Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels  ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) ⚘🕊 MALLAKIN MEERAH 🕊⚘ 【 CUTIE PIE 】 Marubuciyar littafin :【 TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 】 YOU CAN FOLLOW MY WHATSAPP CHANEL 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i BOOK .............. 2 🌹👑 THE ROYALTY LOVE ✌👑🌹 ♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡ PAGE 1 ❤🔥 DAULAR SAUDIYA 🔥👑 Tarihin kassar saudiya a matsayin kassa ya fara ne a karni na 1727 da hawan Malik Al Saud wanda ya kafa masarautar Saudiya wanda kuma shi ne sarki na farko a saudiya , wannan yankin an san shi da tsofin al'adu da kuma na zamani , ya na da mahimmacin ga alamun ayukan dan Adam na farko, Musulimci wanda ya kunno kai a karni na 7 , ya ga saurin fadada sauran yankunan bayan mutuwar Muhammad ( S.A.W ) a shekara ta 632 , wanda ya kai ga kafa daular larabawa masu tasiri Yanku na hudu su ka kafa saudiyya ta zamani : Hejaz , Najd , Gabashin Arabiya , da Gudancin larabawa , wanda ABDOULAZIZ BIN ABDOUL RAHMAN ( IBN SAUD ) da ga Al Saud ya hade a 1832 inda ya kafa saudiya a cikakiyar masarauta wanda ya hau mulkin ta , gano man fetur a shekara 1838 ya mayar da shi babban hako A shekara ta 1840 yanku nan hudu bisa jagoranci uban gida jen su , su ka nemi hawa Mulkin saudiya baki Dayan ta, Hakan ko ya tada wani gagarumin yaki a tsakanin masarautar nan hudu , Daular Ottoman da ta kafu tsakanin yankin Hejaz da Gudancin larabawa bisa shugabancin AHMED ABU-TALIB , sannan Daular Saudiya da ta kafu tsakanin yankin Najd da Gabashin Arabiya bisa Shugabancin ABDOULAZIZ IBN SAUD Sun yi gagarumin yaki wanda Daular saudiya ta fito a matsayin mai nasara sakamakon Manya manya warriors din ta , wanda ba su ja da baya a kashe ko akashe su ABDOULAZIZ IBN SAUD ya hau mulkin Saudiya baki daya wanda kuma ya hau a matsayin shugaban kassar , duk wasu shawarwarori na administration a hannun sarkin Saudiya ta ke ABDOULAZIZ BIN SAUD ya na da diya uku biyu mace dayan namiji ZAYD ABDOULAZIZ BIN SAUD wanda ya hau mulkin Saudiya Bayan rasuwar mahaifin shi a 1883 Bayan hayan ZAYD BIN SAUD Daular saudiya ta kara habaka , duk wasu masarautu da su ke Gabashin Saudiya da Arewacin ta da Yammacin ta duk saida su ka dawo a karkashin mulkin Daular Saudiya , Banda Gudancin wanda ke hannun Daular Ottoman Bayan Hawan Mulkin ZAYD BIN SAUD ya auri mata hudu wanda su ka fito da ga gidajen saurata da ke karkashin Daular Saudiya , ta hudun kuma da ga Daular Ottoman dan rage tsananin da ke tsakanin wadanan Daular hakan ko ba karamin tasiri ya yi ba dan tun bayan hakan zumunci ya kulu tsakanin wadanan gidan sarauta biyu cikin wani ikon ubangiji duk cikin matan ZAYD BIN SAUD Gimbiya Hindi ta Daular Ottoman kadai ta haifi yaron ta daya tilo namiji , duk ukun Mata ne su ka haifa A shekara ta 1948 ABDOUL LATIF BIN SAUD da tilo ga ZAYD BIN SAUD ya hau karagar mulkin DAULAR SAUDIYA bayan rasuwar mahaifin shi da mahaifiyar shi sakamakon wani hari da yan leken asiri su ka kai musu a cikin masarautar a lokacin ya na da shekara 26 Bayan hawar garar mulkin ABDOUL LATIF BIN SAUD ya auri mata Biyu , ta farko Gimbiya HOUDA da ga masarautar Rouma , da kuma Gimbiya YOUSRA da ga masarautar Jordan Cikin wani ikon Allah Duk yaran da su ka haifa mata ne , ko wace sai da ta haifi yara mata biyar amma babu namiji Amma duk sauran yara mata na ZAYD BIN SAUD da su ka auri Manya Manyan yan kasuwa da kuma yaran sarki sai da su ka samu da namiji Banda ABDOUL LATIF BIN SAUD A shekara ta 1985 MALIK ABDOUL LATIF BIN SAUD ya auri matar shi ta uku Gimbiya DJAOUDATT da kudurin ta samar mishi da namiji wanda zai gaje shi Amma ita ma Gimbiya DJAOUDATT diya mata kawai ta haifa Ganin yadda shekaru su ka ja ya sa MALIK ABDOUL LATIF BIN SAUD yanke shawarar duk cikin yaran shi mata , wadda ta fara aure , mijin ta zai zama MALIK a bayan ran shi Cikin wani ikon Allah Autar ABDOUL LATIF BIN SAUD Gimbiya INAS diyar MALIKAT DJAOUDATT ta fara fido da mijin aure a lokacin ta na da shekara 18 Ba a bata lokaci ba MALIK ya aurawa Gimbiya INAS wani yaron babban dan Kasuwa a cikin masarautar Saudia HICHAM BIN JAABAR Shekara uku bayan auren su su ka haifa kyakyawar diyar su mace wadda ta ci sunan RIANNA BIN JAABAR Sati daya bayan shigowar ta duniya MALIK ABDOUL LATIF BIN SAUD ya bar duniya shi kuma , MALIK HICHAM BIN JAABAR ya hau karagar mulki Amma bayan hawan shi mulki ba su kara samun haihuwa ba shi da MALIKAT INAS Abun ya janyo kananan magaganun a cikin masarautar baki daya , hakan ya sa MALIK HICHAM BIN JAABAR yanke shawarar karo aure A wannan karan kuma ya auri Gimbiya MOUSSINA babbar y'a ga ABDOUL MUJEEB BIN AHMED sarkin Daular Ottoman a lokacin Cikin wani ikon Yaron su na farko da namiji ne wanda ya ci sunan AMIR NAWFEL Shekaru shida bayan shigowar shi duniya su ka sake samun yarinya mace mai sunan AMIRA TESNIM da ga ita ba su sake samun haihuwa ba Bayan AMIR NAWFEL ya cika shekara 18 MALIK HICHAM BIN JAABAR ya gabatar da shi a matsayin magajin shi , MALIKAT MOUSSINA kuma ta zamo MALIKAT AL'UMU wato mahaifiyar yarima mai jiran gado wanda karfin ikon ta ya fi na MALIKAT INAS Duk wanna abun da ke faruwa Daular Ottoman na gefe na kallo su na jiran lokacin buga game din na su dan har yanzu ba su hakura da mulkin saudiya baki daya ba , a wannan karnin mulkin saudiya dole zai koma hannun Daular Ottoman ( TSAGAITA CEN LABARI A KAN DAULAR SAUDIYA DAN KAR KU RIKICE DA GA GABA , ALLAH YA SA KUN GANE YAWWA 😴😴😴🤙 ) SIX YEARS BEFORE DAULAR SAUDIYA 🔥👑 * AMIR NAWFEL Zaune ya ke cikin wani katafaren garden kun san yadda gidajen saurata su ke , musaman masu mulki da kudi to be sai na kai ga yi muku wasu bayanai ba Ya na sanye da wasu kaya masu bala'in kyau irin na sarauta ya daura wata Alkyaba fara kal da ga sama Ya na zaune saman wata sofa mai mugun kyau da laushi , gaban shi kuma wata table ce ta glass shake da fruits da juice , ga uban dogarai a zagaye da shi ta ko ina ko wane ya na rike da wata katuwar sword kamar wanda za su yaki Shi kuma AMIR NAWFEL ya daga kan shi sama ya lumshe idanun shi kamar mai tunanin wani abu AMIR NAWFEL hadaden namiji ne , Fari kal da shi kamar ka taba jini ya fito , ya na da dogon hanci kamar pencil , da dan karamin baki , lips din shi red colour ne , shape din na sama ya firo kamar heart , ya na da gashi sosai so smooth mai laushi kuma baki kirin da shi har wani kyali ya ke yi da ga gani ka san ana kula da wannan gashin , ga wani kontancen saje a geffen fuskar shi , a shekaru zai kai 24 haka A geffen wuyan shi na dama ya na da wani bakin zane ya fito kamar crown an dasa mata Sword a tsakiya , allamun tambarin masarautar ne Ya na a haka ya ji daura mishi kai saman cinyar shi Dan karamin murmushi ya saki dan ya san ko wanene , a hankali ya ware idanun shi ya na kallon sama kafin ya sauko da kan shi slowly Ya na da dara daren idanun idanun farare kal kamar madara , kwayar cikin su kuma Hazel ce mai bala'in kyau kamar mirror Cikin wata irin zazzakar Murya cike da nitsuwa ya ce " what are you doing here ? " ya fada da turanci Wata kyakyawar yarinya ce fara kal da ita cikakiyar balaraba , kamanin ta daya da AMIR NAWFEL sai dai ita launin idanun ta baki ne kal a shekaru ba za ta wuce 17 ba , Al-AMIRA TESNIM kenan , Auta ga Malik HICHAM BIN JAABAR Cikin shagwaba ta fara magana da harshen larabci ta ce " Akhie , wai yaushe za mu tafi wajen papi ne " Hannun shi ya daura saman kan ta ya na shafawa a hankali Sai da ya dauki lokaci ya ce " za ki iya tafiya ni dai ba zan je ba " Ya na gama fadar hakan ya meda kan shi saman ya lumshe idanun shi Dago kan ta ta yi , ta mike zaune ta na kallon shi ta ce " uhumm uhummm Akhie ni fa........ " Da sauri ya daga mata hannu ya katse ta , a hankali ya ware idanun ya sauko da kan shi kassa kafin ya mike ya fara takawa ya bar wajen ba tare da ya ce mata komai ba Da sauri wasu dakarai guda hudu su ka bi bayan shi , ya bar yarinyar nan zaune da sauran dakaran , sai faman hura hanci ta ke AMIR kuma a hankali ya ke tafiya cike izza kai a sunkuye , da ga ganin takun shi ka san izza a jinin shi ta ke Ya na tsaka da tafiyar shi , wata arrow ta fado dab da kafar shi cak ya tsaya , Kallon arrow din ya yi na dan lokaci kafin ya duka a hankali ya dauke ta ya na bin ta da kallo A hankali ya saki wani cool murmushi , ba tare da ya dago kai ba ya ce ma dakarun shi su je su bashi wuri Sunkuyar da kai su ka yi cikin girmamawa kafin kowane ya juya ya koma bakin aikin shi Su na barin wajen ya dago kai ya fara bin wajen da kallo , amma bai ga komai ba A hankali ya ci gaba da takawar shi har ya nufi wani dan building mai mugun kyau , ga wasu jibga jibgan dakaru zagaye da wajen Ya na isa wajen duk dakarun su ka zube saman guyiwowin su su na gaishe da shi Bai bi ta kan gaisuwar su ba ya shiga wajen kai tsaye ya na sallama kassa kassa babu wanda ya ji ta sai shi da ya yi abun shi Ya na shigowa wajen idanun shi su ka sauka kan wata mace sanye da wando palazzo Fari kal da riga ita ma fara ta na da madauri da ga tsakiya , ta saki wani lalawsan gashin kan ta baki kirin har tsakiyar bayan ta Ta juyawa kofar shigowa baya , ta na kallo ta cikin wata katuwar Window ta glass A hankali ya ci gaba da takawa , ya sa hannu ya cire alkyabar shi ya ajiye saman wata table ya daura arrow din a sama Kamar ta san da shigowar shi , ba tare da ta juyo ba ta ce " calm down , ni ba da niyar fada na kira ka ba " ta fada da larabci Ya na shirin daukar takobi ta fadi hakan Ya na jin abun da ta fada ya juya ya fara takawa ya karaso geffen ta ya tsaya ya nade hanayan shi a kirji ya na kallon cikin Window din shi ma Sai da su ka dauki lokaci a hakan kafin ta juyo slowly ta kale shi Kyakyawar budurwa ce mai jini a jika , ta so ta dan yi kama da NAWFEL , amma kuma kama ta jini , sannan launin idanun ta hazel ne kamar na shi bayan haka ba abun da ya yi kama tsakanin su , a shekaru za ta kai 27 haka ina kyautata zaton wannan ita ce RIANNA BIN JAABAR Cikin sanyi murya ta ce " Amir , wai me ya ke damun ka ? " Girgiza mata kai ya yi ba tare da ya kale ta ba allamun ba komai Hannu ta kai ta shako wuyan shi ta kai mishi bugu a ciki , ta na fadin " Wa za ka yiwa miskilanci , kar ka manta na girme ka fa " " Please Ukhtie let me " ya fada cikin siririyar murya Sakin shi ta yi kafin ta sa hannu ta tura shi kadan har ya yi baya zai fadi Cikin zafin nama ya taro kan shi ya mike tsaye ya na kallon ta Nade hanayan ta ta yi a kirji ta na kallon shi ta ce " za ka fada min ko sai na karaya ma ka hannu " ta kai karshen ta na daga mishi gera guda Ajiyar zuciya ya sauke , kafin ya ce " wlh ki na son takura min dayawa ni na fada miki ba abun da ke damu na " Ya kai karshen ya juya , ya fara takawa ya na neman ya bar wajen Da sauri ta sa kafa ta tade shi , ya fadi dib ga kassa A hankali ya dago ya mike zaune ya na kallon ta ya shagwabe fuska kamar karamin yaro ya ce " wai me na yi miki da za ki dake ni haka in da kin ji min ciwo wlh sai na fadawa Abbi " Yar karamar dariya Ta yi kafin ta zaune kassa ita ma ta na kallon shi ta ce " ban son shirme AMIR wa za ka yi wa shagwaba , ko kunya ta ba ka ji , ni yanzu fada min , mi ke damun little brother di na " ta kai karshen cikin zolaya Kauda kai gefe ya yi ya na dan turo karamin bakin nan nashi ya ce " ni kyale ni ba abun da ke damu na " Dariya sosai ta yi , ta na kallon shi ta ma rasa abun da za ta ce mishi [16/09 à 09:57] M.N.M: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) ⚘🕊 MALLAKIN MEERAH 🕊⚘ 【 CUTIE PIE 】 Marubuciyar littafin :【 TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 】 YOU CAN FOLLOW MY WHATSAPP CHANEL 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i BOOK .............. 2 🌹👑 【 THE ROYALTY LOVE ✌👑🌹】 ________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊________________ P A G E 2 ❤ 🔥 Dawo kallon shi ya yi kan ta ya na matse gera ya ce " ki bar min wannan dariyar ta ki ta keta " Tsagaita dariyar ta ta yi kafin ta ce " okay , okay , Akhie fada min me ya ke damun ka " Sai da ya dan jinkirta kafin ya ce " Ukhtie , Abbi ya ce gobe zan fara bin shi fada , dan in ga yadda ke kula da masarauta " " okay , minene matsalar to , ko ba ka son zuwa " ta tambayeshi " ni fa na fada mishi ba ni son zama MALIK bayan shi amma ya ki sauraro na " ya fada cikin sanyi Daura hannun ta ta yi saman kafadar shi ta ce " in tambaye ka , in ba ka hau mulkin Saudiya ba , me za ka yi , kai kadai ne fa yarima cikin ahalin mu " Dan turo baki ya yi cikin shagwaba ya ce mata " ni na fada mishi company Sarrafa petroleum na ke son budewa , kar ki manta ko a school business na ke karantawa , amma ya na neman ya daura min abun da ya fi karfi na , ni gaskiya ba zan iya mulkar mutane ba " Yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " gaskia kam ba za ka iya ba , da wannan shagwabar za ka zama Malik , ko Tesnim ba za ta gwada ma ka shagwaba ba " Hararrar wassa ya wurga mata ya na shirin magana ta mike tsaye ta mika mishi hannu ta na fadin " let's go see Abbi mu yi mishi magana a tare " Da sauri ya mika matta hannu ya mike tsaye ya na murmushi Ya na mikewa ya ji kamar karar faduwar karfe a wajen kofar shigowa wajen A tare su ka kai duban su a wajen kafin Amir ya fara takawa a hankali ya nufi wajen da ya jiyo karar Cikin nitsuwa Ta tsayar da shi da cewa " ina kuma za ka je ka bar alkyabar ka " ta fada ta na fara takawa ta nufi table din ta dauki alkyabar sannan ta nufo shi ta ce mu tafi ko Ba musu ya bi bayan ta su ka bar wajen a tare ta na rike da Alkyabar shi Su na barin daya da ga cikin dakarun da ke tsaron wajen ya juya ya bar wajen da sauri sauri Sai da ya karaso kassan wata katuwar bishiya cen bayan masarautar inda babu kowa ko me wucewa babu sannan ya tsaya ya Zube saman guyiwowin shi ya na sunkuyar da kai ya ce " gaisuwa na ke ya shugaba na " Wani mutun ne zaune kassan bishiyar ya na sanye da wasu kaya bakake Dukan su , Idanun shi kadai a ke iya gani saboda ya rufe fuskar shi da wani bakin harami baki shi ma Cikin wata murya cike da isa ya ce " ya a ke ciki ne ? " Ba tare da ya dago kan shi ba ya ce " ya shugaba na , na jiyo Amir na fadin zai fara shiga Fada tare da Malik " Da sauri mutuman ne ya katse shi da cewa " sai in ya na raye zai shiga Fadar " " Haka ne shugaba na " " gobe ina son in ji labarin mutuwar Amir , idan kuma ta wuce gobe kai za ka mutu a madadin shi Meli " Murya na kerma Meli ya ce mishi " in sha Allah ba za a samu matsala ba shugaba na , duk wani shirye shirye da za a yi mun yi shi , lokaci kawai mu ke jira " Jinjina kan shi mutuman ya yi kafin ya ce " ina jiran albishir mai dadi Meli , ni kuma zan cika maka alkawarin ka " " Godiya na ke ya shugaba na , Allah ya ja zamanin ka , Allah ya kare gaba da bayan ka ya shugaba na " Daga mishi hannu mutumin nan ya yi kafin ya ce " ya isa haka tashi koma bakin aikin ka " " godiya na ke ya shugaba na " Meli ya fada kafin ya mike kai a sunkuye ya bar wajen Ya na barin wajen mutumin nan ya bushe da wata shegiyar dariya ya na fadin " sai dai ka yi hakuri dan uwa na amma dole Mulkin saudiya ya dawo cikin tafin hannu na , ko da kuwa Malik din da kan shi zan kashe " ya kai karshen ya na sake bushewa da dariya kafin ya bace bat a wajen * MISALIN KARFE 8 NA DARE Wani katuwar dining room dauke da wata kyawatatar dining table Fara kal dauke da wasu chair goma sha biyu suma farare kal gwanin burgewa Table din shake ta ke da abincin kala kala da Fruits wannan abincin sai ya ciyar da gida je goma su ci su koshi har su samu na breakfast Nan na hango mutanan gidan zaune saman chair su shidda ne mata hudu da namiji biyu AMIR NAWFEL da wani dattijon wanda na san Shi ne MALIK din dan kamanin shi daya sak da AMIR NAWFEL har Hazel eyes din su MALIK ya na zaune saman chair din da ke tsakiya , geffen shi na dama RIANNA ce zaune tare da MALIKAT INAS sak kamanin ta da RIANNA Geffen hagun shi kuma AMIR NAWFEL ne zaune tare da TESNIM , sai MALIKAT AL'UMU ta so ta dan yi kama da AMIR NAWFEL amma ba sosai ba A hankali MALIK ya dago kai ya kali AMIR NAWFEL da ya sunkuyar da kai ya na cin abincin shi , amma da ga gani ka san ba dan ya na son abincin ba ya ke cin shi Dan karamin murmushi MALIK ya yi kafin ya kali yarinyar da ke zaune geffen shi ya ce " TESNIM yaushe za ki tafi Daular Ottoman , mun yi waya da kakan na ki ya ce ya shirya miki wata tsaraba ta musaman " Kunbure fuska TESNIM ta yi ta turo dan bakin nan nata gaba ta ce " Abbi ba AMIR ne ba na ce mishi yaushe za mu tafi ya ce wai shi ba zai je ba " Slowly AMIR ya dago kai ya kali TESNIM murya kassa kassa ya ce " dole sai da ni za ki je , ba ki san hanya ba ne " " NAWFEL laifin me ta yi maka da ga ta ce ka raka ta " MALIK ya fada ya na kallon AMIR Dan karamin tsaki ya yi kafin ya mike tsaye ya juyo ya fara takawa cike da nitsuwa ya bar wajen " NAWFEL ina za ka je ba ka Kamala abincin ka ba " RIANNA ta fada Ko amsa mata bai yi ba ya ci gaba da tafiyar shi Sai da ya bar wajen sannan ta juyo ta kali MALIK ta ce " Abbi don Allah ku janye maganar nan ta AMIR ya hau mulki wlh ba ya so " Daga mata hannu MALIK ya yi ya katse ta kafin ya ce mata " RIANNA ke da NAWFEL na ga bakin ku daya , idan bai hau mulki baya na ba wa zai hawa , ku nai sheda shi kadai ne yarima da na mallaka , ya tafi ya hura miki kunne ko , ya zuba miki shagwabar da ya saba ko " Marairaice fuska RIANNA ta yi ta na fadin " please Daddy , ku ba shi damar ya zabi abun da ya ke son yi , kar ku condemend din shi saman abun da bai da ra a yi , wlh Abbi tun da ya nuna ba ya son Mulkin nan wlh ko ya hau ba zai tsaya ya kula da saudiya kamar yadda ku ke yi " " RIANNA tashi fice min da ga gani sai ki bi bayan shi dama ke ce ke darme mishi gindi ya na abun da ya ga dama , to sai ki je ki rarrashe shi , ki kuma fada mishi gobe ya shirya bi na Fada " " Abbi ......... " Da sauri Malik ya daga mata hannu ba tare da ya ce komai ba Tashi ta yi ta na dan kananan magaganun ta bi bayan AMIR ita ma ta bar wajen Su dai Malikat kallon shi kawai su ke dan sun san halin Malik idan ya yanke shawara to babu wanda ya isa ya sa shi ya sauya shawarar nan dama haka nan ya ke da magana guda a ka san shi , duk irin halin da zai tsinci kan shi , shawarar kan shi kawai ya ke dauka , bai taba neman shawarar wani ba , Idan kuma abu ya shige mishi duhu shawarar Matan shi kawai ya ke nema Bayan RIANNA ta baro dining room din su kai tsaye wani kyawatencen parlour ta nufa nan ta isko AMIR zaune saman chair din Malik ta gold zalla ya daura kafa daya bisa daya ya kurawa Tv ido Dan zaro idanu RIANNA ta yi ta na kallon shi da sauri ta nufe shi ta na fadin " kai AMIR kujerar Malik za ka hau haka , maza sauka tun bai gan ka ba , ka fi kowa sanin bayan shi babu wanda ya isa ya hau wannan kujerar " Slowly AMIR ya juyo da kan shi ya kali RIANNA ya na dan lumshe idanun shi kamar mai jin barci , cike da izza ya ce mata " da ga yau ta zama tawa " ya kai karshen ya na meda kallon shi kan Tv Dan zaro idanu RIANNA ta yi ta na kallon shi baki sake , tun da ta ke da AMIR ba ta taba ganin ya yi mata kwarjini kamar na yau ba Ta na shirin magana ta jiyo Muryar Malik a bayan ta ya na fadin " yanzu sai ka tashi me ita ya zo " Dum ta ji gaban ta ya buga da sauri ta juya ta na kallon shi ta na dan zazzaro idanu Shi dai AMIR ko motsi bai yi ba asali ma ko kallon inda Malik ya ke bai yi ba ya ci gaba da kallon Tv ................... ( ku tsaya na dubo abun da ke cikin Tv din nan gaskia ) Ba komai ba ne face masarautar ya ke kallo ta cikin kananan camera da a ka boye ta ko ina cikin masarautar , shi dai kawai ya na kallon abun da ke faruwa a cikin masarautar ne amma hankalin shi na nesa Har sai da Malik ya karaso gaban shi ya tsaya ya na yi mishi magana bai sani ba Kawai sai ji ya yi an buge mishi kafar shi ta sama ta fadi kassa , Slowly ya lumshe idanun shi kafin ya bude su ya na kallon Malik ido cikin ido kafin ya ce " What ? " a takaice Ba Malik kadai ba har RIANNA da ke tsaye a bayan shi sai da ta zaro idanu ta na kallon AMIR " NAWFEL sauka da ga saman kujera ta " Malik ya fada cikin nuna isa Shiru AMIR ya yi na dan mintina kafin ya meda kallon shi kan Tv din ba tare da ya ce komai ba " Akhie ............ " Kut maganar ta yanke sakamakon daga mata hannu da Malik ya yi " Idan ka na son zama saman wannan kujerar , dole sai ka yarda ka amshi sunan ka na yarima mai jiran gado ka fara bi na Fada domin ganin yadda a ke kula da masarautar nan sannan za ka iya zama saman wannan kujerar " Slowly AMIR ya mike tsaye ya fara takawa a hankali ya karaso gaban Malik ya tsaya ya na kallon shi cikin ido ya ce " kujera ce dai sai na hau ta , sannan ni ba zan je Fada ba , ba na bukatar shawarar kowa ba na kuma bukatar sannin yadda a ke kula da masarautar , duk ranar da a ka nada ni a matsayin Malik tsari na kadai zan bi dan haka ka daina min zancen wata fada ni babu inda zan je " ya na gama fadar haka ya juya ya koma saman kujerar nan ya zauna ya daura kafa daya saman daya ya ci gaba da kallon Tv din gaban shi Shi dai Malik sumar tsaye su ka yi shi da RIANNA Sai ya kare mishi kallo da kyau sannan ya ce ma RIANNA ta ba su waje Ba musu ta juya ta bar parlour dama part din Malik ne su ke ciki sai ta bar part din baki daya dama su Malikat su riga ta tafiya TESNIM kuma ta tafi yawon birididin da ta saba , ba ta wannan part ba ta wacen duk in da ta kama ta tafiya ta ke yi A hankali Malik ya nufi wata Sofa da ke daman kujerar da AMIR ke zaune a kai shi ma ya zauna ya na kallon AMIR Kamar ko ya san kallon shi ya ke yi ya ce mishi " lafiya ka na kallo na haka " Girgiza kan shi Malik ya yi ya na murmushi ya ce " Mulki ya na kama ka AMIR why kullum ka ke abu kamar mace , sai dan karan shagwaba , ko takobi sai da RIANNA ta matsa sannan ka fara koyo , da ba hakan ba yanzu ko makiyi ya zo maka ba za ka iya kare kan ka ba " Shiru AMIR ya yi bai ce mishi komai ba Dariya Malik ya yi kafin ya dauki wani pillow saman sofar ya tila wa AMIR da sauri AMIR ya kauce pillow din bai same shi ba Dan karamin murmushin geffen fuska ya yi ya ce " Abbi , ni fa fada ne da makami ba ya burge ni , na fi son fada da hannu " " hmmm , hakan ba shi ba ne mafita ba , ya kamata a ce duk wani makami a duniya ka iya fada da shi , ba ka san ta yadda makiyin ka zai zo maka ba , bare kai da ka ke cikin gidan sarauta " Cikin nitsuwa AMIR ya katse shi da cewa " Idan kuma makiyin ya zo maka ta baya ? " Shiru Malik ya yi ya rasa amsar da zai ba shi Jin ya yi shiru ya sa AMIR juyo da kan shi ya kali Malik Dan karamin murmushi ya saki kafin ya ce " ba ka san ta yadda makiyin ka zai zo maka ba , amma na san wani abu , duk mai sanin ganin bayan ka , ba zai soke ka ta gaba , dole ta bayan idon ka zai soke ka , saboda ya san ka fi karfin shi ta gaba " " wait ! Maganar me ka ke yi min haka " Malik ya fada dan shi bai san abun da AMIR ke fada ba Meda kallon shi AMIR ya yi kan Tv sai da ya dan dauki lokaci kafin ya ce " ba komai kawai ina nufin ka zama me tsare bayan ka a kodayaushe saboda ba ka san ta inda makiyin ka zai zo maka ba , Idan kan ce ka za kare gaban ka kadai , to ta bayan ka zai zowa , dan haka ka zama mai kare gaba da bayan ka , saboda ba ka san da wa ka ke tare da shi ba , Makiyin ka zai zo ma ka da sufar aboki , aboki kuma da sufar makiyi " Dariya sosai Malik ya yi kafin ya ce " shi ya sa ban yarda da kowa cikin masarautar nan , ko a fada ba shawarar kowa ba ke doka ba " " Duk da hakan , yanzu idan na tambaye ka cikin fadar nan wanda ke zaune da kai da zuciya daya za ka iya fido min su " Shiru Malik dan ba kariya ya fada ba " Shi ya sa na ce ka zama mai tsare gaba da bayan ka , ba ka san wanda ka ke tare da shi ba , ko da ya na zaune da kai da zuciya daya , wata rana zai iya juya maka baya " Dogon nunfashi Malik ya ja kafin ya ce " kai ni fa hirar nan ta ka mara ma'ana ta fara isa ta " Murmushi kadan AMIR ya yi kafin ya ce " ban rike ka ba tashi ka tafi " " ban son shirme , part di na ne ka ke ciki " Dariya AMIR ya yi ya na fadin " ba wajen matar ka ba za ka kwana , tashi ka je ni a nan zan kwana " " kai eh fa haka ne ka ma tuno min , bari na tashi na tafi wajen baby na " ya kai karshen ya na mikewa tsaye Da sauri AMIR ya taro shi ya na fadin " Wait, Abbi wa ka ke kira da baby " Hararrar wassa Malik ya yi mishi kafin ya ce " Mummyn ka mana " ya kai karshen ya na kashe mishi ido guda Dariya sosai AMIR ya yi har da dafe ciki idanun shi na kawo ruwa Shi ma dai Malik yar dariya ya yi kafin ya tako kusa da AMIR ya dan sunkuyar da kai Ya rage sautin Muryar shi kamar mai rada ya ce " Ka na ji na ko , ita fa mace yar shagwaba ce ka bar ganin dan ta haifi zankadeden saurayi kamar ka , kullum ta na son a dinga ririta ta , a na shagwaba ta kamar baby , dan ba ka da matar ne shi ya sa ba za ka gane ba " " ba ni ma son na gane " AMIR ya fada ya na yar dariya " hmmm AMIR ina guje maka ranar da so zai maka mugun kamu , wlh sai ka yi kuka " Dan matsowa AMIR ya yi kusa da face din Malik murya kassa kassa ya ce " Har yanzu ba a yi macen da za ta Mallaki zuciyar AL-AMIR NAWFEL BIN JAABAR d'a tilo ga MALIK HICHAM BIN JAABAR jikan MALIK ABDOUL LATIF BIN SAUD , Har yanzu ba ta shigo duniya ba " Jinjina kan shi Malik ya yi kafin ya ce " Gaskia ne kam , izza a jinin ka ta ke , amma ka sani , mace ce ta haife ka , kamar yadda ta haife ka haka zalika , za ta haifi wadda za ta malake zuciyar ka , duk wannan izzar da ka ke nuna wa sai ta zube a gaban ta , ka jira ka gani " " Abbi , dubi wuce ka tafi wajen babyn ka , ni kyale ni film zan kala " Yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya kai bakin shi ya sumbaci forehead din AMIR sannan ya ce " ai kai ma baby na , I love you " Dan murmushi AMIR ya yi kafin ya ce " I LOVE YOU dad " Jinjina mishi kai Malik ya yi kafin ya mike ya juya ya fara takawa Har ya yi nisa ya jiyo Muryar AMIR ya na fadin " ka yi min magana da Azim " Jinjina mishi kai kawai Malik ya yi ba tare da ya ce komai ba har ya ficewar shi ya bar AMIR shi kadai Bai yi five minutes da fita ba wani mutumin ya shigo parlourn ya na sallama Ya sha ruwan mamaki ganin AMIR zaune saman kujerar da Malik ke zama , a sanin shi bayan Malik ba wanda ya taba zama saman ta sai yau ga AMIR zaune sama Karasowa gaban AMIR ya yi ya Zube saman guyiwowin shi ya sunkuyar da kai ya na fadin " Allah ya ja zamanin yarima , dan sarki jikan Sarki , ina mika gaisuwa na ga Adalin shugaba na , Umarnin kadai na ke jira " Daga mishi hannu AMIR ya yi kafin ya ce " ya isa haka Azim wani aiki na ke son ka yi min , kuma zan so ya tsaya a tsakanin mu " " umarnin kadai na ke jira ya shugaba na , yadda ka so haka za a yi " " ina son ka je part di na , Bedroom na farko ba wanda na ke barci ciki ba , ka duba cikin bedside drawer , akwai passport di na , da Visa , duk ka dauko su , sannan ka shiga ka duba cikin closet , ka dauko jakar cumputer di ta ka saka su a ciki ka kawo min ina jiran ka " Da sauri Azim ya ce " An gama shugaba na " ya na gama fadar hakan ya tashi da sauri ya fice parlourn [16/09 à 09:57] M.N.M: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) ⚘🕊 MALLAKIN MEERAH 🕊⚘ 【 THE ROYALTY LOVE ✌👑🌹】 Marubuciyar littafin :【 TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 】 YOU CAN FOLLOW MY WHATSAPP CHANEL 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i BOOK .............. 2 🌹👑 ________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊________________ {PAGE 3 ❤🔥} Ya na fita AMIR ya mike tsaye ya nufi glass din da ke bayan shi dan duk ginin na glass ne Ya tsaya ya na kallon masarautar ya na nade hanayan shi a baya Ya dauki wajen good ten minutes a hakan kafin Azim ya dawo cikin parlourn ya na sallama Ba tare da ya juyo ba ya amsa mishi sannan shi cen kassa kassa Geffen shi Azim ya karaso ya Zube saman guyiwowin shi ya na fadin " An gama ya shugaba na , ga abun da ku ka bukata " " Ajiye saman Sofa ka zo ina son magana da kai " Ba musu Azim ya tashi ya koma cikin parlourn ya ajiye jakar saman sofa kafin ya komo geffen AMIR ya Zube saman guyiwowin shi Cikin nitsuwa AMIR ya ce mishi " mike tsaye Azim , ka san fa ka girme ni a shekaru " Mikewa tsaye Azim ya yi ya dan ja baya kadan ya tsaya ya na sunkuyar da kan shi sannan ya ce " ya shugaba na , tabass na girme ka da shekaru , amma ai matsayin ka sama da nawa ya ke " Dan karamin murmushi AMIR ya yi kafin ya ce " Azim duk wannan matsayin ba komai ba ne , a wajen Allah duk daya mu ke , zan tambaye ka wani abu Azim kuma ka fada min gaskia " " in sha Allah shugaba na idan na sani zan fada maka " Gyada kan shi kadan AMIR ya yi kafin ya ce " ina son ka fada min , a ganin ka zan iya yin mulkin saudiya kamar na Malik " Dan karamin murmushi Azim ya yi cikin girmamawa ya ce " Ba zan yi maka kariya ba Shugaba na " Da sauri AMIR ya katse shi da cewa "ka kira ni da suna na " Kara fadada murmushin shi Azim ya yi kafin ya ce " ba zan yi maka kariya AMIR amma ina ji a jiki na ba za ka yi mulki irin na Malik ba , no ! Na ka na musaman ne , da sabon salo zai zowa , na san za ka zama Adalin shugaba , Za ka yi Mulki kamar na MALIK AL SAUD dan mulkin shi har yanzu tarihi ne , ka na da zuciya mai kyau ya shugaba na , ina fatan za ka mulke mu da wannan kyakyawar zuciyar ta ka " Dan karamin murmushi AMIR ya yi kafin ya ce " yanzu a ce ba na nan " Da sauri Azim ya ce " ba na fatan hakan AMIR domin duk cikin yaran shi Malik ya fi kaunar ka , wannan kowa ya shaide shi cikin masarautar nan , na san ba zai iya jure rashin ka ba " Shiru AMIR ya yi na dan mintina kafin ya ce " na gode Azim za ka iya tafiya " Dan sunkuyar da kai Azim ya yi kafin ya ce " na gode ya shugaba na , Sai da Safe " ya fada kafin ya juya ya fice parlourn Sai da Amir ya dauki wajen good 30 minutes ya na kallon cikin masarautar , ya na kallon yadda jami'an tsaro ke kai kawo Kafin ya daga kafa slowly ya juyo ya nufi wannan bakar Jakar da Azim ya ajiye saman Sofa ya dauke ta kafin ya juya ya nufi wani corridor da ke fuskantar sofar Sai da ya wuce kofa uku sannan ya iso ta hudun ya daura yatsar shi saman finger print Nan take kofar ta bude kan ta har da fadin sunnan shi A hankali ya shiga cikin dakin yanzu na sallama kassa kassa Wani tanpasheshen bedroom ne da ga gani ka san na Malik din ne da kan shi dan dakin ya kai girman parlourn da ya fito bai tsaya wani dube dube ba ya nufi bedside drawer da ke cen da ga cikin dakin Ya zauna bakin gadon , ya kai hannu ya bude box na farko Nan ya ga bandir bandir din kudi dirham shakke a wajen Jakar hannun shi ya bude ya sa hannu ya fara jidar kudin nan ya na saka wa a cikin jakar nan Sai da ya debi rabin kudin sannan ya meda box din ya bude na kassa Nan wajen kuma bandir din Dollar ne , cike a wajen Nan ma sai da ya debi wajen rabin kudin ya saka a cikin yar jakar nan sannan ya hakura ya meda box din ya like , jakar har ta yi yauni ta cika kamar za ta fashe Rufe zip din jakar ya yi sannan ya ajiye ta geffen shi kafin ya tashi ya nufi wata door Ya na isa ta bude kan ta ya shiga ciki Ya na shiga kofar ta meda ta kan ta After some minutes ya fito daure da towel a kugunshi allamun wanka ya yi Ya na fitowa ya nufi wata door ita ma dan nesa kadan da ta toilet Ya na isa wannan karan ma ta bude kan ta Bai yi five minutes ba ya fito sanye da wasu kayan barcin farare kal ma su mugun kyau kamar yanzu a ka ciro su da ga cikin leda , ya saki wannan lalawsan Darck black smooth hair din na shi ya zubo mishi har saman shoulder , sai tashin fitinannan kamshi ya ke ( kaiiiii , kudi duniya ne gaskia 🤣 amma na halak 🤣🤣🤣 ) Kai tsaye wannan royal bed ya nufa ya Haye ya konta ya lumshe idanun shi ya na karanto adu'ar barci Ba jimawa barci ya yi gaba da shi * MISALIN KARFE 2 NA DARE Ya na tsaka da barcin shi a hankali ya fara jiyo kamar warin kuna A dubu dari ya ware idanun shi , nan ya ga uban hayakin da ke tashi cikin bedroom din nan take ya fara tari ya na toshe hancin shi idanun shi su ka koma jazir Kafin ya yi yunkurin tashi duk hayaki ya gawraye dakin ba ka iya ganin komai Amma a hakan ya mike ya laluba jakar shi , ya rataya ta , sannan ya sauko da ga saman gadon ya na uban tari dan hayakin ya fara yi mishi yawa ya nufi dressing room ya shigo Kamar wutar jira ta ke ko , ya na shiga kofar shigowa dakin ta ba da wata razananiyar kara kamar ta watsewar glass , ta fadi kassa , finger print din kuma ya watse nan take wuta ta gawraye bedroom din komai sai da ya kone a ciki ( bari dai mu ga da ga wajen kuma ) Duk mutanan masarautar su na tsaye gaban Building din , dan wajen hawa uku gare shi Duk hawa ukun sun kama da wuta wajen ya koma jazir Azim da wasu mutanan biyu su na rike da Malik sai kiran sunan AMIR ya ke ya na a bar shi ya ceci ran yaron shi kar ya mutu MALIKAT AL'UMU ma haka zalika sai da MALIKAT INAS da MALIKAT DJAOUDATT da MALIKAT HOUDA su ka ririke ta TESNIM da RIANNA kuma sai kuka su ke yi , su na kiran sunan AMIR Su na a haka RIANNA ta saki wata razananiyar kara da ga haka ta dauke ta fadi a kassa sumamiya Da karfi MALIKAT INAS ta kira sunan ta , ta saki MALIKAT AL'UMU ta nufi diyar ta , ta na kiran sunan ta Ganin abun da ke faruwa ya sa Malik Zubewa kassa saman guyiwowin shi ya dafe kan shi da hannu guda ya na fadin " wai me ya ke shirin faruwa ne haka , Azim me ku ke jira har yanzu ba ku kashe wutar nan ba " Bai gama rufe bakin shi ba duk glass din ginin su ka tarwatse su na bada wani razanannan sauti su ka fado musu kassa da sauri kowa ya juyo bayan shi wasu har guduwa su ke Dan zaro idanu ta MALIKAT AL'UMU ta yi ta fadi sunan AMIR da karfi har Muryar ta na sarkewa , ta na gama fadar hakan ta dauke lokaci guda ta na neman zubewa da sauri MALIKAT DJAOUDATT da MALIKAT HOUDA su ka taro ta a tare Da sauri Malik ya mike tsaye ya na fadin " ku kawo min ruwa tun da ku ba za ku iya kashe wutar nan ba , AMIR di na ya na ciki , NAWFEL ka na ji na , kar ka ji tsoro yanzu na zo na fitar da kai " ya kai karshen hawaye na zubo mishi ya nufi ginin da gudu ya na taka glass din da ya zube a wajen duk kafafun shi su ka fashe Da gudu Azim da wasu dogarai su ka bi bayan shi su ka taro shi Azim na fadin " ku yi hakuri yanzu fireman sun iso , su na kan hanya , kar mu rasa ku duka " Ina Malik ko jin su ba ya yi sai neman kwatar kan shi ya ke Lokaci guda ya tsaya ya kai hannu ya dafe saitin zuciyar shi Da sauri Azim ya shiga kiran sunan Malik ya na tambayar lafia Kafin ya yi wani yunkuri Malik ya dauke kamar wutar nepa ya fadi kassa cikin wannan uban glass har sai da hannayan shi su ka farfashe su ka fara zubar da jini Cikin fitar hayaci MALIKAT INAS ta shiga fadin " inallillahi wa ina illaihi raji'un , ya Allah me ya ke shirin faruwa ne haka , Ga MALIKAT AL'UMU , MALIK , RIANNA duk a konce , AMIR din mu kuma na cikin wannan uban wutar , wai me ku ke jira ba ku kira firemen da ambulance ba , jira ku ke sai kowa ya mutu ne " Ta na gama rufe bakin ta Motoci goma na yan kwana kwana su ka shigo masarautar da mugun gudu su ka nufi building din nan su ka fara kashe wutar Su Malik kuma A ka dauko wata motar a ka dauke su da ga wajen a ka nufi word room din da ke cikin masarautar dan ba su agajin gagawa Duk wannan abun da ya faru a kan idon AMIR ya na kallon su dan tun lokacin da ya shiga dressing room ya fito building din ta hanyar sirri , ko shi Malik dan ya na cikin halin ha ula'i ne ya sa ya mance da hanyar , da zai iya shiga building din ba tare da wuta ta taba shi ba Duk wannan uban kiran da su ke yi mishi ya na jin su , kuma ya kallon su Lokacin da RIANNA ta fadi sai da ya kira sunan ta a hankali ya mika hannun shi nan take wasu hawaye su ka zubo mishi , cikin zuciyar ya na fara nadamar shawarar da ya yanke amma ba zai iya ja da baya ba Haka ya ci gaba da kallon su , su na kuka ya na kuka hawaye bibiyu kamar karamin yaro Har lokacin da ya ga Malik ya Zube kassa sannan ya yi sauri ya toshe bakin shi ya bar wajen da gudu ya fice masarautar ba tare da kowa ya gan shi ba Sai ga shi a saman wata doguwar hanya babu kowa a saman hanyar , Titi ya na da kyau sosai an raba shi biyu da wasu ciyayi sa ga tsakiya da flowers multicolore kamar rainbow Ga wasu manyan lamps zagaye da titin su na ba da haske sai ka ce da safe ne Hanyar doguwar ce babu kwana ko guda. Sai shaguna sa su ke gefe da gefen titin Haka ya kama hanyar nan da uban gudu , kamar zai tashi sama , ko takalmi babu a kafafun shi , duk taku daya in ya yi sai kassar ta ba da sauti dib dib gashin shi duk ya watsar mishi a jiki Gudu ya ke kamar babu gobe , kamar wanda a ka biyo a na son kashe shi Duk gudun nan da ya ke yi ya na rike da wannan jakar ta shi da hannu bibiyu Ya dauki wajen good ten minutes ya na wannan uban gudun kafin ya fara hango wani plaza Ya na isowa wajen plaza din nan wajen tsalaka titi ya rage gudun shi ya tsaya ya na meda nunfashi har da rike guyiwowin shi Sai da ya dai'daita nunfashin shi sannan ya dago Ya na shirin barin wajen da gudu ya ga wata dankareriar mota baka kirin ta sha gaban shi ta tare mishi hanya Dum ya ji gaban shi ya fadi , ya kassa motsawa sai bin motar ya ke da ido zuciyar shi na duka uku uku Ya na a haka ya ga an bude Side din driver an sauko da kafa guda cikin wasu sneakers farare kal kafin a ida sauko da gudar wani kyakyawan saurayi sanye cikin Suit farare kal shekarun shi sun zo daya da na AMIR Karewa AMIR kallo ya yi da kyau kafin ya ce " AL-AMIR NAWFEL ? what are you doing here in this time , mu je na meda ka masarauta " Wasu yawu AMIR ya hadiye kafin ya ce mishi " kai ina za ka je ? " Dan karamin murmushi ya yi kafin ya ce " I'm sorry my Prince , kassar ne zan bari yanzu haka airport zan je " Ajiyar zuciya AMIR ya sauke kafin ya nufi motar nan ya na fadin " ni ma garin zan bari mu je " ya kai karshen ya na bude kofar Side din me zaman banza ya shiga ya zauna Da sauri saurayin nan ya shiga Wajen Driver ba tare da ya tada motar ba ya ce " ka yi hakuri ran ka shi dade , amma ba za ka iya bi na ba " Wani mugun kallo AMIR ya wurga mishi sai da saurayin nan ya sha jinin jikin shi " let's go , ba tambayar ka na ke ba umarni ne " AMIR ya fada cike da izza Wasu yawu Saurayin nan ya hadiye kafin ya tada motar shi ya kama hanyar airport da gudu Sai da su ka yi tafiya mai dan nisa kafin AMIR ya juyo ya kali saurayin nan Dum ya ji gaban shi ya fadi lokacin da idanun shi su ka yi mishi arba da wani zanen sword guda biyu Da wani Lion a tsakiyar su ya bude baki hakoran nan na shi sun fito , a wuyan saurayin nan Cikin nitsuwa ya ce mishi " What is your name ? " ya tambaye shi Dan karamin murmushi saurayin nan ya yi kafin ya ce " ran ka shi dade suna na DIYA BIN ABDOUL MUJEEB ........ " Katse shi AMIR ya yi da fadin " Da ga Daular Ottoman ! " Hannu Diya ya kai ya shafi zanen da ke wuyan shi kafin ya saki wani cool murmushi ya ce " Eh , da ga Daular Ottoman , ni ne yarima na uku ga SARKI AHMED BIN ABDOUL MUJEEB " " ka na da ruwa kishi na ke ji " AMIR ya fada mishi cikin nitsuwa Yar karamar dariya DIYA ya yi kafin ya ce " AMIR na ce maka da ga Daular Ottoman na ke , tambayar da za ta fito da ga bakin ka shi ne in ina da ruwa , a ka je kashe ka a ka turo ni kassan ka na da makiya dayawa a saudiya " " ku ta shafa , ko kashe ni ka zo yi , ko ma minene matsalar ka ce , ka na da ruwan ne ? " Girgiza mishi kai DIYA ya yi ya na fadin " ba ni da , ban fito da komai ba sai kaya na , shi ma wani uziri ne ya biyo da ni masarautar Saudia , da tun da ga cikin masarautar Ottoman zan shi ga jirgi na bar kassar nan " Jinjina kan shi AMIR ya yi bai ce mishi komai ba Sai da su ka iso airport din a haka kafin ya ce mishi " yanzu wace kassa za ka je ? " Sai da DIYA ya yi parking din motar shi a parking space sannan ya juyo ya kali AMIR ya ce " gaskia ban sani ba , duk inda duniya ta kai ni , ba zan maka karya ba ina son adventure , dalilin da ya sa ma baro Daular Ottoman " bude kofar shi AMIR ya yi kafin ya ce " shikenan tashi mu je " Da sauri DIYA ya ce mishi " ina kuma za mu je yi Ran ka shi dade " Juyo wa AMIR ya yi ya kali DIYA sannan ya ce "ka ce min ba ka san inda za ka je ba , ni ma ban san inda zan je ba , dan haka ka tashi mu tafi inda kaddara za ta kai mu , idan kuma ba za ka bi ni ba okay , sai wata rana in mun hadu " ya kai karshen ya na sauka da ga cikin motar Da sauri shi ma DIYA ya sauko ya bude gidan baya ya sauko da trolley din shi da wata jakar sannan ya rufe ya bi bayan AMIR da sauri Dai'dai lokacin da ya ke shiga cikin airport din DIYA na biye da bayan shi Ya yi sa'a ko wajen babu kowa sai wasu security guda hudu da ke tsaron wajen , su na ganin shi duka su ka daga hannu su na sara mishi Bai bi ta kan su ba ya nufi wajen sayan ticket Receptionist na ganin shi ta mike da sauri ta na gaishe shi Bai bi ta kan gaisuwar ta ba ya ce " akwai jirgin da zai tashi yanzu " Cikin girmamawa ta ce mishi " yes Sir , amma AFRICA-Nigeria ya nufa " " ba laifi shi za mu shiga " ya kai karshen ya na bude jakar shi ya ciro bandir din Dollar uku ya ajiye gaban ta Murya na kerma ta ce mishi " I'm sorry Sir , jirgin ya cika , sai dai ku jira gobe akwai wanda zai tashi karfe 5 na yamma " Matse gera AMIR ya yi ya wurga mata wannan mugun kallon na shi cike da izza ya ce mata " ko da saman kan pilot ne zan zauna , idan ki ka bari jirgin nan ya tashi babu ni a ciki , ki tabbatar gobe ba za ka ki dawo aikin nan ba , dan haka gwara ki dauki kudin nan ki ja bakin ki yi shiru ki ba mu ticket tun ina miki cikin ruwan sanyi , idan kuma ki ka bari rai na ya baci za ki ji karkashin kassa " Wasu yawu ta hadiye da karfi murya na kerma ta ce " i'm so......rry sir " Ta na gama fadar haka ta shiga shirya musu ticket Babu ko na gode AMIR ya dauki ticket din nan ya yi gaba abin shi Shi dai DIYA ya na biye da bayan shi ba ya da abun cewa karfin ikon AMIR ya fi na shi nesa ba kusa ba A haka su ka shiga cikin jirgin nan duk da a cike ya ke , bangaran Flight attendant , su ka zauna har sai da jirgin ya daga A karfe 3 dai'dai ya nufi Nigeria ba tare da sun san abun da ke jiran su a cen ba [16/09 à 09:57] M.N.M: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) ⚘🕊 MALLAKIN MEERAH 🕊⚘ 【 THE ROYALTY LOVE ✌👑🌹】 Marubuciyar littafin :【 TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 】 BOOK .............. 2 🌹👑 ________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊________________ PAGE ________4 ❤🔥 * PRESENT DAY * ZAYD " bayan mun baro Saudiya mu ka shigo Nigeria , da farko a Abuja mu ka sauka , bayan mun yi wasu yan kwanaki , na saye wani company na sarrafa bakin oil da a ka saka a kasuwa , da ya ke su na jin turanci sai abun bai zo da matsala ba , bayan wasu watanni mu ka koma Kano da zama cikin wata yar karamar unguwa , amma duk mutanan wajen daya biyu ne ke jin Larabci da Turanci , hakan ko ba karamin dadi ya yi min don ko magana mutun ya yi min ba na gane wa sai na yi shiru na , da ga haka har su ke min daukar kurma , da makaho saboda yawwan saka glass da na ke dan boye idanu na , sannu sannu Har DIYA ya koyi haoussa ta zauna a harshen shi , ya koya min ni ma amma duk da hakan ba na yi wa kowa magana duk da a yanzu ina gane abun da su ke fada , a shekarar da mu ka dawo Kano ,Allah ya hada ni da wannan family inda su ka dauke mu kamar yan uwan su , ban san abun da ya sa wannan familyn ke kaunar mu haka dan har abincin dare su ke aiko mana idan kuma DIYA ba ya nan mai gidan da kan shi ya ke zowa ya gayace ni zuwa gidan shi dan na ci , a haka rayuwa ta ci gaba , amma har ga Allah kullum ina tunanin ku , ina kuma tunanin komawa gida , kawai lokacin ne sai yanzu ya zo " ya kai karshen ya na dago kai ya kali mutanan cikin dakin Kuka Ne ya kubce ma TESNIM ta sa hannayan ta biyu ta rungume shi ta na fadin " Akhie why za ka tafi ka barni , ka san irin kewar ka da na yi " Dan bubuga bayan ta ya yi ya na shirin magana Malik ya riga shi cewa " kenan part di na da a ka kona kai ka ba da umarnin hakan " Girgiza mishi kai Zayd ya yi kafin ya ce " no ba ni ba ne , a ranar bayan na baro dining room na tafi parlourn , na zaune saman sofa na jiyo Muryar Wasu da ga cikin masarautar su na fadin yadda za a yi su kona part din Malik , amma su tabbatar da AMIR na ciki , jin hakan ne ya sa na tashi na koma saman kujerar ka na zauna ina kallon duk wani abu da su ke yi , amma ban ga face din su ba saboda sun saka rawani , nan ne wata Idea ta zo min , na yi anfani da wannan damar dan na bar masarautar , Saboda pressure ta yi min yawwa , ba ni da yancin kai na a cikin masarautar nan , duk wani abu da na fada maka ina so ba ka saurare na , sai ka ce min wai dole sai na hau mulki , al'halin na fada maka ba ni so ba ni so " Ya kai karshen ya na kauda kai gefe , nan ya ga Inaya ta kure shi da idanu sai zubar da hawaye ta ke Nan take idanun su , su ka sarkafe cikin na juna Ya na a haka ya jiyo Muryar Malik na fadin " Ka yi hakuri AMIR , na san da na saurare ka da duk wannan abun bai faru ba " Cikin nitsuwa ya katse shi da cewa " no Dad , gwara hakan da ta faru ko ba komai na samu damar haduwa da wannan ahalin " Dan karamin murmushi Malik ya yi kafin ya ce " Shikenan yanzu sai ka tashi mu koma gida , mun ci gaba da kula da kai a cen " " no Dad , ka yi hakuri ba zan iya tafiya na bar Family na a nan " Malik na shirin magana MALIKAT AL'UMU ta daura hannun ta saman na shi Dawo da kallon shi ya yi gare ta Nan ta girgiza mishi kai kafin ta juya ta kali ZAYD ta ce " AMIR duk yadda ka ke so haka za a yi , amma nan da one hour za mu bar garin nan " Gyada mata kai ya yi kafin ya daga ya kali DIYA ya ce " to kai malam , sai ku koma gida kai da ABDOUL ou shirya mana kayan mu , ku taho da mama , sai mun hade a airport " Dan sunkuyar da kai DIYA ya yi cike da zolaya ya ce " an gama ya shugaba na " Dariya sosai MALIK da TESNIM su ka yi Sannan DIYA ya ce ma ABDOUL su tafi , ba musu ABDOUL ya bi shi su ka fice dakin Su na fita ita ma Inaya ta mike Slowly ta bar dakin Da sauri Nesrine ta tashi ta bi bayan ta dan ta ga allamun ba cikin hayacin ta ta ke ba Da kallo Zayd ya raka su har sai da su ka fita sannan ya raba jikin shi da na TESNIM ya mike a hankali ya fice shi ma Da kallo Malik ya raka shi har sai da ya fita sannan ya yi yar karamar dariya yi ce " MALIKAT ina ga ba a banza yaron ki ya ki tafiya ba , ya fada tarko ne " Cike da rudu TESNIM ta ce " Abbi wane irin tarko kuma " " na soyayya " ya fada a takaice Yar karamar dariya ta yi kafin ta ce mishi " haba Abbi, wannan babyn ? Ko ni fa na girme mata ba ma ita ba duka su biyu " " TESNIM ba ki san soyayya ba ne , ba ruwan ta da shekaru , amma za ki gane hakan duk ranar da ki ka fada soyayya ke ma " Dan tabe baki TESNIM ta yi ta na girgiza kan ta ba tare da ta ce komai ba Bangaran Inaya kuma , ta na fitowa ta zauna saman Waiting chair da ke bakin kofar dakin Ta na zama Nesrine ta karaso gaban ta ta tsaya ta na kiran sunan ta Kamar da ga sama ta jiyo Muryar Zayd ya na fadin " Cutie are you okay ? " Slowly ta dago kai ta kale shi , ya na tsaye geffen Nesrine Dan karamin murmushi ta saki kafin ta jinjina mishi kai, ta mayar ta sunkuyar da shi A hankali ya kira sunan Nesrine " na'am " ta fada ta na juyawa ta kale shi Da kai ya yi mata allamun ta koma cikin dakin , ba musu ta juya ta koma cikin dakin ta ba su waje Da kallo ya rakata har sai da ta shiga dakin sannan ya tako a hankali ya zauna saman chair din da ya ke geffen ta Cikin sanyin murya ya ce mata " cutie fada min me ya ke faruwa , ko yanzu kin daina so na ne tun da kin ji ko ni wanene ? " Murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta ce " soyayyar ka ta zama wani bangare na cikin zuciya ta , mutuwa ce kadai za ta iya fitar da shi , kawai dai na ji dalilin da ya sa ba za ka iya so na ba , ni ba ajin ka ba ce , sai dai na zama mai maka shara da wanke wanke , ka fi karfi na yaya Zayd , don Allah ka yi hakuri ka yi tafiyar ka , ka bar mu a nan , ko ba komai zan rage radadin soyayyar da ba zan taba samu ba " A hankali ya lumshe idanun shi ya bude su sannan ya ce mata " ba zan iya tafiya na bar ku a nan ba gaskiya , inda ma a ce malam na raye , amma ba ya nan , ban san irin abun da zai faru da ku bayan tafiya ta ba , ni fa ba shawara na ke ba ki ba umarni ne " Yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " nan fa ba masarautar ta ka ba ce , ba ka da ikon ba ni umarni " Cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " amma ina iya ba ki umarni a matsayi na na mijin ki " Wani cool murmushi ta saki ta dago kai slowly ta kale shi ba tare da ta ce komai ba Sai da ta gaji da kallon shi sannan ta meda kan ta , ta sunkuyar A hankali ya dan sunkuyar da kai ya leko face din ta ya ce " Wannan murmushin kuma na meye , ko ba za ki bi mijin ki ba " Kauda kai gefe ta yi ta na ci gaba da murmushin ta wanda ita kadai ta san na minene Ta na haka kawai ta ji ya rungumota ya hada kan ta da kirjin shi cikin sanyin murya ya ce " na ji dadi da babu abun da ya same ki , ba ki san irin sanyin da na ji cikin zuciya ta lokacin da na bude ido na gan ki " Dan karamin murmushi ta saki ta na kara lafewa a jikin shi Sai da su ka dauki lokaci a haka kafin ya sake ya tashi ya ce su koma ciki Noke mishi kafada ta yi cikin shagwaba ta ce mishi " ni ba zan koma ba " A hankali ya koma saman chair din ya zauna ba tare da ya ce mata komai ba ya san bai wuce ta ce ta na jin kunyar Malik ba A haka su ka zauna a wajen ba wanda ya sake cewa uppan har sai da Diya da Abdoul su ka dawo su ka same su a nan A tare su ka saki wani kyawatencen murmushi kafin Diya ya ce " AMIR za mu iya tafiya ko sai ka ida hira da babyn ka ne " Dan karamin tsaki Zayd ya yi kafin ya mike tsaye ya fara takawa ya yi gaba Ya na barin wajen Diya ya kali Inaya ya ce " Gimbiya , tashi ku je " Jinjina mishi kai kawai ta yi kafin ta mike a hankali ta bi bayan shi , ta na fitowa ta hango shi tsaye wajen wata dankareriar mota fara kal , mama na ciki zaune ya na yi mata magana , Wajen su Inaya ta karaso , ta na tsayuwa wajen ya ce mata ta shiga motar Ba musu ta bude ta shiga motar , shi kuma ya juya ya nufi wata motar daban ya shiga Abdoul da Diya kuma su ka nufi cikin dakin , Diya ya ce wa Malik za su iya tafiya yanzu Ba musu duka su ka tashi su ka fito dakin su ka baro Hospital din , cikin wasu irin manyan motoci ma su nunfashi Inaya da Nesrine su ka shiga mota guda tare da mama TESNIM da MALIKAT su ka shiga mota guda Abdoul shi kuma tare da Diya Sannan Malik da AMIR su ka shiga mota guda su ka bar Hospital din Kai tsaye airport su ka nufa cikin konciyar hankali Su na isa ko ten minutes ba su yi ba jirgin su ya daga dama cikin private jet din su Malik su ka zo , to cikin shi kuma su ka bar Nigeria * AFTER SOME HOURS * SAUDI ARABIA Misalin karfe 9 na dare jirgin su ya sauka a kassar Saudiya Airport din cike ya ke da ga Sojoji da dogarai , duk mutanan wajen da idanun su su ka sauka kan AMIR sai da su ka sha jinin jikin su Shi kuma AMIR ko a jikin shi , ko kallo ba su ishe ba kai tsaye ya nufi wajen motocin da a ka tanada musu , kowa ya shiga su ka bar airport din da mugun gudu kamar za su tashi sama Cikin abun da bai fi ten minutes su ka iso Daular saudiya Ba su Inaya kadai ba , har shi AMIR sai da ya yi mamakin ganin irin gyaran da a ka yi wa Daular ta zamo mishi kamar sabuwa Har building din Malik da ya kone , an meda shi sabo amma wannan karan mai hawa hudu a ka yi ya ni ka farko kyawo da girma Kamar ko Malik ya san abun da ke cikin tunanin yaron na shi sai ya yi dan karamin murmushi ya ce ma driver din su ya kai su building din Building din tun da a ka gena shi har yanzu babu wanda ya taba shigar shi , dan musaman Malik ya sa a gena shi saboda AMIR na shi ne na musaman , shi kuma Malik a ka yi mishi wani part din daban Sai driver ya iso bakin kofar part din sannan ya yi parking din motar Da sauri dogarai da ke tsaron part din su ka karaso gaban motar su ka budewa Malik kofa Ashe AMIR ne ke zaune a bangaran su na ganin shi su ka yi baya da sauri su na karanto kalmar shahada Ya na fitowa ya tsaya ya na karewa building din kallo nan take abun da ya faru tsawan shekaru ya dawo mishi sabo Ya yi nisa cikin tunanin shi ya ji Malik ya dafa kafadar shi ya na fadin " mu shiga ko " Dawo da kallon shi AMIR ya yi kan Malik cikin nitsuwa ya ce mishi " ka sa a kai matan nan wajen MALIKAT INAS " ya na gama fadar hakan ya daga kafa ya na taku cike da izza ya shiga cikin ginin Ya na shiga Azim ya karaso wajen ya Zube saman guyiwowin shi ya na gaishe da Malik ya na yi mishi barka da zuwa Amsa mishi gaisuwar shi Malik ya yi kafin ya ce " akwai wasu mata da ke tare da mu , yaran ka sa a kai su wajen MALIKAT INAS , matar kuma a isa da ita wajen MALIKAT HOUDA " ya na gama fadar hakan ya shiga cikin building din shi ma Ba musu Azim ya mike dan cika umarnin Malik Abdoul da Diya kuma ba su ma shigo Daular saudiya ba , Kai tsaye Daular Ottoman su ka nufa Bayan AMIR ya shiga building din kai tsaye wajen lift ya nufa ya Haye hawa na uku Kai tsaye lift din da parlourn ya ke sada ka , ya na shigowa ya ji zuciyar shi ta buga da karfi Cak ya tsaya waje guda ya na karewa wajen kallo , ya na nan kamar yadda ya bar shi , duk kayan da a ka saka mishi sak irin na farko Ya na a haka ya ji Malik ya dafa kafadar shi A hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ce " zan shiga wanka ba ni son kowa ya dame ni " ya na gama fadar haka ya nufi wani corridor da ke saman damar shi Da kallo Malik ya raka shi sai da ya ga ya shiga bedroom guda da ga na cikin corridor din sannan ya saki wani kyawatencen murmushi ya nufi sofa ya zauna Ya dauki wajen good 30 minutes a haka kawai ya ji kofar lift ta bude , RIANNA ta fito da ga ciki da gudu ta na hawaye ta nufi Malik ta Zube kassa kussan kafafun shi ta na kuka ta ce " Abbi wai AMIR ya dawo , tun dazu na ke ji cikin masarauta wai sun ga AMIR ya shigo nan , Abbi wai da gaske ne , AMIR di na ne ya dawo , Abbi ku fada min " Dan karamin murmushi ya yi ya na fadin " ya isa haka RIANNA kukan na minene kuma " Da sauri ta katse shi da cewa " don Allah Abbi ku fada min da gaske ne wai , Wlh zuciya ta zafi ta ke yi min ji na ke kamar zan mutu , Abbi ina son na ga yan uwa na , na yi kewar shi sosai Abbi kullum da shi na ke kwana da shi na ke tashi cikin zuciya ta why zai tafi ya bar ni Abbi ? " ta kai karshen ta na kontar da kan ta saman cinyar Malik ta na ci gaba da kukan ta A hankali Malik ya kai hannu ya na shafa kan ta ba tare da ya ce mata komai ba , sai dan karamin murmushi da ya saki ya san abun da ta ke ji cikin zuciyar ta , duk da ba mahaifiyar su guda ba , amma son da RIANNA ke yi wa Amir ko Tesnim da su ke uwa guda ba ta yi mishi shi Sai da su ka dauki wajen good ten minutes a haka kafin AMIR ya shigo parlourn ya na sanye cikin wasu kayan barcin farare kal masu mugun kyau sai tashin fitinannan kamshi yake yi , ya na tafe kai a sunkuye ya na latsa wayar shi Kai tsaye wajen wannan kujerar ta gold ta Malik ya nufa ya zauna ya daura kafa daya bisa daya ba tare da ya dago kai ba ya ce " Abbi , ka sa a kawo min Fruits wlh yunwa na ke ji kamar na yi sati ban ci komai ba " A dubu dari RIANNA ta ware idanun ta ta dago kai ta kali saitin da ta jiyo Muryar shi Ya na zaune ya yi zaman kasaita, sai da ta ji zuciyar ta ta buga Lips din ta har kerma su ke yi wajen bude baki ta ce " Akhie !" Slowly ya dago kan shi idanun shi ba su sauka ko ina ba sai saman ta Meyar da kan shi ya yi ya sunkuyar kafin ya ce " Ukhtie , please je ki kawo min wani abu na ci wlh yunwa na ke ji " Malik ne ya amsa mishi da cewa " NAWFEL ban son shirme RIANNA ba ta girme ka ba ita ce za ta kawo maka abinci " A hankali ya daga kan shi sannan ya ajiye wayar shi saman yar table da ke geffen Chair din sannan ya sauko da kafar shi kassa ya mike tsaye ya na fadin " ai na san hanya ku yi zaman ku " ya fada ya na fara takawa Da sauri RIANNA ta mike tsaye ta sha gaban shi baki sake ta ke kallon shi ta kassa magana Dan karamin murmushin geffen fuska ya yi mata kafin ya ce " Lafya kin tare min hanya tun da ba za ki je ba gusa min ni na tafi " Ita dai ta kassa wani kwakwaran motsi sai kallon shi ta ke yi Ganin hakan ya sa shi kauda kai gefe kadan ya kali Malik ya ce " sai da na ce maka kar a dame ni " Bai gama rufe bakin shi ba kofar lift ta bude MALIKAT INAS da MALIKAT HOUDA su ka fito a tare Cak kowa ce ta tsaya ta na zaro idanu ta na kallon AMIR Ya na ganin su ya saki wani dan siririn tsaki ya juya ya koma kan Chair din da ya taso ya zauna ya na kauda kai gefe Sai zaro idanu su ke su na kallon shi , duk sun kassa magana Sai cen MALIKAT INAS ta karaso wajen Malik ta zauna geffen shi ta na ci gaba da kallon AMIR baki sake nan take idanun ta su ka kawo ruwa Kamar ya ji a jikin shi ya na juyowa ta fara zubar da hawaye , ya san ta hawayen kusa su ke abu kadan sai ta ta yi kuka kamar karamar yarinya , shi ya sa ya ce a kai su Inaya wajen ta dan ya san duk cikin masarautar babu mai kirki irin nata Ya na ganin ta fara zubar da hawaye ya saki wani cool murmushi ya ce " Haba Ammie su hawayen na minene " Wani murmushi mai dan sauti ta yi ta na girgiza mishi allamun ba komai Shi ma murmushi ya yi mata kafin ya taso da ga saman chair din shi ya koma geffen ta ya zauna kassa ya kontar da kan shi saman cinyar ta ya ce " na yi kewar ki Ammie na " A hankali ta daga hannun ta har kerma ya ke yi ta daura saman kan shi Dan lumshe idanun ta ta yi kafin ta bude slowly ta na sauke ajiyar zuciya [16/09 à 09:57] M.N.M: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) ⚘🕊 MALLAKIN MEERAH 🕊⚘ 【 THE ROYALTY LOVE ✌👑🌹】 Marubuciyar littafin :【 TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 】 BOOK .............. 2 🌹👑 ________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊________________ PAGE………………… 5 ❤🔥 A hankali RIANNA ta karaso wajen shi ita da MALIKAT HOUDA ta zauna saman sofa Ita kuma RIANNA ta zauna gaban shi Ta na shirin magana ya riga ta cewa " kar ki yi min magana , tun dazu na ce miki yunwa na ke ji amma kin share ni " Ba ta san lokacin da kuka ya kubce mata ba , ta fada jikin shi ta rungume shi Shi ma rungume ta ya yi tsam nan take idanun shi su ka kawo ruwa amma bai bari sun zubo ba Sai da ta gaji da kukan na ta sannan ta dago da ga jikin shi ta sa hannu ta na goge hawayen ta saki wani cool murmushi ta ce " na dauka ka tafi har abada " Da sauri MALIKAT HOUDA ta katse ta da cewa " da ma in an mutu a na dawowa " Cikin zolaya AMIR ya amsa mata da cewa " eh a na dawowa , na hadu da mijin ki a cen , har ya ce na gaishe ki " Duk mutanan wajen sai da su ka yi dariya jin abun da ya fada Cuke fuska AMIR ya yi ya ce mata " ke ni fa da gaske na ke yi miki , amma fa ki yi hakuri ya yi sabuwar amarya a cen wadda ta fi ki kyau " " ba na son shirme ni tsarar wassan ka ce " ta fada ta na tsuke gera Jinjina mata kai ya yi kafin ya ce " eh , ni na ma tafiya ta barci na ke ji , Please Ammie na , ku kula da yaran nan dayar ba ta da cikakiyar lafya " ya kai karshen ya na mikewa tsaye Da sauri MALIKAT INAS ta ce mishi " wai su wanene yaran nan " Juyo wa ya yi ya kale ta kafin ya ce " sirikan ki ne " ya kai karshen ya na kashe mata ido guda ya juya ya ci gaba da tafiyar shi ya koma bedroom din da ya fito da farko Da kallo duka su ka raka shi sai da ya shiga sannan Malik shi ma ya mike ya na fadin " ni ma zan shiga sai da safe " ya fada ya na nufar corridor shi ma ya shiga bedroom din da ke kusan ta AMIR " to sai ku tashi mu tafi " MALIKAT HOUDA ta fada ta na mikewa tsaye Su ma dai MALIKAT INAS da RIANNA mike wa tsaye su ka yi su ka fice part din kowa ce ta koma part din ta Kai tsaye ko wace part din ta ta koma , RIANNA kuma ta bi MALIKAT INAS part din ta Su na shiga su ka ga INAYA da NESRINE zazaune a kassa sun takure waje guda Dan karamin murmushi RIANNA ta yi kafin ta nufe su ta na sallama A tare su ka dago kai su na amsa mata sallamar ta kafin su sunkuyar da kai Zama ta yi gaban su ta na murmushi ta ce " ya sunan ku " ta fada da turanci A hankali kowace ta bude baki ta fadi sunan ta " Masha Allah , ku saki jikin ku , ku dauki tamkar yar uwar ku ta jini , saboda duk abun da Dan uwa na ya nuna ya na son shi , to ni ma ina son shi " Jinjina mata kai su ka yi a tare ba tare da sun ce komai ba Ta na gama rufe bakin ta wata matar ta shiga parlourn ta na rike da tray shake da abinci ta kawo gaban su Inaya ta ajiye kafin ta mike ta koma inda ta fito Ta na barin wajen MALIKAT INAS ta shigo parlourn ta na sallama Wajen su Inaya ta nufa ta zauna saman sofa ta ce " maza kun cinye ba na son ganin komai saman tray din nan " Su dai Inaya da Nesrine kai a sunkuye sun kassa cewa komai Dan sunkuyar da kai RIANNA ta yi ta na lekon face din su ta ce " ko kunya ta ku ke ji " A hankali Inaya ta girgiza mata kai ta na sakin wani marayan kuka ta na cewa " ku kai ni wajen yaya Zayd di na " Da sauri Nesrine ta rungume ta ta na fadin " ke yi wa mutane shiru ko kunya ba ki ji ba " Kallon MALIKAT INAS RIANNA ta yi cikin harshen larabci ta ce mata " Momy ina ga ita ce wadda AMIR ke cewa ba ta da lafya " Gyada mata kai MALIKAT INAS ta yi kafin ta sauko kassa saman carpet geffen Inaya ta daura hannun ta saman shoulder din ta ta na fadin " baby ya isa haka kin ji ko , bari da safe ina kai ki wajen AMIR kin ji ko " ta fada cikin sanyi Gyada mata kai Inaya ta yi ta na raba jikin ta da na Nesrine ta sa hannu ta na goge hawayen ta Murmushi kadan MALIKAT INAS ta yi kafin ta kai hannu ta dauki spoon ta fara ba ta abinci da kan ta Ba kunya ba tsoron Allah Inaya ta bude baki ta na karba kamar wata baby , Nesrine ma sai da RIANNA ta matsa sannan ta dauki spoon ta fara cin abincin , nan take ta zame ta na ci dama yunwa ta ke ji Ita dai RIANNA kallon su kawai ta ke ta na murmushi nan take ta ji son su ya shiga zuciyar ta Sai da su ka Kamala sannan MALIKAT INAS ta ce da RIANNA " je ki cewa Lamiya ta karbo musu kayan barci wajen TESNIM " " no , momy akwai kananan kaya waje na za su yi musu " RIANNA ta fada dan ta san halin TESNIM bayan AMIR ba wanda ta ke ba wa kayan ta " okay tashi mu je ki yi wanka ku sake kaya sai ku konta ku huta , gobe zan sa a kawo muku kayan saka wa " MALIKAT INAS ta fada ta na mike ta nufi wani corridor da ke fuskantar su ta shiga door ta karshe Ta na shiga RIANNA ta mike ita ma ta ce musu su tasso Ba musu su ka tashi su ka bi bayan ta , ta shiga da su bedroom na biyu ta ce su shiga su yi wanka yanzu ta kawo musu kayan sakawa Da to su ka amsa mata kafin su shiga cikin dakin ita kuma ta wuce na ta bedroom Su na shiga Nesrine ta yi saurin shiga toilet Ba ta yi five minutes da shiga ba RIANNA ta dawo rike da wasu kayan guda biyu ta ce su saka sai da safe da ga haka ta juya ta bar musu dakin Bayan Nesrine ta fito , ita ma Inaya ta shiga ta yi wanka kafin ta fito har Nesrine ta saka kayan ta , ta bi lafiyar gado har barci ya dauke ta Ita ma kayan ta saka ta Haye gadon ta konta ba jimawa barci ya yi gaba da ita * MELI Wani mutun ne sanye da bakaken kaya ya rufe fuskar shi ya sa hannu ya shake wuyan Meli sai zaro idanu ya ke yi " Ba ka ce min AMIR ya mutu ba tsawon shekara 6 , wannan wanene to " ya fada da dan karfi Murya na kerma Meli ke fadin " wlh ya shugaba na , ni da kai na kunnawa part din wuta kuma ina da tabbacin AMIR na ciki a lokacin ban san yadda a ka yi ya dawo ya shugaba na " A fusace wannan mutun ya yi wurgi da Meli geffe guda har sai da ya fadi kassa Da sauri ya riko wuyan shi ya na meda nunfashi kafin ya dago kai mutumin nan ya bace bat babu shi * WASHE GARI ( misalin karfe 10 na safe ) *AMIR Konce ya ke saman katafaren bed din shi , ya yi rub da ciki , da ga shi sai short A hankali ya fara jiyo a na yi mishi knocking , dan karamin tsaki ya ja kafin ya ware idanun shi a hankali ya na kallon door din kafin ya ba da izinin shigowa Turo kofar Malik ya yi ya na yi mishi sallama Da kallo AMIR ya raka shi ba tare da ya motsa ba har sai da Malik ya karaso bakin gadon Murmushi kadan Malik ya yi kafin ya ce " To sai ka tashi safiya ta yi " " Saboda shi ne ka zo min tun da safe " AMIR ya fada cikin wata zazzakar murya cike da nitsuwa Mika mishi wayar hannun shi Malik ya yi kafin ya ce " Amshi to , Ammien ka ce ke son yin magana da kai " A hankali ya dago hannun shi ya karbi wayar ya kai ta a kunne ya na sallama kafin ya ce " barka da safya Ammie " Ba ta amsa mishi sallamar shi ba ta ce " AMIR ka na ina , don Allah ka zo part di na yanzun nan " ta na gama fadar haka ta katse kiran Yanayin da ta yi maganar ba karamin tada mishi hankali ya yi ba A dubu dari ya mike zaune ya diro da ga saman gadon ya shiga dressing room da gudu Shi dai Malik ya na karbar wayar shi ya juya ya bar bedroom din dan a na jiran shi a fada Bai yi one minute ba ya fito sanye da wata jallabiya fara kal har kassa da sauri ya sa kafa ya fice bedroom din Har hada wa ya ke yi da gudu cikin zuciyar shi ya na rokon Allah ya sa ba wani abu ya samu Inaya da Nesrine ba A haka ya fito building din , duk dogarai da ke tsatsaye cikin masarautar idan ya yi arba da shi sai ya shiga karanto kalmar shahada saboda wasu ba su san da AMIR ya dawo ba ga shi kuma ya sanye da Farar jallabiya sai su ka yi tunanin ko fatalwar shi ce Bai bi ta kan su ba ya wuce kai tsaye part din MALIKAT INAS ya wuce na MALIKAT AL'UMU Ko sallama babu ya shigo parlourn ya na kwalla mata kira , nan ya ga Nesrine zaune saman sofa Ta na ganin shi ta mike tsaye ta na yi mishi barka da safya Gaban ta ya karaso cikin fitar hayaci ya na tambayar ta ina Inaya , da yatsa kawai ta nuna mishi corridor ba tare da ta ce komai ba Da sauri ya juya ya na shirin shiga corridor din har ya yi taku biyu ya tsaya cak ya na kallon ta baki sake A hankali ta ke takowa kai a sunkuye Ta na sanye cikin wata kyakyawar gown Pink colour mai mugun kyau ta sha ruwan stone da ga kassa Ta daura wata Alkyaba fara kal da ga sama , en yi mata zanen flower da zare mai launin gold amma ba ta saka hular ba , ta bar wannan lalawsan gashin kan na ta ya zubo mata gefe guda saman shoulder Ba ta wani yi make up kawai lips balm ne ta shafa sai tashin fitinannan qamshi ta ke , ba karamin kyau ta yi ba kamar ka sace ta ka gudu Duk sai ya ji ya tsargu da kallon ta ya kassa janye idanun shi da ga saman ta Har sai da ta karaso gaban shi ta tsaya , slowly ta dago kai ta kali cikin idanun shi sannan ta saki wani cool murmushi cikin shagwaba ta ce mishi " ina kwana yaya Zayd " Shi dai da ido kawai ya ke bin ta ya kassa wani kwakwaran motsi ko idanun shi ya kassa kiftawa Su a haka ya jiyo Muryar MALIKAT INAS ta na fadin " tun asubahi ta tashe mu da kuka wai a kai ta wajen yaya Zayd din ta " A hankali ya daga kan shi ya kali saitin da ya jiyo Muryar MALIKAT INAS Ta na tsaye ita da RIANNA sai murmushi su ke yi A hankali ya daga kai sama ya lumshe idanun shi ya ce " ya rahman " kassa kassa kafin ya juya ya nufi sofa ya zauna ya daura hannayan shi biyu sannan face din shi kafin ya janye ya dago kai ya kali MALIKAT INAS ya ce " kun san irin tsoron da ku ka ba ni ko wanka fa ban yi ba na fito kamar wani zarrare " Yar karamar dariya RIANNA ta yi kafin ta karaso geffen shi ta zauna ta dafa shoulder din shi cike da zolaya ta ce mishi " minene laifin mu dan Gimbiya na son ganin Yariman ta , mu taimaka mata kawai mu ka yi " A hankali ita ma MALIKAT INAS ta karaso ta zauna daya geffen na shi ta riko hannun shi ta ce " AMIR fada min gaskia me ke tsakanin ka da wannan yarinyar " ta fada da larabci dan kar Inaya ta ji abun da su ke fada Slowly ya dago kai ya kali Inaya da ke tsaye har yanzu ta sunkuyar da kai ta riko hannayan ta Sai da ya dauki dan lokaci ya na kallon ta kafin ya bude bakin shi a hankali ya ce " We are married " RIANNA ba ta san lokacin da ta saki wata yar siririyar kara sai da ta sa hannu ta toshe bakin ta Hararrar ta MALIKAT INAS ta yi kafin ta kali AMIR ta ce " Malik ya san da wannan zancen " " no , ina fada mishi yanzu idan na koma " ya fada ya na mikewa tsaye ya nufi hanyar fita Har ya kai bakin kofar ya jiyo Muryar Inaya ta na kiran shi Slowly ya dan juyo da kan shi ya na kallon ta ta geffen ido Cike da shagwaba ta ce mishi " yaya Zayd ka dawo amma ko " ta fada da haoussa Gyada mata kai kawai ya yi da ga haka ya juya ya bar wajen Dan karamin murmushi ta yi ta na sunkuyar da kai Bangaran AMIR kuma ya na fitowa ya ci karo da Azim Da sauri Azim ya Zube saman guyiwowin shi ya na fadin " gaisuwa na ke ya shugaba na , Allah karre mana yarima , dan sarki jikan sarki , duk mai taba ka mutuwa ce makomar shi " Cikin nitsuwa AMIR ya katse shi da cewa " ya isa haka Azim , me ke tafe da kai " " ya shugaba na , MALIKAT AL'UMU na son magana da kai " Takawa AMIR ya yi ya fara yin gaba , da sauri Azim ya mike ya bi bayan shi dan nesa kadan dan kar su zo dai'dai Sai da su ka dan yi nisa da part din MALIKAT INAS , ya wuce part din MALIKAT AL'UMU sannan ya ce ma Azim " ka shirya min zama da ita a garden ina zuwa " " an gama ya shugaba na " Azim ya fada ya na sunkuyar da kai kafin ya juya Shi kuma AMIR ya nufi Building din shi , kai tsaye hawa na uku ya nufa ya koma bedroom din shi , ya na shiga ya wuce toilet dan ya yi wanka After some minutes ya fito sanye da bathrobe , ya wuce dressing room Jim kadan ya fito sanye da trouser Navy blue , da Shirt white color , ya daura wata alkyaba fara kal da ga sama , duk da bai da gashi dayawa a yanzu sai da ya sa wata yar pin ya daure shi a baya sannan ya daura hular Alkyabar shi , sai tashin fitinannan kamshi yake yi A haka ya sa kafa ya fito bedroom din , kai tsaye part din ya fice baki daya Duk inda ya wuce sai ma su tsaro sun zube saman guyiwowin su , su na gaishe da shi Bai bi ta kan gaisuwar su ba ya nufi wani tanpasheshen garden Cike ya ke da ciyayi da flowers , sai wata yar hanya da za ta sada ka da wata katuwar runfa dauke da wasu lamusasun sofas farare kal guda hudu uku two seaters , daya kuma three seaters , geffen kowa ce sofa akwai wata yar karamar table ta glass , da ga tsakiyar su kuma an shinfida wani kyakyawan carpet Fari kal mai ratsin ruwan gold gwanin burgewa Duk wajen zagaye ya ke da dogarai , da guards rike da gun A haka ya karaso kassan runfar inda ya tardo MALIKAT AL'UMU zaune saman sofa three seaters , ga yar karamar table gaban ta dauke da wani tray shake da fruits A hankali ya motsa lips din shi ya na sallama , wadda shi kadai ya ji kayan shi Sannan ya nufi sofa two seaters ya zauna ya na fadin " Good morning momy " Daga mishi hannu ta yi ta na matse fuska ta ce " na yi fushi da kai " Cikin sanyin murya ya ce mata " Momy me kuma na yi ? " Hararrar wassa ta yi mishi kafin ta ce " where is My morning Hug ? " Maganar ta ta , ta so ta ba shi dariya ma amma sai ya danne kayan shi ya tasso a hankali ya koma geffen ta zauna sannan ya rungume ta Wani kyawatencen murmushi ta saki kafin ta ce " Na yi kewar sosai ka sani ko ? " Ya na shirin dagowa da jikin ta , kawai ya ji an fado mishi a baya Ko bai duba ba ya san ko wanene hakan ya sa shi cewa " tashi kar ki karaya min baya " A hankali ta tashi ta na yar karamar dariya ta ce " ina kwana Akhie " Raba jikin shi ya yi da na MALIKAT AL'UMU kafin ya tashi ya koma saman sofar da ya taso " Akhie wai su wanene yaran nan da ka taho da su ? " TESNIM ta tambayeshi ta na gyara zaman ta saman sofar Koma wa ya yi ya jingina bayan shi a jikin forehead din sofar ya daura kafa daya sama daya ya kale ta sannan ya ce " saman kan ki su ke ne ? " Ta na shirin magana Diya ya shiga wajen ya na sallama Abdoul na tare da shi Da sauri TESNIM ta mike tsaye ta na yar kara ta nufi wata yar budurwa da ke tsaye bayan Diya ta rungume ta ta na fadin " oyoyo , Rouksar , why ba ki fada min ba za ki zo " Yarinyar da ta kira da Rouksar fara ce kal a shekaru za ta kai 22 haka , ta na da kyau dai'dai gorgaudo , ta so ta yi kama da Diya , amma fa kama ta jini da ga gani ka san kanwar shi ce Rungume TESNIM ta yi ita ma ta na fadin " ni ma ban shirya tahowar ba , na ga Akhie ne zai tahowa shi ne na biyo shi dan na gan ki na yi kewar ki sosai my TESNIM " Da ga haka su ka raba jikin su Rouksar ta nufi MALIKAT AL'UMU ta rungume ta ta na fadin " Barka da wannan lokaci Momy " Dan bubuga bayan ta MALIKAT AL'UMU ta yi kafin su raba jikin su ta koma geffen ta ta zauna , TESNIM ita ma ta koma geffen ta ta zauna Diya da Abdoul kuma su ka nufi dayar sofa two seaters su ka zauna Abdoul dai tun da ya zo ya ke karewa AMIR kallo duk sai ya ga lokaci guda ya sauya mishi Da haoussa Diya ya yi wa AMIR magana ya ce " AMIR ina ????? " ya kai karshen ya na daga mishi gera guda A hankali AMIR ya juya kan shi ya kali TESNIM ya ce mata " TESNIM je ki kira min yaran nan " Tsuke fuska ta yi ta na kauda kai gefe wai ita ba za ta je ba " Idan ki ka bari na maimaita abun da na ce , jikin ki zai fada miki " ya fada cike da izza Da sauri ta mike tsaye ta na dan gunguni ta fara takawa ta bar wajen ta na tafe ta na kunbura fuska wai ita ta ji haushi Ta na barin wajen Rouksar ta saki wani kyawatencen murmushi ta na kallon AMIR ta ce " AMIR ba ka ganin ba ne tun dazu ka kyale ni " " ke Rouksar ban son shirme AMIR din ne ki ke jira ya fara gaishe ki " Diya ya fada cikin tsare gida Dan sunkuyar da kai ta yi ta na fadin " ka yi hakuri Akhie , ina kwana " ta fada cikin girmamawa Gyada mata kai kawai ya yi ba tare da ya ce mata komai ba Da ga haka ba wanda ya sake cewa komai har sai da TESNIM ta dawo tare da Inaya da Nesrine su ka shigo cikin runfar su na sallama Da sauri Inaya da Nesrine su ka nufi Abdoul su ka rungume shi su na yar dariya Rungume su shi ma ya yi ya na fadin " my sisters , da fatan na same ku lafya ? " Inaya ce ta riga Nesrine cewa " Lafya lau yaya Abdoul , ina ka tafi ka bar mu jiya tun bayan fitowar mu jirgi ban gan ka ba " ta kai karshen ta na raba jikin ta da na shi ta koma saman sofar da AMIR ke zaune ta zauna geffen shi Ita kuma Nesrine ta zauna kassa saman carpet geffen shi A tare TESNIM da Rouksar su ka zaro idanu su na kallon Inaya ta na zaune saman sofar da AMIR ke zaune kuma bai ce mata komai ba , ko ita TESNIM yanzu in a ka ce mata ta yi hakan ba za ta iya ba Ita dai MALIKAT AL'UMU ko a jikin ta sai ma tashi da ta yi ta bar wajen ta nufi part din ta Ta na barin wajen AMIR ya juyo da kan shi ya kali Inaya kassa kassa ya ce mata " kun yi breakfast ? " Juyowa ta yi ta kaleshi ita ma ta na murmushi ta gyada mishi kai " za ki sha fruits " ya tambaye ta Yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " no ni na koshi , sai dai in so ka ke ciki na fashe " ta fada cikin shagwaba Girgiza mata kai ya yi kafin ya kali Nesrine ya ce mata " Nesrine ina son yin magana da ke " ya kai karshen ya na mikewa ya fara takawa ya fice runfar Da sauri Nesrine ta tashi ta bi bayan shi Su na barin wajen Rouksar ta kali Inaya sama da kassa kafin ta kali Diya ta ce " Akhie su wanene wannan ?" Ta kai karshen ta yi wa Inaya kallon kaskanci Nuna ta da yan yatsa Diya ya yi kafin ya ce " saurare ni da kyau Rouksar na san abun da ya kawo ki masarautar nan , tun wuri ki sauke idanun ki da ga saman yarinyar nan , wlh ko gashin ta ki ka taba AMIR zai iya kashe ki , kuma ba abun da zai faru " Da sauri TESNIM ta katse shi da cewa " Dalilin mi Akhie zai kashe ta saboda wannan dan babyn ? " ta kai karshen ta na nuna Inaya da dan yatsa Yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " bari in ya dawo sai ki tambaye shi ai kun fi kusa " Duk maganar nan da su ke yi a kunnen Abdoul dan shi ya na jin larabci ba kamar Inaya ba , abun da bai sani ba ita ma ta na jin larabcin amma sama sama , duk maganar nan da su ka yi ta dan gane rabin ta amma sai ta nuna kamar ba ta ji su ba , sai da ta bari sun Kamala sannan ta tashi ta dauki Apple guda da ke saman table din gaban sofar su TESNIM sannan ta koma ta zauna ta na cin Apple din ta [16/09 à 09:57] M.N.M: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) ⚘🕊 MALLAKIN MEERAH 🕊⚘ 【 THE ROYALTY LOVE ✌👑🌹】 Marubuciyar littafin :【 TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 】 YOU CAN FOLLOW MY WHATSAPP CHANEL 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i BOOK .............. 