa brown da hijabi milk sai uban kuka take kaman ana yankata sata sukai amota Baba ma ta shiga Baba yamusu sallama Ayaan yatada motar su Baba suka bisu da addu'a sai kano. [7/17, 12:31 PM] +234 814 359 8303: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 37 - 38 Acikin mota haka ta dinga uban kuka dukta rukunkume Baaba daketa bata baki, sai satan kallonta yake ta madubin gaban mota ahaka ta dinga kuka har daga baya wani irin wahalallen bacci yay gaba da ita. "thank God" yafada dan wlh kukan ya cikamai kunne, Baaba dake wurin ne daya mata tsawa shifa bayason iskance iskancen mata da rakin nan fa, nonsense. Acikin wani ubansu asibiti yay parking yafito da hannu yama wasu nurses guda biyu dake reception alamun suzo da gado da sauri ko suka gangaro gadon suka zo suka gaishe shi batare daya amsaba ya bude bayan motar inda suke ya sakanma Baaba murmushi sanan ya nuna musu ita yace "kuciro ta ahankali karta tashi" matsawa baya yayi yaciro waya yana daddannawa suna fara dagata ta bude idanunta dake buduwa da kyar sabida nauyin dasukai mata fashewa tai da wani irin wahalallen kuka ta rirrike Baaba hakanan dai suka fito da ita suka sata akan gado sai alokacin ya dago kai ya kallesu batare daya kalleta ba dan mugun haushin kukan datake yi yake yace "to my office" wucewa da ita sukayi Baaba nabiye dasu yadau waya yakira matar dake scanning a hospital din yace amata, nan fa aka kaita hadadden office din nashi akazo akafara scanning. Fita yay daga asibitin yaje wani eatry yaci abinci iya cinshi sanan yayo musu takeaway dan ita yanzu daza'ama operation bazata iya ciba, wuraren 7:30 ya shigo asibitin saida ya tsaya ya karbi report dinta yagama dubawa sanan ya kalli Nurse din wajen yace "set d theater" yawuce office din nashi, yabude ahankali tareda yin yar gajeren sallama zaune ya ganta akan gadon ta make da bango tana kuka kuka gyangyadi gyangyadi dan yanzu hakama bama taji shigowan shiba, juyowa yay yace "sannu Baaba" ya ijiye ruwa da takeaway din abincin agaban ta ahankali yace "Baaba ga abinci kici, nakira su Mami zasuzo sutafi dake gida kihuta dan theater zamu shiga yanzu, nariga naduba hoton da aka mata dole aiki za'ayi acire" tagumi Baaba tayi tace "oh ni Salamatu shikenan anjama yar karaman yarinya operation, duka duka sha takwas take fa, inda tunda cikin yafara ciwo Malam ya kaita asibiti ai da abu baikai hakaba, amma shi ina saida addu'a da magungunan hausa yarinya sai wahala take" dan murmushi yayi ya mike ya bude wani kofa ya shiga wani hadadden dakine ya bayyana, bathroom ya shiga yayo wanka sanan yafito ya shirya cikin wani green riga ta likitoci wacce ta tsayamai a cinya an rubuta Dr Ayaan ata wurin kan aljihun dakuma doguwar wando yasa hular kayan blue yadau wayarshi yafito yana kamshi daidai lokacin nurse din tai knocking office din afirgice ta farka tana kokarin bude idanunta duka, dan kallonta yayi kafin ya dauke kai ya kalli kofar yace "yes come in" shigowa nurse din tayi tana gunguro wani hadadden gado tace "sir everything is set" gyada mata kai yayi tareda nuna mata Bilkisu dake kuka wanan karan mara sauti dantai bala'in gajiya, ahankali nurse din tadafa Bilkisu tai murmushi tace "my shagwaba friend yama sunanki" cikin kuka ta turo baki tace "Bilkisu kuma niba shagwababbiya bace, ciwo yakemin saisa nake kuka ai" kama baki nurse din tayi dan tasan aikin ta ta iya lallaba patients tace "ai yama rage ciwon tunda gashi baki ya bude, dazu ko uppan baki cewa sai uban ihu dakike mana kunenmu duk ciwo suke yanzu" kara matso wasu sababin hawayen tayi batare datace komiba, hanunta nurse din takama tana dariya Baaba ma dariya tai tace "Bilkisu uwar raki" nurse din tanuna Baaba tace "nuna mata keba mai raki bane taso kihau gadon da kanki" baki Baaba ta rike jin dariya na neman fitomata Bilkisu dai data sani inbadai tadane jin zafin gabaki daya bane shine zata mike da kanta amma inhar tanaji ko kankanu ne wlh bata mikewa, kallon Baaba tayi idanun nan sai shining suke sabida hawayen daya cikasu da sauri Baaba ta mike tsaye tana lullube fuskarta da hijabin ta tace "ke nifa ba dariya nake ba haba mai gadon zinare yar wajena guda" karaf suka hada ido da Ayaan da tuntuni yake tsaye yana daddana waya kaman da gaske nanko kallon su yake kawad dakai tayi kafin ahankali tai yunkurin mikewa tsaye ihu sosai tayi. "wayyo Allah na Mama" komawa tayi zata zauna da sauri nurse din tarike ta daurata akan gadon ta kwantar, fashewa tayi da kuka sosai danji tayi gabaki daya wurin yafara wani sabon ciwon dan dan baccin datayi yasa ya lafa amma yanzu yafara, gungura ta nurse din tayi suka fita daga dakin, dan murmushi yayi yatura wayar aljihun wando ya kalli Baaba yace "ki zauna anan, zaki iya shiga ciki kiyo alwala idan zakiyi salla su Abba nanan zuwa saiku tafi tare dan bansan lokacin dazamu fito daga operation dinba" kaman Baaba zatai kuka tace "to dannan ubangiji Allah yasa ayi a sa'a, Allah yabata lpy Allah kuma yabaku nasara" Ameen ya amsa ciki ciki sanan yabude kofa yafita. Hadadden theater ta gungurata suka shiga duk tana kuka, ko ina haske wajen, dagota tayi ta zauna da kyar sanan tacire mata hijabin jikin nata tana murmushi ta linke ta ijiye, sanan ta wuce wajen wani hadadden wardrobe din bango ta bude taciro sabuwan rigar nan da ake bama Wayan da za'a musu aiki su saka, tadawo tace "kinga rigar nan zaki saka, dole ki cire na jikinki" ta bayanta ta koma ta zuge zip din doguwar rigan dake jikinta tana kokarin saukar da kafadun rigar ta rike mata hannu tana kuka ahankali tace "zan iya" ahankali nurse din tace "are you sure zaki iya" gyada mata kai tayi da kyar, nurse din tace "okay to bari na taimaka miki ki mike tsaye, komifa na jikinki zaki cire, wanan rigar kawai ake bukata kisa" aranta cewa take to uban me za'a matane daga dan ciwon cikin nan dahar ake cewa tacire komi najikin ta, tsaki taja aranta, nurse din tarike hannunta ta mike tsaye da kyar tareda dafa gado tana hawaye, nurse din tace "sannu kinji kinama kokari" hannu takai ta zame rigar daga sama yay kasa yarage daga ita sai bra da dogon sket daya tsaya a gwuiwa kasa tai dakai duk kunya ta isheta, dan murmushi nurse din tayi tace "bari nabaki wuri to kicire sauran nan ki ijiye agefe, bari naje nadauko file dinki idan nadawo zan tattare kayan nasaka miki a wardrobe kafin Dr yazo" tana fadin haka tafita daga dakin tareda rufo mata kofa. Hawaye ta goge kafin ahankali tadanyi bendi kadan ta tube sket din batare data cire white pant din dake jikinta dayabi fatarta yay wani irin kyau kaman jikin wata celebrity, hannu tasa tabaya da kyar ta balle maballin clean white bra dake jikinta, kirjin masha Allah luhu luhu dasu a tsaye, hannu ta mika tadau rigar tabude tana kallo tana kuka mara sauti, tama rasa ta yanda zata saka dan igiyoyi ne ajikin rigar takasa gane inane wuya inane hannu, karan bude kofa dataji yasa ta dago kai atsorace suka hada ido wani irin ihu tayi ta daura rigar agaban kirjinta ta danne da hannu dayan hannun kuma ta daura ta danne ta wajen cinyarta tana wani irin kuka, mayadda kofan yay ya yarufe ya shigo dakin, wani irin firgicewa tayi tana waige waige inda zata gudu tsabagen yanda jikinta da hannayen ta ke rawa yasa rigar fadi akasa, wani irin ihu tayi zata tsugunna tadau rigar amma saitai baya zata fadi sabida yanda cikin yamata wani irin azababben zafi da sauri yataro ta tafado jikinshi yamata iso a fadadden kirjinshi, ihu takeyi amma baya fita tsabagen uban ihun datayi yau muryanta ya taushe tana kokarin kwace kanta amma takasa daidai lokacin akai knocking kofar. "Sir is Dr Ibrahim ur assistant permission to come inside sir" da kyar ya iya bude bakinshi dayamai nauyi yace "she's not ready Ibrahim go, will call u later" okay yafadi yajuya batare daya bude kofar ba, kokarin cirota yake daga jikinshi amma taki sakinshi saima sake rukunkume shi datayi dan wlh bazai gane mata jikiba, dan gajeren tsaki yay awahale kafin yajata ahaka tana jikinshi ya daurata akan gado, still taki rabuwa dashi saima uban kukan datake yi mara sauti, hannun shi yakai bayanshi ya bambare hanunta data kulla abayan shi ya fisge kanshi yana tsaki yana hararan ta, da sauri ta dauki rigarta dake kan gadon ta rufe kirjinta dashi tana kuka, tsaki yasake yi ya tsugunna yadau rigar ya gyara mata ta yanda zata sa sanan ya saka mata akai ya barshi anan wuyan ta, ganin yadan tarufe kirjinta da kaya ya koma baya yana kallonta yanda take sauke ajiyar zuciyar kuka tana share hawayen da sunki dena zuba yace "ke saka rigar nan da kyau an kicire wanan abun na jikinki" yanuna farin pant din dake jikinta, ko kallonshi batayi ba saima kara jajjan rigar take tana rufe cinyarta dashi daidai lokacin akai knocking juyawa yayi kaman ance dole yay maganan yace "who" daga waje akace "nurse Sameera" tsaki yasake yi yakoma kan kujeran dake wurin desk din dake dauke da computer a theater din ya zauna sanan yace "come in" shigowa nurse din tayi tana kallon Bilkisu tace "laa bakisa sakaba har yanzu, ki cire pant din mana" ko kallonta batayi ba, ganin haka yasa ta saukar mata da labulen daya zagaye gadon ta lallabata tacire ta dubata taga tai shaving dan dole idan za'ayi operation ayi shaving sanan ta taimaka mata tasaka rigar sanan ta kwantar da ita akan gadon duk tana kuka ta tattare labulen sama, sanan ta tattare kayan data cire ta linke taje ta ijiye a wardrobe sanan ta dauko roban fitsari tazo gaban desk din dayake tace "Dr nasaka mata robar fitsarin ne incase of fitsari" shiru yadanyi kafin agadaran ce yace "no intanajin fitsari a kaita tayi" komawa tayi ta ijiye tana mamakin shi wanan itace first patient din dayake hana kar asamata kome yahana oho. Bayan ta ijiye ya kalleta yace "go and call Dr Ibrahim lets start, and the anesthesiologist" Fita tayi daga dakin shikuma ya mike yaje wardrobe ya ciro rigar operation ya saka ya kulle igayan ta baya yadan juyo ya kalleta yaga tana kwance ta lankwashe kafa tana hawaye, dan tabe baki yayi yaje gaban washhand basin ya wanke hanunshi har zuwa elbow yadawo jikin gadon ya kukkuna wasu mashina yanadan satan kallon fuskar ta idanunta alumshe ya kunna wani wuta dake saman gadon aiko ya haskota bau da sauri ta bude ido tana kakkare fuskarta tana hawaye, hada ido sukayi da sauri yawani dauke kai yakoma yasake wanke hannu sabida abubuwan daya taba sanan yazo ya saka hand glove yadauko dan kwanon dake dauke da different surgical blades daga sterilizing machine yadawo gaban gado ya ijiyesu akan table din dake kusa da kanta da karfi kwanon yay kara hakan yasa tasake bude idon data lumshe tayi ahankali dan bacci bacci tafara ji ta mugun gajiya, wasu Sharpe surgical blades ya dauko kusan guda uku ya nunamata ya daure fuska tamau yace "kingan su, kinga wayan nan wukaken" ya ijiyesu ya sake dauko wasu ya nuna mata yana wani shafa wukan da hand glove din hanunshi amma blunt side din yake shafawa yace "kinsan yanda ake fede akuya?" yay maganan yana kallon fuskar ta yanda ta zaro ido tana kallon wukaken ya kara daure fuska yana kallonta yace "haka zan fideki kaman yanda ake fede akuya yau" wani irin nishi take kaman kirjinta zai fashe, kafeta yay da ido yanda take breathing heavily tana zazzaro ido tana kallonshi, ahankali yasake ijiyesu ya dauko biggest surgical blade din cikinsu ya nuna mata yace "kinga wannan dashi zan fede duka fatocin ki uku na ciki, ur 3 layers duka zan barke" wani irin nishi takeyi hawaye na bulbulowa daga idonta ganin kaman zata sume yasa yace "fedeki zanyi namiki operation da wayan nan wukaken duka" azabure ta mike ta diro daga kan gado kaman mahaukaciya tama manta da ciwon datake fadawa jikinshi tayi ta kankame shi sosai da sauri ya ijiye wukar karya je ya yanka su, wani irin kuka tafashe dashi sosai kafin ta dago kanta dayake akirjinshi danya fita tsawo sosai, kanta ta daura hannayenta takama rigar theater dake jikinshi asaitin kirjinshi ta kalleshi da idanunta dasuka kumburu suna tsiyayar da hawaye tace "mene maka daka tsaneni haka eh?" fashewa tai da kuka sosai ta tace "kome menama ka, dan Allah kayakuri kayafemin, dan Allah karka sakamin wayanan wukaken ajikina, dan girman Allah, dan Allah kayakuri Ya Ayaan" tai maganan tana wani irin kuka tana kallon kwayar idonshi gashi dukta rukunkume shi yanda kirjinta ke bugawa kaman zai fashe tsabagen tsoratatar dayayi, ta maida kanta kan kirjinshi tana wani irin kuka mai tsuma rai tana furta "kayakuri kayakuri" agalabaice, ahankali yadan lumshe ido tareda sakin gajeruwan ajiyar zuciya. [7/20, 12:30 PM] +234 803 238 4602: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 39 - 40 Ahankali yadaura hannayen shi akanta yana shafa manyan da kananun kitson dake kanta batare daya bude idanun daya lumshe ba, knocking kofar da akayi yasa yadan bude ido ahankali yace "common in" yay maganar yana saukar da hannayen shi daga kanta tareda gyara bayan rigarta. Dr Ibrahim, Nurse Sameera da Anesthesiologist mai suna Moses ne suka shigo dukansu atare, da ido yama Moses alamu ya shirya alluran, hannu yasa zai cirota daga jikinshi amma taki sakinshi sai kuka take kasa kasa, daukar ta yay batare data sakeshin ba ya kwantar da ita akan gadon zai tashi takara rirrikeshi tanamai kukan dabaya fita sosai tana kallon fuskar shi, jin yanda kirjinta ke bugawa yasa yadan hadiye haushin kanshin dayake ji namata wani laushi ahankali yace "relax nafasa miki to, calm down" sake kama rigarshi tai gam gam kaman mai rada tace "dagaske" yana kallon yanda lips dinta sukai jajir tsakiyar ya gyada mata kai yakai hanunshi bayan rigar yadan bude daidai inda za'ayi allurar da Moses yagama hadawa batare data masan yayiba dan duk hankalin ta atashe yake da wukaken dayace zai fedeta, da ido yamai alamu yayi, sanan yadan kalli fuskarta yanda take kallonshi da idanunta dasuka kankance tsabagen kuka ga dogayen gashin idon duk sun jike sun mammanne da juna kaman tasa gum, iskan bakinshi ya hura mata akan idon hakan yasa ta lumshe idon da sauri, wani irin azaba dataji tabayan ta yasa ta bude ido tareda kara damke shi da karfi tana kuka sosai saikuma luuu ta komar da kanta kan gadon wani irin bacci yay gaba da ita batare data sakeshi ba, dan murmushin gefen baki yayi sanan yasa hanunshi yacire hannayenta dake kan rigarshi ya maidasu kan gadon ya ijiye tareda sake gyara mata kwanciya ya dauko wani zani yarufe tundaga kafarta har cikinta sanan ya bude daidai wajen ciwon yadau abun rufe hanci da baki yasaka tareda kunna wutar operation, samira data rike kwanon surgical blades din da tagama kirgasu tace "Sir daga gani wanan patient din is very special sai kappa kappa kake da it..." wani irin kallo daya mata yasa tai shiru bata karasa ba, wani abu kaman marker Dr Ibrahim ya mikamai nan yay layin daidai saitin inda zasu yi aikin, sanan yakara mika hannu aka sakamai wani surgical blade akai, ahankali yadan kalli fuskarta kafin yasaukar dawani labule daya raba tsakanin su, sanan yama Moses magana yakara sakko da wutar kasa sosai yanda zasuga cikin da kyau, wukar ya dauka ya yanka fatar wajen Dr Ibrahim na share jinin dake zuba.... Nan dai operation ya kankama. Akan kujera dake hanyar wurin theater din duk suka zauna Mami, big Mummy da Baaba dasuke ta bata baki dan kuka take ganin yanzu kusan awa uku kenan ba'a gamaba balle a fito, Abba da Baba Sulaiman suna tsaye suma addu'an samun lpy ta suke. Anyi anyi Baaba tazo atafi gida taki tafiya wai ita sai taga anfito da Bilkisu tukunna zata tafi. Sai wuraren 12:50 nadare suka gama operation din tatas, sai kallon appendix din daya cire mata suka saka awani kwalba yake yanda yay girma sosai dan gab yake daya fashe, inda kuma yafashe da mutuwa zatayi wlh. Da kanshi ya gungurota daga gadon dan kaita dakin hutu yana fitowa kam yaga su Abba dasu Baaba sun tatashi suna kallonta, Baaba ta fashe da kuka tana tattaba fuskarta ganin bata motsi, dan murmushi yay yace "lpy ta lau bacci take zata farka, operation din was successful" Alhamdulillah duk suka ce, yace "bari nakaita dakin hutu" wani daki ya bude kofa ya shiga da ita dakin mutum dayane ga gado ga tv harda fridge sanan akwai bayi aciki, ahankali ya dauketa sabida dinkin ya daurata akan gado yadan sake kallon fuskarta kafin yajuya yafita dan zuwa dauko wani rigan asibiti danna jikinta duk yabaci da jini, tsayawa chak yayi yay folding hanunshi akirji jin yanda Abban shi ke tonamai asiri a hospital. Dariya Nurse Sameera da Dr Ibrahim harma da Moses sukayi, Nurse Sameera tace "habawa no wonder naga Dr was extra careful sai lallabata yake kaman Kwai shida baya wani lallaba patients, ashe matar shi ce" Abba yawani kara washe baki yace "biki ma har yana neman wata biyu" Dr Ibrahim yace "lallai nema shine koya fadama" daure fuska yay yazo zai wuce wajen ya shiga theater Abba ya fizgo shi, kaman zaiyi kuka yace "Pops kaga kadena badani a wajen aiki, ni kuma zo kutafi please" ya karashe maganan kaman zai mutu sabida haushi, Big Mummy tace "dont mind them boy kuzo mutafi" ta kalli Abba tace "mu barshi yay aikin shi da kyau gaskiya Alhaji". Kaman zaiyi kuka ahankali yace "stop calling me Boy in front of them big Mum" rufe baki big Mummy tai da sauri tanaso tai dariya aiko duka wajen aka kwashe da dariya, shigewa yay theater abinshi Abba ya kalli Baaba da Mami dake zaune suna yar dariya suma yace "mutafi gida ki huta ga mijin tanan ai xai kwana da ita" hakanan suka tashi sukaje driver yajasu sai gida Sabon kayan asibiti ya dauka ya koma dakin ya ijiye kayan akan gadon yana kallonta yanda fuskar ta yay fayau tsabagen wahala da kuka gakuma santala santalan cinyoyin ta dasuka bayyana, dan gajeren tsaki yaja yay gaban gadon yadan zauna ta baki bakin kafin yasa hannu ya dagota ahankali, dan igiyan bayan rigan ya warware yana wani ciccije lebe, sakin igiyan yayi kafin yakai hanunshi ta gaban rigar yawani ja rigar kasa da sauri ya saketa tafada gadon bam dudda cikin bacci take saida tadan yatsine, runtse idonshi yayi da karfi kafin yadan mikar da hannu yana kokarin ya maida mata rigar inyaso yafita yakira Sameera tasamata, neman rigar yake wacce ya zameta takai kan cikinta, hanunshi dayaji ya sauka akan kirjinta yasa ya matsa baya da sauri har yana bigewa da kujera yace "f*ck!" fita yay daga dakin da sauri kaman ana ingiza shi, yay hanyar office dinshi daidai lokacin Nurse Sameera tafito daga dakin wata patent daure fuska yayi yace "kije ki chanza mata riga" ahankali tace "to Ango" wani mugun kallo dayamata yasa tabar wajen da sauri tana gimtse dariya, office dinshi yakoma ya shiga ya rufe kafin ya wuce bedroom din ciki, bayi ya shiga yay wanka abinshi yafito daure da towel fridge din dakin yabude yadau Vita milk mai sanyi ya bude yakoma kan gado yana sha, agogo ya kalla yaga har daya nadare yawuce ma tsaki yayi dan bazai iya kiran Meram ba is too risky hakan yasa ya ijiye bottle din yakoma ya kwanta sai bacci ba zancen salla. Wuraren 8:30 yatashi da kyar, ya shiga bayi yayo brush yay wanka yay alwala, yadau mai ya shafa sanan ya shirya cikin dogon black jeans da soft cotton t-shirt maroon bakaramin kyau yamai ba color, ya shafa man gashin shi dake karasa gashin kanshi kyalli sanan yadau turaren shi mai kama jiki ya fesa kafin yahau dadduma yay sallan asuban yana idarwa ya mike yana kallon agogo dan baida lokacin yin azkar, takalmi ya zira sanan yadau lab coat yafita once ya zagaye ward yaduba patients dinshi da yarinyar chan gida zai tafi ya huta tun jiya baihuta bafa. Saida yagama duba patients sanan yawuce dakin datake tun kafin ma ya shiga yaji maganan su Abba, daure fuska yayi ya shiga dakin, Abba dake shirin fita shida Baba Sulaiman ya kalla yace "Morning Pops, morning Baffa" kanshi Abba yazo zai shafa da sauri ya doje dan bayason abinda zaisa yarinyar chan ta raina shi, Abba daya bishi da kallon mamaki saikuma yay shiru shida Baba Sulaiman suka kalli juna sukai murmushi Abba yace "muntafi office, anjima da yamma zamu dawo" daure fuska yasake yi yace "saikun dawo" murmushi Abba yay suka fita daga dakin Baba Sulaiman yace "daga zuwan matar shi yasoma girma bayason kana badashi, shiba yaro bane ba yanzu wayaga su Ayaan da iyali" dariya dukansu sukayi Abba ya gyara zaman babbar rigarshi yace "ai haka nakeso dama". Sai alokacin ya kalli Mami da Baaba dake hirarsu, yadan saci kallonta tana zaune cikin riga da sket na material mai taushi dark blue sai dot din white ajiki, kanta rufe da white hula tazauna tana jingine da gado idanun nan sunyi jajir alamun bata dade dagama yin kuka ba, ga dan karamin cup da aka mata tea aciki tana deba da cokali tana sha dan kin yarda Mami tabata tayi, ahankali take sha bakaramin kyau taiba, dauke kai yasake yi ya kalli Baaba yace "ina kwana" kafin ta amsa ya kalli Mami da tunda tamai kallo daya bata sake kallonshi ba dan har yanzu basu shiryaba, yace "Good morning Mami" Baaba ce kawai ta amsa shi tamai ban gajiya da sannu sanan ta kalli Mami dake magana da Bilkisu kasa kasa tace "suruka nidai zomu zaga nagaji da zama wuri daya jikin tsufa kafafuna sunyi tsami" dan dariya Mami tayi ta tashi tana gyara zaman babban gyalen jikinta tabi bayan Baaban harara ta watsa mai dasuka hada ido da sauri ya dauke kai, saida ya waiga yaga sun fita sanan yawuce gaban drawer dake dakin yajawo yana kokarin ciro wani drip dake ciki ya juyo da kai ya kalleta fuska adaure ganin daga fitar su tasoma matsar hawaye yace "ke!" kin kallonshi tayi dan wlh kallonshi kadai tadamata da hankali yake barin ma dazu data tashi akace operation yamata ga wajen na bala'in mata zafi ganin su Abba ne yasa ta mugun daurewa. "ke!" yakara daka mata tsawa daidai lokacin ya matso wajen gadon, arude ta kallai hawaye na gangarowa daga idonta yawani daure fuska yace "agidan ku ba'a koya miki gaisuwa bane" da kyar ta iya bude baki heart dinta na racing tace "in ina kwana" tsaki yaja ya kalli cup din tea hanunta ganin ko rabin tea batayi ba yay tsaki yace "malama finish dis tea nasamu nabaki maganin ki inba hakaba inbar wajen dinkin yay tsami daga bayama ya rube" yakara she yana wani irin hararan ta kafin yajuya yafita daga dakin, pharmacy dinsu yaje dakan shi ya faffadi magungunan da xa'a kawomai ya ciro ATM card dinshi yabiya da POS sanan yadawo dakin, tadan sha tea dudda bata shanye ba, wani cup ya dauka yadebo ruwa a dispenser dakin na zafi ya sirka dana sanyi ya danyi dalam dalam ya mika mata yana dauke kai, ahankali hanunta har rawa yake ta karba zatakai baki tsawa yadaka mata "ke wai nace kisha ne, God she's so so dull" yay tsaki yadauko ledan ya ciro magungunan dazata sha kusan kala biyar, ya babbalo tablet da capsules din yasaka ahannu ya mika mata, ahankali ta mika hannu tana goge hawaye da bayan dayan hannunta ya saka mata, sosai take kuka wanan karan harda kara, tasa dayan hannunta tana kirga uban kwayoyin maganin daya bata tasha kaman zararra, guda goma shadaya, dago kai tayi ta kallai kafin tasake fashewa dawani irin mugun kuka mara sauti dan ko nishi mai karfi bata yi sabida ciwon, sai ta kalleshi ta kalli magungunan tafin hanun nata tafashe da kuka dan har ga Allah bama tasan ta yanda zata hadiye duka magungunan nan abakin taba ita bama tasaba shan kwayoyin nanba jike jike Baba kemata, dan murmushin gefen baki yay saikuma ya zauna akan gadon kusa kusa da ita da sauri ta makale jikin bango, hanunshi yasaka akan hanun nata ya kwashi duka magungunan ya rike kafin ya ciro biyu ya mikamata, karba tai atsorace takai baki takai ruwa tana bata baki tasha, sake mika mata biyu yayi tasha, yasake mika mata biyu tahadiye, zai kara bata biyu tafashe da kuka tana girgiza mai kai, daure fuska yay hakan yasa ta karba ta hadiye da kyar ya mika mata ukun dasuka rage babu alamun wasa akan fuskar shi da kyar tasha kaman zata suma ya karbi cup din ruwan ya ijiye yana duba agogon hanunshi kiran Rolex, saida tai exactly 5 minutes sanan ya mike tsaye ya dauke cup din tea data rage ya ijiye akan table ya kalleta yace "ke kwanta inason na duba inda na fede" ko kallonshi batayi ba saima dauke kai datayi tana kokarin hadiye hawayen dake shirin zubowa, takowa yayi yadaura hannunshi akan kafadun ta da sauri ta kallai kirjinta na bugawa ahankali ya kwantar da ita ya daura kanta kan filo batare daya janye idonshi daga kan fuskarta ba, runtse ido tai da sauri sabida wani irin azaban dataji, hannun ya cire daga kafadar ta ya dage rigar sama, bugawan da kirjinta yayi harsaida yagani daga cikinta, wajen dinkin yabi da kallo kusan na 3mnutes kafin ya mike tsaye ya makala drip din daya dauko akan karfen makalasu yamata fixing drip din yadauko wasu allurai yay acikin ruwan 8sanan yadawo bakin gadon ya zauna yana kallon wurin aikin kafin yabi cikin gabaki daya da kallo yanda yay flat ga fatar looking fresh sai glowing yakeyi, ahankali ya mika hannunshi ya daura akan dan cibiyar ta, da sauri ta bude ido ta kallai atsorace ita shima yake kallo akasalan ce yace "wat?" shafa cibiyar yacigaba dayi ahankali kafin ya gangara da yatsar shi zuwa inda yay dinki yana zagaye wurin hanunta ta daura akan nashi tana wani irin wahalallen kuka, akaro nabiyu yakara kallonta murya kasa kasa yace "wat?" da kyar ta iya bude bakinta tace "zapi" hanunta data daura akan nashi yabi dawani irin kallo hakan yasa tai yunkurin janye hannun da sauri ya rike hanun yana kallon fuskar ta kafin ya maida dubanshi ga hannun, ahankali ya sa hanunshi ya shafa tsakiyar fatar hanun nata yana feeling yanda hanun keda wani irin taushi kaman hanun jariri, bin jajayen yatsun ta dasuka sha lalli yay da kallo kafin ahankali yakai yatsar wurin bakinshi yana kallon yanda idanunta ke fitar da hawaye. [7/20, 12:30 PM] +234 803 238 4602: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 41 - 42 Ahankali yasa yatsar cikin bakinshi yana wani irin tsotsar yatsar kaman yasami minti, sosai takara karfin kukan ta sabida yanda takejin wani iri gashi yaki bata daman fizge hanun, knocking kofar akayi hakan yasa yacire hanun daga bakinshi ya maida ya ijiye yana kallon fuskar ta da idanunshi dasuka chanza launi yay hanyar kofar yabude wata Nurse ce Amina dan Sameera tagama night wanan tai taking over, gaidashi tayi batare daya amsaba yace "ki cema Dr Ibrahim ya dubata dan i will not be available today" yana fadin haka yasa kai yafice daga dakin office dinshi yakoma yadau car keys da wayarshi yafita daga office din bayan ya kulle, wajen parking yaje ya shiga motar shi yabar asibitin gidanshi ya wuce direct yay parking yafito ya shiga ciki, akan dogon kujera ya kwanta jin kaman ma zazzabi zazzabi na neman rufeshi, wayarshi ya lalubo daga aljihun wando yay dailing number Meram saida kiran yakusa katsewa ta dauka tai shiru, dan murmushi yay dan tunda taji labarin yay aure tadau zafi sosai, dan murmushi yay yace "ina jiran ki agidana now" zatai magana ya katse wayar tareda kara gyara kwanciya ya sanya hannayenshi abayan kanshi yana kallon POP, tashi yay zaune ya dunkule hannu ya daki iska angrily, kafin ya dafe kanshi, tashi yayi yawuce bedroom dinshi yafada kan gado ya lumshe ido. Wajen 30min Meram ta dauka kafin tazo tana sanye cikin wani open neck white top me spaghetti hand sai strap belt long skinny pant navy blue, braids ne akanta masu tsawo babu dan kwali tafito daga motar taci uban hill tai cikin gida bayan tai parking rike da yar jakarta na Louis Vuitton tana taku daidai ta shiga gidan tana tauna cingum ta mugun daure fuska, ganin baya sitting room yasa tai bedroom dinshi yana kwance idanunshi biyu saidai duk sun kankance tsayawa tai daga kofa tana kallon shi yanda maroon t-shirt din jikinshi ya mugun yimai kyau tai kewanshi bakadan ba itama tasani amma maisa zai yi aure aboye bayan yasan yanda take sonshi, dan juyo dakai yay ya kalleta sabida yanda jikinshi yabashi ana kallonshi, kafeta shima yay da ido batare dayace mata ta shigo ba, dauke kai tayi daga kallonshi cike da basarwa tace "why are u calling me? Bani ka yaudara ba kana using dina sanan kaje kai auren ka, ancemin ma yarinya kaje ka auro, very decent ba irinaba, ni kawai am just ur machine ko, u use me as u pleases, hmmm har ka gaji dacin amarcin ne ka kirani dama..." "Ke!" ya daka mata tsawan dayasa tai shiru, tashi yay ya zauna abakin gado da idanunshi dasukai jajir ya nuna mata kofa yace "out" bude ido tayi tana kallonshi cike da mamaki yasake nuna mata kofa yace "i said out kema kinsanni bana rokon abu, are u expecting me na lallaba ki dannai aure, dama chan ni saurayin kine? Okay is over Fita daga nan, i don't need u as well rubbish" yaja tsaki rai abace, fashe mishi tai da kuka ganin yanda yaci serious tafado jikinshi tana kuka ta kankame shi tana kissing face dinshi tace "am sorry Ayaan please karka rabu dani, naji na yarda i will be ur side chick, have me" ta wurgashi kan gado yanda jikinshi yay laushi ne yasa yatafi shima luu, nan ta shiga aika mishi da sakkonni kafin ya biyemata dan dama yana cikin sananin bukata. Tunda ga ranan bai kara komawa hospital dinba kiran Abba ma yayi yace "yatafi wani conference meeting a Abuja" daganan ya kashe wayarshi dukama dan bayason damu. Dr Ibrahim ke kula da ita bayan 5 days ya sallameta aiko taji dadi dan tagaji da asibitin ga dinkin ya fara warkewa dan jikinta nada kyau sosai da kanta zataje bayi tai alwala tai wanka kawai dai bata daukan abu mai nauyi ne kwata kwata, gidan su Abba aka wuce da ita sabida takara warkewa kafin akaita gidan mijinta idan yadawo. Yau satin ta daya agidan taji sauki sosai yanda Abba da Mami keji da ita ita abinma har kunya yake bata. Tana kwance hadadden adakin ta lullube da bargo ta daura kanta akan cinyar Baaba daketa fama da Mami ita gaskiya zata koma yau Mami namata dariya, sallama Abba yayi ya shigo Mami tace "yauwa Alaji kajifa wai tadage tafiya zatayi yau" kaman Baaba zatai kuka tace "to Alaji taji sauki dan Allah kubari natafi nabar Muji shi kadai agida" itadai lumshe ido tayi kaman tana bacci dan batason Baaba ta tafi dan ita take gani takejin dadi, Alhaji yace "to to to shikenan ai, amma ki shirya" ya kalli Mami yace "muje mu kaita taga gidan yarta ko anjima inmun dawo sai nasa driver ya kaiki zaria" washe hakora Baaba tayi Alhaji yafita yana dariya, tashi tayi tana kallon fuskar Bilkisu data lumshe ido ta kalli Mami tace "kinga kasar nan ashe bacci tayi ana hira" dariya Mami tayi tace "yata ba kasa bace kibarta tai baccin ta tunda fita zamuyi" hijabi Baaba ta dauka suka fita da Mami tare suna hira a down stairs suka hadu da Abba da big Mum da itama ta shirya duk suka shiga mota Alhaji yajasu suka fita daga gidan. Gidan yarage daga ita sai yan aiki. Wani ubansu gida Abba yakai Baaba, sakin baki kawai tayi tana kallo dan gani tayi gidan ma yafi gidan su Abban kyau, horn Abba yayi gateman yazo yabude suka shiga, babban compound ne da aka bi bangon da flowers, sai runfan parking motoci sukai parking suka fito, bayan gidan suka fara zuwa wani ubansu garden ne daga gefe daya kuma wani hadadden swimming pool ne, ta kofar kitchen dake garden din sukabi suka shiga kitchen Baaba dai kasa rufe baki tayi yanzu Bilkisu tane zata zauna awanan gida irin gidan shugaban kasa lallai Bilkisu akwai goshi, fita daga kitchen din sukayi sukai parlor komi white and sky blue harda kujeru, center carpet da labulayen, ga gefe kuma wani babban fish bowl ne kifaye sai wasa suke aciki yanda Baaba ta dinga yi yasa suka dinga mata dariya sukai upstairs inda wani parlor ne awurin sai dakuna uku na farkon suka shiga komi off white ne, sai kuma dayan dakin da akai brown and milk dayan kuma akai brown zalla, kafin su kara komawa wanda akai brown and milk akwatunan ciki guda 24 Mami da Big Mummy sukahau bude mata shikuma Abba yakoma kasa danyi waya, sai kallon akwatinan Bilkisu take tana mamaki, Mami tace "dazaran yadawo daga Abujan zasu tare in sha Allah" nan fa Baaba ta bingile da ciro kaya tana dubawa tasami na bada labari a zaria. Ahankali tayaye bargon data lullube dashi dan takasa baccin, suna fita taji gidan yamata wani iri duk ba dadi, mikewa tai tsaye tana sanye da soft jersey drape skirt black sai pink crop top daya dan saukan mata kasa amma bai rufe cibi ba sabida ma ance tadinga barin wurin dinkin nashan iska ne yasa Mami ta siyo mata irin kayan yakin, skirt din yabi jikinta sosai ya fito da shape dinta dudda bai wani kamata ba, rigar kuma tamata chachas ajiki tareda kara bayyana kyan surarta, dan black hulane akanta wanda yadan zame baya gashinta da aka tsefe aka gyara mata ya bayyana duk ya kwanta yana shining, wayarta tadauka tasaka bathroom slippers white daya bayyana fararen dogayen yatsun kafarta tafito tana tafiya ahankali harta sauko down stairs babu kowa afalon gashi bata iya kunna makeken tv bangon suba, dan tsaki tayi tai hanyar fita daga dakin tafito tsakar gida sai kalle kalle take ganin babu kowa sai uban motocin dasuke apake, ahankali take tafiya tana dan yatsine fuska dan rabon ta da tsakar gidan tun randa aka sallamota daga asibiti, ahankali take ta tafiya tana zagaye gidan harta ganta a garden, bin wurin tai da kallo yanda flower din wurin sukai kore yirr ga watering can akasa, cigaba da tafiya tayi tana shafa flowers din tana murmushin dake lobar mata da dimple, karan katca dataji yasa tadan daga kai ta kalli saitin inda taji karan wani worker gidan ne dake sanye da uniform yana bama wani dan biri haka dake sanye da kaya ajikinshi jeans da riga ayaba, an daure burin ajikin bishiyan mango da chain, ware ido tayi cike da mamaki harda dan saurin ta takara so wajen ta kalli mutumin dayake ta kallonta sanan ta kalli birin dake kallonta shima yanacin banana, ta nunashi da hannu tace "laaa monkey dama da monkey agidan nan, monkey wayene?" murmushi mutumin yayi yana barema birin wani ayaban yace "na oga ne wlh, bakiga yanda yakeson monkey nanba, shima monkey haka yake sonshi kome yace yayi saiyayi" murmushi tayi batare data matso ba dan tsoron biri take tunda aka taba labari a school wai biri nason mata yanxu ma dan taga akulle yake da kacah ne saisa tazo tana kallonshi, ganin yanda aka samai kaya masu kyau harda sarka awuya sai abin yabata dariya ma, mai aikin yacigaba da kallonta yana bama birin ayaba yace "amma ke ba yar gidan nan bace ko, bakuwa ce dan bantaba ganin kiba wlh" gyadamai kai tayi batare data janye idonta daga kan birin daketa dambe da ayaba ba, shikuma mai aikin sai binta yake da kallo daga sama zuwa kasa yana wanan kyakkyawan fa haka aranshi. "kai!" atsorace daga shi har ita suka juyo sakamakon wani irin tsawa daya dakama mai aikin, yana sanye da white singlet daya kama jikinshi sai neon Beach floral 3 quarter, fuskar nan babu alamun wasa, da hannu yamai alamu yazo, da sauri jikinshi har rawa yake ya karaso gabanshi kanshi akasa yace "good morning si..." wani wawan mari Ayaan ya dauke shi dashi azuciye kafin yanunamai hanyar barin garden din yace "u are fired, out" ganin babu alamun rahama afuskar shi yasa guy din yabar garden din da sauri, arude sumi sumi jikinta har rawa yake tazo zata wuce ta gefenshi ya damko hanunta ya maida shi tabaya ya lankwasa ihu tayi "wash Allah na wai mena maka ne nikuma?" juyo da ita yay takusa fadawa jikinshi da idanunshi dasukai jajir yace "are you trying to seduce my workers" kallonshi tayi da idanunta dasuka cicciko da kwalla tama kasa magana ya daka mata tsawa. "am talking to you" hannu tasa ta taushe kunenta sabida yanda dodon kunenta ya amsa tafashe da kuka sosai fizgan hanunta yy takusa faduwa yajata har side dinshi wanda shine ke tare da garden din kofar ya bude ya jata ciki wani kamshi da sanyi sukai mata sallama wurgar da ita yay akasa tafashe da kuka ya maida kofar ya rufe, arude ta mike tsaye tana waige waige, ganin ya dumfarota da idanunshi da suka chanxa kaman banashi ba yasa ta shige bedroom da gudu kafin ya iso ta kulle kofar, key data gani ajiki tasaka ta kulle tacire key tana komawa da baya tana kuka sosai, buga kofar yayi azuciye yace "ke kibude kofar nan tunda ba gidan ubanki bane, kibude nace" komawa baya tadinga yi harta jingina da jikin wardrobe ta sulale kasa ta kama kafafuwan ta tana kuka tana kuma addu'a Allah dawo dasu Mami. Key dataji yasaka a kofar yana murdawa yasa ta mike tsaye da sauri kirjinta na bugawa bude kofar yayi yawani bugo da gudu ta kwasa zatai bayi taku daya yay ya damkota yajawota jikinshi tana kokarin fizgewa amma saida ya hadata da kirjinshi ya matse, yanda take nishi kaman zata mutu ne yasa yace "ke" abakin gado ya zauna har lokacin kanta na kirjinshi tana kuka, cirota yay daga jikinshi yana wani irin hararan ta, kin kallonshi tayi saima bayan hannu datasa tana share kwallan daya zubo mata, yanuna ta da yatsa da kakkausar murya yace "wlh duk randa kika kara fitowa tsakar gida ahaka saina zaneki da belt mara hankali kawai" murya chan ciki tace "niba mara hankali bace saidai kai" bakinta dayaga yay motsi yasa ya kama hanunta atsorace ta kallai yace "me kikace?" dauke kai tayi ta turo baki tareda zame hulanta daga kai tana goge hawayen daya bata fuskarta tace "ni bance komiba" dogon jelar gashin ta yabi da kallo kafin ya maida kallonshi kan fuskar ta ganin kokarin fizge hanunta take batare data kallai ba, murya chan kasa yace "hau gado na duba ciwon ki" ko kallonshi batayi ba tace "ai ya warke baya zafi" dan murmushi yayi ya kalli cikin inda akai aikin kafin yamike tsaye daukar ta yay hakan yasa ta fasa uban ihu kaman zata tsaga gidan, buge bakinta yay da sauri tai shiru ya kwantar da ita akan lumtsetsen gadonshi shi da sauri tai yunkura zata tashi ya dakamata tsawa. "ki natsu" ba karamin tsoron yanayin fuskarshi tajiba hakan yasa ta kulle idonta kam kirjinta na bugawa, fuskar yadan kalla kafin ahankali yakai hanunshi gun ciwon yadan taba kadan sanan yacire hannu, flat cikin nata yabi ya kallo kafin ya sauke idanunshi akan kirjinta dake cikin rigar ya kafesu da ido, jin baya taba cikin yasa tabude ido ahankali karaf suka hada ido da sauri ta janye nata ganin yanda ya cika mata ido ta tashi zaune ta sauka daga kan gadon duk yana kallonta, hanyar kofa tai da sauri zata bude tafita, da kakkausar murya yace "ubanwa yabaki izinin fita" da sauri ta juyo idanunta sun cicciko da kwalla, mai matsalar mutumin nan da itane wai, da yatsa ya nunamata gadon yace "dawo inda kike" ahankali tafara tafiya tadawo kan gadon ta zauna nesa dashi tana goge kwalla, mikewa tsaye yayi yaje gaban fridge din dakin ya bude yaciro farm fresh yogurt ya cika glasscup sanan ya mayar cikin fridge yadau laptop dinshi dake kan kujeran dakin yadawo bakin gadon ya kalleta yanda taketa share kwalla, wani irin mugun kallo yamata yace "matsa ciki ke" a tsorace ta matsa cikin gadon ta jingina da bangon gadon azaune tana share kwalla kirjinta sai bugawa yake, ajiye glasscup da yogurt din ke ciki yayi akan bedside drawer ya kwanciyar zama yasa pilo akan kafarshi yadaura laptop akai tareda gyara zaman kanshi a filo biyu daya hada yana daddana laptop din batare daya kalleta ba yadauko yogurt din yana sipping kadan kadan yana danna laptop da hannu daya, sosai take share kwalla duk hankalin ta yatashi takara makewa ajikin gadon gashi sanyi takeji sabida yanda ya kara Ac sosai. Yakai kusan 10mins yana abinda yakeyi kafin yajuyo dakai ya kalleta har lokacin share hawaye take da bayan hannu ya daure fuska yace "ke" kaman bata jishiba haka tai hakan yasa ya dakamata tsawa. "ke" arude ta kallai, glasscup din yogurt din da har yanzu ko rabi bai shaba ya mika mata alamun tazo ta karba girgiza mai kai tayi wasu hawayen na zubowa, yanda ya kafeta da ido babu alamun wasa yasa taji gabanta yafadi ahankali ta rarrafo zuwa inda yake ta karba tana kuka mara sauti zata koma inda take yace "ke anan zakisha" gyada mai kai tayi duk ta rude dan bata saba ganin namiji a singlet ba, kaiwa bakinta tayi tafara sha duk yana kallonta da gangan yakara daka mata tsawa ganin zata shanye. "ke nace ki shanye duka ne" da sauri tacire cup din daga baki tana girgiza mai kai ta mikamai cup din, karba yayi yana kallon yanda yogurt din yama sama lebenta layi kaman gashin baki, zata koma inda take ya harareta yace "karki sake ki tashi" zama tayi dukta rasa inda zatasa kanta sai goge kwalla take da bayan hannu, glass cup din yakai bakinshi shima yanashan Yougurt din data rage yana kallon fuskar ta ya tura hanunshi a aljihu yaciro handky ya mikamata yace "clean ur mouth" karba tayi ta share bakinta batare data share inda Yougurt din yabata ba ta mikamai handky din tana kokarin boye hawayen dake shirin zubo mata, karba yayi tareda ijiye cup din akan bedside drawer ya kalleta da lazy eyes dinshi murya chan ciki yace "baifita ba zo na share miki" yay maganar yana daura hanunshi abayan ta, arude ta kallai tareda sakin kukan dayake cinta, hannayen shi biyu ya daura a bayanta ya jawota zuuuiiii tazo jikinshi janye hanunshi yay daga bayanta lazy eyes dinshi akan lips dinta inda Yougurt yabata, hada goshin shi yay da nata da sauri tasake kallonshi suka hada ido azabure tafara kokarin mikewa amma baibata damar ba, hannunshi daya yakai ta bayanta ya janyota ya hadata da jikinshi da kyau shikuma yay relaxing bayan shi ajikin bangon gado, yasa dayar hannun yakamo habarta yana kallon yanda ta runtse ido gam tana kuka jinkinta har barbar yake, matso da kanshi yay sosai saitin fuskar ta dan sunajin numafashin junan su kafin ya fito da harshen shi ahankali ya daura akan saman upper lips dinta yafara lashe yogurt din. *inhar kasan baka biyaba ka karanta ban yafeba, dan novel din kudine* In kanason littafin nan chat me up tanan 07012181461 ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 43... Kokarin juyar dakai tafara jin wani irin zirr zirr da jikinta keyi har kunnuwanta, yasaka hannayen shi biyu yay cupping fuskarta kafin yakara fito da harshen yafara lasan yogurt din ahankali ahankali kaman yana tickling dinta har yagama lashewa yakara resting fuskarshi akan nata yana kallon idonta yanda ta runtse su ta kankame su gamgam hawaye na bubbuluwa ta gefe, kirjinta na mugun bugawa, dogon hancinshi ya daura akan nata dogon hancin yadan jujjuyar da kanshi hakan yasa hancin suka bugi juna, tsayawa yay batare daya raba fuskokin suba ya kafe lips dinta da ido, ahankali ya gangaro da bakinshi ya daura akan lips dinta da sauri ta mayad dasu ciki ta daure bakinta gamgam tana nishi kaman mai asma, murmushi yay ya saukar da hannunshi daya yakai gefen cikinta dakeda lpy yamata chakulkule da sauri tasaki bakin zatai ihu ya kamasu, wani irin kiss ya shiga mata tana mutsu mutsu iya karfin ta ta kwace bakinta amma takasa kara janta jikinshi yay sosai ya saka hannun ya tunbuke ribon din data kama gashin kanta dashi ya hargitsa mata gashin gabaki daya, sosai take kuka kaman zata mutu saidai ba kara sabida bakinta daya kama, mirginowa yay yana kokarin juyawa dauke da ita ajikinshi sukaji karan laptop bam yafadi akasa, karan yasa ta daddage ta fige bakinta dayake neman katsawa da kyar tana mugun kuka shikuma ya juya da kyar ya kalli laptop dinshi dake kan jikinshi daya fadi warwas akasa, dan sakinta yay batare daya cireta daga jikinshi ba ya mika hannu daya kasa yana kokarin daukan laptop din yaduba dan akwai a whole lot of patient records aciki, fizge jikinta tai wup da gudu tafita daga dakin tana haki ganin hularta ga gashin ta duk abarbaje tai waje ahaka yasa ya mike tsaye da kyar yabita, tsaye yaganta tana falo tana faman murda handle tana kokarin bude kofar yaki buduwa yana gab da isota tasamu tabude tafice kafin tafita daga balcony din ya cimmata ihu tabude baki zatayi ya daura hannunshi akan bakinta yana hararan ta tareda jawota jikinshi, tafashe da kuka duk jikinta na rawa ya kafeta da ido, daidai lokacin Mami da tundazu suka dawo sai nemanta suke basu ganta ba ta tambayi yan aiki sunce basu ganta ba hakan yasa hankalin ta yatashi tafara zagaye gidan, kaman ance ta daga kai ta hangosu tsaye Ayaan na kokarin sakamata hula, da sauri ta juya Ayaan daya dago kai ya ganta yace "gud afternoon Mami na" arude tafara kokarin fita daga jikinshi jin yana gaida Mami, sakinta yay ta fizge hularta kanta akasa sabida kunya, dan juyowa Mami tai ta kallesu sau daya kafin tacigaba da tafiya abinta tace "saukar yaushe, daughter kizo kiyi sallama da Baaba" ta wuce abinta da sauri tabi bayan Mami tana saka hular duk arude, bin yanda take tafiya yay da kallo kafin yay dan murmushin gefen baki ahankali yace "she has special lips, soft skin, soft hand" dan tabe baki yayi kafin ya koma ciki ya dauko black shirt yakasa yafito yay garden dan dubo monkey shi. Saida ta tsaya ta gyra hularta tamaida gashin ta da kyau ciki kafin ta shiga bangaren kanta akasa sabida wani irin kunya datake ji, babu kowa afalo hakan yasa tai stairs tafara hawa daidai lokacin big Mummy itama tafito daga dakin Baaba rike da bowl din fruits da fork tanaci "sannu da zuwa Mummy" wani irin faduwa gabanta yayi harsaida bowl din fruits din hanunta ya bare da sauri Bilkisu ta tsugunna tana kokarin tattare fruits din tace "subhanallah" bayanta big Mummy tabi da kallo ta rasa mesa duk idan taji muryar Bilkisu kokuma ta kalli fuskarta sai gabanta yafadi, dan murmushi tayi ta dagota tace "ki barshi keda bakida lpy, wuce kitafi wurin Baabar ki gatachan ta shirya" badan tasoba tatafi. [7/20, 11:39 AM] +234 803 238 4602: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 44 - 45 Ahankali ta turo kofar, Baaba ce kadai tanata faman daddanna touching screen wayar da Abba yasai mata tana ganinta ta ijiye tace "zonan tawaje na" harda dan gudun ta tafada kan Baaba sai kuka, cikin kuka tace "Baaba dan Allah karki tafi ki barni, dan Allah mukoma gida tare banason mutumin nan" girgiza mata kai Baaba tayi fuskarta ba alamun wasa tace "da auren akan ki, ai auren kenan, kifara zama dashi kafin ki tantance ko bakison shi yaron me halaye na gari haka, hakanan zaki daure kindaiga iyayen mijinki yanda suke sonki saiki bisu sau da kafa, kima mijinki biyayya inya kiraki kije karna karajin kince bakison shi" nan ta shiga yimata wa'azi mai shiga da ratsa jiki. Mami ce tashigo dakin da sallama tana murmushi ganin yanda Bilkisu ke kuka ta kankame Baaba tace "wanan kuka haka daughter kiyakuri kinji bagamu nanba" tashi Baaba tayi tana tureta tace "kinga sakeni nafara latti banison nai dare fa ahanya" tafita da sauri dan batason tai kukan da takeji, tashi tayi Mami tarike mata hannu tafashe da wani kuka sosai, hannu Mami tasa ta share mata hawayen tana murmushi tace "daughter nafa jaruma ce, dena kukan zomuje mumata rakiya" hijabi ta dauka tasaka suka fita sai uban kuka take mara sauti har waje, tsaye yake kusada Baaba sai magana suke wanda bata iyaji amma fuskarshi dauke da lallausar murmushi, budema Baaba kofar bayan mota yayi da gudu taje ta kankame Baaba tana wani irin kuka cirota Baaba tayi daga jikinta tana lallashi tanuna Ayyan dayay kaman bai gantaba tace "baga mijinki nanba kikema mutane kuka, ke dalla rabu dani karna makeki" Mami da Big Mum duk suka mata fatan alheri ancika boot da kayan atsaraba takaima yan zaria, ta kalli Bilkisu data kasa daina kuka ta shafa kumatun ta tace "Allah bada zaman lpy ki rike abinda nafada miki kinji" ta shiga motar da sauri tana boye kwallan daya zubo mata Ayaan yarufe motar yanama driver alama yatafi, tanaji tana gani Baaba ta tafi abinta tabarta. Batare daya sake kallonta ba yay wucewar shi wurin big Mum yace "big Mum yunwa nakeji" murmushi tai cike dajin dadi tace "muje nabaka abinci my boy" sukai wucewar su sukabar Mami daketa lallashin ta saida tai shiru sanan suka wuce part dinta. Apalor suka zauna kanta akasa Mami ta kunna kallo tasa mata zee world tana janta da hira sai asanan tadan saki jikinta ganin haka yasa Mami tai sama dan akwai kiran datake so tayi. Kallonta take dudda rabin tunanin ta na gida, dan bawani gane kan film din takeba, yadade tsaye abakin kofa kafin ya shigo dakin fuskarshi adaure yana tafiya cike da izza, kamshin dataji yasa ta daga kai da sauri tana ganinshi ta mike tsaye da sauri zatai stairs da hannu ya nunamata kujeran data tashi gabanta na faduwa takoma ta zauna, Apple yadauka dake kan hadadden bowl asaman dining table sanan yadawo cikin falon shima akan kujeran ya zauna yadau remote din da Mami ta ijiye mata akusa da ita ya chanza channel zuwa na wrestling kafin ya kwanto ya daura kanshi kan cinyarta yana gutsuran apple din dake hanunshi yanaci, dudda yanajin yanda jikinta ke rawa hakan bai hanashi gyara kwanciya da kyau ba yanacin apple dinshi batare daya kalli fuskarta ba, stairs ta kalla dan ko kadan bataso Mami tazo ta gansu ahaka sanan ta kalli fuskarshi ta fashe da kuka tana share kwalla ko kallonta baiyiba, ahankali Mami ke saukowa daga stairs bayan tagama wayar datake yi da Ummu Haneef tsayawa tai chak hango Ayaan yanda ya daura kanshi akan cinyar Balkisu yana kallo abinshi girgiza kai tayi tajuya da sauri rashin kunyan Ayaan ya girmi tunanin ta wlh, bari baban shi yadawo yauyau dinan zata bashi matar shi sutai gidansu. Kallon agogon dakin tayi ganin karfe uku kuma tun kafin azahar take dakinshi bataga yay sallaba yasa ahankali tace "anyi sallan azahar fa" sai a lokacin yadan birkito da kanshi ya kalleta ya daure fuska tamau yace "ke nakema sallan dama?" girgiza kai tayi atsorace yace "gud, to banga damar yiba nd u shut d f*ck up kona natsar dake" "daughter" daga sama Mami ta kwalamata kira ahankali tace "na'am" sanan ta kalleshi ganin baida niyar dagata yasa ta daura hannuwan ta akanshi ajiyar zuciya ya sauke wanda yasa ta tsorata ta janye hannuwan dan tazaci dukanta zaiyi, jin Mami takara kiranta nabiyu yasa yadagata tareda lumshe ido da sauri tamike tai sama da gudu yabita da kallo yana murmushin gefen baki, dakin Mami ta shiga da sallama kanta akasa, cup Mami ta mika mata tace "shanye wanan ina zuwa" karba tayi Mami ta tashi tafita daga dakin ahankali ta kafa cup din abaki ta shanye ta zauna akasa tana jiran shigowan Mami, ba'a jimaba tadawo da dan babban bowl dauke da farfesun kaza dayaji magani ajiye mata tayi tace "zoki cinye kafin ya huce" murmushi tayi dan wlh tanason kaza kafin akunyace tazauna akan gadon data ijiye mata tafara ci ahankali Mami kuma nawaya har taci iya cinta taji tai dam, Mami batare data yanke wayarba ta kalleta tace "idan ya isheki toki shanye roman tass" gyadakai tayi ta shanye roman kafin ta mike tsaye tafita daga dan kai plate din kitchen hada ido sukayi da sauri ta dauke kai ganin har lokacin wrestling yake kallo kenan la'asar ma baiyiba wanan wani irin dan iskan mutum ne, astagafurullah tace ta shiga kitchen ta ijiye kafin takoma sama dakinta ta shiga kasancewar bata salla yau tai zaman ta tana wasa da wayarta. Koda daddare bayan Abba yadawo da Mami tasame shi da maganan abama Ayaan matar shi sutafi gida bakaramin murna da dadi yajiba, waya yadauka yakira Ayaan dake Part dinshi yazo itakuma Mami takoma ta shirya Bilkisu cikin wani hadadden lapaya maroon sanan tahada mata magunguna datace tadinga sha kullum kafin tarike ta takaita falon Abba, hadasu Abba yay yamusu wa'azi sosai sanan yakara bama Ayaan amanar ta, big Mummy ma tamusu Mami ma tamusu sanan suka rakosu har mota sai uban kuka take itadai yau tabanu Mamin datake gani taji dadi ma yanzu tafiya zatayi ta barta kuma gidan wanan mutumun, a motar shi suka sakata ya kunna motar yabar gidan yana murmushin keta. Ganin tana neman kashemai dodon kunne da kuka yasa yawani irin taka burki akan hanya arude ta dago kai da kakkausar murya yace "wlh koki natsu kona wurga ki kan titin nan na takeki na wuce" gum tayi ko tari bata karayiba harsuka kai gidan yay horn mai gadi ya bude mai ya shiga yay parking ya kalleta yace "wuce kitfita ke" adan tsorace tabude kofar ta fito tamaida mai tarufe hararan ta yayi sanan ya kunna motar yama mai gadi horn yana budemai yafita da gudu dan sauri yake club zaije su Fawaz tun dazu da Pops keta maganganun shi suke kiranshi, takai minti shabiyar a wurin kafin tai hadadden flat din da tagani ahankali ta bude kofa ta shiga tana kallon ko ina yanda yamata kyau yanzu itane agidan nan da wanan mutumin dako salla bayayi itadai rayuwa bata mata adalci ba wlh. Upstairs tayi tanata waige waige koda takai tarasa gane wananne dakinta saida taga akwatunan aure a saman wardrobe yasa tagane wanda take cikine nata. Ahankali ta zauna abakin gado tafashe da wani irin kuka zuciyar ta namata zafi maisa Isyaka zaimata wanan abin, ita yanzu bama fasa auren nata yake mata ciwo ba abinda yafi mata ciwo shine hadata da wanan mugun mutumin da akayi, dama taimako kan zama haka? Sosai take mugun jin kewan Baba su Raiyana da Layla Umma da mama, kankame filo tai tana kuka ga wani tsoro tsoro datake ji ahaka bacci yay awon gaba da ita. Wuraren biyar ta farka sabida kiraye kirayen salla na farko dataji, bayin dakin ta shiga ta tsaya tana kallon ikon Allah gadai pampo amma bataga inda zata danna ruwa yafito ba tace "kodai sun manta ne basu sakaba" tabe baki tayi takoma wajen shower din shima haka babu inda zata danna ruwa yafito, kaman zatai kuka tafito ta zauna akan gado tana tunanin yanda zatayi, tafi 2min azaune kafin ta mike tsaye takara komawa bayin ta dudduba tap din ta lelleka jikinshi irin kodai itace take kauyanci bata iya budewa ba amma bataga abinda zata danna ko murda ruwa ya zuboba, shower ta koma tana dubawa shima bataga wani abu dazata danna yafito ba karkashin shower ta shiga dan taduba huji hujin ko wani abune halan kawai taji ruwa feesss ya sakko daga shower yana jikata batare data danna komiba wani irin ihu tayi tafito daga bayin tareda fita daga dakin gabaki daya tai stairs tana ihu har tana bigewa, tsaye yake a kitchen gaban coffee machine dagashi saidan garen wando daya tsayamai a cinya yana jiran coffee yayi yazuba a cup yaji ihunta da sauri yafita daga kitchen din, bama ta lura dashi ba ihu kawai take tana kallon bayanta tazo zata wuceshi tai hanyar fita daga falon yariko ta da sauri, ihu tai tareda kulle idonta gam tana kuka sosai tace "wayyo Allah na fatalwa ne agidan nan ko aljanu ku" ganin kaman ma bata hayyacin ta yasa ya fizgota yahada ta da jikinshi ya zauna akan kujera yana jijjigata kaman karaman yarinya ahankali yace "ke open ur eyes nine" hannu takara daurawa akan fuskarta tarufe da karfi jikinta ko ina na rawa, hannunshi yakai yacire hannayen nata daga fuska yace "nine bude idonki kigani babu kowa anan" ahankali ta bude idon ta sauke su akanshi saikuma tafashe ta kuka ta rirrikeshi tana nunamai stairs waigawa yayi ya kalli inda take nunamai murya chan kasa yace "menene maiya jikaki haka?" kara fashewa tai da kuka tana kallon stairs din tace "aljanu ne adakina, na shiga bayi zanyi wanka naga ba'a gama gyaran bayin ba ansa tap but babu abin kunna tap din, shower dinma babu abin kunnashi shine danaje kara duba shower din da kyau kawai naji ruwa yafeso da mugun gudu akaina" tunda take maganan tana kuka yake kallon bakinta, dan dariya yay kadan kafin ya saukar da ita daga jikinshi shima ya mike tsaye ya kamo hanunta ya rike yace "zomuje ki gani" make mai kafada tayi cikin kuka tace "ni bazan kara komawa saman nan ba da aljanune" wanan karan sosai yay dariya yana kallonta kafin yakara janyota yahada ta da jikinshi ya dauketa atsorace take kallonshi tana kuka sosai abayin ta ya direta yana dariyan yanda takara karfin ihun datake dataga sun shigo bayin tsayawa yay wajen wash hand basin din ya jawota yahada ta da jikinshi ganin zata kara fita ya nunamata tap din yace "proximity sensor tap ne" hanunshi yakai karkashin tap din saiga ruwa yafito yana janye hanunshi ruwan ya tsaya baki tasaki tana kallonshi, dan murmushi yay ya lakaci hancin ta yakoma wajen shower yana kara hanunshi karkashin shima ruwa yafito yace "kin gani ba aljanu bane, dazaran yay sensing abu nakusa dashi ruwa zai fito" dan murmushi tai a kunyace ta dauke kai dan sai yanzu ma ta lura baida kaya ajiki, dimple dinta ya kafe da ido kafin yadan matso kusada ita saikuma yay tsaki yawuce yafita, kulle bayin tayi harda saka makulli tai wanka ta wanke baki sanan tafito ta shirya cikin lace shirt white tasanya leopard water color maxi skirt bakaramin kyau tayiba, tai parking gashin ta donut tasaka dankun round bakaramin kyau tayiba jin yanda takejin yunwa yasa ta sauko kasa batare data tsaya shafa hodaba, afalon ta ganshi yana zaune kan kujera yana daddana laptop kallo daya tamai ta dauke kai dan bataga alamun yay salla ayanda ta ganshi dazu ahaka yake ma yanzu, kitchen ta shiga amma sai takasa abinda yakawo tai shiru kafin tafito kuma saida tafara hawa stairs incase idan yabiyota sanan ta tsaya batare data juyoba tace "lokacin salla yafara wucewa" "wat" yafada yana kokarin ture laptop din jikinshi ya mike tsaye da gudu tai sama ya nunata da yatsa saikuma ya daki iska yace "hmm". Sama yakoma yay wanka yana shirin fita saikuma yakasa sabida yanda tambayar ta keda ringing aranshi, bayi ya shiga yadauro alwala yazo yay sallan asubahi sanan yadau car keys yafita. [7/20, 11:39 AM] +234 803 238 4602: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 46 - 47 Bata sake haduwa dashi ba tunda ga ranan itadai kullum Mami na aiko mata da abinci taci takoshi abinta ciwonta ya warke rass ko kadan batajin ciwo. Zaune take yau lahadi adakinta ita kadai tana gyaran kumba da nail cutter, tun asuba takejin tashin music daga dakinshi tanata mamaki wanan wani irin mutumne, tana sanye cikin doguwar rigar atampa na poker dot blak da pink, straight gown akamata dashi akasa aljihu agefen rigar, sai kamshin turaren da Mami tahada mata takeyi, kanta ba dankwali tadaiyi parking gashinta ta kitse bakin daya sakko har bayanta takama jelar bakin da hair clip pink, wayarta ne yay ringing da sauri ta dauka ganin Mami ce bakaramin kewanta tayiba ahankali tace "ina yini Mami" daga dayan bangaren Mami ta amsa tareda tambayar lafiyanta sanan tace "tun dazu nake kiran Ayaan awaya amma number shi akashe ki kaimai wayarki zan kira nan bada jimawa ba" ahankali tace "to Mami" gabanta na faduwa kafin ta mike tsaye tabude kofar tafita daga dakinta rike da wayar, tsayawa tai abakin kofarshi tana sallama amma babu amsa, to ta inama zaiji wanan uban speaker dake tashi haka na waka, ahankali ta bude kofar dakin batare data shigaba wani sassanyar kamshi da sanyin Ac ne yamata sallama baki tabude cike da mamaki yanda taga ya tsaya gaban tv dakin ga home theater agefe yana tika uban rawa hanunshi rike da glasscup dake dauke da juice aciki, dagashi sai dogon wandon crazy jean daya zazzago kasa da belt ke jiki, babu riga ajikinshi ga jikin nan amumurde sai kace wani commando, rawa yake yanabin wakan dake tashi na Burnaby da zlatan gbese yana irin rawan, dayake yajuya mata baya saisa baigantaba baki abude take kallonshi dan tunda take a duniyar nan bata taba ganin namiji na rawaba to a inama zata gani makarantar datayi mata zalla ne, ganin yanda yake chashewa abinshi yanayi yana shan juice din hanunshi yasa ta daura hannu akan baki tareda sake kwalalo ido dan dariya ke cinta ganin abun bambaram, kaman ance yajuyo ya juyo cikin rawa karaf suka hada idanu ko kulle belt din wandon baiyiba kunen nan makale cikin daimond dankunne sai shining suke, ga wata sarka a wuyarshi dake kyallin bala'i, kirjinnan kaman zai rabe biyu tsabagen yanda yaciko, numfashin ta yakusa daukewa sabida yanda suka hada ido ta juya da gudu zatabar wajen ya dakamata tsawa. "ke come back here" juyowa tayi amma takasa shigowa sabida yanda taga babu alamun rahama akan fuskarshi, wani irin kallon daya mata yasa ta shiga ciki da sauri tazo gabanshi ta tsaya kanta akasa tana kakkama rigarta tsabagen yanda tarude. "uban me kikeyi anan?" yamata tambayan dawani irin murya dayasa taji cikinta zai fara murdawa, girgiza kai tayi ta mikamai wayarta tana kokarin hadiye kukan datake ji tace "Mami tace nakawo ma wayar wai zata kiraka" wayar ya kalla kafin ya watsa mata harara ya nunamata gaban tv stand yace "keep it there" da sauri ta ijiye wayar jikinta har rawa yake tajuya zata tafi taji yariko hanunta fashewa tai da kukan datake kokarin hadiye wa ta juyo atsorace cikin kuka tace "to menayi kuma" hadata yay da jikinshi ya watsa mata harara kafin ya daura hannunshi akan lips dinta alamun tamai shiru hadiye kukan tai da kyar ta share fuskar tass sanan ya saketa yabarta anan tsakar dakin yadau remote yadawo kan kujera yadaura kafa daya kan daya ya chanza waka zuwa wakar Mayorkun da kizz Daniel True ya daure fuska ya kalleta yace "dance" atsorace ta ware ido ta kallai ganin yanda yay da fuska yasa ahankali muryan ta har rawa yake tace "wlh ban iya rawaba" belt din dake jikin wandon shi yafara zarowa yace "kokiyi rawa ko kici dukan bala'i" yanuna mata belt din tare kara maida wakar tafara daga farko yakara volume dakin sai daukar duma yake shikuma yana kurban juice dinshi hankali kwance yana dan kada kafa, kaman zatai kuka ta daura hannu takama kwankwason ta sanan tadaura yatsu biyu agaban goshin ta tafara mai rawan yan fillo tana moving jikinta ahankali