2 🌹👑 ________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊________________ PAGE ……………………6 ❤🔥 Bangaran AMIR kuma , a tare su ka baro wajen shi da Nesrine su ka sauka da ga saman Hanyar ya shiga cikin ciyayin sannan ya tsaya ya rike hannayan shi a baya ita kuma ta na tsaye geffen shi Sai da ya dan dauki lokaci kafin ya ce mata " kin san dalilin da ya sa na kira ki ?" Girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " a'a yaya Zayd " A hankali ya dan lumshe idanun shi ya bude kafin ya dan juyo da kan shi ya kale ta ya ce " da farko ki daina kira na da yaya Zayd , ki kira ni da Akhie ko kuma AMIR " Da to ta amsa mishi Shiru ya yi na dan lokaci kafin ya ce " na san malam ya fada miki auren da ke tsakanin da Diya kafin ya rasu " Sunkuyar da kai ta yi kafin ta ce " Eh ya fada min , ranar da wadanan mutanan su ka zo gida su ka tafi da shi " Gyada kan shi ya yi a hankali kafin ya ce " ina fatan ba ki da matsala da hakan " Girgiza mishi kai ta yi allamun babu " okay , Gabe za ki bi shi masarautar su ya gabatar da ke ga Familyn shi , Idan kuma a nan ki ke son zama ba matsala za a ware muku part " Da sauri ta ce mishi " ni a nan zauna tare da Mama da Inaya , ba zan iya yin nesa da su ba " ta kai karshen kuka ya na kubce mata A hankali AMIR ya hannu ya janyo ta jikin shi ya rungume ta dan ya san ba komai ba ta ke yi wa kuka ba face malam , ko shi hakan ya ji cikin zuciyar shi da ya kira sunan shi amma ba yadda zai yi dole ya danne Sai da ya ji ta yi shiru sannan ya sake ta ya ja hannun ta su ka koma cikin runfar nan Ya na zuwa ya mikawa Diya hannun ta Murmushi Diya ya yi kafin ya riko hannun ta ya janyo ta ta zauna tsakiyar su shi da Abdoul ta na sunkuyar da kai Shi kuma ya koma geffen Inaya ya zauna , Ya na zama Azim ya karaso wajen ya Zube gaban AMIR ya na fadin " gaisuwa na ke ya shugaba na , mai martaba na son ganin ka a Fada yanzun nan " Shiru AMIR ya yi na dan mintina kafin ya ce " za ka iya tafiya " " godiya na ke ya shugaba na " ya na gama fadar haka ya tashi da sauri ya bar wajen Ya na barin wajen AMIR ya daga kan shi sama ya lumshe idanun shi " AMIR ba za ka je ba ne " Diya ya fada mishi dan ya ga allamun ba ya da niyar tashi Shiru AMIR ya yi bai ce mishi komai ba , bai kuma saukowa da kan shi ba Ya na a haka ya ji kawai an kontar da kai saman cinyar shi Slowly ya sauko da kan shi ya bude idanun shi , ya na kallon ta Allamun barci ta ke ji dan har ta lumshe idanun ta , ta daura kafafun ta saman Sofar Bai ce mata komai ba ya daga kan shi ya lumshe idanun shi " Rouksar tashi mu tafi ko ? " TESNIM ta fada ta na mikewa tsaye Karewa AMIR da Inaya kallo Rouksar ta yi kafin mike ta bi bayan TESNIM su ka bar wajen Su na barin wajen shi ma Abdoul ya mike ya na fadin " Diya ina mama ta ke ina son ganin ta " Cikin nitsuwa AMIR ya riga Diya cewa " ta na part din MALIKAT HOUDA " Gyada mishi kai Diya ya yi kafin ya mike ya riko hannun Nesrine ya ce su tafi Abdoul na biye da bayan su , su ka bar AMIR da Inaya a wajen sannu sannu har AMIR da Inaya su ka share wajen good on hours a haka ita ta yi barci shi kuma ya tafi duniyar tunanin shi , Allah kadai ya san abun da ya ke tunani ya na a haka kawai ya sake jiyo Muryar Azim ya na yi mishi sallama Dan karamin tsaki ya yi kafin ya sauko da kan shi , shii ya ma manta da cewa a na jiran shi a Fada gaishe shi Azim ya yi kamar yadda ya saba sannan ɗaura da cewa Malik na son ganin shi a part din shi "Okay " ya fada a takaice kafin ya sa hannu a hankali ya sauke kan Inaya da ga saman cinyar shi ya mike tsaye sannan ya juya ya dauke ta cak kamar baby ya juya ya fara takawa ya bar wajen Azim na biye da bayan shi dan wannan karan Malik ya ce kar ya dawo ba tare da AMIR ba shi kuma AMIR kai tsaye part din MALIKAT INAS ya wuce da Inaya da sallama cen kassan makoshi ya shigo parlourn MALIKAT INAS nan ya tardo ta zauna ita da RIANNA su na hirar su su na ganin shi dauke da Inaya su ka mike su ka nufe shi a rude su na tambayar me ya same ta bai bi ta kan su ba ya wuce ya kontar da ita saman Sofa sannan ya juyo ya kale su ya ce " barci ne ta ke yi " ya na gama fadar haka ya raba ta geffen su ya wuce ya fice part din wani cool murmushi RIANNA ta yi kafin ta tako ta zauna kusan Inaya ta ce " Ammie , ina ji a jiki na yarinyar nan she is so special for AMIR , duba ki yadda ya ke kula da ita kamar baby " ita ma MALIKAT INAS wani dan karamin murmushi ta yi kafin ta koma inda ta taso ta zauna ta na fadin " dole ya kula da ita saboda ya na son ta , zalar so ya ke yi mata amma har yanzu ya kassa yarda da hakan , Idan har AMIR ya bude baki ya ce ya na son yarinyar nan zan fi kowa farin ciki , she is so innocent , abun da na lura da shi ta fi yar uwarta nitsuwa , za su dace sosai da juna , Sai dai kashh ya ki karbar soyayyar da ke cikin zuciyar shi " " To yanzu Ammie ya ki ke so mu yi " shiru MALIKAT INAS ta yi na dan lokaci kafin ta ce " ba abun da za mu yi , kawai za mu sakawa ikon Allah ido , Tun da har ya hada su , Haka zalika zai sa soyayyar da ke cikin zuciyar AMIR ta fito fili , na mu kawai mu taimaka musu idan za mu iya " kara fadada murmushin ta RIANNA ta yi ta na fadin " Ammie Allah ma ya ce tashi na taimake ka , dole sai mun saka Hannu cikin lamarin su " " To ya ki ke so mu yi , ni fa ban taba jin AMIR ya bude baki ya ce ga kalar matar da ya ke so bare har mu yi wani kokarin sauya ta " " no Ammie ba wani sauyawa , a hakan ma ta yi , ni dai na san AMIR ya na son mace mai kwaliya , ba ki lura da irin kallon da ya ke yi mata dazu da safe , ni dai na san ko bai fada ba , kwaliyar ta ta burge shi " yar karamar dariya MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " Oh dama kin san da wannan shi ya sa ki ka shirya ta tun da safe haka " " me ki ke tunani na sani mana , ai duk fadin masarautar nan babu wanda ya san AMIR sama da ni , ke dai ki sha zama kawai za ki sha kallo " RIANNA ta fada cike da kwarin guyiwa allamun ta shirya wata a kassa ita dai MALIKAT INAS ba ce komai ba kawai ta zuba wa Inaya idanu ▪AMIR bayan ya fito part din MALIKAT INAS kai tsaye part din Malik ya wuce , kafin ya shiga sai da ya cire Alkyabar shi ya mikawa Azim da ke biye da shi sannan ya shiga building din kai tsaye hawa na biyu ya nufa , nan ya tardo Malik tare da wasu manyan mutane biyu ko gaishe su bai yi ba , sallamar shi ma shi kadai ya ji abu ne kai tsaye ya nufi wata sofa ya zauna , zaman nan irin na gasaita sai da ya zauna sannan Malik ya ce mishi " AMIR , Azim bai fada maka ka same ni a fada ba " cikin ko in kula AMIR ya ce " ya fada min " " Me ya sa ba ka je ba to , saboda kai musaman na shirya zama amma ba ka zo ba " Malik ya fada ya na nuna bacin ran shi a hankali AMIR ya gyara zaman shi ya na fadin " Next time " dan murmushi Malik ya yi ya na gyada kan shi kafin ya ce " okay na san ba za ka manta da wadanan nan ba , Sarkin Dogarai Hussein Bin Hashim da kuma Sarkin Bayi Mohammed Magid " gyada kan shi a hankali AMIR ya yi kafin ya ce " Yes ban manta da su ba , ba wannan ne ba ya taba tsula min bulalar bayin shi ba " ya fada ya na nuna Sarkin bayi da ido a tare duk su ka yi dariya sannan Sarkin bayi ya ce " To ina neman Afuwar Yarima , akasi ne a ka samu a ranar " dan tabe baki AMIR ya yi ya na kauda kan shi gefe sai da su ka tsagaita dariyar su sannan Malik ya ce " Kar ka manta matsayin uncle din ka su ke " cikin nitsuwa AMIR ya katse shi da cewa " Abbi ba sai ka fada ba na sani , wannan shi ya ke auren MALIKAT MANISHA yarinyar MALIKAT HOUDA , Wannan kuma Yarinyar MALIKAT YOUSSRA " ya fada ya na nuna Sarkin bayi da ga karshe Jinjina kan shi Hussein ya yi kafin ya ce " Ashe dai ba ka manta da mu ba " " no " ya fada a takaice kafin ya mike ya nufi lift ya shiga ya nufi hawa na uku , ya na hawa ya wuce kai tsaye bedroom din shi A cen kassa kuma inda ya baro Malik , sai da su ka Kamala tatauna war su a kan matsalolin da su ka shafi masarautar sannan ko wane ya tashi ya kama aikin gaban shi ▪NESRINE bayan sun baro AMIR da Inaya kai tsaye part din MALIKAT HOUDA su ka nufa A tare duk su ka yi sallama kafin su ka karaso cikin parlourn inda MALIKAT HOUDA ke zaune saman sofa ga table a gaban ta shake da fruits a gaban ta su ka zube saman guyiwowin su sannan Diya ya ce " gaisuwa na ke ya shugaba ta " dan karamin murmushi MALIKAT HOUDA ta yi kafin ta ce musu su tashi ita ba ta son wannan gaishe gaishen na shirme yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " An gama ran ki shi dade , dama mun zo ganin mahaifiyar su ne " " ka ce yaran Amina ne , Masha Allah , sannun ku to , tashi ku je ta na cikin daki na uku " MALIKAT HOUDA ta fada ta na murmushi , matar nan ba ta da matsala sam ita kowa na ta ne dalilin da ya sa ma AMIR ya ce a kawo mama wajen ta ba musu su ka tashi su ka nufi corridor din bedrooms su ka shiga ta uku nan su ka tardo mama zaune saman gadon ta , ta kurewa waje guda ido kamar mai tunanin wani abu Nesrine na ganin ta yi gudu ta fada jikin ta na sakin kuka sai a lokacin mama ta dawo cikin hayacin ta , ta daura hannun ta guda saman bayan Nesrine ta na fadin " lafiya ki ke kuka tun da safe haka " a hankali Nesrine ta dago da ga jikin mama ta kai hannu ta fara goge hawayen ta , ta saki wani dan karamin murmushi ta ce " ba komai mama kawai na yi kewar ki ne " dan karamin murmushi ita ma mama ta yi kafin ta juya ta kali Diya da Abdoul da ke tsaye bakin kofa ta ce " Abdoul , Moussa ku nan za ku tsaya " yar karamar dariya Abdoul ya yi kafin ya karaso cikin dakin ya na fadin " mama ba fa sunan shi Moussa , sunan shi Diya " " Toooo , da gaske ne malam Moussa " Mama ta fada ta na kallon Diya dan karamin murmushi ya yi kafin ya gyada mata kai allamun eh da ga haka kuma ya ce " ni zan koma , zan dawo inda na samu dama " ya na gama fadar haka ya juya zai bar dakin sai da ya fita sannan mama ta kali Nesrine murya kassa kassa ta ce " ba za ki tashi ki raka shi ba " turo dan bakin nan nata ta yi ta na shirin magana mama ta riga ta cewa " idan ba ki tashi ba sai na sabba miki " ai ko ta na jin hakan ta yi sauri ta tashi ta bi bayan Diya ta ko yi sa'a bai gama fita corridor din ba sai ta yi mishi gyaran murya sama sama cak ya tsaya ya juyo a hankali , ya na ganin ita ce ya saki wani cool murmushi ya ce mata " lafiya ? ki na bukatar wani abu ne " A hankali ta girgiza mishi kai kafin ta fara takowa gare shi a hankali ta tsaya gaban shi ta dan sunkuyar da kai ita ta ma rasa abun da za ta ce mishi dan karamin murmushi ya saki kafin ya kai hannu saman habar ta ya dago kan ta , ba shiri ya kai dan bakin shi saitin kumatun ta ya yi mata kiss sannan ya ce " ni ma zan yi kewar amma ba zan jima ba " ya na gama fadar haka ya janye hannun shi ya juya ya ci gaba da tafiyar shi ita dai malama Nesrine ta yi sumar tsaye abun da ta zo fada daban abun da ya gane daban , a hankali ta dago hannu ta daura saman kumatun ta ba ta san lokacin da wani cool murmushi ya subce mata ba , da sauri ta kai hannayan ta biyu ta boye fuskar ta ta na ci gaba da murmushin ta wai ita ta ji kunya ( da ga baya kenan 🤣🤣🤣🤣 ) sai da ta gama tsayuwar ta sannan ta juya ta koma dakin mama ta na shiga ta Haye saman gadon baki daya ta konta ta tada kai da cinyar mama dan karamin murmushi mama ta yi kafin ta daura hannun ta saman kan Nesrine ta ce " ina ku ka baro min auta " murmushi mai dan sauti Abdoul ya yi kafin ya ce " su na tare ita da Zayd " " ina son Ganin su don Allah " mama ta fada ta na marairaice fuska yar dariya Abdoul ya yi kafin ya ce " mama ni dai yanzu tsakani na da Zayd sai dai gaisuwa , wlh ba zan iya tafiya ba na ce ki na neman sa , karfi na bai kai cen ba , ita dai Auta ba matsala Nesrine sai ta kirawo miki ita " " To abun har ya kai haka yaushe ka fara jin tsoron Zayd " mama ta fada cikin zolaya [16/09 à 09:57] M.N.M: ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ {PAGE _______8❤🔥} ta na gama fadar haka ta bace bat a wajen ( bari dai mu bi ta mu ji ina ta tafi 🤔🤔 ) sai ga ta nan tsaye ta bayan masarautar wajen da ko guards babu a wajen ita kadai tsaye kasan wata katuwar bishiya ta na tsaye a haka wani mutun ya fito zaune a kassan bishiyar , Ya na sanye da wadanan kayan na shi bakake , kamar dai kullum fuskar shi a rufe ta ke , da rawanin nan baki , idanun shi kadai a ke iya gani a hankali ya bude baki ya ce " lafiya ki ka kirawo ni " cike da bacin rai Rouksar ta ce mishi " Damba , akwai matsala fa , yarima ya na tare da wata shegiyar yarinya da ta lake mishi , shi kuma ba ya ce mata komai " cikin ko in kula Damba ya ce mata " sai me , kema ba mace ba ce ki jawo hankalin shi mana , kar ki sake kira na da wannan shirmen , ba da zama ki ka shigo masarautar nan ba , mulkin saudiya za ki amso mana dan haka ki tashi ki yi aikin da ya kawo ki , ko kuma " ya na gama fadar hakan ya ga wani dankareren maciji ya nufo shi ya na neman ya sare shi cikin zafin nama ya damko kan macijin nan ya na kallon Rouksar ya ce mata " ke Medusa , ki kula da abubuwan wasan ki " ya na gama fadar haka ya tila mata macijin a fuska da ga nan ya bace a wajen ya bar nan tsaye kamar da wassa macijin nan ya koma cikin gashin ya bace bat cikin jelar , nan take ita ma ta bace , sai ga ta dawo cikin toilet kofar ta nufa ta bude ta ta fito , kai tsaye bedroom din ta fito ta dawo cikin parlourn inda ta bar tesnim ko motsi ba ta yi ba , ko sannu ba ta ce mata ba ta nufi wajen da ta taso ta koma ta zauna ta dauki wayar ta * AMIR zaune su ke cikin dining room din part din Malik , kamar dai kullum abincin dare a tare su ke cin shi tsawan shekaru yanzu rabon su da su yi diner tare da Amir , musaman Malik ya ba da umarni a shirya duk wani abinci da Amir ke so , Table din a shake ta ke kamar unguwa guda za ta ci abincin , amma su shidda ne kadai wannan uban duniyar abincin su su ke ci cikin konciyar hankali babu wanda ya ce ko ufan su na a haka Malik ya katse shirun su da cewa " Ina son ku ba ni hankalin ki duka , zan so na yi muku wata magana " a tare Malikat Inas da Malikat Al'umu su ka hada baki wajen cewa " Wace magana ce wannan kuma ? " dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya ce " Daya da ga cikin yaran da Amir ya dawo da su Matar shi , tsawan shekara biyu yanzu da yin auren su , ba na son jin korafin kowa a nan , Malikat Inas MALIKAT AL'UMU ku na ba wa hakin kulla da ita , ina son ku koya mata duk wani abun da ya dace , bayan dawowar mu da ga Makka za ta dawo dakin mijin ta " baki sake Tesnim da MALIKAT AL'UMU ke kallon Amir su na zaro idanu RIANNA da MALIKAT INAS ko sai murmushi su ke yi dama sun san da maganar auren sarai ya lura da su amma bai ce musu ko ufan ba , Ya ci gaba da cin abincin shi su na a haka su ka jiyo Muryar Malik ya na kiran Azim da sauri Azim ya karaso wajen Malik ya Zube saman guyiwowin shi cike da girmamawa ya shiga gaishe su baki daya daga mishi hannu Malik ya yi allamun ya yi shiru sannan ya ce " je ka kira min yarinyar da ke part din MALIKAT INAS , karamar " ya na gama fadar haka Azim ya mike da gudu ya fice parlourn ya bar building din baki daya ya nufi part din Malikat INAS ya na barin wajen Malik ya kali Amir ya ce " Nawfel ? " slowly Amir ya dago kai ya kali Malik ba tare da ya ce komai ba cike da zolaya Malik ya ce " Ba ka da abokin da zai raka ka dakin amaryar ka , ko na kai ka da kai na " shiru Amir ya yi bai ce komai ba , a hankali ya tashi da ga saman kujerar shi ya juya da sauri RIANNA ta ce " Akhie , wassa fa Abbi ke yi maka " ko juyowa bai yi ba ya ci gaba da takawar shi ya koma parlourn ya zauna saman doguwar sofa ya fido wayar shi da ga cikin aljihun shi ya fara latsawa yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce " na ga allamun ke za ki raka shi dakin Amaryar shi ! " RIANNA na shirin magana TESNIM ta riga ta cewa " a'a Abbi , ni da ita za mu tafi " ta kai karshen ta na kashewa Rianna ido guda a tare su ka yi yar karamar dariya duk abun da su ke yi Amir ya na jin su amma bai tanka musu ba su na a haka Azim ya shigo parlourn ya na sallama Inaya na biye da bayan shi a tare su ka karaso cikin parlourn ta na ganin Amir ta saki wani kyawatencen murmushi da gudu ta nufe shi ta rungume shi ta na fadin " yaya Zayd tun dazu ina ta jiran ka amma ba ka zo ba " ajiye wayar shi gefe ya yi a hankali ya sa hannayan shi biyu ya dago ta da ga jikin shi ya ce mata " ba ki ga mutanan da ke wajen ba " slowly ta juyo da kan ta , ta kali saitin da su Malik ke zaune , sun ko tsare su da idanu babu ko kiftawa dum Inaya ta ji zuciyar ta buga da sauri ta boye fuskar ta a bayan Amir " tashi ki je Abbi na son magana da ke " ya fada mata cen kassan makoshi a hankali ta girgiza mishi kai ba tare da ta ce komai ba allamun ba za ta je ba " please tashi ki je , ba abun da zai miki " a hankali ta fido kan ta da ga bayan Amir , ta mike a hankali ta nufi su Malik zuciyar ta na duka uku uku ji ta ke yi kamar ta yi kuka , ko ta juya da gudu ta bar wajen amma ba hali a haka ta karaso gaban Malik ta sunkuyar da kai Muryar ta har kerma ta ke yi ta ce " Bar.....barka da da da....re " Malik na shirin magana Tesnim ta ce " Akhie wannan ita ce matar ta ka " ta kai karshen ta na yi ma Inaya wani kallon wulakanci Da sauri Malik ya taka mata burki ya na cewa " ke Tesnim ki shiga tayi'tayin ki , wannan matar Yayan ki ce " cikin nitsuwa MALIKAT AL'UMU ta katse shi da cewa " ran ka shi dade , na ga wannan ai ko TESNIM ta girme ta , ta ya za ta zama matar Amir din Saudiya guda " " Nawfel Hicham Bin Jaabar , ka dauke ta a matsayin matar ka , ko kuwa " Malik ya fada cike da Izza , da Allamun yanzu da Al-MALIK HICHAM BIN JAABAR su ke tare ba mahaifin su ba yanayin da ya yi maganar ya sa su duk shan ruwan jikin su , su ka sunkuyar da kai Shiru Amir ya yi bai ce komai ya na kallon kassa ya na a haka ya sake jiyo Muryar Malik ya na fadin " Nawfel da kai na ke magana " slowly ya bude baki shi ya ce " eh " a takaice wani kyawatencen murmushi ne MALIKAT INAS da RIANNA su ka saki a tare sun samu abun da su ke so Malik kuwa juyo wa ya yi ya kali MALIKAT AL'UMU ya ce " Kin karbe ta a matsayin Sirikar ki ? " dan karamin murmushi MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " Tun da Amir ya yarda , ni ma ban da ja a kai , na karbe ta " a hankali Amir ya Lumshe idanun shi ya na sauke ajiyar zuciya , shi dama har ga Allah ya na tsoron su ce ba za su karbe ta a matsayin matar shi ba amma tun da sun karbe ta komai ya yi mishi sauki haka zalika Malik sai da ya yi wa Allah godiya cikin zuciyar shi a hankali ya mika wa Inaya hannu ba musu ta karaso a hankali ta daura hannun ta saman na shi , hannun ta har kerma ya ke yi dan karamin murmushi Malik ya yi kafin janyo mata chair din da Amir ya tashi ya ce ta zauna ba musu ta zauna ta na sunkuyar da kai ta na zama Malik ya ce " Ba zan yarda wani ya yi mata ko da kallon da bai dace ba , kin ji dai na fada miki Tesnim " ya kai karshen ya na tsuke fuska dan ya san Halin Tesnim , ba ta da mutunci ko kadan bare in ta girmi mutum yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " Abbi ni na ma isa , ai tsakanin mu gaisuwa ce kawai " a hankali Malik ya gyada kan shi kafin ya kali Inaya da ta sunkuyar da kai ya ce " dago kan ki yarinya " shiru Inaya ta yi ko motsi ba ta yi ba da sauri RIANNA ta ce ma Malik " Abbi ba ta jin larabci , sai kun yi da Turanci " gyada mata kai Malik ya yi kafin ya yi mata magana da turanci ya ce " dago kan ki , nan duk sirikan ki ne , kar ki ji tsoro kin ji " a hankali Inaya ta gyada mishi kai kafin ta dago ta na bin su da kallo daya bayan daya sannan ta saki wani cool murmushi ta meda kan ta ta sunkuyar " in sha Allah bayan dawowar mu , da ga Makka za a gabatar da ita a matsayin matar Amir , yanzu ina son ku koya mata duk wani abun da ya shafi Daular Saudiya " Malik ya fada a tare duk su ka hada baki su na cewa " an gama ran ka shi dade " Inaya kuma a hankali ta dago kai ta kali Malik ta ce " Uncle , zan iya komawa , barci na ke ji " ta kai karshen ta na marairaice fuska dan karamin murmushi Malik ya yi kafin ya gyada mata kai sannan ya kali Amir cikin harshen larabci ya ce mishi " Nawfel , tashi ka meda ta part din MALIKAT INAS " a dubu dari Amir ya dago kan shi ya kali Malik ya na zaro idanu da sauri Malik ya daga mishi hannu ya na fadin " idan ba za ka tashi ba , ni na tashi da kai na " dan karamin tsaki Amir ya yi ya na kauda kan shi gefe sannan ya tashi ya nufi hanyar fita wajen yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya kali Inaya ya ce " za ki iya tafiyar ki " dan karamin murmushi Inaya ta yi kafin ta mike da ga saman Chair din ta nufi hanyar fita wajen ta bi bayan Amir a tare shi da ita su ka baro Building din , ta na tafe ta na hamma allamun ta na jin barcin sosai duk abun da ta ke ya na lure da ita amma ya kyale ta a haka har su ka karaso cikin part din MALIKAT INAS su na shigowa parlour su ka tardo Diya tare da Nesrine su na zaune a kassa su na hirar su gwanin burgewa Amir ya ganin shi ya kara tsuke fuska , bai ce mishi komai ba su ka nufi corridor har sai da ya raka ta cikin bedroom din ta Diya na ganin shi amma bai ce mishi komai ba har sai da su ka shiga corridor sannan ya yi wata yar karamar dariya Amir kuma su na shiga cikin bedroom din ta ya ce mata " sai dai safe " ya kai karshen ya na juyawa bai yi taku daya ba ya jiyo Muryar ta ta na cewa " yaya Zayd ba za ka zauna ba " slowly ya juyo ya kale ta ya ce " me za ki ba ni in na zauna ? " da sauri ta kai hannu ta bude box din bedside drawer ta fido sweet biyu ta nuna mishi ta na murmushi a hankali ya girgiza mata kai ya ce " ba na shan sweet " turo dan bakin nan nata ta yi cike da shagwaba ta ce " Don Allah kar ka tafi yaya Zayd " ta kai karshen kamar za ta yi kuka , har sai da idanun ta su ka ciko da ruwa cikin konciyar hankali ya tako ya karaso bakin gadon ya zauna ba dan ya so ba , ba zai so ya ga kukan ta ne cikin wannan daren , ya san ba zai samu nitsuwar yin barci ba in har ta yi mishi kuka ta na ganin ya zauna ta yi sauri ita ma ta Haye bed din duka , ta zauna a tsakiya ta yi zaman cin turo ta na murmushi ta ce " yaya Zayd na gwada maka wani abu " a hankali ya gyada mata kai allamun eh da sauri ta daga pillow din gadon ta dauko wata tsadadiyar phone kirar Iphone 14 pro max , mai launin Gold sabuwa fil har wani kyali ta ke yi dan zaro idanu ya yi ya kai hannu ya karbi wayar ya na fadin " wa ya ba ki wannan ? " " Aunty RIANNA ce ta saya mana ni da Nesi " a hankali ya gyada kan shi ya na kunna wayar , nan ya ga akwai card Sim a ciki contact ya shiga ya ga babu number ko guda a ciki bai tsaya wani tunanin ba , ya saka number din shi ya yi saving din ta ( ni dai ba zan fada muku sunan da ya saka ba gaskia 🤭🤭🤭 ) bayan ya yi Saving ya danna wa kan shi kira nan take wayar shi da ke cikin aljihun shi ta fara ringing , hannu ya kai ya fido wayar sannan ya kashe kiran ya mika mata wayar ta , Sannan ya shiga latsa ta shi ya ce mata " Idan na tafi zan dinga kiran ki ga number ta na saka miki , ko ki na bukatar wani abu sai ki kire ni " " shikenan yaya Zayd " ta fada ta na ajiye wayar saman bedside drawer meda wayar shi shi ma ya yi cikin Aljihu kafin ya ce " ki dai na kira na da yaya Zayd ba shi ne ba sunana " a hankali ta matso kusa da shi ta ce " to minene Sunan ka " " Nawfel " ya fada mata a takaice " Zayd ba sunan ka ba ne , kuma ai na ji yaya Moussa ya na kiran ka da Amir " " Zayd sunan kaka na ne , Shi ya sa Diya ba ya iya kira na da sunnan sai dai ya ce Amir " ya na gama rufe bakin shi ya ji ta zagayo da hannayan ta ta baya ta rungume shi , ta kontar da kan ta saman bayan shi ta na fadin " ni dai da yaya Zayd zan ci gaba da kiran ka , ni da wannan sunnan na san ka , kuma , shi zan rike " hmm ita ba ta san Amir ya riga da ya bar duniyar mutane ya na jin ta zagayo da hannayan ta ya dauke kamar wutar nepa cen cikin zuciyar shi ya ce " yarinyar nan ta na shirin kashe ni wlh " [16/09 à 09:57] M.N.M: ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………………… 2 ❤ 👑✌】 ____________________🕊🌹🕊🌹🕊🌹🕊🌹🕊🌹🕊🌹🕊🌹🕊🌹___________________ {PAGE _______7 ❤🔥} yar karamar dariya Abdoul ya yi kafin ya ce " mama ni fa ba tsoron shi na ke ba , kawai dai yanzu ya fi karfin na je a na kiran shi , sai dai shi ya kira mu " shiru mama ta yi ba ta ce komai ba ta na ci gaba da shafa kan Nesrine da barci ya dauke ▪AFTER SOME HOURS ▪AMIR zaune su ke shi da Malik a cikin parlourn su da ke hawa na uku su na zaune bakin Glass su na kallon Masarautar su na a haka kawai su ka ga Inaya ta fito da ga part din MALIKAT INAS , ta na sanye da wata gown fara kal mai mugun kyau ba ta daura Alkyaba ba , ta saki wannan lalawsan gashin kan ta ya zubo mata har tsakar baya ta na tafiyar ta cikin konciyar hankali tun da ta fito AMIR ya tsare ta da wadanan hazel eyes din na shi har maganar da Malik ke yi mishi komai bai ji ba a hankali Malik ya juya kan shi ya kali saitin da AMIR ke kallo nan ya ga Inaya ta na tafiyar ta a hankali cikin masarautar gwanin burgewa dan karamin murmushi Malik ya saki kafin ya kai hannun saitin fuskar AMIR ya kyasta mishi yatsun a hankali AMIR ya lumshe idanun shi kafin ya bude su ya juya ya kali Malik ya na daga mishi gera guda allamun minene " me ka ke kallo ne haka tun dazu na ke yi maka magana amma hankalin ka ba ya tare da ni " juya kan shi AMIR ya yi ya na fadin " nothing " a takaice " shikenan fada min me ke tsakanin ka da yarinyar cen da ka tsare da ido " Malik ya fada ya na daga mishi gera kamar ya na kallon shi dan jinkirtawa AMIR ya yi kafin ya bude bakin shi murya kassa kassa ya ce " She is my wife , your daughter-in-low , ko ka na da ja ? " a dubu dari Malik ya mike tsaye ya na fadin " what , Matar ka fa ka ce min AMIR , yaushe hakan ta faru " ba tare da ya juyo ya kale shi ba ya ce " two years , Tsawan shekara biyu yanzu da yin auren " wani kyawatencen murmushi ne Malik ya saki ya na komawa ya zauna saman chair din shi ya ce " ba banza ka ki dawowa , ashe yarinyar mutane ka samu " shi dai AMIR shiru ya yi bai ce mishi komai ba ya ci gaba da kallon Inaya " Bayan dawowar mu da ga Makka za ta dawo part din ka da zama " Malik ya fada ya na kallon AMIR a hankali AMIR ya juyo ya kali Malik ya ce " Makka kuma ? " " eh , ko ka manta tafiyar da mu ke yi duk watan azumi ? " dan lumshe idanun shi AMIR ya yi shi ya ma manta da wannan tafiyar da su ke yi shi da Malik , shi gaskia ba ya jin zai iya yin tafiyar nan ya bar Inaya a cikin masarautar nan ita kadai a hankali AMIR ya bude idanun shi , har ya bude baki zai yi magana , ya rufe bakin shi ya tashi a hankali ya bar wajen da kallo Malik ya raka shi har sai da ya fice bai ce mishi komai ba ▪INAYA a hankali ta ke tafiyar ta cikin masarautar , ga wani kyawatencen murmushi konce saman fuskar ta , ta na tafe ta na dube duben ta , har ta karaso cikin garden ta na tsaka da tafiyar ta kawai ta ji ta buge mutun a hankali ta dago kai ta na kallon ta Rouksar ta na saki wani cool murmushi ta ce mata " Yi hakuri ban gan ki ba ne " ta kai karshen ta na shirin rabawa ta geffen Rouksar za ta wuce ba shiri ta ji an riko hannun damtsen ta cak Inaya ta tsaya ta juyo ta na kallon Rouksar a hankali Rouksar ta dawo Gaban Inaya ta tsaya sannan ta fara yi mata kallon wulakanci ita dai Inaya shiru ta yi ba ta ce komai ba sai da ta gama kallon na ta sannan Rouksar ta ce mata " kar na sake ganin kusan AMIR " cikin rudu Inaya ta ce mata " wanene AMIR kuma ? " wata yar karamar dariya Rouksar irin ta rainin hankali kafin ta ce ma Inaya " kin ma raina min hankali yarinyar nan , ki na nufin ba ki san wanene AMIR ba " a hankali Inaya ta girgiza mata kai allamun a'a " shikenan tun da ba ki san shi ba , amma zan fada miki wani abu , kar ki kuskura ki ce za ki shiga gona ta , Idan kuma ki ka shiga , za ki iya rasa rayuwar ki , idan kunne ya ji , jiki ya tsira " ita dai Inaya da ido kawai ta ke bin dan ba ta ma san maganar me ta ke yi ba Rouksar kuma ta na gama fadar haka ta raba ta geffen ta ta wuce har ta yi taku biyu ta tsaya cak , a hankali ta juya ta ga ita ma Inaya har ta juya wani murmushin mugunta ta saki kafin ta juya ta kai hannu ta tura Inaya ta fadi kassa wata yar karamar kara Inaya ta saki ta na dago kai ta kali Rouksar nuna ta da dan yatsa Rouksar ta yi ta na fadin " wannan kadan ma ki ka gani duk ranar da na sake ganin ki tare da shi sai na yi miki abun da ya fi haka " ta na gama fadar haka ta juya ta ci gaba da tafiyar ta da kallo Inaya ta rakata har sai da ta bar wajen sannan ta murguna mata baki ta na yi mata gwalo kamar kamar yarinya sannan ta fara kokarin mike wa tsaye , sai dai wajen tashi ta taka gown din ta , nan take ta yage har zuwa saman cinyar ta nan take idanun ta su ka kawo ruwa , ta kai hannu ta matse tsagar kamar ta yi kuka ta ce " Allah ya isa , muguwa kawai " kamar da ga sama ta jiyo Muryar AMIR da ga bayan ta ya na fadin " ke da wa kuma ? " a razane ta juyo ta na kallon shi idanun ta cike da ruwa da gudu ta fada jikin shi ta rungume shi ta na sakin kuka ta ce " yaya Zayd ba wacen yarinyar ba ce , ban yi mata komai ba ta tura ni na fadi yanzu ga shi riga ta ta cire " a hankali ya kai hannu ya dago ta da ga jikin shi ya na fadin " shikenan mu je ki sauya rigar " rage sautin kukan ta ta yi ta na fadin " yaya Zayd ta fa yage sosai , ba zan iya tafiya a haka , kuma ka na gani b...... " ba ta karasa maganar ta ba ta ji ya sa hannayan shi biyu ya dauke ta cak kamar baby , ba tare da ya ce mata komai ba ya nufi part din MALIKAT INAS shiru ta yi ta na kallon Face din shi , yadda ya sauya mata lokaci guda kamar ba shi ne yaya Zayd din ta ba duk in da ya wuce sai guard sun sara mishi , in kuma dogarai ne sai sun runsuna sun sunkuyar da kai su na bin shi da kallo ta wutsiyar ido Amir kuwa ko a jikin shi ya na dauke da babyn shi a haka har su ka iso part din MALIKAT INAS babu ko sallama ya shigo parlourn MALIKAT INAS , su na zaune ita da RIANNA su na ganin shi dauke da Inaya su ka saki wani kyawatencen murmushi a tare , su ka raka shi da ido babu wanda ta ce mishi ufan har ya shige corridor ya na shiga corridor murya kassa kassa ya ce ma Inaya " where is your bedroom ? " da yatsa ta nuna mishi bedroom din da su ke ciki ita da Nesrine bedroom din ya nufa ya sa kafa ya tura ta sannan ya shiga bakin gadon ya karaso sannan ya sauke ta saman kafafun ta ya na fadin " Shikenan yanzu tafi ki sauya kayan a karamin murmushi ta yi ta na gyada mishi kai kafin ta juya ta fara takawa duk taku daya in ta yi sai wadanan santala santalan cinyoyin na ta sun fito da sauri AMIR ya kauda kan shi dan fa ya ga abun 🤣 har ta kai bakin kofar Dressing room ta jiyo Muryar shi ya na fadin " tsaya " cak ta tsaya da tafiyar ta ta juyo ta kale shi ta ce " lafiya yaya Zayd " girgiza mata kai ya yi allamun ba komai kafin ya ce mata ta dawo ba musu ta dawo gaban shi ta tsaya ta na murmushi shiru ya yi bai ce mata komai ba ya zuba mata wadanan idanun na shi sai da ya dan dauki lokaci a haka kafin ya daga kafa a hankali ya juya ya nufi kofar dakin a tunanin ta fita zai yi , kawai sai ganin ta yi ya meda kofar ya rufe , sannan ya juyo ya karaso bakin gadon ya zauna ita dai Inaya da ido kawai ta ke bin shi , ta na murmushi , ba ta san abun da ya ke shirin aikatawa ba a hankali ya mika mata hannun shi ya na kallon cikin idanun ta ba musu ta daura hannun ta saman na shi ta na ci gaba da murmushin ta kafin ta tako ta tsaya dab gaban shi a hankali ya janyo ta ya zaunar da ita saman cinyar shi murya kassa kassa ya ce mata " Saura kwana nawa a fara azumi " a hankali ta daga kan ta sama , ta hura kumatun ta na a haka kawai sai ji ta yi ya daura mata yatsar shi saman kumatun ta ya dan danna ba ta san lokacin da wata yar karamar dariya ta kubce mata ba " tambayar ki na yi ban ce ki hura min kumatu ba " ya fada mata ya janye hannun shi " Yo ai yaya Zayd tunani na ke yi " ta fada cikin shagwaba " shikenan kin samo ? " " eh saura sati guda ina ji " gyada mata kai ya yi a hankali , ya kai hannun shi ya riko nata ya ce " yeah , saura sati guda , ni da Malik za mu yi tafiya zuwa Makka , a cen mu ke yin azumi ko wace shekara " da sauri ta katse shi da cewa " Yaya Zayd yanzu tafiya za ka yi ka bar ni ? " ta fada idanun ta su na kawo ruwa nan take ta fara ruwan hawaye A hankali ya kai hannu ya kontar da kan ta saman shoulder din shi cikin sigar rarrashi ya ce mata " don't worry , bayan watan azumi zan dawo kuma ba yanzu ba zan tafi ki kontar da hankalin ki " zagayo da hannayan ta ta yi a wuyan shi ta na sakin dan karamin kuka a hankali ya lumshe idanun shi ya na jin zuciyar shi ba dadi har ga Allah ba ya son jin kukan ta ga shi ba wani rarrashi ya iya ba bare ya ce ya rarrashe ta , haka kawai ya tsaya ya yi shiru ya na sauraron yadda ta ke kukan ta kassa kassa slowly ya sauko da hannun shi da ga saman kan ta bai sauke shi ko ina ba sai saman cinyar ta , dama tun zaman da ta yi ta fito Wani irin shock ne ya ji lokacin da hannun shi ya sauka saman fatar jikin ta , luwai luwai da ita ga taushi kamar ta baby , nan take ya ji wani zir tun da ga tafin kafar shi har tsakiyar kan shi , duk wata siga ta jikin shi sai da ta mike , duk wasu kofofin feelings din shi sai da su ka bude lokaci guda a hankali ya fara shafa cinyar ta ido a lumshe , ya kontar da kan shi saman shoulder din ta ya na a haka kawai ya ji ta sauke wata nanauyar ajiyar zuciya har sai da ya ware idanun shi ba shiri ya na bude idanun shi ya ji fara yo kassa da hannun ta guda ta daura shi saman kirjin shi a hankali ya bude baki ya ce mata " me ki ke so na sayo miki idan na je " murya cen kassan makoshi ta ce mishi " duk abun da ya burge ka ina so " " shikenan yanzu tashi ki je ki sauya rigar ki " ya fada ya na dago kan shi da ga saman shoulder din ta a hankali ita ma ta dago ta kale shi sai da gaban ta ya fadi lokacin da ta ga yadda idanun shi su ka koma jazir " yaya Zayd me ya samu idanun ka , su ka yi ja haka ? " ta fada ta na daura hannu ta saman kumatun shi dan lumshe idanun shi ya yi kafin ya sake bude su a hankali saman ta , murya cen kassan makoshi ya ce mata " Ba komai tashi ki tafi " dan karamin murmushi ta yi kafin ta janye hannun ta , ta tashi da ga saman cinyar shi ta nufi dressing room , har za ta shiga ta juya ta nufi toilet ta shiga ta rufe kofar da kallo ya rakata har sai da ta rufe kofar toilet din sannan ya tashi a hankali ya nufi kofar fita dakin ya ficewar shi ya na fitowa parlourn ya nufi kofar fita part din har ya kai bakin kofa ya jiyo Muryar MALIKAT INAS ta na fadin " AMIR me ya same ka ? ka sauya lokaci guda " ba tare da ya juyo ba ya ce mata ba komai , da ga haka ya daga kafa ya fice part din da kallo ta raka shi har sai da ya fice sannan ta saki wani cool murmushi * ROUKSAR zaune su ke ita da Tesnim cikin parlourn part din MALIKAT AL'UMU , ga uban Fruits a gaban su , ko wace na rike da wayar ta sai faman chating su ke yi sun dan jima a haka kafin Rouksar ta ajiye wayar ta ta kali Tesnim ta ce " Amira , wai wacece yarinyar nan da na ga ta konta a jikin Amir , kuma bai ce mata komai ba " ba tare da ta ajiye wayar ta ba tesnim ta ce mata " Ni ma dai ban san ta ba , amma tare da Amir ta ke , a wajen su ya zauna tsawon shekarun nan , shi ya sa ki ka ta na lake mishi , really she is so cute , she looks so innocent " dan tabe baki Rouksar ta yi kafin ta ce " Kamar ya , yanzu haka za ki sa mata ido ta na lakewa Amir , ki taka mata burki mana .... " cikin nitsuwa Tesnim ta katse ta da cewa " Why zan yi haka ? Tun da Amir ba shi da matsala da hakan , ba na da hakin shiga lamarin shi , na san ba karamin aikin shi ba ne yanzu da na fada mata wani abu ya yi min mugun fada " ta na kai karshen maganar ta , ta saki wata yar karamar dariya " Tesnim , kin fin kowa sanin wanene Amir , Ba girman shi ba ne a ce wannan yar karamar yarinyar ta makale mishi , he is the successor of MALIK HICHAM BIN JAABAR shugaban kassar Saudiya baki Daya " ajiye wayar ta Tesnim ta yi , ta dan matso da face din ta ta ce ma Rouksar " kin ga ko , ga kofa cen bude , ban tare ki ba , tashi ki je ki fada mishi hakan , amma kin ga ni , wlh ko kashe ni a ke yi ba zan taba shiga abun da ya shafi Amir " ta na gama fadar haka ta dauki wayar ta ci gaba da aikin ta na chat wani mugun kallo Rouksar ta wurga ma Tesnim , maganar ta ta yi matukar kuna mata rai a hankali Rouksar ta mike ta na fadin " zan je toilet ina zuwa " da to kawai Tesnim ta amsa mata ba tare da ta dago kai ba sai da Rouksar ta harare ta sama da kassa kafin ta daga kafa ta nufi corridor din bedrooms , ta nufi bedroom ta farko , ta shiga ta meda kofar , sannan ta nufi toilet ta shiga ta meda kofar ta sa key ta na shiga ta saki wata yar karamar kara ta na fadin " sai na yi maganin ki yar rainin hankali " ta na gama fadar haka ta bace bat a wajen babu ita babu mai kama da ita 😨😨😨 KU TSAYA NA KORA RUWA ABUN YA FARA FIN KARFI NA [16/09 à 18:17] M.N.M: ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 9 ❤🔥 da sauri ya sa Hannayan shi ya janye na ta , ya tashi da sauri ya fice dakin a rude ta ke kiran sunan shi , amma ina ko sauraron ta ba ya yi , ya fice dakin da sauri ya fito corridor din ya shigo parlour har Diya ya yi tafiyar shi , MALIKAT INAS da RIANNA sun dawo su na nan zaune parlourn tare da Nesrine su na ganin yadda ya fito corridor din ya na saurin nan su ka san ba lafiya ba ko ta kan su bai bi ba ya sa kafa ya fice parlourn ya fita part din baki daya ya na fita MALIKAT INAS ta kali RIANNA ta ce mata " Tashi ki dubo kar a je Zuciya ta debe shi , ya buge ta bai sani ba " da sauri RIANNA ta tashi ta nufi corridor ta shiga bedroom din Inaya babu ko sallama ta na shiga ta ga Inaya konce saman gadon ta , ta na latsa wayar ta ga sweet a bakin ta cike da rudu RIANNA ta ce mata " Inaya , lafiya na ga Amir ya fita da sauri haka ba dai wani abu ki ka yi mishi ba " a hankali Inaya ta girgiza mata kai ta na fadin " Aunty RIANNA ni ma ban sani ba , kawai na ga ya tashi ya fice " " shikenan zan tambaye shi " RIANNA ta fada ta na shirin juyawa da sauri Inaya ta ce mata " Aunty " cak ta tsaya ta juyo ta na tambayar ta minene girgiza mata kai Inaya ta yi kafin ta mike zaune , ta shiga cikin contact , ta nuna wa RIANNA screen din ta na fadin " Aunty mi haka ta ke nufi , ni ban gane larabci sosai " a hankali RIANNA ta kai hannu ta karbi wayar nan take ta saki wani kyawatencen murmushi ta na kallon sunnan da a ka yi register din number Amir dan ta gane numbar shi ce " Inaya wa ya saka miki numbar Amir ? " RIANNA ta fada ta na mika wa Inaya wayar ta hannu Inaya ta kai ta karba ta na fadin " yaya Zayd ya Saka min ita " " shi kuma ya saka sunnan ? " gyada mata kai Inaya ta yi kafin ta ce " eh shi ya sa na ce ki fada min me hakan ke nufi , ni ban gane abun da ya saka ba " girgiza mata kai RIANNA ta yi ta na fadin " yi hakuri ni ma ban sani ba , amma ki bari shi da ya saka , ya fada miki da kan shi " da to kawai Inaya ta amsa mata kafin ta koma ta konta ta ci gaba da game din ta a hankali RIANNA ta juya ta fice dakin ta na murmushi cikin zuciyar ta ta na fadin " Gaskia Amir ka cika dan rainin hankali " ta kai karshen dai'dai ta shigo cikin parlour MALIKAT INAS na ganin murmushin da ke saman face din RIANNA ta san ba banza ba , amma sai ta shanye dan ba ta son ta shigo cikin harkar yaran nan ▪AMIR ya na baro part din MALIKAT INAS bai tsaya ko ina ba sai building din su ya na shigowa parlourn su na uku ya tardo Malik zaune da wasu mutanan guda hudu , babu ko sallama ya shigo wajen ya nufi corridor da sauri Malik ya ce " Amir dawo ina son magana da kai " cak ya tsaya da tafiyar shi , har ya kai bakin corridor din , sannan ya juyo a hankali ya karaso cikin parlourn ya nufi sofa one seater ya zauna ya na kallon Malik ya na zama Malik ya mika mishi wasu takardun da ke gaban shi saman table da sauri Azim ya taso ya karaso wajen ya karbi takardun ya nufi Amir ya mika mishi cikin girmamawa a hankali Amir ya kai hannu ya karba ya na fadin " na minene wannan ? " kallon mutanan Hudu Malik ya yi ya ce " Wadanan dai ka san su ba sai na fada maka ba " ya fada ya na nuna Sarkin bayi , da Sarkin dogarai sannan ya nuna wanda ke kusan sarkin Bayi ya ce " wannan kuma shi ne Miram bin Salman , mai kula da Bankin Daular " sannan ya nuna na karshen ya ce " wannan kuma ,General Abdallah Mohamed , Shugaban masu tsaro , General of Army kuma , duk su na cikin mutanan Fadar Malik , kamar ko wace shekara kafin a fara azumi a na fitar da Ten Milliard , da ga Bankin Daular , dan a rabawa Al'uma , to wadanan Takardun ne ! ka san ban da gobe za mu tafi makkah , shi ya sa su ka zo dan mu tatauna a kai , zan so na ji ra'ayin ka yadda za a raba kudin " shiru Amir ya yi ya na kallon takardun ya na karantawa sai da ya karanta takardun tsab sannan ya ajiye takardun a kassa sannan ya jingina bayan shi a jikin sofar ya kali Malik ya ce " wa ke kula da raba kudin kowace shekara ? " " Sarkin bayi " Malik ya fada a takaice a hankali AMIR ya juyo ya kali Sarkin bayi ba tare da ya ce komai ba sai da ya dauki wajen good five minutes ya na kallon sarkin bayi babu ko kiftawa kafin ya ce " a ba wa MALIKAT INAS kudin wannan shekarar " " what ? " Sarkin bayi da Miram su ka fada a tare sannan Sarkin bayi ya ɗaura da cewa " tare da dukkan girmamawa Amir , Kowace shekara mu mu ke kula da wannan ta ya za a tashi rana guda a bawa wani , wanin ma....... " cikin nitsuwa Amir ya katse ta hanyar daga mishi hannu sannan ya kali Malik ya ce " ra'ayi na ka ce na fada kuma shi zan fada , ina son a duba cikin prisoner Din masarautar nan , wanda ya kusa kai karshen zaman shi , ko da ya haura wata biyar a sake shi , su koma gida jen su , zancen kudi kuma na san dalilin da ya sa na ce a bawa MALIKAT INAS , ita za ta fi sannin yadda za a yi da kudin , na san kowace shekara , da ga bayi sai dogaran masarautar nan ke samun kudin , shi ya sa na ce A kai wa MALIKAT INAS , ba ku sani ba amma yawwan cin mata sun fi wasu kaifin tunani da sanin abun da ya dace , Idan shawara ta ba ta yi muku ba , ku yi yadda ku ke so " ya na gama fadar haka ya tashi ya nufi corridor ya shige bedroom din shi ya na barin wajen Mohammed ya kali Malik ya ce " Ran ka shi dade ni dai ban yarda da wannan shawarar ba " ya na gama rufe baki Miram ya ɗaura da cewa " haka ne ya shugaba na , kowa ce shekara mu ka ke bawa ragamar kula da raba kudin nan ta ya rana guda a ce an sauya , kuma a ce mace za ta raba kudin " kallon Hussein Malik ya yi kafin ya ce " Hussein , General , me za ku ce a kai ? " " ran ka shi dade ina ga abun da Amir ya Fada dai'dai ne , ko wace shekara tsarin Raba kudin nan duk ɗaya , canjin da Amir ya kawo hakan ba karamin ɗaukaka shi zai yi , specially da ya ce a saki sauran prisoner , ko ba haka ba General " Hussein ya fada ya na kallon General gyada kan shi General ya yi kafin ya ce " Haka ne yadda ka fada , magana ta rage gare ka ran ka shi dade " a tare duk su ka kai kallon su kan Malik su na jiran su ji abun da zai ce dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya ce " a yi yadda Amir ya fada , za ku iya tafiya " cikin girmamawa su ka mike dukkan su , su na yi wa Malik sai da safe sannan su ka nufi hanyar fita building din baki daya ▪ MIRAM Tsaye ya ke shi da Mohammed a cikin garden din cike da bacin rai Miram ya ce ma Mohammed " Mohamed , yanzu ya za mu yi , Wacen sakaran Amir ya bata mana shirin mu " " Miram kontar da hankalin ka " Mohammed ya fada cikin nitsuwa " ta ya za ka ce na kontar da hankalin na , ni dama na San kallon nan da ya yi min ba na banza ba ne , mun jima mu na jiran wannan damar yanzu ya bata komai " wata shegiyar dariya Mohammed ya yi ya fara takawa ya yi gaba ya na fadin " kar ka damu , wannan ne na farko kuma na karshe , dan babu wanda zai dawo da ga Makka a cikin su , kai dai ka tsayar da maganar auren ka da RIANNA kafin Malik ya bar kassar nan " haka dai su ka ci gaba da tafiyar su su na hirar su ta makirci ▪AMIR Ya na jin su Miram sun fita , ya dawo cikin parlourn Malik ya na zaune inda ya ke ko motsi bai yi ba a hankali Amir ya karaso cikin parlourn ya nufi sofar da ya tashi ya koma ya zauna ya na fadin " Ina son mu yi wata Magana " a hankali Malik ya juyo ya kale shi ya ce " wace magana ? " " wanene ya nemi auren RIANNA lokacin da ba na nan " " Miram ne ! amma ta ce ba ta son shi , yanzu dai Akwai Sarki Abdoul Mujeeb ya nema wa yaron shi babba , Aymane auren ta , kuma mahaifiyar ku ta ce ta yarda ka san Abdoul Mujeeb yayan ta ne " cikin nitsuwa Amir ya katse shi da cewa " na san da wannan dukka , ina son na ga Yaron , MALIKAT INAS da ita RIANNA sun yarda ? " " yanzu dai ba ya cikin saudiya , ya tafi wani aiki a kassar Turkey , bayan Azumi ya dawo , RIANNA ta ce sai ta gan shi kafin ta yanke shawara , ka san yar uwar ta ka da mugun son maza ma su kyau shi ya sa ta ki yarda da Miram wai ya yi mata tsufa " ya kai karshen ya na yar karamar dariya " kennan babban yayan Diya ne ? " ya fada cikin zuciyar shi ya yi nisa cikin duniyar shi ya jiyo Muryar Malik ya na fadin " ya kamata ka je ka yi wa matar ban kwana yadda ya dace " slowly ya juyo da kan shi ya kali Malik ya daga mishi gera guda ya na fadin " What do you mean ? " yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce " ka na nufin ba za ka yi mata ban kwana ba , kar ka manta cikin daren gobe za mu tafi " " goben idan ta yi na yi mata " ya kai karshen ya na tashi da ga saman sofar ya nufi corridor da kallo Malik ya raka shi har sai da ya shiga sannan ya saki wani dan karamin murmushi ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 10 ❤🔥 Amir kuma bayan ya koma bedroom din shi kai tsaye toilet ya nufa jim kadan ya fito sanye da bathrobe da Allamun wanka ya yi ya na fitowa ya nufi dressing room ya shiga ko two minutes ba bai yi ba , ya fito da ga shi sai short , kai tsaye ya nufi katafaren bed din shi ya Haye ya yi rub da ciki , ya kai hannu ya kashe wutar dakin baki daya sannan ya lumshe idanun shi ya dauki wajen good 30 minutes a haka kafin ya jiyo wayar shi ta yi ruri allamun shigowar sako , daman ba barcin ya ke ba da farko har ya so ya share , amma wata zuciyar ta ce ya duba kar a je abu mai mahimanci ne dan karamin tsaki ya ja kafin ya bude idanun shi ya kai hannu ya dauki wayar ya kunna ya kali screen din wata number ce da a ka yi saving da sunnan * MY BELOVED ❤💍* 🤔🤔🤔 ku tsaya beloved ya na nufin masoyina ko na yi batan kai ? tommm wacece wanan beloved kuma 🤔🤔 a hankali ya kai hannu ya cire password din wayar ya shiga wajen Text ya fara karanto sakon ta kamar * Good night yaya Zayd di na ❤😚 * text din ta ba karamin sanyaya mishi zuciya ya yi ba , har sai da lips din shi su ka dan motsa allamun ya so ya yi murmushi amma ya danne a hankali ya fara typing shi ma ya yi mata reply da * Thanks ❤ Good night * ni na zata da ya tura mata zai kashe wayar , kawai sai ya tsaya ya na kallon screen din har sai da ta yi mishi reply kamar haka " Thanks 💋 * reply ya yi mata da * Okay ajiye waya yanzu tafi ki yi barci * ko one minute ba ta yi ba ta yi mishi reply da cewa * kai ma ka tafi ka yi barci 😑 * * shikenan sai da safe * * yaya Zayd gobe za ka zo mu yi breakfast tare ? 🥺🥺 * * eh zan zo * * 🥳🥳🥳 yawwa yaya Zayd ni da kai na zan shirya mana breakfast , na tafi ma dan na samu na tashi da wuri , I LOVE YOU byeeeeee ❤ * * bye * ya na gama rubuta hakan ya kashe wayar ya ajiye saman bedside drawer ya na kallon wayar da allamun ya na jiran sakon ta sannu sannu har barci mai dadi ya dauke shi bai sani ba * WASHE GARI ( misalin karfe 10 ) " Amir ! tashi Ammien ka na son magana da kai " Malik ya fada ya na dan bubuga kafar Amir da ke ta faman sharar barcin shi a hankali ya fara motsi ya na karato adu'ar tashi da ga barci sannan ya ware idanun shi a hankali sai saman Malik da ke tsaye ya tsare shi da wadanan Hazel eyes din na shi cikin magagin barci Amir ya ce " wai malam lafiya ka tashe ni ? " " iyeeeee , lalle idon ka ya bude Amir , yanzu ni ka ke wa wannan tambayar ? Shikenan Tashi ka tafi Ammie din ka ce ke son yin magana da kai , ni zan wuce fada " ya kai karshen ya na juyawa ya fice bedroom din ya na fita Amir ya sauko da kafafun shi kassa ya mike tsaye ya fara takawa ya nufi Toilet jim kadan ya fito daure da towel a kugunshi , ya nufi dressing room kai tsaye nan ma bai wani dauki lokaci ba ya fito sanye da jeans brown color da T-shirt white color , kafafun shi kuma , cikin wasu sneakers farare kal , ya saki wannan smooth hair din na shi , gashin shi yanzu tubarikallah ya toho har ya kai shoulder din shi , sai tashin kamshi ya ke bedside drawer ya nufa ya dauki wayar shi ko duba ta bai yi ba ya saka ta cikin aljihu ya fice dakin ya fito corridor ya shigo parlour , kai tsaye ya nufi lift ya shiga ya sauko kai tsaye ya baro building din ya nufi part din MALIKAT INAS duk inda ya wuce sai dogarai sun sunkuyar da kai su na yi mishi barka da safya in kuma bayi ne , sai sun zube saman guyiwowin su , su na gaishe shi har ya wuce sannan su tashi su ci gaba da tafiyar su shi ko daya bai bi ta kan gaisuwar su ba ya nufi part din MALIKAT INAS , hankalin shi na wata duniyar ji ya ke kamar ya manta da wani abu mai mahimanci a hankali ya motsa lips din shi ya na sallama ya shigo parlourn MALIKAT INAS nan ya tardo ta zaune , ita da RIANNA da Nesrine duk sun yi zugum waje guda su na jiyo sallamar shi su ka dago kai a tare su ka kali saitin kofar su na amsa mishi sallamar shi sannan RIANNA ta daura da cewa " Amir ina ka tsaya wai tun dazu mu na ta kiran ka a waya " karasowa ya yi cikin parlourn ya na fadin " What happening ku ke kira na tun da safe ? " RIANNA na shirin magana MALIKAT INAS ta daga mata hannu ta yi shiru sannan MALIKAT INAS ta ce " Je ka , ka gani da idon ka " ta fada ta na nuna mishi hanyar corridor a hankali ya juya ya kali corridor din sannan ya juyo ya kali MALIKAT INAS ya na son ya yi magana ya shanye ya nufi corridor din kamar yadda ta ce kai tsaye bedroom din Inaya ya nufa a hankali ya sa hannu ya tura kofar ya na sallama cen kassan makoshi ya na shigowa ya gan ta zaune tsakiyar gadon ta juya wa kofar baya ta sunkuyar da kai a hankali ya fara jiyo Muryar ta cen kassa kassa allamun waka ta ke karasowa ya yi cikin dakin ya tsaya dab da gadon ya na rike da hannayan shi a baya murya kassa kassa ya ce mata " Barka da safya " ba tare da ta juyo ba ta ce mishi " barka " a takaice sannan ta ci gaba da wakar ta tsaya wa ya yi ya na kallon ta na wani dan lokaci kafin ya juya a hankali ya fice dakin kai tsaye parlour ya dawo , ya nufi MALIKAT INAS ya tambaye " lafiya wai ku ka kiro ni tun da safe haka ? " cikin bacin rai MALIKAT INAS ta ce mishi " Amir yanzun ne tun da safe , karfe 11 har da mintina ? " shiru ya yi ya tsaya ya na kallon ta , tabbas ta na cikin fushi ba kadan ba , ga Dukkan allamu kuma da shi ta ke fushin cikin nitsuwa ya ce mata " Ammie please calm down , me ya ke faruwa ne ? " nuna mishi Dining room ta yi ta na fadin " tun karfe 6 ta shiga kitchen dan ta shirya maka breakfast , amma ba ka zo ba " Ta na gama rufe bakin ta ta ga juya a hankali ya koma cikin corridor din bedroom din Inaya ya koma shi har ga Allah wlh ya manta da zancen breakfast din da za su yi tare , bare yau wani barci mai dadi ya dauke shi , ba dan Malik ya tashe shi ba da wuya ya tashi yanzu a hankali ya sa hannu ya tura kofar dakin ya shigo ya na sallama cen kassan makoshi ko motsawa ba ta yi ba ta na nan yadda ya bar ta , ta na wakar ta kassa kassa gaban gadon ya karaso ya tsaya kamar dai da farko bai ce mata komai ba ya na kallon ta sai da ya dauki lokaci a haka kafin ya zauna bakin gadon ya kai hannu ya daura saman shoulder din ta ya na fadin " Cutie ! " " uhm " ta fada ba tare da ta juyo ba " ba za ki juyo ba " ya fada ya na janye hannun shi da ga saman shoulder din ta a hankali ta girgiza mishi kai ba tare da ya ce komai ba hannu ya sa ya cire sneakers din kafafun shi sannan ya Haye saman gadon shi ma , ya koma gaban ta su na fuskantar juna ya yi irin zaman cin tuwo shi ma ya na kallon face din ta ya ga uban hawayen da ke konce sama , ga wasu nan na zubawa bibiyu ga shi kuma ba kukan ta ke ba hawayen ne kadai ke zubowa a hankali ya kai ya goge mata hawayen ta ya na fadin " hawayen minene wannan ? " " komai ! " ta fada a takaice ba tare da ta kale shi ba sai da ya gama goge mata hawayen ta sannan ya janye hannun shi ya ce " kin yi breakfast ? " a hankali ta gyada mishi kai allamun eh " yaushe ki ka fara yi min ƙariya " " ni gaskia ce na fada maka , ka tambayi Ammie " " shikenan , minene matsalar to ? " ya fada ya na dan lekon face din ta girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " babu komai " " dago ki kale ni to " ba tare da ta dago kai ba ta ce " yaya Zayd don Allah tashi ka yi tafiyar ka " dan zaro idanu ya yi ya na kallon ya yi mamakin abun da ta fada " kora ta ki ke yi ne ? " ya fada ba ta ce mishi komai ba ta juya ta sauko da kafafun ta kassa ta tashi ta nufi toilet da gudu ta shige ta medo kofar ta rufe ta na shiga ko ta saki kuka mai cin rai har sai da ya jiyo sautin kukan da sauri ya diro da ga saman gadon ya nufi toilet din ya tura kofar ashe ba ta sa key ba ya na shigowa ya tardo ta zaune bakin bath ta sunkuyar da kai ta na kuka nufar ta ya yi bai ce mata komai ba ya sa hannu ya dauke ta cak kamar baby ya juya ya bar toilet din ta na jin ya dauke ta ta fara wuntsila kafafu ta na fadin " yaya Zayd ni ka sauke ni " bai dire ta ko ina ba sai saman bed din ta sannan ya juya ya nufi door ta dauka fita zai yi kafin sai ta ga ya tura kofar ya rufe ya juyo ya dawo cikin dakin ya nufi bed din ta na ganin ya nufo ta , ta yi sauri ta mike zaune ta juya daya geffen ta na shirin sauka kafin ma ta sauko da kafafun ta kassa ya karaso wajen bed din ya riko hannun ta da karfi ya meda ta konta ya Haye saman gadon , ya riko hannayan duka biyu da hannu guda a saman kan ta saman ya sa dayan hannun ya ware kafafun ta ya shiga tsakiya sannan ya kawo face din shi saitin ta ta tsuke gera ta yi ta na fadin " yaya Zayd ka sake ni , na tafi " " yi min shiru , yaushe ki ka fara meda min magana ? " ya fada sam babu wassa a tare da shi turo dan bakin nan nata ta yi ta kauda kai gefe dan ba ta jure kallon cikin idanun shi a hankali ya kai bakin shi saitin kunen ta murya cen kassan makoshi ya ce mata " i'm sorry , ba zan sake ba " ya na gama fadar haka ya ji ta sauke wata nanauyar ajiyar zuciya slowly ya saki hannayan ta sannan ya sauka da ga saman ta , ya koma gefe ya zauna ya na sauka ita ma ta mike zaune ta na sa hannu ta na goge face din ta ta ce " ka san ba za ka zo ba shi ne ka ce min za ka zo , tun safe na ke jiran ka , amma ka manta da ni " " ban manta da ke ba " ya fada ya na riko hannun ta a hankali ta ta fada jikin shi ta rungume shi ta na fadin " ni na ma yi fushi da kai " zagayo da hannayan shi ya yi a bayan ta ya rungume ta shi ma sannan ya ce mata " Shikenan sake ni tun da kin yi fushi , ni ma na yi fushi " yar karamar dariya ta yi ba tare da ta ce komai ba ta lumshe idanun ta a hankali ya yi geffen damar shi ya konta da ita a jikin shi , a hankali ya fara shafa bayan ta ya lumshe idanun shi , shi ma nan take kamar da wassa barci ya dauke su a tare a haka su na manne da juna ▪AFTER SOME HOURS sannu sannu har sai da su ka share wajen good two hours su na barci a haka a hankali Amir ya bude idanun shi ya na karanto kalmar shahada ya na bude idanun shi su ka sauka kan Inaya da ke ta faman barcin ta cikin konciyar hankali a hankali ya zame hannayan shi , ya mike zaune a hankali ya kai hannu ya dauki Sneakers din shi ya saka , sannan ya mike tsaye ya dan juya ya kale ta na dan lokaci kafin ya juya ya fara takawa ya fice dakin , ya na fitowa parlour ya ga babu kowa bai tsaya neman su ba ya sa kafa ya fice part din har ya nufi building din su , wata zuciyar ta ce mishi ya tafi wajen MALIKAT AL'UMU a haka ko ya juya ya nufi part din MALIKAT AL'UMU bakin shi dauke da sallama cen kassan makoshi ya shigo part din a tare Rouksar da Tesnim su ka kai kallon su wajen kofar su na amsa mishi sallamar wani kyawatencen murmushi Rouksar ta saki , ta na shirin yi mishi magana ya riga ta cewa " Tesnim where is mom ? " ya fada ya na kallon Tesnim " ta na wajen Mamie " ta ba shi amsa gyada kan shi ya yi a hankali kafin ya juya ya fara takawa da sauri Rouksar ta mike ta bi bayan shi Tesnim na kallon ta amma ba ta ce mata komai ba har sai da ta fice ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 11 ✍📚 ya na tsaka da tafiyar kawai ya jiyo Muryar Rouksar a bayan shi ta na fadin " Amir ! Amir ! " ko juyo wa bai yi ba bare ya amsa ta , har yanzu bai manta abun da ta yi wa Inaya ba , ita ba ta san da ya ga komai ba da sauri ta sha gaban shi ta tare mishi hanya ta na fadin " Amir tun dazu fa na ke biye da kai , ka na ji na ka kyale ni " kallon ta ya yi na dan lokaci kafin ya ce " ban hanya na wuce " ya fada dan ya fi karfin ya raba ta geffen ta dan ya wuce kashe mishi murya ta yi ta na cewa " Akhie ni fa kawai gaishe ka na taho yi , ba na samun damar ganin ka , kuma Tesnim ta ce min za ku yi tafiya ko ban kwana ba mu yi ba " ta kai karshen ta na marairaice murya a hankali ya lumshe idanun shi ya na furza iska da ga bakin shi kafin ya bude idanun shi slowly ya kale ta ya ce " okay ! yanzu zan je na yi sallat , zuwa yamma ki same ni a garden " dan zaro idanu ta yi ta na washe baki ta ce " Da gaske ? " gyada mata kai ya yi kafin ya ce " eh , zan iya wucewa yanzu " da sauri ta koma gefe ta ba shi hanya " thanks " ya fada cen kassan makoshi kafin ya fara takawa ya bar ta nan tsaye tsaya wa ta yi ta na bin shi da kallo har dai ya bacewa ganin ta sannan ta saki wani makirin murmushi ta juya ita ma ta koma part din MALIKAT AL'UMU Shi kuma Amir kai tsaye Part din su ya nufa , bai tsaya ko ina ba sai a floor na uku ya na shigowa parlour ya tardo Diya zaune tare Malik su na hirar su kamar abokan juna Malik na ganin shi ya ce " Amir ina ka shiga kuma ban gan ka a mosque ba yau ? " ko sannu Amir bai ce mishi ba ya nufi corridor ya shige Bedroom din shi ya na shiga Diya ya bushe da dariya ya na fadin " ran ka shi dade , ai ba zai iya fada muku ba , amma ni na san da ga wajen babyn shi ya ke " dan tabe baki Malik ya yi ya na fadin " tooooo , abun haka ne ? amma ka ga dan rainin sens ya ke ce min wai shi ba ya son ta " " Ran ka shi dade wlh ba gaskiya ba ne , Tun lokacin da ya sauke ido saman yarinyar nan ya kamu da son ta tsawon shekara shidda biyar yanzu , ka san yadda Izza ta ke bare ta hadu da Mulki..... " da sauri Diya ya rufe bakin shi ya na dan zaro idanu ya ma manta da wa ya ke magana yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce " When LOVE MEETS POWER , ba za ka ji da sauki ba " ya na kai karshen ya na sakin wani cool murmushi dan abun ya tuno mishi tarihin soyayyar shi da MALIKAT INAS , shi ma da farko haka ta dinga yi mishi irin wannan jan aji , ita ga ta daughter din Malik guda ya yi nisa cikin tunanin shi ya jiyo Muryar Diya ya na fadin " har yanzu ya kassa yarda da abun da ke cikin zuciyar shi , amma so dai Amir ya na mutuwar son yarinyar nan , izza ce ta yi mishi yawa ba zai iya bude baki ya ce ya na son ta " " kenan jira ya ke ta ce ta son shi ? " a hankali Diya ya girgiza mishi kai ya na murmushi ya ce " ta jima da ta fada mishi wannan kalmar ta so , amma bai karba " cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " nan gaba kadan zai karba , tun da har ya karbe ta a matsayin matar shi ta sunna , kuma ya na son ta cikin zuciyar shi , nan gaba kadan zai bude baki ya furta mata wannan kalmar " " in sha Allah ran ka shi dade , nan gaba kadan za ka fara ganin jikokin ka " yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce " haba Diya ina wannan babyn za ta iya daukar Amir , ai shi ya san dalilin da ya sa bai karbi soyayyar ta ba , ba dan ba ya son ta sai dan ya san kan shi , ya san halin kan shi in dai ta wannan fanin ne , ba karamin jarabbabe ba ne , na san haduwa guda za su yi , ku tafi jinyar watanni " dariya sosai Malik da Diya su ka yi a tare , kai gulma dadi 🤣🤣 hayala yau dai Malik da Diya sai da su ka bude wa Amir na shi zaman shi kuma Amir ya na Shiga Bedroom din shi ya wuce kai tsaye cikin toilet jim kadan ya fito daure da towel a kugunshi ya wuce kai tsaye dressing room nan ma bai wani dauki lokaci ba ya fito sanye da wata jallabiya fara kal mai dogayen sai baza kamshi yake ya na fitowa ya nufi wajen da daddumar shi ke shinfide ya Haye ya tada sallar shi cikin nitsuwa bayan ya Kamala ya zauna ya na karatun kur'ani har sai da lokacin sallar la'asar ya zagayo ya tashi ya gabatar da ita bayan ya Kamala ya yi aduo'in shi , ya mike tsaye ya cire jallabiyar jikin shi ya tila ta saman bed din sannan ya nufi bed din ya Haye ya yi rub da ciki , ya lumshe idanun shi , tun da ya dawo cikin masarautar ya ke jin wata muguwar kasala ta rufe shi , ba shi da aikin yi sai barci bari mu leko wani bangaran na cikin masarautar kafin ya tashi * DAMBA zaune ya ke kassan Bishiyar nan dai , kamar kullum yau ma ya na cikin wadanan bakaken kayan na shi , ya rufe fuskar shi da bakin rawani , idanun shi kadai a ke iya gani Rouksar na tsaye a gaban shi ta na fadin " Shirin mu ya fara tafiya yadda ya dace " dan gyada kan shi Damba ya yi kafin ya ce " Tukunna Shirin mu bai fara ba " cikin rudu Rouksar ta ce mishi " Ban gane abun da ka ke nufi ba , a sani na shirin mu shi ne na janyo hankalin Amir gare ni " cikin nitsuwa Damba ya daga mata hannu ya katse ta sannan ya ce " Shiri na daban na ki daban , amma nan gaba za ki sani , ke dai ki yi kokari ki shawo hankalin Amir gare ki , tabass zai bukaci macen da za ta kontar mishi da hankali bayan dawowar shi da ga Makkah " " Ni fa sam ban gane abun da ka ke fada " Rouksar ta fada dan ya na neman ya juya mata shirin da ta yi dangane da Amir wata shegiyar dariya Damba ya yi sannan ya ce " Za ki gani nan gaba kadan " ya na gama fadar haka ya bace bat a wajen ya na barin wajen Rouksar ta saki wani dan karamin tsaki ta na fadin " za ka ga abun da na shirya maka ! " ta na gama fadar haka ta saki wani makirin murmushi sannan ta bace bat ita ma ▪AMIR misalin karfe 8 na yamma su na zaune a cikin dining room din Part din Malik kamar kowa ne dare dan su dining kowa ya nitsu ya na cin abincin shi Amir kuwa ya sunkuyar da kai sai juya spoon din shi ya ke cikin Plate din , da allamun hankalin shi na nesa su na a haka su ka jiyo Muryar Malik ya na fadin " MALIKAT INAS , in sha Allah zuwa gobe za a kai miki kudin da a ke fitar wa sadaka kowace shekara wannan shekarar ke za ki raba " har hada baki MALIKAT INAS da MALIKAT AL'UMU su ke su na fadin " amma ran ka shi dade ba ....... " cikin nitsuwa ya daga musu hannu ya katse su sannan ya nuna Amir ya ce " ku tambaye shi , shi ya bada shawarar " a tare su ka jiyo su ka kali Amir da ke ta faman juya spoon din shi , da allamun ba ya ma tare da su su na ganin hakan kowace ta ja bakin ta , ta yi shiru dan sun san ko sun yi maganar ba zai amsa musu ba haka su ka ci gaba da cin abincin su har sai da su ka Kamala kowa ya tashi ya yi tafiyar shi , Amir kuma ya koma bedroom din shi , da allamun yau na miskilancin su ka mishi busa ▪AFTER SOME DAYS Tun safiya Manya' manyan motoci su ke shigowa Filin Daular da ga Sarakunan masarautun da ke karkashin Daular saudiya har da ahalin Malik da kan shi da mazaunan fadar da ahalin su , kowa zowa ya ke ya na yi wa Malik da Amir Allah kiyaye hanya , ma su yi tsakani da Allah na yi , ma su muguwar manufa a zuciya su ma na nasu Malik kuwa farin ciki ba a magana hakan ba karamin dadi ya yi mishi ba , Musaman ya sanya a ka shirya musu wallima dan tarben baƙin shi ▪MISALIN KARFE 10 NA DARE duk Sarakunan da su ka zo yi wa Su Malik ban kwana kowane ya koma gidan shi , ahalin Malik ne kawai su ka yi saura a wannan lokacin babu kowa cikin parlourn Malik sai Hussein , da Mohammed tare da Ahalin su , Gimbiya Manisha yarinyar MALIKAT Houda matar Hussein sai kuma Gimbiya Aysher Yarinyar MALIKAT Youssra matar Mohammed kowace ta na tare da yarinyar ta guda , da sunnan sun zo yi wa Amir Allah kiyaye hanya yan mata ne biyu ma su jini a jika renon madara da ice cream ga kuma jinin Sarauta , ba laifi duk sun hadu iya hadu ga kyawo Masha Allah Muntaz shi ne sunan ta wajen Gimbiya Manisha , a shekaru za ta kai 24 Haka sannan kuma ta wajen Gimbiya Aysher , Hafsat a shekaru za ta kai 21 years tun da su ka shigo parlourn Malik babu wanda ta ce ma yar uwar ta ufan wai su ji'ji da kai sai tsuke fuska su ke su na shan tsami , su kali nan , su kali nan su na duba Amir , amma ina ko hango Bedroom din shi ba su yi Su na a haka su ka jiyo wani mugun qamshi mai dadi ya daki hancin su , a tare duk su ka kai kallon su wajen da su ka jiyo qamshin sun dauki wajen good on minutes a haka kafin Su ga Amir ya fito da ga cikin Corridor kai a sunkuye ya na latsa wayar shi ya na sanye cikin wasu Tracksuit Farare kal , rigar ta na da hula , an Rubuta NIKE da launin Black da ga gaban ta , kafafun shi kuma cikin wasu sneakers Farare kal su ma abun dai Masha Allah , ya saka hannu guda cikin aljihun rigar sai baza qamshi ya ke kamar wanda ya yi wankan turare kai tsaye ya shigo parlourn babu ko sallama , abun da ba su ni ba ya yi sallama amma shi kadai ya ji abu ne , Idan ba ka kali lips din shi ba da kyau ba za ka ce ya yi sallama ba Muntaz da Hafsat na ganin kowace ta washe baki ta na kara yaba irin wannan kyawon na Amir su na a haka ya zo ya nufi Hanyar fita wajen ko sannu bai ce musu ba da sauri Malik ya taro shi ya na fadin " Amir ba ka ga mutane ba a wajen ? " slowly ya dago kan shi ya kali su Hussein da matan su sannan ya ce musu " Hi ! " da ga haka ya juya ya ci gaba da tafiyar shi " Nawfel ba za ka tsaya ka gaishe da Auntyn ta ka ba ? " Gimbiya Aysher ta fada cike da kissa hmm ni kuma na ce kin yi a banza dan ko kallon inda ta ke bai yi ba ya sa kai ya fice da sauri Hafsat ta mike ta bi bayan shi kamar ko ya san haka za a yi , ya na fitowa ya ce ma Azim kar ya bar kowa ya fito wajen da sunnan zai biyo shi Hafsat na isowa Kofar fita parlourn Azim ya tare ta ya na fadin " yi hakuri ran ki shi dade , Shugaba ya ce kar a bar kowa ya biyo shi " ba dan ta so ba ta koma cike da bacin rai ta zauna kusan mahaifiyar ta ta , ta hura kumatu da iska wai ita ta ji haushi duk abun da ya faru Malik na gani amma bai yi kokarin tsayar da Amir ba , sai da ya fita sannan ya shiga bawa Gimbiya Aysher hakuri ya na cewa wani aiki ne zai je yanzu zai dawo su yi sallama da ga haka su ka ci gaba da hirar su Amir kuwa ya na fitowa kai tsaye part din MALIKAT INAS ya wuce ( hmmm 🤔🤔🤔 ko me ya je yi a cen ) bakin shi dauke da sallama ya shigo parlourn ta , ya nufi Hanyar corridor ko dago kai bai yi ba bare ya san da mutum ko babu har ya ka tsakiyar parlourn ya jiyo Muryar MALIKAT INAS ta na fadin " Amir lafiya dai ko ? ka zo ka wuce ni haka ko sannu babu " a hankali ya tsaya da ga tafiyar shi ba tare da ya dago kai ba ya ce " lafiya Ammie " dan karamin murmushi MALIKAT INAS ta yi kafin ta ce " shikenan zo zauna ina son mu yi magana " a hankali ya dago da kan shi ya kale ta na dan wani lokaci kafin ya juya a hankali ya nufi Sofa ya zauna ya na kallon ta , irin kallon nan na son karin bayani sai da ta dan dauki lokaci kafin ta ce " Amir ni fa ban san yadda a ke raba kudin nan na sadaka ba , ya za ka tashi lokaci guda ka ba ni ya zan yi yanzu " ta fada ta na dan marairaice fuska wani dogon nunfashi ya ja kafin ya ce " Kar ki damu Ammie na san za ki yi abun da ya dace , dalilin da ya sa na ce a ba ki kudin na lura wanda su ka yi sadakar ba sa yin ta tsakani da Allah , kuma ban yarda da zubin su ba gaskia " " to ya ka ke so a yi yanzu dan ni fa ba wani abu da na sani " a hankali ya gyada kan shi kafin ya ce " in sha Allah za ki sani , zan sa a karo miki Four Milliard saboda kudin ba za su isa ba , Five milliards kennan , ina son ki raba kudin nan tsakanin Gidan Marayu , zan sa a fitar da duk wani kayan abinci na cikin Store da ya wuce Two months , za a raba tsakanin Al'uma musaman manoma da kananan yan kasuwa , haka zalika kudin za a raba su tsakanin Manoma har wajen masarautar , su ma bayin da ke cikin masarautar nan a fidda na su rabon , sannan kuma mutanan Gari ma su karancin hali , kar ki manta da gidajen marayu massalatai da public Schools , Ammie dalilin da ya sa na ce a baki kudin ba momy ba saboda na san wacece ke , na san za ki rabon nan yadda ya dace , kar ki damu ita ma momy za a kai mata nata kudin , kuma in sha Allah bisa wannan tsarin za mu ci gaba " " Masha Allah " MALIKAT INAS ta fada cikin zuciyar ta , ta na sakin wani kyawatencen murmushi gaskiya abun da ya fada ba karamin burge ta ya yi ba , tabass ya cika sunan shi na magajin Malik ya na a haka ya juyo Muryar shi ya na fadin " Zan iya tafiya ? " " Ina kuma za ka je " ta fada ta na mishi hararrar wassa cikin ko in kula ya ce mata " wajen matata zan je ko da magana " yar karamar dariya MALIKAT ta yi kafin ta ce " ko daya , yanzu ina uwar gidan ka , za ka tashi ka bar ni ka je wajen Amaryar ka ? " " In kishi ki ke , yanzu za ki fara " ya kai karshen ya na mikewa tsaye dan tabe baki MALIKAT ta yi ta na fadin " yanzu Amir ni za ka fadawa haka , dan ka yi amarya , shi ne za ka manta da uwar gida ? " ko sannu bai ce mata ba ya nufi corridor abun shi da kallo ta raka shi har sai da ya shiga sannan ta yi wata yar karamar dariya ita kadai ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 12 ✍📚 Amir kuwa kai tsaye bedroom din Inaya ya nufa bakin shi dauke da sallama ya shigo cikin bedroom din kai a sunkuye sannan ya juya ya rufe kofar , ya danna wani button a jikin kofar ya saka mata security sannan ya juya ya dago kai ya kali cikin dakin dum ya ji gaban shi ya fadi ya zaro idanu ya na kallon ta konce ta ke saman bed din ta , ta juyawa kofar dakin baya ta na sanye da kananan kayan barcin ta pink colour , wando da kadan ya wuce hips din ta , da yar karamar Riga ko cibi ba ta kai ba , ta na da shilalen hannu , sai hanayan Bra din ta da a ke iya gani , a yi mata wasu kitso guda biyu da gashin ta , sun kai mata har tsakiyar baya , ga kugun nan nata a waje ta saka wata yar siririyar sarka A hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya fara takawa ya karaso cikin dakin sannan ya tsaya bakin gadon nan ya ga ashe ba barci ta ke yi ba , ta na rike da wayar ta , ta na kallon pic din shi , tun lokacin da ya ke 20 years , ya yi matukar mamakin yadda a ka yi ta samu wannan pics din amma bai ce mata komai ba ya tsaya ya ci gaba da kallon ta ya na a haka ya ga ta wuce pic din sai saman wani pic din nashi kuma , a wannan ya zaune saman sofa ya daga kai sama saki wani kyawatencen murmushi har wadanan fararen teeth din nashi sun bayana idanun shi na lumshe da allamun ya na tsaka da dariya a ka yi pic din , gaskia pic din ya hadu kamar ba Amir ba dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " Gaskiya yaya Zayd murmushi na yi maka kyau , why ka daina ? " ta na gama rufe bakin ta , ya ce mata " ki na so na yi miki ? " kara fadada murmushin ta ta yi ta na fadin " Eh ina so , amma fara zama tun dazu ka na tsaye saman kai na " dan zaro idanu ya yi ya na fadin " ta ya a ka yi ki ka san ina nan ? " ya fada dan shi duk a tunanin shi ba ta san ya na cikin dakin ba murmushi mai dan sauti ta yi ba tare da ta ce komai ba a hankali ya nufi wajen kafafun ta , ya zauna sannan ya dan sunkuyo ya sa hannu ya cire sneakers din kafafun shi sannan ya dago ya kale ta ya ce " ko za ki iya zama ina son mu yi wata magana " ba musu ta kashe wayar ta , ta ajiye sannan ta mike zaune ta juyo ta kale shi sai da ya ji gaban shi ya fadi da ya ci karo da face din ta gaskiya ba karamin kyau ta kara ba , dama kwana biyu bai saka ta a idanun shi ba , sai ya ga kamar ta sauya mishi lokaci guda bare kuma ta na shan gyara da ga wajen RIANNA da ita kan ta MALIKAT INAS , abun dai Masha Allah har wani haske ta kara ta sha wani kunshi Red color saman Hanyan ta gwanin burgewa kamar na sace ta na gudu ganin yadda ya tsare ta da idanu ya sa ta sakin wani cool murmushi ta ce " yaya Zayd maganar me za mu yi " sai a lokacin ya dawo cikin hayacin shi , a hankali ya dan sunkuyar da kan shi ya kali hanayan ta nan ya ga kunshin da a ka yi mata , an yi mata zanen wasu flowers abun ba karamin burge shi ya yi ba a hankali ya kai hannun shi ya riko nata hannun murya kassa kassa ya ce " wa ya yi miki wannan " yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " Aunty RIANNA ta saka a ka yi mana ni da Nesi " ba ta gama rufe bakin ta ba ta ga ya dago hannun shi a hankali ya kai saitin bakin shi ya manna mata kiss har da lumshe idanun shi ya yi wani cool murmushi ta saki ta na kallon shi sai da ya yi mata kiss sannan ya dago ya kale ta ya ce " gobe za a fara azumi kin sani ko ? " gyada mishi kai ta yi ta na fadin " Eh yaya Zayd na sani " ta kai karshen ta na komawa ta konta ta na fuskantar ceiling " kin san gobe za mu tafi Ko ? " ya fada a hankali ya na kallon cibin ta sai da ta dan dauki lokaci kafin ta ce " na sani yaya Zayd , har na fara kewar ka " ta kai karshen ta na yar karamar dariya a hankali ya dago da hannu shi ya saka dan yatsar shi cikin hudar cibin ta a hankali ta dago kai ta mike zaune ta na lekon cibin nata a tunanin ta wani abu ne a ciki ita ba ta san Amir ya ga abun ya ja hankalin shi janye hannun shi ya yi ya na fadin " ba komai , har yanzu ba ki fada min abun da ki ke so na sayo miki a cen ba " ya fada ya na dago kai ya kali face din ta komawa ta yi ta konta ta , ta kai hannu ta riko chain din kugun ta , ta fara juya ta ta ce " ni yaya Zayd duk abun da ka kawo min ina so , amma ni kai na fi so " ta kai karshen ta na yar karamar dariya ta lumshe idanun ta dan lumshe idanun shi kadan ya yi kamar mai jin barci , yarinyar nan ta na neman ta birkice mishi tunani shi da ya zo yi mata bankwana kadai a hankali ya kai hannu shi ya riko nata ya janye shi gefe ya daura nashi hankali saman flat tunbin ta ya fara shafawa a hankali shi kan shi bai san ya hakan ta faru ba kawai sai jin kan shi ya yi ya kai bakin shi saman cikin ta ya manna mata kiss sannan ya fido tongue din shi ya saka cikin hudar cibin ta a dubu dari Inaya ta bude idanun ta , ta mike zaune Muryar ta har kerma ta ke yi ta na fadin " yaya Zayd me k... " ba ta kai karshen maganar ba ta ji saukar yatsar shi saman lips din ta ya zame tongue din shi , ya dago kai ya kawo face din shi saitin ta ta murya cen kassan makoshi ya ce " kar ki ji tsoro ba abun da zan yi miki " wani cool murmushi ta saki ta na gyada mishi kai a hankali ya zame hannun shi ya na fadin " na yi kewar ki sosai idan na tafi , specially wannan dan bakin tsiwar " ya kai karshen ya na kai yatsa ya shafi lips din ta " da gaske yaya Zayd za ka yi kewa ta " ta fada ta na murmushi a hankali ya gyada mata kai allamun eh nan take idanun ta su ka kawo ruwa da sauri ya girgiza mata kai ya na fadin " please kar ki min kuka , so ki ke na kassa samun nitsuwa " girgiza mishi kai ta yi ta na sakin dan karamin murmushi ta ce " Yaya Zayd ba na son ka tafi ka bar ni , one month ya yi min tsayi dayawa " " i'm sorry ko ni ba na jin tafiyar amma ba yadda zan yi " ya kai karshen ya na daura hannun shi saman kumatun ta a hankali ta gyada mishi kai ta na murmushi ta sannan ta ce " amma za ka dawo ko ? " " of course zan dawo mana , ki kontar da hankalin ki , ki kula min da kan ki kin ji ko ? " gyada mishi kai kawai ta yi ta na murmushi allamun eh " shikenan yanzu close your eyes zan ba ki wani gift din bankwana " yar karamar dariya ta yi kafin ta lumshe idanun ta a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya matso da face din kusan ta ta har hancin su na gogar na juna a hankali ya daura lips din shi saman nata ya manna mata kiss a dubu dari ta bude idanun ta sai cikin nashi ko ( 🤣🤣🤣🤣 maaaaaaamaaaaaaa ki na ina ? yau Amir na shirin lalata miki yarinya 🤣🤣 ) janye lips din shi ya yi ya na lumshe idanun shi a hankali kamar mai jin barci ya ce " Shikenan ! " a hankali ta girgiza mishi kai ta na kallon cikin idanun shi daga mata gera guda ya yi allamun minene marairaice mishi fuska ta yi ta kassa ce mishi wani abu a hankali ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya ce mata " Ki na son wani ? " kamar ya san abun da ta ke son fada mishi a hankali ta gyada mishi kai allamun eh " shikenan rufe idanun ki " ya rada mata a kunne ba musu ta rufe idanun ta , ta sauke ajiyar zuciya ya na jin ta sauke ajiyar zuciya ya lumshe idanun shi ya manna mata kiss a wuya sannan ya dago kan shi ya na kallon face din shi , ya rasa me ya ke ji cikin zuciyar shi a hankali ya zagayo da dannu shi a bayan ta , dayan kuma ya