hawaye na zuba. Wani irin kallo yake binda dashi yanda take wining tiny waist dinta, tun yana murmushin gefen baki har yay dariya daya bayyana duka fararen hakoran shi, ajiye glasscup din yayi akan hannun kujeran yataso rike da remote cikin murmushin dabaima san yanayi ba ya jawota jikinshi ya rungumeta tareda duko dakai ya daura kanshi akan gashin ta yana murmushi still ganin yanda take kuka ajikinshi, ahankali yace "you don't know how to dance bari na koyamiki" chanza wakar yay yasaka wakar ed sheeran perfect wakar soyayya ce, ahankali ya cirota daga jikinshi yana murmushi ganin yanda duk ta tsure yawani irin juyata kafin ya kwanto da bayanta jikinshi ya hade hannayensu ya budesu, sanan ya saketa ya juyo da ita tareda saka hannayenta akan wuyanshi ya daura hannayen shi a waist dinta yana wani irin tafiya da ita ahaka, ita wlh tsoro ma yake bata nishi kawai take tana ganin yanda yakebin wakar yana wani jujjuyata kaman yasami yar tsana, jin fuskarshi a wurin wuyarta yasa ta bude idanun data lumshe da sauri daukarta yay yawani shillarata sama kafin ya cabeta asaman yafara juya da ita sosai tafara ganin jiri hakan yasa ta rirrike jikinta ta dafe hannayenshi, sakinta yay kaman zata fadi hartai ihu saikuma yarike ta suka zuba akan center carpet din dake kasan dakin yana dan dariya, ringing da wayarta yayi yasa yatashi ya dauka tareda kashe wakar ganin Mami ce yay picking call din yana gaisheta, tashi tayi dudda uban jirin datake gani tazo zata tsallake kafarshi ta fita daga dakin taji yarike hanunta juyowa tayi ta kallai hada ido sukayi ya daga mata gira daya kafin yacigaba da wayarshi abinshi, dayan hannunta tadaura akan hanunshi tana kokarin bambare hanun kawai ya fizgota tafada kanshi matseta yay sosai ko numfashin kirki bata iyayi hakan yasa tai lamo hawayen wahala na zubo mata. Yana magana da Mami anatse ahankali, kadan kadan ma takeji meyake fadama Mami ahaka har bacci baccin wahala yasoma dibanta tana takure ajikinshi, "ke" tsawan dataji yay mata yasa tafarka afirgice tana neman sauka daga jikinshi amma baibata daman ba saima kara manneta da jikinshi dayay da kyau yana kallon fuskar nata. Tashi yay zaune har lokacin tana jikinshi tana sossosa ido da yatsa sabida gashin idon daya shigan mata, hannunta daya kama yacire daga idon yasa ta kallai da idanun dasuka kankance shima ita yake kallo hakan yasa ta janye idanunta ta sauke su kasa, tashi tsaye yay rike da ita kafin yadauke ta chak da sauri ta kallai itama shiyake kallo, jikinta na rawa ahaka har suka fito yasauka downstairs kitchen taga sun shiga saikuma ya bude kofar baya sai gasu a garden wurgata cikin swimming pool din da bama ta lura dashi ba yayi kawai, wani irin ihu tayi kanta na shigewa cikin ruwan tana kara fitowa tana mikamai hannu, dan dariya yay yajuya yakoma kitchen din ko 1min baiyiba yafito dauke da glasscup da yazuba non alcoholic wine aciki ya dawo bakin swimming pool din ya zauna tareda da saka kafafun shi aciki yana kallon yanda take dambe da ruwa ga gashinta dukya barbaje acikin ruwan, sipping wine dinshi yayi kafin ya ijiye ya dira cikin ruwan yay swimming zuwa inda take tareda cirota yafito da kanta amma jikinta naciki kaman yanda nashi ke cikin ruwan, fashewa tai da kuka sosai tana tarin dan ruwan data sha saida tagama tarin sanan ya rungumota ahankali yana tafiya da ita acikin pool din har zuwa bakin pool din batare daya bari tai tafiya ba ya mannata ajikin bangon yana kallon fuskarta yanda hancinta ke digo da ruwa yana zuba a lips dinta, ga yanda gashin ta ke tsiyayo da ruwa yanabin fatarta yana gangarawa zuwa kirjinta, ahankali ya matso tana matsawa ya matso tana matsawa har yawani irin danneta ajikin bangon pool din ya mika hannu ya dauko cold wine dinshi daya zuba a glasscup yadawo yadan rage danneta dayayi ganin zata sume yakai wine din bakinshi yana kallon fuskarta yanda dukta rude tama rasa inda zatasa kanta sai kalle kallen gefenta takeyi, sipping wine din yayi yacire daga bakinshi ya kara akan bakinta yana mata wani irin mugun kallo, ahankali ta bude baki tadansha kadan sabida sanyin shi dataji kaman kankara cire bakinta tayi ta kawad dakai nan da nan tafara rawan sanyi da sauri ta juya zata fita daga ruwan yawani jawo waist dinta da kakkausar murya yace "nagama dakene" labbanta har rawa suke sabida yanda ruwan taji yanamata ajiki kaman kankara tace "sas.. Sanyi nikeji" ta fizge jikinta tabi matattakalan tafita da sauri, "kikito" taji ya kwala kira wanan sunan da batasan nawaye ba tana fita daga pool din, kaman daga sama taga monkey yay wani tsalle daga saman bishiyar lemu dake garden din yawani dirko yana tsalle yay swimming pool din, "get her for me my kyky" harta saka hannu zata bude kofar kitchen din tashiga sabida yanda take rawan sanyi kawai taga biri yay wani tsalle yayo kanta, ihu tayi kafin ma tagama rufe baki yay wani irin tsalle yahau kan jikinta yanajan rigarta. Murmushi yay har lokacin yana cikin ruwan hanunshi dauke da wine yana sipping abinshi kana ganinshi kasan yana cikin nishadi. Ihu tacigaba dayi, birin ko daga yay tsalle ya chapke nan arigarta sai yay tsalle ya chake chan arigarta yanda kukasan ya sami bishiya, ita fuskar birin kadai ma firgitata yake ballema gabaki dayan shi ajikin ta, ganin sai sama yake yowa tana kuka tana yarfe hannu yaki sakin ta yasa tai jarumtar tai baya da sauri dukta haukace. "ya Ayaan dan Allah kace yarubu dani" tai maganan tana kuka, tsallen da birin yay ya makale abayanta yasaka fuskarshi a wuyanta yana wani irin kuka kukan su na birai yasa tawani irin fadi arude amma dan iskan birin bai saketa ba saima tattaka hanunta dayake yi yana neman yadawo ta gaban kirjinta. "banison na chasa ki dakaina ne saisa nasa kikito yatayani, walkout of me again kiga abinda zan miki, kyky let go off her" da sauri monkey ya sauka daga kanta yadawo wajen shi da gudu, shafa kanshi yayi yana murmushi yana dan satan kallonta kafin yace "go to ur cage" da gudu money na tsalle yabar wajen, ya kalleta tareda daure fuska yace "zonan" tashi tayi tana kuka sosai tashiga pool din tareda runtse ido sabida sanyin datake ji hannu yasa ya jawota tareda matseta ajikin bango da lazy eyes dinshi ya kalleta yace "ke kimin shiru" ko tari bata karaba kanshi ya daura akan kafadarta yana sipping matsiyacin wine din dayake ma shan iskanci sipping daya ya ijiye, ahankali yake shafa bayanta har zuwa waist dinta, hada hannayenshi biyu yay a waist din kaman yana auna abu saikuma ya dauke hanunshi daga wurin ya komar dashi shoulder dinta bakinshi yakai saitin kunenta murya chan ciki yace "how old are you?" kasa magana tayi tsabagen yanda sanyi keshiga cikin kashinta kwankwasa ma kasusuwan ta keyi kuma yanaji ya share, maida hanun yay kan waist din yawani juyo da ita tareda manna bayanta a kirjinshi yasake daura kanshi akafadar ta ya kulle hanunshi tagaban cikin ta yace "i said how old are you" da dishashiyar muryarta tace "18" dan murmushin gefen baki yay kafin yaja gajeren saki har lokacin kanshi nakan kafadarta yana wani irin shinshina wuyarta yace "tausayin Abban ki naji nataima ka na aureki dakikai kwantai almajirin nan yace bayason ki, inba hakaba mezanyi dake kimin karanta mexaki iya bani, kawai dan kar hawan jini yakama Abban kine amma ko kadan banason ki" duka maganar nan yayine chan kasan makoshi yana wani shinshinshina wuyarta, wani irin zafaffun hawaye ne suka zubomata masu dumi muryarta narawa tace "nima bana sonka Isyaka na nakeso". [7/21, 9:24 AM] +234 706 571 7620: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 48... Wani irin juyo da ita yayi azuciye ta fuskantoshi sahketa yay kaman mahaukaci yana zazzaro ido "me kikace?" kasa magana tai sabida yanda ya shaketan yana wani irin jijjigata kaman zararre ganin idanunta na rurrufewa kaman zata mutu yasa ya hankadeta gefe azuciye yafita daga ruwa tareda yin kwallo da glasscup din wine dinshi ya shiga cikin gida, wani irin kuka tafashe dashi tana tari kafin ta lallaba tafita daga pool din tai ciki itama, tundaga kasa takejin yanda karan music ke tashi daga dakinshi kaman zai fasa gidan, lallavawa tayi tahau stairs tai dakinta tana shiga tasaka key, bayi tafada tai wanka da ruwa mai zafi sosai kafin ta dauro alwala tafito tai salla, haka tawuni adaki batare data fitoba tai girkin abinda xataci ba, har bayan magrib waka ketashi daga dakinshi kenan bai fita yay salla ba, tayaya zata zauna da mutumin da baya bin Allah, babu abinda ya damu dashi to yanzu ma tayaya zata chanza shi?. Jin shiru dakuma alamun takunshi yafito daga daki ya sauka kasa, sai chan taji karan fitan mota yasa tasan yafita daga gidanne, saukowa tai taje kitchen ta dafa Indomie kafin ta dawo dakinta taci tai sallan Isha tai karatun Al Qur'ani har wuraren goma nadare sanan tai baccin ta. Ko a cikin bacci ma mafarke mafarke taketa yi har da asuba ta tashi tadauro alwala tazo tai salla nan kan dadduma ta zauna tana ta addu'o'i har gari yay haske sosai, wuraren 9 tafito babu kowa agidan hakan yasa ta gyara gidan ta gyara ko ina ta kunna turaren wuta a burner tea kawai ta iya sha ta zauna tai shiru tanata tunane tunane, kafin ta dauko wayarta ta kunna data ta shiga goggle ta tai typing ya ake chanza mutumin dabaya bin Allah yakoma yanabin Allah, nan dai taga amsoshi da dama daga ciki akwai yimai wa'azi, a tunatar dashi mutuwa da sauran su dai, tabe baki tayi wanan maisa sarkan yanajin wa'azi ne, awani page ne taga sun rubuta za'a iya tsorata shi hakan zai iya sa ya chanza, bata ma tsaya ta tantance me suke nufi da tsoratashin ba kawai zuciyar ta yakama maganar sosai, tana ta tunane tunane tsorata shi, tsorata shi, tayaya zata tsorata shi yabi Allah, sai chan kuma tai dan murmushi da sauri ta bude contact dinta tunawa da Mami tasa mata number kowa na gidansu awaya, number shi ta shiga tamai sending message "please i want to go out and buy something very important" yana zaune a office yana shirin shiga theater yaga sakon ya shigo dogon tsaki yaja yace "ina tasani mtsww" yaja tsaki ya ijiye wayar garin ijiyewa mistakenly ya danna k, aiko tana ganin k taji dadi da gudu takoma sama tai wanka, riga da zani tasa na atampa tasaka hijabi tadau kudin da Mami tabata dayawa tasaka a jaka da wayarta ta dauka tafito, mai gadi tacema tana son ya kira mata keke napep aiko sai gashi yakira mata, shatan shi tayi har kasuwa tabashi kudi dayawa tace yajirata zai maidata gida, aiko yadinga murna Yace xai jirata anan, shiga tai cikin kasuwan saika shagunonin saida yadi, na farkon ta shiga, farin yadi ta yanka har yadi shidda ta biya kudi mai dinkin wajen tabamawa tasa yay mata doguwar riga mai shegen fadi da dogon hannu shima mai fadi akai abu abaaya kaman fiffike, murmushi tai ganin yanda rigar tayi tabiya kudi tafito tanata kalle kalle wurin, shagon wasu arna masu kitson attach tagani ta tsaya tanata kallon dogon gashin wig din data gani ajikin kan roba dasuke daurawa, kaman mai tunani kafin ta nisa ta shiga shagon ta tambaya nawane aka cemata dubu goma hakanan ta biya tafito tasai wani farin hodan yara na pears tabiya tafito sanan tabi hanyar data shigo kasuwar tafita mai keken ko nanan ta shiga suka koma gida kara bashi kudi tayi yanata mata godiya itakuma ta shiga gida rai fess, akarkashin gadon dakinta ta tura duka abubuwan gabanta nafaduwa tai sallan azahar harda rokon Allah yasa ya tsoratan sosai, sanan ta sauko kasa ta dafa white rice da stew ta dibi iya cinta takoma sama taci ta kwanta sai bacci, haka dai tawuni tana tunane tunane da neman nasara wurin Allah, wuraren goma tana shirin kwanciya taji shigowar shi gidan hakan yasa ta sauke ajiyar zuciya tai fixing alarm awayarta karfe biyun dare kafin ta gyara kwanciya tai addu'an bacci sai bacci. Karfe biyun dare alarm yafara ringing da kyar ta mike tsaye ta bude ido tana dafe kai, bayi ta shiga ta kukkuro baki tafito, agaban gadon ta tsugunna ta jawo kayan daga karkashin gado, doguwar farin rigan ta warware ta daura akan yar figigiyar rigar baccin dake jikinta, rigan ko har kasa yake jan mata, hannun ma yafi hanunta tsawo gashi da fadi saitai kaman wata fatalwa fatalwa aciki, hular dogon gashin tasaka da kyar dan bata iyaba, da sauri ta kalli kanta amadubi yanda tai kaman wata aljana mayya yasa ta ware ido, hodar ta dauka ta zazzaga sosai a hanunta ta lapta a fuskarta sosai saitai kaman aljanna da gasken, tasa hannu ta barbaza gashin ta gaban fuskarta sanan takara kallon yanda tai ita karan kanta bama kanta tsoro take ga kirjinta wani irin dukan biyar biyar yake, ahankali ta bude kofar dakin ta fita tai gaban dakinshi tadade a tsaye tana addu'a kafin ta tattaro jarumtarta takira sunayen Allah, sanan tabude kofar dakin ahankali ta shiga babu hanske sosai dakin sai dan dim light daya bari tana iya hango shi yanda yake baccin shi hankali kwance akan lumtsatsan gadonshi, ya lullube tundaga kafarshi har zuwa cikin shi yana baccin shi daya karama fuskarshi kyau, karasawa gaban gadon tayi ta tsaya zuciyar ta kaman zai fashe wani irin ajiyar zuciya ta sauke tana dafe kirjinta kafin ahankali ta mikar da hannunta tareda girgiza kanta tayanda gashin wig din ya yabazu sosai, dan gyara murya tayi kafin tai wani irin murya tace "Ay yaaaa nuuuuu, Ay yaaaaaa nuuuuuuu, Ayyyyyy Yaaaaaaa, Nuuuuuuuuu" dan motsi yay kaman yasan ana kiranshi, wlh takusa fitsari ajiki da kyar ta daddage ta kirashi da karfi bala'i "Ayyy Yaaaa Nuuuu" firgigit ya bude ido ya daurasu akanta, takusa sumewa amma bata bari yagane ba saima kara mikar da hannunta da rigar yaboye tayi tai wata irin murya tace "Ayy yaaa nuuuuu nu" wani irin ihu Ayaan yayi yamatsa baya da sauri dan sai yanzu idanunshi suka sake clearing, kara matsowa tayi tana wani jujuya kai dan yahango farin fuskarta da kyau tai wani iri da hannu kaman zata kamoshi ihu yay "Popsy" yakira atsorace wani irin murya tai tace "am yourrrr spirittt, kai saaakoo aaakkaaa baan in kaawooomaaa" wlh gabaki dayan jikinshi rawa yake bilhakki ya tsorata yana komawa baya me wanan waye wanan a tsakiyar daren nan, tana biyoshi tana wani irin jujjuya kai kaman zombie tace "ance-idan-har-aka-koma ga Allah-ba-zaka gamu da fishin ma'aiki, kadena wasa da salla, sallan ma ajam'i zaka dinga yi, ka gyara rayuwar ka, kaaa naaatsuuu kaaabi Allah yakai wanan bawan kanaji na kona maidakai biri" gyada kai yayi da sauri kaman zaiyi kuka yakasa kallonta saima shishigewa dayakeyi a bangon gado, itama yanda takejin wani irin tsoranshi na shiganta idan har takara koda minti dayane zai iya kamata hakan yasa tace "kulle idanun ka zan kooomaaa duniiiyarrr mu" da sauri ya kankame ido ganin haka yasa ta juya sadaf sadaf ta bude kofar ahankali tafita ta shiga dakin ta da gudu, ta cire rigar ta goge hodar fuskarta dashi sanan ta cire gashin tahadesu ta dukunkune ta tura karkashin gado tahau gado da gudu tareda jan bargo tana numfashi sama sama kirjinta ko kaman zai rushe sabida tsoro. [7/21, 9:27 AM] +234 706 571 7620: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 49 - 50 Yay kusan minti biyar idanunshi arufe jikinshi ko ina na rawa bai taba ganin abu hakaba in his life kafin ya bude idon ahankali yana bin dakin da kallo, ganin kaman tanamai gizo a ido yasa ya fasa ihu. "Popsy" ya sauka daga gado da gudu yafita daga dakin yay downstairs, tana cikin bargo taji ihunshi tafashe dawani irin dariya tana taushe bakinta dudda yanda kirjinta ke bugawa amma bakaramin dariya tayiba. Haka ya zauna a falon ya kalli nan ya kalli chan sai kiran sunayen Allah daya dade bai kiraba yake dan wlh ya tsorata har ranshi, haka ya zauna a wurin yana istigifari har aka kira sallan asalatu mikewa yayi da sauri ya shiga bayin falon ya dauro alwala tsabagen yanda yake tsoron dakinshi yasa yakasa komawa, car key daya bari anan center table yadauka yafita tsakar gida yabude mota yanada wasu kaya awurin yadauko jallabiya yadawo daki yasaka sanan yafita shine harda tashi mai gadi su tafi masallacin tare, akan kunenta yabude kofa yafita aiko bakaramin dadi abin yamata ba harda sujjada tana godema Allah, ta shiga bayi ta dauro alwala tazo ta tada salla, saida gari yay haske sosai wuraren 9 sanan ya shigo gidan daga masallaci sama yatafi ahankali saida ya bude dakinshi ya dade abakin kofa yana kallon dakin kafin ya shiga ya kwaso kayan dazaisa yaje asibiti dasu sanan ya sauko kasa ya ijiye kan kujera, abayin falo yay wanka ya shirya yafita agurguje dan yay latti kuma yanada aikin dazaiyi. Wuraren biyar na yamma yadawo gidan dauke da leda ahannu, bataji dawowan shiba tana zaune afalo cikin riga da sket na atampa tai nisa cikin karatun novel awayanta taji ana kokarin bude kofa, tashi tai a tsorace zata gudu dan gani take kaman yana ganin idonta zai gane itane aiko garin gudu ta bige da kujera, ihu tai ta rike kafarta daidai lokacin ya shigo dakin da sauri ya karasa gabanta yana kallon fuskarta dan ya dade bai ganta ba, ahankali ya tsugunna yana duba karfar ganin babu wani ciwo dataji yasa yace "mesa kike gudu" anatse kaman ba shiba, girgiza mai kai tayi tana hawaye gabanta na faduwa gani take kaman idan suka hada ido zai gane itace ta tsorata shi jiya, sakinta yayi ganin yanda jikinta ke rawa kafin ya ijiye ledar daya shigo dashi akan center table ya nuna mata da hannu yace "dauka kitafi dashi" ledan ta kalla kafin ta kalli fuskarshi saiyanzu ma talura yau babu sarkan babu dan kunen akunenshi ya kwanta tareda lumshe ido kaman mai tunani, da sauri tadau ledan tai sama da gudu bude ido yay kadan yabita da kallo kafin ya sauke ajiyar zuciya ahankali. Tana shiga daki ta rufo kofanta ta zauna akasa ta bude ledan, ice cream ne manya manyan roba gudu uku different flavors, murmushi tayi ta gyara zama ta dauko daya daga cikinsu coconut flavor tahau sha tana lumlumshe ido, kasa shanye wa tayi ta ijiye agefe tana murmushi, ana kiran magrib taji yabude kofa yafita hakan yasa ta sauko ta saka ice cream din a freezer sanan takoma sama tai alwala tai salla ana kiran isha ma tai alwala tai salla tai karatu kafin ta tashi ta shiga bayi tai wankan dare tazo tasaka rigar baccin ta iya gwuiwa ta kwanta abinta tareda saka alarm yau biyu da rabi. Alarm na tashin ta ta jawo kayan ta saka ta malka uban hoda a fuskarta dayama fi najiya tana dariyan keta dudda yanda kirjinta ke bugawa, fitowa tai Sadaf Sadaf kaman wata mayya ta bude kofar dakinshi bata ganshi ba hakan yasa ta fito tunawa da dazu a falo taga ya kwanta, tana hawa stairs ta ganshi ko akan doguwar kujera yana bacci awahale daga ganinshi kasan bai dade dayin bacci ba, sakkowa tai sadaf sadaf tana tattare rigar dan karya zubar da ita hartazo gabanshi ta tsaya tana kallonshi kafin takira sunashi. "Ayyyy yaaa nuuu" afirgice ya farka dan dama bacci baidade da saceshiba dan kasa bacci yayi tun bayan yadawo daga sallan Isha'i, a tsorace ya mike zaune ya makale jikin kujera yana kallon aljannar mai dogon gashi, ga gashin ta yakusa kai ciki, kara matso wa tai tana mimmikar da hannu kaman zata kamoshi, ihu yayi yana kokarin mikewa daga jikin kujera yace "wlh na riga na tuban ma Allah" wlh takusa dariya amma ta daure kirjinta na dukan uku uku tace "kaaayiii salla yauuuu?" gyada kai yayi yama kasa magana da sauri tace "in har ka kara aikata wani aiki na zunubi bazamu barka ba, rufe idonka lokacin bacewata nakoma duniyar mu tayi" ta dakamai tsawa dawani irin murya, da sauri yarufe ido jikinshi na rawa aiko ta juya da gudun bala'i tai sama batare data bari kafarta yay karaba, ahankali ta bude kofar dakinta ta shiga ta mayar ta rufe ahankali sabida karyay kara, ta cire rigan da sauri tana goge hoda fuskarta da ita kafin ta tunbuke gashin ta dukunkune su tare ta turasu karkashin gado tahau gado da gudu ta ja bargo tarufe tana dariya kasa kasa tana dafe kirji sabida yanda yake beating fast. Yafi minti goma kankame da idanu ya rirrike lumtsa lumtsan filon kujera kafin ya bude idon ahankali yana kalle kallen falon ganin babu aljanar ta bace yasa ya mike tsaye da sauri yay sama, dakinta ya bude ya shiga arude, abirkice ta yaye bargo tana zazzaro ido da hawaye har yacika su dan tazaci yagano itane ke tsorata shi, shigowa yayi yana kallon dakin ko ina a gyare sai kamshin turaren wuta yake maida kofar yayi yarufe yazo yahayo gadon ya kwanta batare daya cemata kala ba sai ajiyan zuciya yake saukewa, a tsorace ta zabura ganinshi kusada ita zata sauka daga gadon ya riko hanunta yajawota yasata ajikinshi batare dayace mata kalaba ya kankameta yana ijiyan zuciya, tana iyajin yanda kirjinshi ke bugawa fatfat, kankametan dayayi yasama ko kwawkwaran motsi takasa sai hawayen wahala data farayi ahaka bacci yay gaba da ita, kasa bacci yay saima kara kankametan dayayi yanamai jin natsuwa ya sumbaci goshin ta yay istigifari akan kura kurenshi da laifuffukan dayama Allah swt. Ahaka wahalallen bacci yay gaba da shi ana kiran assalatu ya bude ido tatas ya sauke su akan fuskarta duk ta takure ajikinshi tana bacci yafi minti goma yana kallon fuskar ta kafin ahankali ya ijiyeta agefe kaman yana ijiye Kwai, bayinta ya sauka ya shiga, ko ina kwalkwal ga kamshin dayake bayan yagama abinda zaiyi yafito daure da alwala, da bismilla yafita daga dakin yana Kalle Kalle gani yake kaman witch din zata fito, yay maza yafita daga gidan ya tada mai gadi atare suka tafi masallacin. Wuraren 9 ya shigo gidan dauke da kayan dazaisa daya dauko daga mota har bayason kallon doguwar kujeran da witch din tazomai yanakai jiya, yay sama da sauri ya bude dakinta ya shiga bata ciki hakan yasa ya ijiye kayan akan gado ya shiga bayi yayo wanka yafito daure da pink towel dinta yafara shiri yana cikin kulle boturin hannu riga ta bude kofa tana ganinshi ta juya da sauri batare datama shigo dakinba zata tafi ahankali kaman ba Ayaan din daba yace "dauko min takalmina adakina" hannu tasa ta taushe bakinta jin dariya yazo mata aranta batare data juyo sun hada ido aranta tace "ashe akwai abinda zai iya chanza ka mugu" dakinshi ta shiga tana kalle kalle dan bataga takalmi ba. Yana gama sa bituran hannun rigar yadau wallet dinshi dake kan bedside drawer yasaka a aljihun bayan wando, sanan ya mika hannu yadau wayarshi kiran iPhone xmas, mistakenly wayar yafadi anan kasa gefen gado, dan gajeren tsaki yaja kafin ahankali ya tsugunna dan daukar wayar dayaga yanakan wani farin yadi dayaga yadan leko daga karkashin gado, tsugunnawa yayi yadau wayar ya mike tsaye yasa kafa zai tura farin yadin dabemasan nameba dayadan leko yakoma ciki sai kuma yasake tsugunnawa hakanan yaji zuciyar shi na fizgar shi daya duba kome, ahankali yasa hannu yajawo farin yadin gabaki daya, yanayin yanda yajawo da karfi yasa abubuwan suka barbaje babban roban hoda yay tsalle yay gefe saikuma gashin dokin arna yay gefe daya saikuma ga yadin dayake aduddunkule, da mamaki yake kallon kayan dama yarinyar nan nasa attachment ne, saikuma ya mika hannu yadau farin yadin ya mike tsaye ya warware rigan yana tabe baki, rigan yabi dawani irin kallo daidai lokacin ta bude kofar ta shigo hanunta rike da black cover shoe dinshi, rigar bashi tsoro dataga ya warware yana wani irin kallo yasa ta zaro ido ta kallai, tsabagen yanda jikinta ke rawa batamasan sanda ta yar da takalman ba wani irin kallo yamata yasa arude tafara komawa dayaba tana tafiya. "dan girman Allah ka yakuri, wlh so nake kawai ka gyaru ka dinga salla saisa namaka hak..." da gudu ta kwasa tai downstairs ganin yanda yayo kanta, shi dayaga rigan yadaiga yay kama dana aljanna but ko kadan baikawo wani tunani aranshi ba maganan datayi yasa yagane kenan itace ta tsorata shi, take yaji rashin yana wani irin soyuwa, ganin binta yake yas ta kwasa da gudu tafita daga gidan mai gadi namata magana kota kanshi bata bi tafita babu hijabi ajikinta daga ita sai doguwar riga da dan kwalin ta, tana ko fita taci sa'a daidai wani keke napep yay dropping wata mata wup ta shige duk ta rude tana kallon waje ganin harya fito daga gate shima fuskarshi babu alamun rahama yasa tace "malam kama Allah mutafi kafin yazo ya kasheni, GRA zamu" da sauri mai keken ya kunna kafin Ayaan ya iso harsun waske, da sauri yakoma cikin gida ya shiga mota yabi bayansu dan baisan inda zataba, sune har GRA batadai san sunan layinsu ba amma tasan gidan, hakan yasa tana ganin gidan tanuna mai yana parking ko tsayawa mai magana batayi ba ta shiga gidan da gudun bala'i daidai nan Ayaan shima yay wani irin wawan parking awaje ya biyota a haukace, Mami, big Mummy, da Abba ne afalon, Abba da Big Mummy na zaune Mami kuma na tsaye daga ta wurin dining tanama wata yar aiki magana, tana shiga dakin bama ta lura dasu Abba ba ganin Mami yasa ta fasa wani irin ihu tai wurinta ta shiga bayanta ta kankame ta sosai tana nuna bakin kofa tace "Mami karki bari yadakeni wlh kasheni zaiyi yau" kafin Mami tama gama gane kan zancen ta shima ya shigo dakin ya dumfaro su idanunshi dasuka kankance tsabagen bacin rai akanta, yanda ta rirrike Mami tana neman ma fadir da itama tsabragen tsoro, "Ayaan!" Abba yakira shi da kakkausar murya, hakan yasa ya tsaya chak batare daya karasa wajen ba, Abba yataso yace "lafiyan ku kalau kuwa meya hadak...?" ko karashe maganan Abba baiyiba cikin kuka tafara tonama kanta asiri cikin kuka tace "Abba dama, uhm dama bayason yin salla ne shine nai shiga kaman dodo da daddare nabashi tsoro nace ance nazo na tunatar dashi yabi Allah ne...." nan tabasu duka labarin abinda yafaru habawa zokaga dariya gun Abba da Mami banda Big Mummy data daure fuska tana hararan Bilkisu data labe abayan Mami tana kuka. Juyawa yay zaifita daga falon azuciye Abba yakamo hannunshi yana cigaba da dariya abinshi, ya kalli Bilkisu dahar lokacin kuka take amma kadan kadan yace "Allah yamiki albarka yar arziki irin albarka mace tagari, ke Allah ya zundumaki a aljanna, Allah nagode maka dakabama Boy mata kaman Bilkisu" Mami kam harda mata kiss a goshi tana share mata hawayen datake tace "kin kyauta ina alfahari dake daughter na stop crying" Big Mummy cikeda fada tace "haba dai adinga adalci mana, sa'an tane da zatazo zo tana tsorata shi da daddare, yaro dan gata baisaba da irin rayuwar taba, baisan me wahala da sauran suba shine zata tsorata shi, gaskiya sam wanan abu bai daceba bata kyautaba kuma yahukun tata wlh" tunda Mami take bata taba kula Big Mum idan tafara kananun maganganun taba amma yau takasa hakura tace "dan tana neman shi da shiriya tana son yakoma ga Allah shine bata kyautaba? Shi yaro ne salla saiya gadama zaiyi aduk lokacin daya nishadan tu dayayi, haba mana hajiya" afadan ce Big Mummy tace "to ita waye dazata mai haka? Ai Allah gafurun raheemu ne, nannan mukaga karuwa data shiga aljanna sabida kare, Ayaan kobaya salla yanada dabi'u da dama masu kyau, yaro dai kin haifa amma kinkasa sonshi kullum kyaran shi kike, yanzu kuma namasan hala kece nan kikasa yarinyar nan ta tsorata shi, mai bakin hali kawai wacce ta tsani dan.." "saratu!" Abba yakira ta da kakkausar murya yana nunata da yatsa. [7/21, 9:18 PM] 0mmer Farouk: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 51 - 52 Cikin fushi Abba yace "idan bazaki fadi alheri ba kiyimana shiru anan kona sassaba miki mara mutunci kawai da rashin sanin yakamata" ya karashe maganan yana kallon Ayaan dayama daskare awurin sai kallon fuskar ta yake, yakasa daina mamakin yanda yar yarinyar nan tai fooling dinshi haka on top of dat kuma tafito ahaka ba hijabi ba mayafi, juyo dashi Abba yay yana murmushi tareda shafa kuncin shi cikeda jin dadi yace "ashe saisa jiya darana dakazo office naganka a sahun farko a masallaci" dariya Abba yay sosai yace "masha Allah, am so proud of yata, and" yaja hannun Ayaan din ya zauna akan kujera ya zaunar dashi agefen shi yakara gyara zama yana kallon Ayaan din da shi yake kallo yace "wlh inhar ka daketa ban yafeba kaji nace wlh" ya kalli Mami dahar lokacin Bilkisu ta makalkaleta yace "dauko mata mayafi Firdauisi su tafi gidansu, janyeta Mami tayi daga jikinta tai sama tana murmushi, Abba ya kalleta yamata alamu datazo, tsugunnawa tai agaban shi yay dariya yace" inhar yatabaki bayan kun koma gida kifada min kinji, Allah ya baki duk abinda kikeso a duniyar nan, akaro nabiyu kina kara taimakon dana jibi yau babu wanan arniyar dankunen da sarkan da tun yana yaro nake fama dashi yadena dayake ya rainani yaki, nagode kinji yar arziki" itadai ko numfashin kirki bata iya fitarwa daidai nan Mami tafito dauke da babban mayafi ta yafa mata, aiko har waje suka rakasu saida suka shiga mota ne sanan suka dawo gida. Gudun bala'i yake akan titi batare daya kalli koda fuskar taba, kadan kadan take satar kallonshi ganin ko kallonta baiyiba yasa tadan saukar da ajiyar zuciya, akofar gida yay parking batare dayace mata komiba sumsum tafita tai cikin gida, dakinta ta shiga da gudu harda saka key. Yau kimanin kwana uku kenan basu haduba, sai taji batajin motsin komi agidan ne zata fito tanemi abinda zataci sanan ta gyara gidan tasake komawa daki ta kulle kofa. Yauma kaman kullum. yau lahadi tunda asuba tatashi bayan tai salla tai karatun Al Qur'ani sai wajen goma ta ida ta shiga bayi tayo wanka tafito daure da towel tabude sip tana kallon kayan dake ciki idanunta ne suka sauka akan wani jan yellow fited cotten half gown mai open nect, jawoshi tayi tasaka ta kama gashin ta da ribbon yellow tareda saka round dan kunne black dasuka fito da kyau fuskarta sosai, rigar ba karamin kyau tamata ba takamata chas chas, feshe jikinta tayi da turaruka kafin takoma kan gado ta zauna tana addu'a yafita dan bala'in yunwa takeji, tana zaune kan dadduma bayan ta idar da sallan azahar wuraren daya da sha biyar taji yabude kofa yafita, da sauri ta mike tsaye ta cire hijabi tafito tai kitchen ruwa tafara daurawa a wuta tana tunanin mezata dafa, sanan ta dau cup ta dibi ruwan zafin kettle aciki tafito zuwa dining dan ta debi madara da milo tahada tea, alamun bude kofa dataji yasa ta rude tana kallon kofar, yana sanye da black crazy jeans daya matseshi yawani zazzago wandon kas sai sky blue shirt dayasa wacce yabar boturan abude kana iya hando hadadden sarkan dayasa wuya kunenshi daya makale da dan kunne yana tafiya makale da waya akunne alamun waya yake, ga wata mace datasa matsiyatan kaya da basu da banbancin ba babu tawani rikemai hannu suna jerowa, basuma lura da itaba suka hau stairs har lokacin waya yake itakuma sai shafashi take, daidai lokacin yarinyar ta juyo ganin kaman mutum a dining suka hada ido wani irin harara ta wurgama Bilkisu kafin ta juya tafara kissing din wuyar Ayaan tana hararan ta da ido daya har suka shige ciki tadena ganinsu. Sosai taji zuciyar ta na boiling, iskanci ai wlh yauko saidai ya kasheta dan wlh bai isa yakawo yan iskan mata agidan auren taba ehe, tea ta kafa abaki ta shanye kafin tai saman da saurin ta, wani irin bugo kofar dakin tayi ta tsaya ata bakin kofa baya dakin saidai wayarshi dake kan gadon, Meram data riga tacire riga tana kokarin balle maballin bra ne taji anbugo kofar da sauri ta daga kai, kwankwaso Bilkisu ta rike ta jefa mata wani irin kallo tace "zoki ficemin daga gidana" wani irin kallo Meram tamata kafin ta cigaba da taunan cingum din bakinta awulkance, Bilkisu tace "nace kizo kifice min daga gida inba hakaba kome namiki ke kikaja yar iska?" tashi Meram tayi ta rike kwankwaso tana wani irin kadawa tace "ki fita tun kafin baby na yafito daga wanka yasame ki anan, munaso mu shana ne, banison hayaniya wlh" tai maganan tana wani yatsine baki da hanci, Bilkisu ta nunata da yatsa tace "last warning nace kizo kifita kokuma kome namiki kekikaja, wlh zan miki tabon dahar ki mutu bazaki manta dakika biyo mijin wata ne matar shi tamiki haka" hararan ta Meram tayi tace "do you worse gani gaki ai" kwafa Bilkisu tayi ta fita daga dakin azuciye tai kitchen ruwan data daura awuta wanda ke shirin tafasa ta dauka tana tafiya tsabagen bala'i kaman zata zubar da ruwan tai dakin Ayaan din dashi, Meram dake zaune akan gado ta zauna tana karkada kafa tana jiranta kawai taga Bilkisu ta shigo dakin dauke da tukunya batai wata wata ba ta watsa mata ruwan akafada takoma baya wajen kofa da sauri ta tsaya tana haki, wani irin ihu Meram tayi ta mike tsaye dukta haukace tana huhhura wajen, daidai nan yafito daga bayin daure da towel a kwankwaso kafin ma yay magana Bilkisu data daure fuska tana kallonta tace "kafin na kirga uku kifita inba hakaba wlh wlh saina babbaka ki agidan nan ko uban mezai faru ya faru" Ayaan daya gama gane meke faruwa sabida yanda yaga kafadar da hannun Meram na tururi yamata wani irin kallo yace "ke" numamai ragowar ruwan tukunyar tayi dudda kirjinta na bugawa tace "kamin shiru inba hakaba wlh kaima saina watsa maka ragowar ruwan zafin nan, ur punishment, saita tafi zan baka naka punishment din so just keep quiet" ta kalli Meram dake kuka sosai, a tsorace tana Satan kallon Ayaan daya tsaya kaman gunki yana kallonta tace "one, two, thr..." da gudu Meram ta suri jakarta da rigarta batare ta tasaka bama tafita daga dakin tana kuka tana hura jikinta, dariya tayi daya bayyana dimple dinta tafita da gudu daga dakin ta sauka kasa tai kitchen, ko motsin kirki yakasa shi mamakin ta ma yake shine zatai punishing lallai yarinyar nan tai wuya mai tsoka harda damtse, fita yay daga dakin azuciye ya bude dakinta ganin bata wurin yasa ya sauka kasa yay kitchen din direct. Ajiye pot din tayi akan gas ta rufe tana dariya tana dafe kirjinta dake bugawa sosai mamakin kanta takema wlh, dariya tasake yi harda rike ciki sanan ta juyo dan tafita taje dakin girkin ma tafasa dan karya kamata wlh dan tasan kasheta ne kawai bazaiyiba, turus ta tsaya jikinta na bari ganin shi abakin kofar kitchen din daure da towel yana mata wani irin kallo yay folding hanunshi a kirji, arude tajuya zata fita ta kofar dazai dayan kofar kitchen din dazai sadata da garden, taku daya yayi ya damkota, wani irin ihu tayi dukta rude. "na shiga uku na lalace, kama Allah kayakuri badakai nakeba dakaina nake fa" yana rike da ita yahau kan freezer kwance dake kitchen din ya zauna tareda sata a tsakakanan kafarshi yana mata wani irin kallo. "dan ya rasulullahi kayakuri bazan karaba" hannu yakai yana shafa saman kanta har zuwa kan kunenta batare daya cemata kalaba saima kwayar idonta dayake kallo dake fitar da kwalla, saukar da hanun yayi akan kunenta ya tsaya yana shafawa har lokacin baibar kallon kwayar idonta ba ganin yanda take kuka sosai jikinta sai rawa yake, round dan kunen datasa ya shafa kafin ahankali ya cire yana dan lumshe ido yayar akaasa kafin ya gangaro da hannushi zuwa wuyanta yana mata waiwayi haryakai dayan kunen shima yacire yayar. Fashewa tai da kuka sosai, cikin kuka ta kallai da Idanunta dake zubar da kwalla tace "dan Allah kayakuri bazan karaba natuba" dirowa yay daga kan fridge din batare daya saketa ba ya wani irin fizgota ya matseta yamata wani irin kallo yace "bakin konata ba kuma kin koreta, muje daki abinda tazoyi shizakiyi yanzunan kuwa" daukarta yay dakarfi tafasa wani irin uban ihu ya fita daga kitchen din tana wuwurga kafa sama yay dakinshi da ita akan gado yawani irin jefata saida tai karan wahala kafin ya danna wani abu dayasa labulaye masu kauri da duhu suka sauko suka rurrufe windunan nan, dakin yay duhu amma kana iya ganin mutum bakajin karan komi adakin sai kukan ta dakuma karan sanyin ac, zabura tai ta dirko daga gadon ganin yana shirin hayowa daukar ta yasake yi ya maida kan gadon tareda hayowa kai arude ta mike zaune tana kuka sosai, janyota yay yahada ta da jikinshi yana shafa wuyanta tana mutsu mutsu, ahankali yakai hannu ya juyo da fuskarta ya tsaya yana kallon yanda ta kukkule idanunta tana kuka sosai, dan murmushin gefen baki yayi kafin yafara lashe hawayen yana kara sakata ajikinshi sosai, bakinshi ya daura akan hancin ta ya laso har zuwa kan lips dinta sanan yawani fizgo lips din yana mata wani irin kiss kaman mayunwaci, wani irin kuka takeyi mara kara jikinta duk rawa yake tarasa inda zatasa kanta sai kiran namesake zaji take taso ta taimaketa, ahankali yake shafa bayanta batare daya saki bakinta ba kafin ya daura hanun akan cikinta yana shafawa yana gangarawa sama anatse, jin hanunshi akan kirjinta yasa tawani irin zabura ta daddage ta tureshi tai tsalle ta dirko kasa zata gudu ya sauko shima da sauri yakamata, ihu tabude baki zatayi yakara hade bakinshi da nata yana kokarin maida hanunshi kan abinda yakeso yataba dazu, rike hanunshi tayi ya fizge yakara kaiwa tarike tana kokarin fizge jikinta, da karfi ya kama hannayen nata da hannu daya ya maida baya ya rike, yadaura dayan hannun kan kirjinta yana wani irin kamawa, kokawa tafarayi dashi sosai ta fizge bakin ganin tana fizge kanta, ganin tana batamai lokacin yasa yawani irin fizgota yasa hannu ya barka rigar jikinta gabaki daya azuciye, ihu tai awahale sabida yanda ta jigata ta tsugunna akasa tana boye kirjinta dake cikin bra, kara fizgota yayi ya yaga undies dinma ya barka bra tagaba da karfi yayar akasa arude tace "Ya Ayaan dan girman Allah kayakuri, to ka kirata wlh baruwana bazan kara mata wani abuba tazo, dan Allah tazo" duk maganan nan tayi shi ne tana komawa baya ta kankame jikinta ta rude iya rudewa, hannunta yakama ya janyota ahankali tareda wurgata kan gado yafada kanta da muryanshi da bata fita sosai yace "i want u not her" zatamai ihu yakara hade bakinshi da nata yana musu wani irin sha yadaura duka hannayen shi biyu akan kirjinta ahankali ya saki wani irin ijiyar zuciya kafin yafara wani irin matmatse su yakai kusan minti goma ahaka sanan yacire bakinshi daga kan nata yana kallon fuskar ta yanda take mugun kuka idanunta arufe, kan idonta yay kissing kafin ahankali ya daura hanunshi akan bakinta ya sauka tundaga wuyanta yana shinshina kamshin turaren datake dayake so ya sauke bakinshi akan kirjinta yana s ihu takeso tayi amma takasa, da duka karfin ta daddage ta ture kanshi ta tureshi gabaki daya ta dira daga kan gadon zata gudu hartakai kofa tana shirin budewa taji ya fizgota, dambe ta shiga yi dashi sosai, dan ta tsane shi sosai, bataso ko kadan wani abu ya shiga tsakanin su, da gangan yabiye mata saida tai damben damben tagaji sanan ya shammaceta yawani irin tadiyeta ta zube anan kasan tiles tana wani irin wahalallen kuka yabita, ahankali ya shiga sarrafata yanda yakeso, bakaramin wasa yay da itaba saida taji yana shirin shiganta wani dan karfin yazo mata nan kuma suka fara wani kokawan da sabon damben yako daddage ya matseta ya maidata matar shi. Sai wuraren biyar da rabi na yamma sanan ya sauka daga kanta ahankali ya kwanta agefenta tareda sanya fuskarshi akan gashinta daya gama barbajewa yana shakan kamshin dake fita daga ciki yana sauraran yanda take sauke ajiyar zuciyan kuka, dan ko tarin kirki batada karfin yi ma balle ta iya kuka da karfi ya mugun bata wahala. Yafi minti goma ahaka kafin ahankali ya mike tsaye yana kallon fuskar ta, runtse idonta tai awahale ganinshi ahaka, wasu zazzafan hawaye suna gangaro mata daga gefen ido tsallake ta yayi yabude kofa yafita zuwa kitchen yana tafiya yana dafe kai sabida wani irin ciwon kai dayaji yanaji bakaramin wahala tabashi ba, wine me sanyi yazuba aglasscup ya sha kadan ya ijiye ya kifa kanshi ajikin fridge din yay shiruuu, yay kusan minti uku kafin yadau juice din yafito yakoma sama, tana kwance anan kasa inda yabarta saidai taja barkakken rigarta tadan rufe kirjinta dashi, mayar da kofan yay yarufe ya karasa gaban TV stand ya ijiye glasdcup ya shiga bayi yay wanka da ruwa mai dumi sosai yafito daure da sabon towel gakuma karami a hanunshi yana goge kanshi dashi, mai ya shafa yaje gaban wardrobe ya shirya cikin kananun kaya yadau sneakers yasaka yasake fesa kanshi da turare yadau car keys dinshi da waya da wallet dinshi ya tura a aljihu yajuyo batare daya kalleta ba yafita daga dakin ya sauka kasa ya shiga mota yay horn yafita daga gidan. Karnaji kowa yay blaming Ayaan gaskiya yau Balkisu tajama kanta ehe😜 *inhar baki biyaba kika karanta kaida Allah* 07012181461 chat me up in kinason novel dinan and pay 200. [7/22, 8:59 PM] 0mmer Farouk: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 53 - 54 Wani irin kuka mai tabarai tacigaba dayi awurin jin karan bude gate yafita kafin wani irin wahalallen bacci yay awon gaba da ita awurin. A parking lot din hospital dinsu yay parking batare daya fitoba, yadade jingine da kujera idanunshi a lumshe kafin ahankali yabude yafito ya shiga cikin asibitin ana gaidashi kai kawai yake daga musu yawuce office dinshi ya bude ya shiga ya maida kofar ya rufe, kan kujeran shi ya zauna ya jinginar da kanshi dake mugun sarawa ajikin kujeran yay shiru yana dan jujjuya kujeran, dafe kanshi yay da hannu yana cije lips dinshi sabida yanda kan ke mugun saramai, daura kanshi yay akan table kafin wani irin bacci shima ya kwashe shi kanshi kife akan table din. Kiraye kirayen sallan magrib ya farkar da ita daga baccin wahalan daya dauketa har bata iya bude ido da kyau sabida azaba da wani irin mugun zazzabi datake ji, fashewa tai da kuka ta yunkura zata tashi takasa cikin yar muryan ta da bata fita sosai tace "wayyo Allah na Mama zafi, zan mutu" takai minti sha biyar kuka take ga kanta na bala'in ciwo da kyar tai jarumtar jan jiki har zuwa wurin kofa ta mikar da hannunta da kyar ta bude kofar ya budu kafin takara jan jiki tana wani irin kuka tana runtse ido tafito daga dakin ta shiga dakinta, bayinta ta shiga ta zauna akasan shower ta cusa fuskarta acinyoyinta tana wani irin kuka sosai ruwan shower mai zafi na zuba akanta, tabata kusan awa daya abayin tana zaune akasan ruwa kuka take, kafin ta dafe bangon wurin ta mike tsaye da kyar tana wahalallen ihu tai wankan tsaki sanna taja towel ta daura kokarin daga kafa take tai tafiya takasa, tasake fashewa dawani kukan, da kyar ta taka kafan tana dafa bangon kukan bala'i tadinga yi sabida zafi haka tafita daga bayin tana dafe bango tana tafiya kaman me tatata, da kyar ta kai gaban wardrobe ta dauko wata yar karaman rigar bacci brown tajawo dogon hijabin ta tasaka ta rarrafo tahau kan dadduma azaune tai sallan la'asar magrib da Isha'i tana gamawa awurin wani irin wahalallen bacci yay gaba da ita ga wani irin mugun zazzabi daya rufe ta, jikinta zafi sosai kaman wuta. Shidda saura na safiya ta tashi ko idanunta bata iya budewa da kyau sabida yanda zazzabi yawani irin lullube ta idanunta sun kumbura sosai, ga cikinta sai kukan yunwa yake rabonta da abinci tun tea datasha jiya darana, da kyar ta iya mikewa zaune tana ganin juwa da rarrafe ta shiga bayi ta wanke baki da kyar ta dauro alawala tafito azaune tai sallan sanan tacire hijabi ta lallaba tahau gado da kyar ta lullube da bargo sabida wani irin rawan sanyi da jikinta keyi. Wuraren bakwai yatashi afirgice ya mike tsaye daga kan kujeran ganin a office ya kwana, shafa kanshi dayaji yadena ciwo yayi kafin ya wuce ya shiga cikin dakin bathroom ya shiga yay wanka yay brush yadauro alwala yafito zuwa gaban wardrobe, ya shirya cikin wasu kananun kaya kafin yahau kan dadduma yay sallan safe. Akan dadduman ya zauna yana tariyo abinda yafaru jiya aranshi dan lumshe ido yayi yana shafa sajen shi tunda yake tun yana Austria bai tabajin mace kaman Bilkisu ba, she's so so warm dudda bai wani sami hanya ba, jikinta ko ina taushin bala'i, lumshe ido yayi kafin ya mike tsaye ahankali yafito daga dakin wayarshi ya dauka da car key dake kan table yafita daga office din mota ya shiga yafita daga asibitin. Horn yayi mai gadi yazo yabude mai ya shiga gidan yay parking yafito yay cikin gida yana tafiyar nan kaman zaki hannunshi zube cikin aljihu, ahankali ya bude falon ya shiga yay jim yana kalle kalle kafin yahau stairs yay sama dakinshi da kofar yake abude yabi da kallo kafin ya waiga ya kalli kofar dakinta dake arufe yay jim saikuma ya shiga dakinshi yanabin ko ina da kallo, ahankali ya zauna abakin gado yanabin yanda kasan dakin ya baci da kallo, wayarshi da car keys dinshi ya ijiye akan gado kafin yacire takalmin kafarshi yamike tsaye kayanta daya babbarka ya tattara yadauka yana kallonsu kafin ahankali ya taka zuwa wajen wardrobe dinshi yabude ya saka su aciki, fitowa yay daga dakin idanunshi akan kofar dakinta harya sauka kasa yadawo dauke da mop da bucket din mop ya tsaya yay jim kafin yay mopping wurin da kyar dan baitaba mopping ba a rayuwan shi saidai yaga anayi yafita yaje ya ijiye ya dawo ya gyara gadon sanan yawuce bayi yasake yin wanka yafito ya shirya cikin kayan shan iska 3qauter milk da black shimi daya kama jikinshi sosai ya feshe kanshi da turare yafito yana kallon kofar dakin nata yakoma kitchen yahado coffee a cup yadawo batare daya shiga dakinshi ba ya zauna akan doguwar kujeran dake nan falon upstairs ya kafe kofarta da ido so kawai yake tafito ya dubata girman kai yahana shi shiga dakinta ya dubota. Har magrib yana zaune a falon daga yataba waya, sai yakalli match yasa wrestling ya kalla amma yakasa samin sukkuni, saiya tashi yaje bakin kofar kaman zai bude ya shiga saikuma yadawo ya zauna bazai iya kai kanshi wajenta ba, fita yay jin ana kiran magrib yaje masallaci yay salla bayan ya idar yaje wani babban eatry yayo take away din abinci yadawo gidan, tun daga stairs yake jiyo kakarin amanta da gudu yakarasa hawa bayan ya ijiye abincin akan center table din falon saman baiyi wata wata ba yabude kofar dakin ya shiga, tana kwance akan gadon ta turo kanta ta wajen gadon sai aman ruwa take dan cikinta babu uban komi, aman na zuba akasa tana wani irin nishi ta galabaita iya galabaita, da sauri yay wurin gadon ya zauna abakin gadon tareda dago ta yana taba wuyanta yawani daure fuska yace "ke bakida lafiya shine bazaki iya zuwa ki fadanma mutane ba" ko tak bata iya cewa ba dan dinshi dishi ma take gani bata gani da kyau tsabagen zazzabi, ahankali yasa hannu ya dauketa kaman baby yafita da ita daga dakin yay dakinshi da ita ya kwantar akan gado yana kallon fuskarta yanda idanunta suka kumbura sosai jikinta zafi kaman wuta, rigar jikinshi yacire ya ijiye anan bakin gado yawuce ya shiga bayi ruwa mai zafi sosai yahada mata yadawo dakin yasake daukanta kaman paper tsabagen yanda jikinta yay laushi hawaye kawai ke fita ta idonta, bayin ya shiga da ita tana jikinshi ya zare yar rigar baccin dake jikinta ta lumshe ido, binta yay da kallo kafin ya tsugunna ya sanyata cikin ruwan ihu tai awahale tana neman tafito ya riketa ya maida ita ciki kaman zaiyi kuka yace "sor.." saikuma yay shiru tareda daura kanta akirjinshi yana shafa gashinta yana tapping bayanta da hannu daya alamun lallashi, sanya kanshi yay acikin gashin ta tareda bata light kiss akan gashin, saida ya gasata sau uku sanan yamata wanka da ruwan kumfa duk idanunta alumshe ya nannado ta a towel ya dauketa yafito da ita ya kwantar da ita abakin gado yajuya yafita daga dakin, dakinta ya shiga ya bude wardrobe ya dauko wani pink rigar bacci daya gani me spaghetti hand yadawo dakin ya dagota ahankali ya sanya mata yana kallon yanda ko ido bata iya budewa da kyau, sake kwantar da ita yayi yaja bargo ya rufa mata ganin tana rawan sanyi ya kashe ac yafita zuwa kitchen, tea mai kauri yahado mata ya dauko takeaway abinshi dayayo ya shigo dashi dakin ya ijiye akan bedside drawer, jakar hospital dinshi yabude ya fito dawasu magunguna Sanan yahada allura ya maida marfin bakin alluran yarufe yadawo gaban gadon ya ajeyesu akan bedside drawer suma nesa da abincin, zama yayi ya dagota ahankali ko kadan bata da karfi tai wani irin taushi kaman auduga, wani irin zazzabi ke nukurkusan ta, ahankali yasata ajikinshi yana shafa kanta wani irin tausayin ta na shiga shi, sundade ahaka kafin yaciro ya gyaramata zama ajikin nashi da kyau ya dauko tea saida ya daddana yaji zafin is normal normal sanan yakai bakinta, kawad dakai tayi tana hawaye ya dakamata tsawa da har ranta saida taji dudda uban zazzabin datake ciki "ke koki bude baki Kisha kona bata miki rai" ahankali tabude bakin yasaka mata saida tadan sha sanna yacire mata daga bakin tahuta kafin yasake maida wa tadan sha tana yatsine fuska cirewa yay daga bakinta ganin tana neman amai ya kalli cup din at least tadansha rabi, maganungunan ya dauko ya ballo su guda uku yasa mata daya abaki sanan yabata tea ta kurba ta hadiye da kyar sanna yakara bata ta kurba ta hadiye da kyar, na ukun ma haka, sanan ya ijiye cup din yadauko abincin take away yabude chips ne da grilled chicken thighs, ahankali ya dinga debowa yana bata sau uku ta iya karba kafin ta kawad dakanta dake mata kaman zai fadi, kyaleta yayi yakara kwanto da ita jikinshi ya rungumeta sosai yana shafa bayanta, ahankali tai gyatsa hakan yasa yadena shafawa saima lumshe ido dayayi ya cusa kanshi awuyanta yana shakan kamshin da fatarta keyi, saidai tai kusan 10mins dacin abinci kafin ya dagota daga jikinshi agaba dan tadade dayin bacci, kwantar da ita yayi ya mike tsaye yadauko alluran ya bude kafin yadawo gadon ya zauna ya yaye rigarta hmmm yasake sauke ajiyar zuciya, ahankali yamata alluran dudda hanunshi ba zafi amma saida ta tashi da bude ido da kyar sabida nauyin dasuka mata ta fashe da kuka mara kara fito da alluran yayi bayan yagama mata ya shafa kumatun ta yanadan murmushi yana kallon yanda idanunta sukayi yace "sorr" kasa fadi yayi saikuma yatashi ya gyara mata rigan ya lullube ta da bargo murya chan kasa yace "sleep" fita yay daga dakin zuwa dakinta ya gyara inda tai aman sanan yadawo yay wanka yafito yana kallon fuskarta yanda take baccin duktai yaushe kamar wacce tai shekara tana ciwo, kayan bacci masu taushi milk ya xaro yasaka yadawo yahau kan dadduman da kyar yay sallan Isha, sanan yadawo ya zauna akan kujera yajawo take away din yanacin chips din ahankali yana kallon fuskar ta, wayarshi dake vibrating ya kalla ganin Meram ce ke kiranshi yasa yaja gajeren tsaki yacigaba dacin chips dinshi, saida yagama yafitar da komi waje yakoma bayi yay brush sanan yadawo ya chanza wutar dakin zuwa dim yahayo kan gadon ya taba jikinta har yanzu zafi rau, kafe fuskarta yayi da ido kafin ya sauke idanunshi akan tip din hancin ta dayay jajir, lips dinta ma sunyi jajir sundan kumbura tsabagen shansu dayay jiya, dan murmushin gefen bayi yayi sake tunawa dayay da jiya kafin ahankali ya sanya hannu ya dagota jagwab ta taso, rigar jikinta ya cire yayar ya kafeta da ido kafin ahankali ya rungumeta yana shafa bare bayanta yakai minti biyar ahaka saikuma ya kwantar da ita, ahankali yakai hannu yana shafa kirjinta yanda yakeyi yasa ta tashi daga baccin daya dauke ta bude ido da kyar ta kallai shima ita yake kallo batare daya daina abinda yakeyi ba, fashewa tai da kuka awahale mara kara ya kara matsota yadaura kanshi kan fuskarta batare daya iya furta koda kalaba, numfashin ta dake fita mai zafi da tiririn zafi dake fita daga bakin ta sabida zazzabin dake jikinta yana sauka akan fuskarshi yaji yana kara fizgarshi yana wani irin kashemai jiki, yatsa daya yasa ya sharce hawayen dake gangarawa kuncinta ya kalli lips dinta dasukai jajir suna rawan kuka ahankali yakai hanunshi yana shafa lips din kafin ya janye hannun ya maida su kan kirjinta sanan yadaura lips dinshi kan nata yafara kissing dinta passionately. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 55 - 56 Tun tana kuka harta dena wani irin bacci ya fizge ta yay gaba da ita sabida magungunan daya bata harda na wanda kesa bacci, maida bakinshi kan kirjinta yayi ganin tai bacci ahaka shima bacci yay gaba dashi. Shiya fara tashi daga daddadan baccin dayake yana kallon yanda yawani kanannade ta ya rungumeta kaman zai tsaga jikinta ya shige itakuma tayi wani lamo da wani irin fayau, hannunshi ya mika ya daura awuyan ta ahankali sabida karya tashe ta saiyaji zazzabin ya ragu sosai, jikinta babu wani zafi sai dumi, ahankali ya janye jikinshi daga nata idanunshi akan kirjinta dake fizgarshi sosai, da kyar ya saukar da kafafun shi kasa yadade a zaune kafin ya mike ahankali ya wuce bayi, wanka yayi yafito daure da towel ya tsaya yana goge jiki yana kallon fuskar ta tacikin madubi, tsayawa yayi da shafaman dayake ganin tana mutsu mutsu ta bude ido tana ganin dakin datake sai tafara fara kokarin tashi, tashi zaune tayi da sauri tarufe jikinta da bargon dake kan gadon tafashe dawani irin kuka tana waige waigen neman rigarta, dan lumshe ido yayi kafin yabude ahankali ya cigaba da shafa man dayake yi yana satan kallonta ta kasan ido, ganin bataga rigarta ba yasa ta nannade jikinta da bargon ta sauko da kafafun ta kasa da kyar tana wani irin kuka maicin rai tana share fuskanta da bayan hannu, dafa gadon tayi tana kokarin mikewa tsaye ahankali ta mike dan tadanji dama dama bakaman jiyaba amma dudda haka saida tafashe dawani irin kuka, ahankali ya ijiye man dayake shafawa ya juyo ya kalleta da lazy eyes dinshi, takowa yayi yazo gabanta ya tsaya tareda folding hanunshi a kirji yana kallonta, kukan datake yi ta hadiye da kyar tana goge fuskarta da bayan hannu kafin ahankali ta daga kafa tana cije lebe taraba ta gefenshi zata wuce hannunta ya kama ya rike gam, tasake fashewa da kuka tana son kwance hanunta amma takasa jawota yayi ya sanyata ajikinshi da karfi da yaji ya matseta tareda daura fuskarshi akanta yana sauraron yanda take fitar da sautin kukan datakeyi, runtse ido yayi yace "sor" saikuma yay maza yay shiru, dadan karfi yace "ke shout up kona bata miki rai" yakara she maganan yana jan siriruwar tsaki kafin ya dauketa yay bayin da ita, batare daya sauketa ba yahada mata ruwan zafi sai uban kuka take ajikinshi hannu yasa ta gaban kirjinta zai janye bargon tarike itama gam tareda sakin wani sabon kuka tana kallon bargon batare data bari sun hada idoba, daure fuska yay yace "Ke banason rashin hankali kina batamin lokacin fa" fizge bargon yayi ya ijiye akan washin machine din dayake cikin faddadan bathroom din, ya dauke ta yasaka ta aruwan, wani irin kuka takeyi sosai tana kokarin mikewa amma yahanata, saida yaga tagasu sosai ganin yanda yake kuka yasa yajuya danya fita saida yakai wurin kofa yace "2min nabaki kiyi wanka kifito" yabude kofan yafita, fashewa tai da kuka sosai sai wawwanke inda ya tattabata da sabulu take, ta tsane shi, ta tsane shi, ta tsani mugun nan, har lips dinta ta shafama sabulun inda yasha ta dinga wani irin wankewa tana kuka, dan kanta tagaji tafito daga ruwan babu yanda zatayi hakanan taja farin towel din data gani taja ta daura tadau, sabon brush din daya ajiye mata tadauka tayi sanan tafito tana tafiya ahankali ahankali, akofar bayin ta tsaya tana jajjan towel din kasa sabida baiwani rufemata cinya sosai ba tana goge hawayen dasuka kasa daina zubowa, dadduman daya gama salla da ita ya nade ya daura akan stool yakoma kan gadon yazauna batare daya kalleta ba yadau wayarshi yana danne danne, saida taci kukan ta sanan ta taka kafarta ahankali tana tafiya tazo zata fita daga dakin, tafiyan ta ya kafe da ido kaman yana nazarin abu kafin yay magana cikin izza da isa. "ke waya baki izinin fita daga dakin nan?" dago idanunta dasuka rune suka koma launin ja tai ta sauke su akan bangon dakin muryanta har rawa yake tace "da.. Daki zan je nasaka kaya nai salla" tai maganan muryan ta na rawa tana kuka, lumshe ido ahankali yayi yace "nabaki 2min jeki sa kayan kizo kiyi sallan anan magani zan baki zazzabin bai gama barinki ba" ahankali take tafiya tana dingisawa yabita da kallo yanda ruwan gashinta ki didiga abayanta yana gangarawa cikin towel, tana shiga dakinta takara fashewa dawani sabon kukan gidansu taji tana mugun kewa, Mama takeso tagani kotadan ji sanyi aranta, wardrobe ta bude da kyar jin kanta yafara wani irin ciwo ta ciro riga da sket nawani bakin atampa da akaimai flowers blue, shiryawa tai cikin kayan duk tana kuka ta fesa turarukan ta kafin ta dauko mai ta zauna abakin gado tana kuka, wani irin bugo kofar yayi azabure tamike tsaye tana goge hawaye, folding hanunshi yayi akirji ya nuna mata kofa alamun muje, ahankali tafita daga dakin tana kuka yakarasa shiga dakin ya daukan mata man da hijabi yafita dashi, tana bakin kofar shi a tsaye hakan yasa yaja hanunta ahankali suka shiga ciki ya mika mata hijabin shikuma yakoma kan gado yana kokarin musu order breakfast a kilmanjaro, Itakuma tafara salla, cikin 15 minutes aka kawo abincin fita yay daidai lokacin ta idar ya sauka zuwa kasa ya karba ya biya kudin yadawo ciki abakin kofa sukaci karo lokacin tana shirin fitowa wani irin kallon daya mata yasa ta juya takoma ciki ta zauna abakin gado ahankali tana runtse ido, shigowa dakin yayi yazo kan gadon ya zauna agefenta har jikinsu na gogan juna take away dake dauke da yam fritata da akai source din liver akai yabata ahankali tamika hannu zata karba tana goge hawaye hannun nata da take away yahada yarike hakan yasa ta dago idanunta dasukai jajir ta kallai itama shiyake kallo ya daure fuska sosai yace "ke kidena min kuka anan inkika kara u know wat i can do" yay maganan tareda kafeta da ido hakan yasa ta saka dayan hanunta ta share hawayen ta hadiye kukan hakan yasa yasake ta tareda wani irin shafo bayan hanunta yana kallon fuskarta kafin yasake karban take away ya bude mata yabata yanda ya tsareta da ido yasa dan dole tafara ci ko kadan abincin bayamata test hakanan take tusawa, fita yay yasauka kasa yahada coffee yadawo dakin abinci data ture gefe ya kalla tadanci kadan hakan yasa ya kalleta yace "hijabin fa" yanda ya tsareta da ido yasa ta cire hijabin ahankali so kawai take tatafi dakinta, shigowa yay ya ijiye coffee akan bedside drawer yadauko magungunan ta da allura yahada maganin ya mika mata, ahankali ta mikamai hanunta kallon tafin hanun yayi ganin yanda ya jike da zufan data sabayi yasa ya saiya rike mata yamika mata bottle water tadan kurbi kadan sanan ya sakamata maganin abaki ta hadiye, haka sukayi harsau uku sanan ya dauko alluran yadawo gabanta ya tsaya yana kallonta fashemai tai da kuka sosai tana girgiza mai kai kaman kadangaruwa daure fuska yayi yace "ke i thought I've told you not to cry again" gyada mai kai tayi a tsorace, saikuma yadan sassauta murya yace "lie down" kwanciya tayi dukta rude ta kulle idanunta da karfi dan rankwafowa yayi ya daga rigarta sama tareda jan skirt dinta kasa yamata alluran ahankali, ihu tayi agajiye ta taushe bakinta tana tsoran kuka shikuma yaje yayar da alluran a bin sanan ya wanko hanunshi yadawo dakin yadau coffee dinshi daya ajiye akan bedside drawer yanasha yana kallonta kasa kasa yanda ta jingina da gado azaune duk atakure kaman mai daukar karatu ta rasa inda zatasa kanta, dan murmushi yay sanin yanzun nan maganin zasu kashe mata jiki sufara sata jin bacci dama aikin su kenan relaxing jiki dan duk inda ciwo yake ya warke da wuri, lumlumshe ido tafara kuma taki kwanciya dan wlh ta tsani gadonshi ma so kawai take tafita daga dakin tama daina ganinshi, ahankali ta daura kanta abangon gado tana kukkule ido wani shegen bacci na fixgarta daga nan kuma yay nasaran tafiya da ita ahaka. Kai cup din coffee yay wurin baki amma yakasa bude baki yasha kallon fuskar ta kawai yakeyi yanda ta zauna atakuri ta jingina kanta da bangon gado tana bacci ga gashinta dahar yanzu bai gama bushewa ba duk sun manne da fatar wuyanta wasu kuma akunnen ta sai daya ya zalalo ta gaba yanata lilo baisan lokacin da cup din coffee ya birkito ya zuba a wuyanta ba dan ihu yayi ya mike tsaye yana shafa inda coffee ya zuban mai yace "f*ck! wah sh*t am i doing yo" ajiye cup din coffee yayi yacire rigar daya batan ya ijiye akan hannun kujeran, ahankali ya tako zuwa gaban gadon ya tsugunna yana kallon fuskar ta yatsan shi yakai ya janye gashin dayake lilon yana dan murmushi ya maida shi gefe kafin ya mike ya dauketa ahankali yahade ta da jikinshi ya shimfidar da ita batare daya rabata da jikinshi ba ya dago yana kallon fuskarta, agefenta ya kwanta ya sata ajikinshi ya kwantar da kanta akirjinshi dan ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kamo hanunta da data dan dunkule ya budesu yana kallon yanda hannun ke zufa, ahankali ya warware yatsunta ya saka hannayenshi cikin nata yahadesu sanan ya kwakwantar da yatsunan ta kafin ya kwantar da nashi yakai hannun saitin bakinshi yabasu light kiss, dayan hanunshi ya daura akan bayan yana shafawa kafin ya gangaro zuwa zip din rigar ya zage zuwa kasa sanan ya maida hanun kan budadden bayan nata yana shafawa tundaga sama har kasa jin bata saka bra ba yasa yace "thank God" dan dagota yayi ya zare rigar daga jikin hanunta ahankali bude ido kadan tayi cikin bacci tana yatsine fuska bayanta yadan bubbuga yana "si si si si si" ahankali takara yi lamoo wani baccin yay gaba da ita, kwantar da ita yayi akan gado ya shiga wasa da ita sosai bude ido tayi cikin bacci zata bude baki tai kuka yahade bakinsu yana wani irin kissing dinta hannayen shi akan kirjinta yana wasa dasu sosai, kuka ta shiga yi ahankali har baccin yakara fizgarta shiko yafi awa daya yana kan abu daya daga baya shima baccin yay gaba dashi bayan yamata wani irin kyakyawan runguma. Sai wajen karfe uku suka tashi dan baccin, ita tafara tashi daga baccin ganin yanda take kan kirjinshi hannayen ta akan wuyanshi yasa ta yunkura zata tashi kasawa tayi sabida yanda hannayen shi biyu ke bayanta, ahankali tasaki wani irin kuka mai sosa rai hawayenta dasuka didiga akan wuyanshi ne yasa yabude ido cikin bacci, sake bude idon yay da kyau ya sauke su akan fuskarta, janyota yay jikinshi a tsorace ta kallai dan bama tasan yatashi daga baccin ba saukar da idanunta dake gangaro da hawaye tayi kasa ganin yanda yake kallonta, kwantar da kanta kirjinshi yay murya chan kasa na bacci yace "wah? Why are you crying again?" kasa magana tayi saima kokarin tashi datake yi daga jikinshi sabida jin jikinta datayi ba riga tasake rushewa da kuka, hannunshi dataji ya daura akan kirjinta yana shirin murzawa yasa ta fincike kanta da sauri taja bargo tana kakkare jikinta, dan murmushi gefen baki yayi kafin ahankali ya sauko daga kan gadon ya shiga bayi, da sauri ta sauka daga kan gado tana tafiya ahankali dan yanzu yay dama dama sosai bakaman jiya ba tafita daga dakin, dakinta ta shiga ta makala key ta sulale bayi ta zauna akasan shower tana kuka sosai ruwa na zubowa akanta, da lips dinta da kirjinta batasan wanne yafi mata zafiba cikin su sabida wanan mugun mutum din. Saida tai kusan 30min kafin ta shiga ruwan zafi kaman yanda yamata yau da safe sanan tafito tai alwala tafito daure da towel ta shirya cikin wani doguwar rigar shimi light blue tadau hijabin ta tasaka tai salla sanan ta tashi ta zauna tadau wayarta wacce rabonta da ita tun jiya tana dubawa taga 3miss calls daga Mami jiya tamata biyu yau dasafe tamata daya, kwanciya tayi bayan ta lullube da bargo tai dailing number saida tagama ringing ya katse sanam Mami ta kirata kafin ma tai magana Mami tace "daughter na ya jiki, jiya nakira baki dauka ba, yau dasafe ma haka shine nakira Ayaan yacemin bakida lafiya ne, ya jikin meke damunki?" lumshe ido tayi jin yanda matar keda kirki amma danta ko mugun mutum wasu zafafan hawaye ne suka zubo mata kafin muryan ta narawa tace "da da sauki Mami" shiru Mami tadanyi kafin ahankali tace "to Allah kara sauki, Allah baki lpy, zansa yakawo ki gobe kuzo kuyi sallama da Baba Sulaiman Baffan shi, gobe zai koma saudiya wajen matar shi da yarshi kinsan dama batan Ayaan ne lokacin yasa yadawo daga saudiyan" shiru tayi tana sauraran Mami, ahankali Mami tace "kinsha magani ko?" gyada kai tayi tace "eh" ajiyar zuciya Mami ta sauke tace "shikenan Allah ubangiji ya kara sauki sai kunzo goben take care Allah ya miki albarka" ahankali tace "Ameen Mami ki gaidamin da Abba dakuma big Mummy" murmushi Mami tayi tace "to duk zasuji" ta katse wayar, ajiye wayar tayi tana tunanin su Walawa dayan school dinsu. Wasu hawaye masu zafi ta share, kwankwasa kofan dataji yasa ta mike zaune afirgice, sake knocking yayi ta tashi ta dafe kirjinta hawaye na gangaro wa daga idonta. "ke bazaki budeba" ya daka mata wani irin tsawa dahar ranta saida taji ahankali ta sauko daga gadon jikinta narawa tana kuka tazo ta bude key, bude kofar yayi ya shigo ta dan matsa baya tana goge kwalla finciko ta yayi harsaida tai yar kara ya manna ta jikin bango yana kallon fuskarta. "dis should be d last time dazaki rufe kofar nan hope I've made myself clear?" gyadamai kai tayi ahankali tana share kwalla, dan murmushi gefen baki yayi yanabin shimin jikinta da kallo hannunta yariko yadan sasauta murya yace "come" baijira mezata ce ba yaja hanunta suka fita daga dakin suna tafiya ahankali sabida yanayin jikinta, akan dagowar kujeran dake palour upstairs din ya zauna ya daurata kan jikinshi da sauri ta mike tsaye, wani irin mugun kallon dayamata yasa ta koma ta zauna, remote ya dauka ya saka tashan wrestling sanan ya jawo ledan daya ajiye akan center table ya dauka yabude yaciro katoton roban ice cream da spoon dinshi yajawo stool yadaura mata akai yana kallon fuskarta yace "is urs, sha" dan dago kai tayi ta kalleshi suka hada ido zata dauke kai yay maza ya kamo habarta da hanunshi yana mata wani irin kallo hawaye ne suka taru a idonta hakan yasa yadan lumshe ido kadan yabude su kafin ahankali yace "karki sake ki bari su fito, take ur ice cream inba hakaba u know wat i can do" yay maganan yana nuna mata ice cream din babu alamun wasa a idonshi, ahankali tadau spoon din tadibo ice cream din takai bakinta bakaramin dadi yayiba akwai coconut aciki, ga waffles da aka dagargaza a ciki da chocolate candies dan lumshe ido tayi sabida sanyin dataji tana taunawa ahankali, bakin nata yabi da kallo, takara debo second spoon takai bakin ta tasha duk atakure take saisama batajin dadin ice cream din ko kadan, ahankali ya matso da fuskarshi kusa da fuskarta ya jinginar da fuskar tashi ata saitin kunnenta ya kafe bakinta da ido yanda jikinta yahau rawa takasa sha yasa yadanyi murmushi yace "cigaba da shan ice cream dinki" hanunta har rawa yake ta debo za takai bakinta murya chan kasa ashagwabe yace "i want" kasa kaiwa bakin nata tayi tadan juyo da fuska ta kalleshi yanda ya kwantar da fuskan shi asaitin kunenta yana mata wani irin kallo yasa arude takai spoon din saitin bakinshi girgiza mata kai yayi tareda nuna mata bakinta alamun ita tasha hakan yasa tamaida spoon din saitin bakinta tana saka ice cream din abakinta ko spoon din bata ciroba yawani irin gangaro da fuskarshi saitin bakinta yacire spoon din da hannu kafin ma tai yunkurin hadiye ice cream din yahade bakinshi da nata saida ya kalo ice cream din tass ya shanye yahade da bakin nata ya wani irin sidewa yana lumshe ido sanan yasake ta yana kallon yanda ta kame, kirjinta kaman zai tsage dan tsoro dan murmushi yayi kafin ahankali yace "my turn" spoon ya dauka yadebo ice cream din yasaka abakin shi yamaida spoon din ya ijiye yamata wani irin kallon dako digon wasa babu aciki yanuna mata bakinshi tareda jawo habanta yakawo ta saitin fuskarshi sosai danhar yanajin yanda numfashin ta ke fita sosai da sosai yanaji wani dan iskan kallo daya mata yasa ta runtse idonta gam kaman zata shide haka takeji ta daura bakinta akan nashi "oh Lord of Mercy" abinda Ayaan yafada kenan aranshi kaman zai mutu haka yaji baima jirata ba yakamo bakinta yasaka mata ice cream din, bataso tasha amma ya tura mata karfi da yaji da harshe hakanan ta shanye yacigaba da kissing dinta yana kokarin cire mata riga, rigar yay nasaran cirewa tana kokawa dashi ya kwantar da ita akan kujeran ya shiga wasanni ni da ita tafashe mai dawani irin kukan tashin hankali babu abinda ta tsana kaman abinda yamata jiya ahankali ya tsagaita yakai bakinshi saitin kunenta murya chan kasa dake rawa sosai yace "p...p..pl..please". ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 57 - 58 Girgiza mai kai tayi tana wani irin kuka jikinta na mugun rawa gabaki daya ta birkice mai saikace wani dodo, yanda ta birkice ta tsorace yasa shi yay kwanciyashi agefenta ahankali ya matseta ajikinshi sosai da kyar ya iya bude baki yace "shut up" gum tayi bata sake kuka ba sai uban ajiyan zuciyan datake saukewa ajikinshi, ahankali yake shafa bayannata duk sukai shiru. Kiraye kirayen sallan magrib da aka fara kira yasa tafara kokarin fizge jikinta daga nashi kallon fuskar ta yayi suka hada ido da sauri ta kawad dakai murya chan kasan makoshi yace "wat, ina zakije?" da kyar labban ta narawa tace "sa..salla" shiru yayi yana kallon yanda har hawaye yataru a idonta, janye hannunshi yay daga bayanta ya saketa rigarta tafara daukowa tasaka daga kwancen sanan ta tashi tana tafiya ahankali yabita da kallo harta shiga dakinta, lumshe ido yasake yi jikinshi duk asake saida yay kusan minti biyar sanan yatashi ya shiga dakinshi yay wanka da kyar yay magrib adaki sanan yadau car key yafita. Tana idar da sallan Isha'i taje tasake yin wani wankan bayan tadade a ruwan zafi tana kuka har kasan ranta takeji tagaji da gidan nan, dama mugun mutumin nan, dama garin nan gabaki daya, ita kawai so take taganta a gidansu, ta ganta tareda su Mama da Baaba, da kyar ta lallaba kanta tabama kanta hakuri tafito daure da towel, mai ta shafa sanan ta dauko wani doguwar rigan bacci pink mai kauri tazo ta feshe kanta da turarukan da Mami tabata kafin takoma kan gado ta kwanta ta lullube da bargo tana addu'a Allah yasa karya dawo yama kwana aduk inda yaje ahaka bacci yasoma fizarta haryay nasaran tafiya da ita. Cikin bacci taji ana shafa mata ciki ana gangara wa sama, arude ta bude ido yana ta saman kanta fuskar nan tashi ba yabo ba fallasa sai wani irin kallonta yake cikin daure fuska yace "ke kinci abinci ne dazaki wani yima mutane bacci anan" girgiza kai tayi da sauri hawaye nataru wa a idonta, kirjinta na bugawa fat fat, tashi yayi yay hanyar kofa ahankali yace "30sec ina jiranki" yasa kai yafice daga dakin, wani irin kuka ne tafashe dashi kaman marainiya mema yakaita zuwa wurin mahaukacin nan da yau aka wayi gari yake mata haka?. Ahankali ta mike tsaye tadau hijabin sallanta dogo har kasa tasaka tafice tana tafiyar nan dai dai tai sallama agaban dakinshi ganin ba'a amsa mataba yasa ta bude kofar ta shiga, babu kowa adakin sai uban kamshi da sanyin ac da dakin keyi, ga take away abinci akan center carpet waje tasamu agefen kujera ta zauna tawani rabe, sai a lokacin nema takejin karan saukan ruwa alamun yana bayi. Saida tai kusan 15 minutes sanan yafito daga bayin daure da towel yay gaban mirror batare daya kalleta ba itama dudda taji budewan kofa bata dago kai ba. Ta madubi yadan saci kallonta kafin ya cigaba da shafa man dayake yi yace "hijabin fa" ko dago kai batayi ba saidai tagane abinda yake nufi hakan yasa ta cire hijabin ta ijiye akan hanun kujera, sake kallonta yay ta madubi batare daya juyoba yace "eat, abincin kine" gyada mai kai tayi batare data kalleshi ba hawaye suka zubo ta zamo ta zauna agaban abincin pepper soup ne sai white rice dakuma yankakun fruits dasukai sanyi sosai shi kawai tajawo tasa fork tanaci kadan kadan, sai kallonta yake yana murmushi kasa kasa kafin ya koma gaban wardrobe yasaka dogon wandon pajamas dinshi batare daya saka rigan ba yadawo kasan carpet din kusa da ita ya zauna har jikinsu na gogan juna, kasa cigaba da shan fruits din tayi shikuma yawani share ta yajawo rice din yana kallon channels television news, da kanta taji ta koshi ta ture plastic bowl din kafin tadan kalleshi ganin hankalin shi nakan news din dayake kallo yasa ta mike ahankali tareda daukan hijabin ta ta juya zata fita karaf taji yarike hanunta kafin ta farga harya jawota ya sata ajikinshi fuska adaure yace "waya baki izinin tafiya?" girgiza mai kai tayi hawaye suka taru a idonta, dauke kai yayi tareda maidata jikinshi sosai danhar yanajin yanda kirjinta ke bugawa, cigaba dacin abincin shi yayi ahankali yana kallon news, yana koshi ya jawo sauran fruits data rage yasha sanan yahada take aways din yamaida cikin ledojin su yadan kalli fuskarta yanda tai fiki fiki da ido duk atsorace sai abun ma yaso bashi dariya, dauke kai yayi da sauri saikuma yatashi ya kwanta akan kujera tana kan jikinshi yana shafa bayanta ya cigaba da kallon news abinshi sai eleven aka gama news din, Hartai nisa a bacci taji an dauketa da sauri ta bude ido bata iya ganin fuskar shi sosai sabida dakin yay duhu haske kadan ne kawai adakin jin ya zauna abakin gado rike da ita yasa tawani irin birkice tafashe da kuka tana rirrike rigarta kaman tasan mezeyi, hannunta yakama yacire rigar ya ijiye agefe kafin ya kwantar da ita akan gado, fashewa tai da kuka sosai ta tashi wup ta zauna tana komawa baya, ahankali ya zauna agefenta hakan yasa ta cigaba da matsawa baya yasa hannu ya fizgota da karfi yahada ta da jikinshi yana shafa bayanta yana shinshina wuyarta, ahankali ya dago kanta yadaura bakinshi asaman kan idonta yana lashewa rudewa tayi iya rudewa gawani iri iri datake ji, sakko da bakin nashi yayi har saitin bakinta da sauri ta juyar dakai ya kamo fuskar nata yadawo dashi sanan ya cafke bakin nata yana wani irin kissing dinta, kwantar da ita yayi yana shafa cikinta kafin ya capko kirjinta yafara yamutsawa wani irin kuka tafashe dashi kaman ana kasheta da kyar ya iya sakinta yakai bakinshi saitin kunenta da muryan shi da bata fita da kyau yace "please please" shiru yayi sabida yanda muryan shi ke rawa yana kokarin sake hada bakinshi da nata ta tureshi ta sauka daga gadon dagudu tareda tafashewa da kuka, dudda bata ganin dakin bai hanata yin hanyar fita ba tana kuka damkota dataji yayi cikin duhu yasa jikinta yahau wani irin rawa tafashe da mugun kuka, daukanta yayi tafasa wani irin uban ihu ya kwantar da ita akan gado arude ta tashi tana wani irin kuka. "Ya Ayaan dan Allah kayakuri dan Allah, yaufa banma komi ba, dan Allah kayakuri wlh da zafii" takarashe maganan kaman zata shide tsabagen kuka tana komawa baya tana tutture shi da hannu mistakenly hannunta yataba fuskarshi ruwa dataji da batasan koname ba akan fuskarshi yasa takara rudewa tana kuka, kamata yay ya rungumeta sosai tareda daura fuskarshi akan kunenta sosai taji fuskar shi is very wet, murya chan kasa chan ciki dake mugun rawa yace "p..pl..please Wife" girgiza mai kai tayi itama atsorace hakan yasa yakara kankame da kyar yace "i will be gentle, will not be too hard on u i promise" sake girgiza mai kai tayi tana kuka tana tureshi harta tureshi gabaki daya ta sauka daga kan gadon ta tsaya tana wani irin kuka mai shegen karfi da kashe kunne, wani irin fizgota yayi tareda daka mata wani irin tsawa "shut d f*ck up" bim ko tarin kirki bata kara yi ba, wani irin kwantar da ita yay a gadon da karfi ya kwanto akanta, wani irin rawa da jikinta keyi kaman zata zauce, bai damuba yahada bakinshi da nata hanunshi nakan kirjinta yana yanda yaso dasu kafin daga baya yamaida bakinshi kansu babu abinda takeyi sai wani irin kuka mara sauti ji take kaman tahadiyi zuciya ta mutu, saida taji yana shirin shiganta tawani irin kankame shi gam gam tana shirin yin kuka mai karfi da muryan shi da bata fita sosai yace "ke! I said shish" hanun data kankame shi dashi yabi yana lashewa kafin yay yunkurin shiganta ihu ta kwala iya karfinta hakan yasa yahade bakinsu yana wani irin sha, ya daddage yau ya shigeta gabaki daya, runtse idon azaba tayi tadinga dukanshi da hannayen ta abayan shi da duka karfin ta shiko baimasan tanayiba saima cigaba da kissing dinta dayake ita kuka sosai shikuma hawaye daketa fita daga idanunshi suna didiga akan fuakarta. Sai wuraren karshen dare sanan ya kyaleta ganin kaman zata mutum mai ya kankame yana pecking ko ina a fuskarta, ajiyar zuciya kawai takeyi ahaka ya dinga bubbuga bayanta har wani irin bacci yay gaba dasu. Biyar da rabi ya farka fuskar ta ya kalla yanda duk hawaye suka wani bushe, lumshe ido yayi yabude su akanta ahankali ya sakin mata light peck a goshi kafin ya kwantar da ita a gefenshi ahankali, yatashi ya shiga bayi ruwan zafi yahada yazo ya dauketa cikin bacci, sakata yay cikin ruwan hakan yasa tabude ido kadan kafin ta saki wani irin wahalallen kuka kwanto da kanta kan kafadar shi yayi yana dan bubbuga bayanta, saida yagama sanan yabude inda ruwan zai tafi yatafi kafin yasake hada wani ruwan yasaka sabulun kumfa yana dauke da ita, sanan ya shiga da ruwan dauke da ita ya zauna ya daurata akan jikinshi yana goggoga mata kumfan awuyan yana kallon yanda ta runtse ido hawaye na bulbulo wa ta gefe, dan murmushin gefen baki yayi ahankali yasake janyota jikinshi sosai yadaura fuskarta akan wuyanshi tareda daura kanshi akan gefen fuskar nata dake wuyarshi murya chan kasa yace "are you angry?" dan shiru yayi jin yanda hawayen datakeyi yake gangarawa ta wuyanshi yana sauka aruwan kumfan daya tsaya a kafadar su, sake lumshe ido yayi ya cusa dayan hanunshi cikin tulin gashinta daya mugun hargitse murya chan ciki yace "buh is not my fault" shiru yay kafin yay murmushi gefen baki yakara saita bakinshi saitin kunenta yace "open ur eyes ki kalli abinda ya wahalar dake haka, is not me" sake kankame idonta tayi wasu sababin hawayen kaman famfo suna zubowa, lakatan hancin ta yayi da murya chan kasa makoshi yace "lazy gurl" dan murmushi yayi kafin ya mika hannu yadauko soft sponge din dayake wanka dashi yasaka a ruwan sanan yaciro batare daya rabata da jikinshi ba yadaura abayanta yafara wanketa ya wanke bayan tass, sanan ya juyo da ita yay relaxing bayanta ajikinshi yafara wanke ta tundaga cikinta dayazo wajen kirjinta sai kuma ajiye sponge din yadan kalli fuskarta ganin har lokacin idanunta a kulle suke hawaye sai fita suke ta gefe yasa yahau wasa da kayanshi, saida yaga gari yasoma haske yasa yay maza yay nashi wankan yasa tai wankan tsaki shima yayi sanan ya nannado ta a bathrobe dinshi shikuma ya dauro towel ya dauketa kaman jaririya yafito da ita daga bayin, shi da kanshi yaje dakinta ya dauko wata yar figigiyar riga white kaman shimi da dogon hijabi sanan yadawo yasame ta tana zaune inda ya ijiyeta abakin gado har lokacin kuka take, daure fuska yay tamau yace "ke stop dat silly cry" shiru tayi tana goge kwallan ya zauna kusa da ita dagata yayi yana kallon fuskarta ya daurata akan jikinshi yacire mata bathrobe din ya saka mata rigar daya dauko sanan yasaka mata hijabin ya koma gaban wardrobe yasaka doguwar jallabiya ya shimfida musu dadduma yazo hanunta ya kama ya mikar da ita tsaye yajata kafa ta daga tai tafiya da kyar tai maza maza ta goge hawayen azaban dasuka zubo, daukarta yayi yadaura ta kan dadduma shiya jasu sallan asuba bakaramin mamaki tayiba ganin yay salla daidai itadai a iya sanin ta ko mistake daya bataga yayiba ashe yadan san wani abu a addini shine yake iskanci. Hijabin ya cire mata ya dauketa ya kwantar da ita akan kujera, zanin gadon da bargon yakoma yacire ya je yasaka su a washing machine sanan yadawo ya shimfida wani sabon zanin gadon da kyar yana nishi dudda bawani yi da kyau yayi ba dawowa yay wurin kujeran yaga har wani wahalallen bacci yay gaba da ita, ahankali ya dauketa ya kwantar da ita akan gadon yana tunanin yanda zaiyi ya kaita gidansu ahaka yau, kwanciya yay gefenta ya rungumeta ahaka shima wani baccin yay gaba dashi. Wuraren daya na rana ringing din wayarshi ya farkar dasu da kyar yadau wayar yaduba yaga Mami ce, ahankali yay picking anatse yace "Mami na" batare data amsa shiba tace "bakaga daman kawomin itan bane kana sane jirgin karfe shidan yamma Baffan ka zaibi ko" ahankali yace "zamuzo dan anjima kadan Mami damafa kafarta ke ciw..." da sauri Mami ta katse wayar. *Wolla Ayaan baida kunya, anyways something is about to happen*. [7/25, 9:18 PM] 0mmer Farouk: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 59 - 60 Ajiye wayar yayi ya juyo da kanshi yana kallonta idonta biyu saidai ta lumshe ido sabida yanda ya rungumeta yasa takasa tashi, dan matso da kanshi daidai saitin fuskarta yayi ya huramata iska a fuska hakan yasa takara kankame idanunta, hada forehead dinshi yay da nata yana goga hancinshi akan nata dudda haka taki bude idon, murya chan ciki yace "hey open ur eyes" kin bude idon tayi sai numfashin da take da sauri da sauri, kara daura hancinshi da kyau yay kan nata yana shakan numfashin ta itama nashi na shiga nata, batare daya raba fuskar nasu ba ya mikar da hannunshi yana lalubo nata, akan cinyarta yaji hannun nata hakan yasa ya rike ya bude tafin hanun yana murza tsakiyan dake jike da zufa yana kallon fuskar ta ganin taki bude ido yasa murya chan kasa yace "alright u asked for it" chakulkuli yamata da sauri ta bude ido tana neman yin dariya amma ta daure ta hana kanta dariyar, fuskarta yabi da kallo kafin yatashi daga gadon ya sunkuceta sukai bayi, nanma suka kara bata lokaci dan saida ya gasata sanan sukai wanka bayan yay wasa da ita son ranshi, kafin su fito ya zaunar da ita abakin gado yana goge jikinshi da towel sanan ya zauna agefenta yana kallon fuskar ta yanda idonta ke kasa sanan ya kalli gashinta daya hargitse ahankali yace "jeki shirya mufita Mami na jiranmu" yay maganan calmly, tashi tayi daga kan gadon ahankali tana tafiya kadan kadan sabida zafi tafita daga dakin dan lumshe ido yayi kafin ya mike yay wajen wardrobe. Tana shiga daki tafara share hawaye da kyar tai salla sanan tai parking hargitsassen gashinta da ribbon, wani hadadden lace ta dauko royal blue tasaka an mata dinkin riga da skirt daya mata chas chass ajiki ta zauna akan stool ahankali, tajawo hoda ta shafa ta rangada kwali a idonta da har yanzu basu gama washewa ba tsabagen kuka, ta shafa lip gloss a lips dinta dasuka sa lips dinta yay wani irin kyau pink din yafito sosai bakin ma haka abin saiyay kaman tasaka janvaki, tai carving giranta da brush sanan ta tadau dan babban mayafinta black mai shegen kyau tasaka takalmi medan tsini kadan black shima sanan tadau jakarta data saka wayarta kadai aciki ta zauna abakin gado, ko minti daya batayi da zama ba shima ya shigo sanye da royal blue shadda gizna sai kyalli take yamata dinkin half jumber yasanya black cover shoes mai masifar kyau hakanan yau yaji yanajin saka manyan kaya bakaramin kyau yayiba ya tsaya abakin kofa turus yana kallonta hanunshi rike da tea dayan hanun kuma tablet yarike, dan murmushi yayi ganin yanda taketa wasa da bakin gyalen ta, ya shigo dakin yazo kusa da ita ya zauna har jikinsu na gogan juna yana kallon fuskarta yabata tea ahankali yace "sha mutafi" karba tayi hanunta na rawa takai baki tasha kadan tacire abaki, saida tasha kusan rabi sanan ya saka mata maganin abaki ta hadiye sanan ta shanye sauran tea ya karbi cup din kafin ya mikar da ita tsaye yana kallonta, hanunta yarike sanan yajata yanabinta ahankali suka fita daga dakin da sukazo wajen stairs da kanshi ya dauketa sukai kasa bayan ya ijiye cup din a kitchen yafito da ita ya kulle gidan har compound, saida ya bude bangaren ta yasaka ta ciki sanan ya rufo ya zagaya ta dayan side dinshi ya shiga motar ya kunna suka fita daga gidan, wakar celine dion na if walls could talk ke tashi a motar sai binta yake kaman shiya raira wakar kana ganinshi kasan yana cikin nishadi haka sukakai har gaban babban gidansu horn yayi yana rage karan music din sabida kiranshi da akai a waya, daukar Wayan yayi da hannu daya ya kara a kunne yana tuki da hannu daya ya shiga cikin gidan nasu bayan anbude gate. Tun kafin yay parking take kallon daya daga cikin securities din gidan data ganshi kusa da flowers din gidan ya tsugunna ya rike wasu maguna masu kyau farare guda biyu, kana ganinsu kasan yarane ba'a dade da haihuwar suba ya kafa kansu acikin wata yar karaman bowl suna lasan madara daya dama musu, parking yayi a inda ake parking motoci ya kashe motar har lokacin waya yakeyi wacce bamatajin abinda yake fadi sosai bata damuba tabude kofar motar tayi ta sauka, ko rufe kofar batayi ba tana tafiya ahankali tana dan dingisawa ahakanma wai ta saita tafiyan sosai tai wajen magunan yabita da kallo ta madubin mota, tsayawa tayi agaban security dake basu madaran tana kallon fararen magen tana murmushi ahankali tace "naka ne? Sunada kyau" security dasai a lokacin ya lura da ita dan hankalinshi yay nisa akan magunan yace "barka da zuwa madam" ganin magen taketa kallo yasa yay murmushi ya shafa kan daya daga cikinsu yace "kin gansu nan Mamar su itake tayani gadi duk randa nake duty shine fa last week data haifesu ta mutu wlh banji dadi ba" kaman zatai kuka tace "to ka saka musu suna?" girgiza mata kai yayi hankalin shi nakan wacce tadena shan madaran, da sauri tace "ka samusu Sameer da Sameera tunda naga ai mace da namiji ne ko?" dago kai yayi yasake kallon fuskar ta yana murmushi yace "eh" ganin yanda gabaki daya hankalin ta yana kan magunan yasa yace "kozaki dauke sune" da sauri ta gyada mai kai tana murmushi ta mikomai hannu tace "dan Allah kaban daya natafi da ita gida" daidai lokacin shima ya mikomata magen harta daura hannunta tadaura akan magen gyalenta ya sauka daga kanta yakoma kafada sabida iskar dayakada kawai karan saukan mari sukaji, Ayaan ya tallama security wani hadadden Mari wanda yasa shi sakin magen arude da sauri ta rike magen karta fadi kasa ta karye jikinta na rawa ganin tsantsan bala'i a idonshi, kama kwalan rigar shi Ayaan yayi yana jijjigashi "dan ubanka ubanwa yabaka izinin magana da Matata eh" arude security kanshi akasa yace "sorry sir" tureshi Ayaan yayi da karfin tsiya saida yakusa fadi ya nunashi da yatsa da tsanin bacin rai yace "u are fired kabar gidan nan yanzun nan" security nabashi hakuri ko kallonshi baiyiba yajuyo ya kalleta da jajayen idonshi, gabaki daya jikinta rawa yake, fizgota yayi da karfin bala'i yana maida gyalen da sauri ta saki magen tai tsalle ta shige cikin flowers shikuma yay hanyar shashin Mami rike da hanunta, arude tace "dan Allah kayakuri karka koreshi" wani irin mugun kallo yamata zuciyar shi natafasa dan jiyake zai iya kashe koma waye yaga yana kallonta koyi mata murmushi (to fah, mutumin naku wanan kishi haka). Fashewa tai da kuka sosai ganin yanda yake kallonta kaman zai daketa, dunkule hanunshi yayi ya daki jikin bangon daya jinginata akai kafin ya daka mata tsawa. "shut up and wipe those tears" da sauri ta share hawayen tass sanan yarike mata hannu suna tafiya ahankali ya bude kofar suka shiga ciki ganin kowa na falo zazzaune akasa anata hira, ana ganinsu kowa ya washe baki yana kallonsu yasa tafara kokarin fizge hanunta sabida tsananin kunya da nauyin su Abba datakeji shiko ko ajikinshi saima tafiya daya fara ahankali sabida ita sukai cikin dakin itama tabishi ta daddage iya karfin ta ta saita tafiyar ta sabida kar agane, daidai wajen Mami yasaki hanunta ganin wani irin kallo datake mai da sauri ta tsugunna ta wajen kafan Mami dake kan kujera tana gaida kowa kanta akasa. Sun jima afalon suna hira itadai tana kusa da Mami kanta akasa shiko yana jikin Abba sai shagwaba yake zubawa, Abba na wani irin riritashi kaman kwai, akai akai yake satan kallonta. Big Mummy ne ta tashi bayan wayarta yay ringing ta kalli Mami tace "Munari ta iso bari naje" murmushi Mami tamata tace "tadan huta tukun anjima na shigo mu gaisa nima" to Big Mummy tace tafice daga dakin sai Mami ta kalli Bilkisu datai shiru ita kadai ganin mazan duk sun natsu kallon news suke yasa Mami tace "tashi muje sama daughter" ahankali ta mike Mami ta kama hanunta da kanta dan tun shigowan su tagane komi sama sukayi yabisu da kallo asace. Suna shiga dakin Mami tai kasa zata zauna hararan ta Mami tayi tace "kinga zamu batafa in kinamin wanan kunyan niba maman ki bane?" gyada mata kai tayi tana dan murmushi gado Mami ta nuna mata tace "to tashi daga kasa ki zauna akan gado" ahankali ta tashi ta zauna Mami kuma tafita daga dakin tace "ina zuwa" Mama Jummai tabama kudi ta aikata wani wuri cikin minti talatin saiga Mama Jummai tadawo da sakon karba Mami tayi takoma daki ta shiga bayi tahada mata ruwan zafi sosai dawasu magunguna aciki sanan tafito ta kalleta ahankali tace "daughter shiga bayi ki zauna a ruwan dana hada miki ina zuwa" Mami tafita daga dakin dan tabata sarari, kaman zata nutse da kunya haka takeji mikewa tsaye tayi da kyar ta shiga bayin kaman yanda Mami tace ta shiga ruwan bakaramin dadi tajiba ko, tadade aciki sanan tafito daure da alwala ganin ankira la'asar tana fitowa tazo tayi, ta zauna akan gado daidai lokacin Mami ta shigo ta mika mata wayarta tace "ga Baaba" cike da farin ciki ta karbi wayan Mami tajuya tafita, sun dade suna magana da Baaba kafin Baaba ta mikama Raiyana dake kusa da ita dukta dameta, da sauri Raiyana ta karba tai uwar dakan Baaba tace "Anty Baby labari zan baki" dariya Bilkisu tayi sosai tace "ina jinki bani nasha" Raiyana cikin murna tace "Anty Baby kinayin aure nafara samari daban daban amma duk cikin su nafison copper dake koyarwa a school dinmu kuma yazo wajen Baba yace zaima jirani har nagama ss3 kafin nan yagama service dinshi yasamu aiki, wlh Anty Baby ina sonshi" hanun mutum dataji akan cikinta yasa ta daga kai a tsorace wani irin kallo yake mata hakan yasa takasa magana ta sauke idonta kasa Raiyana tace "hello Anty Baby" zama yayi kan gadon ya dauketa yasata ajikinshi tareda daura kanshi ta wajen wayan, Raiyana tace "hello Anty Baby kinji labarin kuwa" da kyar tace "eh" kafin ahankali tace "ke kinji dadi ai kinsami wanda kikeso Baba kuma zai hadaki dashi, niko saidai naji sabon zance ranan bikina" da sauri ta share hawayen daya zubo mata ahankali tace "ki gaidamin da Mama da Umma" ta katse wayar da sauri tana wasa da yatsun ta kama hanunta yayi yana kallon fuskar ta yace "ke" kin dago kai tayi hakan yasa ya daura fuskar shi akan nata yana mata wani irin kallota yace "ke" bude kofar da akayi yasa yadago kai Mami ce ta shigo dakin dauke da tray ahanunta na abinci da sauri ta tashi daga kan jikinshi shima ya mike tsaye ya karbi tray yana kallon fuskar ta ahankali yace "sannu da aiki Mami na" nunamai Bilkisu tai tace "abincin tane" sai a lokacin ma ya kalli plate din tuwo ne da miyan kuka dayasha namomi tabe fuska yayi ya ijiye mata agaban ta, tana ganin abincin batasan lokacin data saki murmushi ba daya lobar da dimple dinta numfashin shi yakusa ya tsaya, ta kalli Mami data bude wardrobe kaman tana neman abu tace "nagode Mami na" yunkura wa tayi zata sakko kasa da sauri ya riketa dauke kai tayi ya saukar da ita kasan, zama tayi akasan ahankali ya dauko tray ya ijiye mata agabanta, shikuma ya kwanta akan gadon Mamin, wanke hanunta tayi da ruwan da Mami tasako mata atray din sanan tafara ci har wani lumshe ido sabida dadi gashi harda man shanu a kukan, juyowa Mami tayi ta kallesu kafin ta mayar da hankalin ta duka kan Ayaan dake kallonta kaman zai cinyeta itako bama tasan yanayi ba, dan gyaran murya Mami tayi tace "bakai da Abban ka zaku kai Baba Sulaiman airport bawai kazo ka kwanta anan?" dan sosa kai yayi yamike tsaye yace "na manta ma" fita yayi yadan saci kallonta sai tuwonta takeci. Bayan sallan isha suka dawo gidan shida Abba side din Big Mummy yayi shikuma Abba yawuce bangaren shi dan adakin Mami yake yau, yadade a side din big Mummy l yana hira da big Mummy da bakuwar ta Munari dataxo daga giada sanan yamusu sallama yafito yay part dinsu, tana kwance kan gadon Mami sanye da doguwar rigan da Mami ta bata daidai jikinta na atampa sai hira suke ita da Mami tuni ta saki jikinta tajita garau, da sallama ya shigo dakin yadan saci kallonta kafin ya zauna agefen Mami yana mata murmushi yace "Mami na nadawo" murmushi tamai tace "akawo ma abinci" girgiza kai yayi yace "naci a part din Big Mum" ya kalli Bilkisu datun shigowan shi tai shiru kaman ba ita ke surutu ba yace "tashi mutafi" wani kallo Mami tamai tace "kutafi ina? Tana nan babu inda zata zatamin kwana biyu tukun" duk wani walwala da murmushin dake kan fuskarshi bacewa yayi kaman zaiyi kuka yace "Mamiii" gyada mai kai tayi tace "am serious fa" tashi yayi yafita daga dakin azuciye tundaga bakin kofa yake kwalama Abba kira. "Pops, Popsy, Pops" arude Abba yafito daga dakinshi shigewa jikin Abba yayi Abba dukya rude ya dafashi jin yanda kirjinshi ke bugawa yace "menene Boy waya batama rai haka heart dinka ke beating fast?" kaman zaiyi kuka yace "Mami ne wai bazan tafi da matata ba" "tace hakan?" Abba yay tambayan ranshi abace, gyadamai kai yayi, Abba yay kwafa yace "je mota ka jirata gatanan zuwa kutafi, ai kafin kai auren tafi kowa damun mutane yanzu kuma dakayi zata dauke ma mata, tafi mota abinka gatanan zuwa" juyawa yayi ya sauka downstairs rai fess yay waje abinshi, Abba ya bude dakin Mami ya shiga ko Mami bai kalla ba ya kalli Bilkisu yace "yar arziki tashi kije mijinki na jiranki a mota kutafi gidan ku" dukar dakai tayi sabida yanda takejin nauyin Abba ta sauko tadau hijabin ta da jakanta ta saka, Mami tace "Allah miki albarka zan kiranki gobe kinji" gyada ma Mami kai tayi tana kokarin hadiye hawayen dakeson zubowa wlh batason gidan, Abba dai juyawa yayi yafita da sauri tafada jikin Mami ta rungumeta ahankali tace "Mami zakizo kiduba ni gobe?" dan dariya Mami tayi jin yarinyar take har ranta kaman yar da ta haifa, hakan yasa ta gyada mata kai tace "eh oya tafi kinga goma saura" sakin Mami tayi tafita daga dakin ahankali har tsakar gida yana tsaye a parking lot jingine da motar shi hanunshi zube cikin aljihu tunda tafito yake kallonta harta karaso wurin motar batace mai komiba ta tazo zata wuce ta gabanshi ta zaga ta dayan side din ta zauna ya kamo hanunta, ahankali yajawo ta yasata ajikinshi ya rungumeta wani irin siririn kuka tasaka mai, ajiyar zuciya yasauke sanan yadan duko dakai yakawo shi daidai saitin kunenta yace "kina son ki zauna da Mami?" gyada mai kai tayi hakan yasa yasake sassauta murya yace "ok next time dazamu zo saiki kwana, now stop crying" cirota yay daga jikinshi hannunshi daya abayanta yarike kwankwason ta yasa dayan hanun yaciro handky daga aljihun shi mai taushi da kamshi ya daura akan kuncinta ya share mata hawayen dayabi ya bata mata fuska yana kallon idonta yanda tai kasa dasu taki bari su hada ido, maida handky yayi a aljihu sanan ya dawo da hannun ya daura akan kumatun ta kafin yadaura forehead dinshi yahada da nata har numfashin su nahadu wa murya chan ciki yace "ke look up" dago dara daran idanunta tayi ahankali ta sauke su akan nashi wani irin kasala da gajiya ne yaji ya sauka akanshi, ahankali yafito da tongue dinshi ya lashi lips dinta kafin yasake mannota ajikinshi sosai murya chan kasa yace "jekima big Mum sallama am waiting for u" sakinta yayi tareda karban jakan hanunta yana kallon fuskar ta jiki asanyaye ta juya tai bangaren Mami shikuma ya bude kofar mota ya shiga ya zauna yana kokarin ciro wayarshi dake ringing. Sallama tayi daga barander amma ba'a amsaba hakan yasa ta bude kofa ta shiga ciki babu kowa akatafaren falon, hakan yasa tai stairs tafara takala matattakala jin alamun magana amma kasa kasa, ahankali tai sallama agaban dakin big Mummy amma shiru hakan yasa ta tsaya tana waige waige corridor din toko tana part din Mami ne? A'a Mami ai tace tai bakuwa, tuna bakuwa yasa ta mike corridor din dan zuwa guest room da tun kafin takai takejin muryoyin su na tashi kasa kasa suna hira harta daga hannu zatai knocking kofar saita tsaya sabida sunan Ayaan dataji Big Mummy tafada so kawai take takarajin halin mugun nan da kyau saisa batai knocking ba tai shiru tareda kara kafa kunne ajikin kofan. Big Mummy tace "saisa nakiraki kizo sabida na aiwatar da plan dina, abubuwa da dama sun faru bayan kin tafi nijar, kinsan ko lokacin nan da Alaji yatashi wai duka kamfanin shi zai maida sunan Ayaan, manyan kamfani fa Munari, kina ganinshi haka yanada jirgin ruwan tsatso mai daga ruwa, idan aka tsatso man chan kampanin shi dake calaba ake kaiwa suna sarrafa man acire crude oil, acire kerosine, acire diesel, acire petrol, da sauran abubuwa kinsan kudin Alhaji kuwa Munari? Mutumin dahar shugaban kasa yasan da zaman shi wanima shugaban kasa har aksashen waje ma fa, shine yatashi wai zai mayar da komi sunan Ayaan zai bashi duka dukiyar, hankalina yatashi nace wlh baza ai hakaba, idan Alhaji yamutu fa yanzu Firdausi da danta Ayaan ne zasu kwashi kusan komi na gadon shi saidan kasona danni banda da, ai wlh bazai yuba, shine bayan kwana biyu nacemai inada biki a kaduna inaso naje, yabarni harda min kyauta banzame ko inaba sai gidan bokan da kikamin kwatance nan nace mai inaso ahaukata yaron sanan bayan ya haukace akada shi yabar gidan bama gidan kadai ba yabar kano gabaki daya ta yanda kinga idan yaron yabace ai bazai maida dukiyar sunanshi ba, sanan dazaran Ayaan din ya haukacen zansan yanda zanyi da Alhaji kasheshi ba abu mai wuya bane, yariga ya tsufa dama, mutuwa yau ko gobe, amma kinsan abinda Alhaji yayi kuwa? Dudda yabace saida ya maida sunanshi hankalina yatashi sosai shikuma yaron bayan wata daya dayan kwanaki sai gashi yadawo ya warke wanan yar iskan matar tashi damuka gani dazu damuka shiga shashin Firdausi ubanta ne yamai addu'a ya warke, banda hakama yanzu yamai na tsari kome namai baya kamashi wlh, amma yanzu na chanza plan gabaki daya saisa ma nace ki shiryo kizo" dan dariya Munari tayi takara gyara zama akan katafaren kujeran datake kai, Big Mum tace "zan tura su Bala sumini kidnapping dinshi nariga nasa lawyer na yamini pepopin kuma na sato wasu documents din ownership of the company daga dakin Alaji, yanzu abinda nakeso su Bala zansa sumin kidnapping dinshi jibi, kekuma zaki tafi chan gidan dazasu kaishi, abu daya kawai nake bukata daga wurin shi shine signature, inhar yamini to duka dukiyar ta dawo tawa daga nan zansa su Bala su kashe min shi shikuma Alaj..." kasa karashe maganan tayi sabida karan fashewan abu dasuka ji arude duk suka mike tsyae big Mummy da gudu tabude kofa mace tagani da hijabi tana sauka daga stairs da gudu hakan yasa itama tabi bayanta, bigewa Bilkisu tayi da kujera hakan yasa tafadi da sauri ta mike sai a lokacin big Mummy taga fuskarta tace "Bilkisu" kafin takarashe maganan Bilkisu tamike tafita daga dakin da gudun ta tana fita tai mota ta bude binta yay da kallo yana waya ganin yanda take nishi ta zazzaro ido, kunna mota yay da hannu daya yay horn aka bude musu suka fita atsorace ta rike hanunshi da kyar tace "Ya Ayaan" hannu yanuna mata alamun yana zuwa yacigaba da magana daga hospital ne wata patient tasami complications a surgery da ake mata shine yake fadinma Dr Ibrahim abinda zaiyi. Da gudu Munari tafito ta tara da Big Mummy turus agaban kofa ta dafe kai tace "waye ya jimu?" cikeda bacin rai Big Mum tace "mayyar matar shice, ban wayana da sauri kafin ta batamin plan" da sauri Munari ta koma sama Big Mum kuma takoma cikin falon tasaka hannu tadau glass bowl din decoration dake kan center table ta buga shi akasa ya tarwatse, runtse ido tayi da karfi ta sanya kafar haggun ta akai ta taka wani karami aiko ya yanketa saiga jini da sauri ta zauna akan kujera tana runtse idon azaba, daidai lokacin Munari ta sauko daga kan bene tana ganin jini tace "saratu kinada hankali kuwa" murmushi mai ciwo tamata tace "trust me i know wat am doing" karban wayan tayi tai dailing number Ayaan har lokacin busy yake yana driving yana magana da Dr Ibrahim sunma kusa gida, Bilkisu dukta damu yagama wayar sai kallonshi take, saida suka shigo anguwan su sanan ya katse wayar ya ajiye akan cinyarshi yadan kalleta suka hada ido kafin ya maida hankalinshi kan hanya yay murmushin gefen baki yace "ke kallon fa" kaman zatai kuka tace "dazu danaj..." wayarshi tai ringing big Mummy daya gani a screen yasa yace "1min" daukar wayar yayi daga tacan bangaren big Mummy tai wani irin murya tace "Boy kana ina?" dan murmushi yayi yace "gani nan a anguwan mu bama mukarasa gidaba, missing me already" yanda yay maganan yasa ta gane bai riga yasan komiba wani irin nishi tayi da sauri yace "menene are u okay" Munari ta kanne ma ido hakan yasa Munari ta fizge Wayan cike da tashin hankali Munari tace "Ayaan hawan jininta yatashi jiri ya dibeta ta fadi afalo yanzu hakama kafarta jini yake ta taka katoton kwalba, she's seriously bleeding, ka ajiye matarka agida kazo da wuri dan Allah" arude yace "okay okya, ki danne wajen try and stop d bleeding kafin nazo" katse wayar yayi daidai yakawo kofar gida yay horn mai gadi ya bude ya shiga ciki adan rude ta kallai tace "ina zaka i want to talk to you" fuskarta ya kalla saikuma ya matso yama lips dinta kiss murya chan kasa yace "ina zuwa, sauka ki shiga gida big Mum bata da lpy" da sauri ta girgiza mai kai, tsayawa yayi yana kallonta ganin zatamai kuka yasa yace "ke" a tsorace ta sauka yatada motar yafita daga gidan, yana fita wayarshi takara ringing ya dauka Munari tace "kataho kuwa yafaki tsayawa jinin" ahankali yace "nariga nataho inama hanya yanzu, idan akwai ice a fridge ki dauko kisa" da sauri ta katse wayar ta kalli Big Mummy tace "yariga yabar gida yafara zuwa" hannu Big Mummy tamika ta karbi wayar batare datama damu da kafarta da ke jini ba, wani number mai suna Bala naga tai dailing ringing daya ya dauka, anatse tace "ka kwashi boys dinka yanzu yariga yabar gidan kuje ku dauko yarinyar koma tayaya ne ku kaimin ita warehouse, tariga tasan secret dina baniso ta tonamin asiri, idan kun daukotan karka kirani kamini text" shiru tayi tana sauraron meyake cewa kafin ta katse wayar. Tafi minti goma a wurin kafin tai cikin gida ahankali tana goge hawayen idonta, yanzu dama big Mummy dake sonshi haka dama bason tsakani ga Allah bane, dama itace ta haukatar dashi lallai duniya abin tsoro, dama anacewa makashinka yana tare dakai, kuma ma sabida dukiya take son kashe shi dukiyar banza, to yanzu idan tafadamai ma zai yarda da ita, da tunane tunanen nan takai dakinta ta shiga bayi tai wanka tafito ta shirya cikin rigan baccinta na doguwar riga mai kauri tai addu'an bacci ta kwanta tanata tunane tunane toko tamai text? Tunanin hakan yasa ta tashi zaune tsaki taja tunawa da jakarta dake dauke da wayarta na cikin motar shi. Da sauri ya shiga part din big Mummy rike da first aid box tana ganinshi tawani baje a kujera tana nishi ga kafarta na didduga da jini kadan kadan Munari na fifitata. "subhanallah sorry Big mum" kafarta ya dauka yay treating kafin ya mike tsaye yadan duko saitin kan big Mum din yace "ina zuwa bari naje side dina na dauko abin auna BP" yana fadin haka yafita. Har bacci yafara daukarta taji karan bude kofa sake shigewa tai cikin bargo tai lamo sosai kaman tana bacci dan karya mata komi ko yazo, taku dataji daban daban sanan anata bude kofofi yasa tadan bude ido dan wanan ba tafiyan mutum daya bane toko dai dawani yazo ne, wani irin bugo kofar dakinta da akayi yasa takara bude ido atsorace, Maza ne guda biyar sanye da bakaken kaya da bakake mask sun rurrufe fuskar su. "hasbunallahu wa ni'imal wakil" kawai take maimaitawa ta runtse idonta da karfi dan gani take kaman mafarki take yanda suka tsatsaya sun zagaye gadon suna kallonta da idanunsu tacikin mask, Babban cikinsu ne yawani irin fizgo hanunta hakan yasa ta fasa wani irin uban ihu wani irin mari ya sakin mata abaki batare dayace mata ko kala ba, aiko baki sai jini fashewa tayi da kuka tana tirjewa tace "dan Allah ku sakeni wlh ni banda kudin baku amma kudau kome kukeso" wani irin finciko hanunta dayayi saida hanunta yay kara yajata tana tirjewa yafita da ita daga dakin sauran hudun suka rufa musu baya, ihu take sosai. "na shiga uku Ya Ayaan, Wayyo Allah Babana" tutturjewa take yanajanta akasa hanunta yaja plate din dake kan center table din falon saman daidai sunkai wurin stairs zai sauka yana janta ta daddage ta mike ta kifamai kwanon akan hanun daya riketa dashi hakan yasa tai wuf zata koma daki daya daga cikin hudun da suke bayansu yasa kafa yawani irin tokareta aciki da baya tayi luuuuu tawani irin mugun faduwa a stairs wani irin wahalallen kara tayi kafin tafara tumble tumble tumble har takusa kai kasa sai kuma kanta yay wani irin landing da buguwa a karfen stair case din, ko kara bude idonta batayi ba tasume warwas sai jini dakebin kanta yana zuba a stairs din. Daidai lokacin ya shigo part din big Mum rike da abin auna Bp dan yadade yana nema baisan inda ya ijiye ba, wani irin faduwa gabanshi yayi da baisan lokacin daya saki abin auna BP hanunshi ba yafadi akasa, daura hanunshi yay akan kirjinshi yay shiru, Big Mummy tadan dago dakai ta kalleshi kaman mara lafiyan gaske tai magana ahankali tace "Boy lafiya zoka dubani man" sake danne zuciyar shi dake bugawa sosai sanan ya kalli Big Mum, abu yaji yana gangaro wa daga hancin shi ahankali ya kai hannu yataba yaga jini, da sauri big Mummy tace "ur nose is bleeding boy" kirjinshi yakara tabawa dake bugawa sosai yace "Big Mum she's not fine, i can sense it, my heart is telling me" da sauri ya juya yace "am coming" da saurin shi yafita daga dakin Big mum na kiranshi ya shiga mota yay horn yafita daga gidan dawani irin azababben gudu hancinshi na jini. Dayan daya rikota ne tun farko ya fizgo wanda ya tokaretan sai a lokacin yay magana yace "dan uwarka ance mutaba tane?" tureshi yay da karfi ya sauka suna biye dashi abaya, daukarta yayi ya sabata akafada gatanan kaman mara rai kanta na diddiga da jini suka fita daga dakin ya wurgata acikin bakar van din dasuka shigo da ita compound din, daya daga cikin su yay gudu yaje yabude musu gate yana kallon mai gadin da har yanzu yake asume suna fita ya bisu ya shiga motar sukabar anguwan da mugun gudu gate din gidan abude. [7/25, 9:18 PM] 0mmer Farouk: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 61 - 62 Ko parking bai gama yi da kyau ba awaje yafito yana kallon gate din gidansu dako rufewa ba'ayi da kyau ba, runtse idonshi yay da mugun karfi kirjinshi na wani irin bugawa kaman ba gobe, da kyar ya iya daga kafan shi daya mugun yimai nauyi ya shiga ciki, da mai gadi yafara cin karo azube kaman baya numfashi ga fuskarshi dukta kumbura sabida naushi, wani irin bugawa kirjinshi yayi ya karasa ya tsugunna ya sauri yana duba pulse dinshi ganin he's still alive suma ne kawai yasa yay reviving dinshi sanan da gudu yay cikin gida, jinin daya gani a stairs yasa heart dinshi ke wani irin mugun racing da mugun gudu, yay sama yana kallon plate dake kasa sanan ga dakunan su duk abude, dakinta ya shiga da gudu babu kowa, wani irin mugun bugawa kirjinshi yayi kaman zai fashe da sauri yabude bayi ya shiga nan ma ba kowa, da gudu yasake fita kaman mahaukaci ya shiga dakin shi da bayin shi bakowa yasake fitowa da gudu ya shiga dayan dakin bakowa, yafito yay kitchen ba kowa ya shiga store bakowa, yafita yay garden bakowa, dawowa falo yayi yana jujjuya wa yana kallon ko'ina amma bakowa, kanshi yawani irin rike da hannu biyu kafin da bude baki da karfin bala'i yace "Bilkisssssss" yawani irin zube akasa ya rirrike jikinshi dake wani irin mugun rawa kaman mai farfadiya, da gudu yafita yay inda mai gadi yake arude ya dauko ruwa ya yayyafa mai hakan yasa yabude ido gabaki daya da sauri ya dagoshi da idanunshi dasukai jarababen ja muryan shi har bata fita da kyau tsabagen bala'i yace "me..me..meya...meya faru?" Mai gadin da biyu biyu yake gani da kyar yace "wasu mutane su biyar sukazo amota sun rufe fuskokin su, suka dakeni sukai cikin gida daga nan bankara saning meya faruba daga nan ba" Gabaki daya jikinshi rawa yake kokarin ma saita yanda zuciyar shi ke bugawa yake sabida karya samu heart attack, da kyar ya mike tsaye yana dafe zuciyar shi yana runtse ido kanshi na juyawa da kyar ya iya ya lalubo waya bama yagani da kyau ya lalubo number Abba yakira ringing biyu Abba dake kan dadduma yagama shafa'i da wuturi ya dauka yace "Boy" da kyar ya iya bude baki yace "p...pops kazo" zumbur Abba yamike daga kan dadduma jin yanda muryar shi ke fita da kyar tana breaking, Mami dake kwance ta bishi da kallon mamaki, arude yace "Boy are u okay, menene, talk to me Boy, u don't sound like u, menene?" da kyar yace "Pops Bilkis, an, ban..ban ganta ba..an dauke..." tsabagen yanda jikinshi ke rawa ma wayar tazame tafadi akasa ta tarwatse, Abba yace "boy, boy" kallon wayar yay yaga ta yanke, Mami tace "menene ba yanzu nan yabar nan ba bayan yay treating kafar hajiya baima tsaya ya auna BP taba fa haka Munari takece min" girgiza kai Abba yayi yace "sako hijabi ki sameni akasa, Boy doesn't sound gud something is wrong" yana maganan yana fita Mami tadau babbar hijabin ta saka ta bishi abaya, Big Mum suka gani tana dingisawa tana zuwa sanye da hijabi hanunta rike da plate tana ganin Mami da Alhaji tace "ina zaku haka nida nazo na debi fruits a fridge nawa ya kare" Mami tace "ga Alhaji nan shinake bi wai Ayaan ba lpy" arude big mumy ta kalli Abba tace "meya sami Boy Alhaji? Mutafi mutafi mugano danmu" gaba Abba yayi suna biye dashi Big Mum ta kalli Mami tace "kedai wlh Allah wadaran halinki Ayaan baida lpy ne shine wai Ayaan" direba Abba yakira ya shiga duk suka shiga aka jasu sai gidan Ayaan. Yanayin parking motar Ayaan dasuka gani awajen yasa Abba yacema driver yay parking duk suka sassauko Abba ne yafara shiga tsakar gidan ko lura damai gadi ma baiyi ba sai Ayaan daya hango a tsugunne jikinshi nawani irin rawa uncontrollably, da sauri Abba yay kanshi yana "Boy, Boy" dago shi Abba yay yay cupping fuskarshi, hanun Abba yakama gam gam yarike da kyar ya bude baki yace "Pops where is mah wife?" hanunshi Abba yakama ganin kaman ma baya hayyacin shi yay cikin gida dashi yana binshi luuu su Mami suka bisu abaya hankali tashi, shikuma direba ya taimaka ma mai gadi ya shigar dashi dakinshi ya kwantar dashi yanamai sannu. Zaunar dashi Abba yayi yana kallon jinin daya ga a stairs bakinshi na furta "innalillahi wa innalillahi raji'un" Big Mum tafashe da kuka sosai ya kalli Mami datai shiru tana kallon Ayaan da jikinshi ke wani irin rawa hancinshi jini na zuba yace "ban ruwa Firdausi, mara sanyi" da sauri Mami tai kitchen ta dauko goran ever mara sanyi ta bude ta mikamai Abba ya karba da hannu daya dayan hanun nakan kafadar Ayaan yakai goran bakinshi yana tofamai addu'o'i, Kukan da big Mum keyi yasa Abba ya dakama ta tsawa akule yace "ke kokimana addu'a kokiyi shiru" yasama Ayaan goran abaki ya tsiyaya mai ruwan da kyar yasha sanan yadawo kusa dashi ya zauna ya kwanto dashi yadaura kanshi akan cinyarshi yana kara tofamai addu'an ko jikinshi zai dena rawan, kafin yaciro wayarshi daga aljihu number governor kano yakira gabaki daya, ringing biyu gwamna da kanshi da dauka, Abba yamai explaning abinda ke faruwa. Within 15 good minutes karan motocin police kakeji suna shigowa anguwa, ansace matar da tilo ga Abdulrasheed Gwanaye ai dole gwamna dakanshi ya turo polisawan, tundaga waje CP yafara saka team dinshi bincike wasu na interrogating mai gadi daya farfado kafin yazo da kanshi har bakin kofa yay sallama Mami tabashi izinin shigowa shida wasu manya police guda uku suka shigo ya tura biyu dake tareda shi sama bincike sanan ya zauna kusa da Abba dake ma Ayaan dahar lokacin bai dawo daidaiba addu'a, saida Abba ya idar sanan ya nisa yace "Alhaji naga akwai CCTV camera a compound din" sai a lokacin ma Abba yatuna yace "harda ma falon nan akwai" IG yace "ina computer to zanzo mu kalla dan musan meya faru" da kyar ya mike tsaye Abba ya rike shi yace "Boy" gyada ma Abba kai yayi da kyar alamun zai iya, Abba yarike shi sukai sama IG nabiye dasu abaya, Mami da big Mummy ma suka bisu, wani daki sukaje nan suka tariyo computer har zuwa daidai inda goons din sukazo sukai horn mai gadi yafita waje dubawa sai gashi daya daga cikin su sanye da mask ya shigo da mai gadi yana dukanshi kafin ya sumar dashi ya bude musu gate bakin van din ya shigo, pursing video IG yayi ya rubuta plate number motar down sanan ya danna play suka cigaba da kallo gashi sun shigo sun fiffito daga motar sunyi cikin gidan sun bude kofa sun shiga falo sukai upstairs, dayake babu CCTV a sama basu ga maiya faru ba saidai ihunta dasuke ji da lokacin datake kiran Ya Ayaan, runtse idonshi yay da karfi wasu hawaye masu bala'in zafi suka zubomai da sauri ya share, saikuma inda daya daga cikin su yasa kafa yatokare mata ciki tafado ta fasa kai wani irin dunkule hannu yayi zai daki computer da sauri IG ya rike shi calmly yace "be strong Man, i know how u feeling, zamu kamasu idan ma kidnappers ne dan basuyi kama da yan fashi ba, inda yan fashi ne da sata xasuyi, indai har kidnappers ne zasuyi contacting dinku, so u people should stay alert zasu iya kiranku kowani lokaci, yanzu dai one good thing is zamu nemo motar nan tasu ta hanyar plate number nan koma ina motar take a fadin kanon nan, sanan Alhaji" ya kalli Abba yace "yakama ta yanzu akwai body guard dazasu dinga yawo da family ka most especially ur son, yanzu dai zan koma office zan zuba team dina akowani hanya da express way na barin garin kano zamu kamasu da izinin Allah, one last thing is i need hoton ta, dan nan CCTV footage fuskar ta is not clear sosai dan musa a media incase idan wani yagan ta" Da sauri Abba ya kalleshi yace "kanada hoton ta Boy kabamu?" saida yarike hanun Abba sanan ya iya magana da kyar yace "yafashe" Abba ya kalli Cp yace "wayarshi tafashe dazu amma zasu samo hoto bari yadawo daidai tukun" ajiyar zuciya cp ya sauke yace "shikenan we will use dis for now, please take care of him he doesn't look good" yanuna ma Abba Ayaan sanan yawuce yafita daga dakin, da taimakon Abba suka fito sabida jirin dayake ji sosai suka zauna afalon sama ya daura kanshi akan kafadar Abba shi kadai yasan yanda yakeji, Abba sai addu'a yakemai jin yanda zuciyar shi kewani irin rawa, tashi Big Mum tayi ta kalli Mami datai wani irin tagumi daurewa kawai take danji take kaman tai ihu tace "bare na shiga bayan gida" gyda mata kai kawai Mami ta iyayi tai shiru tana tunani abu kaman mafarki Bilkisu da dazu dazun nan tana tare da ita, da dingishi Big Mummy ta shiga dakin dake kusa dana Bilkisu ta maida kofar ta rufe, bayi ta shiga ta rufe sanan tafito da wayarta daga zani wacce tuntuni ta maidata silent, message din Bala tagani da sauri tabude; “hajiya mun dauketan muna warehouse din saidai fa, Ahmad ya bugeta sabida gardaman dataso tamana kanta yafashe har yanzu bata farfado ba” Da sauri big Mummy tamai reply “Bala bakace min gobe zakaje Bauchi ba, inaso da daddaren nan kudau hanyar Bauchi kunemi wani daji achan ku karasata kuyar, sabida yanzunan za'a baza police ako ina agarin nan, banason ko gawanta su tsinta agarin nan, ka tabbatar bata numfashin daga yanda nake ganin yaron ma dazaran ta mutun shima rayuwar tashi karewa zatayi, ka tabbatar kunbar garin nan yanzu, yanzunan zakaji alert din kudi, kudin aikin ka kuma saina tabbatar kai komi da kyau sanan zan biyaka miliyan goma, kubar garin nan yanzu, i repeat yanzu! ". Tura mishi dubu dari tayi sanan ta kashe wayar gaba daya ta wanke fuskarta tafito daga bayin tadawo ta dayan gefen Ayaan ta zauna tana tofamai addu'a tana matse kwalla, ahankali Mami ta tashi ta dauro alwala ta shiga daya daga cikin dakunan tafara salla. Bala na ganin text dinta ya kinkimeta yasata amota sauran ma suka shiga suka bar gidan. Shigowa dakinshi Abba yayi dauke da cup din coffee da Mami tahada mai, yana zaune ya jinginar da kanshi a bangon gado ya lumshe ido, lokaci daya wani irin hadadden zazzabi ya sauko mai, zama kusa dashi Abba yayi yana dafe kafadar shi tareda ijiye tea akan bedside drawer ahankali yace "Boy" fadawa yay jikin Abba murya chan Kass dake rawa sosai yace "Pops please bring her back, Pops dan Allah kace sudawo min da ita konawa suke so zanbasu or they should take me instead" ba karamin tashi hankalin Abba yayiba bayason abinda zai tabamai Ayaan, Ayaan nada mugun rauni akan abinda yakeso wanan tun yana karami yasan da haka, wlh koma su waye suka dauke Bilkisu sai yasa hukuma tamusu hukuncin daya dace dasu, daga kanta bazasu sake marmarin dauke wani arayuwar su ba. Ahankali yace "i promise u, Boy i promise you, ko ina ma suka kaita saimun nemota, even if it takes nai hiring private investigator, even if it means putting all i habe at stake saina nemo ma matarka, i promise u Son, don't worry wanan alkawarin baban kane" sake kankame Abba yayi sosai saiga hawaye shar sun zubo da kyar yace "Pops they hit her, she's hurt, kanta yafashe, Pops he dare hit mah wife wlh saina ka.." hawaye yahana shi karasawa, yafashe da kuka ahankali yana shesheka ajikin Abba, bakaramin damuwa Abba yay ba rabon daya ga kukan Ayaan tun yana grade1, haka yadinga lallashin shi, ranan yanda sukaga rana haka sukaga dare dan wani irin ciwo ne da mugun zazzabi yarufe Ayaan sosai, koda gari yawaye baya gani da kyau tsabagen zafin zazzabin Mami takira Dr. Wuraren biyar na yamma suka shigo garin bauchi sundanyi tafiya mai nisa kafin suyi parking agaban wani daji, wani babban buhu daya daga cikin su ya dauko yazo inda take kwance kaman matatta dan sunma dauka ta mutu ne, ya bude bakin buhun da kyau biyu daga cikin su suka ciccibeta suka sakata aciki suka kulle bakin buhun sanan wanda ke tukin yafito yazo tabaya ya bude musu suka daukota da sauri sukai cikin dajin da ita da saurin bala'i. Jogging din daya sabayi kullum da yamma tunda yazo farm house din Abban shi hutu yauma yafito yanayi, sanye yake da singlet din sport mai ruwan toka da dogon wando shima mai ruwan toka kafanshi sanye da bakin sport shoe sai kanshi acikin head phone yana jogging abinshi tunda idanunshi suka sauka akan bakin van yaji baida natsuwa, barin ma lokacin dayaga sun fito dawani babban brown sack sunyi cikin dajin dashi hakan yasa yaji bai yarda dasuba, labewa yay abayan wani bishiya har suka fito duk yana kallon fuskar su kafin yaga sun shiga cikin van din sun tada sun tafi, da sauri yay cikin dajin daidai ta inda yaga sun fito yasa hannu ya janye headphone din daga kanshi ya maida wuyanshi sanan ya cigaba da tafiya da sauri sauri yana shiga dajin yana kalle kalle amma baiga buhun ba har yay giving up yana shirin ya juyo yaga buhun akan wani babban dutse da sauri yay wurin yana addu'a, ahankali yay bismillah ya daura hannunshi akan buhun yana tattabawa jin kaman mutum yasa yay maza ya kwance daurin bakin buhun da kafafun ta yafara cin karo, ahankali hanunshi na rawa yay bismillah ya daura akan feet dinta kafin yadan dago takan ya zare buhun gabaki daya daga jikinta, yabi jinun daya bata goshin ta da kallo, da sauri ya kamo hanunta yana checking pulse dinta ganin akwai yasa yagane da ranta, da sauri ya ciccibeta yana kallon fuskar ta kaman yay kuka yafita daga dajin da mugun gudu baxai ma iya komawa farm house ya dauko car ba hakan yasa ya tare wani me machine din dake zuwa yahau kai yace kai ni town hospital. Yana zuwa hospital wani babban abokin shi mai suna Dr Ameenu ya karbeta aka taru akanta. *Kano* Ayaan fa gashinan gashinan ne, kaman zararre kaman lafiyayye baida aiki se sumbatun kiran sunan Bilkisu kokuma yadau filo yarike yanama filo magana, Abba yay yay dashi sukoma gida yaki ya makale adakin Bilkisu anan yake kwana yarike kayanta gam ya rungume yana fadin am sorry, am sorry, please come back. Big Mum dadi kaman zai kasheta har addu'a take Allah sa bakin cikin rashinta yasa yama mutu gabaki daya yanda dazaran Alhaji shima yamutu ta rike dukiyar gam gam. Babu wanda yataba kawo tanada hand abacewar Bilkisu, anjira anjira yan kidnappers din sukira amma shiru. Yau satin ta biyu a hospital din, kullum Guy din daya kawota yake zuwa dubata duk wani kudi da akai bukata na treatment dinta zai biya. Yauma kaman kullum misalin karfe biyar yay parking motar shi a parking lot din asibitin ya fito yana sanye da farin lallausar yadi daya haska chocolate fatar shi, sai uban kamshi yake yay cikin asibitin yana taku daidai yana kada key mota daya rike yay office din Dr Ameenu kai tsaye, Dr Ameenu na ganinshi ya nunashi da yatsa yace "kaiko Aaman sai shegen gayu babu matan aure tuzurun banza kawai" tabe baki yayi tareda fizge cold bottle water dake hannu Dr ya zauna akan kujera saida yadan sha ruwa kadan sanan yaja tsaki yace "sabida kadanyi aure last month ne zaka faramin iskanci, lallai muma Allah bamu masu sonmu" yay magana yana shafa dan gajeren gemunshi sanan yaja wata yar siriruwar tsaki agajiye yace "ya patient dina har yanzu bata tashi daga coma bawai" gyara zama Dr Aminu yayi yace "i think rashin tashin ta has something to do with buguwan kanta, but once ta tashi we will conduct some special test akanta, but let's just wait till then" ahankali yace "okay" kafin ya mike tsaye dauke da ruwan goran a hanunshi yace "bari naduba ta" yafita daga office din dakin dayasa asata na mutum daya yaje ahankali ya bude kofan ya shiga yana kallonta har yanzu tana kwance as usual cikin kayan asibiti da nurses suka saka mata bambamcin kawai yau babu oxygen din da aka saba samata, kanta nannade da bandeji, kujera yaja ya zauna yadan kalleta nayan mintina kafin ya jingina goran ruwan daya dauko a jiki ya tura hanunshi acikin aljihu ya ciro wayarshi yana daddannawa. Motsin dayaga bargon da aka lullube dashi nayi yasa ya tsaya da danna wayar dayake yi ya dago kai ya kalli fuskarta, motsin dayaga saman idonta nayi yasa yadan matso da kujeran shi kusa da gadon yana kallonta batare dayace komiba, motsin data fara sosai yasa yay magana cikin calm voice dinshi yace "Hey open ur eyes, u are safe now" motsi tacigaba dayi kafin ahankali tabude idonta suna rawa harta bude duka ta saukesu akan fuskar wani mutum data gani yana kallonta ga cool murmushi akan fuskar shi, dakin tabi da kallo tana jujjuya kai tana wani irin fir fir da ido kafin idanunta su sauka akan goran ruwan data gani akan jikinshi da sauri ta yunkuru zata tashi da sauri ta dafe kanta tasaki wani irin kuka, da sauri yadan matso yace "careful" da karfin tsiya ta tashi zaune ta fizgo ruwan data gani ajikinshi tana dambe da ruwan tana kokarin budewa amma takasa hakan yasa ya tsaya yana kallonta, fashewa tasake yi sosai da kuka tana dafe kanta dake mata zafi, ahankali ya mika hannu ya karbi ruwan zata fizge ya girgiza mata kai ya bude marfin ya mika mata, karba tayi da sauri ta kafa abaki wani irin mugun kishi takeji, daidai lokacin aka bude kofar dakin afirgice ta saki ruwan hanunta tai wani irin ihu da yasa ya kalleta da sauri dan dama kofar ya kalla sanin either Dr ko nurse ne zasu shigo, tsalle tayi ta diro daga gadon ta labe abayan shi tafashe da kuka tana bobboye wa, da sauri Dr Aminu ya karaso da murmushi kan fuskarshi yace "wow alhamdulillah at long last yaushe ta farka Aaman?" matsawa yayi sabida Dr ya ganta da kyau tasake biyoshi ta labe abayan shi, ahankali ya juyo hanunshi daya cikin aljihun shi ya nuna Dr Aminu yace "he's ur doctor zoki zauna" ya koma ta wurin gadon da sauri ta sake bishi ta tsaya a inda ya tsaya tana tana kallon fuskarshi hakan yasa yama Dr Aminu kallon irin wats wrong with her dinan, singnal da hannu Dr Aminu yamai hakan yasa yakara kwantar da murya ya nuna mata gado yace "sit" makemai kafada tayi, hakan yasa ya zauna abakin gadon da sauri itama ta zauna tana kallon fuskarshi, dan murmushi yay mata yace "sunana Barrister Aaman Muhammad, nina ganki lokacin wayansu sun shigar dake daji acikin buhu sun yar, now i need you to tell me who you are sabida mu kira iyayen ki suzo su dauke ki, Ya sunanki?" tunda yake maganan ta kafeshi da ido ko motsi batayi, anatse yace "ya sunanki?" nuna kanta tayi akaro na farko tai magana cikin siririyar muryarta tace "ni?" gyada mata kai yayi ahankali tace "nima bansani ba, ya sunana?" ta wurgamai tambayar itama tareda tsareshi da ido tana kallon fuskarshi, da sauri ya kalli Dr Aminu, dan matsowa Dr Aminu yayi hakan yasa ta matsa kusa da Aaman da sauri hartana neman bigeshi da sauri ya matsa, ganin haka yasa Dr ya tsaya batare daya karaso ba ya kalleta yace "fadama na waye baban ki to" da sauri ta nuna Aaman, kallan kallo daga Aaman har Dr Aminu sukayi hakan yasa Dr yace "wanan bashine baban kiba, waye Maman ki to?" sake nuna Aaman tayi, ahankali Dr ya kalli Aaman yace "muje office" yay gaba Aaman ya mike tsaye da sauri itama ta mike ya kalleta yace "jirani ina zuwa" makemai kafada tayi kaman yarinyar tafashe da kuka da sauri ya kalli Dr Aminu daya tsaya ya kallesu yace "wai meke damunta ne?" ajiyar zuciya Dr Aminu ya sauke yace "inhar abinda nake tunani hakane inaga nin sanadiyar injury data samu akai yasa tasami shafewan kwakwalwa, ma'ana she lost her memory saisa kaga kaida tafara gani tasani take yarda dashi, yanzu u are her everything kai zaka koya mata sabawa da yarda da mutane for now kafin mu dubata musan wani treatment zamu daurata akai". ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 63 - 64 Dan juyo dakai yayi ya kalleta nayan sakanni yana nazarin abinda Dr yafada, gashi tawani labe abayan shi tana wani zazzaro ido, yujawa yayi ya kalli Dr Aminu yace "Man come and examine her please" ya matsa gefe da sauri tasake binshi kaman zata shige jikinshi hakan yasa ya juyo da niyar mata masifa ganin yanda take kallonshi yasa yakasa ya nuna mata bed yace "sit" make mai kafada tayi kaman zatai kuka tana shafa cikinta tana kallonshi da sauri ya dauke kai yace "menene?" da kyar tace "yunwa" juyo dakai yayi ya kalleta yace "sit lemme get food for you" zama tayi ya juya zaiyi wajen Dr Aminu daketa kallonsu da gudu ta mike ta bishi hakan yasa ya tsaya chak tareda juyowa, shagwabe mai fuska tayi Dr Aminu yace "u know something, sata ta zauna na dubata tukun" baice mata komiba yay wurin gado ya zauna abakin gadon da sauri itama tabiyo shi ta zauna abakin gadon tana haki, Dr Aminu yadau stethoscope daya ijiye akan fridge din dakin ya maida wuyan shi yana zuwa wurin su, ihu tayi ta koma kusa dashi sosai ta rikemai riga da hannu daya tana nuna Dr da hannu daya, ahankali yasa hannu ya fizge rigarshi data rike da kyar yace "hey calm down" ya mika hannu ya riko Dr Aminu yace "he's my friend, babu abinda zai miki, Dr kine so don't be afraid okay" gyadamai kai tayi tana kwalalo ido tana kara mamatso wa kusa dashi, saida ta rike hanun rigarshi gam gam sanan tabari Dr Aminu ya dudduba tareda cire mata bandejin kanta ya chanza zuwa plasta yasa adaidai wurin ciwon sanan yay mata murmushi ganin yanda take yatsine fuska alamun zafi yace "wai Barrister zaka sha aiki anan wlh" yadau byro yana rubuce rubuce sanan ya mikama Aaman, fizge hanunshi yayi ya mike tsaye da sauri itama ta mike ya karbi takardan, Dr Aminu yace "zaku iya tafiya da ita na sallame ku, memory loss dinne dai banda haka brain dinta yabugu dan haka zakaga tana abubuwa sai ahankali, yanzu dai ran Wednesday zaku dawo ranan ne likitan brain din asibitin nan ke zuwa zai dubata nasan zai mata memory loss test sabida ya gane if long term memory loss ko short term ne, tasamu daganan saiya daurata akan medications in sha Allah she will be fine, but u need take extra care of her gaskiya" shiru Aaman yayi yana kallonshi ko motsin kirki yakasa, ahankali Dr Aminu ya dafashi turo baki tayi tasa hannu ta ture hanun Dr Ameenu daya daura akan kafadar shi dukansu atare suka kalleta, turo baki tayi tana kallon Dr saikuma ta kalli Aaman ta washe mai hakora da sauri ya dauke kai ya kalli Dr, Dr Aminu yace "i know wat u are thinking amma karka damu duk mai taimako baya tabewa, dazaran ta warke saika kaita wajen iyayen ta kaga yanzu idan ka barta wat if mutanen dasuka so kasheta sukazo suka karasa ta? Gwara ka tafi da ita chan farm house din for now inyaso ai zaka iya kiran gida chan Abuja Ummy tazo hutu, nasan kuma Abba zai barta tazo, in yaso saita tayaka kula da ita idan zakaje site, u can go now buy this drugs for her kabata abinci taci kuma she need it" dan ajiyan zuciya ya sauke saikuma ya kalleta yanda dogayen kitso guda biyun da wata nurse tamata sabida ciwon dake kanta ke lilo tana kusa dashi takara washemai baki da sauri ya dauke kai ya kalli Dr yace "ina zamu samu hijabi" shiru Dr yayi kaman mai tunani sai chan yace "i think inada hijabin Maryam a office dina bari na dubo na kawo muku" da sauri yafita hakan yasa tawani irin juyar dakai ta harari kofar tana turo baki ta gefen ido ya kalleta abinma mamaki ya bashi, zama yayi akan gadon yaciro wayarshi yana daddana wa, da sauri ta zauna tana kallon wayar, hannu tasa ta fizge wayar da sauri ya dago kai ya kalleta nunamai wayar tayi saita boye abaya tana makemai kafada, abinma dariya yadan so bashi hakan yasa yay mata murmushi 4 d first time, ware ido tayi saikuma ta ijiye wayan akan gado ta mike tsaye tana tafa hannu sosai tace "yeeeeee" dan girgiza kai yayi kawai yace "funny" yadau wayar ya maida aljihu, ana bude kofa ta dawo kusa dashi ta zauna da gudu, Dr ne ya shigo dakin rike da maroon hijab ya mikama Aaman ganin yanda taketa murguda mai baki, karban hijabin yayi yace "thank u" ya mika mata hijabin da sauri ta karba tana jijjiga hijabin tana dariya kaman taga kayan wasa, ganin batama san meba yasa ya fizge ya warware ya saka mata kallon kanta ta dingayi tana jajjjan hijabin tana kokarin cirewa hakan yasa ya girgiza mata kai yace "No karki cire" da sauri takara tambayar shi "karna cire?" gyada mata kai yayi itama da sauri ta gyadamai kai, slippers yabata tasaka sanan yay hanyar fita Dr nagaba, da sauri tabishi suka fita a pharmacy ya tsaya ya saimata maganin duk tana kusa dashi tana kallon fuskarshi sanan suka wuce har wurin mota ya bude mata ya nuna mata ta shiga, ta shiga ya rufe ya zagaya duk tana binshi da ido sanan ya ahigo ya tada motar sukabar asibitin. Cikinta ta rike ta hijabi tana shafawa tana tabe baki kaman mai shirin kuka tana kallonshi, ganin hankalinshi nakan tuki yasa ta kece dawani irin shegen kuka da sauri ya juyo ya kalleta yace "menene?" wani sabon kukan takara kecewa dashi tace "yunwaaa" da sauri yace "okay okay dena kukan, zakici apple?" gyadamai kai tayi hakan yasa yay parking abakin hanya daidai wajen masu saida fruits yasai mata apples dayasa aka wanke mata ya biya ya mika mata karban ledan duka tayi da sauri ta ciro daya tafara ci tana murmushi, kallonta yayi da sauri ta dago dara daran idanunta ta kallai washe mai baki tayi tasa hannu taciro katoton data balla yake cikin bakinta taciro ta mikamai da sauri ya girgiza kai yace "no bazan ciba" wani irin ihu tayi, ta kece dawani irin kuka da sauri ya mika mata hannu yace "okay okay, sorry karki yi kuka bani to" sakamai tayi ahannu tana washe baki kaman ba ita take ihu da kuka yanzun nan ba, ya karba yana dan murmushi kafeshi tai da ido tana jiran yaci tareda shagwabe fuska ahankali tace "ci" kallon Apple din yayi yanda yay dama dama da miyau sanan ya kalleta yanda ta tsareshi da ido, dan murmushi dole yasake yimata yay yunkurin kulle hannun, wani irin ihu datayi wlh saida ya firgitashi dan mutum ne shi marason hayaniya tawani irin fashe da kuka tace "ci" baisan lokacin daya hadiye apple dinma, tafashe da dariya tana kallonshi tacigaba dacin apple dinta shikuma ya kunna motar ya cigaba da tafiya har gidan gona, bishiyoyi kala kala da shuka ne daban daban, ta gefe kuma wani flat ne kwara daya babba sosai, parking yayi yafito ya zagayo ya bude mata da sauri tafito tana waige waige rike da apple dinta ahannu, gaba yayi hakan yasa tabishi da sauri ya bude kofa ya shiga, babban palour ne dayasha kujeru sai tv bango akan dogon kujera ya zauna hakan yasa itama ta zauna kusa dashi da sauri tana kallon fuskarshi, shima ita yake kallo saikuma yaciro wayarshi yay dailing number wani mai kula da kajinsu ahankali yace "Umar dan Allah turomin Zainab" katse wayar yayi ya ijiye ya tashi, da sauri itama ta tashi dan juyowa yay ya kalleta saikuma yay Jim yacigaba da tafiya abinshi, kitchen ya shiga tana biye dashi tea yahada mata mai kauri a cup yadau slice bread ya shafa mata butter ya daura mata akan plate ya dauko ya juyo ya kalleta ganin yanda take kallonshi tana kallon abincin yasa yace "zaki ci?" da sauri ta gyadamai kai yace "okay to muje kici" yajuya yafita daga kitchen din da gudu tabiyoshi falo suka shiga ya ijiye mata cup din tea da plate din akasa da sauri ta zauna tana kokarin cire hijabin takasa saita dago kai ta kalleshi ganin ita yake kallo yasa ta kwaye fuska tace "yaki fita" daidai lokacin wata yarinyar yar budurwa haka doguwa sanye da hijabin ta ta shigo bakinta dauke da sallama tace "gani Uncle" murmushi yamata yace "yauwa Zainab dan tayani cire mata hijabin nan" murmushi tayi ta shigo dakin tace "Uncle bakuwa kayi" kwanciya yay akan kujera yace "yeah bamata da lpy ne" daidai lokacin zainab takaraso gabanta da sauri takoma baya ta make ajikin kujeran dayake kai tanason tai kuka, ahankali yace "hijabin xata cire miki karki damu she's my sister" kallonshi tayi idanunta sun ciko da kwalla ya gyada mata kai tareda nuna idonta ahankali yace "don't cry, bari tacire miki" ya kalli Zainab yamata alamun datazo, zuwa tayi da kyar ya samu tabari zainab tacire mata hijabin sanan ya dauko mata tea ta tacigaba da sha, saida tagama sha, nan ma bakaramin daru yasha da itaba kafin ta bari zainab ta kaita ciki dantai wanka da kyar yasamu ta yarda suka shiga bedroom, suna shiga yadau key yafita dan zuwa yasiyo mata kaya sanan yayo take away danshi bai iya girki ba. Ko minti talatin baiyi ba ya dawo ya paka motar shi a tsakar gidan, tun daga waje yakejin kukan ta girgiza kai kawai yayi ya bude bayan motan ya dauko katoton babban leda daya siyo mata kayan sawa na mata, sai kuma ledan take away ya dauko yay hanyar cikin gida dashi da sallama ya bude kofan ya shigo falon da gudun ta tafito daga uwardakan tana sanye da doguwar rigar atampa ja daga gani zainab ce ta bata kayanta, tazo da sauri tana kuka ganin shirin fadawa jikinshi take yasa ya juya da sauri yay facing kujera yana daura ledokin akan kujera hakan yasa ta tsaya abayanshi tana goge kwalla, ahankali ya juyo ya sauke idanunshi akan fuskarta yanda hawaye ke gangarowa yanabin kuncinta, anatse yace "mesa kike kuka" hanyar uwardaka ta nunamai daidai lokacin Zainab tafito tana kokarin saka hijabi kayan jikinta duk sun jike, yace "ita ta jikaki haka zainab?" dariya zainab tayi tazo wajen tace "ihu tadinga yi wai bazata yi wankan ba dana hada mata ruwa shine ta dinga zubamin da kyar dai tayi, Uncle wlh tanada kyau bakuwar nan naka ya sunanta?" da sauri itama Bilkisu ta kallai tanuna kanta tace "ya sunana uncle?" dauke kai yayi dan idanunta namai wani irin ya zauna akan kujeran yadau leda daya na take away ya mikama zainab a kunyace ta karba tana godiya, da sauri ta zauna kusa dashi harda leka fuskarshi dago kai yayi ya kalleta hakan yasa ta washemai fararen hakoran ta, dan murmushi yamata yana mamakin ta, tuntsirewa tayi da dariya takara matsowa kusa dashi tace "ya sunana?" Ahankali yace "kinaso na baki suna?" da sauri ta gyadamai kai tana washe baki lumshe ido yayi kafin ya budesu yakara daurasu akanta yace "okay dagayau sunanki Ameerah" da gudu ta mike tsaye tana tsalle "yeeeee Ameerah, Ameerah" ta kalli Zainab data tsaya tana kallon ta tana yaba kyanta aranta ta murguda mata baki tare da hararan ta turo baki tace "sunana Ameerah ko Uncle" daga mata kai yayi Zainab tace "Uncle natafi" kudi yabata taki karba tafita da sauri. Ahankali yabude dayan ledan dayan take away yaciro jellof rice ya kalleta inda take tsaye tanata kiran kanta da Ameerah tana juyi ahankali yace "Ameerah" da sauri ta dago kai ta kalleshi tareda washemai baki abincin ya nuna mata hakan yasa tazo ta zauna kusa dashi yasa mata spoon yabata tafara ci saida taci kusan rabi ta ture tana yatsine fuska, maganin ta yabata da ruwa tasha da kyar tasha sanan tadau abincin tanaci tana wasa dashi shikuma chatting yake a watsapp da Dr Ameenu, kanta dayaji ya kwanto akan kafadar shi yasa ya dago kai ya kalleta tai bacci ga takeaway akan cinyarta shinkafan dukya zuzzuba akan rigarta yakai kusan 5 minutes yana kallon fuskarta kafin ahankali ya janye kafadar shi ya gyara mata kwanciya akan kujeran tareda karbe take away ya kakkabe shinkafar jikinta acikin roban yawuce yakai kitchen sanan yadawo ya zauna kujeran nesa da ita yana kallon fuskar ta, addu'a kawai yake ko ina iyayen ta suke Allah ya bayyana su. *kano* Ahankali Abba yay sallama ya turo kofar dakin Bilkisu wanda Ayaan ya mayar nashi, abu dayane ke fitar dashi daga dakin shine salla ko wani irin zazzabi yake saiya tashi yana dafe bango yatafi masallaci. Mami itama ta tare gidan dan kula dashi, Big Mummy kuma takoma gida sabida bakuwar ta Munari wacce yanzu take neman kusan sati hudu da zuwa kenan amma dai kullum saitazo ta duba Ayaan. Shigowar Abba kenan bayan ya raka Dr Ibrahim dayazo dubashi dan anyi anyi dashi yaje asibiti yaki. Ahankali Abba ya zauna kusa dashi akan gadon hanunshi rike da tray na abinci dan yau throughout yakicin komi, dafa goshin shi Abba yayi hakan yasa yadan bude idanunshi da sukai jajir, gashin shi da gemunshi sunyi busu busu, hannu Abba yasa ya taimaka mai ya tashi zaune ya jingina da gado, Abba yace "zoka ci abinci Boy so kake ka kashe kanka wai, dare da rana police nakan case dinan, nasa amana rokon Allah, in sha Allah, Allah zai bayyana mana gaskiya, da kansu zasu dawo da ita" Abba yay maganan yana mika mishi bowl din pepper soup, ture bowl din yayi da hannu ya dau pillow ya rike muryan na rawa yace "bazan iyaci ba, tana chan hala ma basu bata abinci ba halama sunata dukan tane yanzu haka, kullum da tunanin ta nake wuni na tashi Pops..." yanda muryan shi ke rawa yasa Abba ya jawoshi jikinshi yana bubbuga bayanshi kafin ahankali ya ciroshu yama forehead dinshi peck yace "za'a ganta da izinin Allah yanzu dai ko 3 spoon ne kasha kaga zaria zani inaso naje nasami mahaifin Bilkisu, yakamata susan wats going on, idan bamu fada musu ba bamuyi adalci ba" dafe kanshi dayakeji kaman zai fashemai yayi Abba kaman zaimai kuka yace "sannu Boy oya sha sha saika sha magani" da kyar ya bude ido ya karbi coffee da Mami tasamai madara, saida yasha sanan Abba ya lullube shi da bargo yafita baitaba sanin haka Boy keson Bilkisu ba, driver yajashi sai zaria. Kiran sallan la'asar ya farkar dashi daga baccin wahalar daya dauke shi da kyar ya sauko daga gado ya shiga bayi yaje ya dauro alwala yafita daga dakin a stairs ya hadu da Mami ta hado abinci a tray zata kawo mai da sauri ta ijiye tray akasa ta rikeshi ganin kaman zai fadi, kaman zatai kuka tace "ina zaka ahaka Ayaan kana layi?" da kyar ya ware idonshi ya kalleta yace "masallaci zani Mami" girgiza mai kai tayi tace "Ayaan no mukoma daki kayi achan u don't look good, baxaka iya zuwa masallaci ba" ahankali yace "zan iya Mami please ki barni nasan nama Allah laifuffuka da yawa, cikinsu harda rashin sonyin salla, amma yanzu in sha Allah ba ciwo ba koma me saina je masallaci" ahankali ya zame hanun daga nata yana tattaba karfen stairs ya sauka kasa Mami tabishi da kallo da sauri ta share hawayen daya zubomata suna ganin jarabawa. Koda aka idar da salla yafi minti talatin azaune shi kadai amsallacin dan duk an watse sai shi baima da karfin tashi, dafashi dayaji anyi yasa ya dago kai limamin masallacin ne daya shigo daukar wayan shi daya manta dashi yace "baka da lafiya ne na taimaka maka na kaika gida" dago kai yayi ya kalli Imam kafin ahankali yace "tambaya nakeda shi" yanda yay maganan kaman zararre yasa lmam ya zauna ya lankwshe kafa, jingina kanshi dayamai nauyi yayi ya kalli Imam da idanunshi dasuka kankance ahankali yace "a Austria na girma, achan nai secondary school har nazama likita, am a very bad boy, idan nace bad i mean bad baddest, d only thing danasan banayi shine shaye shaye but zuwa clubbing, daukan mata, saka sarka, dan kunne, rashin salla duk nine, bayan nakare karatu na tattas na dawo harna fara aiki a asibitin abokin Pops dina inanan da halina even though Mami na da Abba suna kokarin su barinma Mami suga na dena amma naki, bansan meya sameni ba sai akace na haukace, ranan dai dana farka na ganni cikin kaya masu datti, awaje mai datti da bola ga wari, sanan gani kusa dawata yarinya wacce ita ta taimakeni da ina hauka hawaye duk sun bushe a idonta, ba karamin wulakanci namata ba har ina marinta a fuska amma kasan wani abu Imam?" yatambayi limamin yana bude ido kadan dan idanunshi a lumshe suke Imam yace "ina jinka" cije leben shi yayi cikin jin azaban da kanshi kemai yace "bayan na koma gida dudda fuskar yarinyar data taimaken nata bijiromin koda kulle ido kuwa nayi amma nai shiru naki fadinma babana harsai randa babana ya tamabye ni ya akayi na warke, na fadanmai, shine muka shirya mukaje zaria neman gidansu, bazan taba manta ranan" ya dafe kanshi yana wani irin murmushi yace "kafarta nafara gani da dogayen yatsun kafar dan batasa takalmi ba, kafarta na cikin jan lalle dayay wani irin kyau ta shigo dakin baban nasu da muke ciki tana sanye cikin pink hijabi mai hula, yanayin yanda take magana da komi nata sainaji ta shiga raina sosai, bantaba son wata mace aduniyar nan ba, banma san ya ake so ba amma saina ji ita ta tsayamin arai sosai, kome nakeyi saita fado zuciya ta, bantaba nunama kowaba saidai duk lokacin dazan hadu da ita saina mata wulakanci, naci xalin ta, nasata kuka, ranan da mahaifiya ya bijiromin da zancen aureta ranan banyi barci ba sabida farin ciki amma ban nunama kowaba saima kekashe ido danayi nace banison ta, ni mamakin kaina nake nine keson karaman yarinya haka yar talakawa, aranan da mukaje gidansu mahaifin ta yace mana ansa mata rana bikinta saura sati daya zuciyata takusa bugawa, da gangan nai karyan waya nake nafito ko zan ga wani almajiri ya nunamin waye isyakan da akace zata aura, ina fitowa naganta tana hira da shi jinai kaman na kashe isyakan wlh Imam, luckily sainaji yana fada mata inda zashi koda muka tashi tafiya saiban bisu munkoma kanon ba, adayake nai wayau nadau hoton isyakan saina turama wayan su kanin abokina dake zaria yana karatu a ABU da abokanshi hoton Isyakan nafada musu inda naji yace zaije, haka suka je basu ganshi ba suka fadamin saina cemusu to suzo layin su yarinyar su jirashi, suna zuwa suka kamomin shi aka kaishi hotel din dana sauka, kaga dukan danami kuwa wlh nakusa harbeshi sabida tsananin kishin yanda na gansu tare suna hira harda wani wai yasiyo mata ice cream, to saikuma na kwabi kaina akan kissan kai ba halin da musulmi yakama ta yanayi bane, saina bijiro mishi da ranan biki awajen daurin aure yace yafasa aurenta sanan namai kyauta sosai namai warning daya tsorata yaron ainun, shekaran jiya saida nakira shi na rokeshi ya yafemin bansan ko harda alhakin shi yake binaba yanzu ba, yace ya yafemin yanzu ma yay aure sanan ya bude shago dakuma makaranta da kudin dana bashi" sai yay shiru Imam yace "ina jinka" ahankali yace "Imam inason Bilkisu sama da yanda kake tunani amma inhar zan hadu da ita sau dari saina sakata kuka sau dari da hamsin, inci zalinta in gaya mata bakar magana, har muka tare agidan mu, yanzu haka yan kidnappers sunzo har gida sun dauke min ita, i think Allah na hukunta nine akan laifuffukan dana mishi" hawayen daya zubomai ne ya share da sauri yana sauke ajiyan zuciya ahankali yace "na tuba Imam, bazan kara koma ma aikin alfahasha ba, dan Allah katayani rokon Allah yadawo min da farin cikina Bilkis, ya tsaremin ita duk inda take, yadawo min da ita cikin koshin lpy, wlh na tuba, na tuba, na tuba, nai nadaman duk abubuwan danai ada, I love my wife more than life itself, Imam mezanyi Allah ya yafemin yadawo min da Bilkis?". ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ 65 - 66 Sassanyar murmushi Imam yamai yace "Allah gafurur Raheem ne, kadage da addu'a kadinga tashi cikin dare kana rokon Allah, kana gayama Allah bukatun ka, matar ka zata dawo, da izinin Allah zan tayaka da addu'a banda hakama duk inda take Allah ya tsare maka ita ya kare maka ita" ahankali yace "Ameen" Imam ya mike ya mikamai hannu yace "tashi na taimaka ma katafi gida" ahankali yamika ma Imam hannu da taimakon shi ya mike tsaye suka fita daga masallacin daidai wajen masallacin suka hadu da securities din da Mami ta turo azo adubo mata shi dan tajishi shiru, mika musu shi Imam yayi suka tafi dashi gida. Suna shiga cikin gidan idanunshi suka sauka akan motar shi dake parking lot, wajen motar yayi da taimakon su ya bude, idanunshi ne suka sauka akan jakar Bilkisu daya karba ranan dazata bata hakan yasa ya mika hannu ya dauko, ahankali ya rungume jakar sosai ajiki yay cikin gida rike da ita, a parlor ya zauna yana zazzage jakar babu komi ciki sai wayarta da lace dinta da sauri yadau wayarta yana duddubawa amma akashe take ba chaji, da kyar ya mike yay sama ya shiga dakin ya makala wayar achaji, tana dan yi 10% ya kunna da sauri, gallery ya shiga da saurin bala'i kaman mahaukaci nanko yaci karo da hoton ta guda biyu kacal wanda tai selfie daya tayi shine kwance kan gadonta daga ita sai yar rigan bacci kusan rabin kirjinta waje rungume hoton yayi wasu hawaye masu zafi suka zubo mai sai kuma nabiyun tana sanye da doguwar rigar atampa afalo kan kujera tai hoton azaune, murmushin daya dade baiyiba yayi ahankali yakai bakinshi ya sumbaci hoton yace "i love yhu wifey" hanunshi ya tura cikin aljihu ya zaro sabon wayan da Abba yabashi sabida fashewar da tashi tayi, dailing number Cp yayi yana dagawa da kyar yace "an samu hoton ta kazo" yana fadin haka ya katse wayar yasake kwanciya anan kasan dakin ya rungume wayar sosai, kanshi dayaji ana shafawa yasa yadan bude ido kadan Mami daya gani ne akanshi yasa zai bude baki ta girgiza mai kai ahankali ta zauna ta daura kanshi akafafunta tana mai head massage. Abba yadade yana magana da Malam a zaure kasancewar dalibai sunje bara saida yagama Malam ya nisa fuskarshi dauke da murmushi yace "da izinin Allah ankusa ganin ta" Abba kaman zaiyi kuka yace "zamu shiga cikine na fadima mahaifiyar ta?" girgiza kai Malam yayi yace "a'a banaso suji komi kasan mata da sa zance arai, yanzun nan saisu iya shiga damuwar dazai haifar musu da ciwo, bari in shiga gida namusu sallama zan bika na dubo Ayaan sanan akwai addu'a danake so namai sanan nayi agidan da aka dauketan, in sha Allah kwann nan zata dawo". Ba'a jimaba malam yafito dauke da wata yar jakan malamai Abba ya mike suka shiga motar driver yajasu. Cp na zuwa kasancewa yay bacci Mami ce tabashi hoton ya karba yace "za'a watsa hoton duniyar yanar gizo da gidan talabijin da sauran kafafun yada labarai hakan zai taimaka sosai. Wuraren 9 nadare suka shigo gidan sabida go slow daya rikesu akano, bakaramin tausaya wa Ayaan dake bacci Baba yayiba. *Bauchi* Yau kusan satin ta biyu kenan agidan tun washe garin ranan datazo kanwar shi Ummy wacce yan makarantar su suke cema Ummy fingers tazo Buchin, yarinyar badai kyau da iya gayu ba, da kyar da kyar yasamu tana dan yarda da Ummy harma su kwana daki daya amma dudda haka saita ga dama take kula Ummy gashi Ummy na sonta bana wasaba. Yauma kaman kullum karfe biyar na asuba ta farka sabida wani shegen ciwon ciki daya tada ta, da kuka ta tashi hakan yasa Ummy dake kusa da ita ta farka daga baccin datake dafata tayi da sauri ta ture mata hannu tana murguda mata baki dariya Ummy taso tayi amma saita gimtse inda sabo yanzu ai tasaba Ya Aaman ne kawai bata murguda ma baki amma kowa kam shan murgudan baki yake, tashin datayi ne yasa taga blood akan gado da sauri tace "ina zaki Ameerah" juyowa tayi tana share kwalla tace "Uncle" dirowa Ummy tayi daga gadon da sauri ta kulle kofar tace "haba my sweet sis muje kifara yin wanka zan baki maganin ciwon cikin zai dena mp kikeyi" da sauri tace "mp?" "eh mp amma karki fadama Uncle fa, muje kiga nahada miki ruwan wanka" saida tasake murguda mata baki sanan tai gaba suka shiga bayin tana hada mata ruwa tafito ta cire zanin gadon ta shimfida wani sanan ta fito mata da kayan dazata saka dakuma magani, fita kitchen tayi dan hado mata tea suka hadu da Ya Aaman yana shirin zuwa masallaci sanye da farar jallabiya kafin ma ta gaishe shi ya jefo mata tambaya. "kin tashe Ameerah tai salla?" "eh yayan mu natashe ta, good morning" juyawa yayi yay hanyar fita sanan ya amsa da "morning" ya sakai yafice. Wuraren 8 ya shigo gidan dan yabiya gidan kajin su dubusu, yana shigowa tafito daga dakin nasu da gudu tana sanye da bakin riga abaya mai stones kanta har yanzu kitso biyu ne akanta sabida bandejin da aka sa har yanzu ba'a cireba, jiki asanyaye ta fito tazo ta xauna kusa dashi ba kaman kullum data saba zuwa dazaran yadawo daga masallaci da gudu ba, hakan yasa yadan kalleta yana kokarin ciro wayar shi daga aljihun jallabiya, kaman zatai kuka ta lankwasa kai ta kalleshi tace "good morning uncle" shima kallon fuskarta yayi nayan sakanni kafin ya dauke kai ahankali yace "baki da lafiya ne u look somehow" kaman jira take tafashe da kuka daidai nan Ummy tafito daga kitchen dauke da tray data daura cups din tea akai sakin baki tayi tana kallonta tace "kedai Ameerah kinada kukan banza" hararan ta tayi kaman idanunta zasu fadi kasa ta kalli Aaman da tunda tafara hararan ta yake kallon manyan idanuwanta yanda suke sama da kasa tace "Uncle Ummy is looking for my trouble" dan murmushi yayi yace "bakin riga kin harare taba to" wani irin ihu tayi ta mike tsaye tai dakinsu tana kuka dudda uban kiran da Ummy kemata ko juyowa batayi ba, hannu ya mika yadau coffee da Ummy tahada mai yakai baki saikuma yakasa sha sabida yanda kukan ta ke tabamai rai ya kalli Ummy daketa kallonshi tana murmushi yace "me kika mata take rigima yau?" "wlh Ya Aaman babu abinda na mata" shiru yayi kafin ya ijiye coffee yadau tea dinta da chips yay hanyar dakin nasu ahankali ya bude kofar ya shiga tana kwance ta kifa kanta a pilo tana kuka, ajiye tea da abinci yayi ya zauna a gefen gadon yay dan murmushi yace "Ameerah" make mai kafada tayi tace "oh'oh" tai maganan tana dan juyowa tana lekoshi, folding hanunshi yayi a kirji ya daure fuska yace "why are you crying" lankwashe kai tayi ta nunamai kofa tace "Ummy" ahankali yace "okay to sorry tashi kiyi breakfast" tashi tayi ta zauna tana goge kwalla ya juya zai fita da sauri ta riko hanunshi hararan ta yayi. "bana hanaki tabani ba" turomai baki tayi tace "sit down" ahankali ya zauna abakin gadon dan nesa da ita da sauri ta matso kusa dashi tana leka fuskar shi ta washe baki tace "Uncle daga yau i will be calling you sweetheart" da sauri ya kalleta sake washemai baki tayi tace "kaga ko Ummy na kiran saurayin ta sweetheart" yadade yana kallon fuskar ta kafin yace "to ni saurayin kine dazaki kirani da sweetheart" da sauri ta gyadamai kai tace "eh kai saurayi nane Sweetheart" tai maganan harda wuntsula kafa tana murna sanan tadau chips dinta ta daura akan cinya tasa fork ta debo takai bakinshi tace "haa sweetheart" dan hararan ta yayi kafin ya mike tsaye yafita daga dakin wani irin tsalle tayi tana rawa adakin. "yeeeee uncle is my sweetheart" Afalo yasami Ummy harta gama chan tea wani irin kallo yamata ya daura kafa daya kan daya yadau coffee shi sanan yace "wato soyayya kike koyama Ameerah ko?" ware ido tayi tace "laaa haka tacema" saikuma tai murmushi ganin shan coffee shi yake hankali kwance, ahankali tace "Ya Aaman nidai wlh inason ka da yarinyar, she's very pretty and lovely, kaga dama Abba nata damunka kafito da mata why don't you go for her" yakai kusan 5min maganar na waka aranshi harta cire rai dazai amsata saikuma yace "I wouldn't risk dat, yarinyar datai loosing memory saina fara soyayya da ita, wat if tanada wanda takeso kafin abinan yasame ta, karma ki kara irin maganan nan" kaman daga sama yaji tace "amma ai kana sonta" da sauri ya kalleta ya nuna kanshi yace "nina cemiki ina sonta" yanayin yanda yake kallonta ne yasa taji wani irin tsoranshi ya shigeta bakinta har rawa yake tace "dama dama naga ka taimake ta ne, kuma yanzun nan datake kuka ka kasa cin abinci saida kaje ka lallaso ta and a whole lot of things danake ta noticing dis past few days" yadade yana kallonta yana karkada kafa idanunshi har sun dan soma chanza kala har yabude baki zaiyi magana Bilkisu tafito da gudun ta tazo ta zauna kusa dashi tana murmushi tace "sweetheart i want teddy" ko kallonta baiyi ba yace "stop calling me sweetheart" make mai kafada tayi tace "ni u are my sweetheart ko Anty Ummy" sumsum Ummy ta mike tabar falon kafin tasata abala'i, Bilkisu tabita da kallo sanan ta juyo ta kalleshi hada ido sukayi dan ita yake kallo yanason yagano me Ummy tagani harta ce yana sonta, washemai baki tayi tace "sweetheart teddy bear" kaman ba zaiyi magana ba saikuma yace "i want to sleep now anjima zamuje musiyo" tashi tayi tana murna tace "yeeeee" tai dakinsu da gudu da sauri ya runtse ido yana dafe kai ahankali yace "please please don't do dis to me, tayaya zanso wacce bansan ko waccece ba, tayaya zanso wacce ita karan kanta batasan kanta ba" ahankali ya ijiye cup din coffee a wurin yatashi ya shiga dakinshi. Bayan kwana hudu. Zaune yake acikin mota ya kafesu da ido yanda suke tsalle tsalle su uku ita da zainab da Ummy basu lura dashiba wasan yar gala gala suke yi, tana sanye da doguwar riga ta daura sweetar akai sai tsallake gida gidan take tana dariya daga gani wasan yakai mata, karan wayarshi dayaji shiya fargar dashi daga dogon tunanin dayake yi ganin Dr Ameenu ne yasa ya dauka daga tachan bangaren Dr Ameenu yace "kaga news?" shirun dayayi yasa Dr Ameenu yace "nama san kagani, wat is your plan yanzu kasan dai yakamata ka maidata garin su ko, ka kaita police headquarter da akace duk wanda ya ganta ya kaita, yaushe zaka kaita yanzu" lumshe ido yayi yakara budeso ya daura akanta yanda taketa guje guje su Ummy na binta, ahankali yace "i don't want her to leave Man, tun shekaran jiya nagani a news har a Twitter da Instagram saida naga hoton ta a page din Nigeria police sun saka, i don't know what to do banaso ta bar wajena, i don't want her to leave friend" anatse Dr Ameenu yace "i tot we've talked about this, Aaman tayaya zaka fada tarkon soyayyar wacce bakasan ko wacece itaba, u know nothing about her, bakasan iyayen ta ba, bakasan daga ina takeba, yarinyar daka tsinta rana tsaka kawai sabida ta zauna dakai na watanni saika fada tarkon sonta, tun wuri kama tsamo kanka da kanka, and tomorrow banda office, am off tomorrow bazanje clinic ba inka shirya kaita zan iya binku har kanon" shiru yayi har lokacin yakasa dauke kanshi akan Bilkisu yayyafi ake duksu Zainab sun shige barander suna kiranta tabar ruwa amma taki sai tsalle tsalle abinta take, ahankali Dr Ameenu yakira sunanshi. "Barrister Aaman" ahankali yace "na'am" Dr Ameenu yace "you have to make a decision now" dan lumshe ido yayi yace "wat if muka kaita iyayen ta sukazo suka tafi da ita does that mean bazan kara ganinta ba? Yaya zanyi da raina da zuciyata dake cike da kaunar ta?" "mudai fara kaita tukunna, kayi tunanin wani hali iyayenta ayanzu haka suke ciki, wata nawa basu saka yarsu a idoba wani hali suke ciki just imagine irin farin cikin dazasu shiga gobe idan suka ganta, don't think much abinda kamata kayu kenan ka maidata ladan ka naga Allah" lumshe ido yayi yace "alright Allah kaimu goben" katse wayar yayi ya jinginar da kanshi akan kujera ahankali yake karanto addu'o'i da zasu sakamai natsuwa kafin ya bude motar ya mayar ya rufe ya shigo gidan kaman ance ta daga kai ta ganshi yana tahowa wani irin ihu tayi ta taho da gudu tana murna. "oyoyo sweetheart oyoyo sweetheart dinmu, Anty Ummy sweetheart is back" ganin ya tsaya yaki cigaba da tafiya yasa itama ta tsaya tana washe mai baki tunawa da yahanata fadomai, saikuma ta turomai baki kaman zatai kuka tace "oyoyo fa nake maka sweetheart" ledan snacks din dake hanunshi ya mikamata ta karba tana washe baki tana kokarin budewa yay gaba abinshi hakan yasa ta fasa budewa ta bishi da gudu ganin zata bishi har daki yasa ya tsaya ya juyo ya kalleta ahankali yace "jeki chanza kayan nan bakiga kin jike bane" kara washemai baki tayi tana kallon fuskarshi tace "in chanza" gyada mata kai yayi da sauri ta juya tai dakinsu, cire kayan tayi tasake saka wani doguwar rigar atampa black ta daura dan kwali tabar ledan snacks din adaki tafito harda gudunta, afalo ta sameshi rike da ruwa yana sha ta zauna akusa dashi, cire ruwan yayi daga bakinshi yace "ina Ummy" "sun tafi gidan kaji" gyada mata kai yayi kawai dan bayason magana ya lumshe ido da sauri takara matsowa kusa dashi kaman zata shige jikinshi tace "sick?" yagane tambayan shi take ko baida lpy hakan yasa ya girgiza mata kai ya bude ido tareda sauke ajiyar zuciya hannunshi yasa a aljihu yaciro wayarshi daga pocket yana daddannawa kafin ya bude page din policeng inda aka saka hoton ta ya bata wayar ta karba tana kallonshi ahankali yace "look at d screen wacece wanan?" da sauri ta kalli screen din hoton ta kafe da ido sosai sanan ta kalleshi ta nunamai wayan tace "nine?" ta tambaye shi, wani irin ajiyar zuciya yayi yace "yea kene ance sunanki Bilkisu Abdul..." makemai kafada tayi kaman zatai kuka tace "my name is Ameerah ko sweetheart" shiru yayi yana kallonta daidai lokacin Ummy ta shigo tanamai sannu da zuwa ya amsa sanan yamata magana da yaren french. "ki hada mata kayan ta gobe zan kaita garin su police sun bada sanarwa chan police headquarter zamu kaita nida Dr Ameenu na kano, insha Allah once naga sun kira iyayen ta agabana nagansu dakaina saimu juyo mudawo, zainab ta tayaki kwana zanma Umar magana ya barta" gabaki daya jikinta yay sanyi hakan yasa ta juya kawai ta shiga daki dan wani irin kukane yazo mata, sanan ya kalli Bilkisu data tasashi agaba tana kallo yace "wat? Mesa kike kallona haka" dariya tayi sosai dan har tana buge filon kujera suna faduwa kasa sanan ta kalleshi cikin dariya tace "sweetheart wlh ina sonka ne" tacigaba da dariya tsayawa yayi yana kallonta he's sure awajen su Ummy takejin irin maganganun nan, mikewa tsaye yayi jin ana kiran sallan magrib yace "go and pray zanje masallaci" kaman zatai kuka tabishi da kallo harya fita sanan ta share yar hawayen daya zubo ta wuce dakinsu. Wuraren nine yadawo lokacin hartai bacci yaci abincin da Ummy takawo mai yawuce daki duk jikinshi yay sanyi. Wahe gari wuraren goma nasafe yafito daga dakin idanunshi sunyi jajir shima sabida uban knocking kofar shi datake tayi tanamai kuka ne, murmushi yamata bayan ya bude ganin yanda take uban kuka yace "stop crying oya je Ummy ta shiryaki mufita" ya kalli Ummy dake zaune akan kujera yamata alamu dakai hakan yasa ta mike tariko ta sukai dakinsu shikuma yakoma ciki ya shirya cikin manyan fararen kaya dasuka karbe shi sosai yafito da baban trolley dinta da Ummy tahada takawo dakinshi tun jiya da night yafito dashi yasa a boot din mota daidai lokacin motar Dr Ameenu ta danno kai compound din dan murmushi yayi yajira haryay parking yafito shima cikin manyan kaya shada blue yazo yace "guy gaskiya da motar ka zamu bazan kona maina ba kafini kudi" tsaki yay ya wurgamai key motar ya chabe yace "kai xakai driving" ya kwalama Ummy kira sabida tafito da ita shikuma ya bude motar ya shiga Dr Ameenu ma ya zaga ta bangaren driver yabude ya shiga, ita tafara fitowa da gudun ta tana sanye cikin black body hug da black straight skirt sai Ummy ta daura mata maroon kimono me shegen kyau akai ta kulle mata belt din kimono ta gaba sanan tamata rolling black vail akai da keda one one stone ta bakin gyalen tasaka mata takalmi baki maidan tudu daya fito da hasken kafarta, gabaki daya Yay nisa a kallon ta yanda tai kaman balarabiya tsaban kyau maganar ta dayaji akanshi ya fargar dashi. "sweetheart wai zamu fita?" gyada mata kai yayi batare dayace komiba, shidai Dr Ameenu waya yaciro abinshi yakira matarshi suna hira, da sauri tace "ina zamuje park zamu?" girgiza mata kai yayi yace "shiga mota garinku zamu" "inane garin mu?" tafada tana murna, dan murmushi yamata yace "shigo mota muje kigani" tsalle tayi ta bude kofar baya ta shiga tanama Ummy bye bye, kudi yaciro dayawa yabama Ummy yace "I will call u anjima" addua sosai tamusu sosai sanan Dr yaja motar suka bar gidan saida suka danyi nisa yace "ka kosan na dauko file dinta na hospital kasan police da tambayoyin banza kafin suce mumuka saceta na dauko file dinta kai ID card dinama na jikina am not ready to enter any gbese" dariya yadanyi sabida yanda ya karashe maganan yace "kai kayi aure nazaci zuciyar ka zata chanza ta dena wanan tsoro ashe babu abinda ya chanza" hararan shi Dr yayi yacigaba da tuki batare dayace komiba itakuma tana baya saiyima teddy ta mai gashi kitso take tana yar wakarta na yar gala gala yarinya yar gala gala wasan yara ahankali, ta madubi yake ta kallonta har daga baya bacci ya kwashe ta. Dayake wuraren sha daya sukabar Bauchi sai gurin biyu da rabi suka shigo garin kano kafin sukai police headquarter kuma sai wuraren karfe uku da minti biyar, parking sukayi suka fito ya zagayo tabaya rike da pringles din daya saimata a hanya da bottle water sabida bacci takeyi tuntuni ya bubbuga kujeran hakan yasa ta bude ido da sauri ya dauke kai, waige waige tayi tana kallon wurin tace "sweetheart mun iso garinmu?" dan ita tazaci wani wurine mai suna haka, gyada mata kai yayi hakan yasa tafito tana Kalle Kalle shikuma ya maida kofar ya rufe ya kalleta yanda take kallon polisawan daketa harkan su sun ririke bindigogi yace "muje" girgiza mai kai tayi tana neman yin kuka ta nunamai yan sandan ahankali yace " don't worry babu abunda zasu miki muje" gaba yayi tana binshi abaya har inda Dr Ameenu yake suka shiga ciki saida suka rubuta sunayen su sanan sukace inspector Husaini Ahamad suke nema dan sunanshi aka rubuta a page, kujera aka nuna musu shima dan polisawan sungan su sunyi shigan alfarma ne yasa sanan wani daga cikin su yatafi office din inspector yay kusan 10 min sanan yafito yace "muje" tashi sukayi suka bishi har office din inspector dake zaune yana jiran su sanan yafita, inspector na ganinta ya mike tsaye cike da mamaki kafin ma suyi magana yace "am coming ku zazxauna" fita yayi yay upstairs office din CP, yana shiga ya kame yay saluting CP sanan yafada mishi abinda yagani Cp yabiyo shi suna zuwa office din tsayawa yayi baice komiba yana kallon Bilkisu take fama da bude goran ruwa saikuma yasa hannu a aljihu yaciro wayarshi ya duba yaga ai yarinyar hoton nanne wacce akai kidnapping wani irin shan mur yayi ya kalli su Aaman dake kallonsu yace "su waye ku? And waccece yarinyar nan? A ina kuka samota? Menene hadinku da ita?" kafin ma Aaman yace wani abu Dr ya mike yaciro ID card dinshi yace "am Dr Ameenu and my Friend here is Barrister Aaman, nan ya shiga basu labarin komi tundaga kan yanda Ayaan ya tsinceta da lokacin daya kawota hospital yagama sanan ya bashi file din medical record dinta. Saida Cp yagama dubawa yay wani irin hamdala ya mika musu hannu yana godiya sanan yace sutashi suje office dinshi dan gaskiya wanan good news gwara Alhaji ya gani a office dinshi ba'a office din inspecta ba yau ya tabbata sabuwar mota da kujeran maka zai samu, office suka tafi suka zazzauna sanan yadau waya yakira Abba. Alhaji dasu Baba da Baba Sulaiman wanda yadawo jiya jiyan nan sabida kiran da Mami tamai dan Alhaji ma ciwo ne yarufe shi, yaudai duk dauriyan da Abba yakeyi kasawa yayi yafashe da kuka sosai, babba dashi amma kuka yake ganin abinda yafi soyuwa agareshi, aduniyar nan gabaki daya ma Ayaan baimasan wake kanshi ba, gashi yaki yarda a kaishi asibiti agida Dr Ibrahim yazo yamai allura yamishi fixing drip, Mami dai fita daga dakin tayi ta shiga nata tana kuka sosai, Baba ne ke kanshi yanamai addu'a aka, shikuma Baba Sulaiman yana calming Abba down, ringing da wayar Abba yayi yasa Baba Sulaiman ya mike ya dauko wayar daga kan gadon da Ayaan yake a kwance ganin Cp ne yasa ya mikama Abba yace "ka dauka Cp ne Allah sa Muji alkairi" goge idanunshi yayi da bakin malummalum din dake jikinshi ya kalli Ayaan da aka sakama oxygen dan baya iya numfashi da kyau ya sake girgiza kai yana kokarin tsayar da hawayen dakeson zubomai, yay picking call din tareda yin sallama ahankali, zumbur yamike tsaye yana neman fadi Baba Sulaiman ya taroshi bakinshi har rawa yake yace "Cp kace anganta, Bilkisu Bilkisun mudai?" kowa na dakin kallonshi yake tsabagen murna ma jefar da wayan yahi ya tsugunna yay sujjada sanan yayo gadon baima bi takan Baba Sulaiman dake tambayan shiba yay cupping fuskar Ayaan da idanunshi ke lumshe yana girgiza shi hawaye na gangarowa daga idanunshi na farin ciki yace "Boy, Boy tashi muje police headquarter anga Bilkisu Boy, anga matar ka" da kyar ya bude idanunshi dasuka kankance ya rike hannun Abba da karfi yana kallon fuskar shi batare daya iya magana ba, gyadamai kai Abba yayi yace "yes, yes my baby Boy, anga matar ka, i love u Boy so so much, oya get up let's go get ur wife" da taimakon Abba da Baba yatashi har lokacin kallon Abba yake dan gani yake kaman zafin zazzabi yasa yakejin Abba nakiran anga Bilkisu, ciremai robar oxygen din Abba yayi sanan yacire mai drip din ya kalli Baba Sulaiman yace "ban rigan shi" clean white t-shirt ya mikomai Abba ya dauramai akan singlet din jikinshi suka mikar dashi yay mugun haske lips dinshi jajir ga rama saidai bai hana kyanshi fitowa ba, takalmin yasaka da kyar Abba da Baba suka fitar dashi shikuma Baba Sulaiman ya shiga dakin da Mami take yace "anga Bilkisu kije gida kuyi girki dan zamu dawo da bakin da suka kawota, kibar kuka Boy ya warke haha" yay dariya kafin ma Mami ta jefamai wata tambaya haryabi bayan su Abba da gudu duk suka shiga mota sai headquarter. Tun kafin suyi parking suka hango Cp yana washe musu baki dan kasa hakura yayi ya zauna aciki so kawai yake dashi Alhaji ma zasu fara haduwa, fito da Ayaan sukayi dake bude ido da kyar Cp yakara so wajen yana kallon Ayaan dake kallonshi da idanunshi dasuka kankance yace "ciwo ya kare, muje Alhaji suna office dina" yana gaba suna biye dashi abaya har upstairs Cp ne yabude office din ya shiga suna biye dashi, daidai lokacin Bilkisu ta daura hanunta akan kafadar Aaman tanason ta leka meyake nunama Dr Ameenu awayan shi dayan hanunta kuma rike da pringles takai baki tana gutsura. Dukansu binta sukai da kallo harda Ayaan daya kara bude ido da kyau yana kallonta tundaga yatsar kafarta har zuwa kanta, dago dakai sukayi jin anbude kofa da sauri Aaman ya ture hanunta daga kafadar shi suka mimmike tsaye shida Dr dan daga ganin su sun gane family tane sabida manyan kayan dasuka sa, hannu suka mika ma su Abba daduk Bilkisu suke kallo barinma Ayaan dako kyafta ido bayayi, itakuma tana zaune tanacin pringles dinta batare datama kallesu ba, ga teddy ta agefe, ajiye pringles dinta tayi tadau bottle wata dinta ta mike tsaye ta kusa da Aaman kaman zata shiga jikinshi ta mikamai ruwan kaman zatai kuka tace "sweetheart budemini" wani irin mugun tari da Ayaan yafara yasa ta juyo dakai tana kallonsu barinma mai tarin da manyan mutanen ke kokarin rikeshi ganin yana neman shidewa, da sauri ta boye abayan Aaman tasa hannu ta dafashi ta leko dakai tana kallon mutanen dai dai, hada ido suk sakeyi da me tarin da idanunshi sukai jajir yana tari yana kallonta jijiyoyin kanshi duk sun fito shikuma Aaman sai kokarin tureta yake daga bayan shi amma taki saima kara rirrike mai riga datayi tabaya tana make kafada tana "oh'oh" shikuma yacigaba da tureta, wani irin kallo Ayaan yama Aaman kirjinshi na wani irin zafi kaman an juye garwashin wuta daidai lokacin wani dan Sanda ya shigo dakin hanunshi rike da kulki, fizge jikinshi Ayaan yayi daga hannun Abba da duka karfin dayazo mai, yatako ya fizge kulkin hanun dan sandan daya shigo azuciye yay kan Aaman. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 67 - 68 Da sauri Cp da dan sanan daya fizge Mullin daga hanunshi harda Baba Sulaiman suka rike gam gam, Baba Sulaiman yace "Ayaan are u okay" kokarin watsa dasu yake yana ma Aaman wani irin kallo shima Aaman kallon shi yake irin kallon wanne wanan Kuma, Abba ne ya karbe kulkin daga hanun nashi ya zaunar dashi da kyar ya zauna akan kujeran amma gabaki daya baida natsuwa ahankali Abba ke tofamai addu'a Cp kuma ya kalli su Aaman da har lokacin suke tsaye ga Bilkisu dahar lokacin ke tsaye abayan shi ta rike mai riga yace "ku zauna" Baba dai har lokacin yakasa daina kallon Bilkisu mamakin yanda tarike wani namiji agabanshi ko kunyar shi da tsoron shi ma da bataji ba shiya hanashi magana, he's totally shock, dauko file dinta dake kan table Cp yayi yazo har gaban Abba dake gayama Ayaan da kanshi ke kasa yana wani irin numfarfashi magana a kunne ya mikama Abba file din yace "gashi Alhaji medical record dinta ne, sanadi yar faduwar nan datayi tasami tabin kwakwalwa banda haka tasami memory loss" da sauri Ayaan yadago kai da jajayen idanunshi ya kalli Cp da sauri ya karbi record din ya bude file din yana duddubawa yana karanatawa hanunshi har rawa yake saida yagama karance wa tass sanan yadago kai ya kalleta tana kusa kusa da Aaman kaman zata shige jikinshi tadau teddy tanata jijjigata tana wasa, wani irin zafi dayaji zuciyarshi nayi yasa yaji wasu irin zafafan hawaye naso su xubomai, Abba daya gama karantan dan nashi tsaf ya mike tsaye murmushi kwance akan fuskarshi ya karasa gaban su Aaman ya mika musu hannu yace "mungode, mungode, ubangiji Allah ya biyaku, dan Allah karku cemin a'a kuzo muje gida munsa muku girki dan Allah ya'yana karkuce bazakuba" yay maganan yana kallon su harda Dr, sosai nauyin Abba ya kamasu hakan yasa yace "to Abba" Cp ya mikama police din daya shigo plain sheet da pen ya kalli Aaman yace "zaka iya suffan tamana samari biyar dasuka fito da ita daga bakin motar" dan shiru yayi saikuma yace "yea" nan ya dinga siffanta su police din na zanasu saiko ga sketch din fuskar su Abba ya karba yana kallo babu wanda ya gane cikin su daga nan Abba yace sutafi, mikewa yayi da sauri tamike itama tana kokarin rikoshi Baba ya daka mata wani irin tsawa. "Bilkisu kewai mehaka" dago kai tayi ta kalli Baba saikuma ta murguda baki tana bobboyewa abayan Aaman tace "ni sunana Ameerah ko sweetheart" baya Ayaan yayi zai fadi sabida wani irin jiri dayake dibanshi da sauri Abba ya rikeshi ya kalli Baba yace "kasan bata hayyacin ta karka ga laifin ta" ya kalli Aaman dake faman tureta daga bayanshi yace "kumu tafi yan albarka" murmushi yayi yace "to Abba" su Abba suka rike Ayaan suka fita dashi. Da sauri Aaman ya juyo ranshi ya mugun baci yace "d next time dakika rikeni ko shigewa jikinta saina mareki naughty girl" yay gaba da sauri tsabagen haushi, Dr ya kalleta yanda take goge kwalla ahankali yace "muje" murguda mai baki tayi tana goge kwalla tabi bayan shi suka fita daga office din. Suna kaiwa waje Aaman ya nuna mata motan su Abba yace "jeki shiga motan su Abba" kallon su Abba tayi yanda duk suka tsatsaya suna kallonta barin ma Ayaan kaman zai hadiye ta, ta murguda musu baki tace "oh'oh ni namu zamu shiga" murmushi Abba yayi yace "bakomi kabarta anan muje" da sauri tabude baya ta shiga sukuma suka shiga gaba Abba ya kalli Ayaan yanda yake kallon su ahankali yace "Boy control your heart kar zuciyan ka ta buga haba dan Allah zaka halaka kanka ne jibi yanda kirjinka ke bugu, let's go" bude mota yayi ya saka shi ciki sanan ya shiga shima driver yajasu sukabar wajen motar su Aaman biye da ita har gidansu sukai horn security yabude, sukai parking suka fiffito tana makale kusa da Aaman har suka je part din Mami dayake Big Mummy taje bikin yar kawarta sai Kalle Kallen gidan take tana washe baki tana kallon fuskar Aaman murya chan tace "sweetheart nanne garin namu" ko kallonta baiyiba, babban falon Mami Abba yamusu iso suka zazzauna tana kusa da Aaman, ahankali Mami ke saukowa daga sama cikin shiga ta alfarma idanunta akan Bilkisu dake zaune kusa da wani tana wasa ta teddy Ayaan sai kallonta yake kaman ya hadiye ta, su Abba ma duk ita suke kallo har gabanta Mami tazo zata rungumeta da sauri ta matsa kusa da Aaman tana make kafada hakan yasa Mami tace "Bilkisu" murguda baki tayi tace "Ameerah sunana" tai maganan kaman zatai kuka, kasa magana Mami tayi ta tsaya tana kallonta Abba ne yay jarumtar cewa. "batada lafiya ne Firdausi, je akawo musu abinci" tadade tana kallon Bilkisu gaisuwar dasu Aaman kemata ne yasa ta farka ta amsa musu tana murmushi kafin ta juya tai kitchen nan tasaka yan aiki suka wadata su da abinci da abubuwan sha amma sun kasa ci sabida kunya drinks kawai suka sha shidai Ayaan jingina yay da kujera ya lumshe ido kaman mai bacci amma Bilkisu yake kallo bakaramin daurewa yayiba danji yake kaman ya kashe wanan mutumin datake ta manne mawa, Abba ne yay gyaran murya yace "godiya zan kara muku yarana yanda kuka taimaka mana kuka taimaki yarmu kuka sakamu acikin farin ciki ubangiji Allah ya faran ta muku haka ranan gobe kiyama" ya nuna malam yace "wanan shine mahaifin Bilkisu, ga Sulaimanu shikuma kanina ne, nikuma nine mahaifin mijin Bilkisu" wani irin bugawa kirjin Aaman yayi kafin ya farka daga hakan Abba yanuna Ayaan dake kusa dashi yace "gakuma mijin ta nan" saiya nuna Mami dake zaune gefen Baba Sulaiman yace "ga mahaifiyar shi chan" innalillahi wa innalillahi raji'un kawai Aaman ke ambata aranshi, da hikima batare dawani ya lura ba yakara matsawa daga kusa da ita yanda ta shige mai, wani irin zafi zuciyarshi keyi wasu irin hawaye masu dumi ne suka taru a idonshi ya saci kallon Dr da shiyake kallo shima, ahankali ya girgiza mai kai hakan yasa ya hadiye hawayen da kyar ya kakalo murmushi yadan kalli Ayaan aranshi yace no wonder dazu yayo kanshi baikawo komi dazu ba dan yazaci hala mutumin ya dauka sune suka saceta saisa yay haka ashe shine mijinta, ashe Ameerah matar aure ce, maganar Bilkisu ce yasa yadawo daga dogon zancen zucin dayake ta matso kusa dashi sosai tana nunamai pin din gyalen da Ummy tasaka mata takama rolling gyalen dashi ashagwbe tace "Sweetheart remove it for m..." bata karashe maganan ba sabida wani irin mugun tari daya turnike Ayaan akaro nabiyu da sauri Abba ya dau goran ruwa ya bude yabashi ture ruwan yayi azuciye yanaso ya mike tsaye Abba ya take kafarshi yasan halin danshi koba komi shiya taimaketa kuma Bilkisu bata hayyacin ta. "sweetheart plz cire" takara matso da kanta tanaso tamai kuka da sauri ya mike tsaye ya kalli su Abba yana kakalo murmushin dole yace "zamu koma yanzu karmuyi dare" kafin Abba dasu Baba da Mami dasuka Mike tsaye suma suyi magana Bilkisu tace "yeee zamu tafi, uhnn sweetheart fitsari nakeji jirani nayi" saikuma takara matsowa kusa dashi tace "where is d restroom" da kyar ya tattaro kalaman dake bakinshi dayay nauyi sosai ya nuna mata Mami yace "ga Mum nan je ta kaiki kiyi" kallon fuskarshi tayi jin yanda yay magana saikuma ta washe mai baki tace "okay wait for me" ta sakamai teddy ta ahannu tace "hold my teddy" da sauri tai wurin Mami dake kallonta ta washe mata baki tace "Mum muje" hanunta Mami takama suka hau stairs sai juyowa take tana kallon Aaman tana washe baki har sukai sama da kyar ya kakalo murmushi yace "mutafi Abba kafin tafito" rakasu su Abba sukayi har waje suka karbi number su shidai Ayaan yana zaune falo suna fita ya mike da kyar yay upstairs yay dakin Mami yabude kofa ya shiga Mami ce kadai adakin zaune tana jiranta tana ganinshi ta mike tsaye tai murmushi tace "bari naje nahado mata abinci bataci komiba" tafita daga dakin, kimono ta da gyalen ta dake kan gadon yabi da kallo ahankali ya zauna akan gadon yadau kimono ya rungume sosai yana shakan kamshin dasuke fitarwa, karan bude kofar bathroom dayaji yasa ya zame rigan daya fuskarshi bama ta lura dashi ba tafito tana kokarin jan straight skirt dinta data tattare ta barshi a cinya zuwa kasa, tundaga kai yake kallonta har yatsa, kallon black body hug din da tasa yayi ba karamin kyau yamata ba gashi ya kamata yabi jikinta hakan saiya kara bayyana cikan kirjinta dago dakai tayi bayan tagama jan skirt din yakai kasa ta kalleshi bata damu da ganinshi ba amma ganin rigan ta da gyalen ta a hanunshi yasa ta daure fuska a tsiwace ta rike kugu tana hararan shi, dan lumshe ido yayi yakara budesu ya sauke akan fuskar ta, cike da masifa tayo cikin dakin agaban shi ta tsaya ta murguda mai baki ta mikamai hannu tace "bani rigana aiba naka bane, sweetheart yasaimin" wani irin fizgota dayayi saida tafado jikinshi, gyara mata zama yayi ajikinshi tana mutsu mutsun ta sauka ya sakala hanunshi ta bayanta ya riketa gam yana numfashi da sauri da sauri yana kallon kwayar idonta, murguda mai baki take iya karfin ta tana kokarin kwace kanta ganin takasa yasa tace "leave me" tai maganan tana kokarin kwace kanta, ganin yaki sakinta sai wani irin kallo dayake yasa ta daddage takai bakinta saitin kafadar shi ta daddage ta sakinmai cizo mai shegen zafi da kanta tasaki fatar tashi ta dago kai tana kallon fuskarshi ganin ko gezau baiyiba ita yake kallon har lokacin idanunshi sunyi jajir, ahankali yadaura kanshi akan kirjinta wlh takusa suma ya kankame ta sosai muryan shi nawani irin rawa yace "am sorry wife, am sorry, I've done alot of things to you, please kiyafe min am sorr..." yakasa karashe maganan sai kuka, cusa kanshi yayi a kirjinta sosai yafashe da kuka irin wanda daga shi sai ita zasu dinga jin karan, duk hankalin ta yatashi me haka wanan mutumin yakeyi yawani daura kanshi akan nonon ta yana kuka, jikinta nema yafara rawa tasa hannu tana ture kanshi tace "leave me, let go off me" dago jajayen idanunshi yayi ya kalleta dasu, kara ware ido tayi ta bude baki tana kallonshi cike da mamaki hawayen data gani, ahankali takai karama yatsar ta ta dangwalo hawayen dake gangarawa kuncinshi ta kalla hawaye ne da gaske ware ido tayi tace "laaaa dama babba na kuka, nidai ka sakeni kai, I want to go, mehaka mtsww" tai tsaki tana ballamai harara, wani irin kuka dayaji yasake zuwan mai yasa yasake maida kanshi jikinta ya rungumota sosai kaman zai maidata ciki yace "am sorr..." sosai yafashe da kuka yakasa magana, shi kadai yasan yanda yakeji aranshi. Tureshi ta shiga yi dukta rude tafashe da kuka sosai ta kwala ihu. "wayyo Allah na Sweetheart come" dago rinannun idanunshi yayi yasa hannu ya buge bakinta, kama bakinta tayi tafashe da kuka sosai tana kokarin tashi daga jikinshi, hanunta yakama ya daura akan kirjinshi dudda kukan datake saida yanda taji kirjinshi na wani irin bugu ya bata tsoro, rungume ta yayi sosai yakai bakinshi saitin kunenta da muryan shi da bata fita sosai yace "please wife karki kara kiranshi sweetheart wlh zan iya mutuwa yanda zuciyata ke zafi" tureshi tayi da karfi cikin kuka ta make mai kafada tareda lankwashe kai tana hararan shi tace "saina kirashi din, Sweetheart dinane kuma kabani rigana naje wurin sweetheart mutafi gidan mu" wani irin tari yafara yana dafe kirjinshi yana kallonta, zaro ido tayi atsorace tana kallonshi yanda yake tari, sadaf sadaf ta tako tazo gabanshi zata zari rigarta dake kan jikinshi ya rike mata hannu ya fizgota dawani irin karfi yana tarin yafada kan gado kaman zai mutu yakeji ya matseta sosai ajikinshi bama ya iya bude ido da kyau, sama sama ma yakejin metake cewa da kyar ya daga fuskar ta ya lalubo bakinta da hannu kafin ya dago kai idanunshi a lumshe ya kamo bakin yafara kissing dinta tareda kamata ajikinshi tightly yana shafa bayanta dayan hanunshi kuma yafara yawo agaban rigarta yana neme neme dan baya gani sosai tsabagen yanda yakejin asaba a zuciyar shi. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 69 - 70 Mutsu mutsu tafara tana kokarin fizge kanta amma takasa sabida yanda yarike ta, hanunshi dataji ta cikin gaban rigarta yasa tafara kokarin fincike kanta daga jikinshi hankalin ta dukya tashi sai kuka take babbakawa tana kallon fuskarshi yanda idanunshi suke a lumshe yana fitar da numfashi da sauri da sauri yana abinda yakeyi, hanunta tasa tafara dukanshi a kafada dayan hanunta kuma tadaura akan hanunshi dake cikin rigarta tana kokarin janye hanunta daga kan kirjinta tana wani irin kuka mara kara kaman mahaukaciya haka tadawo. Ta kyar ta daddage ta fizge bakinta daga nashi ta fizge kanta da kyar ta dirko daga kan gadon, da kyar ya tashi ya zauna yana kallon yanda take kuka duktabi ta kankame jikinta tana kuka sosai, juyawa tayi da gudu zata fita daga dakin hakan yasa yay kokarin ya mike tsaye danko rigarta bata gyara ba duk cikinta awaje, riko hanunta yayi da sauri ta juyo ta fasa ihu kafin tasaka hannu ta fallamai Mari da karfi, dafe inda tamare shi yayi yana kallonta asanyaye yanda duk ta tsorace tana kokarin kwace hanunta ta gudu ahankali ya janye hanun daga kan kuncinshi ya daura hanunshi agefen cikinta ya dauketa da karfi yadawo da ita cikin dakin ya zauna akan gado da sauri ta mike tsaye daga jikinshi tafashe da kuka tana murguda mai baki tace "wlh Anty Ummy tacemin babu kyau namiji nama mace haka, niba yar iska bace" shiru yayi yana sauraron maganganun datake natsuwa na shigan shi ganewa da yayi wani bai taba mata hakaba kenan, hannunshi ya daura akan cikinta yana shafawa kafin ya saukar mata da rigan kasa ya rufe mata cikinta sanan ya gyaramata ta wuyan rigan batare daya bata daman guduwa ba, ya gyaramata skirt dinta duk yana kallon fuskar ta da yanda jikinta ke wani irin rawa sanan yajawota tafado kanshi tana hararan shi tana kuka tana murguda mai baki, dan murmushi yay ya kara shigar da ita jikinshi da kyau ta yanda bazata iya guduwa ba, ya kai hanunshi ya daura a daidai ta inda taji ciwo akanta yadanyi shiru yana nazarin abu, shafa wajen yayi sosai hakan yasa tace "wash" ahankali yakai bakinshi saitin kunenta yace "da zafi, ya yake miki?" banza tai dashi tana turo baki tana juya kanta dan murmushi yasake yi yace "gobe zan kaiki hospital na dubaki da kyau if there's any need sai nakira Dr brain" muryan ta har rawa yake tace "please leave me I want to go palour" ahankali yace "kije kiyi mene?" langwabe mai kai tayi ashagwaban ce tace "wurin sw.." saitai shiru ganin wani irin kallo dayake mata tana hararan shi tace "wurin uncle zani mutafi gida" tai maganan tareda daura hannayen ta a kirjinshi tana tureshi danya saketa tafice tana kuka tana kallon kofa gabaki daya ta kosa ta sauka kasa, kama hanunta yayi ya janyo shi ya maidasu ta bayan shi hakan yasa takara kwanto jikinshi sosai tafashe da kuka shikuma yasaka hanunshi ta bayanta ya matso ta sosai har hancin su na gogan juna arude tace "na banu na, ina swe..." kasa karasa wa tayi sabida wani irin kallo daya mata dan murmushi ya mata yana goga hancinshi akan nata murya chan kasan makoshi yace "I miss yhu, I really miss yhu" juyar dakai tayi ta kalli kofa tana kuka ta danna wani uban ihu. "Sweethearttttt" wani irin juyo da kanta da yayi azuciye yasa ta kankame idonta tafashe da kuka sosai tace "I want to go leave me, he's waiting for me, my teddy bear na falo" da muryan shi da bata fita da kyau tsabagen yanda zuciyar shi ke kuna yace "am ur husband karki kara kiran wani Kato sweetheart please am begging u karki kasheni" batare data bude idonta ba tace "leave me to, inaso natafi we want to go" hada forehead dinshi yay da nata yace "uh'uh bazaki kara barina again ba, bazaki bishi ba, please stop talking about him, please baby" yay maganan yana goge mata fuska, make mai kafada tayi tareda ture hanunshi. "stop touching me" girgiza mata kai yayi yakafe lips dinta da ido ahankali ya sakin mata light kiss hakan yasa tabude ido da sauri ta zabura ta tashi daga jikinshi da karfi filo kan gadon ta dauko tazo ta makamai tana kuka sosai tace "karka kara tabani mugu kawai" daidai lokacin Mami ta bude dakin ta shigo dauke da tray kallo daya ta musu ta dauke kai, dawani irin gudu tafita daga dakin bayan ta yarda filo akasa tana kuka, da sauri ya mike tsaye shima zai bita Mami tamai wani irin kallo hakan yasa ya tsaya yana sosa kai ahankali tace "Ayaan kabita ahankali I hope I've made myself clear" gyada mata kai yayi yafita daga dakin tun daga stairs yakejin ihu ta yanda take kuka tana kiran Sweetheart, karasa sauka yayi daidai lokacin kuma su Abba sun shigo gidan, kokarin bita gefensu take tafita tana kuka Baba yariko hanunta yana mata wani irin kallo da saida gabanta ya mugun fadi yamata dakuwa yace "ke kinci gidan ku kinada auran ki kikema wani namiji kuka zaki bishi mekika hada dashi? Ciwo hauka ne? To wlh koki shiga taitayin ki kona lallasa ki kafin nabar garin nan gobe, wanda kike nema ba, kina jina" ta dago kai tana kallonshi hakanan taji tana shakkan tsohon har cikin ranta yace "to yatafi kuma bazaki kara ganinshi ba, ko sunan shi miyema kike kiranshi dashi, koma mikike cemai to yatafi bazaki kara ganinshi ba, mune iyayen ki ga mijinki chan dole ki zauna dashi, in kara jin kin kira sunan wani agidan mijinki, wuce dakin ki kibama mutane wuri anan" da sauri tai sama hartana bangaje Ayaan da gudu wani daki data gani abude tabude ta shiga ta maida tarufe ta saka key ta sulale akasa tana kuka kaman mahaukaciya tace "Sweetheart ina kake kazo ka dauke ni". Akasa kuma Abba yace "ahankali zamu bita malam bata hayyacin ta" girgiza kai kawai malam yayi yace "shirmen banza zama tadawo ne, zamu tsaya kallonta ne tana aikin haramun, wanan ai haramun ne". Mami ce taje bakin dakin takai mata abinci dan tunda tazo bataci komiba tai knocking duniyar nan amma taki budewa, koda mazan ma suka dawo daga masallaci anyi anyi ta bude kofa taki gashi ansa spire key yaki shiga, Ayaan kaman zaiyi hauka, bayanda ba'ayi da itaba taki sai uban kuka take sai wuraren goma baccin wahala yay gaba da ita, Abba yakira mai balla kofa sabida yanda hankalin su yatashi amma yace bayan an gobe da safe zaizo, Baba kaman ya hadiye zuciya ya mutu jibi yanda aka damu da Bilkisu amma sai iskanci takema mutane, sa kowa yayi yabar wajen suje su kwanta badan ransu yasoba suka tafi har Ayaan ma saida ya koreshi. Wuraren takwas mai balle key kofa yazo da Ayaan yafara cin karo a tsakar gida yana sanye da white jallabiya, ya shigo dashi lokacin duk su Abba da Baba na bakin kofa duk suka matsa mai kusan 30 min ya dauke shi sanan ya iya balle handle din kofan kofar ya bude tana zaune jikin gado ta cusa kai acinya dukta galabaita tana kuka mara sauti kafin ma Ayaan ya shiga Baba yariga shi shiga yana Kalle Kallen dakin ya shiga yi, igiyan chaja daya gani ya dauka da sauri Abba yace "malam a'a, a'a nace" ko kallon Abba baiyi ba ya zubamata USB ajiki, ihu tayi ta daga kai yace "tarbiyan dana baki kenan kina kuka kan wani namiji ga mijinki anan" kara zubamata yayi dukta firgice ta mike tana ihu, Ayaan saukar da kanshi yayi kasa hawaye yataru a idonshi sosai jiyake kaman ya fizge igiyan, kara shauda mata Baba yayi kaman zata haukace ta girgiza kai tace "yakuri wlh bazan karaba" Abba nama Baba magana amma ko kallonshi bayayi yakara shauda mata da gudu tai bayan Ayaan ta labe tana kuka sosai tana yakuri ganin haka yasa Baba ya tsaya yace "wlh duk randa kika gara gwada kulle kanki adakin saina bata miki rai" yace "jata Ayaan ku wuce shashin ka akanta aka fara wuce, wuce kibishi" atsorace tarike hanun Ayaan tana kuka tana waigen Baba suna tafiya, Baba yanuna mata USB yace "inji yakawo min karan ki kiga yanda zanyi dake yar kashin buta kai" Abba da duk baiji dadi ba yace "gaskiya wanan batu baimin dadi ba malam duka haba haba" ya kalli Mami yace "aika musu da abinci Firdausi bataci komiba tun jiya" Mami tajuya tafita. Shashin shi yabude suka shiga tana rike da hanunshi har lokacin tana kuka tana shafa hanunta, maida kofar yayi yarufe ya wuce bedroom da ita ahankali ya rungumeta yana shafa bayanta da kyar yace "sorry baby Baba ne" ta gyada mai kai tana hawaye. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 71 - 72 Tapping bayanta ya cigaba dayi alamun lallashi ahaka har tai dan shiru, saida yaji ana knocking kofa daga palour sanan yaciro ta daga jikinshi ahankali ya zaunar da ita akan gado yace "sit" juyawa yayi yafita daga dakin ya barta tana matsan kwalla, abinci ya shigo dashi a kuloli ya ijiye anan tsakar daki ya karaso inda take tana matsar kwalla ya zauna ya jawo ta jikinshi yasa hannu ya share mata hawayen yace "stop crying" make mai kafada tayi, kara matso ta yayi yace "please Baby" dauke kai tayi tana gunjin kukan ta, ahankali ya dauketa ya daurata akan jikinshi yasa hanunshi takan cikinta ya daure, yadaura kanshi akan kafadar ta, goga mata sajen shi yayi akan kunne hakan yasa ta kara karfin kukan datake yi tanaso ta tashi, murya chan kasa yace "zo muje kiyi wanka kiyi brush saikiyi breakfast ko" make mai kafada tayi tana turo baki tana rera kuka, dan murmushin gefen baki yayi yace "okay in kira Baba yakara dukan kiko" da sauri ta girgiza mai kai, yace "gud, muje" ahankali ya sauketa daga jikinshi ya mike tsaye yarike mata hannu sukai bayi sakinta yayi ya tsugunna yahada mata ruwa mai zafi kumpa kwance asama sanan yataso ya mike tsaye yana tattara hannun jallabiya yana kallon yanda take kuka tana kallon fatar hanunta dasuka danyi ja sabida wayan wuta, ta bayanta ya zagayo ya dugo da kanshi ya daura akan kafadar ta ya sanya hannunshi ya rike waist dinta yana kallon hanun, ture hanunshi tayi daga waist dinta tana turo baki tawani buga kafa akasa batare data kalleshi ba tace "leave, wanka zanyi" dago dakai yayi ya zagayo ta gabanta yakama hanunta yajata har zuwa bathtub din daya hada ruwa, zama yayi ata bakin, da karfi yajata yasata a tsakiyan kafafun shi yana kallon fuskar ta itama shitake kallo a tsiwace tana hararan shi tace "kafita I want to bath, ni bazanyi wanka agaban namiji ba" make mata kafada yayi shima yana kallon kwayar idonta yace "let's bath together please baby" murguda mai baki tayi tace "chab, bindi, Allah kyauta, ni yar iska ce" girgiza mata kai yayi yace "a'a, ke matata ce, munyi aure" zaro ido tayi tana kallonshi saikuma ta narka mai uban harara da manyan idanunta tace "da yaushe mukai auren ninama sanka ne, kuma ni bazan taba auren irinka ba, kacika tsawo gaka babba, jibi muscles dinka fa" yatsa takai baki abude ta taba muscle din dake cikin jallabiya, dan murmushi yamata shima yay magana kaman ita amma ahankali sabida kanshi dake ciwo, ahankali yace "they're not big in bude miki ki gani" dagamai kai tayi bakinta abude idanunta duk akan hanun, dan matsar da ita yayi ya mike tsaye yacire jallabiyar yarage dagashi sai dan gajeren wando da white singlet da sauri ta kulle ido tajuya zata tafi jikinta narawa yariko ta, yakoma ya zauna akan bakin bathtub din yasata a tsakakanan kafafun shi yace "open ur eyes ki gani, they're not big" ahankali tadan bude idonta kadan saikuma tabude su duka ta kalli muscle din daya daga mata sama har wani rawa rawa naman yake, jijiyoyi sun fito sun murde, ware idanunta tayi gabaki daya ta bude baki tace "wayyo, wlh is too too big" gizgiza mata kai yayi yakara shigo da ita jikinshi yana kallon yanda gabaki daya hankalin ta ke wurin, ahankali yace "amma kina sonsu lokacin damukai aure, kita wasa dasu" juyo dakai tayi ta kalleshi ta narka mai harara tace "ni bantaba yin aure ba, I don't know you, inda nai aure ai zan sanka ko?" taimai tambayan tana kokarin tashi daga jikinshi, kin bata daman hakan yayi yakai hanunshi ya daura akanta inda taji ciwo yace "u see dis injury shiya sa kika manta ni but am gonna fix it soon, anjima zamu hospital" turo baki tayi tana kokarin fizge kanta kaman zatai kuka tace "leave me I want to bath, kafita" make mata kafada yayi shima ashagwaban ce, hannu tasa ta tureshi da karfin ta tana masifa, da gangan yafada ruwan aiko ya riko hannunta ya fizgota ciki shima, ihu tabude baki zatayi ya kama bakin yakai hanunshi bayanta ya zare straight skirt din yayar wani irin mugu tashi hankalin ta yayi, me haka mutumin nan kemata, hanunshi dataji atakan rigarta yasa tafara kokawa dashi rike hanunta yayi, yacire bakinshi akan nata zatai magana taji ya zare rigar yayar yabita dawani irin kallo, ihu tayi ta boye jikinta aruwan kumfan tace "na shiga uku wayyo Allah na sweethea..." fizgota yayi da mugun karfi yakama bakinta kafin yamaida hanunshi bayanta ya balle maballlin bra yacire yayar jikinta wani irin azababben rawa yake dudda cikin ruwa jikin nata yake amma saida ta sanya hanunta tarufe su. Soft sponge dinshi ya dauka batare daya raba bakinsu ba yana kallon yanda ta runtse idonta gam jikinta na barbar, ya daura ata wuyanta yana wani irin gogawa yana zagaye wuyanta dashi, wani iri tafara ji hakan yasa ta girgiza kai tana jin wani irin sensational feeling, ahankali ya saki bakinta kaman jira take cikin kuka sosai tace "wat is dis, niba bad girl baneba, kaita and leave me alone" juyoda ita yayi yahada bayanta da kirjinshi, kai bakinshi saitin kunenta yayi yace "kinaso na fadan ma Baba abinda kike min yazo ya sake dukan kiko" da sauri ta girgiza mai kai jikinta na rawa ahankali yace "to calm down I just wanna bath u baki iya wanka dakan ki bane" murya chan kasa kaman na mara gaskiya tace "wlh, wlh, na iya" yanda tai maganan saida yasa yay murmushi ahankali yace "ok anjima saikiyi agabana Inga ko kin iya" zatai magana yace "shiiii" shiru tayi, jikinta na rawa ta shiga uku ina sweetheart yakawo ta haka, tana daga jikinshi ya dago da kafarta na dama tundaga kan yatsa yasa soft sponge din yana wani irin gangarawa sama har wajen cinyarta, dan nishi tayi ta shiga jikinshi sabida yanda takeji, ajiye kafar yayi yadau dayar tundaga babbar yatsar ta yake goga sponge din har zuwa cinyarta yanda abin yake mata waiwayi yasa tafara kokarin juyo da fuskarta ta kifa akirjinshi, cusa fuskar nata tayi akirjinshi tana nishi ahankali tareda sakin siriruwar kuka, sponge din yadaura akan cikinta yana gogawa ahankali ahankali yana yowa sama da sauri tarike hanunshi ta dago kai ta kalli fuskarshi hawaye yacika idanunta sosai shima ita yake kallo asanyaye da idanunshi dake kaman a lumshe tsabagen yanda suka kankance murya chan kasa dake rawa sosai tace "wa..wat are you doing to me?" matso da fuskarshi yayi saitin fuskarta har tanajin yanda numfashin shi dake kamshin coco ke fita, murya chan kasan makoshi yace "bathing my wife" girgiza mai kai tayi duk jikinta na rawa tace "ni banyi aure ba I don't have husband, ni, ni bansan kaba" daura hancinshi yayi akan nata dawata irin jarababbiya murya mai narkar da zuciyar mace yace "I should prove to you that you are mine? Dat ke TAWA CE?" gyada mai kai tayi adan tsorace tace "I want prove sabida ni bansan kaba" kaman me rada yace "okay I will prove it to you, nima inaso nakara saninki akaro na uku?" turomai baki tayi kaman zatai kuka tasa yatsa ta dungure mai dogon hancinshi dake kan nata ta murguda mai baki tace "wat is karo na uku?" lumshe ido yayi yanajin dumin kirjinta dake kan jikinshi yace "babu kyau magana abayi kinata sani kuma, don't talk again" juyar da ita yayi yadau sponge din ahankali ya maida kan cikinta yana wankewa dago kai tayi ta kalleshi tasaka mai kuka cikin kuka tace "please stop, is ticlesh" tana maganan tana dan lumshe ido, hanunshi dataji akan kirjinta yasa ta ware ido da sauri hada ido sukayi kafinma tai yunkurin magana yace "shiiiiiii" ko tarin bata karayi ba saima wani irin bugu da kirjinta keyi tsabagen tsoro, bakaramin wasa yayi da itaba tai kuka harta gaji dudda baima ta komiba amma saida yarage zafin wata biyun dayayi bata bayan yagama yasaka mata bathrobe, da sauri ta karba tana kukkule jikinta tana kuka, murmushi yayi yay hugging dinta tabaya yana shakan kamshin sabulun wankan dasuke yi, ahankali yace "I love yhu Baby na, now hurry kiyi brush am waiting for u" sakinta yayi yadau karamin towel daga kan karfe yafito yana goge gashin kanshi dake tsiya yar da ruwa. Saida ya shafamai sanan yadawo gaban wardrobe yaciro jean mai ruwan toka sai kuma black short sleeve t-shirt yasa, shidai a rayuwa kaya masu duhu na mugun mai kyau, bakaramin kyau yayi ba, givency short gown na mata yaciro mata daga wardrobe dinshi mint green, rigar iya guiwa zata tsaya mata bata da hannu sata kawai zakayi kaja zip ta gefe shikenan, zama yayi akan center carpet ya bude kula yana duba me Mami ta aiko dashi soye soye ne da kunu, flask yadauka yahada tea dan bai iya shan kunu ba, bude kofan bayin datayi yasa ya daga kai ya kalleta, Kalle kallen dakin ta shiga yi kafin ta karaso cikin dakin tana neme neme duk inda tayi idanunshi na kanta bai cemata komiba zuwa tayi gabanshi batare data kalleshi ba tasaki wani irin kuka shagwaba tana dire dire. "my teddy bear ina yake" kafeta da ido yayi yanda take mai tsalle tsalle da sauri ya ijiye cup din hanunshi ganin yana neman barar da tea a jikinshi sanan ya kalleta saikuma ya kauda kai yadau plate da fork ya bude food flask zai dibi abinci saikuma yadan lumshe ido ya budesu yadan juyo dakai, kadan ya kalleta yace "na hada da teddy bear da akwatin kayanki nabama securities su kyautar bazaki dinga amfani da abunda wani Kato ya sai miki agidana ba, suma kayan chan dakika cire once sun bushe they're leaving this house straight up" ihu tayi tafashe da kuka ta tsugunna awurin ta cusa kanta a kafafun ta. "My teddy bearrrr wlh saika biyani abuna aiba naka bane" saikuma tamike tsaye tana bubbuga kafa tana kuka tana hararan shi da murguda mai baki, ahankali ya ijiye plate din da fork ya mike tsaye yana kallonta, murguda mai baki take sosai tana share munafukan hawayen dake zubowa, hanunta yaja ya zauna kan gado ya daurata akan jikinshi make mai kafada tayi ta murguda baki dan murmushi yayi yace "okay okay am sorry baby, mesa kike kuka" da hannu ta nuna shi tace "bakaine ba ina teddy na" takara murguda mai baki tana goge kwalla, dagata yayi daga jikinshi yace "okay to stop crying bari naje nasiyo miki wani" washemai baki tayi sosai tana kallon fuskarshi, kusan sumewa yayi wanan ne first smile datake bashi tunda tazo, mikewa tsaye tayi daga jikinshi da kyar shima yatashi ya nuna mata rigan daya ciro mata yace "wear dis, ga abinci kici am coming" ko kallonshi batayi ba tadau rigan tana warware wa, daukan car key yayi da wallet dinshi yafita daga dakin abincin dabaici ba kenan yabar gidan. Tsaki tayi tasa rigan tana maganganun ita kadai, tazo gaban madubi man data gani ta shafa sanan takoma wurin abincin kunun tasha sosai taci ships da egg sanan ta tashi tana kalle kalle dakin zama tayi akasa tunawa da sweetheart tafashe da kuka sosai. "sweetheart ina kake? Inane nan daka kawoni wurin mutanen nan da mutumin nan, please come back, wayyo Allah na Anty Ummy" kuka tasha sosai dan kanta tagaji ta share fuska saikuma tafara tsalle tsalle har falo, wurin TV tai dan kunna ta kalli cartoon amma tayi tayi tayi ta kunna TV takasa hakan yasa ta cigaba da tsalle tsalle tahau wanan kujeran ta dirko tahau wanan saikuma tai hanyar kofa dazai fitar da ita daga dakin dayar fingilar rigar jikinta mara hannu gashi iya guiwa ta tsaya mata kanta babu dan kwali sai kitson nan guda biyu bude kofa tayi tafita tana tsalle tsalle, workers biyu ne kawai maza a part dinshi dake watering flowers daya kuma na rage tsawon su da almakashi. Sai guje guje take abinta tana on ur mat get set ready go, taje ta taba wanan bangon sanan tadawo wanan bangon, gashi tasa over size slippers dinshi a kafarta daya mata yawa sosai. Workers din kuwa hankalin su nakan aikin su sunayi suna hira sama sama. Tana cikin gudun ta timm tafadi guiwan ta daya ya gurje wani irin ihu datayi yasa ma'aikatan suka fito da gudu sukayo kanta ta baje akasa ta dago kafarta daya tana duba guiwar tana kuka tana yarfe hannu dan gurjewa ma tayi kadan amma take uban ihun nan, daya daga cikin sune yace "sannu tashi ki shiga ciki" hararan su tayi ta make musu kafada, dayan kuma yabita da wani irin kallon maita ga rigarta tadanja kasa dan kana ganin cleavage dinta, wanda yay maganan ya kalli dayan dayake kallonta yace "wuce mutafi Musa" da sauri Musan ya tsugunna ya mika hannu zai taba kafar yace "mugan kafar" daidai lokacin Ayaan yashigo part din hanunshi daya rike da babban teddy bear red me gashi dayan hanun kuma white leda ne dake dauke da different snacks, tsayawa yay chak yana kallonsu yanda suke kallon mai mata barinma na tsugunnen. Washe baki Musa yayi yace "haba mana kibari naduba miki ciwon kefa me kyau ce" make mai kafada tayi tana kuka ta matsawa baya tana hararan shi, dayan yace "Allah baka sa'a nidai kaga tafiya ta" yajuya zai koma wajen plant Ayaan daya gani a tsaye yana musu wani irin kallo da idanunshi dayay jajur yasa bakinshi yafara rawa yanason yakira sunan Musa amma yakasa, wani irin watsar da kayan hanunshi dayayi sukai kara shi yasa daga Musa har ita suka dago kai, arude Musa ya mike tsaye ya kalli dayan da shima jikinshi ke rawa yake yace "kai nafasa aikin, nabar aikin, natafi" da sauri yajuya yazo ta gefen Ayaan zai wuce da gudunshi, wani irin fizgo shi da Ayaan yayi saida rigar jikinshi ta yage, bugashi yayi da bango bamm, yawani irin shake shi, dayan na ganin haka da mugun gudu yazo yabi tabayan su yafice, yanda taga Ayaan ya shake shi mutumin na neman mutuwa yasa ta mike tsaye tana zazzaro ido jikinta ko ina na rawa, wani irin duka Ayaan yarufe shi dashi a zuciye yana buga bayan shi da bango. "uban wayace ka kallan min matata? Uban wayace ka kalla min mata ta har kasan ita mai kyau ce ko dan ubanka, yausaina tsiya yar da idon daka kalleta dasu" kamo wuyar shi yayi yana neman kai hanunshi cikin idanunshi, idan kaga Ayaan zaka rantse mahaukaci ne, fashewa tayi da kuka sosai tsabagen yanda ta tsorata tazo wurin ganin kokarin budemai ido da mutumin ya runtse gam yake, tabaya ta rungume shi sosai jikinta na wani irin rawa tafashe da kuka tace "please stop am scared" yanda ta daura hanunta akan kirjinshi yasa wani irin shocking ya shiga jikinshi, da sauri jikinshi ya saki hakan yabama Musa dayaji jiki a hanunshi ya fizge kanshi ya gudu da kyar, yunkurin binshi yayi tai baya zata fadi da sauri ya fizgota azuciye, kankame idanunta tayi a tsorace, ya tsugunna yadau teddy ta da ledan ya fizgo hanunta yabude daki ya shiga da ita. Wani irin jefata yay akan kujera da idanunshi dasukai kaman banashi ba yace "uban wayace kifita ahaka, kinja wasu maza sun kallan min ke eh, bakisan da aurena akan kiba, u are my wife, my property, am ur husband" make mai kafada tayi tana kallon dan gurjewan datayi tace "ni banda husband, kuma ni sweetheart zan aura dankaji, nasan yau zaizo ya dauke ni mubar muku gidan ku, ni banason nan gidan ma nafison gidan sweetheart dina, farm house dankaji infad..." wani irin tari dataji yanayi yasa ta daga kai ta kalleshi, dafe kirjinshi yayi numfashin shi na neman barin kirjinshi yana kokarin saita kanshi yana tari kaman mai asma, arude ta mike tsaye tana kalle kalle, ruwan data hango kan fridge ta dauka da sauri ta juyo kafin ta karaso ta bashi har ya zube a wurin asume". ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 73... *dake nake, kedai wanan rubabbiyar me hanun tantabara dazata marking ta fitar dashi waje, da idanun kaman na agwagwa, maicin amana dai yay asara, yar air mekama da macen bera, yama sunan macen bera ?? Beratu kawai* Tsugunnawa tayi ta kwalalo ido waje tana kallonshi ganin ko numfashi bayayi, arude ta daura hannayen ta akan kirjinshi tana dukanshi. "kai, kai, wai bazaka tashi ba, bude idanun ka" girgiza shi take sosai amma ko motsi bayayi, fashewa tayi da kuka ta mike tsaye tana kalle kallen dakin tarasa abinyi, bottle water data dauko ta ijiye kusa dashi ne tagani hakan yasa ta tsugunna da gudu tana kuka tadau ruwan ta bude takai bakinshi cikin kuka tace "dan Allah kasha to katashi kaji, to bazan kara fitan ba, amsa" jijigashi takeyi ruwan akan bakinshi amma baiko motsa, mistakenly garin jijigashi yasa ruwan ya bare mai a fuska daga hanunta, wani irin ajiyan zuciya ya sauke batare daya bude idanunshi ba hakan yasa tafashe da mugun kuka tace "kai kabude ido nace, yakuri to" labban shi dataga yabude yanason yay magana yasa takai kunenta saitin bakinshi da sauri, murya chan chan ciki yace "press my heart" da sauri ta daga kanta ta daura hannuwanta ata saitin zuciyan shi wanda baya bugu da kyau ta daura ta danne da duka karfin ta tana kallon fuskarshi, ganin har lokacin babu wani chanji yasa tasake danne zuciyar, jin still batajin bugun zuciyan sosai yasa ta daddage tai nai uku tana kallonshi, ajiyar zuciya ya sauke sosai tareda bude idanunshi kadan ya kalleta, fadawa tayi kanshi tafashe da kuka tace "kai bazan karaba" saikuma ta dago kanta ta kallai Ita yake kallo asanyaye da idanunshi dasuka kankance tace "u are sick ina maganin ka na dauko ma" shiru yayi yana kallonta, share kwallan daya zubo mata tayi tace "ina maganin ka" shiru yayi yana kallonta da idanun nan dasuka kankance suka chanza kala, matsawa tayi ta jingina da kujeran ta cusa kanta akan guiwowinta tafashe da kuka sosai tace "ni nagaji da gidan nan, anata dukana, anata dambe da mutane har ana kwakule ido ma, tunda nazo tashin hankali nake gani, am tired, Sweetheart kazo ka tafi dani, where are you sweethea..." kasa karashe maganan datake yi tayi sabida yanda Ayaan yataso ya daura kanshi shima akan guiwanta duk yanda yaso ya daure yakasa wani irin nishi yake bakinshi na rawa yace "dan Allah, dan Allah Baby, I know you are not well but pl..." saikuma yay shiru jin yana neman yakara sumewa sabida yanda zuciyarshi ke wani irin gudu, arude ta dafa kanshi tace "kai wai me haka mutuwa zakayi? Na shiga uku Sweet..." fadawa yayi jikinta ya kankame ta sosai yanason yay magana amma yakasa ajiyan zuciya kawai yakeyi, yanda taji zuciyarshi na wani irin beating ba kakkautawa yasa tace "u heart is sick" saikuma tai shiru tana sauraron yanda jikinshi ma yadau rawa kodai ba mutum bane dama gashi fari kaman aljanin zabiya da Anty Ummy tabata labari, ahankali ta shiga tureshi daga jikinta muryan ta narawa tace "sas..sa..sakeni inje induba ko sweetheart yazo mutafi" wani irin matseta yayi ajikinshi yanajan numfashi ya chusa kanshi awuyan ta kirjinshi nawani irin bugu yafashe da kuka sosai yama kasa maganan, itama arude tafashe da kuka so kawai take ta kwaci kanta daga wanan kwakumetan dayayi, cikin kuka tace "sakeni inje in duba swe..." kara fashewa da kukan da yana ganin rabonshi da yin irinshi tun yana yaro, shi karan kanshi baze iya explaining yanda yakeji aranshi inda takira katon nanba, zata sake magana ya daga hanunshi ya kyar ya daura akan bakinta ya shiga rera mata wani irin kuka mai tsinkar da zuciyar mutum, da kyar ya iya controlling yanda zuciyarshi ke bugawa ya bude baki cikin kuka yace "p..pl...lz..stop calling dat name wlh zan iya mutuwa, am begging yhu baby dan Allah ki tausaya min, am suf...fering" shi kanshi baisan meke damun shi ba, yanda yake reramata wani irin kuka irin na sangartattun yaran nan mara kara awuya, hawayenshi har gangarawa suke yi daga wuyanta zuwa kirjinta, da sauri ta hadiye nata kukan taji yawani irin mugun bata tausayi duddu bata gane takamai men meke sakashi kukan ba, amma saitaji tana wani irin jin tausayin shi ahankali tace "to nadena amma nadinga cemai uncle to" runtse idonshi yya da mugun karfi wasu hawayen sharr nazubo wa shi gabaki daya bama yaso yaji tana maganan wani namiji ne aduniyan nan, shiru itama tayi jin yanda hawaye ke gangarawa jikinta, ahankali ta sakala hannayen ta ta daura asaman kanshi ta shafa mai alamun lallashi, wani irin ajiyan zuciya ya sauke yakara kankame ta da kyau ya lumshe ido, tun tana sauraron yanda heart dinshi ke beating da mugun fast har tazo tajishi yasoma komawa dai dai ahaka itama wani wahalallen bacci yay gaba da ita. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 74 - 75 Wuraren sha biyu na rana Baba ya shirya zai tafi Abba sai kiran Ayaan yake amma wayan shi bata shiga dan yakawo ta suyi sallama da mahaifin ta hakan yasa ya kalli Mami yace "jeki kira Ayaan firdausi" tom tace tafita daga dakin sanye da babban lullibin dake jikinta. Akofar dakin tai sallama tai sallama taji shiru hakan yasa ta bude kofan yanda taga Ayaan da Bilkisu ne yasa tai maza ta rufo musu kofa tana girgiza kai, komawa tayi lokacin har Baba da Abba sun fito compound Abba yace "ina suke" dan murmushi tayi tace "inaga kaman yakaita asibiti ne" Baba yace "dama banaso taga tafiya ta dan shirmen zata cigaba da muku ga wanan adinga bata addu'o'i ne nayi a ruwan in sha Allah zata dawo hayyacin ta" karban goran ruwan Mami tayi shikuma Baba ya shiga motan suna mai Allah kiyaye driver yajashi suka fita daga gidan, kamo hanunta Abba yayi yace "come here meyafaru baga motar boy nan ba aparke" dariya kawai tayi tace "wlh bacci suke nashe nashe afalo abinsu" wani irin washe baki Abba yayi yace "masha Allah, Allah sarki my Baby Boy yaushe rabon yay Bacci nashe nashe haka kullum ciwo yake, Allhamdulillah, Allah nagode maka daka dawomai da farin cikinshi, da abu yataba min yaron nan Firdausi wlh gwara ni yataba ni sau dubu" tabe baki Mami tayi tace "oh har yanzu hajiya bari naje na kirata" waya yaciro daga aljihun gaban rigar shi jin ana kiranshi yace "takirani tace koda daddare yau kokuma gobe zata dawo wai sai yau suka kai Amaryan kuma zasu tsaya mata jere, insun gama dawuri zamu ganta" gyadamai qkai Mami tayi, Abba yace "dan Allah je adaura musu abincin rana abinci merai da lafiya, kar wanda yadame su fa, kuma harda ke karki daman min yarana, idan kin gama ki aika musu da abincin su part dinsu" baki Mami tasaki tana kallonshi cikeda mamaki, murmushi yamata yajawo ta suka shiga ciki yana yar dariyan manya. Wajajen azahar ya farka sabida kiran sallan da akayi yana dafe kanshi sabida yanda kan kemai mugun ciwo, juyo da kanshi yayi ya kalleta yanda take baccinta awahale, dan murmushi yayi ya kalli dan gurjewan datayi akafa, ahankali ya mike tsaye ya dauketa batare daya tada taba ya shigar da ita bedroom akan gado ya kwantar da ita ya ja bargo ya lullube mata kafa sabida sanyi sanan ya shiga bayi wanka yayi dan yadanji dadin jikinshi ya dauro alwala ya fito yasaka soft dark blue yadi simple jumper akamai turare ya fesa yafita daga dakin da sauri dan bayaso yana missing jam'i, saida aka idar yadawo gidan shashin Mami yayi, dining ya tsaya ya dauki apple sabida yunwar daya keji yayi sama, sallama yayi ya shiga dakin Mami bayi take kokarin shiga ganinshi saiya sa ta tsaya murmushi yamata yace "Mami na" "har an tashi daga baccin" da sauri ya kalli Mamin da idanunshi masu kama dana mejin bacci, dan dariya yayi ya gutsiri apple batare dayace komiba, fridge Mami tabude ta dauko wani tsumi a gora dayay sanyi ta bashi ya karba yana kallon goran tace "gashi ka kaimata ta shanye" da sauri yace "meshi Mami?" hararan shi tayi ta dauko goran da Baba yabata na ruwan addu'a tace "wanan kuma kadinga bata kullum ruwan addu'a ne Baba yamata kafin yatafi" karba shima yayi ashagwabe yace "Mami am hungry fa" girgiza kai tayi tace "kadai ajiye iyali yanzu kake abu har yanzu kaman yaro, anyway abincin ku na shashin ku" tashi yayi rike da gorunan yace "bari naje naci inmun gama zamu je hospital" anatse Mami tace "daka bari gobe kuje wat if yanzu kun fita taita cewa ka kaita chan wajen wayanda suka kawota, kabari tadan manta tukun gobe koda da yamma ne basai kujeba" shiru yadanyi saikuma yace "to Mami" fita yay daga dakin yana gutsuran apple din hanunshi, tun daga barrander yakejin dirke dirke da karan kujera, bude kofa yayi ya shiga tana tsaye akan kujera rike da teddy daya siyo mata, wurga teddy tayi sama saitai wani irin ihun dadi ta dirko kasa ta chabe, akan daya daga cikin kujeru falon ya zauna yana kallonta yanda take wasan hankali kwance saibin kafafun ta da kallo yake, juyowa tayi ta kalleshi suka hada ido ya lumshe ido sabida yanda idanunta suka mai wani yarr, da sauri ta dirko daga kan kujeran tayo inda yake tana washe baki tace "kaima zakayi in arama teddy na?" batare daya bude idoba yasa kafanshi ya tadiyota jikinshi dan kara tayi tace "wayyo teddy na, na danneta tana kuka" dan murmushin gefen baki yayi yadan dagata yasa hannu ya zaro teddy din ya ijiye akan kujeran next to him, bin teddy tayi da kallo ta makemai kafada tace "kai kabani teddy na, kakusa sa na kasheta" ware idonshi yayi ya sauke su akan bakin datake turomai wani irin miyau me daci ya hadiye kafin ya mayar da idon ya lumshe su ahankali yace "kinyi salla?" turomai baki tayi ta balla mai harara tace "banai alwala ba natuna hijabi na nachan gidan mu, farm..." da sauri ya mike tsaye ya dauke ta harsaida tadan firgita ta rirrike shi, bedroom yay da ita yaje gaban wardrobe dinshi da ita ya sauketa ya bude, kayane da yawa na mata a kusa da nashi hannu yasa ya zaro hijabi yabata yace "pray kizo muci abinci" turomai baki tayi, ahankali yasa yatsa ya shafa lips din yana mata wani irin kallo da lazy eyes dinshi, da sauri ta tureshi tana hararan shi ta mikamai gogeggen hijabin ashagwabe tace "bude min ni" karba yayi batare daya janye idanunshi daga kan fuskarta ba ya warware yasaka mata ya gyara wuyan, bakaramin kyau hijab din yamata ba, mutuwar tsaye yayi yakasa daina kallonta, juyawa tayi batare data damu da yanda yake kallonta ba tahau kan dadduma tafara salla yafi 2min a tsaye a wurin kafin yaje palour, abincin ya bude a warmer, fried rice dayaji veggies ne da roasted turkey ya deba a plate, ya dauko remote ya kunna TV yadawo ya zauna yana chanza channel zuwa news. Fitowa tayi sanye da hijabin tazo zata wuce shi ta zauna akan kujera hijabin ta ya jawo harsai da tai yar kara. "wash wai menene kai" tafado kanshi tana turamai baki, matseta yayi ya cire hijabin ya ijiye akan kujera yana kallon fuskarta, murguda mai baki tayi batare datai magana ba tana kallon abincin, cikinta ya shafa ahankali yace "zakici?" gyada mai kai tayi, kwanto da kanta kirjinshi yayi yana shafa soft kumatun ta, da hanun daman shi yasa spoon a abincin ya debo zai kai bakinta, make mai kafada tayi tace "ni baby ne" bakinshi yakai saitin kunenta yadan lasa yirrr dataji yasa tadan zabura zata tashi, rikota yayi yana dan murmushi yace "oya haa" hararan shi tayi sanan ta budemai bakin ya saka mata yana kallon fararen hakoran ta, da sauri ta hadiye tana kallon teddy ta tajuyo ta kalleshi da sauri ta washe mai baki tace "wait, my teddy is hungry too" da sauri ta tashi harda dan gudun ta ta dauko teddy ta dake kan dogon kujera tana tsalle, bin cinyoyin ta daduk intai tsalle rigan ke dagawa yayi, da gudunta tadawo zata zauna akasa yajawota jikinshi tana girgiza mata kai asanyaye, abincin yakara debowa yakai bakinta ta amsa tana jijjiga teddy ta, taci sosai dudda hankalin ta nakan teddy ne kafin ta ballamai harara zata sauka daga jikinshi, girgiza mata kai yayi yakara jawota jikinshi kaman baby ya rungumeta sosai ta yanda ko motsi ta kasa ahankali yace "please stay here, sabida na iyacin abincin" fizge kanta tayi tana turomai baki tana hararan shi zata tashi ahankali yasa hanunshi daya ta bayanta ya riketa da kyau takasa tashi dayan hanun kuma ya debo shinkafar da cokali yafara ci bai wani ci sosai ba ya ture yasha ruwa ya kalleta sai faman yima teddy ta kitso take, ahankali yakai hanunshi kan two kitson dake kanta, shafa kitson yayi kafin ya saukar da hanunshi kan ciwon kannata yana shafawa, dago manyan idanunta tayi ta yatsine fuska tace "stop". Gorunan da Mami tabashi yajawo yamika mata tsumin tafara karba sabida alamun sanyin da tagani ajiki da sauri ta bude takai bakinta lumshe ido tayi tana lashe lebe ta kalleshi tace "dadi" takara kafa sauran abaki ta shanye goran ta mikamai ta mike tsaye daga jikinshi tana kallon TV saikuma tajuyo tafashe da kuka tace "cartoon zan kalla" dan murmushi yayi yace "zoki zauna anan saina kunna miki" da sauri tazo ta zauna kusa dashi, daura kanta yay akan kirjinshi sanan yasa mata Disney junior tana kallon pj mask shikuma ya tattare kwanukan yatura su one side kafin ya kara gyara mata zama ya sanya hanunshi yana wasa da jelar gashin ta. Batare data kalleshi ba tasaka hannu ta fizge jelar tana murguda mai baki tana kallon cartoon dinta, daganan bai kara tabata ba sai uban kallonta dayake yi kaman yau yafara ganin ta, shikadai yasan yanda yakejin sonta aranshi, to mesa yamata wulakanci da. Ahankali yadaura kanshi agefen wuyanta yana shakan kamshin fatarta ya kankame ta sosai, zafin dataji daga jikinshi yana gasata yasa ta juyo da kai da sauri ta kalleshi, kallonta yayi kasa kasa saikuma ya lumshe ido, da sauri ta daura hanunta akan goshin shi kafin ahankali tace "sick?" gyada mata kai yayi, da sauri tace "meke ma ciwo" hanunta yakama ya daura akan heart dinshi batare dayace komiba, kaman zatai kuka ta murguda mai baki tace "kasha magani" girgiza mata kai yayi, ashagwabe tace "to wani magani kakesha na dauko ma?" ahankali yace "madara" da sauri ta ijiye teddy akasa ta tashi daga jikinshi tai wurin fridge tunawa da taga madara dazu data bude fridge, hollandia evaporated milk ta dauko mai harda dan gudunta tazo ta tsugunna a kusa dashi tabude ta kaimai bakinshi dan bude ido yayi kadan yasa hannu yature madaran murya chan chan kasa yace "ba wanan ba" dan matsowa kusa dashi tayi dan bataji meyace ba ta daura hanunta akan kirjinshi tareda kai kunenta saitin bakinshi tace "meka ce?" ahankali yace "ba wanan madaran ba" zama tayi kan cinyarshi sabida gajiya datayi da tsugunnawa tace "to wani madara? a ina yake na dauko to" tai maganan tana hararan shi, murya chan kasa yace "anan" waigawa tayi tana kalle kalle to ina madaran anan, kaman daga sama taji yaja zip din gefen rigarta yaja rigar kasa, ihu tayi tana neman tashi daga jikinshi ya kara riketa sosai yana sauke ajiyan zuciya, hanunshi har rawa suke yadaura akan kirjinta. "Kai" takirashi da karfi cikin kuka, ta daddage ta fizge hannayen ta daya dike, teddyn ta tadauka ta bugamai akai tana kuka sosai, ture kanshi tayi da duka hannayen ta biyu ta tureshi da karfin ta tatashi tai wurin kofa zata bude tafita ahaka tsabagen yanda ta rude, da sauri ya mike tsaye yazo wajen kofa zai riketa a tsorace ta tsugunna tafashe da kuka tace "don't touch me, wurin sweeth..." da sauri ya dagota yana girgiza mata kai yasa hannu yadaura akan bakinta, da sauri ya sanya ta ajikinshi ya rungume ahankali muryan shi narawa yace "am sorry" tureshi tayi tana kokarin jan rigan ta sama, daukarta yayi yay bedroom da ita, ahankali ya kwantar da ita akan gadon da sauri tai yunkurin mikewa girgiza mata kai yayi ya maida ita yace "please baby". ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 76 - 77 Kafin ma tai yunkurin yin wani abu yahada bakinshi da nata yana kokarin zame rigar gabaki daya daga jikinta, wani irin kuka take jikinta duka narawa hanunta tamika ta dauko filo ta bugamai akai tana ture kanshi da filon jikinta nawani irin rawa tana kuka, yamutsa ta yacigaba dayi batare daya saki bakinta ba, jin ana kiran sallan la'asar yasa yasaketa ahankali yatashi ya zauna abakin gado tareda dafe kanshi yana kokarin saita kanshi, filo ta dauka tana bugamai abaya da duka karfin ta tana kuka sosai tama kasa magana, da kyar ya dago kanshi dasukai jajir ya kalleta yanda take kuka na sosamai rai shima ba'a son ranshi bane yake mata wani abuba, filon dake hanunta takara bugamai akai tana ihu kaman mahaukaciya, ahankali yarike filon tareda saka dayan hanunshi yajawota tana tutturjewa saida yahada ta da jikinshi, ya ijiye filon, tana kokarin tashi yaki bata daman yin hakan ya matseta tareda daura kanshi ata wuyanta yana bubbuga bayanta alamun tai shiru dan bazai iya magana ba ayanda yakeji, tun tana mutsu mutsu har bacci yay gaba da ita. Ahankali yaciro ta daga jikinshi tareda manna mata kiss agoshi ya kwantar da ita ya rufeta da bargo sanan ya mike tsaye idanunshi sun kada sunyi jajir, bayi ya shiga yay wanka yafito ya shirya cikin riga da wando yadau car key da waya yafita daga gidan. Baiwani dade da fitaba tafarka daga baccin tana kwalla, saikuma kukan ya kankama sosai sosai take kuka tana kiran sweetheart yazo ya dauketa batason gidan nan mutumin nan sai tabata yakeyi. Da kyar ta mike tsaye taje bayi, wanka tayo shima da sabida jikinta daduk yamata tsami ne, sanan tai alwala tafito daure da towel din data gani abayin, wani dan gown data gani white me hanun shimi a wardrobe din tadauko ta saka tana goge kwalla tana harare harare kafin tadau hijabi daya bata dazu tasaka tai sallan la'asar, tana idarwa ta kwanta akan dadduman tana birgima tana kuka. "sweetheart where are you? Katafi kabarni, why?" tafashe da kuka. Aaman tunda suka koma bauchi rashin lafiya yatasa shi agaba bana wasaba, shi kanshi baisan cewa haka son Ameerah ya shiga ranshi ba, ganin yanda yake yasa Dr Ameenu ya sanya Ummy kiran Maman su, da kanshi ya sanar da ita komi, aiko washe gari saiga Maman da baban su aka tattara aka tafi dashi Abuja gabaki daya. Alhamdulillah yadan samu sauki danhar abinci idan mum tabashi yanaci, yanada wata cousin Usaida datake sonshi nan Abba yahada auren su aka saka rana wata daya kuma baiwani musu ba dan Usaida yarinya ce mai hakuri gata yar gayu. Ayaan na fitowa daga masallaci hospital dinsu yawuce dan sosai yakejin rashin lpy, office din Dr Ibrahim yawuce bayan yaduba shi ya daga kai yace "dude wai menene matsalar ka, kaifa Dr ne bazaka guji abinda zai batama raiba wai, well I know u already know zuciyar ka na gab da buguwa" awahale yaja gajeren tsaki saikuma yamike tsaye yace "thanks lemme get drugs" fitowa yay daga office din yana tafiyar nan da isa ana gaidashi yana daga kai kawai kaman bashine me babbakama Bilkisu kuka ba. Magunguna yasiya da drip da wasu allurai a pharmacy sanan yadawo office dinshi, saida yasha maganin da kyar dan ya tsani magani kafin ya kalli alluran tsaki yayi yadau wayarshi yakira Dr Ibrahim, ko minti biyu ba'ayi ba ya shigo office din yace "Boy gani" wani irin mugun kallo Ayaan ya watsa mai, dariya sosai Ibrahim yayi yace "dan nadan dana sunan da Abba ke kiran ka dalla" dauke kai yayi ya bude kwalban alluran ya zugo da sirinji ya mikamai kaman ance yay maganan dole yace "yimin kuma ahankali" karba Ibrahim yayi tareda daukan auduga ya juya yamai, ahankali yace "aaauchh" bugemai kafada Ibrahim yayi yace "ashe da zafi kake parke different patients kullum" dan murmushi yayi yace "thanks Man" kwanciya yayi adogon kujeran office din ya lumshe ido, Ibrahim yabishi da kallo daga ganinshi kasan ciwo na cinshi dakuma tunani dan alluran nan ma na kwantar da sha'awa ne, drip din daya ajiye akan saman table ya dauka yana dubawa wanan na ciwon da heart dinshi keyine dakuma magungunan suma haka, ajiye magungunan yay ya karaso wajen kujeran yana gangaro dogon karfen da ake makala drip ajiki ya kalli fuskarshi yanda ya lumshe ido ahankali yace "nama fixing drip dinne?" gyadamai kai yayi, hakan yasa ya tsugunna yakama hanunshi ya makala mai sanan ya gyara ruwan yana shiga jikinshi, saida yajira na kusan 3mins sanan ya daura hanunshi akan heart dinshi beating din dayake yi yasoma dawowa normal normal hakan yasa yajuya yay hanyar fita yace "zan zo anjima" gyara kwanciya yayi tareda sake lumshe ido yana tunanin Bilkisu, ahankali yaciro wayarshi daga aljihu number Dad Fawaz yakira, Neurologists ne likitan brain, sanan babban Consultant ne akan any matsala na kwakwalwa, yana kiranshi bayan sun gaisa yasanar dashi zaizo hospital dinshi gobe wurin shi da matarshi, nan dai yafada mai matsalanta. Saida taci kukan ta tana kiran sweetheart tagaji sanan ta tashi daga kan dadduman ta cire hijabin tabude kofa tafito falo, zama tayi akan kujera tadau teddy ta tanama kitso tana kallon Channel din cartoon din da tasa yasaka mata dazu. Gajiya tayi ta mike tsaye tana dirke dirke akan kujera tana dariya gabaki daya ta hargitsa falon dan kanta tagaji tadau ruwa tana sha sanan ta kwanta tana dariya ita kadai, harta fara gyangyadi taji ankira salla da gudu tana tsalle tai bedroom tadauro alwala tafito tahau kan dadduman dawani irin tsalle kafin tafara sallan. Wuraren magrib Big Mummy ta shigo gidan akatuwar jeep dinta driver ta shikejan motar, parking yayi tafito tana sanye cikin jan ashobin biki mai shegen kyau dayaji uban stones, securities ne sukazo ta nuna musu babbar jakarta tace "awuce dashi shashina" tanunama driver jakar da abubuwa ke ciki wanda aka raba nabikin tace "biyoni da wanan" tafiya takeyi na isa kaman wata boss tana danna waya har zuwa Shashin Mami, murmushi lullube akan fuskarta ta shiga falon Mami na fitowa daga kitchen kenan taga hajiya fadada murmushin kan fuskarta tayi tace "oyoyo hajiya saukar yaushe" dan tabe fuska big Mummy tayi tana huro hanci wanda idan da Sabo Mami tasaba, ta karbi jakan dake hanun dreba shikuma yajuya yafita Mami ta karaso wajen tana mata sannu da zuwa Big Mummy tamika mata jakar tace "gashin nan inji Atine tunda bakizo ba wai" karba Mami tayi tace "sabida jikin Ayaan ne ai da nazo bikin zinatu, Hajiya kinkosan wani abin farin ciki da ikon Allah kuwa daya faru kuwa" "saikin fada" Big Mum tafada agadaran ce, cikin nuna tsananin farin ciki Mami tace "wlh anga Bilkisu, jiya wayansu suka kawota daga bauchi, inata so nakira ki nagaya miki Alhaji ya hanani wai surprise zamu miki, dan wajen ki har ya warke anga Bilkisu haji..." baya da Big Mum tayi zata zube yasa Mami tariko ta da sauri cike da mamaki tace "baki da lafiya ne hajiya?" arude Big Mummy tace "Bilkisu Bilkisun mu dai matar Boy kikace angani?" gyada mata kai Mami tayi tana kokarin zaunar da ita akan kujera ganin tarude sabida good news din, kin zama tayi tarike hanun Mami tace "tayaya aka ganta? Meta ce muku?" "kaman ya metace?" Mami ta tambayeta tana kallon fuskarta, da sauri Big Mum ta kakalo wani irin murmushin dole tama Mami, ahankali Mami tace "yarinyar da bama ta yarda damu, tasami shafewan kwakwalwa ne, duk bata ganemu ba, tana ma dakin Ayaan" da sauri Big Mummy tana share zufan daya keto mata tace "ina boy din nawa nata ya shi murna" tabe baki Mami tayi tace "yaje Clinic wai" zumbur Big Mum tamike jikinta har rawa yake da kyar ta saita kanta ta kakalo hawaye tace "Allah Akbar kabiran! Allah mai girma da daukaka, bari naje nadubo matar Boy dina" Mami tace "gama abincin su chan angama bari nasa Salamatu takai musu tunda tahada a food flask already" da sauri Big Mummy tace "basai kinsa yan aiki ba tunda chan zani, ban in wuce musu dashi" bama tajira Mami tamike ba tai dining tadau food flask da plate da spoon din data gani ta fice daga shashin har tana harde kafa tana maganganu da kanta tace "Bala yace tamutu, Bala yace tamutu, Bala eh yace tamutu" haka tadinga sumbatu kaman tababba hartai shashin nasu. Tana zaune akan hadadden center carpet din falon tajawo ledan daya kawo dazu da rana chocolate din da tagani na cabry dairy milk tadauka tana fama da budewa takasa, bude kofan da akayi yasa ta mike tsaye da sauri dan tabama koma waye ya shigo yabude mata, ido da ido sukai da big Mummy data shigo rike da food flask da warmer tawani irin kafeta da ido tana kallonta tun daga sama har katsa, itama kafe Big Mummy tayi da ido kanta nadan juyawa, mayar da kofan Big Mummy tayi tarufe sanan ta tako kafa ahankali tana mata wani irin kallo tana takowa, tana shigowa tsakiyar falon ta ijiye food flask din akan kujera, sanan ta dago kai ta kalleta itama har lokacin ita take kallo kanta nadan juyawa fuskar matar nasata jin wani iri iri data rasa name ba, ahankali Big Mum ke takowa tana dumfaro inda take atsaye tana mata wani irin kallo, samun kanta tayi dayin baya, baya, takasa janye idanunta daga kan Big Mum kanta nawani irin juyawa tana ganin fuskar big mum yana kuma bace mata, jinta tayi ajikin bango kafin tayi yunkurin motsawa Big Mum ta tareta da hannayen ta, ta hanyar sakata a tsakiyar hannayen ta data daura akan bango tana wani irin zaro mata ido, wani irin yamutse fuska tayi ta kudundune hancin ta tana zobaro baki kaman Doddannuwa danta tsorata ta, da sauri ta runtse idonta kanta nawani irin zafi kaman ana ta fasa ruwa, dan harwani kara takeji daga kanta zuwa kunenta na shuuuuuu, cikin kakausar murya Big Mum tace "bude idonki shegiya yar matsiyata dake nufina da tsiya, bude nace, bude idonki!" ta dakamata wani irin tsawa tareda buga bangon datake manne ajiki, afirgice ta bude ido tana wani irin nishi, tsabagen tsorata saitaga fuskar Big Mum na rikide mata, gawasu irin maganganun datake ji daga kanta dake mugun vibrating, fincikar hanunta Big Mum tayi kaman zata cire su daga jikinta tsabagen yanda kanta ke juya mata tana ganin flash din fuskar Big Mum yana kuma bacewa yasa tama kasa ihu, murde duka hannayen ta Mum tayi tabaya hakan yasa tasaki wani irin kara tace "was..." finciko ta Mum tayi tana wani irin yimata abu kaman dodo da fuska tace "kalleni da kyau inda ace nasan su Bala bazasu kashemin ke da wlh ninai da kaina, amma listen to me, dudda kinyi losing memory ban yarda ba, inhar kika sake kika tonamin asiri wlh saina" hanunta ta daura akan wuyarta ta zagaye, arude take kallonta jikinta nawani irin rawa, wani irin kallo Big Mum tasake mata tace "nida nake tsananin farin ciki burina yakusa cika, ko bayan tafiyar ku bansamu ankamomin shi yamini signing papers din bane sabida kullum ubanshi da uwar shi natare dashi" janye hannunta tayi daga wuyanta ta fizgo gaban rigarta luuu tataho tana kukkule ido tsabagen yanda kanta ke juyawa, ganin haka yasa Big Mum tawani irin jijjigata ahankali ta ware idon tadaura akan Big Mum, dafe kanta tayi dake wani irin juya mata kaman amadubi saita fara ganin kanta awani bene tana sanye da hijab tana gudu saitai buge da kujera tafadi, saikuma taga fuskar matar nan data riketa, wani irin zubewa tayi akasa wajen asandare ta suma tsabagen yanda kanta kemata wani irin juyi. Tsayawa Big Mum tayi tana kallonta yanda ko numfashin kirki bata fitarwa, da sauri ta juya tabude kofa tafita daga dakin, leka ko ina tayi ganin babu kowa ashashin yasa ta sauke ajiyar zuciya tadawo dakin ta tsaya akanta tana tunane tunane, yanzu idan takashe ta ai koda, dat is idan ma za'a tambayan ta kenan, zata iya cewa tana zuwa ta dubata saita tafi shashin ta sabida taje tahuta itama daga biki take, hakan ma yafi this is the best chance na aikata barzahu datake dashi before tai running plan dinta, duk wanda zai shigo tsakanin ta da dukiyoyin nan da kamfanonin Alhaji wlh bazata mai raiba. Gama zancen zucinta keda wuya tadau daya daga cikin manya manyan filolin jikin hadaddun kujerun falon tayo kanta, ahankali ta tsugunna ta daura guiwowin ta akasa tadaura filon asaman fuskarta ta danne da karfin bala'in, rashin samin iskan numfashi cikin Suman datake yasa tafara shure shure tana shushure kafa tana dukan filon da hannu, Big Mummy takara danne filon tace "die, die yar matsiyata, ki mutu dan ubanki malam, mayyar yarinya ke kikajama kanki...." Parking yayi yafito daga motar shi rike da IPhone dinshi, dayan hanun kuma rike da ledan shoprite da abubuwa ke ciki, direct bangaren shi yayi sabida yanda zuciyar shi taki natsuwa sai kawomai Bilkisu take, da dan saurin shi yay ciki as usual yasa hannu ya bude kofar ya shiga, dayake kofar irin wacce bata karan nanne, chak ya tsaya zuciyar shi naneman ta buga gabaki daya.. Big Mum da bama taji alamun bude kofaba dan tabama kofa baya sai kara danne filon Bilkisu na shure shure, tana kara dannawa tana "die, die yar matsiyata" kaman daga sama taji wani irin azababben tsawan da tunda take arayuwanta bata tabajin irinshi ba, jitayi kaman muryoyi mutum ishirin ne suka hadu suka mata tsawan. "B..Big..Big Mum!" awani irin firgice ta mike tsaye idanunta acikin na Ayaan daya rikide yakoma kaman na zaki. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 78 - 79 Da mugun sauri ya shigo dakin ya kasa dauke idanunshi daga kan Big Mum data fashe dawani irin kuka tana shafa fuskarta da kanta kaman mahaukaciya, daidai lokacin Mami ta bude kofar ta shigo rike da bowl din wani farfesun Ganda na magani data hadama Bilkisu, da sauri ya janye katon filon daga kanta, gatanan kaman bata numfashi ya daurata akan kafarshi, bowl din hanunta Mami ne tasaki a kasa tsabagen yanda kirjinta ya buga takaraso cikin dakin da mugun gudu ta tsugunna kusa da Ayaan tana kallon Bilkisu tace "maiya sameta Ayaan naga bata numfashi" hannunshi biyu ya daura akan kirjinta yana dannawa da karfi, cikin tsananin fushi ya kalli Mami da jajayen idanunshi yace "ask her" ya nuna mata big Mum dake kuka sosai, bakinta ya bude ya zubama iska sanan yakara danna kirjinta, mikewa Mami tayi ta kalli Big Mum tace "mekika mata hajiya tadena numfashi?" cikin kuka sosai Big Mum tace "Firdausi kinsan ko dazu adakin ki nakusa faduwa ko kekika taroni, aljanu suka shigeni agidan biki, dazuma agidan biki akace mini na shake wata nakusa kasheta, inaga abinda yasame ni kenan yanzu, oh Allah nagode maka daka turo Ayaan dawuri wlh muryan shi yadawo dani hayyaci na, ko dazu yan gidan biki malami sukace sun kiramin, Firdausi na shiga uku mena dawo haka, ku taimaka mini dan ya rasulllahi, Aljanu ke damuna" wani irin kallo Ayaan ke binta dashi, Mami kam kusan mutuwan tsaye tayi itama kallon hajiyar take, ahankali yace "Mami taimaka mata tatafi shashin ta, Allah sawake" kallonshi Mami tayi ya dauke kai yacigaba da danne heart dinta da haryanzu baya feeling beat dinshi, tashi yayi ya dauketa chak ajikinshi yazo zai wucesu, kafadar shi Mami tarike batare data kirashi ba, dan lumshe ido yayi yabude yana kokarin saita kanshi ahankali batare daya juyoba yace "Mami ki kaita ta chanza kaya tahuta, ku kira malami yamata rukiya" yajuya yafita daga dakin azuciye. Mami ma saida ta saita fuskarta sanan ta juyo ta kakalo murmushi tace "muje hajiya kidena kuka Allah baki lpy" idanunta kadai ta kalla taji ko kadan bata natsu da itaba, batama yarda bane, koma menene Allah ubangiji ya bayyana gaskiya, ya kuma karesu daga shirin duk mai shairi, cikin wani irin kuka Big Mum ta daga kafa da kyar tace "Firdausi ni fa? Nine yau zan kashe matar Boy dina habadai, nida nake cikin tsananin farin ciki tadawo" ahankali Mami tace "karki damu kidena kukan nan bakida lafiya, muje ki kwanta anjima sai akira limamu yamiki addu'a" ahaka tana kuka sosai suka fita jikinta ko ina rawa yake Allah dai yasa sun yarda, tasha da kyar. Awajen parking yay parking ya bude bayan motar yakara taba wajen heart dinta, yana beating amma kadan kadan in bama ka natsu ba bazaka jiba, ahankali ya dauketa yay cikin hospital da ita office dinshi ya shiga da ita ya kwantar da ita akan gado kafin yafita da sauri yaje pharmacy wani irin allura ya karbo da sirinji saikuma ruwan alluran baima tsaya biyansu ba yadawo office din da mugun sauri ya fasa kwalban ya debo alluran, hannu yasa ya daga rigarta sama yamata alluran a daidai ta saitin kan zuciyar ta sanan ya zare ya daura hanunshi akan wajen yana sauraran beating din idanunshi akan agogo, wurin minti biyar alluran ya dauka kafin heart dinta yafara beating normal ajiyar zuciya ya sauke yace "Alhamdulillah" sanan yaja rigarta kasa ya gyara mata, statesocope dinshi dake kan table ya dauka ya saka sanan yadawo gadon ya daura akan kirjinta yana saurara cirewa yayi daga kirjinta batare daya cire daga jikinshi ba yafita daga office din wani alluran pcm yasiyo a pharmacy yabiya kudin sanan ya dawo office din yamata jin zazzabi ajikinta zama yayi akan kujera yana kallon fuskar ta, ahankali yakamo hanunta yahada danashi yana shafawa yana tunane tunane daban daban, kafin ya ciro wayarshi daga aljihu wani sako yatura sanan ya maida wayar aljihu, ajiye hanun nata yayi ya mike tsaye yana zagaye dakin, yakai kusan 10min ahaka sanan ya shiga bedroom din dakin alwala ya dauro yay Isha'i aciki kafin yafito ganin har lokacin bata farkaba yasa ya zauna akan kujera yasake kamo hanunta yana shafawa yana addu'a tafarka. Wuraren goma darabi tafarka awani irin mugun firgice tana kalle kallen dakin, da sauri ya hayo gadon, wani irin ihu tayi ta kankame idanunta da sauri ya daura hannayen shi biyu akan kafadar ta yace "hey wife, is me" bude idonta tayi ahankali tana ganinshi tafada jikinshi da gudu tana wani irin kuka ta kankame shi kaman zata shiga cikin cikinshi takara sakin wani irin kuka mai kara, kamata yayi shima ya rungumeta tareda sakin mata peck a gefen kumatu yana shafa bayanta ahankali yace "meke miki ciwo" girgiza mai kai tayi tana kuka tamakasa magana, cirota yay daga jikinshi da sauri tai yunkurin komawa ya hanata ta hanyar saka hannu a habarta ya dago fuskarta yana kallon fuskar ta, ahankali yace "akwai abinda ke miki ciwo?" girgiza mai kai tayi tafashe dawani kukan tafada jikinshi har lokacin jikinta rawa yake, bayanta yadinga tapping hartai shiru murya chan kasa tace "fitsari nikeji" dena shafa bayanta yayi yace "okay" dagata yayi daga jikinshi ya saukar da ita kasa batare daya saketa ba shima ya sauko zaiyi wajen kofa ya kulle da sauri tabishi tana neman shigewa jikinshi tsayawa kallonta yayi da sauri ta shiga jikinshi ta kankame shi, daukarta yayi ya kulle kofar office din da key sanan yay cikin bedroom din office din da ita, ko ina agyare sai kamshi yake ya bude bathroom din ya shiga da ita ya ijiyeta ahankali yace "am waiting for you" yajuya zai fita da gudu tarike shi ta kankame shi sosai tafashe da kuka, cikin kuka tace "am scared" cirota yayi daga jikinshi yana kallon fuskar ta, ahankali yace "okay jekiyi to am here" ciro wayarshi datai kara yayi yana dubawa itakuma tai fitsarin tana kallonshi tana kuka duk atsorace take dabatasan nameba, tana gamawa tazo da sauri takara rikeshi jikinta na rawa, daukarta yasake yi yana kallon fuskar ta ya fitar da ita daga bayin akan gadon ya zaunar da ita ya juya zaiyi wajen fridge da sauri ta mike ta kama hanunshi, dayan hanunshi yasa yasake rungumota jikinshi sosai sanan yay gaban fridge din da ita farm fresh yogurt yaciro da glasdcup sanan yajuyo suka koma zaunar da ita yayi ya zauna agefenta, da sauri takara matsowa kusa dashi tadaura kanta akan hanunshi ta rungume hanun, bude yogurt din yayi da hannu daya ya zuba a cup ya kai bakinta yana kallon kwayar idonta, ahankali tabude baki tadan sha, haka tasha har kusan duka sanan ta kawar dakai, ajiye cup din yayi yadago kanta daga jikinshi yana kallon fuskar ta ahankali yace "meya faru? Tell me wat dat woman did to you" kafeshi da ido tayi batare datace komiba kaman mai tunani da sauri takara fadawa jikinshi ta kankame shi jikinta na rawa, lumshe ido yayi yasake budesu, juyo da kanta yayi ta fuskance shi tana daga kan jikinshi, ahankali yace "Ya sunanki?" shiru tayi tana kallonshi saikuma tadafe kanta daya dan soma vibrating sabida tunanin datake, da sauri ya janye hanunta daga kan ganin jijiyoyin goshinta suna bullowa, ahankali yace "stop" bude ido tayi ta kalleshi shima ita yake kallo something definitely happen, tunda gashinan gabaki daya ta chanza, sanan kaman tana kokarin tunano abune amma takasa, yanzu brain dinta need to rest gobe yakaita wajen Dad Fawaz. Kwantar da ita yay akan gado ganin kaman tai bacci, yamike tsaye ya cire kayan jikinshi dan yay wanka yarage boxer kadai yay hanyar bayi, ahankali ta bude ido kafin ta diro daga kan gadon da saurin bala'i jikinta na bari, fadawa jikinshi tafashe da kuka sosai jikinta na rawa da kyar akuma karo nabiyu tace "am scared" Rungomata yayi yana shafa bayanta kaman mai rada yace "am not going anywhere wife, wanka zanyi" girgiza mai kai tayi takara kara karfin kukanta tana shigewa jikinshi kaman zata koma cikinshi, ganin haka yasa ya komar da ita kan gado ya kwantar da ita ya kashe wutan shima ya kwanta agefenta ahankali yace "okay sleep, kina bukatar bacci" matsowa tayi kusa dashi ta shige jikinshi sosai har lokacin jikinta narawa, tsoro sosai taji tanaji amma duk idan tai yunkurin tunanin tsoron me sai kanta yawani irin amsa, hannayenta duka biyun ta daura akan kafadar shi gabaki dayan fuskarta acikin kirjinshi tana nishi da karfi karfi, runtse ido yay da mugun karfi yanda nishin ta ke fitan mai akirji na neman birkita mai lissafi gashi sai kara shigewa jikinshi take, ahankali yadan cirota daga jikinshi ya jawota daga saitin kirjinshi ya daura kanta kan filonshi yace "lie down here" girgiza mai kai tayi ta shige jikinshi ta chusa kanta a wuyarshi, yanda ta kankame shi tana numfashi da sauri da sauri yasa taji tana samin natsuwa, kasa daurewa yayi ya tureta yatashi zaune ya dafe kanshi, da sauri ta tashi zaune itama ta fasa wani irin ihu tafado kanshi, riketa yayi murya chan kasa yace "please baby ki kwanta am here ba inda zani babu abinda zai sameki anan" girgiza mai kai tayi tana kuka kasa kasa tana kara gyara zama ajikinshi, lumshe ido yayi ya daura kanshi akan kafadar ta yana shakan kamshin fatar jikinta, da sauri ya daga kanshi ya kwantar da ita achan karshen gado cikin muryan lallashi yace "please ki kwanta anan" komawa yayi tabakin gadon ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya, wani irin tashi tayi tafado kanshi kan jikinshi tahau tana girgiza mai kai tana kuka kasa kasa tace "am scared" hanunta ta mikar tana laluben fuskarshi, kan bakinshi ta saukar da hanun hakan yasa ta sauke ajiyan zuciya ta matso sama ta daura fuskar ta akan fuskarshi tana kara sauke ajiyan zuciya kafin ta lumshe ido hannayen ta kuma kwance ata wurin kunen shi ta zagaye kanshi dasu taimai wani irin cuddle, ahankali yadan karkato fuskarshi ta yanda lips dinshi ya sauka akan nata numfashinta mekama dana me mura tsabagen kuka na haduwa da numfashin shi, lumshe ido yayi ya daura hannayen shi akan waist dinta ahankali yake yowa sama dasu harya kai bare bayanta ya tsaya yanata shafawa kafin ahankali ya bude bakinshi ya chapko lips dinta ciki gently akuma hankali, da sauri ta bude ido jin ana shan bakinta da sauri sauri kaman an sami minti, fashewa tai da kukan dabaida kara sabida bakinta dake cikin nashi, ahankali yana tafiya da yatsu abayanta ya daura yatsun akan hanun rigarta mai kama dana shimi ya kwantar dasu ya daga hannunwanta datake kokarin fizgewa ya sabule su duka sanan ya maida hanunshi kan waist dinta da karfi yaja rigar ta kasa arude tafara kokarin tashi daga jikinshi hakan yabashi nasaran zame rigar ta kafa ya yar, dukanshi data fara yasa yasaki bakinta tafashe da kuka sosai ta tashi ta zauna akan cinyarshi da muryan shi dabata fita sosai yace "baby u are tempting me, ki kwanta kiyi bacci" hanunta yariko yajawota ya kwantar da ita awurin ta da mugun gudu takara fadowa jikinshi cikin kuka tace "am scared" hancin shi ya cusa cikin gashinta kafin ahankali ya kwantar da ita ya kwanto da kanshi ya hade goshin su yana goga hancinshi akan nata, ahankali ya kwanta agefenta ya daura kanshi ata gefen wuyanta ya manna mata wani irin kiss, fashewa da kuka sosai tayi hakan yasa yace "shiiii kiyi shiru konabar miki dakin nan" girgiza mai kai tayi tareda sanya hannayenta ta bayanshi ta kullesu, ahankali yasa hannu ya juyo da fuskarta saitin fuskarshi, hannu yasa ya share hawayen datake yi kafin yakai bakinshi saitin idonta yafara lashe gashin idonta wani irin yarr taji hakan yasa takara kankame shi sosai, gangaro da bakinshi kan hancin ta dayama bakinshi wani irin sanyi yayi tsabagen kuka, lashe wa yayi kafin ya sakko kan lips dinta ya chafkesu, hanunshi ya daura akan kirjinta yana wasa dasu sosai da sauri tafara girgiza mai kai tana kokarin kwace bakinta hawaye na gangaro mata daga ido, sakin bakinta yayi slowly ya gangaro da kanshi ya cusa kanshi a wuyanta sosai har lokacin hannayen shi nakan kirjinta, dago kanshi yayi ya daura hannu akan bakinta sanin asibiti suke, gently yadaura bakinshi akan kirjinta, mutsu mutsu tafara tana kokarin kwace bakinta dama jikinta duka, cire bakinshi yayi daga kan kirjinta da muryan shi dabata fita da kyau yafara karanto addu'a da annabinmu ya koyar sanan yasake maida bakinshi kan kirjinta, ahankali ya daddage ya shiga duddu yasha wuya amma ba kaman na ranan ba, sosai take kokarin tuna abu amma takasa, abinda yake mata yasa taji kanta yana wani irin sarawa, kadan kadan take ganin fuskar mutane suna kuma bace mata. Sakin kirjinta yayi yakai bakinshi saitin kunenta murya chan kasa dake rawa yace "I...i...Baby I...luv..i luv yhu" kara kankame ta yayi yana flipping dinta duk yanda yaga dama kaman burger. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 80... Tsagaita abinda yakeyi yayi batare daya raba jikinsu ba jin yanda take kuka sosai, hancinshi yadaura kan nata yahade goshin su, hanunta ya lalubo yahada da nashi ya matse sosai kafin ya saki yana sosa tsakiyar hanun dayay zufa sosai, ahankali kaman mai rada yace "please stop crying, am not going to hurt you" yay maganar tareda sakin mata peck agaban goshin, ya zare hanunshi daga hannunta ya goge mata fuskar ya kankame ta yana bubbuga bayanta saida yaga ta natsu sanan ya dauketa ya sauko da ita daga kan gadon ya jinginar da ita ajikin bango ahankali, ya dauketa ya sakala kafafun ta tabayan shi ya dauresu ya daura hannayen ta atabayan wuyan shi, shafa fuskarta yayi kafin ya hade bakinsu wuri daya yasake shiga da kyar akaro nabiyu, kara kankame kan shi tayi sabida zafin dataji hawaye na zararo wa daga idanunta kanta juyawa kawai yake, sosai Ayaan ke yanda yagama dama da ita yau babu gardama, gabaki daya yafita hayyacin shi sai nishi yake ajajjare, dagata yay daga jikin bangon ya koma kan gado rike da ita, sai wurin uku nadare ya barta yawani irin kankameta ajikinshi yana shafa bayanta, ahaka wani irin bacci yay gaba dashi da ita, kiran sallan asuban farko ya farkar dashi, ahankali ya kunna wutar dakin batare daya rabata daga jikinshi ba, fuskarta dayay fayau da gashin idonta dasuka mammanne tsabagen kuka yayi ya matso da bakinshi ya sumbaci goshin ta murya chan ciki yace "thank yhu" hanunta yakamo yarike yay shiru yana kallon POP saman dakin yana tunane tunane, ajiyar zuciya ya sauke kafin yay magana ahankali kaman rada. "why is she trying to kill you" lumshe ido yayi ya sanya hanunshi akasa kanshi kafin yasake bude idanun ya daurasu akan fuskarta, ajiyar zuciya ya sauke yakai hannu yana shafa kunenta yace "inda Allah bai dawo daniba da yanzu takashe min ke? Me kikama Big Mum, why is she trying to kill yhu" shiru yay yakasa janye idanunshi daga kan fuskarta dayay fayau, shafa hanunta yayi yace "I promise yhu wife, bazan taba barin wani abu yasaman min keba, I will always be with you harsai na binciko wat was behind Big Mum's act" kwantar da ita yay yaja bargo yarufa mata ya shiga bayi yay wanka sanan yahada wani ruwan yafito, dagota yay cikin barci afirgice tabude ido ta kallai ganin shine yasa ta kankame shi ta lumshe ido, daukarta yayi ahaka yay bayi da ita yasakata cikin ruwan zafin ya gasata, da kanshi yamata wankan tsarki sanan yafito da ita ya zaunar da ita akan gado yana murmushi, kureshi tai da ido kaman tanason tuno wani abu saikuma ta dafe kai, da sauri ya daga habarta yace "don't stress your self" tashi yayi da sauri itama ta mike, hakan yasa yay murmushi ya dauketa kaman baby lamo tayi ajikinshi yay gaban wardrobe dinshi da ita, wani jean da riga navy blue yaciro ma kanshi itakuma yaciro mata wani shirt dinshi white mai dogon hannu sai kallonshi take ko kyafta ido batayi, juyo dakai yayi ya kalleta suka hada ido, kallon kallo suka ma juna ko kyafta ido batayi hakan yasa ya kamo hannayen ta ya daura akan fuskarshi yamata murmushi, karamar yatsar ta tadaura akan dimple dinshi tana kallon wajen kaman mara hankali, sauran yatsun kuma tana zagaye giranshi da kunen shi dasu, ahankali yajawo stool ya daurata kai, ya dauko cream ya shafa mata duk abinda zaiyi idanunta akanshi, sanan yakawo rigar ya saka mata bakaramin kyau yamata ba, akan cinya ya tsayamata rigar hanun kuma sunmata tsawo hakan yasa yay dariya yana kokarin nannade mata hanun rigar, ware ido tayi tana kallonshi, mikewa tsaye yayi ya kashe mata Gira daya da sauri ta tashi tsaye ta mika hannu tanaso ta tabo giran daya daga mata tana dage, murmushi yasake mata ya zaunar da ita ya tsugunna agabanta yadaura kanshi acikinta yay shiru hawaye nadan taruwa a idonshi ganin kaman condition dinta has worsen, ajiyar zuciya yayi ya saketa ya mike kayan daya ciro yasaka ya shimfida dadduma yana tunanin inda zai saman mata hijabi tai salla itama, zaunar da ita yayi akan gado ya kamo hanunta yana mata murmushi ganin yanda take kallonshi kaman tasami littafi, murya chan kasa yace "zauna kijira ni am coming babu abinda zai sameki kinji" kaman ma bata gane meyake cewaba kallonshi kawai take, mikewa tsaye yayi, da sauri itama tamike tana rirrike mai riga tana neman yin kuka, girgiza mata kai yayi yace "okay don't cry" zaunar da ita yayi kusa dashi yahau kan dadduma yay salla bayan ya idar yay azkar, yadau wayarshi daketa haske, 3 miss calls din number Popsy dayaje UK yagani, saikuma message din Mami na watsapp, budewa yayi. _Nakasa bacci ya jikin Bilkisu hope she is fine and out of danger? Son I don't trust Hajiya inaso nafada ma Abban ka wat she did idan mukai waya._ Dan murmushi yayi yana cijon lips dinshi, Bilkisu dayaji tahau kan jikinshi yasa ya daga kai, kuka take da sauri ya ijiye wayan ya goge mata hawayen dake zubowa yasakata ajikinshi yana shafa bayanta, lamo tayi tareda kankame shi hakan yasa yadau wayarshi ya turama Mami sako. _Mami na I don't trust her either, don't tell Pops harsai nagama bincike na, Mami kisa driver yakawo min kayanta da hijabi hospital, am taking her to Dad Fawaz hospital for now bazan dawo da ita gidan ba._ Yana tura sakon ya ijiye Wayan yaciro ta daga jikinshi jintai bacci kwantar da ita yayi akan gado ahankali dankar yatasheta, yahau dadduma yana kallon fuskar ta yace "you've been nothing but a blessing to my life, ta sanadin ki Ayaan is now a change man" dan murmushi yayi saikuma yace "Alhamdulillah" kasancewar baida AL Qur'ani anan yasa ya bude na wayanshi yana karanatawa, kiran direba daya shigo yasa yakarasa kai ayan kafin yay picking yacemai yana gaban office dinshi, tashi yayi yafita daga dakin batare daya bari kofan yay kara ba, agogo ya kalla yaga ko 6 baiyiba amma har Mami ta aiko direba, u are d best Mami na, bude key yayi daddan murmushi akan fuskarshi ya karbi katon basket din hanunshi idanunshi akan farin envelope din daya leko ta aljihun gaban rigan direban dayaga anrubuta hajiya saratu ajiki, jakar da kayan ta ke ciki ya karba ahankali yace "thank you" murmushi dake kan fuskar direban ya fadada oga Ayaan ne yau kemai godiya lallai za'ayi ruwan sama, juyawa yayi zai tafi Ayaan yabishi da kallo saikuma yace "jimana" da sauri direban yadawo jikinshi narawa, yace "wanan envelop dinfa?" da sauri yaciro wasikar yana kallo yace "yanzun nan fa, ana bude min gate nafito shine wani mutumin yatare ni yace dan Allah inbama hajiya babba wanan wasikar, wai intabbatar nabata" kasa janye idanunshi yayi daga kan farin envelope din zuciyar shi nakaikomo ahankali ya mika hanunshi yace "bani idan naje gida nabata" ko alamun gardama baiyiba dan kowa shakkan Ayaan yake bakaramin aikinshi bane ya koreka ba, mikamai yayi ya amsa sanan yamai sallama yatafi, komawa cikin office din yayi ya shiga dayan dakin har lokacin bacci take, ahankali ya ijiye komi ya koma kan gadon ya zauna rike da wasikar yana jujjuya ta yakasa dauke idanunshi akan sunan big Mummy da aka rubuta baro baro hajiya saratu, wanene kokuma wani namiji ne zaizo da asuban nan ya bayar da wasika abama big mum, ajiye wasikar yayi akan side table yana kallon shi, motsin dayaji tanayi yasa yajuyo da kanshi da sauri ya kalleta, karasa bude ido tayi ta zabura ta tashi zaune da sauri yarike hanunta yace "am here" juyowa tayi ta kalleshi saikuma ta tashi tafada jikinshi ta kankame shi tai lamo, gyara mata zama yay ajikinshi shima ya rungumeta back yana sauraron yanda kirjinta ke bugawa, lumshe ido yayi murya chan kasa yace "Big Mum wat did you do?" cirota yay daga jikinshi yay cupping fuskarta yana kallon kwayar idonta anatse yace "muje kiyi alwala sai kizo kiyi salla an kawo miki hijabi" hanunta ya kama ya mikar da ita ya shigar da ita bayin, ya juya zai fita da sauri ta kamamai hanun tana girgiza mai kai jikinta na rawa tana neman yin kuka, hannunshi ya daura abayan wuyanta ya tallabo kanta yace "mesa kike wanan tsoron wife? Me big mum tamiki tell me" kafeshi tai da ido ko kyaftawa batayi shi kanshi yakasa gane kanta, kaman mai hankali kaman mara hankalin, tagane wasu maganan taki gane wasu gashi sai uban kallonshi datake yi, dan ajiyar zuciya ya sauke yace "yi muje" sakin hanunshi tayi tana kallonshi shima ita yake kallo, dauke kai yayi ganin tana kokarin daga riga bayason anything dazai dagamai hankali because she is seriously not doing well. Akan dadduma ya daurata yasaka mata hijabi yace "yi salla" zama yy akan gado yana kallon yanda take sallan, juyo dakai yayi ya kalli envelop din, ahankali ya mika hannu ya dauko yana jujjuyawa, fizge envelop din da akayi yasa yadago kai itane ta tsaya a gabanshi ta dafe kanta dake wani irin juyawa, da sauri ya mike yana kokarin janye hanunta data daura akanta dan yaduba ta, make mai kafada tayi tana kuka ta matsa gefe, saikuma ta kalli envelop din data fizge daga hanunshi kafin ma yay yunkurin hanata ganin yanda take kallon envelop din harta barke saman tana zazzage wa, takardan daya fado kasa tabi da kallo da sauri ta tsugunna zata dauka ya rigata, fashewa tayi da kuka tawani irin fadawa jikinshi da hannu daya yake kallon takardan dake aninke, janye hanunshi yayi daga bayanta ya warware takardan ahankali, sunan Bala daya gani ata karshen letter yasa yakomar da idonshi sama yafara karanta wasikar kaman haka; _Hajiya Saratu..._ *In sha Allah gobe zanyi me yawa sosai, ina busy ne yau.* ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 81 - 82 _Hajiya Saratu wato ni kakayi blocking ko, munmiki aiki miliyan goma kin bamu bakwai, to wlh koki cika mana sauran milayan ukun mu kokuma muzo har gida musame ki ga number tanan ki kirani 08067679898. BALA._ Yakaran ta wasikar yay sau goma yana tunani wani aiki akama Big Mum harna 10m, waye Bala? Dago da kanta datayi tana kallonshi yasa ya ijiye letter akan drawer, hannu yasa yaja kumatun ta yana mata wani irin kallo yace "why are you looking at me" kallonshi tacigaba dayi shima tsareta yay da ido ahankali ta daura kanta akan kafadar shi, dan ajiyan zuciya ya sauke ya jawo basket din da Mami takawo ya bude kulan chips ne da kuma white rice da liver source, chips din ya zuba a plate yasaka fork ya daga kanta yadebo chips din da fork yakai bakinta ahankali tabude bakin yasaka mata ta tauna saida ta cinye sanan yakara kaimata ta bude ya saka mata, hanunta tasaka a plate din tadebo chips din takai bakinshi tana kallon idonshi, wani irin murmushi dabai shirya yiba yayi, ahankali ya daura hanunshi akan natan ya juyar da hanun yakai saitin bakinta yace "I want eat from your mouth" saka chips din hanun nata yayi abakin ta duk suna kallon juna, fara taunawa tayi hakan yasa ya daura hanunshi ta bayan kanta ya matso da kanshi wurin fuskarta sosai murya chan kasa yace "bani abuna" wani irin kallonshi take tana taunawa, ahankali yadaura kanshi kan fuskarta kafin yahada bakinshi da nata yana wani irin kalo chips din da duk ta tattauna yana hadiyewa saida yagama tass sanan ya saketa yakoma wurin shi ya zauna idanunshi sundan kada itakuma sai kallonshi take tana dan lumlumshe ido, sake debo chips din yayi yakai bakinta tabude yasaka mata duk tana kallonshi saida taji ta koshi ta ture abincin hakan yasa yabude bottle water yamika mata karba tayi takafa abaki tana sha shikuma yafara yin nashi breakfast din yana kallon agogo yanzu ma seven tayi Dad Fawaz sai wuraren eleven ma yake zuwa hospital, wani irin fadawa jikinshi datayi yasa yaji wani irin zirrirr, ajiyan zuciya ya sauke ya gyara mata zama yana daukan bottle water yasha ya ijiye. Dago da kanta tayi ta sakala hannayen ta tabayan wuyanshi tana kallon fuskarshi, habarta yakama yana murmushi yace "sunana Ayaan ur husband" for the first time tun jiya tai complete magana cikin siriruwar muryar ta tace "sunana Ayaan ur husband" murmushi yayi ya kamo hanunta yadaura akan bakinshi yama peck, hanunshi itama ta kamo ta daura akan bakinta ta mishi peck me kara, wani irin tashi tsigan jikinshi yayi tsabagen yanda yaji dan lumshe ido yayi ya budesu ahankali ya daura akanta yanda take kallonshi, gefen fuskarta yawani irin shafa da dan yatsa hakan yasa tai wani irin nishi medan kara, cigaba dayi yayi harya sakko kan wuyanta yana kallon yanda take lumshe ido tana budewa ahankali yace "ina sonki dayawa baby" bude ido tayi dasukai wani luulu tana kallonshi dasu tace "ina sonki baby" sake lumshe ido yayi yacigaba da gangarawa da yatsar shi kasa yana yawo dashi awuyan ta akan cleavage dinta ya tsaya ya daura yatsun shi biyu akan boturin rigarshi dake jikinta yana kallon fuskar ta yanda tai kaman wata mejin bacci har lokacin kallonshi take tana lumlumshe ido, daga yatsar yayi daga kan boturin batare daya bude boturin ba saiya tafiya da yatsar ya daura kan kirjinta ta saman rigan, sosai idanunshi suke kankance wa, wani irin wasa yashiga yi dasu, lumshe ido tayi tana juya kai rasa inda zatasa kanta tsabagen wani irin datakeji yasa tawani irin kara fadowa kan kirjinshi, juyar da ita yayi yahada bayanta da kirjinshi ya sanya duka hannuwan shi akan kirjinta yawani irin kamawa ya matsa, daganan kuma yakasa daurewa yacire mata rigar yayar yana yanda yaga dama dashi, binshi kawai take da kallo tana lumlumshe ido jikinta gabaki daya wani iri yake mata, ahankali ya ciccibeta ya daurata akan gado kafin shima yahau gadon yana kallon fuskar ta yanda take wani irin kallonshi da idanuwan ta dake kara birkita shi, lips dinta dasuka tattare yake kallo kaman maye kafin ya daura bakin nashi akan nata, wani iri dataji yasa itama tafara maida mishi da martanin kiss din, haukacewa ne kawai Ayaan baiyiba idanunshi suka cicciko da hawaye, gurzarta yayi da kyau yay yanda yakeso da ita saida yaga tai mugun laushe sanan ya kyaleta ya dauketa da sauri ganin goma da rabi gashi yana so ya duba some patients dinshi kafin yafita, yay bayi da ita gasata yayi dan shima yasan baibita ahankali ba, sai kukkule ido take tsabagen gajiya dajin bacci fitowa sukayi daga bayin da kanshi ya shiryata cikin wani doguwar rigar atampa ja yasaka mata hijabi da Mami ta aiko mata dashi milk daya kaimata har gwuiwa mai hula, kallon yanda tai kyau yayi dudda babu makeup a fuskarta sai yaji yana wani irin mugun jin kishi ya fita da ita haka har yaje ward da ita hakanan aita kallan mai ita, dan tsaki yayi ya zaunar da ita akan gado ya shirya shima cikin wani farin yadi yadau wayarshi, wallet da car key, letter ya dauka ya ninke yasaka shi a drawer kafin ya mikamata hannu da sauri ta kama tarike tana kallonshi, murmushi yamata ta tsaya tana kallon bakinshi tsayar da murmushin yayi kafin ya janyota jikinshi yana kara gyara mata hijabin ahankali yace "you are so so sweet wife, Allah miki albarka" light kiss yamata a lips sanan yace "muje zan kaiki adubamin ke" hanunta yarike suka fito daga dakin bayan ya gyara gadon dayay buzu buzu dashi suka fita daga office din hanunta sanye cikin nashi gabaki daya nurses din da wasu mutane dake reception din sai gaishe shi suke suna kallon su dan bakaramin bada kala sukayi ba, amsawa yayi har suka fita motan shi ya kunna yabude yasata aciki saida yay warming motar sanan yaja suka tafi bayan yakira Dr Ibrahim yaroke shi yatayashi duba patients dinshi. Suna zuwa yafada ma secretary dake gaban office din dad Fawaz sunan shi hakan yasa tace "ku shiga yariga yacemin dazaran kazo nabari ka shiga" godiya yamata ya wuce ya shiga office din da sallama yana rike da hanunta. Office ne babba dake dauke da wasu irin hospital machines, saikuma wani tsohon da akalla zaiyi 65 yana zaune kan kujera yana wasu rubuce rubuce yana ganin Ayaan ya ijiye Biron ya washe baki yana kallon Bilkisu da Ayaan yace "masha Allah Son, kalleka kaida matar ka abin sha'awa kanama abokin ka fada kuwa" dan murmushi Ayaan yayi yace "Dady ina kwana" "Bismillan ku bismilla" Dad Fawaz ya nuna musu kan kujera, zama yayi bayan ya zaunar da ita, saida suka zazzauna sanan Dad Fawaz ya dubeta yanda take kallon Ayaan har lokacin, ahankali ya kalli Ayaan yace "cire mata hijabin son naduba ta" okay Ayaan yace ya mike tsaye hijabin ya cire mata dayake ba dan kwali akan nata, tashi Dad Fawaz yay daga kan kujeran shi bayan yadau wani irin touch na likito ci ya zagayo ta inda suke a tsaya, juyar da kanta Ayaan yayi hakan yasa ta kifa kanta acikin shi ta kankame shi, daura hannu akanta Dad Fawaz yayi ya haska wurin ciwonta daya warke saidai tabo ya kalli wurin na kusan two minutes sanan ya koma kan wurin wani babban drugs cabinet dake dakin wani allura ya dauko yaja sanan yadawo yace "zan mata alluran nan baccin 10 min yake sawa, sabida nasa kanta a machine dinchan" gyadamai kai Ayaan yayi yamika mai hanunta sanin ahannu ake alluran saida tai ihu da za'ai alluran anayi kam sai bacci, kan gadon dake jikin machine din Ayaan ya shimfidar da ita Dad Fawaz ya kunna wani computer ya kunna machine da aka jingine kanta ajiki wani irin jan wuta ya haska kanta bau, komawa wajen computer Dad Fawaz yayi yacema Ayaan zokaga, da sauri Ayaan yaje, abubuwa ya nunama Ayaan ta computer yace "tana last stage din recovery nema yanzu kaga wanan abun, shike blocking memory ta once tafara flashing back, but yanzu" yay maganan yana kashe computer yana tafiya Ayaan na biye dashi har zuwa wajen machine din ya kashe shima sanan yajuyo ya kalli Ayaan yace "yanzu akwai wasu magungunan dazan bata bacci kawai zatai tayi, saidai tana tashi kabata abinci tasake komawa her brain need rest, anything dazai tada mata da hankali ko tsorata ta avoid it, take her to a serene place kagane, bakaga da according to yanda kafada min tana abu kaman yarinya, su tsalle tsalle, murguda baki etc, yanzu kuma after abinda mum dinka tayi yasa tadawo dis quite ba, yanzu for now haka zata dawo dis quite sabida she's in d middle of warkewa da komawa kaman da, idan ka lura yanzu ta manta abinda tasani bayan tai loosing memory, ta manta wanda kace shiya tsinceta duk ta manta ta mance face dinsu ko abinda big mum dinka ma tamata tamanta, kaima dakaga tanata kallo haka tana yarda dakai is because kaita fara gani bayan ta farfado, so always keep her happy, ahankali zatazo tafarama magana, kome takeso kabata, yanzu maganin nan zai hanata yawan ciwon kan datake yi idan tana kokarin tuna da hakan zai bata dama ta tuna da da kyau without any damuwa ko matsala after 2weeks ka kawomin ita" murmushi yayi yace "thank you so much Dady am grateful" bubbuga kafadar shi dad Fawaz yayi yana dan dariya daidai lokacin ta farka tana kallon dakin, wajen table Dad Fawaz yayi shikuma Ayaan yay wurin gadon ya sauko da ita tasaka takalmi tana rike dashi suka dawo kujeran hijabin ta ya dauka ya saka mata sanan ya zaunar da ita, prescription sheet dad Fawaz ya yaga ya rubuta musu sunan wasu magunguna guda biyu karba Ayaan yayi yamai godiya sosai sukai sallama suka tafi a pharmacy asibitin ya tsaya yasai maganin kusan 80k daya 55k dayan kuma 25k ta POS ya biya ya karba suka fito daga asibitin, a mota ya sakata sanan ya zagaya shima ya shiga ya tada agaban wani pastry shop ya shiga ya sayo mata different desert yabata tun amota taketa sha tana lashewa sai kallonta yake yana murmushi, a parking lot din asibitin su yay parking wayarshi dake ringing yaciro Pops ne hakan yasa ya dauka sai zubama pops shagwaba yake idanunshi akanta yanda take shan ice cream dinta kusan 30min yayi suna magana da Pops kafin yafito daga motar ya zagayo ta side dinta yabude, karban ledan yayi ya karbi Ice cream din yarufe ya kakkabe jikinta data bata sanan yaciro ta daga motar yarufe sukai cikin asibitin office dinshi sukayi yay cikin bedroom din da ita, magungunan ya bude ya karance leaflet din tas sanan ya dauko ruwa yabata tasha da kyar, ya zauna kusa da ita, da sauri tahau kan jikinshi ta kankame shi rungumeta back yayi yana shafa bayanta kafin good 20min bacci ya dauketa murmushi yayi ya kwantar da ita yaja bargo ya lullube ta ya rage mata ac sanan ya kwashi ice cream dinta yasaka a fridge kafin yasake dawowa kan gadon yamata addu'an bacci yawuce yafita daga dakin, statoscope dinshi yadauka daga kan table yafice daga office din dan zuwa ward. Sai bayan yay sallan azahar sanan yadawo office din ahankali ya bude kofar dakin har lokacin bacci take, bayi ya shiga yayo wanka dan black nicker kawai yasaka yahau gadon shima dan yagaji bacci kawai yakeso yayi, jawo ta jikinshi yayi yay cuddling dinta ya lumshe ido wayarshi datai ringing yasa yaja dan gajeren tsaki ya mika hannu ya dauko wayar yadawo da ita, sunan big mum daya gani yasa ya kafe screen din wayar da ido har wayar ta katse bai daukaba saida tasake kira akaro na biyu sanan yay picking ya daura akunne. Daga ta dayan bangaren Mami tafashe da kuka tace "My Boy" shiru yayi baice komiba, cikin kuka sosai tace "My Boy nasan nama laifi amma dan Allah ka yakuri kayafe min banda lafiya bansan ko mutuwa zanyiba, nasan nai kuskure like how on earth ma zanyi yunkurin kashe matar dana guda, wats wrong with me, Boy please forgive me dan Allah yakayafe min kanajina?" dan lumshe ido yayi saikuma ya budesu ya saita muryan shi yace "shikenan Big Mum komi yawuce" wani ajiyar zuciya yaji ta sauke tace "Alhamdulillah, Allah nagode ma, ya jikin ta?" Ahankali yace "fine ta warke" kecewa dawani sabon kukan tayi cikin kuka tace "kuna gidanku ne naga baku dawo gidaba jiya" dan shiru yayi saikuma yace "eh achan muka kwana" gyada kai tayi tace "to ka gaidamin da ita sai anjima" katse wayar tayi tasa hannu ta goge hawayen datake yi da sauri ta lalubo number Bala dayay kusan 2weeks kenan tai blocking dinshi unblocking tayi tai dailing number bayan ta shiga bayinta ta kulle, saida kiran yakusa katsewa sanan Bala yadauka kafin ma tai magana ya kece da dariya yace "kenen sakona ya girgiza ki wanan dakika kirani da rana tsaka" "wani sako kuma" Big Mum ta tambaye shi tana wani irin shashan kamshi, "yau tun asuba na bama wani dana gani yafito da mota envelop dake dauke da sako na abaki" dafe kirji Big Mum tayi tace "na shiga uku ubanwa yanzu ya karbi sakon babu wanda yakawo min wani abu kuma Ayaan bai kwana agidan nan ba Alhaji ma baya gari towa kaba sakon karfa Katona min asiri" shima shiru yayi saikuma ya tabe baki yace "koma mutum yabude yagani bazai gane komiba kawai tambayan cikon kudinmu nayi" nan ya sanar da ita abinda ya rubuta dan ajiyar zuciya ta sauke dudda haka bata natsu ba, anatse tace "kasan misa nakira ka" "saikin fada" "sonake kamin aiki wanan karan banda kuskure dan yarinyar nan bata mutu ba tana nan araye yanzu ma haka suna gidansu ita da mijinta yaron Alhaji" "kai hajiya" tsawa big Mum ta dakamai tace "dakata kaji, sonaka ka kwashi yaranka kuje gidan ka kashe min daga matar har mijin dan nariga na kwafsa jiya dayasa duk ana zargina, gwara su mutu insan saura Alhaji da Firdausi suka rage dazaran suma nagama dasu kaga ai dokiya ta dawo tawa I don't need any of there signature anymore, ka tabbatar ka kashemin su ta yanda ma za'a zaci kuyan fashine kunzo sata, dazaran ka gama nai comfirming death dinsu wlh wlh yau dinan ko kwana daya bazan karaba zan aiko ma da miliyan goma sha hudu" wani irin dariya Bala yayi yace "angama hajiya ki kwantar da hankalin ki kaman kinyi bako ya mutu, kaman mun kashesuun mun gama kisiyo likafani ki ijiye, sai anjima zanje na shirya anjima da daddare muje farauta" ya katse wayar wani irin murmushi tayi tafito daga bayin ta kwanta akan gado tareda jan bargo ta lullube dan rashin lafiyan karya takeyi. Ba ita ta tashi daga baccin ba sai bayan sallan magrib lokacin yana zaune agefen gado rike da laptop fadowa datai jikinshi ta kankame shi yasa yay murmushi ya sauke ajiyar zuciya, ajiye laptop din yayi ya juyo tareda dagota daga bayanshi ya daura hannu a wuyanta koda zafi amma babu, kiss yamata a ido da sauri ta lumshe idon, dagata yayi duk jikinta ya saki yace "muje kiyi wanka kiyi brush kizo kiyi salla saikici abinci ko wife" kallonshi kawai takeyi babu ko kyafta ido, hanunta yarike yay bayin da ita, toothpaste yasa mata a toothbrush ya bata tafara yi sanan yahadamata ruwa me zafi tana gamawa ya zagayo ta bayanta ya daura kanshi ata wurin wuyarta, ahankali yakai hanunshi saman zip din doguwar rigarta murya chan kasa yace "time to bath" zage zip din yayi har kasa, hanunshi dakeda danshin ruwa ya shafa abayan nata yana wani irin tafiya dasu, wani irin ajiyar zuciya ta sauke sabida yarr din dataji shi kanshi yanda ta sauke ajiyar zuciyan saida ya haifar mai da kasala, ya sauke hanunshi yadaura akan hanun rigar, ahankali ya zame rigar yay kasa da ita yabi jikinta dawani irin kallo, dan lumshe ido yayi ya dauketa ya sakata cikin ruwan, bakaramin dadi ruwan zafin yamata ba sosai, daukawa yayi ya wanketa tass batare daya shiga ruwan ba sai kallonshi take saida yagama yaja towel ya nannade ta yasa tai alwala yafito da ita, wata yar figigiyar soft pink rigar bacci yasaka mata idanunshi kur akan kirjinta dakusan rabinshi na waje, zani ya dauka yadaura ya daura mata yasaka mata hijabi yasata akan dadduma tafara salla shikuma ya bude food flask ya debo mata farfesun Ganda da Mami ta aiko dashi nata dazu da yamma dakuma fruit juice shima wai duk natane dan tabe baki yayi ahankali yace "Pops I miss you Mami bataji dani" ajiye abincin yayi yakoma kan gado yana jiranta ta idar tana idarwa ko hijabin bata cireba tafado kanshi ta kankameshi tai lamo ajikinshi shafa bayanta yayi ya tattaro hijabin ya cire mata ya ijiye gefe ya mikar da ita tsaye zanin ya wani irin zare yana shafa shafaffen cikinta ya, ajiye zanin yayi yaja hanunta suka zauna akan center carpet, farfesun da Mami tamata da fruits juice dinta yabata karba tayi tafara ci ahankali shikuma coffee kawai yahada yana sha yana kallonta dan baya wani jin yunwa, itama kallonshi takeyi tana ci, daukan juice din yayi yabude mata goran yabata sha tayi badai dadi ba, kasa shanye farfesun tayi ta rage amma ta shanye fruits juice din tass, tattare wajen yay kafin ya dagata yace "muje muyi alwala muyi salla saiki sha maganin ki" bayi suka shiga saida suka fara wanke baki sanan yamata alwalan da kanta yafito da ita kaman dazu, yanzu ma shiya saka mata hijabi da zani yajasu jam'i suna idarwa yajasu shafa'i da wuturi bayan yagama yacire mata hijabin da zani ya maidasu wardrobe ya dauko maganin ta goran ruwa yadawo yabata tasha tana yamutse fuska kaman zatai kuka, tsugunna yayi yay kissing lips dinta yana dariya sanan yatashi ya ijiye agefe, wutan dakin ya kashe ya kunna musu tv, yasa atashar cartoon yadawo gadon ya zauna, da sauri ta daura kanta akan hanunshi ta rungume hanun tana kokarin lumshe ido dan harta soma jin bacci, ganin bama ta kallon cartoon din yasa ya saka news yakara jingina da bangon gadon da kyau sabida taji dadin zama, kara kankame hannunshi tayi tadan bude ido kadan ta sauke akanshi wani irin zirr yaji har cikin kasusuwan jikinshi baifarga ga hakaba yaga ta daga hanunta da kyar ta daura yatsun ta akan hancinshi tana shafawa tana wasa dashi, gabaki daya hankalin ta nakan hancin, suman dayaji yana shirin yi yasa ya kama yatsar nata yana kallonta, sake dan ware ido sosai tayi ta kalleshi tana kokarin fizge yatsar ta cigaba da wasan ta, ahankali yaja yatsar yakai cikin bakinshi yana wani irin tsotsan yatsar, wani irin dataji tanaji yasa tafada jikinshi ta kankameshi tana kokarin fizge yatsar ta akasalan ce, kin sakin yatsar yayi saima sakko da hannayen shi dayayi yana wani irin shafa soft a*s dinta, cusa kanta tayi a kirjinshi sosai sabida yanda takeji hannu yasa ya jawota saitin fuskarshi ahankali ya saka karamar yatsarshi acikin kunenta yana wani irin wasa da kunen juyar takai takeson yi amma takasa gashi takasa bude idanunta duka tsabagen yanda bacci kecinta, harshen shi yasa yana wani irin lashe lips dinta da har yanzu suke kamshin fruit juice din Mami datasha, ajiyar zuciya kawai take saukewa kafin tabude bakinta ahankali da kyar tawani chapko harshen shi dayake ta lashe lips dinta dashi, kankame ta sosai Ayaan yayi kaman zai komar da ita ciki batare daya raba bakinsu ba ya zare yar rigar baccin dake jikinta, ya cigaba da wasanni da ita, da kyar ya shiga tsabagen yanda take amatse yadinga yin yanda yaso da ita danko kadan baya hayyacin shi... Wani irin azababben horn da akeyi yasa mai gadi yafito dagudu daga bayi yana kokarin daure mazariyar wando, kara horn din akayi, da gudu yafita yana mamaki oga ne yau yazo gida to amma ai wanan ba horn din motar shi bane, makulli yasa yabude karamar kofan sanan yabude dan yafara ganin waye, yana budewa dawani irin azababben sauri yarufe ya danne kofar yana kokarin maida makullin ya kulle, turo kofar da akayi yasa key ya subuce daga hanunshi yafadi kasa dawani irin mugun gudu ya kwasa tsabagen rudewa ma garden yayi dukya haukace katoton kG monkey Ayaan daya gani ya bude ya tsugunna ya rarrafa ya shige ciki ya rufo ahankali jin tafiya a garden din, kowace addu'a yazo bakinshi yi yake jikinshi na barbar, kara shigewa bango yayi ya ciro toculight wayanshi dake aljihun gaban riga tsabagen rudewa da kyar yaciro number dayay saving da oga yay dailing... Ringing wayarshi dake kan bedside drawer yake amma tsabagen moaning din dayake yi yana flipping Bilkisu up and down like a burger bai bari yajiba. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 83 - 84 Yakira number Ayaan kusan sau biyu ba'a dauka ba, tunawa dayayi lokacin nan da abin yafaru na farko CP yabashi wani number duk lokacin dayaga mutane koda wani irin suspicious look sukama gidan yakira su, ciro number yayi yay dailing ringing biyu aka dauka "Inspector Usman Ma'azu tayaya zamu bada wata gudun mawa?" ahankali muryarshi na rawa yace "officer sun sake dawowa gidan Ayaanu dan Alhaji Gwanaye wlh harda bindigog.." karan bude Kg monkey da akayi yasa yasaki wayar akasa yana ihu, budewa akayi daya daga cikinsu yasa hannu ya finciko shi hakan yasa yafito jikinshi narawa yabar wayar aciki, wani irin kallo yamai tacikin mask din fukarshi yace "ko kafadamana inda masu gidan nan suka boye komu kashe ka" daga ta kitchen daya daga cikin su yace "kawo shi nanne Aminu" jan me gadin yayi ya shiga dashi cikin kitchen din ta kofar garden, wani plastic kujera suka daurashi akai, gabaki daya me gadin ya tsure sai kallon yanda su biyar din suka zagaye shi yake, wanda yake kyautata shine babban su ya kalli wani daga cikinsu yace "jeka rufe gate da kyau tayanda idan suka dawo daga koma inane sukaje zasu shigo gidan batare dasun kawo komi aransu ba, dan wlh yau saimun ci miyilan sha hudun mu" da sauri dayan yajuya yafita, shikuma yadau daya daga cikin manyan hadaddun wukaken dake makale abango yatako zuwa inda mai gadi yake zaune a tsakar kitchen din, kafarshi dake sanye cikin wani bakin boot ya take cinyan mai gadi dashi wani irin azababben kara mai gadi yasaki, hakan yasa Bala yace "da zafi" gyada mai kai yayi awahale yana kallon wukar dake hanunshi yana wani irin shafawa, cikin wata irin arniyar murya Bala yace "abu daya nakeso kawai kafada min, inka fadamin gaskiya zan maka rai inkuma bahaka ba har lahira zan kaika" kara murje cinyarshi yayi da karfi tareda daura hanunshi akan baki alamun kar yamai ihu ko kara hakan yasa mai gadi ya hadiye azabar, Bala yace "ina suke? Ina sukaje?" yay maganar yanama Bala wani irin kallo, hannu mai gadi ya daga sama yace "wlh, wlh, wlh, kai na rantse da Allah, wlh Oga na bayanan yadade rabonshi da gidanna..." wani irin mari Bala ya fallamai saikuma ya ciro bindigar dake makale abayan wandon shi ya saita bindigar agoshin mai gadi wanda yay kaman ma yamutun ne tsabagen firgita, Bala yace "dama ta karshe nake baka, koka fadamin inda suke ko na yankema numfashi" wani irin kwalalo indo mai gadi yayi arude yana wani irin nishi yace "yana gidan Alhaji, yana gidan uba tai" wani irin tsaki Bala yaja saikuma yasa wukar dake hanunshi ya yankai a cinya saiga jini, ihu mai gadi zaiyi yasa hannu ya bigemai baki yace "suna ina ka gayamin gaskiya ko in kasheka" hannu yasa ya shake wuyar mai gadi yace "ina suka fita sukaje Hajiya tacemin suna gidan nan, fadamin ina suke ko sun labe ne awani wuri agidan nan ne kafadamin?" Mai gadi kuka yake wiwi shikenan ajalin shi shine yazo, cikin kuka yace "wayyo Allah na innaro bazan kara ganinkiba matata, Wayyo Allah ka taimaka min, wayyo Allah na" tsaki Bala yayi yace "fool" bindigar yakara saita wa ya danna a goshin mai gadi zaiyi pulling trigger, kukan motar police din dasuka jine yasa gabaki dayan su suka rude, Bala yace "police, police, waya kira police? kumu tsere kafin su fito" wani irin naushi ya sakarma mai gadi ahanci atake yanke ya sume, yay tsaki yace "for calling police" fita sukayi da sauri suka bude kofar kitchen suka fito sukayo tsakar gidan dan su shiga motar su da gudu, polisawa dasuka gani kusan goma sha ashe tuntuni sukazo sukai parking a waje yanzu ma da gangan suka kunna karan motar sabida su tsorata sufito. Da sauri Bala da yaranshi suka labe a bango kirjunan su na bugun bala'i ganin polisawa sunyi setting bindigo gi jira kawai ake su fito, wata speaker Cp yaciro ya rike yace "kubamu hadin kai kuyi surrender ku ajiye makaman ku akasa, yau dubun ku tariga tacika" wani irin nishi dukan su suke yi na tsoro, Bala yaciro bindiga yana sai tawa sauran yaranshi ma haka, da gudu suka fito daga bangon daya rabasu da polisawan yafara harbin polisawan yana gudu zuwa wajen motar su sauran ma yaranshi suna harbin su suna gudu suna binshi abaya, su Cp da yaranshi dasuka tsugunna suka kare kansu da marfin motar su suka ciro bindiga suma, kwanciya Cp yay akasa ya saita kafa daga cikin kafafun mutanen dake gudu ya harbin wani kafa, zubewa wani daga cikin su yay akasa yana ihu, Bala har ya shige mota yana kokarin kunnawa ta kanshi kawai yake da sauri biyu ma suka shiga motar kafin na uku ya shiga shima cp ya harbe kafarshi daidai lokacin Bala ya kunna motar yay wani irin azababben reverse ya buga gate din ya fice yay kwana yafita, wasu polisawa cp yasa sukadau mota suka bisu, shikuma CP da sauran team dinshi suka saita bindiga akan biyu dasuke zube akasa suna kokarin daukar bindigar su, kafa Cp yasa ya cillar da bindigar wani gefe, wani police ma yama bindigar dayan haka aka dagasu Cp yasa musu ankwa a hannu, wani kuma daga cikin polisawan yakawo wani abu ya yaushe inda aka harbesu akafa dake jini sosai gudun kar su mutu sanan suka dagasu suka sakasu amota sukai headquarters dasu, sauran polisawan kuma sukai cikin gida dan dubo mai gadi daya kirasu, yayinda Cp yakira Abba dayake yanada number shi nawaje yafada mai abinda yafaru atake Abba yace "yanzunan zai kira pilot dinshi su dawo, ina boy hope my Boy and his wife are okay" ahankali Cp yace "yes thank God bama sa gidan yanzu zan kirasu" ya katse wayar. Ayaan yay mugun yin nisa, duk kiran da aka mishi ko daya baiji ba saida ya gamsu sanan ya kwanta agefe, Bilkisu dayama lilis ya sanyata ajikinshi yana shafa bayanta ko 1 minute bata karaba wani hadadden bacci yay gaba da ita tana sauke ajiyar zuciya, ringing da wayarshi takara yi yasa ya mika hannu ya janyo wayar da kyar ya dauka yakawota ta gaban fuskarshi ya kalli screen din Cp dayaga yana kiranshi yasa ya kalli time uku saura, picking call din yayi da gajiyayyar muryan shi yace "hel-lo" daga tachan side din Cp yace "Ayaan hope lafiyar ka kalau, dukmun damu Alhaji ma yakira ka yacemin baka dauka ba" ahankali yace "am fine meya faru kake kirana at dis hour?" "operation mukeyi agidan ka yanzu haka muna gidan ka, wayanan mutanen dasuka taba zuwa suka dauke Bilkisu sune suka dawo da motar su van dinan mai plate number damukai taking note dat time" kara ware idonshi yayi sosai ya kwantar da Bilkisu ahankali tareda jan bargo ya rufe ta da bargo yatashi ya zauna abakin gado kirjinshi na bugawa yace "wat!" "yeah munci nasaran kama biyu antafi dasu station dan cire bullet din kafarsu, sauran sun gudu dudda team dina sun bisu basuci nasaran kamasu ba sun tsere, yanzu ma gate man dinka ake bama taimakon gaggawa dan shiyama kiramu dazaran yatashi muji ko zamu iya samin any information daga wurinshi dazai amfani aikin mu, yanzu dai kana ina?" Ahankali yace "ina hospital" CP yace "good stay there, I will keep you posted mahaifin kama na hanya" ya katse wayar. Tashi Ayaan yayi daga kan gado "wat, mesuka zoyi agidan shi, so suke sukara kidnapping dinta again dan sunji tadawo, towama yafada musu tadawo eh, no no he can't sit here and do nothing, he need to know waye yake son halaka mai mata, da sauri ya shiga bayi wanka yayi yahada wani ruwan zafin yafito, cikin bacci ya dauketa yay bayi da ita ya sakata aruwan zafin kadan tabude ido takallai ahankali ya sakin mata kiss a goshi sanan yafita daga bayin da sauri, zanin gadon yacire ya shimfida wani, yakoma bayin yamata wankan ya fito da ita daure a towel bacci take, wani dogon rigan atampa yasaka mata sanan ya kwantar da ita a gadon ya rufa mata bargo sanan ya shirya cikin kananun kaya yasa takalmi ya fesa turare yadau car key yafice, waya yaciro yakira nurse Sameera abakin office dinshi ta tarar dashi keys din office din yabata yace "please ki dinga tayani dubata am going somewhere, please don't tell anyone she's here and karki bari tafito koda tatashi" karba tayi tace "okay ba matsala Dr" da sauri yawuce yatafi. Mutanen daya gani a unguwan su dayake shiru shiru police namusu magana akan su koma gida babu wani matsala dan karan bindiga yafito dasu yasa Ayaan yay parking da sauri ya shiga cikin gidan dayaga bullet sun huhhuda bango wasu akasa dayake akwai hasken nefa bau, dayake polisawan sun sanshi basu hanashi shiga falon ba, CP yagani tsaye yay folding hannu a kirji yana kallon wani likitan police dake bama mai gadi daduk hancinshi ke jini taimako, da sauri yay wurin ya karbi abin hanun likitan kaman zaiyi kuka ya kalli mai gadi yace "Isya" yama kasa magana sai taimakon daya shiga bashi saida ya tsayar da jinin sanan ya samai bandeji ya gyara kafar dasuka yanka, CP yace "banace karkazo ba Ayaan" "bazan iya zama ba kawai bayan rayuwar matana na cikin hatsari" daidai lokacin mai gadi yabude ido da taimakon Ayaan yatashi ya zauna CP yazo gabanshi yaja table ya zauna yace "Ya kake ji dafatan zaka iya amsa tambayoyi na" gyadamai kai Isya yayi Cp yace "good, meya faru fadamin" nan ya basu labarin duka abinda yafaru yakara da "amma lokacin daya yankamini cinya dannace kana gidan Abba cemin yayi karyane Hajiya tacemai kuna nan" da sauri Ayaan yamike tsaye yace "Hajiya kace?" gyadamai kai yayi, hannu Ayaan ya daura akan kirjinshi dake wani irin bugawa da sauri CP ya dafashi yace "lafiya kasan hajiyar ne? If u know anything tell us sabida mukai karshen case dinan" wani irin dunkule hannu Ayaan yayi ya daki iska yace "f*ck" dafa kafadar shi da karfi CP yayi yace "calm down, sit" zama yay da kyar CP yace "wacece hajiyar wakake suspecting?" shafa kanshi yayi ya fuzar da iska yace "Big Mum, Hajiya Saratu, but my question is me Bilkisu tamata why did she wanna kill her?" yana gama maganar ya mike tsaye da sauri yafara maganan zuci "yes, ranan da aka dauke Bilkisu dudda he was talking to Dr Ibrahim awaya yaga yanda Bilkisu tafito daga shashin Big Mum arude, and apart from that tanata damun shi amota cewa zata fadamai wani magana har suka kai gida, suna kaiwa gida before he could listen to wat she was trying to tell him big Mum takira wai batada lpy, yatafi, kafin yadawo babu Bilkisu saidai jini a stairs, and ranan nan yakamata tana shirin kasheta could all dis be coincident? No" dafashi da akayi yasa yadago jajayen idonshi ya kalli Cp, ahankali Cp yace "mesa step mum dinka ce suspect dinka" "sabida itace" nan yabama CP labarin komi yagama da. "ita takirani jiya tana tambayana muna inane nace mata muna gida because I don't trust her tun kamatan danayi lokacin tana shirin kashe Bilkisu" girgiza kai CP yayi yace "mutafi gidan ku, dan from all this she is a suspect so dole zamu mata tambayoyi ta amsa mu" ahankali Ayaan yace "nasa Mike yamin fixing CCTV camera a Palo da falon sama ta tun randa takusa kashe min matata" Cp ya gyada kai yace "good hakan zai taimaki aikin mu sosai, meanwhile zan kira once angama gyara kafarsu achan headquarter amini interrogating dinsu muji wani information zamu samu a wurinsu, muje" fita sukayi daga dakin bayan su bar police biyu tareda Isya motocin suka shiga shikuma ya wuce tashi sukai gidansu Ana kiran sallan asuba suka isa anguwan su horn sukayi securities suka bude parking sukayi suka fiffito da saurin su sukai part din big Mum ga mamakin su abude sukaga kofar awangale da sauri Ayaan yay sama dakinta ya bude babu kowa ciki sai uban kayan data zuba akan gado ga wardrobe abude, da sauri yafita ya shiga sauran dakunan babu kowa, sakkowa yay da sauri ya kalli Cp yace "batanan" da sauri CP yace "what" sa yaranshi yayi su dadduba ko'ina shikuma Ayaan yay waje yana kwalama Mike kira da sauri Mike dake bacci yafito wasu keys yakarba daga hanun Mike daidai lokacin CP sun fito Ayaan ya wurgamai key yace "ga key dakin da computer CCTV suke ciki Mike kaisu, bari naduba Mami na" yay shashin Mamin shi da saurin shi ga mamakin shi abude yaga itama kofar, ciki yay da gudu sai yaga yan aikin su guda biyu azaune kan dining sunyi zugum wani irin tsawa ya daka musu yace "ina Mami na?" arude sukace "sir hanayi yan su yatashe mu daga bacci ita da hajiya saratu kaman fada sukayi, saikuma mukaga hajiya saratu ta taso Mom dinka agaba suka fita bamusan inda sukaje ba" "innalillahi wa innalillahi raji'un, wai wat is happening ne, Big mum!" fita yayi da gudu yay dakin Computers din yasame su suna a daidai inda Big Mum ta tura Mami cikin mota takafa mata bindiga tabaya tayanda su kadaine sukasan da bindigar, innalillahi wa innalillahi raji'un kawai Ayaan ke maimaita wa baima farga daga tashin hankalin ba wayarshi tai ringing kasama dauka yayi saida CP yace yadauka sanan ya dauka, sunan Big Mum ne baro baro ya bayyana agaban screen din hakan yasa ta kafe screen din da ido da sauri CP yace "waye ke kira itane?" gyada kai yayi da sauri CP yace "dauka sa a speaker muji mezata ce" ahankali yay picking yasaka a speaker tsabar bakin ciki yakasa magana ma, wani irin dariya big mum tayi tace "Ayaan, Ayaan, yaro man kaza! Well nakira ne nafada maka abu biyu zuwa uku dan nasan karkiga kasan koni waccece yanzu dan nasan yarana dakuka kama sun kira sunana" tai wani irin murmushi dasuke iyajin sautin shi tace "inhar kanaso ka kara saka mahaifiyar ka a ido abu nafarko danake so kayi shine duka kamfanin Alhaji da dukiyoyin shi daya maida sunanka kamaida su sunanan wato su zama mallaki na, nabiyu inaso yarana dakuka kama dan nasan yanzu haka police natare dakai asake min su, na uku wanda yake na karshe inhar kana son ka kara saka mahaifiyar ka da mahaifin ka wanda yanzu haka yakusa isowa hannuna a id...." da sauri ya katse ta ta hanyar cewa "Pops" yafada yana dafe kirji, murmushi tayi tace "kwarai kuwa Pops, pilot din Alhaji hmmm" tai wani irin murmushi dazan kirashi dana keta, tace "pilot din Alhaji yanda kasan tip da taya haka muke, shikemini komi dan baban ka karfi yakare kuma gani nikuma da kuzari ta" wani irin runtse ido Ayaan yayi jijiyoyin kanshi na fitowa tace "mahaifin ka nakiranshi yace yazo suzo sutafi nigeria akwai matsala yakirani, kafin yakirani Bala yariga yafada min halin da ake ciki, yanzu haka ubanka na cikin jirgi baisan inda kanshi yakeba anmai wata alluran bacci" kara danne kirji Ayaan yayi zaiyi magana CP ya girgiza mai kai, Big Mum tace "abu na uku inhar kanaso ka kara ganin mahaifin ka da mahaifiyar ka shine zaka bani Bilkisu amadadin su" "wat!" Ayaan yay wani irin ihu tareda dukan computer dake kan desk jikake kakakakak sun tarwatse, da sauri CP ya girgiza mai kai, Big Mum tai wani irin dariya tace "daka natsu dayafi shinema abu mafi alkairi, Bilkisu wato matar ka itace silar komi ya bacin mini haka har asirina yatonu, dan haka dolene na kasheta ita tafara jiyo asiri na aranan na kiraka itakuma natura aka dauketa akaje Bauchi aka yarda ita, saikawai gata tadawo saisa naso na kasheta ranan kafin tafadi komi amma ka kamani, Ayaan ka ganni nan akan dukiya zan iya komi wlh, bazan iya hakura bane uban dukiyar mahaifinka ka gaje komi ba, my initial plan was nakamo ka kamin signing komi yadawo nawa saina kasheka kai kadai, bayan ka mutu kaga ai bakin cikin rashin ka shizai halaka tsohon mahaifinka, uwarka kuma nabarta da ranta dan babu abinda zata iyamin, shine fa makirar matar ka tabata mini komi, Ayaan!" ta kirashi dawani irin kakausar murya tace "inhar kanason ka kara ganin Pops da Mami kamaida dukiya komi yadawo nawa, kasa asaki yaran aikina, sanan ka bani matar ka Bilkisu itace dan silar komi, kasan mezan yi inhar baka bani Bilkisu ba" tai wani irin murmushi mai kara kafin tai shiru tace "kadaisan nasan gidan su Bilkisu ko, saina sa ankashemin kowa nagidan su, fara daga kan Malam, Mamar ta, kishiyar mamar ta, kaninta mata biyu Raiyana da Layla, Baaba wacce tazo gidan mu da danta Muji, Ayaan! Rai daya tal dinan danake nema wato Balkisu inhar baka bani ita ba saina kashe rai bakwai hada da iyayen ka yakama rai Tara kenan, nabaka awa ashirin da hudu I lokacin ya cika zakaga kira" ta katse wayar kit. Jama'a yaya kenan? In nine Ayaan hakanan zanbada Bilkisu akashe ta gaskiya koya kukace? ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 85... Dafe zuciya Ayaan yayi yana wani irin nishi, kirjinshi na zafi sosai yama rasa ina zaisaka kanshi yaji dadi, kanshi kaman anzubai wuta, da sauri Mike yafita ya dauko mai cold water, CP ne ya karba ya bude ya samai abaki da kyar ya kurbi kadan ya saukar dawasu tagwayen ajiyar zuciya kafin ahankali ya dago jajayen idanunshi ya kalli inspector yace "inaso kayi contacting headquarter police din zaria azuba jami'an tsaro a anguwar su Bilkisu gabaki daya right now please" yanda yakara she maganan yasa CP yace "calm down" ya kalli babban inspector dake tareda shi yace "kira officer saminu na zaria ka sanar dashi, Ayaan bamu address din gidan" ahankali Ayaan yabasu address din shikuma CP yadau waya yakira headquarter dan atura police suje Amina kano international Airport tayanda bazasuci sa'an ficewa da Abba daga airport dinba bayan sun iso, sanan ya kalli Ayaan dake dafe da zuciyar shi yace "tashi muje masallaci daganan muwuce headquarter dan ayi tracking phone number ta" da kyar ya tashi suka fita daga dakin yana ganin jiri jiri. Saida sukai salla sanan suka wuce police headquarter number wani police yazo ya karba ana kokarin tracking shikuma yabi bayan CP zuwa dakin da ake interrogating yaran Big mum din, CP ya shiga dakin shikuma ya tsaya ta gaban glass din waje yana kallon yanda ake questioning dinsu, Sosai suke kuka tsabagen azaba daya daga cikin su yace "wlh, wlh, mu bamusan hajiyar ba ogan mune yasan hajiyan, ogan mu Bala" da sauri Ayaan yakara gyara tsayuwa yana kallonsu yana maimaita sunan Bala aranshi, "Bala, Bala a ina ma yataba jin ko ganin sunan nan?" hanunshi ya goya abaya yafara zagaye wajen chak ya tsaya yace "yes! Wanan letter, awanan letter naga sunan Bala dama number shi" daidai lokacin CP yafito yana gyara hanun rigarshi daya tattare kafin ma yay magana Ayaan yace "inada number Ogan nasu Bala ta hanyar wani sako da aka turamata dana karba naga number shi da sunan shi akasa" gyadakai CP yayi yace "good good" daidai nan suka bude kofar wani daki da ake tracking number Big Mum, tashi mai tracking number dake gaban wasu computers yayi yasarama CP yace "sir bamu iya samun location dinta ba is as if ta karya sim dinne" da sauri Ayaan yace "bari naje na dauko wasikar saina turo muku number ayi tracking Ogan dan duk inda Bala yake nasan yana tareda Big mum, CP ya wayan da sukaje airport by now yakamata ace Pops sunyi landing" asanyaye CP ya dafe kafadar shi yana girgiza mai kai yace "team dina sunce har yanzu babu any jet daya sauka banda haka ma basuga any suspicious person ba, yanzu dai abinda nakeso dakai Ayaan shine kaje ka boye Bilkisu inda matar nan bazata taba ganota ba, zakuma muhadata da police da zasu tsare ta, hospital dinka is not safe tanada men dazata iya saka wa suje su daukota, kaje idan kaje yanzu ka turamin number Bala koma yaya ake ciki zandinga sanar dakai" gyada mai kai kawai yayi ahankali yajuya yafita daga office din yana kiran sunan Allah aranshi shi kadai yasan yanda yakeji aranshi ya shiga mota yatada tunani kawai yake ina zai iya boye Bilkisu dan duk wani gidajen Abba da nashi babu wanda bata saniba, wani zubin sai big mum tasan wani abu nashi Mami ma bata saniba, lumshe ido yayi wasu irin hawaye masu zafi suka zubomai ahankali yace "Ya Allah please take care of my Pops and Mami" baida matsala gidan su Bilkisu dan yasan babu ta yanda zasu iya wuce jami'an tsaron da aka zuba suje dauko wani, saidai in Big Mum takashe shi dan wlh bazai taba bada matar shi da batada lpy ba, bazai taba badata bane, yanzu a ina zai iya boyeta, ya killace ta, dan ko kadan brain dinta bayason damuwa yanda take last stage of recovery dinan Aaman! Zuciyar shi takira, da sauri ya rage saurin gudun dayake amota gudun karyay hatsari, to wama zai kira dole shine, yakula da ita bayan ya tsinceta batare dayaci amanar taba gashi ko godiya baimai ba lokacin ashe yanada rana, to yanzu ina zaima sami number shi? Da sauri yace "Pops log book" kwana yay da sauri akan titi yadau hanyar dazai kaishi gidansu, ko parking din kirki baiyiba yafito polisawan dake gadin gidan na gaishe shi baimabi ta kansu ba yay cikin gidan da mugun gudu, dakin Abba yayi bayan ya bude drawer shi yaje yana fiffito da takardar du da kyar yaga littafin, zama yay anan kasa yana duddubawa page by page arude, tsaki yayi ya jefar da book din akasa yace "sh*t" jingina yay da drawer ya dafe kanshi dake wani irin bugawa da karfi ahankali yace "Allahumma ajirni fi musibati" haka yadinga maimaita wa kusan sau biyar kafin ya dago kanshi ahankali ya kafe littafin da pages din keta buduwa sabida iska ido, da sauri ya rarrafa ya dauko book din yadawo ya zauna yana bi page by page yana dubawa yana wani irin nishi tunda yake arayuwan shi baitaba sanin tashin hankali haka yakeba saiyau, lokacin Bilkisu shi wanan bamaya hayyacin shine, harzai ijiye littafin idanunshi suka sauka akan sunan Aaman, da sauri yaciro wayar shi ya kwashi number yay dailing ya kafa a kunne har yagama ringing ba'a dauka ba yasake dailing akaro nabiyu harya cirerai saiya ga anyi picking da sauri yace "A...Aaman, Barister Aaman" daga ta dayan bangaren anatse Aaman dake kwance kan doguwar kujeran mom dinshi yatashi zaune yace "yes nine, waye ke magana" ahankali yace "Dr Ayaan, amm mijin mijin wacce ka taimaka, mijin wacce ka dawo mana da ita kano u and ur friend" shiru Aaman yayi baisake cewa komiba dan yagane shi daga explanation din dayayi, shiru shima Ayaan yayi zuciyar shi nawani irin mai zafi, ya lumshe ido saikuma ya budesu ahankali muryan shi nadan rawa yace "am sorry Man" dan murmushi Aaman yayi yace "bakomi, why is ur voice like dat is everything okay?" girgiza kai yayi wasu irin hawaye sun taru a idonshi muryan shi narawa yace "please taimakon ka nake nema wayanda suka taba kiddaping wife sunyi kiddaping Pops dina da Mami and my step Mum ce" zumbur Aaman ya mike tsaye yace "subhanallahi" "and tace abasu Wife in exchange inba hakaba bazata saki su Pops ba and.." kasa magana yayi sabida kukan da tun dazu yake dannewa yazomai, runtse ido Aaman yayi sabida radadin da zuciyar shi tahau yi, ahankali ya budesu ya kalli agogo 8:40 nasafe ne yanzu ahankali yace "Dr be strong man, ina Abj ne, amma yanzu nan zanbi flight nazo kano before 10 I will be there, text me address din inda kake, be strong Man babu abinda zai sami Dad da Mom da izinin Allah" gyadamai kai Ayaan yayi yama kasa magana ya katse wayar yamai text din address din hospital sanan ya mike tsaye bayin Pops ya shiga ya wanko fuskarshi ya share da towel sanan yawuce yafita ya shiga mota yadau hanyar hospital. Parking yayi a parking space sanan yafito daga motar jiki asanyaye idanunshi sunyi jajir, dark shade dinshi ya dauka yasaka sanan ya kulle motar yay cikin asibitin, tun daga bakin office dinshi yakejin kukan Bilkisu da sauri yabude kofar ya shiga ya mayar ya rufe yay cikin bedroom din bayan ya cire glasses din ya ijiye akan table ya bude kofa ya shiga, ajikin kofa ya tsaya ya kafeta da ido yanda take zaune akasa ga abinci a gabanta na Mrs Biggs sai uban kuka take Nurse Sameera da tsabar karfin kukan ta baima barta taji alamun shigowan mutum ba sai faman lallashin ta take. Yafi minti biyu kallonta yake wani irin sonta na ratsa kowani jijiya na jikinshi, dan gyaran murya yayi da sauri daga Nurse Sameera har ita suka dago kai suka kallai da gudu ta mike tana kuka tafada jikinshi ta kankame shi tsam tsam tana kuka sosai da sauri Nurse Sameera ta mike kanta akasa tana murmushi tace "tundazu ta tashi takicin abinci nazaci na dakin ne bata so na aika aka siyo mata a Mr biggs shima takici sai kuka takeyi taki cemin komi kuma, tunda kadawo bari natafi" dan murmushi yayi yace "thank you so much nurse Sameera" murmushi tayi tace "bakomi Dr" tabude kofa tafita daga dakin ta rufo musu, sai alokacin yay hugging dinta back tightly kafin yafara tapping bayanta alamun tai shiru, dago kanta tayi daga jininshi ta kafeshi da jajayen idonta dake tsiyayar da hawaye, ahankali ya bude ido shima ya kalleta, dukan kirjinshi tahauyi tana kuka sosai, da kyar ya daga hannu yakama hanunnata yahada da nashi yana girgiza mata kai yama kasa magana, shigewa jikinshi takara yi sunkai 2min ahaka sanan yaciro ta daga jikinshi yaja hanunta sukai cikin dakin akan gado ya zauna ya zaunar da ita a gefenshi, hanun yasa ya share mata hawayen dake zubowa ya girgiza mata kai ahankali yace "am sorry nabarki nafita ko, stop crying zokici abincin ki" abincin ya dauko ya daura akan jikinshi yadau spoon ya debo yakai bakinta budemai tayi tana kallon idonshi tanaci haka yadinga bata fuskarta kadai nasa shi kwanciyar hankali, saida ta koshi ta karbi spoon din daga hanunshi da sauri ta debo itama ta kaimai baki tana washe mai baki, bude mata yayi ahankali yana kallon fuskar ya karba yaci dan yasata farin ciki amma ko kadan bayajin dadin abincin abakin shi, da sauri tasake debowa tana wani irin washe baki tsabagen murna takaimai bakinshi tana kallonshi, wani irin zuciyar shi keyi, kasa bude baki yayi hakan yasa tasake matsowa tana budemai bakinta alamun yabude baki tasaka mai, wani irin rawa zuciyar shi tafara na kuka sake tunamai da Pops datayi dan dayana yaro haka yakemai in yana rashin lafiya yakicin abinci, da sauri ya ture spoon din ya jawo ta yasaka ta ajikinshi ya fashe da wani irin kuka, da sauri tafara kokarin fizge jikinta daga nashi jin yana kuka hakan yasa yasaketa ahankali, kallon fuskarshi tayi ganin yanda yake kuka yasa ta kwaye fuska zatai kuka itama cike da damuwa, da sauri ya girgiza mata kai yana goge hawayen dayake, da sauri ta zauna akan cinyarshi tasa hannu kaman yanda yamata dazu ta share mai hawayen duktai wani irin da fuska rungume fuskarshi tayi hawaye nataru wa a idonta tana shafa kanshi nakusan 1min saikuma tasake shi ta dago kanta ta kalleshi dan tabbatar daya dena kukan, murmushi yamata asanyaye, sake washe mai baki tayi tasake rungume shi saikuma tasake shi ta sauka daga kan jikinshi ta mike atsaye agabanshi tana kallon fuskarshi shima ita yake kallo a sanyaye, hannayen ta ta daura akan kafadar shi tana washemai baki ta dugo da kanta ahankali tana kallon kwayar idonshi shima ita yake kallo kaman yau yafara ganinta, daura lips dinta tayi akan nashi da sauri ya chapke tareda rungumota jikinshi sosai yana wani irin sauke ajiyar zuciya, daukar ta yayi chak ya kifata a gado yasa hannu ya zuge mata zip din doguwar rigan ya cire doguwar rigar ya yar shima cire kayan jikinshi yayi yahayo gadon, da sauri tafada jikinshi ta kankame shi sake hada bakinsu yayi yana wasanni da ita kafin ya shige ta yana yanda yaga dama da ita. Wuraren goma ya shigo garin kano, taxi ya dauka ya bashi address din hospital din da Ayaan yatura mai, goma da kusan 15 minutes taxi yay parking a hospital din, ya shiga yana kalle kalle ahankali yaciro wayarshi yay dailing number Ayaan amma ba'a dagaba akaro na uku ya dauka murya chan kasa yace "please kabani 10min am coming" bai kawo komiba Aaman yace "okay ina reception" , dagata yayi yakaita bayi wanka yamata agurgurje yafito yana tsane gashin kanta da towel sai kallonshi take, dan murmushi yamata, yamata kiss a kumatu yace "thank you, Allah miki albarka kin sa nasami natsuwa" hanunta ya daura akan towel din ya dauko mata wani bakin doguwar rigan Abaya ya shiryata tsaf yasaka mata dogon hijabi daya kai mata guiwa pink, yasaka mata loafers sai kallonshi take sanan shikuma ya shirya cikin Jean da riga white yasaka takalmi yadau jakarta da magungunan ta yadawo yarike mata hannu yace "let's go" fita sukai daga dakin, a reception yaga Aaman zaune yana danna waya, kaman ance ya dago kai ya gansu suna tahowa hanunta cikin nashi da sauri ya kori abinda kemai yawo a ranshi ya mike tsaye yana dan murmushi. Hannu Ayaan yamika mai suka gaisa da ido yamai alamu suje waje, wajen motar shi sukaje, ahankali Ayaan yace "duk duniyar nan a yanzu kai kadai nai trusting, koda yau na mutu nasan tana good hand, please ga wife inaso kabar garin nan da ita harsai naci nasaran kubutar da iyayena bazan tsaya jiran police ba" bai jira mezaice ba yajuyo ya kalli Bilkisu da shi taketa kallo, cupping face dinta yayi ahankali yace "Baby follow him he's going to take care of you for me kinji, be a good gurl, I love you so so much wife" lumshe ido yayi da sauri, patting kafadar shi Aaman yayi ahankali yace "I can stay with you lemme help you Bro, inada wata sister dake aure a garin nan zamu iya boyeta a gidanta" girgiza kai Ayaan yayi yace "kai nakeso ka kulanmin da ita, I want her out of kano, I don't want to risk her life in anyway tana last stage na recovery ne, please please take care of her for me" da sauri yay wurin motar shi baya ya bude yasaka jakarta ya rufe yadawo yana mata murmushi yakaita gaban mota yace "kibishi zanzo na daukeki don't cry okay" washe mai baki tayi, ahankali ya sumbaci gaban goshin ta yasaka ta aciki ya kullo yadawo inda Aaman yake a tsaye sai binshi da kallo yake hanunshi Ayaan ya kama ya saka key mota da magungunan ta yace "once kakai kabata magungunan nan twice a day ne bacci yake sata, ga key kayi parking motar a Airport leave d key with security, I will never forget dis favor" da sauri ya juya zai wuce Aaman ya kama hanunshi, ahankali ya tsaya chak batare daya juyoba zagayowa ta gabanshi Aaman yayi yay hugging nashi yana buga kafadar shi yace "all d best, I promise to take care of her, Allah yabaka sa'a, ya kubutar dasu" Ameen Ayaan yace yana kokarin hana kanshi kallon motar, ahankali Aaman ya sakeshi yajuya ya bude motar ya shiga, da sauri ya juya baya bayason ya kalleta dan kuka zaiyi, Aaman yaja motar sukabar asibitin. ♦♦ *SANGARTATTCE*♦♦ Maman Abd Shakur 86 - 87 Har suka shiga titi waige waigen shi take hartazo tadena ganinshi, kuka tafara mara kara ahaka har sukakai airport yay parking motar yaciro jakanta ya zagayo ta inda take kukan ta ya bude mata kofar yana kallon ta, ahankali yace "fito" fitowa tayi tana kallen wajen tana kuka saikuma ta kalleshi tafashe da kuka sosai, girgiza mata kai yayi cikin muryan lallashi yace "stop crying gashinan zuwa, zomuje, goge hawayen" share hawayen tai da sauri, yabama security key suka shiga cikin airport din booking yay musu kafin suwuce departure hall dan, in 15minutes time jirgin su zai daga, zama sukayi yaje yasiyo mata popcorn yakawo mata karba tayi sai jujjyawa takeyi tana kalle kalle saida aka fara boarding sanan suka wuce suka shiga jirgin, jirgin yadaga sama. Sha biyu daidai na rana jirginsu ya sauka a Abuja Ummy ne tazo da Mota daukan su tana ganin Bilkisu da gudu tazo ta rungumeta tureta tayi tanason tafara kuka ya harari Ummy yace "ke kirabu da ita batada lpy, ban key" mikamai key motar Ummy tayi bayan ta kama hanun Bilkisu dahar tafara kuka, karba yayi ya shiga gaban motar Ummy tabude musu baya suka shiga ta rufo sukai gidansu dake wuse. Hadadden gidane babba sosai koda sukakai baiwani sha wahalan shawo Kan Mum dinsu ba, bakaramin tausayi Ayaan din ya bata ma tai musu addu'a sanan ta lallaba Bilkisu da kyar taci wani abu Aaman yakawo maganin ta Mum tabata tasha Sai kuka take, sanan Ummy takaita dakinta cikin minti biyu bacci yay awon gaba da ita, fitowa Ummy tayi hakan yasa Aaman yace "where's she" zama tayi kusa da Mum tace "tai bacci" Dan ajiyan zuciya ya sauke sanan ya kalli agogon hanunshi yatashi ya kalli Mum yace "bari naje, zan kai Usaida hospital zamuje muyi blood test su genotype and d rest" murmushi Mum tayi tace "saika dawo son" ficewa yayi daga gidan bayan ya Kira Usaida yace mata ta shirya. ************** Da saurin shi ya shiga office dinshi yana share kwalla wani irin kewanta da shaukin ta ke shigan shi sosai, gadonsu ya kurama ido dan gani yake kaman zai ganta, kayan jikinshi yacire ya shiga bayi yayo wanka yana fitowa ya shirya cikin wani bakin riga bodyhug da bakin wando bakaramin kyau yayi ba kayan sun fito da hasken fatarshi sosai, sneakers