daura saman kumatun ta slowly ya kai bakin saitin nata ya daura lips din shi saman nata kamar dama jira ta ke ya daurawa ta cabko lips din shi na kassa ta tsotsaya kamar ta samu sweet ba shiri Amir ya bude idanun shi , ya na dan zaro su , shi fa ba abun da ya shirya yi ba ne ya na a haka ya ji kawai ta zagayo da hannayan ta a wuyan shi ta mike saman guyiwowin ta ta ci gaba da kissing din cikin kwarewa bawan Allah duk ya bi ya rude ya rasa abun da zai mata , shi ya ma rasa ina ta koyo irin wannan Hot French kiss nan take ya ji duk wata Sigar jikin shi ta mike , duk wasu kofofin Feeling din shi sai da su ka bude su na karbar sakon ta ( 🤣🤣🤣🤣 wayooo yarinyar nan za ta kashe min Amir lokacin shi bai yi ba 🤣🤣🤣🤣 ) ya yi nisa cikin duniyar shi kawai ya ji ta fara shi a hankali ya yi baya ya fadi ta fado saman kirjin shi ba tare da ta zame bakin ta ba " anya ba Aljanu su ka shiga yarinyar nan ba ? " ya fada cikin zuciyar shi ya na kallon yadda ta lumshe idanun ta ta ki yarda ko so guda ta bude su shi ko so ya ke ta bude idanu ya ga shi sai da gasken ita ce ko kuwa an sauya mishi babyn shi a hankali ya ga ta fara bude idanun ta slowly ta na bude su ko sai cikin nashi su ka yi ido hudu dan zaro idanu ta yi ta na kallon shi , ba shiri ta zame bakin ta ta sauka da ga saman shi ta mike zaune ta na fadin " yaya Zayd ka yi hakuri don Allah " ta fada kamar za ta yi kuka har sai da idanun ta su ka ciko da ruwa a hankali ya kai hannu ya riko nata ya janyo ta da karfi ta fado saman Chest din shi har da ta ce " ashhhhhhhh " a hankali dan lumshe idanun shi ya yi kamar mai jin barci ya ce " hakurin me ki ke ba ni " a hankali ta sunkuyar da kai ta lumshe idanun ta murya na kerma ta ce " ba ba ba komai ? " ta na gama fadar haka ta ji ya juya da ita ta koma saman bed din ya yi mata runfa da fafadar kirjin shi slowly ta bude idanun ta ta na kallon shi ta na son ta ce wani abu ta na jin tsoro a haka ta jiyo Muryar shi ya na fadin " can i ? " a hankali ta gyada mishi kai allamun eh duk da ma ba ta san tambayar me ya ke yi mata ba ta na a haka kawai sai ganin ta yi ya sa hannu ya fara yin sama da rigar jikin shi ya cire ta ya ajiye gefe ya bar singlet kawai ya na ajiye tashi ya sa hannu ya fara yin sama da ta ta , ya fida mata ita ya ajiye saman tashi ya bar mata bra din ta dan tsayawa ya yi ya na bin surar jikin ta da kallo ya na kallon wadanan tula tulan nata babu ko kiftawa , a haka ma su na cikin bra , da a fili su ke na san sai ya zauce , sai hadiyar yawu ya ke ya na kallon su ta na shirin tambayar shi me zai yi kawai ta ji saukar lips din shi saman nata , ya fara kissing ta , ya lumshe idanun shi a hankali ya tura tongue din shi cikin bakin ta ya tsabko tongue din ta ya fara sucked kamar ya samu sweet ta na a haka ta ji saukar hannun shi saman kugun ta , ya shafa a hankali kafin ya sa dan yatsa ya fara yi mata tafiyar tsutsa wani irin dogon nunfashi ne ja ta na bankaro mishi kirjin ta kamar dama jira ya ke yi ya kai hannu ya damko boobs din ta da karfi ya matse wani irin Zir ya ji tun da ga tafin kafar shi ya tsakiyar kan shi nan take ya ji dick din shi ta fara yi mishi wani iri tsilo a cikin Short din shi kamar za ta fassa short din ta fito a dubu dari ya zabe bakin shi da ga cikin nata ya na fadin " Ashhhh " da dan karfi ya sauka da ga saman ta ya koma gefe ya konta ya juya mata baya ya lumshe idanun shi ya kankame waje guda nan take duk jikin ya fara rawa ya na kerma kamar mai zazzabi wata nanauyar ajiyar zuciya Inaya ta sauke ta lumshe idanun ta , har ga Allah ta ji zafin matse mata boob da ya yi amma babu bakin magana a lokacin sai da ta dauki good ten minutes idanun ta a lumshe kafin ta bude su slowly ta na kallon ceiling a hankali ta juyo ta kali Amir dum ta ji zuciyar ta ta buga ganin yadda ya ke wannan rawar jiki ga wata uwar zufa da ta karayo me kamar an watsa mishi ruwa da sauri ta mike zaune saman guyiwowin ta , hankali a tashe ta ke fadin " yaya Zayd , me ya same ka ? " a hankali ya juyo ya kale ta , ya dan lumshe idanu ya sake bude a kan ta sannan ya ce " ba komai " nan take idanun ta su ka ciko da ruwa ta na girgiza mishi kai kamar ta yi kuka ta ce " yaya Zayd duba yadda jikin ka ke kerma ka ce min ba komai , bari na je na kira Ammie ta zo ta duba ka " ta kai karshen hawaye na zubo mata ta juya da sauri za ta sauka da ga saman gadon da sauri ya riko hannun ta murya cen kassan makoshi ya ce mata " no ba sai kin kira ta ba " fashewa da kuka ta yi ta na fadin " Yaya Zayd ka bari na kira ta kar wani abu ya same ka " " ba abun da zai same ni , in har ki na tare da ni ki daina kukan nan don Allah ki na kara min ciwo da kukan ki , please ki daina ba na so " ya fada mata cen kassan makoshi kamar an shake shi da sauri ta kai hannayan ta dukka biyu ta fara goge hawayen ta ta na fadin " Shikenan , shikenan na daina , fada min abun da ka ke bukata na kawo maka " ta fada wasu hawayen na zubo mata , tun da ta ke da Amir ba ta taba ganin shi cikin irin wannan halin ba ko lokacin da ya yi doguwar suma ba ta ji irin tsoron da ta ke ji a yanzu ba a hankali ya mika mata hannun shi ba musu ta daura nata saman nashi , ta na daura wa ya janyo ta a hankali ta fado saman kirjin shi , ya zagayo da hannayan shi dukka biyu a bayan ta ya rungume ta tsam a jikin shi ya na rungume ta ya sauke wata nanauyar ajiyar zuciya ya lumshe idanun shi ita kuma ta ida lafewa a jikin shi ta boye fuskar ta a kirjin shi sannu sannu har ya daina Rawar jikin nan da ya ke yi , da ga haka kuma barci barawo ya yi gaba da su , su na manne da juna ( kamar na kwace mishi ita na huta 😑😑😑 ) ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 13 ✍📚 ▪MISALIN KARFE 1 NA DARE a hankali ya fara jiyo Wayar shi ta na ringing , ta katse mishi barcin shi me dadi ya na bude idanu shi su ka sauka saman face din ta tsaya wa ya yi ya na bin face din ta da kallo kamar bakuwar shi , har sai da kiran ya tsinke bai sani ba a haka har wani kiran ya sake shigowa a hankali ya dan lumshe idanun shi kafin ya sake bude su kafin ya zame hannayan shi a hankali da ga rungumar da ya yi mata ya sauke kafafun shi kassa ya mike zaune bakin gadon har ya kai hannu zai dauki rigar shi nan ya ga rigar ta a sama , tsaya wa ya yi na dan lokaci ya na kallon rigar kafin ya kai hannu ya dauke ta , sannan ya dauki rigar ta shi ya kai hannu wajen aljihun rigar ya fido wayar shi , ya na kallon Screen din * MY AMMIE ❤ * shi ne sunan da ya bayana a kai a hankali ya kai hannu ya dauki kiran ya kai wayar a kunne ba tare da ya ce komai ba ya na kai wayar a kunne kuma MALIKAT INAS ta ce " Amir ka na ina , tun dazu Malik ke ta kiran layin ka amma ba ka dauka , ka manta da tafiyar ku ko ya ? ya na jiran ka don Allah yi sauri " ta na gama fadar haka ta katse kiran ba tare da ta jira amsar shi ba ya na jin kiran ya katse ya sauko da wayar ya kali screen din nan ya ga wajen 10 miss call da Malik ya yi mishi kashe wayar ya yi sannan ya saka ta cikin aljihun wandon shi sannan ya ninke Rigar Inaya ya saka cikin aljihun shi , sannan ya juyo a hankali ya kale ta ta na konce abin ta , da ga ita sai bra sai dan wandon ta , ta na barcin ta cikin konciyar hankali a hankali ya matso da face din shi saitin ta ta murya kassa kassa ya ce " Zan yi kewar ki sosai My Cutie " ya na gama fadar haka ya kai lips din shi saman forehead din ta ya manna mata kiss sannan ya manna mata kiss saman kumatun ta dukka biyu , sannan ya yi mata saman lips da ga haka ya kai bakin shi saitin kunen ta ya yi mata rada , ni dai ban ji abun da ya fada mata ba Gaskia ya na gama fada ya mike tsaye ya nufi Sneakers din shi ya saka sannan ya nufi Kofar dakin ya danna button din security ya fita sannan kofar ta yi baya kadan hannu ya sa ya ida bude ta sannan ya juya a hankali ya kali Inaya ya ce " Goodbye My Cutie " ya na gama fadar haka ya juya ya sa kafa ya fice dakin ya janyo mata kofar a hankali ya ke tafiya cikin corridor din kai a sunkuye ya na rike da rigar shi ya fito parlour MALIKAT INAS , RIANNA , MALIKAT HOUDA , MALIKAT AL'UMU , TESNIM kai har shi kan shi MALIK ya na tsaye cikin parlourn kowa ya yi zugum waje guda ya na jiran fitowar AMIR su na ganin Fitowar shi a tare su ka tsaya su na bin shi da kallo ya na rike da rigar shi ko dago kai bai yi ba bare ya kale su ya nufi Hanyar fita parlour din sai da ya kai bakin kofar sannan ya tsaya ya meda rigar shi sannan ya ce " za mu iya tafiya ? " ya na gama fadar haka ya sa kafa ya fice parlourn da kallo duk su ka raka shi sai da ya fita sannan RIANNA ta nufi corridor da gudu , dan ba ta yarda da yanayin da ta gan shi , sai da zuciyar ta ta buga da ta gan shi ya fito riga a hannu ya sunkuyar da kai ta na barin wajen Malik shi ba ya nufi hanyar Fita Parlourn cike da bacin rai , tun karfe 1 na dare ya ke faman Kiran Amir yanzu har karfe 2 ko sallama bai tsaya yi wa mutanan wajen ya na fitowa Sai saman wasu manya manyan Motoci ma su nunfashi , kai tsaye motar da Amir ke ciki ya nufa ya na isa guard din da ke tsaron motar ya bude kofar ya shiga AMIR na ciki zaune ya gama bayan shi da kujerar ya daga kai sama ya lumshe idanun shi , a haka ya shiga motar ko sannu bai ce ma Amir ba ya na shiga Guard din nan ya rufe kofar ya nufi motar su da gudu nan take drivers sy ka tada motocin su ka bar masarautar da mugun gudu kamar za su tashi sama bangaran RIANNA kuma ta na shiga corridor ta nufi bedroom din Inaya da gudu Zuciyar ta na duka uku uku da karfi ta tura kofar dakin ta na fadin " Inaya ! " cak ta tsaya bakin kofa ta na kallon Inaya ta na konce tsakiyar bed din ta , da ga ita sai da bra da wandon ta , ga gadon duk a tirje kamar an yi dambe a sama ( 🤣✌ Ke ba ki ga komai ba nan ) wata nanauyar ajiyar zuciya RIANNA ta sauke kafin ta saki wani kyawatencen murmushi sannan ta juya ta fice dakin ta ja mata kofa ▪AMIR sai da su ka fita da ga cikin masarautar sannan Malik ya kali Amir cike da bacin rai ya ce " me ya shige ka ne Nawfel , ka fi kowa sanin Karfe 1 za mu tafi amma duba yanzu karfe uku ban mintina , me ka je yi ne part din MALIKAT INAS ? " a hankali Amir ya sauko da kan shi , ya kontar da shi saman cinyar Malik ba tare da ya bude idanun shi ba nan take jikin Malik ya yi sanyi , ya san duk lokacin da Amir ya kontar da kan shi saman cinyar shi to ba lafiya ba a hankali Malik ya daura hannun shi saman Kan Amir cikin sanyin murya ya ce " Nawfel , me ya faru ne , akwai abun da ka ke damun ka ? " a hankali Amir ya girgiza mishi kai allamun babu komai wani dan karamin murmushi Malik ya yi kafin ya ce " Har ka fara kewar ta ko ? " har ya Girgiza mishi kai da farko sai ya koma ya na gyada mishi kai kara fadada murmushin shi Malik ya yi ba kariya Diya ya yi mishi , tabass Amir ya na matsanincin son Inaya amma ya ki yarda da hakan , Dole ya san yadda zai yi yanzu dan ganin ya yarda da wannan soyayyar da ke cikin zuciyar shi tun kafin ya fara cutuwa a hankali Malik ya sunkuyo da kan shi ya manna mishi kiss a saman forehead sannan ya ce " kar ka damu , idan jirgin mu ya sauka za ka iya kiran ta " a hankali Amir ya bude baki ya ce " Abbi Mara ta ke yi min ciwo ji na ke kamar ta kamawa da wuta " Shiru Malik ya yi ya na kallon shi , shi sai yanzu ya tuno yanayin da ya ga Amir ya fito da ga cikin corridor din nan , ko riga babu a jikin shi Bushewa da dariya Malik ya yi sai yanzu ya gane abun da ya tseda Amir sai da ya tsagaita dariyar shi sannan ya ce " Nawfel bude idanun ka " slowly ya bude idanun shi ya na kallon sama kallon cikin idanun shi Malik ya yi , ya ga sun yi jazir da Allamun har yanzu a hannu ya ke yar karamar dariya Malik ya yi kafin ya ce mishi "Nawfel , ba dai ɗiyar mutane ka taba ba " dawo da kallon shi Amir ya yi kan Malik ya na fadin " ba matata ba ce ? " dariya sosai Malik ya yi har sai da driver din su ya dan juyo ya kale su , gwanin burgewa tun bayan bacewar Amir bai taba ganin Malik ya yi irin wannan dariyar ba , sai dai ya yi murmushi Sai da ya tsagaita dariyar shi sannan ya ce " Ai dama ban ce ba matar ka ba ce , ni tambayar ka kawai na yi " " Why za ka min irin wannan Tambayar , ko na yi laifi ? " a hankali Malik ya Girgiza mishi kai ya na murmushi ya ce " ko daya , tashi mun iso " ya fada dai'dai lokacin da motocin su ka tsaya a cikin airport ▪INAYA Misalin karfe 4 na safe ta fara kokarin tashi da ga barcin ta a hankali ta ware idanun ta , ta na karanto adu'ar tashi da ga barci Juya wa ta yi ta kali geffen ta amma sai ta ga babu kowa da sauri ta juya daya geffen nan ma ta ga babu kowa da sauri ta mike zaune ta fara bin dakin da kallo ta na fadin " yaya Zayd ? " ba ta gama rufe bakin ta ba ta jiyo karar wayar ta , ta na ringing da sauri ta kai hannu ta dauki wayar , na kallon screen din ta san ba wanda ke da number din ta sai Amir din ta , shi ya sa ba ta tsaya bata lokaci ba ta dauki kiran ta kai wayar a kunnen ta ko sallama ba ta yi ba ta shiga fadin " yaya Zayd ina ka tafi ka barni ? " ta fada kamar za ta yi kuka a daya bangaran kuma , dan lumshe idanun shi kadan Amir ya yi ya na bude su ba karamin dadi ba ya ji cikin zuciyar shi lokacin da ya ji Muryar ta Shiru ya yi bai ce mata komai ba , sai da ya dan dauki lokaci kafin ya ce " Tashi ki je ki yi sahour ina kiran ki an jima " ya na gama fadar haka ya katse kiran ko jiran ta bai yi ba slowly ta sauko da wayar ta na kallon Screen din kamar da ga sama ta jiyo Muryar RIANNA ta na fadin " tashi to mu tafi anjima ya kira ki " a hankali Inaya ta juyo ta kali kofar dakin RIANNA ta na tsaye ta na sakin murmushi , tun lokacin da ta dauki kiran ta ke nan tsaye gyada mata kai Inaya ta yi a hankali kafin ta mike ta nufi RIANNA ita ta manta da babu kaya a jikin ta da sauri RIANNA ta ce mata " ba dai a haka za ki fita ba ? " sai a lokacin Inaya ta kali jikin ta , sai yanzu ta lura babu komai a jikin ta sai dan wandon ta da bra da gudu ta juya ta nufi Dressing room ta shige yar karamar dariya RIANNA ta yi ta na girgiza kan ta kafin ta juya ta fice dakin ta nufi hanyar parlour ta na fitowa MALIKAT INAS ta ce mata " kin tashe ta ? " gyada mata kai RIANNA ta yi ta na karasowa cikin parlourn ta na fadin " an riga ni " ta kai karshen ta na zama a kassa saman carpet ta na zama Inaya ta fito da ga cikin corridor nan ta tardo Su zaune har da Nesrine saman carpet ka kayan sahour nan tsakiyar su a haka Inaya ta karaso ta zauna kusan Nesrine ta na faman murza ido da hannu guda bari na takaice muku labarin , Haka watan Azumi duk ya share Inaya ba ta fito part din MALIKAT INAS ba , da ga Parlour sai bedroom , kullum ta na cikin daki da ga barci sai Sallat da karatun kur'ani , in dare kuma ya yi Amir ya kira ta , tai ta yi mishi zuba ya na sauraron ta , har barci ya dauke ta ba ta sani ba ranar da a ka fara azumi MALIKAT INAS ta fitar da kayan sadaka duk yadda Amir ya fada mata hakan ta yi ko , MALIKAT AL'UMU ma ba baya ba tun Ranar da Aysher da Hafsat su ka shigo masarautar ba su sake fita ba , ko wace ta na wajen kakar ta wai da sunnan sun zo wajen Amir , mutumin da ba ma ya cikin masarautar bangaran Amir kuwa ya na sha tsokana wajen Malik , har wata yar rama ya yi duk cikin rashin Inayar shi bawan Allah har ya ban tausayi ▪AFTER ONE MONTH kwana biyu bayan Sallar Azumi Amir da Malik su ka fara shirye shiryen dawowa Daular Saudiya , a ranar kuma wani mugun Abu ya faru da su ▪INAYA a hankali ta fito da ga cikin corridor , ta na sanye da wata Abaya Black color mai mugun kyau , babu veil a kan ta , ta saki wannan lalawsan gashin kan shi ta na shigowa ko Azim ya shigo parlourn ya na Sallama da sauri ya nufi gaban MALIKAT INAS ya Zube saman guyiwowin shi , murya na kerma ya ce mata " Gaisuwa na ke ran ki shi dade , Amir na bukatar ganin ku da gagawa a fada " kallon juna su ka yi MALIKAT INAS da RIANNA su ka yi cikin rudu MALIKAT INAS ta ce " Amir har ya dawo ? " " eh ranki shi dade , kuma ya na bukatar ganin ku a fada yanzun nan , tare da AMIRA RIANNA " gyada kan ta a hankali RIANNA ta yi kafin ta ce " Za ka iya tafiya , mu na nan zuwa " ta na gama fadar haka ta ga Azim ya mike da gudu ya juya ya fice parlourn mikewa tsaye RIANNA ta yi ta na fadin " mu je ko Ammie , Baby ki jira mu ina zuwa kin ji ko ? " da to Inaya ta amsa mata kafin ta juya ta koma cikin corridor ta koma bedroom din ta ta na komawa MALIKAT INAS ta mike ta bi bayan RIANNA su ka fice part din baki daya kai tsaye babbar Fada su ka nufa tun da su ka karaso bakin kofar Fadar , su ne jin koke² , da muryoyi su na tashi a dubu dari RIANNA ta shiga fadar babu ko sallama ta na shiga ko sai saman , Gawar Malik konce Tsakiyar Fadar , an rufe shi da wani Farin Tissu ga Amir tsaye Bayan shi ya zuba mishi ido , ya na rike da hannayan shi a baya wata irin razananiyar kara ce RIANNA ta saki ta nufi Gawar Malik , kafin ma ta karaso wajen gawar ta silale a kassa sumamiya MALIKAT INAS kuwa ta yi sumar tsaye ta tsare gawar Malik da ido babu ko kiftawa ga MALIKAT AL'UMU da gefe guda ita ma ta yi Zugum TESNIM kuwa Rouksar na rungume da ita sai kuka ta ke yi MALIKAT HOUDA , MALIKAT DJAOUDATT da MALIKAT YOUSSRA suma su na gefe guda sun yi zugum , ba me cewa komai Su na a haka Amir ya bude baki murya a shaƙe ya ce " Azim , kun san abun da za ku yi , General ina son ganin ka ! " ya na gama fadar haka Ya daga kafa ya raba ta geffen Malik ya fice fadar ya bar su nan ya na fita General ya mike da sauri ya bi bayan shi su na fita Mohammed Sarkin bayi ya ce " Azim ku fara shiri mu kai shi gidan shi na karshe , Allah ya jikan shi ya yi mishi rahama , su kuma wanda su ka yi hakan Allah ya bayanar da su " ya kai karshen hawaye na zubo mishi har da sa rigar shi ya rufe fuskar shi amma ta ciki na ciki , ba shi daya ba , duk rabin su ▪AMIR ya na barin wajen Kai tsaye Part din shi ya nufa ya na isa ya haye floor na uku , ya na shiga ya tsaya a parlour ya bawa kofar baya ya rike hannayan shi a baya ya na tsaye General ya shigo , cikin girmamawa ya karaso bayan shi kadan ya tsaya ba tare da ya ce komai ba sai da Amir ya dan dauki lokaci kafin ya ce " ina son ka fara bincike a kan abun da ya faru , ina son ka kamo ko wanene ya yi harbin nan " dan sunkuyar da kai Amir ya yi kafin ya ce " an gama ran ka shi dade , in sha Allah bayan jana'izar Malik za mu fara bincike a kai " gyada kan shi kawai Amir ya yi ba tare da ya ce komai ba A hankali General ya juya har ya yi taku hudu ya tsaya ya juyo a hankali ya ce " ran ka shi dade mu je ko ? " ba tare da ya juyo ba ya ce " Za ka iya tafiya " tsaya wa General ya yi ya kale shi ba dan lokaci kafin ya juya ya ficewar shi ya na barin wajen Amir ya fara takawa ya nufi corridor ya shige abun shi a haka a ka jana'izar Malik , a ka yi mishi wanka a ka kai shi gidan shi na karshe , duk wani Na cikin masarautar idan ya rasu akwai cemetery a bayan masarautar nan a ke bisine shi , haka zalika shi ma Malik amma abun mamaki Ko hanyar Amir bai leko ba , kowa sai dai ya halarta ban da Amir bayan Jana'izar Malik , Duk wani wanda ke cikin Fada sai da ya nufi part din Amir dan jin dalilin da ya hana shi zuwa Amma tun da ga floor na farko a ka tsaida su , da cewa Amir ya ce kar a bar kowa ya shigo ko da MALIKAT AL'UMU ce da kan ta 😭😭😭DAMA HAKAN YA KE GUDU , GA SHI KUMA SUN RABA SHI DA MAHAIFINSHI , DOLE YA CE BA YA SON GANIN KOWA , 😭😭 NI YANZU TAMBAYAR ITA CE WA YA YI WA MALIK WANNAN AIKIN , DUK YADDA A KA YI WANDA YA YI HAKAN YA NA SANE DA TAFIYAR SU MALIK MAKKAH , DA KUMA RANAR DAWOWAR SU , DAN DA GA GANI MUTUWAR MALIK A SHIRYE TA KE TUN KAFIN SU TAFI 😭😭✌ NI DAI NA TAFI NA YI RARRASHIN AMIR DIN MU [21/09 à 19:00] +234 913 527 7685: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 14 ✍📚 bangaran Amir kuwa ya na shiga kai tsaye bedroom din shi ya wuce ya shiga Toilet ya yi Wanka ya yo Alwalla sannan ya fito ya wuce dressing room jim kadan ya fito sanye da wata Jallabiya Fara kal mai mugun kyau ya sako wannan Smooth hair din na shi , yanzu tsawon shi ya fi na farko , ya zubo mishi saman shoulder har zuwa kirji , sai tashin kamshi ya ke yi ya na fitowa kai tsaye ya nufi daddumar shi ya tada Sallat , ko da ya Kamala bai tashi da ga saman daddumar ba , sai da ya zauna ya dinga jero wa Malik aduo'i , sannan ya dauki alwashin ba zai zubar da kwalla daya ba har sai ya ga bayan wanda ya kashe mishi mahaifin shi , kuma ya san dole a cikin masarautar ya ke amma ba zai iya fadin wanene ba ▪INAYA bayan ta koma bedroom din ta , kai tsaye ta haye bed din ta , ko minti biyu ba ta yi ba , barci ya yi gaba da ita ba ta farka ba , sai Wajen sallar magriba , ko da ta tashi , ta shiga toilet ta yi wanka ta yi Alwalla sannan ta fito ta shiga dressing room jim kadan ta fito sanye da wata dankareriar Abaya Fara kal mai mugun kyau , ta yi Rowling veil din ta a kai sai tashin kamshi ta ke kamar wanda ta fito da ga cikin kwalbar perfume ta na fitowa kai tsaye ta nufi daddumar ta , ta fara gabatar da sallar ta ko da ta Kamala ba ta tashi ba , sai da ta tsaya karatun kur'ani har lokacin sallar isha ya zagayo ta tashi ta gabatar da ita bayan ta Kamala ta tashi ta fito dakin ko da shigo corridor ta tardo RIANNA zaune saman carpet ta kontar da kan ta saman Cinyar MALIKAT INAS da ke zaune saman Sofa ta jingina bayan ta a jikin sofar ta daga kai ta kurewa waje guda ido ga busashun hawaye nan konce saman face din su baki daya karasowa wajen Inaya ta yi ta na fadin " Aunty RIANNA me ya faru da ke haka ? " ta fada dai'dai lokacin da ta ke zama gaban ta saman carpet ita ma a hankali RIANNA ta dago kan ta , ta riko hannun Inaya ta ce " Baby tashi ki je wajen mijin ki , zai bukaci kulawar ki a wannan lokacin , ki tsaya ki kula da shi yadda ya dace , na san yanzu ya na cikin damuwa , ganin ki zai sa ya rage radadin da ya ke ji kin ji ko ? " gyada mata kai Inaya ta yi ta na fadin " shikenan Aunty RIANNA , amma ba ki fada min abun da ke damun ki ba , ga hawaye nan konce saman fuskar ki , Ammie ku ma ga hawaye nan saman Fuskar ku " ta fada ta na dawo da kallon ta kan MALIKAT INAS sai a lokacin MALIKAT INAS ta dawo cikin hayacin ta , a hankali ta juyo ta kali Inaya cikin disashashiyar Muryar ta , ta ce " ba komai baby , tashi ki je wajen Mijin ki , ya fi bukatar ki fiye da mu " da to Inaya ta amsa musu sannan ta tashi ta nufi kofar fita parlourn zuciyar duk ba dadi ganin yanayin da su RIANNA ke ciki a haka ta fito part din ta nufi Building din Amir , duk da so guda ta taba tafiya , amma ta san hanya ta kuma san yadda za ta yi ta shiga abun mamaki kuma ta na zuwa guards din da ke tsarin wajen ko tare ta ba su yi ba a haka ta shiga building din , kai tsaye ta shiga lift ta nufi floor na uku zuciyar ta na duka uku uku bakin ta dauke da sallama ta shigo parlourn nan ta tardo Rouksar , Aysher da Hafsat duk tsaye cikin parlour , Azim ya tare musu hanyar shiga corridor A hankali Inaya ta karaso wajen ta tsaya ta na bin su da kallo ta na so ta tambayi abun da ke faruwa amma sam ba su ba ta fuska ba asali ma kowa ce sai kallon wulakanci ke yi wa Inaya kallon Azim ta yi ta ce " Uncle , yaya Zayd ya na nan ? " dan karamin murmushi Azim ya yi kafin ya gyada mata kai ya ba ta hanya Sannan ya fada mata a wane bedroom za ta same shi a hankali ta daga kafa ta wuce ta na tafiya kamar wadda a ka zarewa lakar jiki Aysher na ganin Inaya ta wuce ta sa hannayan ta dukka biyu ta ture Azim gefe ta na fadin " fin mu ta yi da za ka ba ta hanya ta wuce , ba abun da zai hana ni ganin Amir " ta fada ta na wucewa da sauri Rouksar da Hafsat su ka bi bayan ta har su ka kamo Inaya su ka wuce ta , su ka nufi Bedroom din Amir babu ko Sallama su ka fado mishi a tare Amir kuwa ya na konce bakin gadon shi , ya sauko da kafafun shi kassa da sauri Rouksar ta karaso tsakiyar dakin ta marairaice murya ta ce " Akhie ! " slowly ya bude idanun shi ya mike zaune ya dan lumshe idanun shi kadan kamar mai maye , ga gashin nan na shi ya zubo mishi har saman kirji , dukkan su sai da su ka hadiye yawu ba karamin kyau ya yi musu ba har Rouksar ta bude baki za ta yi magana ya daga mata hannu allamun ta yi shiru ba musu ko ta yi shiru ta tsaya ta na kallon shi , ta na kara yabawa kyawo irin na Amir , ni ta ke kamar ta hadiye shi a hankali ya yi kassa da hannun shi dai'dai lokacin da Inaya ta shigo cikin dakin ta na sallama da wannan siririyar murya ta ta ya na jin muryar ta ya ji wani mugun sanyi lokaci guda , har sai da ya dan lumshe idanun shi ya sake bude su a hankali kafin ya juya ya kale ta , ta na ganin ya kale ta , ta sakin mishi wani cool murmushi cike da shauƙi ya na juyawa ko Azim shi ma ya shigo cikin dakin da sauri , ya na yin karo da idanun ya sha jinin jikin shi tun kafin ya yi magana Amir ya riga shi cewa " Me na fada maka ? " ya fada cikin wata murya cen kassan makoshi kamar an busa sarewa dan dadi , har sai da Rouksar ta dan lumshe idanun ta a hankali cikin zuciyar ta ta na fadin " Masha Allah , ya Allah na roke ka , ka sa ya zama nawa " ta kai karshen ta na bude idanun ta jikin Azim har kerma ya fara yi , ya na fadin " ina neman Afuwa ran ka shi dade wlh sun matsa ne sai s...." cikin nitsuwa Amir ya katse shi da cewa " ku fita ku ban waje ba na son ganin kowa " ya kai karshen ya na sunkuyar da kan shi Inaya na jin abun da ya fada ta dan sunkuyar da kai ta juya za ta fice kamar da ga sama ta jiyo Muryar shi ya na fadin " Cutie ban da ke " ya fada da hausa dan ya san ita kadai ke jin hausa wani cool murmushi ta saki kafin ta juyo ta tako a hankali ta karaso geffen Rouksar ta tsaya ta na kallon shi ta na tsayawa Azim ya ce ma su Hafsat su fita , ba musu su ka juya su ka fice kowace ta na cika ta na batsewa riko hannun Inaya Rouksar ta yi , ta na fadin " wuce mu tafi ke kuma ya ce ba ya son ganin kowa " ba ta kai ga rufe bakin ta ba ta jiyo Muryar shi ya na fadin " sake hannun ta ki fice min da ga nan " dan zaro idanu Rouksar ta yi ta na sakin baki har da cewa " Amir kai fa ka ce ba ka son ganin k....." a dubu dari ya dago kai ya daka mata wata gigitaciyar tsawa ya na fadin " I say get out , Azim duk wanda ya sake shigowa ko da parlour ne sai na ɗaure ka da kai na " nan take idanun shi su ka koma jazir , duk jiyojin jikin shi sai da su ka fito baro baro ba shiri Rouksar ta saki hannun Inaya ta juya da gudu ta bar Bedroom din Azim na biye da bayan ta da gudu dan shi kan shi ya ji tsoron irin wannan tsawar da Amir Rouksar kuma ta na baro wajen kai tsaye lift ta nufa ta shiga kofar lift din na rufewa ta bace bat a cikin lift din Amir kuwa ya na ganin sun bar wajen , ya kai hannu wajen bedside drawer ya dauki wata remote ya danna wasu button sannan ya ajiye ta ya na ajiye ta , kofar dakin ta koma da kan ta ta rufe kan ta , ta saka security sai da ya kofar ta rufe sannan ya juyo ya kali Inaya da ta yi sumar tsaye tun lokacin da ya yi tsawar nan daga mata gera guda ya yi allamun minene ? a hankali ta gyada mishi kai allamun ba komai ba tare da ta ce komai ba ya na ganin hakan ya dan sunkuyar da kan shi ya dafe shi da hannu guda ya lumshe idanun shi dan lumshe idanun ta ita ma ta yi a hankali ta sauke ajiyar zuciya sannan ta bude su a hankali ta fara takawa , ta karaso bakin gadon ta cire flat shoes din ta ta haye gadon ta koma bayan shi ta yi kneel down , sannan ta kai hannayan ta a hankali bayan wuyan shi ta fara yi mishi Taussa dan a tunanin gajiya ce kawai ya ke fama da ita kamar ko ta san ya na da bukatar hakan , a hankali ya fara dago da kan shi ya gyara zaman shi , ta na ci gaba da yi mishi taussar har wata ajiyar zuciya ya sauke ta na jin ya sauke ajiyar zuciya ta saki wani dan karamin murmushi mai sauti sannan ta zagayo da hannayan ta , ta rungume shi ta baya ta kontar da kan ta saman shoulder din shi cikin shagwaba ta na fadin " baby na yi kewar ka sosai fa , shi ne ka dawo ko nema ta ba ka yi ba , ba ka yi kewa ta ba kenan " a hankali ya sa hannayan shi ya cire nata ya juyo ya kale ta ya ce " na yi miki kama da baby ? " turo dan bakin nan nata ta yi ta sunkuyar da kai ta riko gudan hannun Abayar ta , cike da shagwaba ta ce " ni fa ba wancen babyn ba na ke nufi , dama Aunty RIANNA ce ta ce na daina kiran ka da yaya Zayd , wai na dinga kiran ka da Baby ko sweetheart , shi ne kawai na yi " ta kai karshen ta na gyara zaman ta saman gadon ta kauda kai gefe shi kan shi bai san abun da ya ke ji cikin zuciyar shi ba , kawai sai ya tsaya ya na kallon ta slowly ta juyo ta kaleshi ta ce " yawwa Baby , ka san abun da ke damun Aunty RIANNA da Ammie , na ga har kuka su ka yi da na tambaye su me ya faru shi ne su ka ce min wai na taho wajen ka " ta kai karshen ta na hura kumatu ta da iska slowly ya juya da kan shi , cen kassan makoshi ya ce mata " kar ki damu ba komai " daga kafadun ta ta yi kafin ta mike saman guyiwowin ta , ta dawo bayan shi ta tsaya ta sa hannu ta tataro gashin kan shi dukka ta riko cikin hannun ta , ta na fadin " laaaa Baby wannan dukka gashin ka ne , Har ma ya fi nawa yawa " ta kai karshen ta na yar karamar dariya da ga haka ta ɗaure mishi gashin a baya sannan ta konto da kan ta saman shoulder din shi ta ce " amma baby ka sha azumi ko ? , dubi har wata kiba ka yi " slowly ya juyo da kan shi ya kale ta , sai murmushi ta ke saki ya ce " ba ki sha Azumi ko guda ba ke ma , amma kin yi kiba , to ni ma ban sha ko guda ba , kawai dan kin yi kwana biyu ba ki gan ni ba ne " ya kai karshen ya na juya kan shi yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " wa ya ce maka ban sha Azumi ko guda ba , har guda hudu na sha " Ba tare da ya juyo ba ya ce " uhm , me ya sa , kuma Ammie na ganin ki ba ta ce komai ba ? za ta bari ki sha har azumi Hudu , ki shirya to gobe za ki fara ramuwar su " shagwabe fuska ta yi ta na turo dan bakin nan nata ta ce " yo ai ba laifi na ba ne , Aunty RIANNA ta ce wai idan mace na period ko ta yi Azumi ba ya ciki har sai ta Kamala " a dubu dari Amir ya juyo ya kale ta ya na zaro idanu ya ce " Period ki ka fara ? " a hankali ta gyada mishi kai ta na marairaice fuska ta ce " amma Baby da zafi , sai da Aunty RIANNA ta dinga ba ni maganin rage ciwon , sai da na ji kamar zan mutu " ta kai karshen kamar za ta yi kuka ta janye kan ta da ga saman shoulder din shi , ta koma tsakiyar gadon ta zauna ta yi irin zaman cin tuwo ta sunkuyar da kai ta na turo dan bakin nan nata tsaya wa ya yi ya na bin ta da kallo , shi ya sa tun lokacin da ya sauke idanu saman ta ya ji duk ta sauya mishi , ashe babyn shi girma ya yi ba ya nan , ya so a ce lokacin da za ta fara period ya na tare da ita , ya bata kulawar da ta dace da ita har ya bude bakin shi zai magana wayar shi da ke saman bedside drawer ta fara Ringing dan lumshe idanun shi kadan ya yi kafin ya juya ya kai hannu ya dauki wayar , ya dauki kiran ya kai wayar a kunne ya na sallama cen kassan makoshi a daya bangaran kuma amsa mishi sallamar shi Diya ya yi kafin ya ce " Amir ga mu nan ni da Aymane za mu shigo part din ka , amma sun hana mu shiga " " Kai shi wajen RIANNA , Idan na bukaci ganin ka , zan kira ka " ya na gama fadar haka ya katse kiran , ya kashe wayar baki daya sannan ya ajiye saman bedside drawer , dan a yanzu dai ba ya da lokacin kowa sai na babyn shi ya na ajiye wayar shi , ya juya ya kontar da kan shi saman cinyoyin ta , sannan ya ida Hayewa bed din ya lumshe idanun shi yar karamar dariya ta yi kafin ta kai hannu ta fara shafa kan shi ta na fadin " baby ina ganin kamar akwai abun da ke damun ka haka ne ko ? " ta tambaye shi cikin shakku girgiza mata kai ya yi ba tare da ya bude idanun shi ba ya ce " ba na da wata damuwa duk lokacin da ki ke tare da ni " wani kyawatencen murmushi ta saki , kafin ta dan sunkuyo da kan ta , ta kai bakin shi saitin forehead din shi ta manna mishi kiss ta na fadin " Ina son ka sosai da sosai , ka sani ko , ya na yi kewar ka sosai , kullum in na yi sallat sai na roki Allah ya dawo min da kai cikin koshin lafya , yadda za mu tafi shan ice cream " ta kai karshen ta na yar karamar dariya " ba sai mun tafi ba Ice cream din za ta tardo ki inda ki ke " ya fada cikin zuciyar shi ya na kara samun nitsuwa cikin zuciyar shi , ya ji dadi da MALIKAT INAS ta ce ta taho wajen shi , ba kariya ya na bukatar ta a kusa da shi fiye da komai a yanzu , Sautin muryar ta kadai ya isa ya share duk wata damuwar da ke cikin zuciyar shi a hankali ta sunkuyo da kan ta saitin kunnen shi ta rada mishi wani abu kafin ta dago ta na kallon shi ta ce " haka nan ne ko ? " slowly ya bude idanun shi ya na kallon ta ya gyada mata kai a hankali allamun eh yar karamar dariya ta yi , ta na shirin magana ta ga ya mike zaune ya sauko da kafafun shi kassa ya mike tsaye ya ce mata " jira ni ina zuwa " ya na gama fadar haka ya fara takawa ya nufi toilet ya shiga ya rufo kofar da kallo ta raka shi har sai da ya shiga toilet sannan ta juya ta jingina bayan ta a jikin forehead din gadon ta mike kafafun ta , sannan ta kai hannu ta dauko wayar shi saman bedside drawer , ta kunna ta , ta shiga neman game ta fara yi ta dauki wajen Good 30 minutes a haka kafin Amir ya fito ya nufi dressing room ko sani ba ta yi ba jim kadan ta fara jiyo wani qamshi mai mugun dadi dai lokacin da Amir ya fito da ga cikin Dressing room sanye da kayan barcin shi farare kal ma su mugun laushi kamar auduga tun da ya fito ta tsare shi da idanu ba karamin kyau ya yi mata ba , har sai da ya karaso bakin gadon ya Haye shi ma ya zauna su na fuskantar juna ya kai hannu ya kwace wayar shi ya sake kashe ta sannan ya ce " Ba ki jin barci ne ? " girgiza mishi kai ta yi cikin zolaya ta ce mishi " hira na ke da saurayi na " daga mata gera guda ya yi ya na fadin " ina ya ke saurayin ? " " ga shi nan a gaba na " ta fada ta na kashe mishi ido guda maganar ta ba karamar dariya ta so ta ba shi ba , amma sai ya shanye ya bar kayan shi a zuciya dan matso da face din ta ta yi kusan ta shi ta na kallon cikin idanun shi ta ce " baby lafiya ka na min irin wannan kallon ? kar ka cinye ni " [22/09 à 11:13] MEERAH 🪷🩷: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 15 ✍📚 Bai ce mata komai ba , ya sa hannu ya warware veil din ta , ya kai shi wajen face din shi ya shaki qamshin turaren ta , nan take ya ji duk wata sigar jikin shi ta mike nan take wata muguwar Sha'awar ta , ta shigo shi a hankali ya kai veil ya ajiye saman bedside drawer ya na fadin " ba ki jin zafi da wannan abun a kai " girgiza mishi kai ta yi allamun a'a dawo da kallon shi ya yi gare ta ya ce " matso ki ji " ba musu ta matso da face din ta , saitin tashi ta na murmushi a hankali ya lumshe idanun shi kamar mai jin barci , sannan ya sake bude su a kan ta kafin ya matso da face dinshi shi ma har hancin su na gogar na juna , a hankali ya kai bakin shi saman nata ya mata manna mata kiss kafin ya cabko lips din ta na kassa ya fara tsotsaya kamar ya samu sweet ajiyar zuciya ta sauke a hankali ita ma ta lumshe idanun ta , ta na karbar Sakon shi a hankali ya zame bakin shi , ya hade forehead din su ba tare da ya bude idanun shi ba ya ce " i have really missed you " dan karamin murmushi mai dan sauti ta yi mishi idanun ta a lumshe , ita da kan ta ta yi kewar shi sosai musaman wannan dadin da ya fara lassa mata ta na a haka kawai ta ji ya daura hannun saman zip din Abayar ta ya fara yin kassa da shi har sai da ya fida shi baki daya sannan ya sa hannu ya raba ta da abayar jikin ta ya bar ta sai underwear a jikin ta a hankali ya yi kassa da kan shi ya daura shi saman shoulder din ta ya fara yi mata kiss har sai da ya sauko saman tudun boobs din ta wani irin dogon nunfashi ta ja ta yi baya da sauri slowly ya dago kan shi ya kale ta , sai wani lumshe idanun ta ke yi a hankali kamar mai jin barci ajiyar zuciya ya sauke kafin ya kai hannu ya fida Rigar barcin shi ya ajiye saman Abayar ta da ga haka ya kai hannu shi ya riko kugun ta ya janyo ta , ta fado saman kirjin shi ya sa daya hannun ya raba ta da bra din ta ya ajiye gefe ya na fida mata bra din ko , su ka mike tsatsaye nipples din ta su ka soke shi a kirji da sauri ta sa hannayan ta dukka biyu ta tura shi baya , ta dauki rigar shi ta na boye jikin ta , Muryar ta har kerma ta ke ta ce " Yaya Zayd me ka ke shirin yi haka , ni ka kyale ni " murya a shake ya ce mata " Pl......please ki tsaya ba abun da zan yi miki " rumtse idanun ta yi ta girgiza mishi kai a hankali a hankali ya kai hannun shi ya riko Rigar hannun ta ya ce mata " please cutie , so ki ke yi na...... " da sauri ta kai hannu ta toshe bakin shi , ko jin abun da zai fada ba ta yi ba ta na daura hannun ta ya fudo da tongue din shi ya fara yi mata tafiyar tsutsa saman tafin hannun ta yar karamar dariya ta yi ta na fadin " Ka bari mana " ta kai karshen ta na janye hannun ta ta na janye hannun ta , ya matso da face din shi ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya ce " Please Feed me , wlh ina cikin matsananciyar yunwar ki " dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " ba ga ni ba " ta na gama fadar haka ta ji ya sauke lips din ta saman wuyan ta , ya yi mata kiss dan lumshe idanu ta yi , ta na sauke ajiyar zuciya dai'dai lokacin da shi ma ya sauke ajiyar zuciya a hankali ya kontar da ita saman gadon sannan ya mata runfa da fafadar kirjin shi daga mata gera guda ya yi ya na fadin " lafiya ki na min irin wannan kallon " yar karamar dariya ta yi ta na kauda kai gefe ta ce " ni ba kai na ke kallo ba " " To juyo ki kale ni " ya fada ya na tsare ta da wadanan hazel eyes din na shi sai da ta ida dariyar ta sannan ta juyo da kan ta a hankali , idanun ta ba su sauka ko ina ba sai cikin nashi , sai kawai su ka tsaya su kallon juna cikin ido wani cool murmushi ta sakin mishi ta daga mishi gera guda allamun minene a hankali ya girgiza mata kai ba tare da ya janye idanun shi ba , yau dai ya na son ya ga wannan tsantsar son shi da Diya ke cewa ya na gani cikin idanun ta sai da ya dan dauki lokaci a haka kafin ya sauke wata nanauyar ajiyar zuciya ya lumshe idanun shi jin yadda ya sauke ajiyar zuciya ya sa ta tambayar shi ko lafiya bai ce mata komai ba , kawai ya kai bakin shi saman nata ya fara kissing idanu a lumshe ajiyar zuciya ta sauke kafin ta lumshe idanun ta ita ma ta fara mayar mishi da martani , ta zagayo da hannayan dukka biyu a kugun shi a hankali ya kai hannu shi ya fara yi mata tafiyar tsutsa da yatsar shi , tun da ga saman kugun ta har ya iso saman breast din ta , a hankali ya riko breast din ta da hannu ya fara murza mata a hankali slowly ya zame bakin shi da ga cikin nata , bai sauke shi ko ina ba sai saman nipple din ta , ya fara sucked din ta kamar baby ta na jin saukar lips din shi saman nipple din ta , ta ware idanun ta a dubu dari , a hankali ta kai hannu saman shoulder din shi ta na son ta ture shi amma ina jikin ta duk ba kwari a hankali ta fara sakin mishi kuka , dan fa ya fara yi mata da zafi ba tare da ya sani ba cikin kukan nata ta ke fadin " yaya Zayd ka bari don Allah da zafi " amma ina ko jin ta ba ya yi , da allamun ya fara fita hayacin shi ya na haka kawai ya ji dick din shi ta yi mishi wani tsilo , ba shiri ya zame bakin shi da ga saman nipple din ta ya na fadin " Ashhhhhhhh " da dan karfi , kafin ya fadi a jikin ta ya kontar da kan shi tsakanin shoulder din ta da wuyan ta ya na nunfashi da karfi kamar wanda ya kwana ya na gudu ta na jin ya zame bakin shi , ta sauke ajiyar zuciya ta lumshe idanun ta ▪AFTER SOME MINUTES a hankali ta fara jin wani zafi ya lulube ta , Slowly ta ware idanun ta , ta daura hannun ta saman bayan shi nan ta ji wani mugun Zafi da jikin shi ke yi , kamar wanda ke cikin oven a rudu ta bude baki ta ce " baby Lafiya jikin ka ya yi zafi haka ? " sai a lokacin ya sauke ajiyar zuciya , ya bude idanun shi a hankali sannan rada mata " ba komai " a hankali ta zagayo da dukka hannayan ta a bayan shi ta rungume shi ta ce " kuma jikin ka ya yi zafi haka , ko dai ba ka da lafiya ? " a hankali ya juyo da kan shi ya manna mata kiss saman Kumatun ta ya ce " ba komai kin ji ? " ya na gama fadar haka ya mike a hankali , ya sauka da ga saman ta , ya mike zaune bakin gadon , sannan ya mike tsaye ya nufi toilet da kallo ta raka shi har sai da ya shiga sannan ta kai hannu ta dauki rigar shi saka ta sannan ta koma ta konta ta lumshe idanun ta ta na a haka ya fito da ga cikin toilet ya na sanye da bathrobe , ya wuce dressing room jim kadan ya fito da ga shi sai Short , ya nufi bakin gadon shi ya zauna , ya kai hannu ya kashe wutar dakin , ya kunna bedside lamps sannan ya konta ya na fuskantar ceiling ya lumshe idanun shi , ya daura hannun shi guda saman forehead din shi ▪ROUKSAR tsaye ta ke gaban Damba , sai faman huci ta ke duk cikin bacin rai shi kuma Damba ya na zaune kamar kullum kassan bishiyar shi , ya na kallon ta sai da ta gama hucin ta , sannan ta ce mishi " Damba , yarinyar nan ta na neman ta bata min shiri na wlh " dan lumshe idanun shi kadan ya yi kamar mai jin barci ya ce " Ba abun da za ta yi , Malik ya mutu , ko za ta iya medo shi ? " girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " A'a , amma ai shi Amir ya na raye , kuma na ga allamun shi ma ya fara sake mata , yanzu ya kore mu baki daya da ga part din shi banda ita , har MALIKAT AL'UMU wadda ta haife shi , ya ce ba ya bukatar ganin ta " " yanzu ya ki ke so mu yi a kan ta , wannan yar karamar yarinya ta yi kadan ta ce za ta wargaza shirin da na dauki tsawan shekaru ina yi , rana guda " ya na gama rufe bakin shi Rouksar ta ce mishi " mu kashe ta kawai " " Me ki ke jira ba ki tura mata abubuwan wassan ki ba " hararrar shi ta yi kafin ta ce " Damba , ka daina kiran Babys di na da Abun wassa , ka fi kowa sanin da mun shiga watan Azumi karfin sihiri na , raguwa ya ke kowace rana , har yanzu ba su gama dawowa dai'dai ba , bari ka ga " ta na gama fadar haka ta lumshe idanun ta , ta fara motsa lips din ta kamar ta na magana A hankali jelar gashin ta , ta fara sauyawa ta koma green , fuskar ta , ta fara komawa green ita ma nan take Jelar gashin ta ta fara yin sama , ta na komawa kamar jikin maciji lokaci guda jelar ta zubo ta koma kamar da farko , black color , Fuskar ta ta koma color din ta ta gaskia wani nunfashi mai karfi ta ja kafin ta bude idanun ta , ta na kallon Damba kafin ta yi magana ya riga ta cewa " yanzu ba za mu iya anfani da poison din ki ba ? " girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " No gaskiya sai nan da one month kafin su dawo dai'dai , ko taba skin din ta poison din ya yi , ba za ta yi rai ba " " ba matsala , kafin nan shiri na , na gaba zai fara " cikin rudu ta ce mishi " wane shiri kuma bayan wanda mu ka yi " yar karamar dariya ya yi kafin ya bace bat a wajen ya kyale ta nan tsaye tsayawa ta yi ta na bin bishiyar da kallo , cen kawai sai ta saki wani cool murmushi ta na dan cije lips din ta na kassa kafin ta bace bat ita ma ▪KARFE DAYA NA DARE ▪INAYA a hankali ta ware idanun ta , ta mike zaune bakin gadon ta sauko da kafafun ta kassa , ta mike tsaye , ta fara takawa a hankali ta nufi hanyar toilet ya na jin ta fara takawa ya bude idanun shi dama ba barci ya ke ba a hankali ya dago kai ya na kallon ta , har sai da ta shiga toilet ta medo kofar ta rufe sannan ya meda kan shi , ya lumshe idanun shi jim kadan ta fito da ga cikin toilet din ta dawo wajen gadon ta Haye ta konta , ta juyo ta na kallon shi wani cool murmushi ta saki , kafin ta matso ta kai dan lips din ta , ta manna mishi kiss saman kumatu sannan ta kontar da kan ta saman chest din shi ta na konta wa ko idanun ta su ka sauka saman Dick din shi a hankali ta dago kai ta kali face din shi , ta ga idanun shi a lumshe kamar mai barci mikewa zaune ta yi , ta kai hannu ta riko bakin short din shi ta ɗaga a hankali , ta sunkuyar da kan ta a hankali ta na lekon cikin short din shi , kawai sai ta ga ya na sanye da wani boxer turo dan bakin nan nata ta yi , ta na hura kumatu da iska , ta kai dan yatsar ta a hankali ta riko bakin boxer din ta fara ɗagawa ta yi sama da shi kamar da ga sama ta jiyo Muryar shi ya na fadin " idan ki kuskura ki ka yi min kara a wajen nan , abun da ki ka gani da shi zan rufe bakin ki " Dum ta ji Zuciyar ta ta buga ba shiri ta saki boxer da Short din shi ta na zaro idanu slowly ta juyo ta kali face din shi har yanzu dai idanun shi su a na lumshe ta na tsaka da kallon shi ta ga ya fara kokarin bude idanun shi da sauri ta juya ta konta ta ba shi baya , ta rumtse idanun ta da karfi ta na haka kawai sai jin hannun shi ta yi , ya fara yin sama da rigar jikin ta , har sai da ya fida mata ita sannan ya tila ta cen cikin dakin ya ɗaura hannun shi saman kugun ta , ya janyo ta a hankali ya gama bayan ta da kirjin shi , ya ce mata " ajiya ki ka yi cikin short di na ? " da sauri ta girgiza mishi kai ba tare da ta ce komai ba a hankali ya sunkuyo ya manna mata kiss saman Shoulder din ta sannan ya ce " to me ki ke nema a cikin , in ki ka ga abun da ya ba ki tsoro fa ? " yar karamar dariya ta yi kafin ta ce mishi " ni fa babu abun da zai ba ni tsoro a ciki " " haka za ki ce ? shikenan Tashi ki duba , in ki ka ga abun da ya ba ki tsoro ba ruwana " a hankali ta juyo ta na kallon shi , idanun shi su na lumshe wani cool murmushi ta saki ta na shirin magana ya riga ta cewa " kar ki cika ni da surutu , na san halin ki kamar parrot ki ke " yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " ni fa ba ni da surutu , hira na ke maka " " Wai ke ba ki ga dare ya yi , konta ki yi barci " a hankali ta girgiza mishi kai ta ce " kai ma konta ka yi barci " gyada mata kai kawai ya yi , ya sa hannu ya kara janyo ta jikin shi ya ce " sai da safe " Murmushi ta yi kafin ta ce " Sai da Safe baby , I love you " ta kai karshen ta na lumshe idanun ta sai a lokacin ya bude idanun shi slowly ya kali face din ta , ta lumshe idanun ta ta saki wani cool murmushi ajiyar zuciya ya sauke kafin ya sa hannu ya raba ta da bra din ta , sannan ya manna mata kiss saman forehead din , ya kara matse ta a jikin shi duk abun da ya ke ta na jin shi amma ta kyale , a haka har barci ya dauke ta a jikin shi shi kuma ya lumshe idanun shi kamar mai barci amma ba barci ba ya ke ▪WASHE GARI ( karfe 4 na safe ) a hankali ya fito da ga dressing room ya na sanye da Jallabiya Fara kal mai dogayen hannu Bakin gadon ya nufa ya zauna ya kai hannu ya dan bugi face din ta ya ce " Cutie , tashi lokacin Sallat ya yi " ya na gama fadar haka ya ga ta saki wani cool murmushi , ta bude idanun sai cikin nashi matse gera ya yi ya ce " Kennan ki na farke ma " yar karamar dariya ta yi ta na fadin " jira na ke ka tashe ni " ta kai karshen ta na mikewa Zaune da sauri ya kauda kai gefe ya na mikewa tsaye ya juya mata baya ya ce " tashi ki je ki yi wanka , ki yi sallat " ya kai karshen ya na fara takawa ya nufi kofar fita dakin har ya kai bakin kofar ya jiyo Muryar ta ta na fadin " Baby kayan da zan saka ? " a hankali ya juya ya nufi dressing room jim kadan ya fito , ya na rike da wani box fari , ta na tsaye tsakiyar dakin , ta na sanye da rigar shi gaban ta ya karaso ya tsaya ya mika mata Box din , ta sa hannu ta karba sannan ya juya ya nufi kofar fita dakin ya fice da kallo ta raka shi har sai da ya fita sannan ta ajiye box din saman bed , ta juya ta nufi toilet ta shiga ▪AFTER SOME HOURS ▪AMIR Zaune ya ke cikin parlourn shi , yau dai saman Kujerar gold din Malik ya ke zaune , ya na sanye da Trouser Black color , ta T-shirt Sky blue ya ɗaure wannan smooth hair din nashi a baya , ya dan lumshe idanun shi kamar mai jin barci cen na hango Diya zaune saman sofa geffen shi Wani kyakyawan Saurayi ya na zaune kamanin shi sak da Diya , sai dai wannan ya tara gashin kai sosai , a shekaru zai kai 37 years haka dan da ga gani ba na yau ba ne , ya na sanye da trouser White color da t-shirt Red color sannan General na zaune saman Sofa one seater dayan geffen Amir da allamun wata hirar su ke mai mahimanci su na a haka na ga General ya mike ya sara wa Amir sannan ya juya ya nufi hanyar fita ya bar wajen ya na barin wajen Diya ya ce " Amir , ban ji dadin abun da ka yi ba gaskiya , yanzu ....... " cikin nitsuwa Amir ya katse shi da cewa " Diya ba ka san dalili na na yin haka ba , please bar min wannan zancen " gyada kan shi Diya ya yi a hankali kafin ya ce " okay , bari na gabatar maka da babban yayan mu , Aymane bin Abdoul Mujeeb " ya na gama fadar haka Aymane ya dan sunkuyar da kai ya gaishe da Amir cikin girmamawa , sannan ya shiga yi mishi ta'aziyar Rasuwar Malik gyada kan shi kawai Amir ya yi sannan ya ce " kai ne wanda ya nemi auren AMIRA RIANNA ? " dan karamin murmushi Aymane ya yi kafin ya ce " Eh ni ne ran ka shi dade , ina fatan an karbi bukata ta " " Ba ni da ikon ba ka auren ta , ko akasin hakan , ka fara tambayar ta , idan ta amince fine " yar karamar Diya ya yi ya kai hannu ya dan bugi Bayan Aymane ya na fadin " In kuma ta ki sai a ci gaba da cin gwaurancin da shan lemun tsami " juyowa Aymane ya yi ya harare shi ya ce " za mu koma gida ai " " wa ni ? ai na zo kenan da ga nan wajen baby na na yi , yawwa Amir , wai ina Babyn malam , tun kafin a fara Azumi a ban gan ta ba " ya kai karshen ya na meda kallon shi kan Amir shiru ya yi bai ce mishi komai ba ya dai tsare shi da wadanan hazel eyes din na shi Kamar da ga sama su ka jiyo Muryar Inaya ta na fadin " babyyyyyyy " [26/09 à 09:54] MIMI: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 18 ✍📚 ▪INAYA tafiya su ke cikin konciyar hankali kamar abokan juna su na tafe su na hira duk inda su ka wuce sai dogarai sun sunkuyar da kai cikin girmamawa har sai sun wuce sannan su dago kai su bi su da kallo musaman Inaya , dan kamshin turaren ta ma ya isa ya ja hankalin maza sun dauki wajen five minutes su na tafiya , kafin su iso bakin kofar part din Amir su na isa Tesnim ta saki hannun Inaya ta ce mata " da ga nan ne iyaka ta , sai da safe " ta na gama fadar haka ta juya ko amsar Inaya ba ta jira ba sai da Inaya ta juya ta kale ta na wani dan lokaci kafin ta juya ta daga kafa ta shiga part din ▪AMIR konce ya ke saman bed din shi , ya yi rub da ciki da ga shi sai short a jikin shi ko riga babu , ya saki wannan lalawsan gashin kan shi saman bayan shi , ya rufe mishi fuska , ya lumshe idanu , ya na sauke nunfashi a hankali ya na a haka ya ji wani dadaden qamshi ya kai mishi karo a hanci slowly ya bude idanun shi ya kali kofar dakin dai'dai lokacin da Inaya ta turo ta , ta shigo ta na sallama cen kassan makoshi ba karamin dadi ya ji ba cikin zuciyar shi ganin ta , ga ta shi ko ba karamin kyau ta kara ba dama ba a banza ya ce ta tafi tare da Tesnim ba , ya san halin mahaifiyar tashi da mugun son gyaran jiki kamar budurwar shekara 16 , shi ya sa ya tura Inaya wajen ta , ya san ba za ta baro part din ta ba haka kawai ba ta sha wani gyaran na musaman ba a hankali ta karaso cikin dakin ta na rike da hannayan ta sai bin ta da idanu ya ke ya na dan lumshe su kamar mai jin barci har ta karaso ta Haye saman gadon ta konta saman bayan shi , ta kai hannu ta janye mishi jelar gashin shi gefe , ta kontar da kan ta saman shoulder din shi ta manna mishi kiss murya cen kassan makoshi kamar mai rada ta ce mishi " baby na zata ni kadai ce za ka iya fadawa abun da ke damun ka , amma shi ne ka yi shiru ka kassa fada min , na san ba so na ka ke ba amma ai ni sister din ka ce ko ka manta " cikin rudu ya bude bakin shi a hankali ya ce mata " ni ban san maganar me ki ke yi ba " a hankali ta tashi da ga saman bayan shi ta koma bakin gadon ta zauna ta na fadin " na san abun da ya faru Aunty Tesnim ta fada min , na san irin zadadin da ka ke ji cikin zuciyar ka , saboda ni ma na rasa nawa mahaifin , ina mai ba ka hakuri " slowly ya lumshe idanun shi ba tare da ya ce mata komai ba , ba ya bukatar tunowa da rasuwar Malik ga shi yanzu ta zo ta na mishi maganar slowly ta dago kai ta kaleshi , sai ta ga ya lumshe idanun shi ko sannu bai ce mata ba ba ta ce mishi komai ba ita ma , ta tashi ta zagaya dayan geffen gadon , ta kai hannu ta warware veil din ta ta ajiye saman bedside drawer , sannan ta riko zip din Abayar ta , ta yi kassa da shi ta fida Abayar ta ajiye saman bedside drawer sai ga ta sanye da wata baby doll Fara kal mai mugun kyau , ta na da sirarren hannuwa a hankali ta Haye saman gadon ta konta ta ba shi baya ba tare da ta ce komai ba , ta saki wani marayen kuka a hankali ya fara jiyo Sautin kukan ta kassa kassa ba shiri ya bude idanun shi , dan duk duniyar nan ba abun da ba ya so kamar kukan ta , a hankali ya kai hannu ya dauki Remote din saman bedside drawer ya danna wani button ya saka wa kofar security sannan ya ajiye remote din ba tare da ya juyo ba ya ce " kukan me ki ke yi kuma ? so ki ke ki kara min wani ciwon " cikin kukan nata ta ke ce mishi " ni yaya Zayd ka kyale ni , ba ka so na , ba ka bani mahimancin da na baka cikin zuciya ta , Why ? ko dan ina son ka ? don Allah ka kyale ni tun da ba ka so na , ka meda ni inda ka dauko ni , na gwamace zama ni kadai " dan lumshe idanun shi a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya mike zaune , ya juya ya kale ta ya na shirin magana cak ya tsaya ya na zaro idanu ya na kallon gadon bayan ta cikin wannan yar baby doll din ta ta daga kan shi sama ya yi ya dan lumshe idanun shi ya na cewa " ya rahman " cikin zuciyar shi slowly ya sauko da kan shi ya bude idanun shi ya kale ta ya ce " please Cutie tashi yi zaune " noke mishi kafada ta yi ta na fadin " yi maganar ka ina sauraron ka a haka " ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce mata " please ki yi hakuri , dalilin da ya sa ban fada miki ba kawai ba na son ganin ki cikin damuwa , ba ga shi ba yanzu ki na yi min kuka , don Allah ki daina wlh ba na son kukan nan " " kabar nuna ka damu da ni , na san ba haka nan ba ne , na san ba ka damu da kuka na ba , me na yi maka da ba za ka so ni ba kai ma " a hankali ya konta , ya daura hannun shi saman kugun ta a hankali ya janyo ta jikin shi ya gama bayan ta da kirjin shi cikin sanyin murya ya ce mata " Cutie yadda na damu da ke , ko rayuwa ta ban damu da ita ba , Ke kadai ce na ke iya kallo na ji sauki cikin raina , murmushin ki kadai ke sa duk wata damuwa ta ta gushe , Cutie ko da ina son rabuwa da ke zuciya ta ba za ta iya jure rashin ki a kusa da ita ba " " to me ya sa ba ka taba ce min ka na so na ba " ta tambaye shi ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " na fada miki mana " slowly ta juyo ta kaleshi ta ce mishi " ni ba ka taba ce min ka na so na ba " ta kai karshen ta na turo dan bakin nan nata hannu ya kai ya fara goge hawayen ta ya na fadin " Ranar da mu ka tafi Makkah , a ranar na fada miki " " ni ban ji komai ba " " dama ba za ki ji ba ki na barci a lokacin " marairaice fuska ta yi ta na fadin " uhm uhm uhm to ni yanzu ka fada mana " a hankali ya girgiza mata kai sannan ya ce " ki bari ba yanzu ba lokaci bai yi ba " " to sai yaushe " ta tambayeshi ta na turo dan bakin nan nata " ya Rahman , wai dama kin zo ne ki cika ni da surutu ne , ni fa barci na ke ji " yar karamar dariya ta yi kafin ta shige jikin shi ta rungume shi da kyau shi ma rungume ta ya yi tsam a jikin shi , murya kassa kassa ya ce mata " wa ya ba ki wannan rigar ? " ba tare da ta dago da ga jikin shi ba ta ce " Ammie " a takaice " Wannan sunnan ta Momy , wadda ta ke Tare da RIANNA ita ce Ammie kin ji ko ? " a hankali ta gyada mishi kai allamun eh ba tare da ta ce komai ba cen kuma sai ta ce mishi " baby sanyi na ke ji " bai ce mata komai ya sa hannu ya janyo Duvet din wajen kafafun shi , ya rufe su dan karamin murmushi ta yi kafin ta ce mishi " na gode " " why ? " ya fada a takaice girgiza mishi kai kawai ta yi allamun ba komai Shiru shi ma ya yi bai ce mata komai ba , har barci ya yi gaba da ita shi kuma bawan Allah ya fada duniyar tunanin shi sai da ya yi wajen good ten minutes a haka shi kadai kafin ya sake ta a hankali ya mike zaune bakin gadon , ya kai hannu saman bedside drawer ya dauki remote ya danna wani button ya cire security din kofar , sannan ya kashe lamps din dakin ya kunna bedside lamps sannan ya mike ya fara takawa ya nufi kofar fita dakin ya fice abun shi kai tsaye Parlour ya fito , ya nufi chair din Malik ta gold ya zauna ya dafe kan shi da hannu guda ya lumshe idanun shi ya rasa me ke yi mishi dadi duniyar nan , ya rasa ya zai yi ji ya ke duk duniyar shi ta ruguje , gaban idon shi a ka kashe Malik ya kassa ceton rayuwar shi , ya kuma kassa kama wanda ya yi mishi hakan shi yanzu abun da ke damun shi Kamo wanda ya yi mishi hakan , ya san ya na da makiya dayawa bayan idon shi to wanene zai aikata hakan ? , tabass wanda ya yi hakan ya na cikin masarautar , ko kamo shi ya yi ba zai huce rashin Malik a tare da shi ba ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai sai ji ya yi an zauna saman cinyoyin shi ko bai duba ba ya San ko wacece , hakan ya sa kawai bai bude idanun shi ba a hankali ta zagayo da hannayan ta bayan wuyan shi ta kontar da kan ta saman shoulder din shi a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ware idanun shi , sai a lokacin ya ga irin zaman da ta yi , ta saka shi tsakanin cinyoyin ta hannun shi ya janye da ga saman kan shi , ya koma ya jingina bayan shi a jikin sofar ya daura hannun shi saman bayan ta cikin sanyin murya ya ce mata " me ki ke jira ba ki yi barci ba " ba tare da ta dago kan ta ba ta ce " kai ma me ka ke jira har yanzu ba ka yi barci ba ? " shiru ya yi bai ce mata komai ba ya lumshe idanun shi a hankali ta dago da kan ta ba tare da ta janye hannayan ta ba , ta kali Face din shi ta ce " baby ? " ta fada cikin shagwaba " uhm " ya fada ba tare da ya bude idanun ba dan karamin murmushi ta saki kafin ta yo kassa da hannun ta a hankali sai saman nipple din shi ta murza a hankali cikin zafin nama ya damko Hannun ta ya ware idanun shi da kyau ya na kallon ta , shi duk ya manta da babu riga a jikin shi a hankali ya bude baki ya ce " me ki ke yi haka ? " cikin shagwaba ta ce mishi " nono zan sha " dan zaro idanu ya yi ya na kallon ta ita sam ba ta damu ba kamar ba ta san abun da ta fada mishi ba , ya rasa da gangan ta fada mishi hakan ko kuma aljannan nata ne su ka motsa daga mishi gera guda ta yi allamun minene ,ta na sakin wani cool murmushi gwanin burgewa a hankali ya girgiza mata kai allamun ba komai , kafin ya sa hannu a hankali ya yi sama da baby doll din jikin ta ya fida mata ita ya ajiye geffen shi Ya na fida ta ko breast din nan nata su ka yi tsatsaye su ka tsone mishi ido har sai da ya dan lumshe idanun shi kamar mai jin barci , nan take duk sigar jikin shi ta mike da sauri ta fada jikin shi ta na boye fuskar ta a kirjin shi , ita ko ba ta san kara ingiza shi ta ke ba a hankali ya zagayo da hannayan shi a bayan ta ya rungume ta tsam a jikin shi kafin ya mike tsaye ya fara takawa da ita a hankali ya nufi corridor ya wuce bedroom din su ya shiga ya turo kofar A TO NI NA TSAYA DA GA WAJE 🤧🤧 ASUBA TA GARI ▪WASHE GARI sama sama ya fara jiyo wayar shi ta na ringing , ba tare da ya bude idanun shi ba ya kai hannu saman bedside drawer ya dauki wayar , ya ware idanun shi a hankali ya dauki bai ma san ko wanene ke kiran shi ba ya kai wayar a kunne ya na sallama cen kassan makoshi da wannan zazzakar Muryar ta shi da ga ji ka san da ga barci ya tashi a ďaya bangaran kuma , amsa mishi sallamar shi Miram ya yi kafin ya ce " Barka da safya ranka shi dade , mu na jiran ka a parlour " dan karamin tsaki Amir ya yi kafin ya katse kiran ya tila wayar saman bedside drawer ya lumshe idanun shi a hankali kafin ya sake bude su sai a lokacin ya juyo da kan shi , idanun shi ba su sauka ko ina ba sai saman Inaya ta na sanye da kayan barcin shi , ta na barcin ta gwanin burgewa ga gashin nan nata duk a tirje har ya kusa rufe mata fuska bai san wani irin Dadi da ya ji cikin zuciyar shi ba , ya ma manta da a na jiran shi a waje kawai ya tsargu da kallon ta a hankali ya kai hannu ya janye mata jelar gashin ta , ya kai dan bakin shi saman forehead din ta ya manna mata kiss , sannan ya sauko saman lips din ta ya yi mata kiss sannan ya mike zaune ya sauko da kafafun shi kassa , sannan ya mike tsaye , da ga shi sai short a jikin shi bai wani damu ba ya wuce dressing room kai tsaye jim kadan ya fito sanye da jallabiya white color mai dogayen hannu , sai wani lumshe idanun shi ya ke da allamun har yanzu barci ya ke ji , ga shi kuma har wajen karfe 9 da mintina a haka ya sa kafa ya fito corridor kai tsaye ya nufi hanyar fitowa parlour bakin shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo cikin parlourn Miram da Mohammed na ganin shi su ka mike tsatsaye da sauri su na gaishe shi bai bi ta kan gaisuwar su ba ya nufi chair din Gold din shi ya zauna irin wannan zaman na kasaita ya zubawa Miram da Mohammed idanu shiru su ka yi ba wanda ya ce ufan har su ka share good ten minutes a haka dan karamin tsaki Amir ya yi ya na kauda kai gefe cike da izza ya ce musu " Idan ba za ku yi magana ba ni ina da aikin yi " wasu yawu Miram ya hadiye kafin ya ce " Ranka shi dade , dama wata magana ce Mohammed ya zo min da ita , na ga shawarar shi ta yi min kyau shi ne mu ka zo kai tsaye dan mu yi maganar da kai " shiru Amir ya yi bai ce komai ba ya tsare su da ido ganin Hakan ya sa Mohammed karbar zancen da cewa " Nawfel k..... " bai kai karshen maganar shi ba ya ga Amir ya daga mishi hannu kallon Miram Mohammed ya yi cikin rudu ya rasa gane dalilin da ya sa ya daga mishi hannu Amir kuwa ba dan komai ba ya daga mishi hannu kawai dan ya kira sunan shi kai tsaye , duk duniya bayan Malik da MALIKAT INAS , da MALIKAT AL'UMU ba wanda ke kiran sunan shi kai tsaye , shi ya sa ya ja wa Mohammed Burki tun yanzu Cikin nitsuwa Amir ya ce mishi " Amir ! Not Nawfel " dan tabe baki Miram ya yi cikin zuciyar shi ya na fadin " eh gaskiya ne , yaro wuyan ka ya isa yanka , idon ka ya bude " gyaren murya Mohammed ya yi kafin ya ce " Sorry Amir , kamar yadda ka sani , bisa Tsarin masarautar nan , Sati guda bayan Rasuwar Malik a ke fara shirye shiryen Nada Magajin shi , dan ya ci gaba da Kula da masarautar " karbe zancen Miram ya yi da cewa " dalilin da ya sa mu ka zo wajen ka , mun ga ka kai munzalin da za a ce yanzu ka na da yara a gaban ka , ga shi za ka hau Mulkin Saudiya baki daya , ya kamata a ce kafin ka hau kujerar Mulkin ka samu matar da za ka aura , dan ta taya ka kula da masarautar " gyada kan shi Amir ya yi a hankali kafin ya ce " eh na san da wannan , micece Shawarar da ku ka zanta a tsakanin ku ? " dan jinkirtawa Mohammed ya yi kafin ya ce " Me zai hana ka auri yarinyar waje na Hafsat , ga gida na minene tafiya auro wata a waje , ko ba haka ba Miram ? " ya kai karshen ya na dawo da kallon shi kan Miram gyada kan shi Miram ya yi kafin ya ce " eh gaskiya haka ne , amma shawara ce mu ka kawo maka , sauran ya rage gare ka " shiru Amir ya yi ya na kallon su , sai da ya dauki wajen ten minutes kafin ya sauke ajiyar zuciya a hankali , ya kai hannu ya danna wata yar remote da ke Saman table din geffen damar shi bai yi one minute ba sai ga Azim ya shigo , da sauri ya nufi Amir ya Zube gaban shi ya na fadin " Gaisuwa na ke Yarima , Umarnin ka kadai na ke jira " cikin sanyin Murya Amir ya ce mishi " Ka sanar da MALIKAT AL'UMU ta shirya min Breakfast ina nan zuwa " " an gama ran ka shi dade , Allah ya ja zamanin Yarima " ya na gama fadar haka ya mike da sauri ya nufi hanyar Lift ya na fita Amir ya juyo ya kali Mohammed ya ce " okay na ji shawarar ku , amma Batun hawa na Mulki ku bar shi , dan ban shirya hawa ba yanzu har sai Su Ammie sun Kamala Idda , an gano wanda ya kashe Malik " dan Zaro idanu Mohammed da Miram su ka yi har su na hada baki wajen cewa " ranka shi dade Amir hakan bai dace ba , wa zai ci gaba da kula da harkokin masarautar , Kafin kowa sanin Malik a matsayin Shugaban kassa ya ke , ya za mu yi da harkokin Saudiya baki daya , wannan babban koma baya ne gare mu " cikin nitsuwa Amir ya ce " cewa na yi ban shirya Hawa Mulkin ba , amma duk wani abu da ya shafi fada , wanda a ke bukatar sa hannu Malik wa za ku kawo wa ? " cikin shakku Miram ya ce " Yarima ? " gyada kan shi Amir ya yi a hankali kafin ya ce " That's good , tun da kun san hakan ba sai na yi muku karin bayani ba , batun auren kuma ba na bukata , idan na tashi yin auren zan neme ku " " amma ran ka shi dade , ta ya za ka hau kujerar Malik ba MALIKAT , kar ka manta a rana guda a ke nada Malik tare da MALIKAT din shi " dan karamin tsaki Amir ya yi kafin ya ce " please Get out , ina da aikin yi " cike da dakiya Mohammed ya ce " Amma Ranka shi da...." bai kai karshen ba ya jiyo Muryar Amir ya na fadin " Idan ba za ku fita ba ni zan bar muku wajen " ya na gama fadar haka Ya jiyo Takun mutun ta cikin corridor a tare duk su ka kai kallon su saitin corridor din a hankali ta ke takowa ta lumshe idanun ta , ta na murza ido guda da hannun ta guda , gudan kuma ta daga shi sama kamar ta na mika , ga gashin kanta duk a tirje , wuyan rigar ta ya zubo a na iya ganin shoulder din ta Dan zaro idanu Mohammed da Miram su ka yi , su na shirin magana kawai su ka ga Amir ya mike ya nufe ta , ya sa hannayan shi biyu ya dauke ta cak kamar baby ya na fadin " mu je na yi miki wanka " dan karamin murmushi Inaya ta yi kafin ta zagayo da hannayan ta a wuyan shi ta kontar da kanta saman chest din shi ya fara takawa a hankali ya koma da ita cikin corridor din ya na shiga Mohammed ya juyo ya kali Miram dai'dai lokacin da shi ma ya juyo su ka yi ido hudu Murya kassa kassa ya ce mishi " Miram wacece wanan yarinyar , ka na dai ji cewa ya yi su tafi ya mata wanka , ba dai neman mata Amir ya shiga yi ? " Miram ya fada " ka na ji ko , tashi mu tafi wajen MALIKAT AL'UMU , in ya san wata bai san wata ba , in shi ya na sama da mu , to ita ta na sama da shi a matsayin ta na mahaifiyar shi , ni Batun auren ma ita na so mu tunkara amma ka ce mu nufo wannan sakaran yaron " yar karamar dariya Miram ya yi kafin ya ce " ni fa ina ga Amir din mu ya fara bin mata , ba ka ga yarinyar da ke tare da shi ba a cikin part din shi kuma , ka ga kuma kayan da ke jikin ta da ga gani ba na mata ba ne " " matsala ta da kai sa ido Miram , ina ruwan ka da yarinyar , mu gyara mu ma za ta yi , in har ta kama su na aikin banza a tare , za mu iya anfani da hakan dan mu bata mishi suna , yanzu dai mu fara gayawa MALIKAT AL'UMU abun da yaron ta ke yi " Mohammed ya fada ya kai karshen ya na mikewa tsaye mikewa tsaye shi ma Miram ya yi ya bi bayan shi ya na fadin " gaskiya yarinyar nan ta hadu a ina Amir ya samo ta , da ga gani ba ta yi kama da ta saudiya ba " yar karamar dariya Mohamed ya yi kafin ya kai hannu ya bugi damtsen Miram dai'dai lokacin da su ke shiga lift ya ce " dadi na da kai mugun son mata , me za ka yi da wannan yarinyar da ka yi jika da ita ? " hararrar shi Miram ya yi kafin ya ce " To shi Amir me ya ke yi da ita ? ni fa wlh idan ya ida ina so , kwana biyu ban taba ba " ya kai karshen ya na kashewa Mohamed ido guda yar karamar dariya Mohammed ya yi ba tare da ya ce mishi komai ba , a haka har su ka baro part din Amir su ka tafi aikin gaban su ▪AMIR [26/09 à 10:33] MIMI: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 16 ✍📚 Dan zaro idanu Diya ya yi , a tare su ka juya su ka kali corridor shi da Aymane Amir kuwa kashe idanun shi ya yi kamar mai jin barci cikin zuciyar shi ya ce " ni na manta da ita wlh " ya na gama fadar haka ya jingina bayan shi a jikin chair din ya dan daga kai ya kali Saitin corridor dai'dai lokacin da Inaya ta fito , ta na sanye da wata gown Sky blue mai mugun kyau har kassa , ta yafa wani veil fari a kan ta sai tashin kamshi ta ke , ta na tafiya a hankali kamar hawainiya bakin da sallama ta shigo cikin parlourn ta na Ganin Diya ta saki wani kyawatencen murmushi ta ce " Yaya Moussa ! " dan karamin murmushi Diya ya yi kafin ya ce " Babyn malam , ashe ki na nan , shi ya sa da na zo ban gan ki ba " Shagwabe fuska ta yi ta na fadin " yaya Moussa dama ba ka tafi nema ta ba " ta kai karshen ta na murguna mishi baki har Diya ya bude baki zai yi magana ya ga Amir ya daga mishi hannu , sannan ya juyo Slowly har ya bude baki zai yi magana idanun shi su ka sauka kan Aymane da ya tsare Inaya da idanu babu ko kiftawa kamar zai cinye ta nan take ya ji zuciyar shi ta fara yi mishi zafi , bai ce musu komai ba ya juya ya kali Inaya ya ce " Cutie koma ciki " noke mishi kafada ta yi ta na fadin " ni wajen Aunty RIANNA zan je " ware idanun shi ya yi da kyau cikin tsare gida ya ce mata " Cutie kar ki bari na sake maimaita abun da na ce " marairaice fuska ta yi nan take idanun su ka kawo ruwa ta juya da gudu ta koma cikin corridor din sai da ta shiga corridor din sannan Diya ya kali Amir ya ce " har yanzu dai ba ka sauya ba Amir " " please Diya let me with that , ka bar ni da abun da ke damu na " Amir ya fada cen kassan makoshi Yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " Aymane tashi mu tafi , ina ga Amir na da aikin yi a ciki " ya kai karshen ya na mikewa tsaye sai a lokacin Aymane ya dawo cikin hayacin shi , bai ma san abun da Diya ya ce kawai shi dai ya mike tsaye , sannan ya yi wa Amir sallama Diya kuma ya ce " Sai ka tashi ka je ka rarrashi babyn ka " ya kai karshen ya na bushewa da dariya su ka nufi Kofar lift su ka bar part din baki daya sai da su ka fito su ka nufi part din MALIKAT INAS dan Aymane ya ga RIANNA su na tsaka da tafiyar su Aymane ya ce " Diya wacece yarinyar nan , kuma a part din Amir ? " yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " ka san Allah Aymane na san halin ka saboda tare mu ka girma cikin gida guda , duk ranar da Amir ya kama ka , ka na kallon yarinyar nan wlh sai ya sa an fida maka idanun nan da ba su zama waje guda " dan karamin tsaki Aymane ya yi kafin ya ce " ni ba wannan ba , a sani na Tesnim ita kadai ce kanwar Amir , to wannan wacece da gani ba za ta wuce 15 years ba , me kuma ta ke yi a part din shi ? " dan karamin murmushin geffen fuska Diya ya yi kafin ya ce " Aymane , Amir ne kadai zai ba ke wannan Amsar , amma zan fada maka wani abu guda , duk lokacin da ka ga yarinyar nan ka rufe idanun ka har ta wuce , dan wlh Amir zai iya kashe ko wanene saboda ita kuma a zauna lafiya " " a kan wannan babyn , ba dai son ta ya ke ba ? " " ka ga ba mu yi nisa da part din shi ba koma ka tambaye shi " Diya ya fada ya na kara saurin tafiyar shi ya yi gaba dan ya gaji da suruntun Aymane ci gaba da tafiyar shi Aymane ya yi a hankali ya na sakin wani cool murmushi , gaskiya ba karamin tafiya da imanin Shi Inaya ta yi ba , shi duk duniya bai taba ganin macen da ta burge shi kamar Inaya ba dole ya samo ko wacece ▪INAYA kai tsaye bedroom din shi ta koma da gudu ta shiga ta nufi gadon ta yi rub da ciki ta na sakin kuka ita kan ta ba ta san lokacin da ta dauka a hakan ta na kukan ba a hankali Amir ya turo kofar dakin ya shigo ya na sallama cen kassan makoshi hannun rike da wani tray , shake da Fruits da wani mug na coffee karasowa ya yi cikin dakin ya nufi Bedside drawer ya ajiye tray din sannan ya koma ya tsaya bakin gadon cikin sanyin murya ya ce " Cutie tashi na kawo miki breakfast " Ko sannu ba ta ce mishi ba , ta ci gaba da kukan ta a hankali ya sauke ajiyar zuciya , ya na lumshe idanun shi a hankali ya sake bude su , sannan ya zauna bakin gadon ya kai hannu saman shoulder din ta ya na fadin " Cutie " a hankali ta janye Shoulder din ta , ta matsa kadan janye hannun shi ya yi a hankali , sannan ya mike tsaye a hankali ya konto saman bayan ta , ya kai dan bakin shi saitin kunnen ta , ya ce " in ba ki son wannan breakfast din , bari na baki wani " cikin kukan nata ta ce mishi " yaya Zayd , ka kyale ni don Allah ka kyale ni " " me kuma na yi da za ki ce na kyale ki " " ni fa kawai na je na ce maka yunwa na ke ji , zan je wajen Aunty RIANNA mu yi breakfast tare " " Kennan ba za ki yi breakfast tare da ni ba ? " ya fada ya na tashi da ga saman ta ya koma gefe ya zauna a hankali ta fara rage sautin kukan ta , sannan ta juya ta na fuskantar ceiling ta kai hannu ta fara goge hawayen ta hannu ya kai saman kumatun ta ya fara goge mata hawayen ta ya na fadin " in ki na kuka sam ba ki yin kyau " buge hannun shi ta yi ta na kauda kai gefe ta turo dan bakin nan nata ta na a haka kawai ta ji ya mata runfa da fafadar kirjin shi , ya na kallon face din ta ya ce " yau dai bari na cinye wannan dan bakin Tsiwaar " a hankali ta juyo ta wurga mishi wata muguwar hararra ba tare da ta ce komai ba daga mata gera guda ya yi ya na fadin " ya ne yan mata , na yi miki ne ? " yar karamar dariya ta yi har sai da dimple din ta ya fito dama abun da ya ke so kennan ya ga ta yi dariya ko zai rage radadin da ya ke ji cikin zuciyar shi sai da ya ga ta Kamala Dariyar ta sannan sauka da ga saman ta ya koma gefe ya zauna , ya kai hannu ya dauko tray din Fruits ya ajiye saman cinyar shi ya ce " shikenan tashi ki yi breakfast " mikewa zaune ta yi ta kali tray din sannan ta dago ta kale shi ta na turo baki ta ce " Fruits kadai ? " " eh , ko ki na son wani abu ne " ya fada ya na dauko wani barin Apple ya kai mata a baki girgiza mishi kai ta yi ta na bude baki ta karbi Apple din ajiye mata tray din ya yi saman cinyar ta sannan ya mike ya na fadin " ki same ni a parlour idan kin ida " ya kai karshen ya na nufar kofar fita dakin da kallo ta raka shi har sai da fita sannan ta ci gaba da shan fruits din ta cikin konciyar hankali ▪TESNIM zaune ta ke cikin garden , ita da Rouksar , ta yi zugum waje guda ko kiftawa ba ta yi , ga idanun ta sun yi jazir , ta yi kukan har ta koshi Rouksar kuwa ta na faman latsa wayar ta Su na a haka su ka jiyo sallama a tare duk su ka juya su ka kali Abdoul da ke tsaye gaban su , ya saki wani cool murmushi a tare su ka amsa mishi sallamar shi sannan Rouksar ta ce " kai kuma da ga ina ? " " I'm sorry , ina son magana da ..... " bai kai karshen maganar shi ba ya juyo ya kali Tesnim allamun da ita ya ke son magana a hankali ta bude bakin ta , ta ce " me ya faru ? " " nothing , ina son Magana da Amir , shi ne a ka ce min na zo wajen ki " cikin rudu ta ce " ni kuma ? wa fada maka hakan ? " " please ni ba wannan ba , ki kira min shi kawai , ina son magana da shi " shiru ta yi na dan lokaci ta na kallon shi kafin ta kai ta dauki wayar ta , ta shiga contact ta fara neman number din Amir ta danna mishi kira ko ringing biyu ba ta yi ba ya dauki kiran dan karamin murmushi ta saki kafin ta yi mishi sallama , sannan ta ce " Akhie , akwai wanda ke son magana da kai " cikin nitsuwa Amir ya ce mata " ina jiran ku , ke da shi " ya na gama fadar haka ya katse kiran ta na jin ya katse kiran ta sauko wayar a hankali , sannan ta fara kokarin Tashi ta kali Abdoul ta ce " mu je ya ce na raka ka " da sauri Rouksar ta ce mike ta na fadin " tsaya min , mu tafi sai ku bar ni ni kadai " gyada mata kai kawai Tesnim ta yi kafin ta fara takawa , Rouksar na geffen ta , Abdoul na biye da bayan su , su ka nufi part din Amir ▪AMIR konce ya ke cikin parlourn shi , a kassa saman carpet , ya tada kan shi da wani pillow Inaya na konce saman shi , ya daura hannun shi guda saman bayan shi , gudan kuma saman forehead din shi , ya na kallon ceiling , ta na rike da wayar shi , ta na game , ko da Tesnim ta kira ma ita ce ta dauki kiran , sannan ya kai hannu ya karbi wayar ita kuma ta kontar da kan ta saman chest din shi ta lumshe idanun shi kamar mai jin barci Amir kuwa bayan ya katse kiran ya ajiye wayar shi gefe , ya lumshe idanun shi shi ma sun dauki wajen good five minutes a haka , kafin Amir ya jiyo Muryar Tesnim da Abdoul su na yi mishi Sallama , sai kuma wata Muryar ta uku ya na jin su amma bai bude idanun shi ba ko sallamar su cikin zuciya ya amsa musu ita a tare su ka karaso cikin parlourn , Abdoul na ganin Inaya konce a jikin Amir ya saki wani kyawatencen murmushi " dube su don Allah Ko kunya ba su ji " ya fada cikin zuciyar shi Tesnim kuwa ta na ganin Inaya ta ji duk zuciyar ta ba dadi , yau ga wata konce a jikin yayan ta kuma bai ce mata komai ba , ta yi matukar kishi Rouksar kuma kamar ta yi tsuntsuwa ta je te shako Inaya ta jefa ta , ta cikin glass din gaban su ta fada ta mutu ta huta ma gyaran murya Abdoul ya yi mishi sannan ya ce " Zayd , sai a saki yarinyar mutane ko , ga ta Na kawo maka " ya fada da hausa ba tare da ya bude idanun shi ba ya ce " ka daina kira na da Zayd , in ba za ka ce Amir ba ka yi shiru , sannan ni Tesnim kadai na ce ka kawo min , wacece a tare da ku " slowly Abdoul ya juya ya kali Rouksar sannan ya juyo ya kali Amir ya ce " ni ma ban sani ba , a tare na