yasaka yadau wallet da waya yafice daga office din bayan ya kulle, taxi yatare ya shiga. ****************** Babban gidane da ba'a gama ginewa ba, dan Mami bataga hanya ba sabida wani bakin yadi da big Mum tarufe mata fuska dashi, zaune take akan kujera tun isowan su ahaka take an daure mata hannayenta tabayan kujera da kafa, an taushe mata baki sanan anrufe fuskarta da bakin kyalle, muryan big mum kawai takeji dawasu maza, addu'a kawai take aranta Allah ya kareta daga shairin big Mum sanan ubangiji Allah ya karemata Ayaan da Bilkisu, alamun tafiya mutane dayawa taji ana shigowa inda take batasan meke faruwa ba tadai ji Big Mum na cewa ku kulle shi da kyau, saikuma wuf aka yaye bakin abin daya rufe fuskarta, haske ranane bau awajen ahankali tabi wurin da kallo gini ne babban gaske da ba'ai plasta ba kawai block ne saikuma katakwayen roofing sama da aka jera kaman ana shirin saka kwano ne saikuma ba'a sakaba, ahankali ta juyo da kanta ta kalli Big Mum dake zaune kan wata kushin ita da pilot din Abba tanamai murmushi, kwalalo ido Mami tayi tanason tai magana amma ba halin yi sabida taushe mata bakin da akayi, wani irin mugun kallo Big Mum ta watsa mata saikuma ta kalli Bala dake tsaye shida wasu samari guda biyu tace "budemai fuska ya ganni Bala naga ya farka yana motsi da kafa" da sauri Mami ta kalli gefenta kirjinta na bugawa wakuma aka kamo ko Ayaan ne, Alhaji! Tafada aranta tana wani irin salati da sallallami tana sanar da ubangiji halin dasuke ciki, kwalalo ido shima Abba yayi yanaso yay magana ganin yanda aka daddaure Mami amma ba hali kaman daga sama yaji muryan big Mum tace "Alhaji" da sauri ya juyo dakai ido da ido sukayi da big Mum da pilot dinshi suna wani irin kallon juna, murmushi Big Mum tayi tawani lashe baki tace "dan ka yazaci yanada wayau yasa polisawa suncika airport yazaci anan zaku sauka ne? Hahaha, karkai mamaki fa, bawani abu yasa nai hakaba sai dukiya, dukiyar ka kawai nake bida, nariga nafada ma danka ya maida duka dukiyoyin ka sunana sanan ya saki yarana da aka kama na uku kuma yabani Bilkisu na kashe dan itace taja asirina ya tonu haka bazan taba yafe mata ba, ayanzu dai nabashi awa ishirin da hudu ko my man" tai maganan tana shafa gemun pilot dake sanye da uniform yana kallonta, girgixa mata kai yayi tareda fuzar da iska yace "hajjaju ta aganina awa ashirin da hudu sunyi yawa fa, ko Ina neman mu ake Kuma kinsan atsakiyan filin daji nai parking koda yaushe wani abu kan iya faruwa, ki rage lokacin, shidan yamma nayi ki kirashi yabamu abinda mukeso muje mu shiga jirgi mubar garin nan. Gyada kai tayi ta mikama Bala hannu alamun ya bata wayanta, kawo mata wayar yayi Abba duk yanabin su da kallo da idanunshi dasukai jajir kokarin magana yake amma ba hali, kunna wayan tayi bayan tasaka wani sabon layi ya sanya mata nashi, number Ayaan tai dailing daidai lokacin Ayaan da CP sun shiga dakin da ake tracking number, wayar yaciro yana kallon number da sauri yay picking yasaka a speaker yanama me tracking din alamu da ido, dan hakanan yaji aranshi big Mum ce, picking yayi yasa a hands free wani irin dariya tayi tace "bazaku taba iya kamani ba duk sim din dazan kiraka dashi dazaran nagama magana nake ballawa, nakira ne nafada maka nafasa baka awa ashirin da hudu karfe shidda daidai zan kira nafada maka inda zakaje ka ijiye Bilkisu" katse wayar tayi da sauri Ayaan yay wurin computer inda CP ke tsaye akan me tracking number yace "how far" girgixa mai kai CP yayi alamun ba'a samuba tsaki yayi hankali atashe, fita yayi yawuce masallaci alwala yayi ya shiga yabi jam'i yay azahar yana fitowa motar shi ya shiga ya zauna yaciro wayar shi number Bala dayariga yay saving yaciro yay dailing akashe, wani irin ihu yayi ya daki kujeran motar, kunna motar yayi ya wuce MTN office wani abokin shi ne babba awajen hakan yasa ya wuce upstairs direct knocking yayi ya shiga abokin shi mai suna Musa na ganin shi yay dariya yace "Dr ana ganin ka dama" dan murmushi kawai yayi ya zauna Musa yace "why is ur face like this" girgiza Mai kai yayi yace "I need a favor" wayar shi ya ciro yajawo wata yar memo dake gabanshi da byro ya rubuta Mai number Big Mum, da number Bala ahankali yace "please track this two numbers for me in hakan baiyuba inaso kabani any other number da masu layin suke amfani dashi sanan amin tracking dinsu" yanda yake magana yasa abokin nashi yatashi da sauri ya bude yar fridge din office dinshi ya dauko bottle water yadawo ta gabanshi ya bude yabashi, kasa karba Ayaan yayi saima kafe goran dayayi da ido yakasa karba dudda yanajin kishi, hanunshi mutumin ya kama ya saka goran ruwan aciki ahankali yace "Dan Allah kasha abokina" kafawa abaki Ayaan yayi yasha kadan sanan ya ijiye, ahankali mutumin yace "tashi muje adubama dudda dai kaki gayamin mecece matsalar" fita sukayi daga dakin, wani office suka kara shiga, Musa ya mikama wani dake aiki takardan yace "binciko mini wayan nan numbers din" karba yayi ya kwafe number yana danne danne a system din sai yace "sunan layi daya Saratu gwanaye dayan kuma Bala Mubarak, banda wanan layin Bala nada layi biyu kuma daya bude da sunan nan" da sauri Ayaan yaciro wayar shi yace "kiramin numbers din please" kira mishi akayi ya kwasa yajuyo yace "please ku gwada min tracking din numbers din konawa ne zan biya please, zan tafi yanzu once kunyi kutaramin address din tawaya na" yanda yake maganan ne yasa Musa yace "wats happening Ayaan?" dauke kai yayi sabida hawayen dayake ji ahankali yace "anyi kidnapping su Abba ne" da sauri yafita daga wurin bakaramin tausayin shi Musa yaji ba Ayaan mutum Mai kirki tun kafin yasami aikin nan lokacin da matarshi ke labour Ayaan yamata CS kyauta sabida baida kudi, da sauri ya kalli Yaron yace "don't rest saika samo location dinsu" yafita daga office din dukya damu. Ahanya ya tsaya yay la'asar kafin ya wuce gidan su, gashi nan kawai kaman zararre, parking yayi a compound ya wuce shashin big Mum, hargitsa dakinta ya shiga yi yana neme neme ko zai sami any clue, daga bayama rigarshi yacire yay hanging akofa yazo ya daga katifar ta ya daga gado yana dube dube, yakoma wajen drawers din bedside yahau bubbudewa, wardrobe dinta yakoma yana ciccciro kayanta yana wurgawa kasa kaman zararre, kaman da kayan yake fada, finciko kayan ya dinga yi yana yarwa dan kara dayaji akasa yasa ya kalli kasan da sauri, wayansu kayane daya zubar hade dawani file babba, da sauri ya tsugunna ya dauko file din ya bude takardu ne daban daban, ahankali yakoma gefen gado ya zauna yana duba takardu falle falle yawancin su takardun gidajen Abba ne da papers din filaye wanda duk yasan da zamansu, idanunshi ne suka sauka akan wani takardan owernship din gida wanda sunan hajiya Saratu ne ajiki, da sauri ya cigaba da budewa yana going through d content, rufewa yayi yana dan tunani yaushe which house is this? Address din gidan ya duba hakan yasa ya saki file din anan kasa yaja rigarshi daga kofa yasaka yafice harda dan gudun shi, yana shiga mota kiran CP na shigowa wayarshi da sauri ya dauka yana driving, daga ta dayan bangaren CP yace "Ayaan kazo headquarter sabida dazaran takira ka mu samu muyi tracking dinta down, this is five thirty kai sauri all team dinmu damuka zuba babu wani vital information, munje gidan da yaran damuka kama sukafada mana suna zama suda Bala amma ba'anan suke ba, hurry up karta kiraka kana hanya". Yana shiga office din da ake tracking number kira na shigowa wayarshi alamu CP yamai dayay picking hakan yasa yay picking yasaka a handsfree, cikin kakkausar murya Big Mum tace "am not going to repeat myself Ayaan ko abar tracking wayar nan kona harbi baban ka, ka ganni nan gani gashi sai kallona yake yana son yay magana amma na kulle mai baki" tai maganan tana wani irin zagaye Abba tana goga mai bakin bindiga awuya, juya ido tayi tace "au bakaji ba kenan, stop tracking my phone, tusss" Big Mum ta harbi Abba akafan haggu tasa hannu ta tunbuke tsumman da aka kulle bakin Abba dashi, wani irin ihu azaba Abba yayi har cikin zuciyan Ayaan yaji ihun dafe zuciyar shi yayi ya kalli CP amugun rude yace "stop, I said stop tracking d Goddamn number zata kashe min Pops" kafa yasa yawani irin tarwatsa laptops din jikinshi na rawa yana karajin yanda Abba ke ihu, dan kafa Big Mum tasa ta take inda ta harbai sabida yay ihu da kyau Ayaan yaji, Mami kam sumewa tayi ganin yanda big mum ta harbi Alhaji. Wani irin dariya big Mum tayi ta mikama Bala dake kusa da ita bindigar ta zauna akan kujera ta daura kafa daya kan daya tana kallon fuskar Alhaji yanda wahala yau yasa tsufan shi yafito sosai dan da baka wani gani sabida cin dadi dakuma kudi, maganar Ayaan ne ya katse mata tunani, sosai muryan shi ke breaking yace "Big Mum please, please don't kill my Pops, andena tracking din kome kikeso I will do it amma kifara hadani dashi inji muryan shi if he's still alive shida Mami na sabida nayarda baki kashemin su ba, Pops" ya kwalama Abba kira ta wayan arude, Abba da kaman ya suma tsabagen azaba jin muryan Ayaan yasa yadan bude ido yana bin wurin da kallo, wani irin murmushin keta Big Mum tayi ta mikama Bala wayar bayan ta karbi bindigar tace "sashi awaya" karban wayan Bala yayi yawani finciko kan Abba kaman zai karya saida Abba yay Kara ya kara wayan a kunen shi da sauri Ayaan yace "Pops are you okay, zan bata koma me take so am going to save u, Popsy be strong for me okay, Ina mamina, a ina ta har...harbe..k" yakasa karashe maganan sabida kuka jin yanda Abba ke wani irin nishi, kukan shi yasa wani jarumta yazoma Abba yay murmushi yace "is okay my Boy am fine, karka sake kabama makirar nan dukiyata, dakabata dukiyata gwara ka zuba musu petrol ka kona, karka sake ka bata Bilkisu stay with your wife, don't give her anything, dan koka bata kasheka zatayi, da abu yasaman min kai Boy gwara in mutu, idan wanan shine saduwar mu takarshe na yafema kome kamin aduniyar nan, ga Mamin kanan she's unconscious" sosai Ayaan ke kuka ya kankame wayar a kirji yanajin muryan Abba, CP kuma yadauko wani sabon laptop suna kokarin tracking, Bala ne yazo zai fizge wayar Big Mum ta hanashi tana murmushi tace "barsu suna bidding farewell ne shima yasan he's not leaving here alive" wani irin kallon ta Abba yake cike da tsana saikuma yakara wayan abakin shi da wani irin mugun sauri dakuma karfin bala'i yace "Boy muna wani uncompleted buildi...." tus tus Big Mum tamai harbi har biyu akafar daman shi amma dayace ta shige shi, Bala kuma ya zubamai wani irin naushi ahanci dayasa ya sume warwas. Tashi tsaye Ayaan yayi kaman mahaukaci yana ihu a wayan "Pops Pops Pooooopsss" yawani irin ja sunan kaman wanda ya zare, maganar big Mum yaji ta wayan tace "nabaka 15 minutes take Bilkisu, documents, da yarana zuwa kasuwar kwari wurin yan kaji ka ijiye su anan kajuy.." Ayaan da zuciyar shi kaman tafashe ta fito yamata wani irin ihu a haukace da intonation dinshi daya koma nayan Austria yace "f*ck yhu mah nigga, I said f*ck yhu, f*ck yhu mah nigga, f*ck, f*ck you b*tch, I will kill you, I gonna kill yhu, u kill my pops I will gonna yhu wallah" dip big Mum ta kashe wayan jin yanda ya haukace mata kirjinta na wani irin bugawa, hannu yasa ya fizge bindigar dake cikin jakar bindiga dake jikin CP azuciye yajuya zai fita daga office din rikoshi CP da polisawan sukayi awani irin zuciye ya turesu dukan su suka zube kasa yafita amugun zuciye yana share hawayen dayake yi, su CP suka biyoshi kafin su fito harya bide wajen da kura. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 88... Address din gidan ta dayagani adakin big mum yake son yaje gashi chan karshen garin kano ne address din gidan, hakan yasa yawani kara gudun hauka yana cikin gudun wayarshi ta shiga kara, dauka yayi batare daya kalli screen dinba muryan Musa yaji yace "hello abokina can u hear me" da kyar ya Iya yace "uh" cikeda murna Musa yace "yanzun nan daya daga cikin number Bala was on call hakan yabamu daman tracking down d location, I will forward d address to you now" ya katse wayar cikin one minute sako ya shigo gangarawa yayi yay parking hanunshi har rawa yake ya bude ya karannta sakon yafi sau uku ganin address din gidan big Mum daya gani dazu a file dinta ne, yasa ya kunna motar gabaki daya kure gudun motan yayi, cikin 35 minutes yakai wajen, daji daji ne duk ba'a wani gina filayen ba, hakan yasa yay parking yafito yarufe motar yabude booth, baida any weapon tsaki yayi yarufe booth din ya shiga dajin yana karanto addu'oin tsari, bawani dajin kirki bane, bishiyoyi ne kawai da ciyayi, yana gama wucesu yadan shiga ciki kadan saiga wani gida daduk shukoki sunbi jikin gidan, labewa yayi abayan bishiyan yana kallon gidan dan har yanzu gari dadan sauran haske, samari biyu ne awajen gidan suna zukan wiwi, tunani yafara me zaiyi yanzu, waige waigen yafara yana neman dan makami dan bayason ya harbe su, wani babban ishe ya hango akan yar bolan da aka tara awajen, takawa yay ahankali ya dauko iccen ya koma inda yake da, tsugunnawa yayi yadau dutse ya rike a hannu yana gyara zaman bindigar shi abayan wandon shi, yakara lekawa akaro nabiyu daya daga cikin sune yaga yataso yana bude belt din wando yana zuwa ta inda yake yana zage zip alamun fitsari zaiyi da sauri ya koma bayan bishiyar kusa da wacce yake daidai lokacin shikuma ya iso yaciro yana fitsari yana shafa ciki, fitowa Ayaan yayi daga bayan bishiyar ya daga itcen yawani irin makamai akai da karfin bala'i sai jini ko numfashin bai kara ba ya sume, zai fadi akasa da sauri Ayaan yatare shi gudun karya mai kara ya kwantar dashi a wurin ahankali kafin ya shige, har lokacin dayan na wurin yana zukar da dayan ya barshi, da rarrafe Ayaan yay wurin ya labe abayan motar big mum dake pake a wurin, dan lekawa yayi dakai yana gyara dutsen hanunshi yana wullawa sama yana chabewa, daddagewa yayi ya jefamai dutsen sai akan idonshi ba karamin bugamai ido yayiba saiga jini, da gudun bala'i Ayaan yafito yay kanshi kafin yabude baki ya sakin mai wani irin gula a jijiyan gefen wuyanshi ko numfashi bai karaba ya sume, kifeshi Ayaan yayi ya mikar dashi kaman mai bacci ya labe abangon wurin yana sauke ajiyar zuciyar, muryan Big Mum yaji daga ta Chan ciki tace "Bala jeka kirasu mana su gama shan wiwin su suzo suje su siyomana abinci Garba na najin yunwa" da sauri Ayaan ya tsugunna jin alamun tafiyar mutum yana kara gyara rikon iccen hanunshi, tsaki Bala dake fitowa yayi yace "amma isuhu anyi baho kagama zuka saikai bacci awurin" fitowa yayi danya tadashi kaman daga sama yaji saukan abu a kanshi dafe wajen yayi idanunshi na juyawa ya juyo suka hada ido da Ayaan kafin ma yay magana Ayaan ya daga iccen da duka karfin shi tunawa dashine ya sacemai Baby sai kan fuskar shi yasami bakin shi da hancin shi kafin ma yakai katsa hakoran shi guda uku sukai kasa ya fada kansu asume, wani irin gyara wuya Ayaan yayi harsaida yay Kas Kas, yawani irin dunkule hannu yawani irin bankare yana twisting jiki, kasusuwan shi Sai Kas Kas suke, jijiyoyin kanshi sun fiffito yay taking long breath kafin yasaki yay cikin ya shiga cikin gidan sadaf sadaf babu kowa afalon daya gani saida bathroom slippers din Mamin shi, yana cikin bin wurin da kallo Pilot din Abba yafito daga wani daki yana zage zip din wandon shi baima lura da Ayaan ba sai cikin shi dayake shafawa yace "Hajjaju ta yakama ta mukara kiran yaron nan mu karbi dukiyar mubar ka..." saukar abu yaji acikin shi yasa yay shiru, bugamai iccen yake ta ko ina azuciye, karan da Big Mum taji yasa tafito daga dakin dasu Abba suke aguje, ganin Ayaan yasa takoma cikin dakin da gudun bala'i tana kiran sunan su Bala ,"Bala Bala, isuhu Isuhu" wani irin jefar dashi Ayaan yayi yay dakin yana tafiya kaman zai fasa kasa tsabagen yanda foot dinshi ke kara ya shiga dakin daidai lokacin Big mum ta saita bindiga akan Mami da idonta biyu Ayaan data gani take kallo cike da mamaki, ahankali ya kalli Abba alamun numfashi daya hango ajijiyar wuyarshi yasa ya sauke ajiyar zuciya, ya sauke idanunshi akan kafafun shi dasuke jini duka biyun har yanzu hancin shima jini, dawo da kallon shi yay kan big Mum da itama shi take kallo, ta daure fuska tace "wlh one more step saina kashe uwarka, kadaiga na baban kako" wani irin kallo yake mata, idanun Mami daya gani ta zaro tana nunamai bayan shi yasa ya juya da sauri yana ciro bindigar bayan shi Bala ne yataho da sharbebiyar wuka zai cakamai harbi ya sakinmai akafada hakan yasa ya zube awurin yana ihu, juyowa yayi ya saiti big Mum da bindigar yawani irin daure fuska. "drop dat Gun Ayaan, drop it" ko gezau baiyi ba daidai lokacin kuma motocin police sukai invading surrounding din bakajin komi Sai kukan motocin su dudda basu iso gidan ba, sosai jikin big Mum yafara rawa jin kukan motar police ganin haka yasa Mami ta bangajeta da kujeran da aka daureta akai baya tayi zata fadi bindigar hanunta ya fadi akasa saita kafarta Ayaan yayi ya harbeta kafin ya Kara Kara mata wani a cinya ta fasa ihu ta zube akasa da sauri Ayaan ya shigo dakin yawani irin take hanunta danhar karan karairayewan kashinta kakeji yay kujeran da Pops yake ya warware kullin da akamai yana tapping fuskar shi Pops, kwance Mami yayi da sauri ta mike tsaye itama tazo wajen Abba, rigar jikinshi ya cire ya barka ya rabata biyu, daure inda ta harbeshin yayi gam gam sanan ya daura hanunshi ata wuyanshi Mami ma tama dayan hanunshi haka suka daga shi kaman kaman yamutu, a rude Ayaan yake cewa "Pops stay with me, Pops" sukai hanyar fita dashi daga dakin harsun kai bakin kofa kaman ance ya juya kai daidai lokacin Big Mum tai pulling trigger a saitin Abba dake tsakiyan su, wani irin tura Pops Ayaan yayi da mugun karfi hakan yasa Pops yafada kan Mami dabata san meke faruwa ba suka zube kasa bullet din sai cikin Ayaan, da sauri yawani irin dafe wurin yana kallon fuskar Big Mum yana kokarin magana amma yakasa, sake pulling trigger tayi ta harbeshi acikin akaro na biyu yawani irin bankare, zatamai na uku CP yay pulling Ayaan dake tsaye abakin kofan baya, Polisawa sukai rushing big Mum da bindiga. Karan bindiga ya farkar da Pops daga suman dayayi rass ya bude ido yana kallon yanda Polisawa suka zagaye wani dake kwance akasa, tureshi da Mami tashiga yi dan gabaki daya kanta yafado da kyar ya matsa gefe ta tashi arude tace "Ayaan, Alhaji look our son" tashi tayi arude ta ture polisawan dasuka zagaye Ayaan da kanshi kekan cinyar CP, ko numfashi mai kyau bata kara fitarwa ba ta sume, jan duwaiwai Pops yayi yazo wajen yana kallon Ayaan da idanunshi ke lumshe, ahankali yabishi da kallo sai a lokacin yaga yanda cikin shi ke bulbul yana zubar da jini, CP ya daura hanunshi da jinin ya wankemai a wurin yana kallon fuskar Dr dake kan Ayaan, girgiza mai kai Dr yayi alamun bashi, wani irin karfi ne yazo ma Abba tashi yayi ya tsugunna ya karbe Ayaan daga jikin CP gabaki daya jikinshi ya saki, sakashi ajikin shi Pops yayi yana tsaki yana kallon fuskar Ayaan kaman mahaukaci ya kalli wani police yace "kai dalla bani ruwa suma dana yayi, Boy bazai mutu yabarni ba Yanzu bako Boy, bazaka mutu karbani ba" rigar da Ayaan yasa ya kullemai harbin da akamai akafa ya cire ya taushe inda big mum ta harbai yana ihu yana jijjiga Ayaan yace "kubani ruwa, kubani ruwa nace, dan Allah badan niba kubani ruwa" wani police ne ya mikomai ruwan gora, budewa yayi ya zubama Ayaan a fuska amma ko motsi, murmushi Pops yayi yace "Boy tashi mana banason wasan nan" sake zubamai ruwan yayi yasa hannu ya share ruwan daga fuskar shi yana tapping kumatun shi. "Boy, mah Boy wake up" bakinshi ya bude yana kokarin zubamai ruwan amma hakoran shi sun datse, wani irin nishi Pops yafara yana girgiza kai yace "Boyyy, Boy, Boyyy, Boy tashi kaji my one and only, Ayaan!" Pops yawani irin kirashi kaman mahaukaci, ahankali CP ya dafa mai kafada ya cire coat din jikinshi ya rufe fuskar Ayaan dashi, wani irin fizge rigar Pops yayi ya yar yay ihu yana kankame Ayaan yace "m..my Boy is not dead kadena rufemin shi, Boy Boy Boy wa..wake ke up.. Boy ka..tas..shi" fashewa yay da kuka jin jikin Ayaan yadau wani irin sanyi. ♦♦ *SANGARTATTCE*♦♦ Maman Abd Shakur 89... *Wanan shafin nakine kawata Fido Sodangi*❤ *Sangartattce group I love each and every single member ciki, I appreciate the love. Allah barmin ku* *kekuma gwuididi dakike watsawa waje weldone woo beratu, hankaka mai kama da kikito Ayaan* *inka karanta baka biyaba kaida Allah* *ke wanan zankala kokin kaman TAMACEN JIMINA dakike turo min da sako lemme make this announcement loud and clear, DUK WACCE TABIYA 200, SHE PAID 200 TO GAIN ACCESS TO MY NOVEL, TO BE ABLE TO READ IT, BAWAI TASAYI NOVEL DINA BANE, IF I WANT TO SELL NOVEL BAZAN TABA SAIDAWA DAT AMOUNT BA* Dawani irin ihu ta tashi daga nauyayyen baccin datake yi da magriba nan, cikinta dataji yana mata wani irin zafi ta shafa saikuma tafara waige waigen dakin da babu kowa sai ita saikuma kiraye kirayen sallan magrib dayacika unguwan, wani irin jumping tayi ta sauko daga gadon tai hanyar kofa batare databi takan hijabin taba, sauka tai kasa tana wani irin kuka tana kalle kalle babu kowama afalon, kofa tabude tafice da gudu tana kuka tai gate kasancewar masu gadi basu santa ba basu hanata fita ba da gudu tai waje tana kuka tana kalle kalle tana gudu, tai saman layi hanyar dazai sadata da titi zata fita daga anguwan daga ita sai doguwar rigan jikinta da black hula ko slippers babu akafarta sai uban kuka take, adaidai tabakin layin Aaman ya sanyo kan motar shi ciki kaman daga sama ya hango Bilkisu yanda take gudu tana kuka tana kalle kalle kana ganin ta kasan batasan inda kanta yakeba, parking yayi da sauri yafito yasha gabanta ganin ko lura dashima batayiba yace "Bilkisu ina zaki? Bakisan ko ina agarin nanba, mutafi gida" bangajeshi tayi tana kuka sosai zata gudu da sauri ya riko hanunta tawani irin fasa ihu tanaso ta fizge hanun tana neman cizon shi, janta yayi da karfi da yaji yasata amota yarufe yajuya ya shiga yaja motar yana kaiwa gate Mum da Ummy harda mai gadinsu suma sun fito hankalin su duk atashe, awajen yay parking yafito, mum takara so wajen da sauri tana kallon yanda take kuka, Bude kofar inda take tayi ta duko ta shafa fuskarta tace "maisa kike kuka haka daughter harkika fita, kodan bakiga kowa bane, salla mukeyi saisa zomuje gida" hanunta Mum takamo tafito da ita, daura hanunta daya tayi akan cikinta sosai take wani irin kuka sukai cikin gida da ita, da kyar Mum tasata tayo wanka Ummy tafito mata dawani simple riga tasaka duk sun damu, abinci ma Mum da kanta tabata sanan suka sata tai salla kafin abata maganin dare tana sha ba dadewa bacci yay gaba da ita sai uban ajiyar zuciya take saukewa, Mum ta kalli Ummy dake zaune gefenta tace "ki zauna da ita karta kara tashi taga bakowa" gyada mata kai Ummy tayi hakan yasa ta juya tafita daga dakin abakin kofar dakin taga Aaman ya tsaya ya jingina da bango yay shiru kaman mai tunani murmushi tamai tace "don't worry tai bacci, oya muje kaban labari how did d blood test go" dakinta ta shiga yabi bayanta, bowl din slice fruits dayagani akan bed din Mum ya dauka ya rike fork yadebo yakai baki saida ya shanye sanan ya kalli Mum yadan yatsine fuska yace "Mum I can't marry her, am even waiting for Dad yadawo sabida yakira parents dinta, we both are AS, AS, gaskiya I can't marry her is way too risky, banison na haifo yara sickla suzo duniya suyita wahala kullum muna hanyar hospital, thank God sef bawani sabawa mukayi da itaba, itama she's very cool with our decision mun janye zanxen auren dama tanada wanda takeso" gyada kai Mum tayi saikuma tace "kaifa?" dan lumshe ido yayi yadaura kanshi akan kafadarta, hanun tasa ta shafa sajen shi, ahankali yace "Allah zai bani wata mesona tagari Mum in sha Allah, aure lokaci ne dazaran lokacin yayi ko bacci nake saikun mini" kumatun shi Mum taja hakan yasa yay dan kara zaiyi magana sukaji wani irin ihun Bilkisu har cikin jinin jikinshi saida yaji ihun nan kafin ma Mum ta tashi shiya rigata yafita daga dakin ya bude dakin Ummi ya shiga, tana zaune kan gado sai uban kuka take rusawa hanunta akan cikinta, Ummy namata magana amma ko kallon ta batayi, ahankali yakaraso ta wajen gadon ya tsaya Mum na biye dashi hanunshi zube acikin ajihu ya kafeta da ido, dago kai tayi cikin kuka tana ganin shi takara fashewa dawani kukan tana nunashi da yatsa cikin kuka tace "ina...in..y...ina yake?" takara she magana tana kuka sosai, sassauta murya yayi ya girgiza mata kai yace "okay stop crying in kinaso nakira miki shi, zakiyi magana dashi?" da sauri ta dagamai kai tana goge kwalla tana lumlumshe ido tsabagen baccin dake fizgarta ta jinginar dakai jikin gado tana kallonshi, wayar shi yaciro daga aljihu dan shima yadamu da yanda take kukan nan, number Ayaan yaciro yay dailing harya gama ringing ba'a dagaba, sake dailing yayi har yagama ringing nanma ba'a dagaba, Mum ta kalleshi alamun andauka girgiza mata kai yayi yakara dailing akaro na uku nanma ba amsa, dan kallon fuskarta yayi ganin tai bacci yasa yadan sauke ajiyar zuciya yakalli Mum da shi take kallo, ahankali yace "Mum am feeling somehow I hope he's fine, bari naje namai addu'a Allah ya kubutar da iyayen shi" Ameen Mum tace, fita yay daga dakin Mum kuma ta zauna abakin gadon tana tofa mata addu'a tana kallon yanda ta sanya hanunta daya akan cikinta ta danne tana yatsine fuska cikin bacci. ************************* Sosai Pops ke kuka, dago kanshi yayi asandaren ya daura akafadar shi ya kankameshi sosai yafashe dawani irin kuka mai tabarai, cikin kuka yace "tun inada shekaru ashirin aduniyar nan nai aure amma ban sami haihuwa ba, babu wani irin asibiti daban leka aduniyar nan ba, da wanda zanje nikadai da wanda zanje nida matayena amma duk maganun da likitoci zasu fadamin daya ce bana haihuwa" Bude idanunshi dake zubar da hawaye yayi ya kalli sama, cike da mugun rauni dawani irin muryan ban tausayi yace "har na cire rai na fidda tsammani, na hakura nacigaba da rayuwa kaman kowa, inada shekaru arba'in da biyar a duniyar nan Allah kamin kyautan wanan Yaron, kanuna min ba kudina zaibani haihuwa ba, kaine keda wanan ikon kuma aduk lokacin dakaga dama, ka sharemin hawaye na, kanuna mini duk wanda ya mika lamarin shi gareka tabbas ka isar masa, kamini kyautar Ayaan, kabani Ayaan" hawayen dasuka zubomai ya share tareda dago Ayaan daga kafadar shi ya kwantar dashi akan cinyar shi, yahade hannayen shi biyu yayi alamun roko yana kallon sama yace "Ya Allah, bazan tabaja da ikon kaba kai ubangiji nane duk hukuncin daka yanke min daidai ne agareni, duk duniyar nan kaikadai zan gayama bukatuna kabiya min su, Ya Allah ina mai tawasilli da sunayen ka kyawawa, Ya Allah kaine Al ahadus samadu lazi lamyalid walamyulad walam yakullahu kufwan ahad, Ya Allah kaine Al Hayyu Al Qayyum, Ya Allah kaine AL mutasarifu maijujjuya al'amura, Ya Allah na, badanni ba badan halinaba Ya Allah ina mai tawasilli da dukannin ayuyyukan alhairi danai aduniyar nan sabida kai Ya Allah, Ya Allah karkasa Ayaan yamutu yanzu, Ya Allah karka rabani da kyautar nan dakamin yanzu, Ya Allah ka tashi kafadar shi, Ya Allah, Ya Allah, Ya Ubangiji na..." Sai kuka kuma ya sake daga Ayaan daga cinyar shi ya sanya shi a jikinshi, jikinshi yay sanyi sosai ya rungume shi tsam tsam yana wani irin kuka mai sosai rai, polisawan ma sunkasa cewa komai dan suma jikinsu yay sanyi sosai idanunsu tab da kwalla, ahankali Abba yaji saukar numfashin Ayaan a wuyanshi dan kadan kuma a mugun hankali, wani irin ihu Abba yayi yaciro shi daga jikinshi yace "Alhamdulillah, Alhamdulillah, Allah na godema, Allah banda abin godiya saikai, Ya Allah thank you Ya Allah, my boy is alive, yarona is alive, mutafi asibiti" da sauri likitan dake cikin polisawan ya dubashi ya kalli CP dake kallon su yace "yes he's alive muje asibiti baya numfashi da kyau" karban shi akai daga hanun Abba, polisawan na murna suna "ashe doguwar suma ce" aka fita dashi shima Abba da bakin shi yakasa shiru sai "Alhamdulillah, Alhamdulillah yake" aka kinkime shi akai waje dashi, Mami ma haka, sanan kuma Big Mum mayya mai taurin rai harbi biyu gareta a hannu, biyu akafa, daya a kafadar haggun, dagata wasu polisawan sukayi suka sakata a motar su itada su Bala da Ayaan ya raunatar sukai asibitin polisawa da ita. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 90 - 91 *Momma!! You're Special!! I love the you in you!! I admire your courage!! Remember Allah is with you, u are not alone in dis journey, so let's keep fighting and pushing, you u will definitely reach dat spot dat I picture you to be. All it takes is patient u will overcome this phase of life my Momma*. Bayan 2 weeks. Babban dakine acikin asibitin, yana kwance akan gado sanye da white singlet da aka nannade sama kadan sabida bandejin dake cikin shi daidai inda aka ciro bullet din, saikuma dogon wandon jeans, Abba ne zaune kusa dashi da sandar dayake dogarawa yay tafiya dan tunda aka ciremai bullet din baya iya tafiya saida taimakon Sanda, saikuma Malam wanda yazo duba Ayaan yauda safe shida Raiyana dan kuka tadinga yi zata bishi ta dubo Bilkisu zuwan suma saisuka tarar da sabon labari, saikuma Baba Suleman dake zaune akan doguwar kujeran dakin, gabaki dayan su barin ma Abba yafi ramewa sosai sabida rashin lafiyan Ayaan, bugawa zuciyan shi yayi abinda ma yahana shi tashi har yanzu kenan dan sosai zuciyar shi tabugu sabida tashin hankalin daya shiga, inda akamai aiki kuwa harya soma warkewa wanda yauko gobe ma za'a cire bandejin gabaki daya. Hankalin Abba sosai yake atashe dan basuga Bilkisu ba kuma duk wani gidajen su saida yasa aka duba koya boyeta awurinne amma babu ita, saisa addu'a kawai sukeyi Allah ya tashi kafadar shi yafada musu inda Bilkisu take. Big Mum kuwa bayan ancire mata bullets din datasha, hanunta da Ayaan yataka yamata wasu irin karairaya ne da aka kasa gyarawa saidai aka guntule hanun gabaki daya, bayan kwana biyu aka shigar da case din kotu bayan all d evidence da lawyer dake kare Abba ya gabatar a kotu nan Alkali yay sentencing life in prison na yunkurin kinsan kai, kidnapping dakuma sauran crime dinta, taci kuka kaman idanunta su fito da guntulallen hanunta, lawyer Abba ya mikamata takardan sakin da Abba yabashi ya bata saki uku takara rushewa dawani kukan, suma su Bala duk prison din aka kaisu sai tsine ma Big Mum suke Wai ita tasasu awanan wahalan shiko pilot kuka wiwi, yanada aikin shi gashi alhaji na kyautata mai yabiye ma big mum gashinan abinda tajamai, kuka kam ya Shahi haka aka tattara su akai gidan yari dasu. *********************** A Abuja kuwa Bilkisu ta tasasu agaba kuka badare ba rana d only maganan da take yi shine ina yake ina yake, Aaman kaman zai haukace yanda kukan ta ke tadamai da hankali tun yana kiran number Ayaan ya shiga har yazo yadena shiga gabaki daya, hankalin shi dukya tashi maiya sami Ayaan? So yake yaje Abujan amma yakasa dan inhar bashi yazo ya lallabata yace mata gashinan zuwa yana hanya ba batacin abinci, yaudai ya yanke shawara zai tafi Kanon yaje yadubo meke faruwa sati biyu bawasa ba gashi wani irin mugun zazzabi ta tashi dashi yau, da kyar Mum ta lallabota tai wanka tafito tana rawan sanyi, kaya tabata tasaka, tabata tea mai zafi tana karban tea ta ijiye tana girgiza kai tana yatsine fuska, ahankali Mum ta rungumota jikinta tace "yakuri kisha kinji daughter yauwa yar albarka sha nabaki magani" Mum tai maganan tana kai tea din bakinta yatsine fuska tayi ta kurbi kadan, ture tea tayi da sauri tana kokarin yin amai da sauri Mum ta ijiye tea tanason ta dagata amma harta kwaro aman anan kan gado. "subhannallah sannu yar nan" dagata Mum tayi da taimakon ta tai bayi da ita ta wanke mata fuska da wuyan data bata sai uban kuka take, jikinta yay mugun zafi hanunta Mum tarike tafito ta ita tai dakinta da ita kasancewar tariga tabata gadon, abakin kofar dakin sukaci karo da Aaman duk yay wani irin yana kallon fuskar Bilkisu dake kuka awahale, kallo daya Mum tamai ta shige da ita dakinta kwantar da ita tayi akan gadonta ta lulllubeta ganin sanyi takeji ta kashe AC tadawo kusa da ita tana share mata hawaye tana bubbuga bayan ta tana girgiza mata kai tace "stop crying yar albarka sleep" haka tadinga mata har wani wahalallen bacci yay gaba da ita tamike tafito daga dakin har lokacin Aaman na inda ta barshi tsaye ya daura kai abango. "Aaman" takira sunan shi anatse, bude ido yayi ya kalleta kasancewar Mum nurse ce yasa da sauri yace "Mum meke damunta wani magani zan siyomata?" girgiza kai tayi tace "don't worry" saikuma ta matso kusa dashi ahankali tace "Aaman ka shirya kaje kano kanemo Ayaan musan halin dayake ciki, matarshi is pregnant" da sauri Aaman ya kalleta, gyadamai kai tayi tace "yes she is, please go and find out meke faruwa, kaga magungunan brain dinta sun kare by now ya kamata tana shan wasu ne dan stage by stage medications ake baka, yanzu kusan 4 days batasha any ba, please get ready and leave for kano" gyada mata kai yayi ya wuce jikinshi yay wani irin mugun sanyi da sauri ya share hawayen dasuka dan leko daga idanunshi yay part dinshi wanka yayi ya shirya cikin white shadda yafito yazo yama Mum sallama sanan yatafi. *Kano* Ahankali idanunshi ke motsi yana kokarin budesu da sauri Abba yakama hanunshi yace "Boy, Boy gani nan anan open ur eyes am with you mah Boy" da sauri Baba da Baba Suleman ma suka taso suka tsaya akanshi Baba sai tofamai addu'a yake, ahankali yabude idanun dasukai ja sosai ya daura shi akan fuskar Abba yana kallon su gabaki daya asanyaye, Abba kaman zaiyi hawaye ya shafa gefen fuskarshi yana murmushi yace "ya kakeji yanzu Boy mekema ciwo? Sulemanu kira Ibrahim yadubamin shi" bakaramin nauyi zuciyar shi kemai ba kaman an daura dutse akai shikadai ne abinda kemai ciwo, ahankali yake bude baki ganin haka yasa Abba ya matsa kusa dashi sosai yakai fuskar shi saitin fuskar shi yace "talk to me mekake so?" murya chan kasa da kyar yace "wife" sake kallonshi Abba yayi saikuma yakamo hanunshi Wanda ba karin ruwa ajiki yarike yana kallon fuskar shi anatse yace "Boy bamu ganta ba, dama jira muke katashi muji ina ka kaita?" shiru yayi idanunshi nadan jujjyawa hakan yasa Abba yahau shafa goshin shi ganin yana kokarin magana yasa Abba yakai kunenshi saitin bakinshi ahankali yace "Aaman" da sauri Abba yace "wurin Barrister Aaman?" lumshe ido yayi yabude alamun eh daidai lokacin kuma Dr Ibrahim ya shigo tareda Baba Suleman. Taxi daya dauko daga airport bayan ya sauka ne ya sauke shi agaban gidan su Ayaan, fitowa yayi bayan ya salami driver sai uban kamshi yake farin shaddar jikinshi sai wani wal wal yake, uban securities din d aka zuba akofar gidanne suka tareshi "wakake nema?" ahankali yace "Dr Ayaan" jin yakira sunan dan masu gidan yasa suka budemai kofa shikuma ganin basu cemai komiba yasa yace yana nan Kenan yay cikin gidan, inda aka taba shiga dasu da farkon zuwan shi yayi a natse, agaban kofa ya tsaya yay sallama batare daya bude kofar ba, Raiyana dake kitchen da Mami, girki suke yi zasu tafi asibiti Abba yakira wai Ayaan yafarka Sai murna suke. Kasancewar Mami dukta sallami yan aikin ta yasa ta kalli Raiyana dake sanye da doguwar rigan atampa ja da dan kwalinta tace "jeki bude kofa naji ana sallama" akunyace tace "to" tajuya da gudu tafita daga kitchen din tai falo, bude kofar dakin tayi gabaki daya hankalinta nakan TV dake aiki a falon ana wani film din fada, wani irin dukan uku kirjinshi yayi ganin yarinya mai kama da Bilkisu exactly bambanci kawai shine wanan tafi Bilkisu tsawo sosai dan doguwa ce, dan gyaran murya yayi hakan yasa tajuyo da sauri adan rude suka hada ido, dauke kai tayi da sauri ganin yanda ya tsareta da ido ahankali tace "Mami tace wai ka shigo" juyawa tayi da sauri ya bita da kallo saida ta shige kitchen sanan ya sauke ajiyar zuciya ya shiga dakin ya zauna akan daya daga cikin hadaddun kujerun falon. Ko minti biyu ba'ayi ba Mami tafito daga kitchen din cikin babban mayafin ta tana ganinshi ta ganeshi murmushi tayi shikuma yadan zamo ya gaidata yace "ina yini Mami, ashe abinda yafaru kenan Allah kare tsarewa ya kiyaye gaba" Ameen Mami tace "sannu da zuwa Aaman, ya hanya" murmushi yayi yace "lpy lau Mum, ina Ayaan Mum inata kiranshi baya shiga" nan yabata labarin komi kaman Mami zatai kuka itama ta sanar dashi abinda yafaru bakaramin tausayi yaji ba kaman zaiyi kuka ahankali Mami ta mike tace "bari nasa akawo maka lemu muhada abincin a flask saimu tafi asibitin, mungode sosai da taimakon dakamana" wucewa kitchen tayi ko minti daya ba'a karaba saiga Raiyana tafito da tray dake dauke da exotic mai sanyi da ruwa da cup sai dambun nama da cake yanda ya kafeta da ido yasa ta dauke kai jikinta na rawa tazo gavanshi table taja tadaura akai, ahankali tana kallon kasa tace "Mami tacewai kafara sha gatanan zuwa" tajuya da sauri zata tafi yace "ke kanwar Bilkisu ce" da sauri ta juyo suka hada ido ta gyadamai kai tareda sauke idanunta kasa, gyadakai shima yayi saikuma yace "ya sunanki?" batare data dago kaiba tace "Raiyana" da sauri ta juya tacigaba da tafiya kaman daga sama taji yace "Raiyanah" dan dago kai tayi suka hada ido da sauri ta juya ta shige kitchen din kirjinta na bugawa. Ciro wayar shi yayi yay dailing number Mum dinshi dake zaune adaki kusa da Dad, ringing biyu ta dauka kafin tai magana ma yaji kukan Bilkisu dake kusa dasu, Mum tace "yaya ka ganshi kuwa" gyada kai yayi saikuma yafada mata anma harbeshi ne ashe yanzu haka yana asibiti, Abban shi dake wurin yace "bari kawai mutaho da ita kaga shi kawai taketa tambaya" Mum tace "baban ka yace zamu kawota yanzu" ahankali yace "okay idan kun sauka za'a zo ataho daku" katse wayar yayi daidai lokacin Mami da Raiyana sun fito rike da manyan basket dake dauke da kulan abinci da flask, nan yafadan ma Mami su Dad zasu kawota bakaramin murna tayi ba ta tura driver airport yaje yajurasu sukuma suka wuce hospital. Ahankali Mami ta tura kofar dakin da aka kwantar da Ayaan ta shiga Aaman da Raiyana biye da ita kowanen su idanunshi akan Ayaan dake zaune akan gado yay wanka danhar kaya ya chanza yana sanye da 3quater daya tsayamai a gwuiwa saikuma white t shirt dayasa amma anannade ta saman cikinshi kadan, bowl din dake dauke da sliced fruits ne a hanunshi yanaci kadan kadan yana lumshe ido ko kadan bayajin dadin fruits din danma su Abba sun tursasa shine baiyi niyyan sha ba, da sauri Mami tai kanshi Abba kuma yana ganin Aaman ya washe baki yace "oyoyo son" shigowa dakin Aaman yayi yana gaida kowa, ahankali Ayaan yadago kanshi daga kafadar Mami ya kalli Aaman hakan yasa Mami ta tashi takoma kusada Abba shikuma Aaman yadawo kusa dashi ya zauna zaiyi magana Aaman ya girgiza mai kai yana murmushi yace "don't worry Mum da Dad dina are on their way zasu kawoma matar ka" dudda yanda zuciyar shi kemai nauyi saida yay murmushi, dan murmushi Malam yayi Raiyana kuwan boyewa tayi abayan shi tana dariya itama Allah bata mai sonta haka irin mijin Anty Baby, karfe uku da minti ishirin wayan Aaman yadau kara dauka yayi da sauri Ayaan dake kwance yafara kokarin tashi, murmushi kowa na dakin yayi Aaman ya taimaka mai yatashi ya zauna tareda jingina da pillow, mikewa yayi ya kara wayar a kunne ahankali yace "okay Mum saikun zo" ya katse wayar yanda Ayaan ke kallonshi yasa yay murmushi yace "gasunan zuwa wai sunga driver da Mami ta tura" dan lumshe ido yayi, Abba baisan lokacin daya mutsili Mami tariga ba murya chan kasa yace "look at our handsome Boy" murmushi tayi ta ture hanunshi ta kalli Raiyana tace "tsabagen doki bakici abinci bafa Raiyana zokici" murmushi tayi akunyace tana kara labewa abayan Baba dan ita kunyan su takeji barin ma mijin Anty Baby da abokin nan nashi, ido Ayaan yabude ya kalleta murmushi ya sakar mata kafin ya kara lumshe idon, Baba yace "badake wai ake magana ba" dan dago kai tayi karaf suka hada ido da Aaman, murguda mai baki tayi ta kalli Mami tace "Mami banajin yunwa ne yanzu" Abba ne yatashi rike da sandar shi ya kalli Baba Suleman da Baba yace "kunga muje waje mujira bakin mu, mu shigo dasu" tashi duk sukayi suka fita dakin yarage daga Ayaan dake zaune jingine da bango ya lumshe ido sai Aaman dake kusa dashi Mami dakuma Raiyana dake kusada ita tana wasa da yatsun ta. Ahankali Ayaan ya daura hanunshi akan na Aaman hakan yasa Aaman yadan juyo ya kallai murmushi yamai murya chan kasa yace "thank yhu" baki Aaman yabude zaiyi magana aka bude kofar dakin da sauri ya juya Mum dinshi da Dad dinshine suka shigo da fara'a akan fuskokin su, Mami na ganinsu ta shaida iyayen shine sabida kaman gaisuwa sukai na mutunci da girmamawa ta gode musu, Raiyana ma ta gaidasu akunyace da kyar Ayaan yakara bude idanunshi duka yana kallon kofa ganin baiga Wife ba, da kyar ya iya tattara natsuwar shi ya gaidasu ahankali, amsawa sukayi sunamai sannu da kuma jajen abinda yafaru saiga Dr Ibrahim ya shigo dakin murmushi kwance kan fuskar shi ya kalli Ayaan da sai kallon kofa yake yace "Dr we are going for scanning" daure fuska yayi yacigaba da kallon kofan, ko damuwa Dr Ibrahim baiyi ba ya kwantar dashi ahankali ya gyara gadon su Mami suka mammatsa ya gungura shi ya fitar dashi daga dakin, su Abba na ganin anfito dashi suka fito daga inda suka labe kaman wasu yara Abba yawani kashe da Baba Suleman suna dariya, sanan suka shiga dakin gaisuwa sosai akayi kafin dukansu su dunguma su fito aka shishiga mota sai gida bini bini Raiyana duk inta dago kai sai sun hada ido da Aaman, tsaki tayi tace "tama godema Allah dama yau zasu tafi xaria wanan mutumin ya dameta". Office dinshi dayaga Dr Ibrahim ya bude da key ya shiga dashi yasa ya juyo ya kalleshi, gira daya ya daga mishi yace "wat? Anan za'ai scanning din to" maida kofar office din yayi yarufe, ya dawo inda yake da taimakon shi ya sakko daga gadon yana tafiya ahankali yabude bedroom ya shiga dashi akan gadon da aka gyara fess ya kwantar dashi ya dauko wayar shi da Abba yabashi ya ijiyemai kusa dashi sanan ya mike yace "am coming bari naje na dauko abinda nake bukata, I think if ur condition improve zuwa gobe saina sallameka ko patient" dan hararan shi Ayaan yayi saikuma da sauri murya chan kasa yace "please kiramin Pops awaje where is wife, jiyaye ranshi yawani irin baci zafin da zuciyar shi tayi yasa da sauri kuma ya saki ranshi karya illatar da kanshi, Dr Ibrahim daya gama karance reaction dinshi yafita daga dakin yana murmushi ya tura gadon yafita dashi daga office din, ahankali ya tura kofar office dinshi ya shiga Bilkisu dake zaune akan kujeran office dinshi Sai hawaye take sharewa da hijabi dan tagaji da kuka mai karfi yasa takoma hawaye kawai. Shigowa yayi yace "tashi muje na kaiki wurin shi" da sauri ta kallai, gyada mata kai yayi hakan yasa ta mike da sauri hartana nema tafadi da sauri yace "easy" yajuya yafita tabishi abaya, ahankali yabude kofar office din Ayaan ya kalleta yanda take share hawaye sai abinma yaso bashi dariya yace "stop crying go inside yana cikin dakin" yanuna mata kofar, gyada mai kai tayi ta shiga ya rufo musu kofar yay office dinshi file din Ayaan din yaduba yana karantawa probably ma gobe zai sallame shi dan heart dinshi ne matsalan dazaran yarage nauyin zai sallameshi. Saida tagama kalle kallen office din sanan tabude kofar bedroom din ta shiga idanunshi a lunshe amma ba bacci yakeba, wani irin bugawa kirjinta keyi tana sanya shi a ido takasa daina kallonshi, wani irin kuka mai karfi tafashe da shi tana kallonshi da sauri ya ware ido ya kalli saitin inda yakejin kukan da harya mutu bazai manta kona wayeba, kasa dena kallonta yayi bakaramin ramewa tayiba duktai zuru zuru, ahankali yabude mata hannu yana kallon kwayar idonta alamun tazo dawani irin gudu taje tafada kanshi takankameshi tasaki wani irin kuka tana dukan kirjinshi sosai, hanun nata yarike yana girgiza mata kai yakai hanun saitin bakinshi yama hanun peck tareda kara gyarata ajikinshi ya kankameta sosai yakasa magana sai ajiyar zuciya dayake saukewa, sunfi minti goma ahaka da sauri ta sakeshi hango bandeji datayi acikin shi tazo ta tsugunna agaban gadon tana kallon wurin tana kallonshi, murmushi yayi ya kamo hanunta da sauri ta mike tana kallon ciwon, hannu yasa ya cire hijabin jikinta ya ijiye agefe ya tsaya yana kallonta riga da skirt na atampa kore ne ajikinta sai gashinta da aka mata kitso shuku yan kanana, ta rame saidai kuma ta ciko sosai abaya da kirji, ahankali yajawota ya zaunar da ita abakin gadon, hanunshi ya daura akan wuyanta jin yanda take running temperature ganin yanda take kallon ciwon har lokacin yasa ya juyo da kanta goshin shi ya daura akan nata murya chan kasa yace "you are sick Baby" janye goshinta tayi daga nashi ta koma ta tsugununna kusa da cikin shi tana kallon bandejin tai raurau da ido zata fara kuka hanunta ya kamo ya janyota jikinshi yana dan murmushi ya juyo da fuskarta yana kallon kwayar idonta, fashewa tayi da kuka saikuma ta rungumeshi, murmushi yasake yi ya matseta sosai ya manna mata kiss a gefen wuya, sakin shi tayi hakan yasa ya saketa, side hug tabashi ta kwantar da kanta kaman baby akafadar shi tana kallon cikin nashi tana saukar da ajiyar zuciya saikuma ta tashi ta kalli fuskar shi shima ita yake kallo washe mai baki tayi ta zauna akan cinyar shi tana kallon pink lips dinshi, hannayen shi biyu ya daura akan kafadar ta ya turo da kanta gaba ahankali, ya goga hancin shi kan nata, washe mai baki tayi tana kallon kwayar idonshi murya chan kasa yace "I missed yhu wife" sake washe mai baki tayi itama ta daura hannayen ta akan nashi tana washemai duka hakoran ta, sakin hanun shi tayi ta daura hanunta akan kumatun shi ahankali ta matso da bakinta saitin nashi tana kallonshi, shima ita yakema wani irin kallon so, ture hannayen shi tayi daga kafadar ta ta sanya hannu tai cuddling kanshi tana washemai baki tana kallon lips dinshi da sauri ta kama lips din, wani irin ajiyar zuciya ya sauke ya wani kamo bakinta da kyau yana kara sanyata ajikin shi hannayen shi na yawo abayanta yana kokarin zuge zip din rigarta. ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 92 - 93 Zage zip din rigar yayi ya balle hook din bra, cire rigar yayi ya ijiye agefe ahankali ya raba bakinshi da nata ya tsaya yana kallon kirjinta, leka fuskar shi tayi tana washe baki, murmushi yamata kafin yakai hannunshi ya daura akan kirjinta yana noticing wani abu, ahankali yasake hada bakinshi da nata sosai jikinta keda zafi hakan yasakamai damuwa aranshi, sundade ahaka tana kankameshi yana wasanni da ita haryaji ta shiru sai ajiyan zuciyan datake yi akan fuskarshi, ahankali ya cirota daga jikinshi ya kwantar da ita akan gado yana kallon fuskarta, kiss yama goshinta kafin ya kamo hanunta yarike yana kallon fuskarta, yafi 2min ahaka saikuma ya bude tafin hanun nata da zufa yagama jikawa, share zufan yayi sanan yakurama soft skin din hanun ido nakusan minti uku, danna tafin hannun yayi saikuma ya maida hanun ya ijiye yana kara kallon fuskarta, bargo yaja ya lullubeta ya sauko daga kan gadon, ahankali yadau wayarshi yafita daga dakin bedroom yaje office zama yay akan kujera sanan ya kunna wayar, number Dr Ibrahim yafito dashi yay dailing ringing biyu yadauka yace "patient dawata matsala ne nazo" dan karaman tsaki yaja yace "ya isheka fa" cikeda iskanci da neman tsokana Dr Ibrahim yace "a'a su boy now now now naga har muryan ka yafito rass ne, baki yabudu wife tabude ma" kaman ya naushe shi haka yaji, ahankali yace "please kazo I need yhu kataho min da allura da test tube I wanna take wife's blood" yana maganan ya katse wayar, ya lumshe ido ya jinginar da kanshi ajikin kujeran, ba'a wani dau lokaci ba saiga Dr Ibrahim saida yafara knocking yabashi izinin shigowa sanan ya shigo office din dauke da abubuwan dayace tashi yayi ahankali ya karbi igiyan da sirinji yace "am coming" da kallon mamaki Dr Ibrahim yabishi lallai soyayya magani inkasha ka warke, dakin ya shiga ahankali ya kamo hanunta gudun karya tadata ya kulle ta yanda jijiyoyin ta zasu fito alluran yasaka saida ta yatsine fuska cikin bacci ya debo jininta sanan ya zaro tareda manna cotton wool awajen ya warware igiyan, saida jinin ya tsaya sanan yafita daga dakin, Dr Ibrahim yabama wa ya karba yace "please kaba yan lab a.." da sauri Dr Ibrahim yatare shi ta hanyar cewa "lallai su boy kafa wuce boy yanzu" duka ya kaimai da gudu yafita yace "am coming" zama yayi akan kujera ya ciro number driver su yakira ahankali yace "ka kawomin mota" katse wayar yayi ya jingina da kujera yana kallon agogo, ba'a wani dau lokaci ba Dr Ibrahim ya shigo dauke da test result din ya mikamai yana murmushi da sauri ya karba yana dubawa da sauri ya manna paper test result a fuska yana wani irin murmushi, fizge takardan Dr Ibrahim yayi shima yana murmushi yana nunashi da yatsa irin kai kai dinan shegen gorane, da sauri ya kifa kanshi akan table yana dan dariya, baki Dr Ibrahim yakama yace "saida kagama aiki ne kake wanijin kunya da rashin lafiyar ta ka dura mata ciki" dago kai yayi yana wani ciccin magani yana kokarin mayar da murmushin dayake ji ya kalli Dr Ibrahim ya daga mai gira daya sama yana dan dariya, girgiza kai Dr Ibrahim yayi saikuma ya mikamai hannu yace "congratulations Dr kakusa zama father in d next 36weeks da some days" tashi Ayaan yayi baiyi tsammaniba kawai yaji ya rungume shi yana wani irin murmushi mai sauti sosai ahankali yace "thank you Dr for giving me this good news" sakinshi yayi har lokacin murmushi yake, bandejin cikin shi ya nunamai yace "take it off" kallon shi Ibrahim yayi saikuma yatabe baki yasa hannu yacire bandejin dan kara yayi saikuma ya kalli wurin yawarke rass ya saukar da riganshi kasa, murmushi yayi yace "thanks gida zani" "na sallame kane patient?" hararan shi yayi saikuma yace "sorry Dr wife need to go home taci abinci and relax, as for me am fine yanzu ai" gyada mai kai Ibrahim yayi yace "yea I can see dat" daidai lokacin akai knocking bada izinin shigowa yayi driver ne key yakarba yatafi Ibrahim ma yafita daga office din. Ahankali ya tsugunna kusa da ita ya kafe fuskar ta da ido, bargon daya lullubeta dashi yaja kasa tundaga kan wuya yake kallonta harya saukar da idanunshi akan flat cikinta, hannu ya daura akan cikin yana wani irin kallon cikin yana murmushi saikuma yakai kunenshi ya daura akan cikin batare daya sakin mata nauyi ba, daga kunen yayi ya kalli cikin saikuma ya daura duka hannayen shi akan cikin yana murmushi ahankali yace "Hello little one" wani irin murmushi yayi da bayyanar da duka hakoran shi saikuma ya nuna kanshi yace "is me, ur Dady" sake murmushi yayi tsabagen murna yama rasa mezaice daura kanshi yay akan cikin ya lumshe ido, ahankali yace "Alhamdulillah" dan motsin da yaji tayi yasa ya dago kai ya kalleta hada ido sukayi da sauri ya mike, tashi da ita yayi yana taba gaban kanta har lokacin da zafi kiss yamata a goshi yace "sorry baby muje gida kici abinci saiki sha magani okay" gyada mai kai tasake yi ahankali tana kallon shi, lips dinta ya kafe da ido kasa daurewa yayi ya kamosu ahankali ya shiga kissing dinta itama tana mayar mai da martani sun dade ahaka sanan ya saketa idanunshi na kankancewa rigarta ya dauka ya samata duk tana kallon shi kafin ya dagata ya saukar da ita daga gadon cikinta yakara kallo saikuma yay murmushi, washemai baki itama tayi, hijabin ta ya saka mata yadau wayar shi da key mota yasaka mata takalmin ta yariko hanunta suka fita daga dakin sukai waje saimai ya jiki ake yana amsawa suka shiga mota sukai gida. Suna shiga gidan daidai lokacin su Aaman na shirin shiga mota dan zuwa airport, tsaitsayawa akayi ana kallon su fitowa yayi daga motar ya zagaya ya bude mata ta fito hanunta ya riko suka taho dukan su mamaki sukayi kaman ba Ayaan dako ido baya Iya budewa bane dazu ba, kallo daya Aaman yamata ya dauke kai, Raiyana da sauri tazo zata rungumeta makalewa tayi abayan Ayaan tana make mata kafada Raiyana kuma ta tsaya turus hawaye sun ciko mata a ido Aaman yakasa daina kallonta, cirota daga bayan shi Ayaan yayi ya kalleta itama shi take kallo ahankali ya nuna Raiyana yace "Raiyana kanwarki ce jeku gaisa" kallon shi tayi saikuma ta kalli Raiyanan make mata kafada tasake yi takoma tana neman shigewa jikinshi, da sauri ya rike hanunta ya kalli Raiyana dake shirin yin kuka ya girgiza mata kai yace "karkiyi kuka batada lpy ne amma takusa warke wa zata ganeki in sha Allah, muje" tafiya sukayi suka karasa wajen hannu ya mikama Aaman sukai musabaha yakara mai godiya sanan yama Mum da Dad ma godiya sosai, Bilkisu kam duk tabi talabe abayan shi Mum namata magana ma taki amsawa, mota suka shiga direba yajasu duk Ayaan na lura da yanda Aaman keta kallon Raiyana murmushi yayi kawai, sanan ya juya suka gaisa da Baba da suma tafiya zasuyi yanzu sosai, da kyar yasa Bilkisu ta gaidashi addu'a yamusu dakuma fatan samun lafiyan ta sanan suka shiga mota shida Raiyana da bata so tatafi driver yajasu suka tafi. Sanan sukumu suka koma cikin gida. A falo suka zazzauna Abba yakasa daina kallon Ayaan dakema Bilkisu dake kusa dashi magana kasa kasa, abinci Mami ta kawo musu white rice da miyar liver karba yayi yace "thank you Mami na" abincin ya nuna mata yace "let's eat" da sauri ta tashi tana neman hawa kan jikinshi, ganin haka yasa Abba ya kalli Baba Suleman yace "kaga Sulemanu zomuje muyi maganan wanan sabon project din" rike mata hannu Ayaan yayi yadago kai ya kalli Abba hada ido sukayi da sauri ya dauke kai yana sosa keya, Mami dai dan hararan shi tayi ta wuce kitchen abinta su Abba kuma sukai sama, fizge hanunta tayi daga hannunshi daya riketa kaman zatai kuka tahau kan jikinshi ta kankameshi, abincin ya debo a spoon yakai bakinta ahankali tabude bakinta ta karba tana ci, 5 spoon tayi kacal tafara kakarin amai da sauri ya bata ruwa ya shafa bayan ta hakan yasa tai lamo ajikin shi tana shakan kamshin da jikinshi keyi, saikuma ta dago ta kallai spoon din ta dauka ta debo abincin takai bakinshi tana washe mai baki budewa yayi yaci yana kallon kwayar idonta yana murmushi, ahaka tadinga bashi harya koshi ya karbe spoon din ya ijiye maida kanta kirjinshi tayi tai lamo, dagota yayi hakan yasa ta kallai murmushi yamata ya sakin mata peck a kumatu dagata yayi Shima yatashi sukai sama dakin Mami ya zaunar da ita akan gado sanan ya tsugunna agaban ta, hanunta ya kama yama peck yace "stay here ki zauna da Mami don't cry okay" washemai baki tayi hakan yasa yay murmushi yasake ma hanunta peck yace "am coming zan fita ne, I love you" sakinta yayi ya mike zai fita daga dakin da sauri ta rike mai hannu ta tashi ta shige jikinshi ta dago kai tana girgiza mai kai, murmushi yayi ya shafa mata kumatu ahankali yace "I wanna get drugs 4 u please luv kibari naje okay" yay maganan yana zaunar da ita akan gado, ganin kuka zatamai yasa ya ciro wayarshi daga aljihu yay downloading game din tample run yay installing ya kunna yabata, zama yayi kusa da ita ya rungumota jikinshi yana nuna mata yanda akeyi washe baki tayi tana kokarin yi, kiss yamata a kunne da sauri ta juyo ta kallai, lips dinta yakama yay mata kiss na kusan minti daya sanan yace "continue ur game" cigaba da game din tayi da sauri ya fita daga dakin, sakkowa kasa yayi yaga Mami zaune akan kujera tana waya da Ummu Haneef kusa da ita ya zauna saida tagama sanan yace "Mami na am going out, wife na dakin ki" gyada ma kai tayi tace "ina zaka son kaida baka da lafiya" dan murmushi yayi yace "am fine Mami drugs zan siyomata" da sauri yafita daga falon kafin takara jefomai wani tambayan. Saida tai game din ta gaji ta ijiye wayan akan gadon ta kwanta tana lumlumshe ido sabida wani irin zazzabi dake cinta ga cikin ta dake wani irin juyawa tanaso tai amai, shigowa dakin Mami tayi yanda taga tana jujjyawa akan gado yasa ta karaso da sauri ta dagota zafin dataji ajikin ta yasa tai salati tace "bakida lpy ne daughter sannu kinji bari nakira mijin naki yaduba ki" gyara mata kwanciya tayi daidai lokacin idanunta suka sauka akan wayar Ayaan dake kan gado, kokarin tashi da take yi daga gado yasa Mami tace "ina zaki" nishi take tana shafa wuya yanda takeyi yasa Mami tace "amai?" kaman jira aman yake takira sunan shi, amai ta shiga yi anan Mami bata hanata ba Sai sannu take mata saida tagama sanan tafashe da kuka Mami ta kaita bayi tasata ta kuskura baki sanan tafito da ita ta kwantar da ita akan gado ta gyara wurin ganin bacci yadan dauketa yasa tafita ta shiga dakin Abba dake tareda Baba Suleman cike da damuwa tace "alhaji Bilkisu batada lpy kuma Ayaan yafita yaje asibiti yabar wayar shi agida" da sauri Abba yace "subhannalah bari nakira Ibrahim to yabashi wayar idan kuma baya wajen shiyazo ya duba mana ita" wayar shi ya dauka yay dailing number Ibrahim ringing daya ya dauka, da sauri Abba yace "Ibrahim Ayaan na wajen ne wlh matar shi ba lpy" anatse Ibrahim yace "a'a baya hospital bai dawoba tun bayan barinsu dazu, amma ai karku damu ciwon datake yi normal ciwo ne kasancewar tana dauke da sabon ciki" zumbur Abba yamike yana kokarin faduwa da sauri Baba Suleman ya mikamai sandarshi ya karba ya rike gam gam yace "me, me, mekace Ibrahima?" dan dariya Dr Ibrahim yayi yace "Abba dama boy baifada ma ba, aiko dazu bayan kun tafi tanata zazzabi shine fa yaban jinin ta nakai lab akai test gwajin farko yanuna tana dauke da juna biyu" "juna biyu" Abba yafada yana goge yar kwallan farin cikin daya zubomai da sauri yace "kaga Ibrahima fadamin kome kake so inhar baifi karfina ba nakane wlh" dariya Dr yayi cikeda murna yace "Abba dama spain 🇪🇸 nake so nakai matana mudanje yawon bude ido" cikin wani irin farin ciki yace "katura min duka information dinka kaida matar ka zansa amuku visa ka shirya ba Spain kadaiba harda wasu kashashen ma saika zaga tukwuicin ka nabani wanan albshir dinne" ihun dadi Dr yayi yace "godiya nake Abba Allah kara tsawon kwana ya Kade fitina" katse wayar Abba yayi yay ma Allah sujjada yana godiya saikuma ya tashi zaune yana kallon Mami yace "ashe dai boy angirma kiga fa bai fada mana Bilkisu nada ciki ba" yay wani irin dariya irin ta manya yana girgixa kai saikuma ya kalli Mami da tsabagen farin ciki bakinta yaki rufuwa yace "Firdausi jeki tambaye ta koma metake so inhar zai zauna acikin bazatai amai ba, aje asiyo ahada mata, koma dai amata shashaka ne kinsan fa lokacin dakike da cikin Boy har tsakiyan dare tadani kike zakici shashaka" da sauri Mami ta rufe fuska tajuya tafita Baba Suleman namata dariya tasan idan tace zata Kara Koda minti dayane Alhaji saiya tona asirin duka abinda tayi datana da cikin Ayaan yanda yake cikin farin cikin nan. Kaceme wa anguwan yayi dan Abba kyauta yadinga yi harda na innanaha. Wuraren goma ya shigo part din sanye da 3quater white, sai white long sleeve t-shirt dabai kulle boturan ba kirjinshi abude sai wani irin kamshi yake mai tafiya da zuciya, ganin bakowa afalon yasa yay sama dakin Mami ya bude ya shiga dayar gajeren sallama daidai lokacin tafito daga bayi daure da towel daya tsaya mata acinya, hada ido sukayi da gudu tazo ta fada jikinshi ta fashe da kuka tana dukan shi, kunenshi ya kama yana kallon fuskar ta murya chan kasa yace "am sorry" make mai kafada tayi ta sakeshi tana turomai baki ta juya tai kan gado tadau rigar baccin da Mami ta ijiye mata akan gadon, da sauri ya biyota kwantowa yay tabayan ta ya daura duka hannayen shi akan cikinta yana shafawa, ahankali ya lumshe ido yayi yana shakan kamshi turaren da Mami tahada mata a ruwan datai wanka dashi dake fizgar shi sosai, murya chan kasan makoshi yace "please baby" bude kofa da akayi yasa ya bude ido ahankali batare daya saketa ba hada ido sukayi da Mami dake rike da mug, akunyace ya saketa yay wajen Mami ya karbi mug din yace "sannu da aiki Mami na" kallon shi tayi saikuma ta kama kunenshi ihu yayi asangarce yace "wash Mami zafi" ajiye rigar tayi da gudu tazo wajen tana kallon yanda Mami ta rike mai kunne, ta kalli Mami tafashe da wani irin kuka tana tsalle kokarin takai kunenshi ta ture hanun Mami, wani irin murmushin dadi yayi mai sauti yana kallon Mami shima kaman zaiyi kuka, hakan yasa Mami ta sakeshi tareda dungure mai kai, da sauri Bilkisu ta rikeshi ta rungume hannunshi tana share hawayen daya gama wanke mata fuska, baki Mami takama tace "ah lallai yaran zamani, wato na ja kunen mijinta tana kuka, kunga tafiya ta ai, kabata mug din natane" tajuya zata fita, dariyan iskanci yabi Mami dashi hakan yasa ta juyo itama dariyan ke cinta daurewa take ta harare shi tace "mara kunya kawai dauketa kubarmin dakina kafin nadawo" tasakai tafice, juyowa yayi ya kalleta da wani irin smile akan fuskar shi abinda tayi yanzunan har kasan kasan ranshi yamai wani irin dadi, ahankali ya ijiye mug din akan stool yawani hau yimata kiss tako ina, washe mai baki tayi haka ya cigaba da kissing dinta harya jata zuwa gado, rigar baccin ta white da Mami ta fito mata dashi ya dauka ya saka mata iya guiwa ya tsaya mata wani irin kallo yabita dashi sanan ya dauko hijabi yasa mata yadau mug din yabata, karba tayi ta kafa abaki water melon da dabino Mami ta Nika mata a blender tasaka madara da Zuma bata taceba, sosai yamata dadi ta shanye tass tabashi mug din iyewa yayi anan sanan ya juya mata baya ya duka ya kalleta yace "hau" washe mai baki tayi sosai da gudu ta dane bayan shi ya mike tsaye da ita ya gyara mata hanunta akafadar shi sanan suka fito daga dakin sukai kasa, Abba da Mami da tunda sukaji Karan bude kofar su sukadan leko, tafawa sukayi Mami ta kalli Abba tace "like father like son" hararan ta Abba yayi yace "kyau Kenan bakiga yanda kika mutun munba da tsufa na amma duk randa bana dakinki baki Iya bacci na Iya luv emmata" filon kujera Mami ta bugamai ya chabe yana dariya. Shashin shi yay da ita, bude kofa yayi wani irin kamshi da sanyi ya bugi hancinta shiga yayi ya maida kofar ya rufe bayan ya murza makulli dakin duhu hakan yasa tasake kankame shi daga baya, kofar bedroom ya bude ya shiga ya rufe sanan ya sauko da ita daga bayan shi da sauri takara rirrikeshi dan bata ganin komi dakin ko ina duhu, abu ya danna haske ya gauraye dakin ware ido tayi tana kallon ko ina tundaga inda take tsaye akasa ya zuba flowers jajaye da balloons tako ina jajaye akasa har zuwa kan gadon dayaji farin bedspread dakuma farin bargo, yarubuta I Love you da flowers din akan gadon, akan bedside drawer kuma wani hadadden mini bucket ne dake cike da ice cubes daketa tiriri, sakinshi tayi da gudu tadau balloon tana wasa saikuma ta tattaka jajayen flowers din da farar kafarta tai wajen gadon ta tsaya tana kara kallon rubutun flowers din dake kan gadon tana washe baki, tundaga yatsar kafarta yake kallon dake kan jajayen flowers har zuwa gashin kanta wani irin sonta na fizgar shi baida buri daya wuce ta warke yanzu, sake washe baki tayi ta daura yatsar ta akan flowers din I tace "I" saikuma ta matsa ta taba na love ta kafeshi da ido saikuma tace tace "l...l..love" takara matsawa ta taba na you tace "you" tai tsalle, ahankali ya tako ya zo tabayan ta daura kanshi yayi a wuyanta ya kulle hannunshi akan cikinta murya chan kasa yace "ur conditon is improving u just read something baby, gobe zan kaiki hospital" kiss yamata awuya har lokacin idanunta nakan rubutun ahankali tace "I Love you" yadade yana kallon bakin ta saikuma ya saketa, ahankali yakai guiwar shi kasa ya riko hanunta, kwalalo ido tayi itama zatai kneeling kaman yanda yayi ya girgixa mata kai yace "no" hanunshi ya tura acikin aljihu ya ciro wani red small box, ahankali ya bude wani hadadden diamond ring ne aciki, ciro ring din yayi ya ijiye box din agefe ya sake riko hanunta, fuskarta ya kalla ahankali yace "wife you've been nothing but a blessing to my life, kin haskaka rayuwata kin chanza ni, am not that Ayaan mebin mata mara son yin salla, sa sarka da kunne da sauran su, you are a gift to my life Bilkis, ina miki wani irin so dakoni kaina bazan Iya fadin wani irin bane, I love you so much Baby" ring din ya sanya mata a yatsu aiko chass ya zauna bakaramin kyau yama hanunta ba kasa hakura yayi saida yama hanun peck sanan ya saki hanun ihu, tayi tsalle tana kallon zoben kamota yayi tareda daura kanshi akan cikinta ya rungumeta ahankali yace "thank you" cikin yama kiss kafin ya saketa ya mike yana kallon fuskar ta washe mai baki tayi saikuma ta fada jikinshi, ahankali ya cirota daga jikinshi wani abu ya danna kalan wutan dakin ya koma dim blue, sama ta kalla tana kallon wutar dakin dataga ya chanza daga fari, ahankali ya daura hannunshi kan spaghetti hand din rigar baccin ta kwantar dasu yay kasa tareda kwanto da kanshi wuyanta yakai bakinshi saitin kunenta yana lashe kunen hannunshi na zame rigarta kasa ahankali, murya chan kasa yace "zan gaisa da ajiyata, let my baby feel his Papa" karasa zame rigan yayi ya dauketa akan hannunshi, sakala hanunta tayi tabayan wuyanshi tana kallon fuskarshi Shima kallonta yake, batare daya raba idanunsu ba ya taka ya kwantar da ita akan gadon yay resting kanta akan lumtsetsen filon gadon ahankali, bakinshi ya daura asaman kan idonta kankame idon tayi hakan yasa ya sakin mata wani irin kiss mai kara wani yarr taji da sauri ta saki wani irin ajiyar zuciya da yakusa zautar dashi, hannayen ta yacire daga bayan kanshi ya ijiye ya tashi yana wani irin kallon ta itama shitake kallo tana washe mai baki da idanunta dasuka kankance, rigar shi ya cire ya nannade yana wani irin murmushi ya wurga mata akan fuska da sauri tacire rigan daya rufe mata fuska ta jefar gefe tana washe baki ta kalli inda yake tsaye amma bashi awajen, ahankali taji saukar kankara abayan kunenta wani irin nishi tayi mai kara ta daura hanunta akan hanunshi, gangarawa yayi da ice cube din tundaga bayan kunenta har zuwa wuyan yana wani irin gogawa gently, nishi tayi tana lumlumshe ido kaman zata shide takeji, chusa hancinshi yayi abayan kunenta sosai harshen shi a cikin kunenta ya mika hannu ya dauko wani ice cube din ganin wanan ya narke, abakin shi yasaka guda biyun daya debo wanan karan ya juyo da ita ta fuskance shi ta kallai da idanunta dasuka chanza kala, bakinshi dake dauke da ice din ya daura akan wuyanta kankame kanshi tayi gam gam, ahankali slowly yake gangarowa da ice din tundaga wuyan ta har ya sauka akan kirjinta wani irin lalatatcen kara tasaki "ahhhh" ta rirrikeshi tana lumlumshe ido tana budewa, saida kankaran ya narke a kirjinta sanan, ya fito da harshe ya lashe ruwan kankaran tundaga kirjinta har zuwa wuyanta, ya dago kanshi yana kallon fuskarta kallon shi takeyi da idanunta da basa buduwa duka sai ajiyar zuciya take sama sama, batare daya janye idanunshi daga nataba ya dauko ice guda daya ya jefa abaki, hannu yasa yay wani irin cupping face dinta ya hada bakinshi da nata suka shiga farfasa kankaran atare, kankameta yayi sosai suka hahhadiye kankaran kafin su shiga kissing juna, hannunshi ya mika ya dauko ice guda daya batare daya raba bakinsu ba ya daura akan cikin ta, kara kama bakinshi tayi tana kankameshi, ahankali yake zagaye cibiyar ta da kankaran yana wani irin lumshe ido, fizge bakinta tayi daga nashi jin kaman zata sume wani irin kara tayi daya kara birkita shi tayi kafin tadan bude idonta da kyar, da kyar ta mika hanunta ta dauko ice guda daya tana nishi daurawa tayi akan wuyanshi kaman yanda yamata taja kasa tana gangaro wa kirjinshi wani irin moaning yayi yakara matsowa alamun ta cigaba. Salla yazo maybe kujini kokuma Sai bayan Salla depend on inna sami lokaci.