gan su " " shikenan sai ku koma kai da ita " Amir ya fada har yanzu dai idanun shi a lumshe gyada kan shi kawai Abdoul ya yi kafin ya juya har ya yi taku biyu ya tsaya cak , ya juyo ya kali Amir ya ce " Please Amir , idan Auta ta tashi ka ce mata mama na son ganin ta , tun kafin a fara Azumi rabon ta da Auta , dama² Nesrine ita ta na zuwa wajen ta " a hankali Amir ya gyada mishi kai allamun to dan karamin murmushi Abdoul ya yi kafin ya juya ya nufi Rouksar ya tsaya gaban ta ya ce " mu je , ya ce ya na son magana da sister din shi " ya fada da turanci kare mishi kallo da ga sama har kassa Rouksar ta yi kafin ta ja dan siririn tsaki ta juya ta bar wajen dan tabe baki Abdoul ya yi kafin ya juya ya kali Amir ya yi mishi sallama sannan ya juya ya bar wajen shi ma su na barin wajen Amir ya juya da Inaya ya kontar da ita saman bayan ta , sannan ya mike zaune ya bude idanun shi ya kali Tesnim ya ce " ba za ki zauna ba kin yi tsaye saman mutane " sunkuyar da kai ta yi ta na marairaice fuska ba tare da ta ce komai ba " shikenan , zo zauna " ya fada ya na nuna mata geffen shi girgiza mishi kai ta yi kamar ta yi kuka ta ce " ai ga Sister din ka nan kusan ka , ni na tsaya a nan " slowly ya juya ya kali Inaya da ke barcin ta cikin konciyar hankali sannan ya juyo ya kali Tesnim ya ce " kar ki bari na maimaita abun da na ce Tesnim " a hankali ta daga kafa ta karaso geffen shi ta zauna ta na sunkuyar da kai ta na haka kawai ta ji ya sa hannu ya rungumo ta ya na fadin " i'm sorry " nan take kuka ya kubce mata ta kankame shi da kyau dan bubuga bayan ta ya yi ya na fadin " shikenan ya isa haka , ki daina kukan nan mana " cikin kukan nata ta ke fadin " Akhie , yanzu Daddy ya tafi ya bar ni " " please ki daina kukan nan , ba ga ni ba " a hankali ta dago da ga jikin shi ta ce " bayan ka kyale ni , tun lokacin da yarinyar nan ta shigo gidan nan ka daina kula ni , kullum ka na tare da ita ka manta da ni " hannu ya kai ya riko kunnuwan shi ya ce " i'm sorry , ki daina kukan nan kin ji my sister " rage sautin kukan ta ta yi ta na cewa " ni ka kyale ni " " me ki ke so na yi , ki hakura ki daina kukan nan " " ni ka daina kula yarinyar nan ba na son ganin ka tare da ita , na fa girme mata " ta fada cikin shagwaba a hankali ya kai hannu ya janyo ta ya nuna mata Inaya ya ce " kin gan ta ko ? She is my wife , dan haka ba ki girme ta ba , ita ce ta girme ki tun da ta na auren Big bro din ki " turo dan bakin ta Tesnim ta yi kafin ta ce " yanzu Akhie wannan yarinyar ita matar ka , ga Rouksar nan why ba za ka aure ta ba , sai wannan yarinyar da ko period ma na san ba ta fara ba , saboda ita ka daina kula ni , tun ranar da ka dawo masarautar nan ba ka sake nema ta ba " hannu ya kai ya ja mata kumatu ya ce " za mu saka kafar wando guda da ke , idan ki ka ce za ki takura mata kin ji dai na fada miki " shagwabe fuska ta yi ta na fadin " yanzu Akhie saboda wannan yarinyar za mu bata " " ni dai ban ce za mu bata ba , amma zan so ki ba ta matsayin ta , nan gaba kadan za ta zama MALIKAT din ku , zan so a ce akwai jituwa tsakanin ku , please ki yi min wannan abun kade " a hankali ta mike zaune ta na kallon shi ta ce " Akhie , ni gaskia ba na so , Ka fi kowa sanin ba na son raini , idan ta ce za ta raina ni wlh ba ruwa na da matar ka ce , dukan mutuwa zan yi mata " " oh , kin iya Dukan mutuwa kenan , shikenan nan gaba kadan ke ma zan miki auren na huta " bushewa da dariya Tesnim ta yi ta na fadin " Aure ni kuma ? Hum " " kin zata da wassa na ke , ni fa har na samo miki miji , ki jira ki gani " dan zaro idanu ta yi ta na shirin magana ta juyo Muryar Inaya ta na fadin " zancen me ku ke yi " a tare Amir da Tesnim su ka juyo su ka kale ta , ta na konce idanun ta a lumshe juyo wa Tesnim ta yi ta kali Amir ta ce " Akhie ni fa ta ban tsoro , barci ta ke fa " dawo da kallon shi ya yi kan Tesnim ya ce " ni kai na wani lokacin tsoro ta ke ba ni " yar karamar dariya Tesnim ta yi , ta na shirin magana kawai ta ga an tilo wani pillow ya bugi face din Amir a razane su ka juya shi da ita su na kallon Inaya , har yanzu dai ta na konce , amma idanun ta su na bude , ta turo dan bakin nan nata matse gera Amir ya yi ya na fadin " Ni za ki tillo ma wannan abun " a hankali Inaya ta mike zaune ta na yi mishi hararrar wassa ta ce " ba kai ne ka ce ina ba ka tsoro ba " ta fada da hausa dan zaro idanu ya yi ya na fadin " kin ji abun da mu ke magana a kai ? " dan karamin murmushi ta yi ta na gyada mishi kai " kennan ba barci ki ke ba ? " murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta ce " ai ku ku ka tashe ni " [26/09 à 10:33] MIMI: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 17 ✍📚 bai ce mata komai ba ya mika mata hannu a kan ta zo ba musu ta taso da sauri ta riko hannun shi ta na murmushi ta fada jikin shi ta rungume shi rungume ta shi ma ya yi ya na cewa " ki na jin yunwa ? " girgiza mishi kai ta yi allamun a'a " shikenan tashi ku tafi ke da Tesnim , yau tare da ita za ki zama " a hankali ta dago da ga jikin shi ta na kallon face din shi ta ce " wacece Tesnim ? " juyawa ya yi ya kali Tesnim da ta tsare su da ido ta na sakin murmushi a hankali ita ma Inaya ta juya ta kali Tesnim , sai ta sakin mata wani dan karamin murmushi ba tare da ta ce komai ba mika ma Tesnim hannu ya yi ba musu ta aza hannun ta saman nashi , a hankali ya ja hannun Inaya ya daura shi a sama , sannan ya ce ma Tesnim " na bar miki amanar ta , ki kula da ita yau " ya na gama fadar haka ya juya ya kali Inaya ya ce " Cutie tashi ku tafi , ina da aikin yi yanzu " a hankali ta gyada mishi kai kafin ta ce " amma za ka zo in ka ida ko ? " a hankali shi ma ya gyada mata kai allamun eh wani cool murmushi ta saki kafin ta mike tsaye ta na rike da hannun Tesnim ta ce " Aunty tashi mu tafi " ba musu ita ma ta Tesnim ta mike tsaye ta na rike da hannun Inaya , ta ce wa Amir " Sai an jima " ta kai karshen ta na juyawa ta fara takawa , Inaya na geffen ta su na rike da hannun juna kamar yaya da kanwar ta da kallo ya raka su har sai da su ka bar wajen sannan ya tashi ya dauki wayar shi ya nufi corridor ya shiga bedroom din shi bangaran su Inaya kuma , bayan sun baro part din Amir kai tsaye part din MALIKAT AL'UMU su ka nufa bakin su da Sallama su ka shigo parlourn MALIKAT AL'UMU , ta na zaune ita da Rouksar babu me ce ma wani ufan MALIKAT AL'UMU na ganin Inaya ta saki wani kyawatencen murmushi ta ce " Tesnim ina kuma ki ka gamo da ita " dan karamin murmushi Tesnim ta yi ta na karasowa cikin parlourn ta zauna saman sofa , sannan ta janyo Inaya ta zauna geffen ta , ta ce wa MALIKAT AL'UMU " Amir ya ce na taho da ita " mika mata hannu MALIKAT AL'UMU ta yi ba musu ta saki hannun Tesnim ta mike ta nufi MALIKAT AL'UMU ta riko hannun ta sannan ta zauna geffen ta , ta na sakin murmushi "Allah ya sa dai yaron nawa ba ya takura miki ? " MALIKAT AL'UMU ta fada ta na kai hannu ta shafi kan Inaya cikin ko in kula Inaya ta ce " Ammie , wane yaron kuma ? " yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta sunkuyo da kai , ta kai bakin ta saitin kunnen Inaya ta yi mata rada ni dai ban ji abun da ta rada mata ba kawai ganin na yi Inaya ta bushe da dariya mikewa tsaye MALIKAT AL'UMU ta yi ta riko hannun Inaya ta na fadin " taso mu je " da sauri Tesnim ta ce " momy ina kuma za ki je ? " ba tare da Ta juyo ba ta ce " idon matambayi " ta kai karshen ta na shiga corridor wata yar karamar dariya Tesnim ta yi kafin ta mike tsaye da sauri Rouksar ta riko hannun ta , ta na fadin " Tes wai wacece yarinyar nan , na ga kowa sai daukar ta da sauke ta ya ke " Tesnim na shirin magana ta jiyo Muryar MALIKAT AL'UMU ta na cewa" Tesnim ! " kwace hannun ta , Tesnim ta yi ta nufi corridor din ta bar Rouksar nan kai tsaye bedroom din MALIKAT AL'UMU ta nufa , bakin ta da sallama ta shigo dakin Inaya na zaune bakin gadon MALIKAT AL'UMU " ina momy ? " Tesnim ta tambayi Inaya da yatsa ta nuna mata kofar Toilet ba tare da ta ce komai ba a hankali Tesnim ta daga kafa ta nufi toilet , har ta kai bakin kofar sai ga MALIKAT AL'UMU ta fito " yawwa Dauko min box din Turaren nan da ke dakin ki " ta kai karshen ta na rabawa ta geffen ta ta wuce ta nufi Inaya Tesnim kuwa ta juya ta fice dakin , ta koma dakin ta " baby taso mu tafi " MALIKAT AL'UMU ta fada , ta na mika mata hannu ba musu ta riko hannun MALIKAT AL'UMU ta mike tsaye su ka nufi Toilet a tare sai da su ka shiga sannan ta dauki wani towel fari ta mikawa Inaya ta ce " cire kayan ki " ba musu Inaya ta cire rigar jikin ta , da underwear ko kunyar MALIKAT AL'UMU ba ta ji ba ta daura towel din a kirjin ta dai'dai lokacin da Tesnim ta shigo Toilet din ta na rike da wani box navy blue mai mugun kyau , ta mikawa MALIKAT AL'UMU sannan ta juya da sauri ta fice dan lokacin sallat ya yi bude box din nan MALIKAT AL'UMU ta yi , nan take wani dadaden kamshi ya tashi ya gwauraye duk toilet din Ajiye box din ta yi bakin bath ta dauki wata kwalbar Fara fes ta bude ta zuba turaren a cikin ruwan bath din sannan ta rufe , sai da ta zuba kalar turare har biyar sannan ta mike ta ce ma Inaya ta shiga cikin ruwan ta yi wanka , sannan ta yo Alwalla ta fito da to Inaya ta amsa mata sannan ta nufi bath din , MALIKAT AL'UMU kuma ta fito toilet din Bayan wani dan lokacin Inaya ta fito da ga cikin Toilet din , sai tashin kamshi ta ke mai dadi ta na fitowa MALIKAT AL'UMU ta mike ta na murmushi ta mikawa Inaya wata Abaya pink color , da wasu underwear da Tesnim ta je part din MALIKAT INAS ta dauko mata dan nata ba za su shige ta ba ba musu Inaya ta karbi kayan , gaban idon MALIKAT AL'UMU ta tsaya ta saka kayan ko kunyar ta ba ta ji ba a matsayin ta na sirikar ta , haka Zalika MALIKAT AL'UMU ko a jikin ta , dan Inaya ta sake kaya gaban , Amir da kan shi ya sauya kaya gaban ta bare Inaya ta na kallon ta har ta Kamala saka kayan ta sannan ta ce " Sai ki yi sallat , yanzu ina zuwa kin ji ? " da to Inaya ta amsa mata , Sannan ta nufi daddumar da ta gani shinfide gaban gadon ta Haye , MALIKAT AL'UMU kuma ta nufi kofar dakin ta fice Jim kadan ta dawo cikin dakin ta na rike da wani tray , ta nufi Table din da ke gaban sofar dakin ta ajiye sannan ta zauna saman sofar ta na kallon Inaya da ke zaune saman daddumar , ta daga hannayan ta sama ta na jero adu'a a haka Tesnim ta shigo dakin ta na sallama , ta zauna bakin gadon ta na kallon Inaya ita ma sai da su ka share wajen good ten minutes a haka kafin Inaya ta shafa adu'ar ta MALIKAT AL'UMU na shirin magana Tesnim ta riga ta cewa " wannan Adu'ar duk ta mallakar zuciyar Dan uwan nawa ce ? " ta fada cikin zolaya " to , malama ina ruwan ki da adu'ar ta " MALIKAT AL'UMU ta fada ta na yi wa Tesnim hararrar wassa murmushi mai dan sauti Inaya ta yi kafin ta ce " Ni Abbana na yi wa adu'a , kullum in na yi sallat sai na yi mishi adu'a , ina rokar mishi rahamar ubangiji " a hankali Tesnim ta dago kai ta kali MALIKAT AL'UMU da ke kallon ta ita ma cikin sanyin murya MALIKAT AL'UMU ta ce ma Inaya " Ki na nufin Mahaifin ki ya...... " cikin nitsuwa Inaya ta katse ta da cewa " ya rasu , sati biyu kafin mu dawo nan tare da yaya Zayd " a hankali Tesnim ta mike ta dawo gaban Inaya ta zauna ta kai hannu ta riko hannayan ta dukka biyu cikin sanyin murya ta ce " ki yi hakuri kin ji , Allah ya jikan shi ya yi mishi rahama " yar karamar Dariya Inaya ta yi kafin ta ce " Aunty ki daina ba ni hakuri , ni fa Abba na bai mutu ba , kullum ya na tare da ni cikin zuciya , mutanan da mu ka daina tunanin su ne kawai su ke mutuwa a wajen mu , amma ni kullum ina tunanin shi , shi ya sa ba na kewar shi sosai saboda kullum ya na tare da ni a nan " ta kai karshen ta na nuna saitin zuciyar ta dan karamin murmushi geffen fuska Tesnim ta yi ta na sunkuyar da kai ta ce " ni kuma ina kewar nawa sosai duk da bai yi kwana biyu ba da ya tafi ya bar ni , ji na ke kamar na yi shekaru ba na tare da shi " cikin rudu Inaya ta ce mata " uncle ba tare da Amir ya dawo ba ? " dago kai Tesnim ta yi ta kali Inaya ta girgiza mata kai a hankali ta ce " a'a bai dawo ba , ya tafi inda Daddyn ki ya tafi , ya tafi har abada , ba zan sake ganin shi ba " ta kai karshen kamar za ta yi kuka cak Inaya ta tsaya ta na zaro idanu ta na kallon Tesnim " Hakan na nufin Uncle ya rasu ? , kuma yaya Zayd bai fada min ba , Shi ya sa Ammie da Aunty RIANNA su ka ce na je wajen shi ya fi bukata ta ? " ta fada cikin Zuciyar ta hawaye na zubo mata da sauri MALIKAT AL'UMU ta ce musu " ya isa haka , adu'a ya kamata ku yi musu , ba kuka za ku yi ba , please ku daina kukan nan kun ji , ku taso ku ci abincin nan tun bai yi sanyi ba " a hankali Inaya ta dawo cikin hayacin ta , ta kai hannu ta goge hawayen ta , sannan ta goge wa Tesnim nata , ta saki wani dan karamin murmushi ta ce " Tashi mu tafi kin ji , ki daina kukan nan , na san uncle ba zai ji dadin ganin ki , ki na wannan kukan ba , ki daina don Allah , in ki na kuka fa ba ki yin kyau " ta fada cikin zolaya wai ta rama abun da Amir ya yi mata da safe yar karamar dariya Tesnim ta yi ta na fadin " Shikenan na daina " ta kai karshen ta na mikewa tsaye , ta mikawa Inaya hannu a hankali Inaya ta riko hannun Tesnim ta mike tsaye su ka nufi MALIKAT AL'UMU , su ka zauna saman sofar , su ka saka Inaya a tsakiya su na zama MALIKAT AL'UMU ta kai hannu ta kai hannu ta bude mata plate din Abincin , ta dauki spoon ta fara bawa Inaya da kan ta sai da Inaya ta koshi sannan ta daina ta dauki ruwa ta ba ta ta sha sannan na ga ta dauki wani mug ta bawa Inaya , ni dai ban san mi ke cikin mug din nan ba gaskia , kawai ganin Inaya ta yi ta daga kai sama ta shanye abun da ke cikin mug din sannan ta sauko da kan ta yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta kai hannu ta dauki wani bowl da ke rufe , ta bude shi ta dauki wata yar karamar spoon ta sa a ciki sannan ta mikawa Inaya bowl din ba musu ta kai hannu ta karba , ta na kallon Abun da ke ciki , Inibi ne da coconut , da dabino cikin zuma , daukar tray din Gaban su MALIKAT AL'UMU ta yi ta mike tsaye ta na fadin " ki ci , sai ki tashi ki konta ki huta kin ji " ta kai karshen ta na fara takawa ta nufi kofar fita dakin sai da ta fita sannan ta Inaya ta fara cin abin da ke cikin bowl din juyowa Tesnim ta yi ta kali Inaya ta ce " Fada min yanzu , ki na son yaya na ? " a hankali Inaya ta gyada mata kai ba tare da ta kale ta ba yar karamar dariya Tesnim ta yi kafin ta mike ta na fadin " na bar ni sai an jima na taho mu tafi na gwada miki wani abu " gyada kan ta kawai Inaya ta yi ba ta ma san abun da Tesnim ta ce ba , ita ta yi nisa cikin abun da ta ke sai da ta cinye abun da ke cikin bowl din tas sannan ta ajiye shi saman table din ta mike ta nufi bed ta Haye ta yi rub da ciki ta na sakin murmushi ba jimawa barci ya yi gaba da ita ▪AFTER SOME HOURS ▪INAYA tsaye su ke ita da Tesnim da Rouksar cikin wani katon Fili bayan masarautar , wajen kamar irin wajen Tseren dawaki haka su na a haka Wasu dogarai guda uku su ka taho wajen su na rike da wasu dawakai guda biyu su ka nufe su Inaya na ganin su ta ja baya da sauri ta na zaro idanu ta ce " Aunty Tesnim me za mu yi da wadanan abun " dariya sosai Rouksar ta yi , ta na fadin " kin ji tsoro ne ? " juyawa Tesnim ta yi ta riko hannun Inaya ta ce " mu tafi in tsoro ki ke ji " ta kai karshen ta na yin gaba ta na rike da hannun Inaya dan ba za ta so abun da zai bata mata , amma har ga Allah ta na son hawa dokin amma dole ta hakura da sauri Rouksar ta bi bayan su ta na fadin "Tes , yanzu mun fasa hawa dokin kawai dan ta na jin tsoro " ko sannu Tesnim ba ta ce mata ba ta ci gaba da tafiyar ta , ta na rike da hannun Inaya , kai tsaye hanyar garden su ka nufa har sun kusa kaiwa su ka jiyo Muryoyi na tashi da ga bayan su a na kuwowi cak su ka tsaya su ka juya a tare , Wani katon doki ne Fari kal ya nufo su da mugun gudu , ga dogarai a bayan shi su na neman kama shi amma ina ya tsere musu wata razananiyar kara Rouksar ta saki ta nufi hanyar part din MALIKAT AL'UMU da gudu da sauri Tesnim ta juya ta na fadin " mu tafi " ko taku daya ba ta yi ba ta tsaya ta juya ta kali Inaya da ke tsaye ta kurewa dokin nan ido ya na tunkaro su a razane Tesnim ke jan Inaya ta na fadin " Mu tafi don Allah tun kafin ya iso dokin nan ba mai iya tare shi , zai iya kashe mu " ba tare da ta juyo ba ta ce " Aunty Tesnim ki tsaya ba abun da zai mana " ta fada ta na kokarin kwace hannun ta da ga cikin na Tesnim ta fara takawa a hankali ita ma ta nufi dokin ko taku biyu ba ta yi ba dokin ya iso gare ta , ya na isowa ya tsaya Cak gaban ta , ya yi wata irin girgiza har gashin jikin shi sai da ya dinga girgiza , sannan ya Zube gaban Ta yar karamar dariya Inaya ta yi kafin ta Zube saman guyiwowin ta kai hannu saman forehead din shi ta na murmushi ta ce " Tun da na zo na ke neman ka , ina ka shiga my Shadow ? Shikenan yanzu tashi ka tafi yanzu lokacin sallat ya yi , gobe ina zuwa na gan ka " ba musu ya tashi da gudu ya koma inda ya fito , Inaya na kallon shi har sai da ya bace mata sannan ta mike tsaye ta juya a hankali ta kali Tesnim ta ce " na ce miki ba abun da zai yi mana , mu tafi lokacin sallat ya kusa " ta kai karshen ta na rabawa ta geffen ta ta wuce da sauri Tesnim ta kamo ta cike da shakku ta ce mata " baby , ta ya a ka yi ki ka san sunan shi Shadow " ba tare da ta tsaya ba Inaya ta ce mata " Tun ranar da na shigo masarautar nan ya fada min sunan shi Shadow " shiru Tesnim ta yi ba ta ce komai ba su ka ci gaba da tafiyar su har su ka karaso part din MALIKAT AL'UMU duk mutanan da ke wajen baki sake su ke kallon Inaya , bayan Malik Shadow ba ya yarda da kowa , ko Amir ne , wajen ba shi abinci ma sai sun ji jiki musaman wajen bayi ashirin ke kula da shi , shi kadai duk abun da ya Faru Amir na kallon su , amma ko motsi bai yi ba da ga wajen da ya ke tsaye har sai da Inaya da Tesnim su ka shiga part din MALIKAT AL'UMU amma bai motsa ba , ya na ci gaba da kallon cikin masarautar ▪AFTER SOME HOURS misalin karfe 9 na dare tsaye Inaya ta ke tsakiyar dakin MALIKAT AL'UMU , ta na sanye da wata dankareriar Abaya Fara kal har kassa , an yi mata zanen Flowers multicolore da ga kassa , da kuma wajen kirji , ta sha Stone , ta yi Rowling veil din ta a kai , sai tashin fitinannan kamshi ta ke mara misaltuwa MALIKAT AL'UMU na tsaye gaban ta , ta na mata magana sai da ta Kamala sannan ta saki wani kyawatencen murmushi ta dafa shoulder din Inaya ta ce " Kin dai ji abun da na fada miki , kar ki bari a samu kuskure ya kubce miki " turo dan bakin nan nata ta yi cikin shagwaba ta ce " momy , ni fa Yaya Zayd ba ya so na , shi da kan shi ya fada min hakan , ni gaskia ba zan iya yin abun da ku ka ce ba " ta kai karshen ta na kauda kai gefe yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " yau da kan shi zai ce ya na son ki , in dai ki ka yi abun da na ce miki " " Da gaske ? " Inaya ta tambaye ta , ta na daga mata gera guda gyada mata kai MALIKAT AL'UMU ta yi ba tare da ta ce komai ba yar karamar dariya Inaya ta yi har sai da dimple din ta ya lotsa wani kyawatencen murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta riko hannun ta ta na fadin " mu je Tesnim ta raka ki " ta fada su na fara takawa a tare su ka bar dakin parlour su ka fito , nan su ka tardo Tesnim Zaune ita kadai da Sallama su ka shigo parlourn , ta na ganin Tesnim ita kadai MALIKAT AL'UMU sai ta ce " ina kuma Rouksar ta yi ? " daga kafadun ta Tesnim ta yi ta na fadin " ni ma ban sani ba , tun bayan sallar isha ban gan ta ba " " shikenan , ko za ki raka ta wajen Amir " ta fada ta na mika mata hannu Inaya da Murmushi a fuskar ta , ta taso ta riko hannun Inaya , ta yi wa MALIKAT AL'UMU sallama sannan su ka fice parlourn su ka baro part din bara mu leko wani bangaran na masarautar na san kafin nan sun isa ▪ROUKSAR Zaune ta ke geffen Damba kassan wannan bishiyar tasu , ga Meli nan tsugune a gaban su ya sunkuyar da kai " Meli , ina fatan ka samo min wacece yarinyar nan ? " Damba ya fada cike da izza muryar shi har kerma ta ke ya na cewa " Ran ka shi dade , wlh ba abun da samo game da ita " cikin bacin rai Rouksar ta katse shi da cewa " ka na nufin har yanzu ba ka samo ko wacece ba " dan karamin tsaki Damba ya yi kafin ya juyo ya kale ta ya ce " Ki kontar da hankalin ki , mi yi abun nan a hankali kar a jiyo mu " da ga haka ya juya ya kali Meli ya ce " ba ka gano komai dangane da ita ba , ko da allakar su ce da Amir " dan jinkirtawa Meli ya yi kafin ya ce " To ran ka shi dade gaskia ban san allakar su ba , amma a sani na , tare da Amir su ka dawo cikin masarautar nan , tare da wata mata , da saurayi , sai wata yar Yarinya da ta kirme ta kadan , a part din MALIKAT INAS su ka sauka , ni dai ina yawwan ganin ta tare da Amir , amma gaskia ban san Allakar su ba , ni ko sunan yarinyar ban ma sani ba , in har ba shi ba ko wani cikin familyn shi ba , ba wanda zai iya fada muku wacece yarinyar nan , dan duk masarautar nan babu wanda ya san sunan ta ganin ta kawai mu ke " gyada kan shi Damba ya yi kafin ya ce ma Meli " na gode , za ka iya tafiya , amma ka yi kokari ka samo min wacece yarinyar nan " cikin girmamawa Meli ya ce " an gama ran ka shi dade , na gode ran shi dade " ya na gama fadar haka ya mike kai a sunkuye ya fara takawa da baya baya har ya dan yi nisa kadan sannan ya juya ya bar wajen da gudu ya na barin wajen Rouksar ta juyo ta kali Damba ta ce " yanzu ya ka ke so mu yi , yarinyar nan ta fara shige min hanci , har Tesnim ma yanzu ta fara ji da ita " ajiyar zuciya Damba ya sauke kafin ya ce " kar ki damu , Next week za a fara shirye²n nadda Amir a matsayin Malik , Next week kuma zai fara kirga kwannana kin da su ka mishi saura kafin ya tarda mahaifin shi " dan zaro idanu Rouksar ta yi ta na shirin magana Damba ya bace bat a wajen duk da baya nan ba ta rufe bakin ta ba sai da ta ce " a'a Damba kar ka yi gigin cewa za ka kashe Amir , wlh idan wani abu ya samu Amir a sanadin ka , za ni shiga cikin layin makiyan ka , wlh wlh duk wanda ya ce zai shiga tsakanin kudiri na , na zama MALIKAT sai na ga bayan shi ko da kuwa Sarki Abdoul Mujeeb ne " ta na gama fadar haka Idanun ta , su ka koma green kamar na maciji wani dogon nunfashi ta ja kafin ta saki wani makirin murmushi ta lumshe idanun ta , ta bace bat ita ma [28/09 à 09:35] +234 806 127 3970: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 18 ✍📚 ▪INAYA tafiya su ke cikin konciyar hankali kamar abokan juna su na tafe su na hira duk inda su ka wuce sai dogarai sun sunkuyar da kai cikin girmamawa har sai sun wuce sannan su dago kai su bi su da kallo musaman Inaya , dan kamshin turaren ta ma ya isa ya ja hankalin maza sun dauki wajen five minutes su na tafiya , kafin su iso bakin kofar part din Amir su na isa Tesnim ta saki hannun Inaya ta ce mata " da ga nan ne iyaka ta , sai da safe " ta na gama fadar haka ta juya ko amsar Inaya ba ta jira ba sai da Inaya ta juya ta kale ta na wani dan lokaci kafin ta juya ta daga kafa ta shiga part din ▪AMIR konce ya ke saman bed din shi , ya yi rub da ciki da ga shi sai short a jikin shi ko riga babu , ya saki wannan lalawsan gashin kan shi saman bayan shi , ya rufe mishi fuska , ya lumshe idanu , ya na sauke nunfashi a hankali ya na a haka ya ji wani dadaden qamshi ya kai mishi karo a hanci slowly ya bude idanun shi ya kali kofar dakin dai'dai lokacin da Inaya ta turo ta , ta shigo ta na sallama cen kassan makoshi ba karamin dadi ya ji ba cikin zuciyar shi ganin ta , ga ta shi ko ba karamin kyau ta kara ba dama ba a banza ya ce ta tafi tare da Tesnim ba , ya san halin mahaifiyar tashi da mugun son gyaran jiki kamar budurwar shekara 16 , shi ya sa ya tura Inaya wajen ta , ya san ba za ta baro part din ta ba haka kawai ba ta sha wani gyaran na musaman ba a hankali ta karaso cikin dakin ta na rike da hannayan ta sai bin ta da idanu ya ke ya na dan lumshe su kamar mai jin barci har ta karaso ta Haye saman gadon ta konta saman bayan shi , ta kai hannu ta janye mishi jelar gashin shi gefe , ta kontar da kan ta saman shoulder din shi ta manna mishi kiss murya cen kassan makoshi kamar mai rada ta ce mishi " baby na zata ni kadai ce za ka iya fadawa abun da ke damun ka , amma shi ne ka yi shiru ka kassa fada min , na san ba so na ka ke ba amma ai ni sister din ka ce ko ka manta " cikin rudu ya bude bakin shi a hankali ya ce mata " ni ban san maganar me ki ke yi ba " a hankali ta tashi da ga saman bayan shi ta koma bakin gadon ta zauna ta na fadin " na san abun da ya faru Aunty Tesnim ta fada min , na san irin zadadin da ka ke ji cikin zuciyar ka , saboda ni ma na rasa nawa mahaifin , ina mai ba ka hakuri " slowly ya lumshe idanun shi ba tare da ya ce mata komai ba , ba ya bukatar tunowa da rasuwar Malik ga shi yanzu ta zo ta na mishi maganar slowly ta dago kai ta kaleshi , sai ta ga ya lumshe idanun shi ko sannu bai ce mata ba ba ta ce mishi komai ba ita ma , ta tashi ta zagaya dayan geffen gadon , ta kai hannu ta warware veil din ta ta ajiye saman bedside drawer , sannan ta riko zip din Abayar ta , ta yi kassa da shi ta fida Abayar ta ajiye saman bedside drawer sai ga ta sanye da wata baby doll Fara kal mai mugun kyau , ta na da sirarren hannuwa a hankali ta Haye saman gadon ta konta ta ba shi baya ba tare da ta ce komai ba , ta saki wani marayen kuka a hankali ya fara jiyo Sautin kukan ta kassa kassa ba shiri ya bude idanun shi , dan duk duniyar nan ba abun da ba ya so kamar kukan ta , a hankali ya kai hannu ya dauki Remote din saman bedside drawer ya danna wani button ya saka wa kofar security sannan ya ajiye remote din ba tare da ya juyo ba ya ce " kukan me ki ke yi kuma ? so ki ke ki kara min wani ciwon " cikin kukan nata ta ke ce mishi " ni yaya Zayd ka kyale ni , ba ka so na , ba ka bani mahimancin da na baka cikin zuciya ta , Why ? ko dan ina son ka ? don Allah ka kyale ni tun da ba ka so na , ka meda ni inda ka dauko ni , na gwamace zama ni kadai " dan lumshe idanun shi a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya mike zaune , ya juya ya kale ta ya na shirin magana cak ya tsaya ya na zaro idanu ya na kallon gadon bayan ta cikin wannan yar baby doll din ta ta daga kan shi sama ya yi ya dan lumshe idanun shi ya na cewa " ya rahman " cikin zuciyar shi slowly ya sauko da kan shi ya bude idanun shi ya kale ta ya ce " please Cutie tashi yi zaune " noke mishi kafada ta yi ta na fadin " yi maganar ka ina sauraron ka a haka " ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce mata " please ki yi hakuri , dalilin da ya sa ban fada miki ba kawai ba na son ganin ki cikin damuwa , ba ga shi ba yanzu ki na yi min kuka , don Allah ki daina wlh ba na son kukan nan " " kabar nuna ka damu da ni , na san ba haka nan ba ne , na san ba ka damu da kuka na ba , me na yi maka da ba za ka so ni ba kai ma " a hankali ya konta , ya daura hannun shi saman kugun ta a hankali ya janyo ta jikin shi ya gama bayan ta da kirjin shi cikin sanyin murya ya ce mata " Cutie yadda na damu da ke , ko rayuwa ta ban damu da ita ba , Ke kadai ce na ke iya kallo na ji sauki cikin raina , murmushin ki kadai ke sa duk wata damuwa ta ta gushe , Cutie ko da ina son rabuwa da ke zuciya ta ba za ta iya jure rashin ki a kusa da ita ba " " to me ya sa ba ka taba ce min ka na so na ba " ta tambaye shi ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " na fada miki mana " slowly ta juyo ta kaleshi ta ce mishi " ni ba ka taba ce min ka na so na ba " ta kai karshen ta na turo dan bakin nan nata hannu ya kai ya fara goge hawayen ta ya na fadin " Ranar da mu ka tafi Makkah , a ranar na fada miki " " ni ban ji komai ba " " dama ba za ki ji ba ki na barci a lokacin " marairaice fuska ta yi ta na fadin " uhm uhm uhm to ni yanzu ka fada mana " a hankali ya girgiza mata kai sannan ya ce " ki bari ba yanzu ba lokaci bai yi ba " " to sai yaushe " ta tambayeshi ta na turo dan bakin nan nata " ya Rahman , wai dama kin zo ne ki cika ni da surutu ne , ni fa barci na ke ji " yar karamar dariya ta yi kafin ta shige jikin shi ta rungume shi da kyau shi ma rungume ta ya yi tsam a jikin shi , murya kassa kassa ya ce mata " wa ya ba ki wannan rigar ? " ba tare da ta dago da ga jikin shi ba ta ce " Ammie " a takaice " Wannan sunnan ta Momy , wadda ta ke Tare da RIANNA ita ce Ammie kin ji ko ? " a hankali ta gyada mishi kai allamun eh ba tare da ta ce komai ba cen kuma sai ta ce mishi " baby sanyi na ke ji " bai ce mata komai ya sa hannu ya janyo Duvet din wajen kafafun shi , ya rufe su dan karamin murmushi ta yi kafin ta ce mishi " na gode " " why ? " ya fada a takaice girgiza mishi kai kawai ta yi allamun ba komai Shiru shi ma ya yi bai ce mata komai ba , har barci ya yi gaba da ita shi kuma bawan Allah ya fada duniyar tunanin shi sai da ya yi wajen good ten minutes a haka shi kadai kafin ya sake ta a hankali ya mike zaune bakin gadon , ya kai hannu saman bedside drawer ya dauki remote ya danna wani button ya cire security din kofar , sannan ya kashe lamps din dakin ya kunna bedside lamps sannan ya mike ya fara takawa ya nufi kofar fita dakin ya fice abun shi kai tsaye Parlour ya fito , ya nufi chair din Malik ta gold ya zauna ya dafe kan shi da hannu guda ya lumshe idanun shi ya rasa me ke yi mishi dadi duniyar nan , ya rasa ya zai yi ji ya ke duk duniyar shi ta ruguje , gaban idon shi a ka kashe Malik ya kassa ceton rayuwar shi , ya kuma kassa kama wanda ya yi mishi hakan shi yanzu abun da ke damun shi Kamo wanda ya yi mishi hakan , ya san ya na da makiya dayawa bayan idon shi to wanene zai aikata hakan ? , tabass wanda ya yi hakan ya na cikin masarautar , ko kamo shi ya yi ba zai huce rashin Malik a tare da shi ba ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai sai ji ya yi an zauna saman cinyoyin shi ko bai duba ba ya San ko wacece , hakan ya sa kawai bai bude idanun shi ba a hankali ta zagayo da hannayan ta bayan wuyan shi ta kontar da kan ta saman shoulder din shi a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya ware idanun shi , sai a lokacin ya ga irin zaman da ta yi , ta saka shi tsakanin cinyoyin ta hannun shi ya janye da ga saman kan shi , ya koma ya jingina bayan shi a jikin sofar ya daura hannun shi saman bayan ta cikin sanyin murya ya ce mata " me ki ke jira ba ki yi barci ba " ba tare da ta dago kan ta ba ta ce " kai ma me ka ke jira har yanzu ba ka yi barci ba ? " shiru ya yi bai ce mata komai ba ya lumshe idanun shi a hankali ta dago da kan ta ba tare da ta janye hannayan ta ba , ta kali Face din shi ta ce " baby ? " ta fada cikin shagwaba " uhm " ya fada ba tare da ya bude idanun ba dan karamin murmushi ta saki kafin ta yo kassa da hannun ta a hankali sai saman nipple din shi ta murza a hankali cikin zafin nama ya damko Hannun ta ya ware idanun shi da kyau ya na kallon ta , shi duk ya manta da babu riga a jikin shi a hankali ya bude baki ya ce " me ki ke yi haka ? " cikin shagwaba ta ce mishi " nono zan sha " dan zaro idanu ya yi ya na kallon ta ita sam ba ta damu ba kamar ba ta san abun da ta fada mishi ba , ya rasa da gangan ta fada mishi hakan ko kuma aljannan nata ne su ka motsa daga mishi gera guda ta yi allamun minene ,ta na sakin wani cool murmushi gwanin burgewa a hankali ya girgiza mata kai allamun ba komai , kafin ya sa hannu a hankali ya yi sama da baby doll din jikin ta ya fida mata ita ya ajiye geffen shi Ya na fida ta ko breast din nan nata su ka yi tsatsaye su ka tsone mishi ido har sai da ya dan lumshe idanun shi kamar mai jin barci , nan take duk sigar jikin shi ta mike da sauri ta fada jikin shi ta na boye fuskar ta a kirjin shi , ita ko ba ta san kara ingiza shi ta ke ba a hankali ya zagayo da hannayan shi a bayan ta ya rungume ta tsam a jikin shi kafin ya mike tsaye ya fara takawa da ita a hankali ya nufi corridor ya wuce bedroom din su ya shiga ya turo kofar A TO NI NA TSAYA DA GA WAJE 🤧🤧 ASUBA TA GARI ▪WASHE GARI sama sama ya fara jiyo wayar shi ta na ringing , ba tare da ya bude idanun shi ba ya kai hannu saman bedside drawer ya dauki wayar , ya ware idanun shi a hankali ya dauki bai ma san ko wanene ke kiran shi ba ya kai wayar a kunne ya na sallama cen kassan makoshi da wannan zazzakar Muryar ta shi da ga ji ka san da ga barci ya tashi a ďaya bangaran kuma , amsa mishi sallamar shi Miram ya yi kafin ya ce " Barka da safya ranka shi dade , mu na jiran ka a parlour " dan karamin tsaki Amir ya yi kafin ya katse kiran ya tila wayar saman bedside drawer ya lumshe idanun shi a hankali kafin ya sake bude su sai a lokacin ya juyo da kan shi , idanun shi ba su sauka ko ina ba sai saman Inaya ta na sanye da kayan barcin shi , ta na barcin ta gwanin burgewa ga gashin nan nata duk a tirje har ya kusa rufe mata fuska bai san wani irin Dadi da ya ji cikin zuciyar shi ba , ya ma manta da a na jiran shi a waje kawai ya tsargu da kallon ta a hankali ya kai hannu ya janye mata jelar gashin ta , ya kai dan bakin shi saman forehead din ta ya manna mata kiss , sannan ya sauko saman lips din ta ya yi mata kiss sannan ya mike zaune ya sauko da kafafun shi kassa , sannan ya mike tsaye , da ga shi sai short a jikin shi bai wani damu ba ya wuce dressing room kai tsaye jim kadan ya fito sanye da jallabiya white color mai dogayen hannu , sai wani lumshe idanun shi ya ke da allamun har yanzu barci ya ke ji , ga shi kuma har wajen karfe 9 da mintina a haka ya sa kafa ya fito corridor kai tsaye ya nufi hanyar fitowa parlour bakin shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo cikin parlourn Miram da Mohammed na ganin shi su ka mike tsatsaye da sauri su na gaishe shi bai bi ta kan gaisuwar su ba ya nufi chair din Gold din shi ya zauna irin wannan zaman na kasaita ya zubawa Miram da Mohammed idanu shiru su ka yi ba wanda ya ce ufan har su ka share good ten minutes a haka dan karamin tsaki Amir ya yi ya na kauda kai gefe cike da izza ya ce musu " Idan ba za ku yi magana ba ni ina da aikin yi " wasu yawu Miram ya hadiye kafin ya ce " Ranka shi dade , dama wata magana ce Mohammed ya zo min da ita , na ga shawarar shi ta yi min kyau shi ne mu ka zo kai tsaye dan mu yi maganar da kai " shiru Amir ya yi bai ce komai ba ya tsare su da ido ganin Hakan ya sa Mohammed karbar zancen da cewa " Nawfel k..... " bai kai karshen maganar shi ba ya ga Amir ya daga mishi hannu kallon Miram Mohammed ya yi cikin rudu ya rasa gane dalilin da ya sa ya daga mishi hannu Amir kuwa ba dan komai ba ya daga mishi hannu kawai dan ya kira sunan shi kai tsaye , duk duniya bayan Malik da MALIKAT INAS , da MALIKAT AL'UMU ba wanda ke kiran sunan shi kai tsaye , shi ya sa ya ja wa Mohammed Burki tun yanzu Cikin nitsuwa Amir ya ce mishi " Amir ! Not Nawfel " dan tabe baki Miram ya yi cikin zuciyar shi ya na fadin " eh gaskiya ne , yaro wuyan ka ya isa yanka , idon ka ya bude " gyaren murya Mohammed ya yi kafin ya ce " Sorry Amir , kamar yadda ka sani , bisa Tsarin masarautar nan , Sati guda bayan Rasuwar Malik a ke fara shirye shiryen Nada Magajin shi , dan ya ci gaba da Kula da masarautar " karbe zancen Miram ya yi da cewa " dalilin da ya sa mu ka zo wajen ka , mun ga ka kai munzalin da za a ce yanzu ka na da yara a gaban ka , ga shi za ka hau Mulkin Saudiya baki daya , ya kamata a ce kafin ka hau kujerar Mulkin ka samu matar da za ka aura , dan ta taya ka kula da masarautar " gyada kan shi Amir ya yi a hankali kafin ya ce " eh na san da wannan , micece Shawarar da ku ka zanta a tsakanin ku ? " dan jinkirtawa Mohammed ya yi kafin ya ce " Me zai hana ka auri yarinyar waje na Hafsat , ga gida na minene tafiya auro wata a waje , ko ba haka ba Miram ? " ya kai karshen ya na dawo da kallon shi kan Miram gyada kan shi Miram ya yi kafin ya ce " eh gaskiya haka ne , amma shawara ce mu ka kawo maka , sauran ya rage gare ka " shiru Amir ya yi ya na kallon su , sai da ya dauki wajen ten minutes kafin ya sauke ajiyar zuciya a hankali , ya kai hannu ya danna wata yar remote da ke Saman table din geffen damar shi bai yi one minute ba sai ga Azim ya shigo , da sauri ya nufi Amir ya Zube gaban shi ya na fadin " Gaisuwa na ke Yarima , Umarnin ka kadai na ke jira " cikin sanyin Murya Amir ya ce mishi " Ka sanar da MALIKAT AL'UMU ta shirya min Breakfast ina nan zuwa " " an gama ran ka shi dade , Allah ya ja zamanin Yarima " ya na gama fadar haka ya mike da sauri ya nufi hanyar Lift ya na fita Amir ya juyo ya kali Mohammed ya ce " okay na ji shawarar ku , amma Batun hawa na Mulki ku bar shi , dan ban shirya hawa ba yanzu har sai Su Ammie sun Kamala Idda , an gano wanda ya kashe Malik " dan Zaro idanu Mohammed da Miram su ka yi har su na hada baki wajen cewa " ranka shi dade Amir hakan bai dace ba , wa zai ci gaba da kula da harkokin masarautar , Kafin kowa sanin Malik a matsayin Shugaban kassa ya ke , ya za mu yi da harkokin Saudiya baki daya , wannan babban koma baya ne gare mu " cikin nitsuwa Amir ya ce " cewa na yi ban shirya Hawa Mulkin ba , amma duk wani abu da ya shafi fada , wanda a ke bukatar sa hannu Malik wa za ku kawo wa ? " cikin shakku Miram ya ce " Yarima ? " gyada kan shi Amir ya yi a hankali kafin ya ce " That's good , tun da kun san hakan ba sai na yi muku karin bayani ba , batun auren kuma ba na bukata , idan na tashi yin auren zan neme ku " " amma ran ka shi dade , ta ya za ka hau kujerar Malik ba MALIKAT , kar ka manta a rana guda a ke nada Malik tare da MALIKAT din shi " dan karamin tsaki Amir ya yi kafin ya ce " please Get out , ina da aikin yi " cike da dakiya Mohammed ya ce " Amma Ranka shi da...." bai kai karshen ba ya jiyo Muryar Amir ya na fadin " Idan ba za ku fita ba ni zan bar muku wajen " ya na gama fadar haka Ya jiyo Takun mutun ta cikin corridor a tare duk su ka kai kallon su saitin corridor din a hankali ta ke takowa ta lumshe idanun ta , ta na murza ido guda da hannun ta guda , gudan kuma ta daga shi sama kamar ta na mika , ga gashin kanta duk a tirje , wuyan rigar ta ya zubo a na iya ganin shoulder din ta Dan zaro idanu Mohammed da Miram su ka yi , su na shirin magana kawai su ka ga Amir ya mike ya nufe ta , ya sa hannayan shi biyu ya dauke ta cak kamar baby ya na fadin " mu je na yi miki wanka " dan karamin murmushi Inaya ta yi kafin ta zagayo da hannayan ta a wuyan shi ta kontar da kanta saman chest din shi ya fara takawa a hankali ya koma da ita cikin corridor din ya na shiga Mohammed ya juyo ya kali Miram dai'dai lokacin da shi ma ya juyo su ka yi ido hudu Murya kassa kassa ya ce mishi " Miram wacece wanan yarinyar , ka na dai ji cewa ya yi su tafi ya mata wanka , ba dai neman mata Amir ya shiga yi ? " Miram ya fada " ka na ji ko , tashi mu tafi wajen MALIKAT AL'UMU , in ya san wata bai san wata ba , in shi ya na sama da mu , to ita ta na sama da shi a matsayin ta na mahaifiyar shi , ni Batun auren ma ita na so mu tunkara amma ka ce mu nufo wannan sakaran yaron " yar karamar dariya Miram ya yi kafin ya ce " ni fa ina ga Amir din mu ya fara bin mata , ba ka ga yarinyar da ke tare da shi ba a cikin part din shi kuma , ka ga kuma kayan da ke jikin ta da ga gani ba na mata ba ne " " matsala ta da kai sa ido Miram , ina ruwan ka da yarinyar , mu gyara mu ma za ta yi , in har ta kama su na aikin banza a tare , za mu iya anfani da hakan dan mu bata mishi suna , yanzu dai mu fara gayawa MALIKAT AL'UMU abun da yaron ta ke yi " Mohammed ya fada ya kai karshen ya na mikewa tsaye mikewa tsaye shi ma Miram ya yi ya bi bayan shi ya na fadin " gaskiya yarinyar nan ta hadu a ina Amir ya samo ta , da ga gani ba ta yi kama da ta saudiya ba " yar karamar dariya Mohamed ya yi kafin ya kai hannu ya bugi damtsen Miram dai'dai lokacin da su ke shiga lift ya ce " dadi na da kai mugun son mata , me za ka yi da wannan yarinyar da ka yi jika da ita ? " hararrar shi Miram ya yi kafin ya ce " To shi Amir me ya ke yi da ita ? ni fa wlh idan ya ida ina so , kwana biyu ban taba ba " ya kai karshen ya na kashewa Mohamed ido guda yar karamar dariya Mohammed ya yi ba tare da ya ce mishi komai ba , a haka har su ka baro part din Amir su ka tafi aikin gaban su ▪AMIR [28/09 à 09:35] +234 806 127 3970: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 19 ✍📚 ▪AMIR kai tsaye Bedroom din su ya koma da ita bai dire ta ko ina ba sai tsakiyar dakin , ya sauke ta saman kafafun ta ya na sauke ta , ta ce mishi " baby yunwa na ke ji " ta fada cikin shagwaba ya na kokarin button din rigar ta ya ce " don't worry , yanzu za mu tafi yin breakfast tare da momy " wani cool murmushi ta saki ta na fadin " da gaske baby ? " gyada mata kai kawai ya yi ba tare da ya ce mata komai ba ya ci gaba da fida button din rigar ta , har sai da ya Kamala cire su , ya fida mata rigar , ya yi kassa da wandon ta ya fida mata ya meda ta naked a hankali ya kai hannu ya dauki kayan , sannan ya dauke ta cancak ya nufi toilet da ita ya na shiga ya sauke ta tsakiyar toilet din , ya nufi basket na laundry ya saka kayan , ya cire jallabiyar jikin shi ya saka cikin basket din , sannan ya nufi bath ya kunna fanfo ya fara tara musu ruwa ita dai ta na tsaye ta na kallon shi , har sai da bath din ta cika da ruwa , ya ruba soap , da wasu turarrukan shi sannan ya kai hannu ya riko short din shi , harr zai yin kassa da shi ya tuno ashe ba shi kadai ba ne , kar ta ji tsoron ganin shi naked yanzu ta birkice mishi a haka ya janye hannayan shi ya juya ya kale ta ta na tsaye inda ya bar ta , sai kallon shi ta ke ta na murmushi bai mata komai ya tako gaban ta , ya sa hannu ya dauke ta cak , sannan ya koma wajen bath din ya saka ta a ciki , sannan ya bi bayan ta ya shiga cikin bath din yar karamar dariya ta yi kafin ta kai hannu ta watsa mishi ruwan a fuska dan lumshe idanun shi ya yi da sauri dan kar su shiga ciki ga shi kuma da soap a cikin ruwan bai ce mata komai ba ya kai hannu ya janyo ta jikin shi , ya hannu ya fara yi mata wanka da kan shi kamar baby , har gashin ta sai da ya wanke mata sai da ya Kamala yi mata wanka , sannan su ka fito da ga cikin Bath din , ya saka mata bathrobe ya ce ta jira shi a waje ba musu ta fito toilet din , ta nufi dressing mirror ta bude box na farko , kamar ta sani ko ta fido hairdryer ta fara busar da gashin ta , ta nade shi a baya da wata pin ta sako wasu yan sirarren a gaban fuskar ta shi kuma sai da ta fita sannan ya cire short din shi , ya yi wanka shi ma jim kadan ya fito ya na sanye da bathrobe shi ma nan ya isko ta zaune gaban dressing mirror har zai wuce dressing room ya jiyo Muryar ta ta na fadin " ka tsaya na busar maka da gashin ka mana " ta fada ta na mikewa da ga saman chair din ta na rike da hairdryer ba musu ya dawo ya zauna saman chair din ta ta fara busar mishi gashin shi , shi kuma ya na kallon ta , ta cikin mirror kamar zai cinye ta har sai da ta Kamala , ta sa pin ta nade mishi gashin a baya , ta sako mishi wasu yan kananan gaban goshi gwanin burgewa sai da ta Kamala sannan ta meda Hairdryer din a wajen shi shi kuma ya mike ya shiga dressing room jim kadan ya fito ya na sanye da trouser Navy blue , da T-shirt white color , ya saka wasu sneakers Farare kal ma su mugun kyau hannu shi na rike da wasu box guda uku ya nufi bakin gadon ya zauna ya ajiye box din a geffen shi slowly ya juya ya kali Inaya ya ce mata " na saka miki , ko kin saka da kan ki ? " cike da shagwaba ta ce mishi " um um ni kai za ka saka min " ta kai karshen ta na mikewa tsaye ta karaso gaban shi ta tsaya ( 🤣🤣🤣 wayooo yarinyar nan za ki kashe min Amir lokacin bai yi ba , abun naki iskanci ne ma 🤣🤣 ) a hankali ya kai hannu ya warware Madauri bathrobe din ta , sannan ya fida mata ita ya ajiye gefe ya kai hannu ya dauki box din da ke a tsakiya , ya bude ya fido wasu underwear pink color ma su mugun kyau , ya saka mata da kan shi sai da ya saka mata su sannan ya tsaya ya na bin ta da kallo kamar bakuwar shi cen kuma sai ya kai hannun shi saman cikin ta ya shafa a hankali cikin ran shi ya ce " wannan dan karamin cikin nata , zai iya daukar babys di na kuwa ? " kamar ta san abun da ya ke fada , sai ta yi yar karamar dariya ta ce " babu komai a ciki " slowly ya dago kan shi ya kali face din ta ya ce " amma na kusa saka wani abun a ciki " daga mishi gera guda ta yi allamun minene bai ce mata komai ba ya janye hannun shi a hankali ya fido wata gown da ga cikin box din gown din Sky blue ce mai mugun kyau ta sha stone har da wasu sarkoki a wajen kugu kwanin burge kamar ko an awna ta zauna mata cib cib a jiki bayan ya saka mata gown din ya bude box din da ke a sama , ya fido wasu sneakers farare kal irin na mata masu ratsin blue ya sunkuya ya dago kafar ta ya saka mata da kan shi , da allamun ya san lambar da babyn shi ke sakawa dan Sneakers din sun shige ta dai'dai bayan ya saka mata sneakers din , ya bude box ta karshe , ya fido wata Alkyaba fara kal , an yi mata zanen flowers da zare mai launin gold , ya saka mata ita sannan ya mike ya riko hannun ta , su ka fara takawa su ka nufi dressing mirror a tare ya kai hannu ya dauki wani perfume ya feshe jikin ta da shi sannan ya meda shi ya ajiye saman dressing mirror din dago kai ya yi ya na kallon ta , Masha Allah ta hadu gaskiya kamar na sace ta na gudu sai da ya dauki lokaci ya na kallon ta , sannan ya kai hannu ya rufe mata kai da hular Alkyabar ta , sannan ya kai lips din shi ya manna mata kiss saman forehead din ta ya riko hannun ta ya ce " mu tafi ? " gyada mishi kai ta yi kafin ta juya su ka fara takawa a tare su ka baro bedroom din bari mu leko su Miram na san kafin nan sun iso part din MALIKAT AL'UMU ▪MIRAM Zaune ya ke shi da Mohammed a parlourn MALIKAT AL'UMU MALIKAT AL'UMU kuma ta na zaune saman Sofa one seater ta zuba musu ido cike da kissa Miram ya ce " Ranki shi dade , mun tunkari Amir da wata magana , kuma gaskiya amsar da ya bamu ban ji dadin ta ba " cikin rudu MALIKAT AL'UMU ta ce " To micece wannan maganar kuma " Mohammed ne ya amsa mata da cewa " maganar Hawan shi Mulkin Saudiya , ya ce ba za a nada shi ba a matsayin Malik sati me zuwa har sai kun Kamala Idda tare da MALIKAT INAS ranki shi dade " cike da izza MALIKAT AL'UMU ta ce " bai isa ba , Malik ba shi da wani magaji bayan shi , Miram , Mohammed , ku je ku fara shirye shiryen Nada shi Malik , ba za a bar kujerar Malik babu kowa a sama har tsawon Wata hudu , babbar matsala za mu fuskanta da ga wajen al'uma " wani makirin murmushi Miram ya saki kafin ya ce " hakan zai fi ranki shi dade , sannan magana ta gaba " cikin rudu MALIKAT AL'UMU ta ce " to ku ce maganar mai tsayi ce ? " yar karamar dariya Mohammed da Miram su ka yi a tare sannan Mohammed ya ce " to ranki shi dade , kin san Amir kamar yaro ya ke a waje na , duk da bai bani matsayin uncle din shi ba ni zan rike nawa , ranki shi dade kin san a rana guda a ke Nada Malik tare da MALIKAT , ni kuma a sani Amir ya isa aure , mai zai hana ya auri yarinyar waje na Hafsat " wani cool murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " ni ba zan matsa wa Amir a kan ya yi aure ba gaskiya , Ku nada shi kawai a matsayin Malik duk ranar da ya fitar da matar aure sai a nada mishi MALIKAT din shi , in kuma ya yarda da Batun auren fine sai a daura a rana guda " cikin nitsuwa Miram ya katse ta da cewa " ranki shi dade zai fi a aura mishi ita da wuri , kar a zo a yi abun kunya , kun ga Amir ba yaro ba ne , ya na da nashi bukatun , kar a je ya janyo mana abun kunya " cikin rudu MALIKAT AL'UMU ta ce mishi " kamar ya abun kunya ? " dan jinkirtawa Mohammed ya yi kafin ya ce " to ranki shi dade ban so na fada miki ba amma dole zan fada miki , mun tarda Amir tare da wata yarinya a part din shi , yanzu ranki shi dade da wani a waje ne ya ga wannan abun , zai iya ɓata mishi suna " dan zaro idanu MALIKAT AL'UMU ta yi kamar ba ita ta kai yarinyar part din nashi ba ta ce " Nawfel din nawa ? " gyada mata kai Miram ya yi kafin ya ce " ki yi hakuri ranki shi dade , dalilin da ya sa mu ka ce a yi auren nan da wuri kar a...... " bai kai karshen maganar shi ba MALIKAT AL'UMU ta katse shi da cewa " Ya isa haka , ku je ku fara shirye shiryen nada shi Malik , batun auren kuma ku bar ni da shi " cikin girmamawa su ka yi mata Sallama , sannan su ka tashi su ka bar part din ransu fari kal burin su ya kusa cika su na barin wajen wasu , mata guda Uku da ba su wuce shekara 33 ba su ka shigo parlourn kowace sanye da Gown off-White , sun yi Rowling wani veil green a kan su , kowace ta na rike da tray su ka nufi Dining room da sauri MALIKAT AL'UMU ta tseda su da cewa " Dada , ku kawo su nan " wadda ta kira da Dada ta ce " An gama ran ki shi dade " ta fada ta na dawowa cikin parlourn su ka ajiye tray din , sannan Dada ta tashi da gudu ta koma kitchen jim kadan ta dawo rike da wani tissu irin tablecloth haka ta shinfida saman Carpet din tsakiyar parlourn sannan su ka shirya kayan breakfast din a sama ni bayan Fruits da Tea , da bread sauran abubuwan sam ban gane ko minene ba dan a irin abincin mu ba ne na hausawa sai da su ka shirya wajen tsab gwanin burgewa sannan ku yi wa MALIKAT AL'UMU sallama su ka bar wajen ▪AFTER SOME MINUTES sai da ta dauki wajen good 30 minutes ta na zaune a haka kafin ta jiyo Muryar Amir ya na yi mata sallama slowly ta dago da kan ta , ta na ganin su ta saki wani kyawatencen murmushi , ba karamin kyau su ka yi ba , ya na rike da hannun babyn shi Cikin Fara'a MALIKAT AL'UMU ta ce " Sai yanzu ku ka yi niyar tahowa ? " cikin girmamawa Amir ya karaso Wajen MALIKAT AL'UMU ya sunkuyar da kan shi ya manna mata kiss saman forehead din ta ya na cewa " Good morning momy " da sauri Ita ma Inaya ta ce mata " Good morning Momy " yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " Good morning my pleasures , kun tashi lafiya ? " Amir ya amsa mata da cewa " Fine momy , na same ki lafya ? " mike tsaye MALIKAT AL'UMU ta yi ta riko hannun Inaya ta na cewa " Kamar dai yadda ka ke gani ina lafya , ku zo ku zauna tun dazu a ka shirya muku breakfast amma sai yanzu ku ka iso " ta kai karshen ta zaunar da Inaya a gaban tablecloth din , ta zauna geffen ta ita ma a hankali Shi ma Amir ya juyo ya nufi wajen ya zauna a daya geffen MALIKAT AL'UMU , su ka saka ta a tsakiya shi da Inaya cikin So da kauna MALIKAT AL'UMU ta ce saka Inaya a gaba ta fara ɗura mata fruits sai da ta kusa shanye wajen Rabin fruits din saman tray din sannan Amir ya ce mata " momy kar ki fasa min ita " ya fada da larabci yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta kali Inaya ta ce " baby , za ki sha Tea ? " girgiza mata kai Inaya ta yi cikin shagwaba ta ce " Oun oun momy ni na fi son fruits sun fi gina jiki " juyo wa Ta yi ta kali Amir irin kallon nan na ka gani ko tsuke fuska ya yi ya na kauda kai gefe cikin zuciyar shi ya na cewa " wannan matar za ta fasa min ita da fruits " kamar ko MALIKAT AL'UMU ta san abun da ya ke cewa sai ta amsa mishi da cewa " ka na dai ji ita ta ce ta fi son fruits " ya san da shi ta ke amma sai ya shanye bai juyo ba , ya Ci gaba da shan Tea din shi cikin nitsuwa sai da su ka dan jima a haka kafin Inaya ta kali MALIKAT AL'UMU ta ce " momy ina Aunty Tesnim ta ke ? " " Su na garden ita da Friends din ta " MALIKAT AL'UMU ta ba ta amsa cikin harshen larabci Amir ya ce ma MALIKAT AL'UMU " har yanzu yarinyar nan ba ta koma masarautar su ba ? " " wace yarinya kuma ? " cikin ko in kula Amir ya ce " wannan mai idanun maciji " dan zaro idanu MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " Allah ya tsare mu to , Amir na san Halin ka fa , wlh ka bawa Rouksar lafya , me ta yi maka ? " shiru ya yi bai ce mata komai ba amma cikin ranshii har yanzu ya na jin haushin ture Inaya da ta yi har ta fadi gown din ta ta yage bai manta da ranar nan ba ya yi nisa cikin tunanin tunanin shi ya jiyo Muryar MALIKAT AL'UMU ta na tambayar Inaya in ta koshi cike da Shagwaba Inaya ta ce mata " momy ciki na na ya cika kamar zai fashe " MALIKAT AL'UMU na shirin magana Amir ya riga ta cewa " Sai da na ce miki kar ki cika ta da Fruits " ya fada da larabci salati MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta juya ta kali Amir ta ce " Nawfel ba na son shirme fa , shi ne za ka gwada min kai ma ka damu da matar ka " " ni fa gaskiya ce na fada miki " dan karamin tsaki MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta juya ta kali Inaya ta ce " Shikenan baby , tashi ki je wajen Ammie , na san ta yi kwana biyu ba ta gan ki ba " gyada mata kai kawai Inaya ta yi ta na murmushi kafin ta mike tsaye ta fara takawa ta nufi kofar fita parlourn har ta kai bakin kofar ta jiyo Muryar MALIKAT AL'UMU ta na cewa " ni gaishe min da ita idan kin je " da to Inaya ta amsa mata ba tare da ta juyo ba ta ficewar ta da kallo ya rakata har sai da ta fita sannan ya sunkuyar da kan shi ya ci gaba da shan Tea din shi , [28/09 à 09:35] +234 806 127 3970: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 20 ✍📚 babu wanda ya ce ma wani ufan har sai da Amir ya Kamala Breakfast din shi , MALIKAT AL'UMU ta kira su Dada su ka gyara wajen tsab zaune ya ke saman doguwar Sofa , ya daura kafa daya bisa daya ya na latsa wayar shi MALIKAT AL'UMU kuma ta koma saman sofar ta one seater ta zuba mishi ta na murmushi har ga Allah ta na mugun son gudan jinin ta , specially yanzu da mahaifin shi ba ya nan , sai ya yi mata mugun kama da Malik a lokacin da su ka yi aure wani murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta ce " Amir Next week za ka hau kujerar Mahaifin ka , ka sani ko ? " ba tare da ya dago kai ba ya ce mata " na sani , amma na ce su bari har ku Kamala Idda " " why ? " MALIKAT AL'UMU ta tambayeshi " ba na jin zan iya hawa kujerar Mulkin nan babu ke a kusa da ni " wani cool murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " Nawfel , duk lokacin da ka bukaci shawara ta ina nan mana , amma bai dace ba a ce Malik ya rasu kuma ya na da magaji amma a bar kujerar shi babu kowa a sama , hakan bai taba faruwa ba " slowly ya dago kan shi ya marairaice fuska ya ce " yanzu momy ba za ku bari na kamo wanda ya yi wa Daddy haka ba , yanzu shikenan ya ci bilis kenan ? " girgiza mishi kai MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " kar ka damu General Abdellah ya na kan harkar yanzu haka , nan da lokaci kadan za su kamo shi , Idan ba ka hau Kujerar Mulkin ba , ko an kamo shi babu abun da za ka iya mishi saboda doka a hannun Malik ta ke " ajiyar zuciya Ya sauke kafin ya ce mata " Shikenan Momy , a fara shirye shiryen na yarda zan karbi Mulkin " " Alhamdoulilah " MALIKAT AL'UMU ta fada cikin zuciyar ta ta na murmushi sannan ta ce mishi " Maganar MALIKAT kuma fa ? " daga mata gera guda ya yi allamun bai gane ba " ina nufin Yarinyar nan za a nada a matsayin MALIKAT ko kuma ka na son ka kara aure " " why zan kara aure ? " " ganin na yi yarinya ce , da wuya mutanan Fada su yarda a nada matsayin MALIKAT " meda kallon shi ya yi kan wayar shi sannan ya ce mata " ba na bukatar amincewar su " " Duk da hakan , me zai hana ka kara wani auren " ba tai karshen maganar ta ba ya katse ta da cewa " momy ni fa babu aure a tsarin rayuwa ta , ko wannan kaddara ce kawai ta hada mu , kuma da ga ita ba zan kara wani ba " ya fada don shi har ga Allah ba ya tunanin zai iya auren wata macen a wannan rayuwar , ko ba dan ra'ayin shi ba , ba zai iya yi wa Inaya kishiya ba ( Ku ba shi hannu don Allah 😭😭 Gaskiya ka rike amanar malam , na san da wani ne sai ya yi hudu ma 🤧🤧 ) wani cool murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " Na gode , ni ma ba na son maganar ka kara auren , da karancin shekarun ka ba zan so hankalin ka ya rabu tsakanin mata biyu ba , amma zan so yarinyar nan ta daina zuwa part din ka har ranar da za ka gabatar da ita a matsayin MALIKAT " slowly ya dago kai ya kale ta ya ce " Why ? " dan jinkirtawa ta yi kafin ta ce " ka ga ba mu kadai ba ne cikin masarautar , Kuma bayan mu ba wanda ya san ita matar ka ce , hakan zai iya janyo maka kananun magana , zan so ka bar ta a waje na har ranar da za a nada a matsayin MALIKAT sai ta tare a part din ka baki daya " gyada mata kai kawai ya yi allamun to , ko shi zai so ta tare baki daya a part din shi wani cool murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " kafin nan fada min ka na son yarinyar nan ko kuwa ? " " me ya sa ki ka min wannan tambayar " " nothing , kawai na lura ne yadda ka damu da ita kamar rayuwar ka , shi ya sa na tambaye ka ko ka na son ta " " momy dole na damu da ita saboda ita ce rayuwa ta , idan ba ni son ta zan aure ta ne ? " yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " Shikenan , ina jiran jikoki na tom " dan zaro idanu ya yi ya na kallon ta wane jikoki kuma ? shi fa sam bai shirya haihuwa yanzu ba , at least nan da shekara biyar ya fi son har babyn shi ta kara girma yadda ba za ta samu matsala ba wajen haihuwa ita dai MALIKAT AL'UMU shiru ta yi ta na kallon shi ta na murmushi ▪INAYA da sallama a bakin ta , ta shigo parlourn MALIKAT INAS babu kowa a parlourn Sai Aymane ya na zaune ya na latsa wayar shi kamar ba ta gan shi ba ta wuce kai tsaye corridor ta na tsaka da tafiyar ta ta jiyo Muryar shi ya na fadin " Ke ina za ki je ? " cak Inaya ta tsaya ta juyo a hankali ta kale shi saman da kassa sannan ta tsuke fuska dan tabe baki ya yi kafin ya ce " ke ina za ki je ? " ya fada da larabci turo dan bakin nan nata ta yi ta na ce mishi " ni ka min magana da turanci , ba na jin larabci ! " dan karamin murmushi ya saki kafin ya ce " Okay come here " dan karamin gunguni ta yi kafin ta dawo a hankali cikin parlourn ta tsaya gaban shi dan nesa kadan ta rike hannayan ta a baya ta ce " ga ni " Tsaya wa ya yi ya na kallon ta da ga sama har kassa , ya saki wani makirin murmushi kafin yace " what is your name ? " cikin shagwaba ta ce mishi " Inaya Ibrahim " dan gyada kan shi ya yi kafin ya ce mata " me ki ke yi a nan ? " dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " wajen Aunty RIANNA , da Ammie na zo , kai wanene ban taba ganin ka a nan ba " kwatancen murmushi ya saki kafin ya ce " ni abokin RIANNA ne , zan iya zama abokin ki ? " ya kai karshen ya na mika mata hannu gyada mishi kai ta yi ta na shirin mika mishi hannu ita ma ta ji an rufe mata idanu ta baya yar karamar dariya ta saki kafin ta ce " Aunty RIANNA , na yi kewar ki sosai " murmushi mai dan sauti RIANNA ta yi kafin ta saki idanun Inaya ta tako ta koma geffen Aymane ta zauna ta na cewa " sai yau ki ka tuno da Auntyn ki ko ? " turo dan bakin nan nata ta yi kafin ta ce " Aunty fa duk shekaran jiya ne fa na tafi kuma ai ke ki ka ce na tafi " yar karamar dariya RIANNA ta yi kafin ta ce " Shikenan na ji , shiga ciki Ammie ta na nan " gyada mata kai Inaya ta yi ta na murmushi sannan ta juya ta nufi corridor ta shige abin ta sai da ta shiga sannan Aymane ya juya ya kali RIANNA ya ce " Who is She ? " dan karamin murmushi RIANNA ta yi kafin ta ce " she is my sister , Inaya " " but a sani na Amira Tesnim ita kadai ce kanwar ki " gyada mishi kai ta yi kafin ta ce " Eh " a takaice kafin ta sunkuyar da kai ta fara latsa wayar ta dan karamin murmushi ya saki kafin ya ce " Mrs Aymane , batun auren mu kuma fa ? " ba tare da ta dago kai ba ta ce " Duk lokacin da ku ka shirya " " okay , me zai hana a yi auren ranar da a ke nada Malik ? ko ya ki ka gani " " uhm no wonder " ta fada a takaice cikin sanyin murya ya ce mata " please RIANNA , ki ban hankalin ki mu yi magana , Idan ba ki son auren nan ki fada min tun kafin mu yi nisa " slowly ta dago kai ta kale shi ta saki wani dan karamin murmushi ta ce " kar ka damu , kawai dai ba na jin dadi zan rabu da family na , zan rabu da Amir bayan tsawan shekarun da na yi ba ya tare da ni " dan karamin murmushi ya yi kafin ya kai hannu ya riko nata ya ce " za ki samu Sabuwar Family , kuma zan kasance tare da ke , zan so na barki cikin ahalin ki , amma kin san ba dai'dai ba ne " " please mu zauna a nan mana , akwai part dayawa cikin masarautar nan da har yanzu ba a bude su ba , me zai hana mu zauna a nan , ba na jin zan iya rabuwa da Amir , specially yanzu da zai hau mulkin Malik na san zai bukace ni a kusa shi " marairaice fuska ya yi ya na fadin " masarautar tawa kuma fa ? Family na za su ga kamar ba za ki iya zama tare da su ba ne , ni na rassa ya zan yi wlh , auren nan sam ba ya cikin tsarin rayuwa ta , amma kuma da na gan ki na ji na kamu da son ki , kuma ba na jin zan iya janye maganar auren nan " dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " shikenan ba komai " ta kai karshen ta na janye hannun ta da ga cikin nashi wani cool murmushi ya saki kafin ya ce " ni zan tafi " gyada mishi kai ta yi kafin ta ce " amma za ka dawo gobe ko ? " daga mata gera guda ya yi ya na cewa " ba za ki iya yin kwana guda ba ki gan ni ba ko ? " yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " shikenan tashi ka tafi ka fara damu na " mikewa tsaye ya yi kafin ya riko hannun ta ya dan sunkuyo ya manna mata kiss saman hannun ta ya ce " Sai na dawo Gimbiya ta " ya na gama fadar haka ya saki hannun ta ya mike ya juya ya fara takawa ya fice parlourn ya bar part din ya na fita ko Inaya ta fito da ga cikin corridor ta na fadin " Aunty RIANNA ba ki ga waya ta ba " dan karamin murmushi RIANNA ta yi kafin ta ce " zo zauna ki ji " ba musu Inaya ta karaso geffen ta ta zauna ta na turo dan bakin nan nata dafa Shoulder din ta RIANNA ta yi kafin ta ce " my baby kin ga wani haske da ki ka kara , kin yi wani Fresh kamar wadda a ke yi wa barin madara " turo dan bakin nan nata ta yi kafin ta ce " Aunty minene kuma barin madara " yar karamar dariya RIANNA ta yi kafin ta ce " idan kin je ki tambayi Amir , yanzu fada min ya ki ka baro min dan uwana , Allah ya sa dai kin kula da shi yadda ya dace " " Shi dai ya kula da ni " ta fada cikin shagwaba zaro dan idanun ta RIANNA ta yi kafin ta ce " da gaske ki ke ? to me ya sa ki ka baro shi yanzu ? " " wajen Momy mu ka zo yin breakfast , shi ne na taho dan na gan ki , ni yanzu Aunty RIANNA ina waya ta pleaseeeee " ta kai karshen ta na marairaice fuska yar karamar dariya RIANNA ta yi kafin ta ce " Tashi ki je ta na cikin Bedside drawer " ba ta gama rufe bakin ta ba Inaya ta mike da gudu ta nufi corridor ta shiga da kallo RIANNA ta raka ta har ta shiga sannan ta ce " oh ni RIANNA yanzu haka Amir ke fama da wannan rawan kan nata " ta na a haka Inaya ta fito da ga cikin corridor ta na cewa " Aunty RIANNA , ina Nesrine ta shiga ne ? " " sun tafi Honey moon Ita da mijin ta " " Aunty ni ma ina son na tafi Honey Moon " ta fada ta na tsayawa gaban RIANNA ta na latsa wayar ta Dan karamin murmushi RIANNA ta yi kafin ta ce " kar ki damu in sha Allah nan da Next week ni da kai na zan shirya muku Honey moon " yar karamar dariya Inaya ta mikawa RIANNA wayar ta na cewa " Aunty saka min number din Nesi ina son na kira ta " hannu RIANNA ta kai ta karbi wayar ta saka mata numbar Nesrine ta yi mata saving sannan ta mika mata wayar hannu ta kai ta karbi wayar ta murmushi ta ce " Na gode Aunty , ni zan tafi garden " ta fada ta na fara takawa ta nufi hanyar fita parlourn da sauri RIANNA ta ce mata " amma za ki dawo ko baby ? " ba tare da ta tsaya ba ta ce " eh zan dawo an jima " ta kai karshen ta na ficewar ta da kallo RIANNA ta rakata har ta fita sannan ta saki wani dan karamin murmushi ta shiga latsa wayar ta Inaya kuma kai a sunkuye ta na latsa wayar ta , ta fito Part din MALIKAT INAS kai tsaye hanyar garden ta nufa ta na tafe ta na sakin murmushi ta na tsaka da tafiyar ta , ta ji ta bugi mutun har wayar ta , ta fadi dan karamin kukan shagwaba ta saki ta na dago kai ta ce " dubi don Allah ki yarda min waya ta " ta kai karshen ta na sunkuyawa za ta dauki wayar ta babu ko tausayi Hafsat ta daga kafa ta take hannun Inaya wata yar karamar kara ta saki ta na dagowa da karfi ta ture Hafsat da hanayan ta biyu ta fadi kassa kan ta ya bugu cikin wani dutse wata razananiyar kara Hafsat ta saki kafin dan ba karamar buguwa ta yi ba Inaya kuma ko a jikin ta sai ma daukar wayar ta da ta yi ta fara takawa ta bar wajen ta nufi garden ta na duba wayar ta abun kamar an shirya yanzu ma sai ji ta yi ta bugi mutun amma wayar ta ba ta fadi ba slowly ta dago kai ta kali Rouksar ta ce mata " wai duk kun koma makafi ne ? in kun koma ku fada min na dinga sauya hanya idan na gan ku " ba karamar fusata Rouksar ta yi ba ta daga hannu za ta wanka ma Inaya mari cak ta taro hannu ta na kallon ta cikin ido ta ce " Kar ki kuskura ki ce za ki taba ni , wlh wlh sai na lahira ya fi ki jin dadi " wata yar iskar dariya Rouksar ta yi kafin ta janye hannun ta , ta matso dab da fuskar Inaya har su na iya jiyo nunfashin juna murya kassa kassa ta ce mata " Ki bar ganin ki na karkashin kulawar Amir , ina iya zama mumunar mafarkin ki " ta na gama fadar haka idanun ta su ka juye kamar yadda a ke juya PAGE din littafi , su ka koma kamar na maciji sai da na ji gaba ya fadi dan ba karamar razana nayi ba , tunda na ke ban taba ganin irin wannan abun ba kenan ba banza Amir ya ce mata mai idanun maciji ko kuwa ? abun mamaki kawai sai Inaya ta yi wata yar karamar dariya ta ce " idanun maciji ? Hmmm tsaya na gwada miki nawa " ta na gama fadar haka ta lumshe idanun ta , ta sake bude su a hankali Dum Rouksar ta ji zuciyar ta ta buga , ba shiri idanun ta su ka koma kamar da farko ta ja baya kadan ta na kallon Inaya da idanun ta su ka koma baki kirin ko digon fari babu wani cool murmushi ta saki kafin ta ce " Idan wannan bai miki ba ina da wani " ta kai karshen ta na lumshe idanun ta yanzu ma ta sake bude su a hankali sai dai wannan karan Farare tas su ka koma ko digon baki babu razana iya razana Rouksar kam ta razana dan har wata rawar jiki ta fara yi kamar ta ga mutuwa ( 😑😑😑haba ni har fitsari ma sai na yi ) a hankali Inaya ta lumshe idanun ta , ta ja wani dogon nunfashi kafin ta bude idanun ta amma dai yanzu sun koma dai'dai kallon Rouksar ta yi ta ce " lafiya ki ke rawar jiki haka me ya faru ? " ta kai karshen ta na juyawa bayan ta kar a je wani abun tsoro ta gani , sai dai kuma ba komai daga kafadun ta Inaya ta yi kafin ta juya ta ci gaba da tafiyar ta , ta bar Rouksar nan tsaye da allamun sumar tsaye ta yi Tafiyar ta ta ke cikin konciyar hankali har ta karaso cikin garden , wajen runfar da Tesnim ke yawwan Zama , ta zauna saman sofa ta na latsa wayar ta ta dauki wajen good ten minutes a haka ta na zaune cikin konciyar hankali kamar da ga sama ta jiyo Muryar Amir ya na fadin " me ki ke yi tun dazu na ke miki sallama ba ki ji ba ? " slowly ta dago kan ta ta kale shi ta saki wani cool murmushi ta ce " ni fa abun da na ke yi " daga mata gera guda ya yi ya na cewa " mu ga ? " ya kai karshen ya na mika mata hannu allamun ta kawo wayar ba musu ta aza mishi wayar saman hannun shi ta na murmushi a hankali ya karaso geffen ta ya zauna ya na kallon screen wayar ya ce " me ki ke yi da Snap ? " " pic zan yi " ta fada mishi cikin shagwaba a hankali ya mika mata wayar ta , sannan ya kai hannu ya fido wayar shi da ga cikin Aljihun shi ya fara latsawa su na a haka Azim ya shigo runfar ya na sallama ya Zube gaban Amir ya na gaishe shi cikin girmamawa sannan ya ce " ran ka shi dade a na neman ka a fada " ba tare da ya dago kan shi ba ya ce " wa ke nema ta ? " " ranka shi dade Sarkin Bayi ne " dan jinkirtawa ya yi kafin ya ce " ka ce ba zan iya zuwa inda ya ke ba " " an gama ranka shi dade " ya na gama fadar haka ya mike ya bar wajen da gudu ya na barin wajen Inaya ta dago ta kali Amir ta ce " baby yaushe za mu tafi Honey moon ? " ba tare da ya dago kai ba ya ce mata " Next month , mun tafi " wani kyawatencen murmushi ta saki kafin ta matso da face din ta ta kai dan bakin nan nata saman kumatun shi ta manna mishi kiss bai san lokacin da ya lumshe idanun shi ba a hankali kamar mai jin barci dan ba karamin dadi ya ji ba a hankali ta koma ta sunkuyar da kan ta , ta ci gaba da latsa wayar ta su na a haka Mohammed ya shigo Runfar ya na sallama Hafsat na bayan shi ta na kuka kamar karamar yarinya kan ta na zubar da jini slowly Amir ya dago kai ya kale shi , sannan ya saki wani siririn tsaki ya kauda kai gefe ya ce " ba za ku iya ba ni lafiya ba wai " ya fada da larabci cike da bacin rai Mohammed ya ce " Amir yaushe Yawo cikin masarautar nan ya fara zama hatsari " " me ka ke nufi " Amir ya fada cikin sanyin murya " Amir , Hafsat a ka ji ma ciwo duba ka gani ta na zubar da jini " ya kai karshen ya na nuna mishi Hafsat da ke bayan shi kallon ta ya yi da kyau da ga sama har kassa kafin ya ce " To ku kai ta Asibi mana , ko an fada muku ni doctor ne ? " " Amir , nazo wajen ka dan a biya mata hakkin ta , ta ya za a ce ta na tafiya haka kawai a ji mata ciwo ba tare da an dauki mataki ba , nan gaba sai mun fara yawo da makami kenan " dan karamin tsaki Amir ya yi kafin ya ce " Okay wa ya ji mata ciwo " juyawa Mohammed ya yi ya kali Hafsat ya ce " Hafsat fada mishi wa ya yi miki haka " gyada mishi kai ta yi a hankali kafin ta dago hannu ta nuna Inaya da ta sunkuyar da kai da dan yatsar ta [28/09 à 09:36] +234 806 127 3970: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 Marubuciyar littafin 【TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 21 ✍📚 dan zaro idanu Amir ya yi kafin ya juya ya kali Inaya da ke faman latsa wayar ta , ta na sakin murmushi dan lumshe idanun shi ya yi a hankali kafin ya ce " Ya rahman ! " cikin zuciyar shi sannan ya bude su ya juya ya kali Hafsat ya ce " laifin me ki ka mata da har za ta ji miki ciwo haka ? " dan zaro idanu Mohammed ya yi ya na kallon Amir ya na shirin magana kawai ya ga Amir ya kai hannu ya murde kunnen Inaya har sai da ta saki wata yar karamar kara da hausa ya ce mata " yi min shiru , me yarinyar nan ta yi miki da za ki ji mata ciwo haka , yaushe ki ka koyi fada Cutie " yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " ni fa ban ji mata ciwo ba , ina tafiya kawai na buge ta ban sani ba har waya ta , ta fadi sai da na ba ta hakuri sannan ya duka zan dauki waya ta " cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " to sai ki ji mata ciwo " girgiza mishi kai ta yi kafin ta ce " A'a da na duka zan dauki waya ta , shi ne ta sa kafa ta take min hannu , ni kuma na ji zafi shi ne na dago na ture ta dan na janye hannu na , duba ka gani har ya yi ja " ta kai karshen ta na mika mishi hannun ta a hankali ya saki kunnen ta , ya riko hannun ta nan ya ga da ga bayan hannun ta ya yi ja kamar jini na shirin fitowa bai ce mata komai ba ya dago hannun ya kai saitin bakin shi ya manna mata kiss sannan ya ce " Shikenan , ba ya miki ciwo dai ko ? " a hankali ta girgiza mishi kai ta na shagwabe fuska ta ce " amma kunne na na yi min ciwo dubi yadda ka murde min shi da zafi haka " ta kai karshen ta na sakin mishi kukan shagwaba ta tashi da sauri ta bar wajen da kallo ya rakata har sai da ta dan yi nisa kafin ya juyo ya mike tsaye ya tako dab da Mohammed sannan ya juya ya kali Hafsat ya ce " Zan miki kashedi a matsayi Nawfel , ba Amir ba , duk ranar da na kama ki ki na yi wa yarinyar nan ko da kallon banza ne za ki fuskanci fushin Nawfel da kan shi ba na Amir ba " da sauri Mohammed ya katse shi da cewa " Amir saboda wannan Sakarar yarinyar za ka yi mata irin wannan kashedin " medo da kallon shi ya yi kan Mohammed ya na kallon shi cikin ido ya ce " ba sakarar yarinya ba , sunan ta Mrs Nawfel , she is my wife , our futur MALIKAT , ka san irin abun da za ka fada dangane da ita nan gaba idan ba haka ba ni da kai na zan kashe ka " ya na gama fadar haka ya juya ya nufi sofar da ya taso ya dauki wayar Inaya da ta yarda ya na barin wajen Hafsat ta ce " Daddy ka na fa jin abun da ya ce , ya na nufin yarinyar nan zai aura ? " juyawa Mohammed ya yi ya girgiza mata kai ya ce " kar ki damu , dadiron shi ce kawai , amma Amir ba shi da wata mata bayan ke , yanzu tafi word room a miki dressing wajen " dan karamin murmushi ta yi kafin ta ce " shikenan Daddy " ta na gama fadar haka ta juya ita ma ta bar wajen ▪ROUKSAR " wai ke lafiya ki ka kiro ni , ina da aikin yi fa " Damba da ke zaune ya fada ya na kallon Rouksar da ta bi ta susuce lokaci guda kamar ta fita cikin hayacin ta ta na a haka Meli ya karaso wajen da sauri sauri , ya Zube gaban Damba ya na gaishe shi cikin girmamawa bai bi ta kan gaisuwar shi ba ya kali Rouksar ya ce " ga shi ya iso , me ya faru ne " a hankali ta lumshe idanun ta kafin ta kali Meli ta ce mishi " mike tsaye " ba musu ya mike tsaye ya na sunkuyar da kai takowa ta yi ta tsaya dab da shi ta sa hannu ta dago kan shi su na kallon juna cikin ido nan take idanun ta su ka juye kamar yadda a ke juya PAGE din littafi su ka koma irin na maciji ta na kallon Meli cikin nashi idanun sai da ta dauki wajen five second ta na kallon cikin idanun kafin ta janye hannun ta ta lumshe idanun ta ta sake bude su , sun koma yadda su ke da farko juya wa ta yi ta kali Damba ta ce " ka gani ko " dan karamin tsaki ya ja kafin ya ce " na ga me kuma , ke Medusa kin kirawo ni ne dan ki gwada min sihirin ki ne dama ? " da sauri ta katse shi da cewa " Damba , ka fi kowa sanin duk wanda ya kali cikin idanun Medusa , statue ya ke komawa kamar dai haka " ta kai karshen ta na kallon Meli da ya yi tsaye waje guda ko motsi baya yi ba ya kifta idanun shi kamar statue gyada mata kai ya yi kafin ya ce " eh na san da wannan me ya faru don Allah kin bar ni cikin duhu " " Damba yarinyar nan sai da ta kali tsakiyar ido na amma ba ta koma Statue ba " a dan razane Damba ya ce mata " no , ba zai yi yu ba " da sauri ta katse shi da cewa " ni kai na abun ya ba ni mamaki , abun da ya fi ba ni tsoro ma ni shi ne aljanun da ke cikin ta , karfin tsafin su ya wuce namu baki daya Damba , Fararen Aljanu ne a cikin ta , kuma ka sani duk iya tsafin mu Fararen aljanu sun dame shi sun sanye " a hankali ya mike tsaye ya na girgiza mata kai ya ce " a'a ba zai yi yu ba , wani abun ne dai daban ki ka gani Rouksar , amma irin wadanan Aljanun babu su Tun bayan karni na 970 , babu yadda za a yi yarinyar nan ta malake su " kamar za ta yi kuka ta ce mishi " Damba , ba karya na ke maka tabass yarinyar fararen aljanu ne da ita , idan har mu ka bari ta yi tarraya da wani to fa kashin mu ya bushe dan da kallo ma kadai za ta iya kashe mu " " mu kashe ta kafin ta fara kashe mu , wai har yanzu dafin macizan ki bai dawo dai'dai ba , ta wannan hanyar ce kadai za mu iya kashe ta tare da aljanun nata " girgiza mishi kai ta yi kafin ta ce " ina ga sai mun zubar da jini " " to me ki ke jira , ki zubar mana " " Damba , ba fa jinin dabobi ba na ke nufi , jinin mutum , mutanan ma sai Mata wanda ba su fara period ba , ko kuma wanda su ka Kamala period , ba zan iya shan jinin macen da ta ke al'ada " wani irin kukan zaki ne ya yi mara dadin ji kafin ya juya ya kai wa bishiyar bayan shi wani mugun naushi har sai da ta girgiza juyowa ya yi ya kali Rouksar ya ce " ba zai yi yu ba shirin da na dauki tsawan shekara dari ina shirya shi ba ya baci lokaci guda saboda wannan yarinyar , tsaya ma ni wai ina Amir ya samo yarinyar nan " " ni babban abun da na ke gudu kar Amir ya ce ya na son yarinyar nan ya aure ta , dan na ga kwana biyu su na yawwan zama a tare kamar massoya " girgiza mata kai ya yi kafin ya ce " no , ki yi duk yadda za ki yi ki kashe yarinyar nan , ko kuma ki raba ta da Amir , in har ya ce zai aure ta , duk lokacin da ya yi tarraya da ita da ga lokacin ba za na iya yin komai a kan shi , dan aljanun ta za su kare shi ko da kuwa mutuwa ta tunkaro shi , dole mu fara kashe yarinyar nan tun kafin lokaci ya kure mana " " Whl yarinyar nan ta fara ba ni tsoro , ban yi tunanin haka za ta kasance ba , da tun ranar da na gan ta zan kashe ta kowa ya huta " dan karamin tsaki ya ja ya na kauda kan shi gefe ya ce " yanzu mata nawa ki ke bukata , ba na son aikin nan ya wuce Next week " " Mata Goma , kuma ku tabbatar kun ba su dafin macizai biyar ma su hatsari sun sha ta haka ne kawai poison di na zai kashe yarinyar nan tare da aljanun ta " gyada mata kai kawai ya yi kafin ya koma ya zauna ya nuna mata Meli da ke tsaye Statue ya ce mata " kar ki manta ki sake min shi , ko ba komai zai yi mana anfani nan gaba " ya na gama fadar haka ya bace bat a wajen ya na bacewa Rouksar ta koma gaban Meli dab ta tsaya , ta kai bakin ta saman lips din shi ta yi mishi kiss kafin ta juya ta bace bat ita ma ta na bacewa ko , Meli ya ja wani dogon nunfashi har wani tasowa kirjin shi ya yi kafin ya koma ya dafe saitin zuciyar shi ya na karanto kalmar shahada sai faman muzurai ya ke ya na bin wajen da