♦♦ *SANGARTATTCE* ♦♦ Maman Abd Shakur 92 - 93 Zage zip din rigar yayi ya balle hook din bra, cire rigar yayi ya ijiye agefe ahankali ya raba bakinshi da nata ya tsaya yana kallon kirjinta, leka fuskar shi tayi tana washe baki, murmushi yamata kafin yakai hannunshi ya daura akan kirjinta yana noticing wani abu, ahankali yasake hada bakinshi da nata sosai jikinta keda zafi hakan yasakamai damuwa aranshi, sundade ahaka tana kankameshi yana wasanni da ita haryaji ta shiru sai ajiyan zuciyan datake yi akan fuskarshi, ahankali ya cirota daga jikinshi ya kwantar da ita akan gado yana kallon fuskarta, kiss yama goshinta kafin ya kamo hanunta yarike yana kallon fuskarta, yafi 2min ahaka saikuma ya bude tafin hanun nata da zufa yagama jikawa, share zufan yayi sanan yakurama soft skin din hanun ido nakusan minti uku, danna tafin hannun yayi saikuma ya maida hanun ya ijiye yana kara kallon fuskarta, bargo yaja ya lullubeta ya sauko daga kan gadon, ahankali yadau wayarshi yafita daga dakin bedroom yaje office zama yay akan kujera sanan ya kunna wayar, number Dr Ibrahim yafito dashi yay dailing ringing biyu yadauka yace "patient dawata matsala ne nazo" dan karaman tsaki yaja yace "ya isheka fa" cikeda iskanci da neman tsokana Dr Ibrahim yace "a'a su boy now now now naga har muryan ka yafito rass ne, baki yabudu wife tabude ma" kaman ya naushe shi haka yaji, ahankali yace "please kazo I need yhu kataho min da allura da test tube I wanna take wife's blood" yana maganan ya katse wayar, ya lumshe ido ya jinginar da kanshi ajikin kujeran, ba'a wani dau lokaci ba saiga Dr Ibrahim saida yafara knocking yabashi izinin shigowa sanan ya shigo office din dauke da abubuwan dayace tashi yayi ahankali ya karbi igiyan da sirinji yace "am coming" da kallon mamaki Dr Ibrahim yabishi lallai soyayya magani inkasha ka warke, dakin ya shiga ahankali ya kamo hanunta gudun karya tadata ya kulle ta yanda jijiyoyin ta zasu fito alluran yasaka saida ta yatsine fuska cikin bacci ya debo jininta sanan ya zaro tareda manna cotton wool awajen ya warware igiyan, saida jinin ya tsaya sanan yafita daga dakin, Dr Ibrahim yabama wa ya karba yace "please kaba yan lab a.." da sauri Dr Ibrahim yatare shi ta hanyar cewa "lallai su boy kafa wuce boy yanzu" duka ya kaimai da gudu yafita yace "am coming" zama yayi akan kujera ya ciro number driver su yakira ahankali yace "ka kawomin mota" katse wayar yayi ya jingina da kujera yana kallon agogo, ba'a wani dau lokaci ba Dr Ibrahim ya shigo dauke da test result din ya mikamai yana murmushi da sauri ya karba yana dubawa da sauri ya manna paper test result a fuska yana wani irin murmushi, fizge takardan Dr Ibrahim yayi shima yana murmushi yana nunashi da yatsa irin kai kai dinan shegen gorane, da sauri ya kifa kanshi akan table yana dan dariya, baki Dr Ibrahim yakama yace "saida kagama aiki ne kake wanijin kunya da rashin lafiyar ta ka dura mata ciki" dago kai yayi yana wani ciccin magani yana kokarin mayar da murmushin dayake ji ya kalli Dr Ibrahim ya daga mai gira daya sama yana dan dariya, girgiza kai Dr Ibrahim yayi saikuma ya mikamai hannu yace "congratulations Dr kakusa zama father in d next 36weeks da some days" tashi Ayaan yayi baiyi tsammaniba kawai yaji ya rungume shi yana wani irin murmushi mai sauti sosai ahankali yace "thank you Dr for giving me this good news" sakinshi yayi har lokacin murmushi yake, bandejin cikin shi ya nunamai yace "take it off" kallon shi Ibrahim yayi saikuma yatabe baki yasa hannu yacire bandejin dan kara yayi saikuma ya kalli wurin yawarke rass ya saukar da riganshi kasa, murmushi yayi yace "thanks gida zani" "na sallame kane patient?" hararan shi yayi saikuma yace "sorry Dr wife need to go home taci abinci and relax, as for me am fine yanzu ai" gyada mai kai Ibrahim yayi yace "yea I can see dat" daidai lokacin akai knocking bada izinin shigowa yayi driver ne key yakarba yatafi Ibrahim ma yafita daga office din. Ahankali ya tsugunna kusa da ita ya kafe fuskar ta da ido, bargon daya lullubeta dashi yaja kasa tundaga kan wuya yake kallonta harya saukar da idanunshi akan flat cikinta, hannu ya daura akan cikin yana wani irin kallon cikin yana murmushi saikuma yakai kunenshi ya daura akan cikin batare daya sakin mata nauyi ba, daga kunen yayi ya kalli cikin saikuma ya daura duka hannayen shi akan cikin yana murmushi ahankali yace "Hello little one" wani irin murmushi yayi da bayyanar da duka hakoran shi saikuma ya nuna kanshi yace "is me, ur Dady" sake murmushi yayi tsabagen murna yama rasa mezaice daura kanshi yay akan cikin ya lumshe ido, ahankali yace "Alhamdulillah" dan motsin da yaji tayi yasa ya dago kai ya kalleta hada ido sukayi da sauri ya mike, tashi da ita yayi yana taba gaban kanta har lokacin da zafi kiss yamata a goshi yace "sorry baby muje gida kici abinci saiki sha magani okay" gyada mai kai tasake yi ahankali tana kallon shi, lips dinta ya kafe da ido kasa daurewa yayi ya kamosu ahankali ya shiga kissing dinta itama tana mayar mai da martani sun dade ahaka sanan ya saketa idanunshi na kankancewa rigarta ya dauka ya samata duk tana kallon shi kafin ya dagata ya saukar da ita daga gadon cikinta yakara kallo saikuma yay murmushi, washemai baki itama tayi, hijabin ta ya saka mata yadau wayar shi da key mota yasaka mata takalmin ta yariko hanunta suka fita daga dakin sukai waje saimai ya jiki ake yana amsawa suka shiga mota sukai gida. Suna shiga gidan daidai lokacin su Aaman na shirin shiga mota dan zuwa airport, tsaitsayawa akayi ana kallon su fitowa yayi daga motar ya zagaya ya bude mata ta fito hanunta ya riko suka taho dukan su mamaki sukayi kaman ba Ayaan dako ido baya Iya budewa bane dazu ba, kallo daya Aaman yamata ya dauke kai, Raiyana da sauri tazo zata rungumeta makalewa tayi abayan Ayaan tana make mata kafada Raiyana kuma ta tsaya turus hawaye sun ciko mata a ido Aaman yakasa daina kallonta, cirota daga bayan shi Ayaan yayi ya kalleta itama shi take kallo ahankali ya nuna Raiyana yace "Raiyana kanwarki ce jeku gaisa" kallon shi tayi saikuma ta kalli Raiyanan make mata kafada tasake yi takoma tana neman shigewa jikinshi, da sauri ya rike hanunta ya kalli Raiyana dake shirin yin kuka ya girgiza mata kai yace "karkiyi kuka batada lpy ne amma takusa warke wa zata ganeki in sha Allah, muje" tafiya sukayi suka karasa wajen hannu ya mikama Aaman sukai musabaha yakara mai godiya sanan yama Mum da Dad ma godiya sosai, Bilkisu kam duk tabi talabe abayan shi Mum namata magana ma taki amsawa, mota suka shiga direba yajasu duk Ayaan na lura da yanda Aaman keta kallon Raiyana murmushi yayi kawai, sanan ya juya suka gaisa da Baba da suma tafiya zasuyi yanzu sosai, da kyar yasa Bilkisu ta gaidashi addu'a yamusu dakuma fatan samun lafiyan ta sanan suka shiga mota shida Raiyana da bata so tatafi driver yajasu suka tafi. Sanan sukumu suka koma cikin gida. A falo suka zazzauna Abba yakasa daina kallon Ayaan dakema Bilkisu dake kusa dashi magana kasa kasa, abinci Mami ta kawo musu white rice da miyar liver karba yayi yace "thank you Mami na" abincin ya nuna mata yace "let's eat" da sauri ta tashi tana neman hawa kan jikinshi, ganin haka yasa Abba ya kalli Baba Suleman yace "kaga Sulemanu zomuje muyi maganan wanan sabon project din" rike mata hannu Ayaan yayi yadago kai ya kalli Abba hada ido sukayi da sauri ya dauke kai yana sosa keya, Mami dai dan hararan shi tayi ta wuce kitchen abinta su Abba kuma sukai sama, fizge hanunta tayi daga hannunshi daya riketa kaman zatai kuka tahau kan jikinshi ta kankameshi, abincin ya debo a spoon yakai bakinta ahankali tabude bakinta ta karba tana ci, 5 spoon tayi kacal tafara kakarin amai da sauri ya bata ruwa ya shafa bayan ta hakan yasa tai lamo ajikin shi tana shakan kamshin da jikinshi keyi, saikuma ta dago ta kallai spoon din ta dauka ta debo abincin takai bakinshi tana washe mai baki budewa yayi yaci yana kallon kwayar idonta yana murmushi, ahaka tadinga bashi harya koshi ya karbe spoon din ya ijiye maida kanta kirjinshi tayi tai lamo, dagota yayi hakan yasa ta kallai murmushi yamata ya sakin mata peck a kumatu dagata yayi Shima yatashi sukai sama dakin Mami ya zaunar da ita akan gado sanan ya tsugunna agaban ta, hanunta ya kama yama peck yace "stay here ki zauna da Mami don't cry okay" washemai baki tayi hakan yasa yay murmushi yasake ma hanunta peck yace "am coming zan fita ne, I love you" sakinta yayi ya mike zai fita daga dakin da sauri ta rike mai hannu ta tashi ta shige jikinshi ta dago kai tana girgiza mai kai, murmushi yayi ya shafa mata kumatu ahankali yace "I wanna get drugs 4 u please luv kibari naje okay" yay maganan yana zaunar da ita akan gado, ganin kuka zatamai yasa ya ciro wayarshi daga aljihu yay downloading game din tample run yay installing ya kunna yabata, zama yayi kusa da ita ya rungumota jikinshi yana nuna mata yanda akeyi washe baki tayi tana kokarin yi, kiss yamata a kunne da sauri ta juyo ta kallai, lips dinta yakama yay mata kiss na kusan minti daya sanan yace "continue ur game" cigaba da game din tayi da sauri ya fita daga dakin, sakkowa kasa yayi yaga Mami zaune akan kujera tana waya da Ummu Haneef kusa da ita ya zauna saida tagama sanan yace "Mami na am going out, wife na dakin ki" gyada ma kai tayi tace "ina zaka son kaida baka da lafiya" dan murmushi yayi yace "am fine Mami drugs zan siyomata" da sauri yafita daga falon kafin takara jefomai wani tambayan. Saida tai game din ta gaji ta ijiye wayan akan gadon ta kwanta tana lumlumshe ido sabida wani irin zazzabi dake cinta ga cikin ta dake wani irin juyawa tanaso tai amai, shigowa dakin Mami tayi yanda taga tana jujjyawa akan gado yasa ta karaso da sauri ta dagota zafin dataji ajikin ta yasa tai salati tace "bakida lpy ne daughter sannu kinji bari nakira mijin naki yaduba ki" gyara mata kwanciya tayi daidai lokacin idanunta suka sauka akan wayar Ayaan dake kan gado, kokarin tashi da take yi daga gado yasa Mami tace "ina zaki" nishi take tana shafa wuya yanda takeyi yasa Mami tace "amai?" kaman jira aman yake takira sunan shi, amai ta shiga yi anan Mami bata hanata ba Sai sannu take mata saida tagama sanan tafashe da kuka Mami ta kaita bayi tasata ta kuskura baki sanan tafito da ita ta kwantar da ita akan gado ta gyara wurin ganin bacci yadan dauketa yasa tafita ta shiga dakin Abba dake tareda Baba Suleman cike da damuwa tace "alhaji Bilkisu batada lpy kuma Ayaan yafita yaje asibiti yabar wayar shi agida" da sauri Abba yace "subhannalah bari nakira Ibrahim to yabashi wayar idan kuma baya wajen shiyazo ya duba mana ita" wayar shi ya dauka yay dailing number Ibrahim ringing daya ya dauka, da sauri Abba yace "Ibrahim Ayaan na wajen ne wlh matar shi ba lpy" anatse Ibrahim yace "a'a baya hospital bai dawoba tun bayan barinsu dazu, amma ai karku damu ciwon datake yi normal ciwo ne kasancewar tana dauke da sabon ciki" zumbur Abba yamike yana kokarin faduwa da sauri Baba Suleman ya mikamai sandarshi ya karba ya rike gam gam yace "me, me, mekace Ibrahima?" dan dariya Dr Ibrahim yayi yace "Abba dama boy baifada ma ba, aiko dazu bayan kun tafi tanata zazzabi shine fa yaban jinin ta nakai lab akai test gwajin farko yanuna tana dauke da juna biyu" "juna biyu" Abba yafada yana goge yar kwallan farin cikin daya zubomai da sauri yace "kaga Ibrahima fadamin kome kake so inhar baifi karfina ba nakane wlh" dariya Dr yayi cikeda murna yace "Abba dama spain 🇪🇸 nake so nakai matana mudanje yawon bude ido" cikin wani irin farin ciki yace "katura min duka information dinka kaida matar ka zansa amuku visa ka shirya ba Spain kadaiba harda wasu kashashen ma saika zaga tukwuicin ka nabani wanan albshir dinne" ihun dadi Dr yayi yace "godiya nake Abba Allah kara tsawon kwana ya Kade fitina" katse wayar Abba yayi yay ma Allah sujjada yana godiya saikuma ya tashi zaune yana kallon Mami yace "ashe dai boy angirma kiga fa bai fada mana Bilkisu nada ciki ba" yay wani irin dariya irin ta manya yana girgixa kai saikuma ya kalli Mami da tsabagen farin ciki bakinta yaki rufuwa yace "Firdausi jeki tambaye ta koma metake so inhar zai zauna acikin bazatai amai ba, aje asiyo ahada mata, koma dai amata shashaka ne kinsan fa lokacin dakike da cikin Boy har tsakiyan dare tadani kike zakici shashaka" da sauri Mami ta rufe fuska tajuya tafita Baba Suleman namata dariya tasan idan tace zata Kara Koda minti dayane Alhaji saiya tona asirin duka abinda tayi datana da cikin Ayaan yanda yake cikin farin cikin nan. Kaceme wa anguwan yayi dan Abba kyauta yadinga yi harda na innanaha. Wuraren goma ya shigo part din sanye da 3quater white, sai white long sleeve t-shirt dabai kulle boturan ba kirjinshi abude sai wani irin kamshi yake mai tafiya da zuciya, ganin bakowa afalon yasa yay sama dakin Mami ya bude ya shiga dayar gajeren sallama daidai lokacin tafito daga bayi daure da towel daya tsaya mata acinya, hada ido sukayi da gudu tazo ta fada jikinshi ta fashe da kuka tana dukan shi, kunenshi ya kama yana kallon fuskar ta murya chan kasa yace "am sorry" make mai kafada tayi ta sakeshi tana turomai baki ta juya tai kan gado tadau rigar baccin da Mami ta ijiye mata akan gadon, da sauri ya biyota kwantowa yay tabayan ta ya daura duka hannayen shi akan cikinta yana shafawa, ahankali ya lumshe ido yayi yana shakan kamshi turaren da Mami tahada mata a ruwan datai wanka dashi dake fizgar shi sosai, murya chan kasan makoshi yace "please baby" bude kofa da akayi yasa ya bude ido ahankali batare daya saketa ba hada ido sukayi da Mami dake rike da mug, akunyace ya saketa yay wajen Mami ya karbi mug din yace "sannu da aiki Mami na" kallon shi tayi saikuma ta kama kunenshi ihu yayi asangarce yace "wash Mami zafi" ajiye rigar tayi da gudu tazo wajen tana kallon yanda Mami ta rike mai kunne, ta kalli Mami tafashe da wani irin kuka tana tsalle kokarin takai kunenshi ta ture hanun Mami, wani irin murmushin dadi yayi mai sauti yana kallon Mami shima kaman zaiyi kuka, hakan yasa Mami ta sakeshi tareda dungure mai kai, da sauri Bilkisu ta rikeshi ta rungume hannunshi tana share hawayen daya gama wanke mata fuska, baki Mami takama tace "ah lallai yaran zamani, wato na ja kunen mijinta tana kuka, kunga tafiya ta ai, kabata mug din natane" tajuya zata fita, dariyan iskanci yabi Mami dashi hakan yasa ta juyo itama dariyan ke cinta daurewa take ta harare shi tace "mara kunya kawai dauketa kubarmin dakina kafin nadawo" tasakai tafice, juyowa yayi ya kalleta da wani irin smile akan fuskar shi abinda tayi yanzunan har kasan kasan ranshi yamai wani irin dadi, ahankali ya ijiye mug din akan stool yawani hau yimata kiss tako ina, washe mai baki tayi haka ya cigaba da kissing dinta harya jata zuwa gado, rigar baccin ta white da Mami ta fito mata dashi ya dauka ya saka mata iya guiwa ya tsaya mata wani irin kallo yabita dashi sanan ya dauko hijabi yasa mata yadau mug din yabata, karba tayi ta kafa abaki water melon da dabino Mami ta Nika mata a blender tasaka madara da Zuma bata taceba, sosai yamata dadi ta shanye tass tabashi mug din iyewa yayi anan sanan ya juya mata baya ya duka ya kalleta yace "hau" washe mai baki tayi sosai da gudu ta dane bayan shi ya mike tsaye da ita ya gyara mata hanunta akafadar shi sanan suka fito daga dakin sukai kasa, Abba da Mami da tunda sukaji Karan bude kofar su sukadan leko, tafawa sukayi Mami ta kalli Abba tace "like father like son" hararan ta Abba yayi yace "kyau Kenan bakiga yanda kika mutun munba da tsufa na amma duk randa bana dakinki baki Iya bacci na Iya luv emmata" filon kujera Mami ta bugamai ya chabe yana dariya. Shashin shi yay da ita, bude kofa yayi wani irin kamshi da sanyi ya bugi hancinta shiga yayi ya maida kofar ya rufe bayan ya murza makulli dakin duhu hakan yasa tasake kankame shi daga baya, kofar bedroom ya bude ya shiga ya rufe sanan ya sauko da ita daga bayan shi da sauri takara rirrikeshi dan bata ganin komi dakin ko ina duhu, abu ya danna haske ya gauraye dakin ware ido tayi tana kallon ko ina tundaga inda take tsaye akasa ya zuba flowers jajaye da balloons tako ina jajaye akasa har zuwa kan gadon dayaji farin bedspread dakuma farin bargo, yarubuta I Love you da flowers din akan gadon, akan bedside drawer kuma wani hadadden mini bucket ne dake cike da ice cubes daketa tiriri, sakinshi tayi da gudu tadau balloon tana wasa saikuma ta tattaka jajayen flowers din da farar kafarta tai wajen gadon ta tsaya tana kara kallon rubutun flowers din dake kan gadon tana washe baki, tundaga yatsar kafarta yake kallon dake kan jajayen flowers har zuwa gashin kanta wani irin sonta na fizgar shi baida buri daya wuce ta warke yanzu, sake washe baki tayi ta daura yatsar ta akan flowers din I tace "I" saikuma ta matsa ta taba na love ta kafeshi da ido saikuma tace tace "l...l..love" takara matsawa ta taba na you tace "you" tai tsalle, ahankali ya tako ya zo tabayan ta daura kanshi yayi a wuyanta ya kulle hannunshi akan cikinta murya chan kasa yace "ur conditon is improving u just read something baby, gobe zan kaiki hospital" kiss yamata awuya har lokacin idanunta nakan rubutun ahankali tace "I Love you" yadade yana kallon bakin ta saikuma ya saketa, ahankali yakai guiwar shi kasa ya riko hanunta, kwalalo ido tayi itama zatai kneeling kaman yanda yayi ya girgixa mata kai yace "no" hanunshi ya tura acikin aljihu ya ciro wani red small box, ahankali ya bude wani hadadden diamond ring ne aciki, ciro ring din yayi ya ijiye box din agefe ya sake riko hanunta, fuskarta ya kalla ahankali yace "wife you've been nothing but a blessing to my life, kin haskaka rayuwata kin chanza ni, am not that Ayaan mebin mata mara son yin salla, sa sarka da kunne da sauran su, you are a gift to my life Bilkis, ina miki wani irin so dakoni kaina bazan Iya fadin wani irin bane, I love you so much Baby" ring din ya sanya mata a yatsu aiko chass ya zauna bakaramin kyau yama hanunta ba kasa hakura yayi saida yama hanun peck sanan ya saki hanun ihu, tayi tsalle tana kallon zoben kamota yayi tareda daura kanshi akan cikinta ya rungumeta ahankali yace "thank you" cikin yama kiss kafin ya saketa ya mike yana kallon fuskar ta washe mai baki tayi saikuma ta fada jikinshi, ahankali ya cirota daga jikinshi wani abu ya danna kalan wutan dakin ya koma dim blue, sama ta kalla tana kallon wutar dakin dataga ya chanza daga fari, ahankali ya daura hannunshi kan spaghetti hand din rigar baccin ta kwantar dasu yay kasa tareda kwanto da kanshi wuyanta yakai bakinshi saitin kunenta yana lashe kunen hannunshi na zame rigarta kasa ahankali, murya chan kasa yace "zan gaisa da ajiyata, let my baby feel his Papa" karasa zame rigan yayi ya dauketa akan hannunshi, sakala hanunta tayi tabayan wuyanshi tana kallon fuskarshi Shima kallonta yake, batare daya raba idanunsu ba ya taka ya kwantar da ita akan gadon yay resting kanta akan lumtsetsen filon gadon ahankali, bakinshi ya daura asaman kan idonta kankame idon tayi hakan yasa ya sakin mata wani irin kiss mai kara wani yarr taji da sauri ta saki wani irin ajiyar zuciya da yakusa zautar dashi, hannayen ta yacire daga bayan kanshi ya ijiye ya tashi yana wani irin kallon ta itama shitake kallo tana washe mai baki da idanunta dasuka kankance, rigar shi ya cire ya nannade yana wani irin murmushi ya wurga mata akan fuska da sauri tacire rigan daya rufe mata fuska ta jefar gefe tana washe baki ta kalli inda yake tsaye amma bashi awajen, ahankali taji saukar kankara abayan kunenta wani irin nishi tayi mai kara ta daura hanunta akan hanunshi, gangarawa yayi da ice cube din tundaga bayan kunenta har zuwa wuyan yana wani irin gogawa gently, nishi tayi tana lumlumshe ido kaman zata shide takeji, chusa hancinshi yayi abayan kunenta sosai harshen shi a cikin kunenta ya mika hannu ya dauko wani ice cube din ganin wanan ya narke, abakin shi yasaka guda biyun daya debo wanan karan ya juyo da ita ta fuskance shi ta kallai da idanunta dasuka chanza kala, bakinshi dake dauke da ice din ya daura akan wuyanta kankame kanshi tayi gam gam, ahankali slowly yake gangarowa da ice din tundaga wuyan ta har ya sauka akan kirjinta wani irin lalatatcen kara tasaki "ahhhh" ta rirrikeshi tana lumlumshe ido tana budewa, saida kankaran ya narke a kirjinta sanan, ya fito da harshe ya lashe ruwan kankaran tundaga kirjinta har zuwa wuyanta, ya dago kanshi yana kallon fuskarta kallon shi takeyi da idanunta da basa buduwa duka sai ajiyar zuciya take sama sama, batare daya janye idanunshi daga nataba ya dauko ice guda daya ya jefa abaki, hannu yasa yay wani irin cupping face dinta ya hada bakinshi da nata suka shiga farfasa kankaran atare, kankameta yayi sosai suka hahhadiye kankaran kafin su shiga kissing juna, hannunshi ya mika ya dauko ice guda daya batare daya raba bakinsu ba ya daura akan cikin ta, kara kama bakinshi tayi tana kankameshi, ahankali yake zagaye cibiyar ta da kankaran yana wani irin lumshe ido, fizge bakinta tayi daga nashi jin kaman zata sume wani irin kara tayi daya kara birkita shi tayi kafin tadan bude idonta da kyar, da kyar ta mika hanunta ta dauko ice guda daya tana nishi daurawa tayi akan wuyanshi kaman yanda yamata taja kasa tana gangaro wa kirjinshi wani irin moaning yayi yakara matsowa alamun ta cigaba. Salla yazo maybe kujini kokuma Sai bayan Salla depend on inna sami lokaci. [8/19, 8:50 PM] 0mmer Farouk: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦ ♦ Maman Abd Shakur 97... Matseta yayi sosai yana wani irin kissing dinta har ajiyan zuciya yake saukewa tsabagen yanda yay kewan ta, hannu tasa ta sharemai hawayen dayake yi tas tas, wani irin murmushin murna yayi yay kissing hanun kafin ya zame towel din jikinta, gabaki daya tafice hayyacinta ko kadan bata sonshi amma takasa hana kanta abinda takeyi, sosai jikinta yafara rawa tunawa da wahalan datasha ranan, kankameshi tayi tasakin mai kuka sosai jikinta narawa tana girgiza mai kai, tsagaita abinda yakeyi yayi ya kalleta yace "menene baby?" dawata irin murya data kara haddasamai wani irin matsanancin bukatan ta tace"da zafi wlh, am scared" murmushi yamata yawani irin laso wuyanta murya chan kasa yace "bazan miki dazafi ba, I will be extra gentle" bai bari tasake magana ba yahade bakinsu ya shiga yimata wasu abubuwa da yasa taji kaman zata shide, wasu abubuwa tashiga mai itama ita kanta batasan a ina ta koyosu ba, sumbatu kala kala ya shigayi daga bayama taushe mai baki tayi kar ajisu. Bakaramin gajiya tayiba amma Ayaan bai kyaleta ba saida yaji shi ya gamsu ya gurjeta da kyau ko idanu bata iya budewa da kyau sai uban ajiyan zuciya take cinyoyinta duk ciwo suke, matseta yayi ajikinshi yana wasa da kirjinta ahaka wani irin bacci yay awon gaba dasu. Sosai suka makara wuraren shida na safe ya bude ido sabida zafin jikinta dake konashi, binta yay da kallo yanda ta kwakumeshi kaman zata koma cikin jikinshi fuskarta yay fayau tana bacci, jikinta zafi sosai hannunshi ya daga ya daura akan wuyanta sosai yaji tausayinta na shigan shi dan yasan cikin ne yasamata wanan zazzabi early morning sickness dinan, ahankali ya maida hanun ya daura akan soft kumatun ta yana shafawa gently yana murmushi, bakinshi yakai ya daura akan lips dinta dahar dan kumbura sukayi ahankali ya shiga bata lizard kiss ya kamo harshenta ba shiri ta bude ido cikin baccin datake yi hada ido sukayi, murmushi yamata ya cigaba da abinda yakeyi yana wani irin kara shishigewa jikinta, daure fuska tayi sosai ta fizge bakinta tareda tureshi bargon gadon taja ta rufe jikinta da sauri ta juyamai baya wani irin bakin ciki na cika mata zuciya, wani irin haushin kanta take ji na barin kanta yamata abinda yayi, mema yasameta jiya data bari yamata haka? Wani irin kuka tasaki na bakin ciki, ahankali yazo ta bayan ta ya rungumeta tsam, tureshi tayi cike da tsana ta diro daga kan gadon baya tayi luuuu zata fadi sabida wani irin jiri dataji ya kwasheta da sauri ya diro ya tareta, cike da masifa ta tureshi tace "haa'a leave me" kaman zaiyi kuka yace "please" tureshi ta cigaba dayi hakan yasa ya dauketa da karfi da yaji baibi takan tsiwan datake mai ba saida yamata wanka sanan ya direta agaban wash hand basin yana murmushi yace "yi brush to Ayaan wife" hararan shi tayi tana goge hawayen bakin ciki, kunenshi yakama yanadan murmushi ya kalleta yace "baby please mana, jiyafa kin yafemin, ki kara yafemin yanzu, am really very very sorry" dauke kai tayi tadau brush dinta tafara brush murmushi yayi ya juya dan zuwa wajen wanka, wani irin yellow amai tafara da sauri yadawo wajen ya riketa, brush din yacire daga bakinta yana mata sannu dudda uban aman datake amma kokarin tureshi take dan bataso yana tabata, kin sakinta yayi saida aman ya tsaya dukta gaji jikinta yakara zafi kuskure mata bakin yayi yafita da ita daga bayin ya zaunar da ita akan gado sai binshi da harara take tana kawad dakai, kaya yaciro mata a wardrobe da hijabi ajiyewa yay agefenta yace "sa kiyi salla" dauke kai tasake yi, dan murmushi yayi ya shafa hancinta kabar da hannunshi tayi yay murmushi yace "I love you so much Dr Ayaan wife" juyawa yayi yakoma bayi ta rakashi da harara saikuma ta fashe dawani kukan tuna duka abinda yafaru jiya data yi towai meya sameta? Kuma wlh taji dadi sosai, tsaki tayi tadau kayan daya ajiye mata tana share lips dinta dayasha, tashi tayi tasaka tahau kan dadduma. Akan dadduma yafito yasameta tana ganin shi ta dauke kai murmushi yayi yana share jikinshi da towel kayan daya cire ya mayar yataho kan dadduman agefenta ya tsaya ya kabbarta salla da sauri ta tashi ta matsa jikin gado tana karashe azkar dinta, yana idar da sallan ya dauko Al Qur'anin ta dake kan table ya bude yana rerawa, mamaki ma tayi sosai yanda kira'an shi keda dadi, hararan shi tayi ta gefen ido ta mike tsaye da kyar jin wata shegiyan yunwa na addaban cikin ta, hijabin jikinta ta cire ta ijiye akan gado wurin kulan tuwonta taje bata damu da ko warming ba'a yiba tafara cin gayan tuwon kaman mara hankali daga kai yayi yana kallonta saikuma yay murmushi yanda tamai mugun kyau, girgiza kai yayi yanaji kaman ya cinyeta dan so kafin ya cigaba da karatun shi abinshi, saida taji tuwon ya isheta sanan tasha ruwa ta mike tsaye batare data kalli ko inda yakeba tai hanyar kofa dan zuwa gaida Mami handle din kofan ta murda taji kofan a kulle hakan yasa tajuyo shima ita yake kallo, dauke kai tayi ta daure fuska batare data kalleshi ba tace "kabude min kofa" dauke kai yayi ya rufe Qur'anin ya ijiye gefe ya tashi tareda linke dadduman ya ijiye yatako zuwa inda take gab da ita ya tsaya ya zuba hannu a aljihun wandon shi yana mata wani irin kallo, yanda yawani cika mata fuska da gaba yasa kirjinta yadan buga matsawa tayi ta jingina da kofa hakan yasa ya bita ya tsaya dab da ita, maida kanta kasa tayi tana wasa da yatsun ta, murya chan kasa yace "kin gaishe ni baby?" turo baki tayi tabi ta gefenshi da sauri ta wuce, goran juice din daya bata jiya ta gani akan drawer da sauri tai wurin ta dauka ta bude zata kafa abaki rike goran yayi ahankali yace "karki sha baby" fizgewa tayi da karfi tana hararan shi kasa kasa ta kafa abaki ta kwalkwale sauran, wani irin dan iskan murmushi yayi yawuce gaban wardrobe ya rage kayan jikinshi ya rage daga shi zai boxer gado yahau yay wani irin kwanciya yana kallonta yana shafa kirji, dauke kai tayi tai wurin kofa buga kafa tai akasa batare data kalleshi ba tace "kazo kabude min kofa kaga zanje wajen Mami ne naji karfe nawa zan tafi zaria" ko alamun magana baiyiba sai ma wani irin bin jikinta da kallo yake yanda silk orange plain gown din jikinta yakamata ya kwanta ajikinta sosai, ya mugun fito da shape dinta, sauke idanunshi yayi akan shafaffen cikinta kaman babu hallita aciki, jin shiru yasa ta juyo dakanta ta kallai hada ido sukayi ya wani irin kashe mata ido yana mata alamu da hannu datazo, dauke kai tayi kirjinta na wani irin bugawa, kalle kallen dakin tafara tana neman wayan Mami dake wajenta amma bata ganiba gawani irin shegen kallonta dayake dayasa takasa natsuwa, wani irin tsaki taja tadan kulle ido ta bude sabida baccin datake ji, ahankali yace "baby come lets sleep bakiyi baccin dareba jiya babyna, kinji please my love please Ayaan wife" yanda yay maganan saida yasa tsigan jikinta tashi, runtse ido tayi da sauri ta kifa kanta jikin kofa tasakin mai siririn kuka kaman wata marainiya, tashi yayi daga kan gadon hakan yasa ta runtse idonta da gudu ta tsugunna ajikin kofan tana kankame jikinta, tsugunnawa yayi ya daura hannayen shi akan gwuiwanta yana wani irin shafawa yana kallon fuskarta, wani irin ajiyan zuciya ta sauke tadan cije lips sabida yanda take ji zata ture hanunshi da sauri yakama hanun yana wani irin shafawa, dawata irin murya yace "zomuje muyi bacci babu zarian dazaki, please baby kidena fushin nan dani is driving me nut" daukan ta yayi da karfi dayaji ya kwantar da ita akan gadon ya kwanta gefen ta, zata gudu ya matseta wasu irin abubuwa yadinga mata yawo tuni ya birkitata dama ga seductive pill dayasa a drink din, sosai yasha romo yay yanda yaga dama da ita, sai wuraren sha biyun rana ya barta da sauri ta juyamai baya tafashe dawani irin kuka awahale dantai bala'in gajiya, bakin cikin kaman tahadiye zuciya ta mutu gawani irin tsanar shi dake cinta, ta baya ya rungumeta tsamtsam kaman zai maidata ciki, kokarin tureshi take amma takasa, ahankali yace "baby na! I said am sorry for everything i was old Ayaan den, yanzu am a change man, dan Allah kidena fushin nan, dan..." yadan yi shiru jin zuciyar shi tasoma karaya zuciyar shi bata iya jure wanan tsanar data mai, kwantar da kanshi yayi agefen fuskarta, ya kulle hannyanshi ta cikinta sosai yana sauraran yanda take fitar da siririn kukan datake yana sauke ajiyar zuciya kirjinshi na bugawa sosai, sunfi 2min ahaka sanan ta share hawayen ta jin wani irin zuciya yazo mata wuya kwance hanunshi tayi akan cikinta da karfin bala'i ta juyo tareda tureshi da hanunta, kallon shi tayi cikin ido shima kallonta yake asanyaye kaman zaiyi kuka shi kadai yasan yanda abinda takemai ke ciman zuciya kaman zai haukace yakeji, cikeda masifa tace "wlh wlh banason ka, ni bantaba sonka ba aka auramin kai ko shawarana ba'a nemaba dan kawai Isyaka na yace bazai aureni ba, na tsaneka, ni bana sonka, ni kasake ni naje gidan mu nacigaba da karatu na, nan gaba na auri wani wanda nakeso bakaiba, kasake ni Allah zai fitomin dawani mijin wanda nakes...." kasa karashe maganan tayi sabida yanda yahau wani irin tari yana dafa kirjinshi idanunshi sunyi wani irin bala'in ja kaman wuta yana tari kaman zai shide, adan tsorace takoma baya tana kwalalo ido jikinta na rawa tama rasa mezatayi tana kallonshi, wani irin nishi yafara yana son grabbing numfashin shi dake barin kirjinshi sosai idanunshi na juyawa yana "uuh' uhuuu" kaman mai asma, da mugun sauri ta matsa kusa dashi hanunta har bar bar yake arude ta dafa shi tace "Yaya Ayaan menene baka da lafiya ne? Ina maganin ka na dauko ma?" gabaki daya idanunshi sun soma kafewa hanunshi akan kirjinshi yana wani irin numfashi, tashi tayi a mugun rude tana kalle kalle dogon riganta ta hango akasa da sauri ta dauka tasaka tadan ja bargo ta rufemai har ciki tai hanyar kofa, jijjiga kofan tayi tana bugawa tana Kiran sunan Mami amma shiru, karan faduwa dataji yasa tajuyo da sauri, Ayaan tagani yafado daga kan gadon akife akasan dakin, wani irin ihu tafasa da kuka tai kanshi, tsugunnawa tayi da duka karfin ta ta iya juyo dashi dan kato ne sosai, ko numfashi bayayi kaman wanda ya mutu idanunshi sun kafe har lokacin hanunshi na dama nakan kirjinshi, wani irin ihu tayi tana kiran sunanshi. "Yaya Ayaan". [8/19, 8:50 PM] 0mmer Farouk: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦ ♦ Maman Abd Shakur 98... Su Mami da Abba dayake agaban su yazo yawuce yay sama bayan sun gaisa, kuma basuga fitowan su da safen nan ba saisa ma sukai ficewan su batare dasun damesu ba, itada Abba dan zuwa gidan wani amininshi dazai aurar da yarshi. Jijjigashi sosai ta shiga yi tana kuka. "Ya Ayaan dan Allah kabude ido, na shiga uku, dan Allah karka mutu kaji bazan karaba" tashi tayi da gudu tai wurin kofa tana bubbugawa tana kiran sunan Mami amma shiru, dawowa cikin dakin tayi tana kalle kalle ko alamun key bata ganiba, sake dawowa inda yake tayi tana wani irin kuka ta tsugunna ta daura kanta akan kirjinshi tana kuka, dago kai tayi ta kalli fuskar shi tana girgixa kai tace "dan Allah katashi bazan karaba to" ko motsi bayayi, arude tace "ruwa, eh ruwa" da sauri ta mike tsaye tai bathroom awani bowl ta debo ruwan tadawo dakin tsugunnawa tayi akanshi ta watsa mai ruwan a fuska wani irin numfashi yaja yadan bude ido, da sauri ta dukar da kanta saitin fuskarshi tafashe da kuka sosai, hada ido sukayi ahankali yafara kukkule idon zai kara sumewa dan heart dinshi baya beating da kyau da sauri tai tapping fuskar shi cikin kuka tace "Ya Ayaan no, no dan Allah, karka kulle idonka, ina key dakin ina maganin ka suke na dauko ma eh?" kara tapping fuskarshi tayi ganin yana sake kulle ido tace "ina key dakin" da kyar ya iya daga idanunshi ya kalli drawer hakan yasa ta kalli inda yake kallo da gudu tai wajen ta jawo ta dauko key data gani ta dawo ta tsugunna akanshi, sake tapping face dinshi tayi tana kuka ahankali tace "ina maganin ka yake na dauko ma" da kyar ya iya bude baki hakan yasa takai kunenta saitin bakinshi, chan kasan makoshi yay magana ahankali yace "my room drawer" da sauri ta tashi tai waje ta sauka daga kan stairs tafita daga dakin duka tai part dinshi bude kofa tayi ta shiga bedside drawer taje na bangaren daman ta jawo bataga any abu magani ba dayan ta koma tana jawo na biyun taga wani dan akwati box haka baki dan karami an rubutu cardiothoracic ajiki ga kuma sunayen abun dabazama ta iya kiraba ajikin kwalin da sauri ta dauka ta bude akwatin dan tagani wasu gajerun allurai ne ajikin form din akwatin guda hudu harda ruwan alluran wani blue dashi ajikin alluran, rufewa tayi ta tashi da sauri tana goge hawayen ta tafita daga dakin, tana shiga shashin Mami tafara kwalama Mami kira jin shiru yasa tai dakinta kawai, tana shiga ta mayar da kofan ta rufe, tsugunnawa tayi ta kira sunanshi amma ko motsi baiyiba yasake sumewa, fashewa tai dawani kukan tadau ragowan ruwan dazu ta watsamai dan nishi yayi batare daya bude ido ba da sauri tai tapping face dinshi da kyar ya bude idon ya kalleta, box din ta nunamai tace "wanan ne?" budewa tayi ta dauko allura daya ta kamo hannunshi ta sakamai da kyar ya iya kama alluran da kyau yakai shi saitin heart dinshi tana binshi da kallo tana goge kwalla, chakawa yayi akan zuciyanshi ya danne kan ruwan ya juye aciki kafin ahankali ya zamo ya ijiye gefe yana kulle ido, da sauri ta duko da fuskarta saitain nashi sosai dan har hancinsu na gogan juna cikin kuka tace "dan Allah karka sake kulle ido kaji wlh am scared, kayakuri, am sorry" fashewa tayi da kuka tanamai sheshekan kuka a fuska, kasa magana yayi ya kamo hanunta yarike ya daura akan heart dinshi, ahankali taji yanda yake wani irin bugawa ahaka ma da taimakon alluran ahankali ta daura dayan hanunta akai tana girgixa mai kai hawaye na fita daga idanunta tace "am sorry" jawota yayi ahankali ya daurata akan jikinshi ya matseta sosai yana sauke ajiyan zuciya, ahankali taji bugun zuciyan nashi na daidai ta tun tana saurara tana sauke ijiyan zuciya har wani irin bacci yay gaba da ita. Wuraren karfe uku ta farka akan gado taganta an lululbeta da bargo da sauri ta tashi zaune tana kalle kallen dakin amma babu kowa, dirowa tayi daga kan gadon ta bude bayi bashi aciki da sauri tafito daga dakin tai waje to ina yake? Waige waige tayi bata ganshi ba hakan yasa ta sauka da sauri kasa baya falo, babu ma kowa, fashewa tayi da kuka tace "ina yake to?" da sauri tafita tai shashin shi, bude kofa tayi ta shiga babu kowa afalon sai uban kamshi da sanyin ac Tv nata aiki shikadai, arude tana kuka tai bedroom dinshi bude kofa tayi ta shiga turus ta tsaya a wurin tana kallonshi tana share hawayen datake, yana zauna akan gado ya jingina da bangon gadon kana ganinshi kaga mara lafiya sabida yanda yay sakwa sakwa kallonta yake asanyaye itama shi take kallo, kasa jure kallon tayi ta juya zata fita daga dakin da sauri ahankali cikin muryan shi me melting heart din mace yace "wife" dan juyo dakai tayi ta kalle shi wasu sababbin hawayen na tarun mata hakanan taji tana wani irin mugun jin tausayinshi, ahankali ya bude mata hannayenshi alamun hug, da gudu taje tafada jikinshi tafashe da kuka sosai a kirjinshi tana shesheka, rungumeta yay sosai yakasa magana sun dade ahaka kafin ya cirota daga jikinshi cupping fuskarta yay murya chan kasa yace "kiyafe min dan Allah karki azabatar dani akan abubuwan danamiki abaya, I've regretted every single act of mine, Bilkisu! ina sonki dayawa, wlh bazan iya rabuwa dakeba, please kiyafemin" kafeshi da ido tayi tana tuna duk abubuwan daya mata abaya, ahankali ta goge kwallan daya zubo mata tace "ka mareni, ka murde min hannu, kasamin monkey ajiki, ka jefani a ruwa, sanan u raped me ka zalunceni sosai ranan" hannunta yakama gam tareda lumshe ido wasu hawaye suka gangaro kan kuncinshi masu mugun dumi, ahankali ya bude idanunshi dasukai jajir ya kalleta itama shitake kallo adan tsorace ganin yana hawaye, hanunta ya daura akan fuskarshi yace "dan Allah kirama inhar hakan zaisa kiyafemin kidena min wanan kiyayyan, not just slap beat me up please kimin duk abunda kikaga dama inhar zaisa kihuce amma wlh wlh..." muryan shi yafara rawa da kyar yace "wlh, wlh bazan iya rabuwa dakeba, the thought of leaving you alone is killing me, dan Allah karki tafi zaria ki barni bazan iya bacci idan bakiba, wife i can't live without you, kece ruhina baby, kihukun tani tako ina amma karki nesanta kanki dani please karki rabu dani please baby, pleaseee" yafashe mata da kuka harda shesheka, cikin kuka yasake kamo dayan hanunta ya daura akan dayan bangaren fuskarshi yace "slap me, slap me, beat me up please, wlh bazan iya rabuwa dake ba, am sorry, am sorry baby, am so so so sorryy" ya cigaba da kuka kaman ba Ayaan din da yan waje ke ganinshi mutum mai murdaden hali ba, anything daya danganci Bilkisu baida juriya da jarumta akaine ko kadan, shi kanshi baisan wani irin so yake mata ba dan gani yake har kisa zai iyayi akanta, mutuwar zaune tayi tana kallon yanda yake mata kuka, janye hannayenta tayi daga kan fuskarshi tana girgixa mai kai tausayinshi dukya cika mata zuciya gashi baida lpy, ahankali ya daura kanshi akan kirjinta ya rungumeta sosai yasake sakin wani kukan yace "please kiyakuri, am sorry for everything, am sorryyy" yasakin mata wani kukan, ahankali ta daura kanta akan kanshi dake kirjinshi tai cuddling nashi tightly, cikin muryan kuka tace "to kadena kuka please kaga bakada lafiya jikin ka zafi" make mata kafada yayi batare daya dena kukan ba, lumshe ido tayi sabida yanda kukanshi ke taba ranta sosai kuma tasan yay nadama dan da gaske yake kana ganin idon shi zaka gane hakan, ahankali tace "na hakura nayafe ma, kayakuri kayafemin nima namaka maganganu marasa dadi kana matsayin mijina am sor.." da sauri ya dago kanshi tareda daura hannunshi akan bakinta, fashemai tayi da kuka ta daura hanunta akan fuskarshi ta sharemai hawayen kafin ta janye hannunshi daga bakinta, ahankali tace "bazan kara bari mijina ya zubar da hawayen shi akaina ba" wani Irin murmushi yayi tareda sata a jikinshi wasu hawayen suka zubomai hannu ta sanya ta sharemai ta sakin mai kuka tace "please kadena" gyada mata kai yayi yana murmushin dake karamai kyau ya sanya hannu shima ya share mata hawayen ahankali ya saukar da hanun kan lips dinta murza lips din yayi hakan yasa ta sakinmai murmushi duko da kanshi yayi yana kallon kwayan idonta da sauri ta lumshe idonta dan kunyan shi take ji, murya chan kasa yace "please open ur eyes" bude idonta tayi ahankali hakan yasa ya chapke lips dinta wani irin kiss ya shiga mata suna kallon juna daganan ya zarce ya shiga bata wani irin hot romance da kyar ya iya controlling kanshi ya saketa yace "kinyi salla?" girgiza mai kai tayi, yace "muje namiki wanka kizo kiyi salla" makemai kafada tayi tana turo baki tace "ni dakaina zanyi kai bakada lpy" hanunta ta daura akan idonshi ashagwabe tace "karka kallan" wani irin murmushi yayi da sauri ta tashi ta shige bayin, ahankali ya bude ido yana wani irin kallon kofar bayin jiyayi kaman an sauke mai wani irin dutse akanshi, bata wani dade ba tafito cikin bathrobe dinshi ta kama kanta da towel karasowa wajen shi tayi zata zauna agefenshi ya jawota ya daurata akan jikinshi ya matseta, murmushi tamai ta nunamai ring din hanunta dake kyalli ya haska yatsun ta sosai ahankali tace "wanan fine ring dinfa waya bani? Hala da ina memory loss ne ko? Waya bani shi?" binta yay da kallo kaman zai hadiyeta kara sakata yay a jikinshi yadan sauke ajiyan zuciya kafin ya kamo hanunta ya daura yatsar shi akan ring din sanan ya kalleta yace "nina baki, jekiyi salla zan fada miki yaushe na baki but saimun koma gidan mu tukun, yi salla mutafi" makemai kafada tayi ashagwabe tace "oh'oh ni sai Mami tadawo" binta yay da kallo wanan shagwaban nata zata iyasa ya karya mata alwala dagata yay daga jikinshi ya jata zuwa gaban wardrobe kaya ya ciro mata yace "sa kiyi salla idan munje gidan mu zan baki labarin harda labarin yanda mukayi muka sami our little one" yay maganan yana tura hanunshi cikin bathrobe dinta ya shafo cikinshi, ware ido tayi ta kalle shi tana neman karin bayani murmushi yamata yace "please kiyi salla karna bata miki alwala please mana Baby" murmushi tayi tadau kayan shikuma yakoma kan gado ta saka ta saka hijabi tai salla shikuma yafita la'asar, yana dawowa ya marairace mata su tafi gidan su kin yarda tayi tace saisu Mami sun dawo hakan yasa yamata wayau yace to suje asibiti bishi tayi kawai ganinsu tayi agidansu. Fushi tadinga yi tawuce tai kitchen abinta da sauri yabita yana dariya, rungumeta yayi tabaya yace "to mezakiyi a kitchen?" turomai baki tayi tace "girki zanyi" "no karki wahalan da kanki zan mana take away banison kina wahala" make mai kafada tayi tace "huu'um ai wlh daga yanzu kadena cin abincin restaurant" sosai yaji dadin maganan ta hakan yasa ya tsaya ya dinga tayata dudda tayi tayi dashi yatafi kin tafiya yayi, fried rice tadafa musu da pepper chicken tai musu watermelon da coconut juice tun a kitchen yafara shan juice din dariya ta dinga yimai yanda yake santi yadauko warmers da plates yakai dining da kanshi ya dinga bata abaki da kyar taci spoon biyar amai yadinga taso mata kyaleta yayi yana shafa mata baya hakan yasa batai aman ba tai lamo a jikinshi, ci yayi iya cin shi kafin ya dagata yay sama da ita dakin shi ya bude ya shiga da ita yace "bari naje mosque ankira salla kema kiyi" gyadamai kai tayi ya shiga bayi ya dauro alwala ya fita da sauri jin antada, lallabawa tayi tafice daga dakin tai dakin ta magungunan da Mami ke bata kullum data kwaso na gargajiya ta debo ta zuba madara ta sha acewan ta suke hanata tashin zuciyan datake yawan yi, alwala tayo tai salla sanan takoma bayin tayo wanka da ruwan zafi sosai tadade abayin kafin tafito ma har an kira isha, rigan bacci tasa daya kaimata gwuiwa fari tadaura zani tai sallan Isha tai shafai da wuturi ta cire hijabi ta feshe jikinta da turarunkan ta tai hau gado jin wani azababben bacci da ciwon kai na cinta, ko minti biyu batayi ba sai bacci. Cikin bacci taji an dauketa, ahankali ta bude ido Ayaan ne dagashi saidan gajeren boxer kwantar da ita yay akan gado yana mata murmushi ya juyar da ita yana kokarin balle maballin rigar baccin datasa, kaman zatai kuka tace "banda lpy fa nagaji" murmushi yayi yace "magani zan baki, bakisan yanasa zazzabi ya dauke ba?" akunyace ta rufe idanunta, murmushi yayi ya kashe wutan dakin, mantar da ita kowa da komi yayi tuni dan ciwon kan yatafi ta shiga maida mai da martani ta kara haukata shi yadinga uban moaning shidai bai iya shiru ba, fashemai da kuka tayi sosai sabida ta gaji sosai, hakan yasa yabarta tareda komawa gefe ya kankameta yana sakin mata kiss ta ko ina kaman zai cinyeta da kyar da muryanshi da bata fita sosai yace "baby please bazan iya hakura ba, dis our little one yakara miki wani irin extra warm da if am in jinake kaman na mutu, and kinga it will make our little one grow very well abincin shine please babyna" yay maganan yana wani irin matse kirjinta nan yakara birkitata, sosai ya mori kayanshi ranan ihunsu yamin yawa nabar musu dakin. [8/19, 8:50 PM] 0mmer Farouk: ♦♦ *SANGARTATTCE* ♦ ♦ Maman Abd Shakur 99 - 100 *Bayan sati bakwai* Zama suke mai ban sha'awa, wani irin so Ayaan kema Bilkisu da ita kanta abin har tsoro yake bata wani zubin saikace tamai magani, ko nan da chan bayaso tai nisa da shi inhar ba yaje aiki ba wanda dan dole yake zuwa to yana manne da ita, inhar ko wani dan abu yahada su dan sosai cikin yasata masifa dazaran tai fushi dashi kuka yake saka mata sosai dan kasa daurewa yake itakuma tana ganin haka hankalin ta zai tashi ta hakura. Duk uban zazzabin datake yi dazaran yayi zataji ta warke rass saisa koma da yaushe yazo koda daga aiki yazo da rana bata hanashi dan itama so take gashi kullum da sabon salo yake zuwan mata, cikin bakaramin jaraba yasata ba itama aiko Ayaan yadinga gurzanta son ranshi, daga shi har ita sunyi wani irin kyau sunyi haske, itama cikinta ayanzu yafito dan kana ganinta zaka gane tanada ciki, kishin Ayaan kam yakaiga yanzu ko fita zasuyi dole saitasa nikabi dan ko kallonta wani yayi matsala ake samu bana wasaba, bakaramin kula takeyi dashi ba girki dake sashi santi dakesa lafiya yake gina jiki takemai, kullum daban daban ga tsafta, gidan kullum cikin kamshin turaren wutan yan maiduguri, yace zai kawo mata yar aiki ta hana dan gaskiya bataso. Tun bayan sati daya da shirya wan su yakai ta zaria anan take gani Ayaan ashe ya chanza ma iyayenta gida yasai musu gida mai kyau tsohon gidan su kuma an buge an maidashi babban islamiya mai hade da masallaci harda bene biyu akai. Sanan yabude ma Baba gidan kaji babban factory danhar kyankyasan kwai akeyi, yasaima Muji da tuni yabashi hakuri akan abinda yamai trailer dan yace abinda yakeso kenan kasancewar baiyi makaranta ba, har kuka saida tayi ganin yanda ya chanxa rayuwan gidansu da yan uwanta tamai godiya sosai, anan Raiyana take bata labari copper ta bayan yagama service dazai koma garinsu yay hatsari yamutu, taya Raiyana kuka tayi sosai dan tasan yanda takeson dan service dinta, ranan kiri kiri kin barinta kwana agidansu Ayaan yayi yatafi da ita hotel suka kwana achan washe gari dasafe kuma suka dawo, a ranan kuma Aaman ya kirashi ya fayyace mishi feelings din dayakema Raiyana sosai Ayaan yaji dadi yacemai ya shiryo yazo ya nemi izinin Abba. Yanzu ma ahaka bikin Raiyana da Aaman saura sati uku. *************************** Yaudai tun safe bayan yagama bayan ta ke mata ciwo sosai sai daurewa take taki fadin mai, ahankali ya turo kofar dakin dauke da tray din breakfast dinta, yanda ta turo baki da katoton cikinta daya kara mata kyau da kiba yasa ya gimtse dariyan dayake yi shima yasan yabata wahala wlh toya zaiyi chakwai ne kayanshi nan, karasowa yayi ya ijiye breakfast dinta agefen ta, sanan ya juyo ya bata side hug yana murmushi yace "menene baby menayi kike ta kumbure kumbure" fashemai tayi da kuka tace "bakaine ba yanzu kasa bayana na mugun ciwo" da sauri ya saketa yace "bayanki?" gyada mai kai tayi, ahankali ya kwantar da ita ya janye bargon data rufe jikinta dashi yana kallon cikinta, da sauri ya dagata yace "tashi muje namiki wanka mutafi hospital" da taimakon shi ta mike tsaye tana mikewa kuma saiga ruwa chaa, membrane yay rapture fashemai tai da kuka ta rirrikeshi tace "me wanan? Fitsari nayi bada izinina ba?" ahankali ya zaunar da ita yace "ina zuwa" Allah yasa yariga yay wanka agurguje ya shirya ya dauko wani simple doguwan riga ya saka mata da hijabi kokarin mikar da ita yayi ta saki wani irin wahalallen kuka sabida yanda mararta yarike daukanta yayi yana mata sannu yay waje da ita da sauri sakata yay amota ya kunna mai gadi ya budemai sukai asbiti, ranan dai su Dr Ameena da Dr Ibrahim sunga abin kallo dan Ayaan yamafi mai nakuda nakuda, gadai membrane yay rapture but haihuwa yaki zuwa, Bilkisu kuka harta fara galabaita, yanda Ayaan ya birkice musu yasa Dr Ibrahim kiran Abba nan fa saiga Abba da Mami, har yamma Bilkisu wahala datake da magrib ma jini ne yafara zuba haukacewa Ayaan yayi yace "CS zasu mata, sudena sa wife na wahala" nan aka gungurata zuwa theater dan gabaki daya ta fice hayyacinta kaman yanda Ayaan yafice, CS suka fara mata yana kallon komi dan yana tsaye ta kanta, cikin ikon Allah aka ciro yaranta manya manya dasu guda biyu mace da namiji karban yaran Ayaan yayi ya yanke musu cibi yana hawaye kafin ya juyasu ya daki duwaiwan su suka hau kuka inyaaaa, shima hawaye ne yazubo mai ya bama Nurse sameera su danta gyarasu bayan ta gama ta saka musu hadaddun kayan sanyin su tafice dasu dan kaima su Abba, kai! Bazan iya muku bayanin farin cikin da Pops yayiba babu wani single hallita dake asibitin nan be it patient ko health personnel da Pops baima kyautaba, yaran kamansu tabaci, bambancin hallita kawai kesa aganesu kana ganinsu kaga ubansu dan kaman Ayaan yay kaki, kiran yan zaria yayi ya sanar dasu bayan an kaita dakin hutu, Ayaan ya zauna gefen ta yarike mata hannu yana kallon fuskarta yanda take bacci kafin ya ciro waya yakira Aaman da Raiyana ke jikinshi tana bacci dan laulayin sabon ciki take sosai, sanar dashi good news dinan yayi ya dinga murna yay ma yaran da mahaifiyar su addu'a yana saisunzo yatashi Raiyana yafadin mata wani irin ihu tayi ta kankameshi saikuma ta sakin mai kuka ita yakaita yanzu dariya ya dinga mata da kyar ya lallabata yace tabari ana gobe suna suje. Shigowa dakin Mami da Pops sukayi inda Pops ke rike da macen dake kuka, Mami kuma na rike da namijin, ahankali ya mike tsaye yana murmushi dadan jin kunya ya karbi macen dake kuka yana kallon ta yanda tai kama dashi, dungure mai kai Abba yayi yana murmushi yace "kalleta da kyau, weldone oo yara masha Allah hu ur carbon copy, Allah ya rayasu a islama" wani irin kunya ya lullubeshi yace "Pops" zama yay akan kujera ya ma macen huduba yabata dabino kafin ya karbi namijin shima yamai. Sai wuraren karfe ukun rana ta farka lokacin har Baaba ta iso, Ayaan baisami shiga dakin ba sabida yanda su Baaba harda matan Baba Suleman da Mami suka cika dakin, nonon dama akasa ta wanke aka bata yaran kasa kallon su tayi dan kunya, rike mata Yaron Baaba tayi ta shayar dasu ahaka sabida aikin ta. Sati daya tayi a asibitin aka sallameta suka wuce gidan Mami da ita, shima Ayaan tarewa yayi a gidan dudda baya wani samin daman ganinta dan dakin Mami aka mata masauki ga uban yan barka. Da sati ya zagayo kuma akai suna nagani nafada yara suka ce sunan Fareed da Fareeda. Ayaan wani irin son yaranshi da Maman su yake har dan raman kewanta yayi, dazaran bakowa adakin zai sabe ya shigo yadan rage zafi ta hanyar bata hot romance, taita mishi dariya, watanta biyu cs din ya warke kaman ba'a yiba hakan yasa Baaba tabijiro maganan tafiya da ita gida Mami da Pops sukai na'am, Ayaan kam kunyan Baaba yasa kawai bai hanaba amma kaman ya mutu dan bakin ciki gashi bai samu dama sunyi sallama bama har suka tafi, gyara aka shiga yimata a zaria ba kadan ba kullum suna makale awaya da Ayaan dan ita kanta tai kewan shi bana wasaba, watan ta uku Ayaan kaman zai haukace, da kanshi yazo ya dauke matarshi nan fa suka koma gidansu. Ranan wlh har kuka saida tayi sabida yanda ta mugun wahala a hannunshi lallai ko yay kewanta gashi tasha gyaran matsi, da kyar da yara na kuka yabari ta basu nono suna gama sha sukai bacci da kanshi ya karbesu ya kwantar dasu akan gadonsu yakara jawota kuka yadinga mata bil hakki yana mesa ta barshi har tsawon wata biyar rabonshi da ita, bubbuga bayanshi tayi tace "haba ZUMANA bagani ba yanzu am all yours" lallabashi tayi ta dage ta faranta mai rai sosai ta mantar dashi komi. Ahaka rayuwa ta cigaba da tafiya da kanshi yamata family planning dan yanason Spacing yara at least Fareed da Fareeda suyi shekara biyu ko uku kafin takara daukan wani cikin, yaran ko kadan basu da rigima dan har anfara basu abincin yara wani zubin da safema kwashe su yake ya kaisu wajen Mami da Pops yadawo gida su cigaba da gashi shi shida Bilkisu. Akwai wata rana da ya hadu da Meram awani supermarket taci attachment ga tabon ruwan zafin har yanzu a kafadar ta tana tare da wani gaye arne dauke kai yayi yana kara nadaman dabi'un shi nabaya babu abinda yafi matarka ta sunna, ta halas tafi Zaki, tafi dadi, tafi gardi, tafi dumi, gata akillace takace kai kadai abinka, babu wanda ya isa ya ketare wanan gonar, abincin babies dinshi dayazo siya ya siya Garber rice ya saima Bilkisu snacks da abubuwan datake so yafito abinshi yawuce gida. Big Mom rayuwa tai mata kakide kakiden ma daskararre, wuya takeci a prison bana wasaba ga hannu daya gawasu irin kuraje dasuka feso mata kaman gyanda suna ruwa, tai nadama har ba'a cema komi. Rayuwa da masoyi dadi gareta, Ayaan na Bilkisu, Bilkisu ta Ayaan kaman su cinye junansu haka sukeji. Fadawa tayi jikinshi tana sanye dawani shegen jean bomshort black an jera stones agefe da yar white armless shimi, manna kirjinta tayi a jikinshi tana shafa kanshi, iska ta huramai a idonshi dake a lumshe dan bacci yake tace "wake up Zumana cinyoyina are aching" wani irin numfashi yaja sabida turaren datasa dake fizgarshi sosai, bude ido yayi ahankali ya daura akanta batare dayace komiba, wani parr tamai da ido ta langabe kai tace "please Zumana zafi yakeyi" tai maganan tana wani irin shafo santala santalan cinyoyinta, wani irin fizgota yayi ya nakata akan gadon yana wani irin murmushi, dariya tayi tace "kai Zumana wat are you doing, tausa fa nakeso" kafeta yay da ido saikuma yay murmushi ya kamo soft hand dinta ahankali yace "i love you Baby na" cuddling dinshi tayi tightly ahankali tace "and i love you more Zumana!". *END!!!* _Alhamdulillah anan nakawo karshen littafinan mai suna *SANGARTATTCE*, kuskuren danayi Allah ya yafemin sai kunjini a littafina nagaba mai suna *BOYAYYEN MUTUM*._ Duk wacce ta karanta littafin nan batare da tabiya ba itada Allah. Zaku iya tuntubana ta watsapp number na 07012181461. Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels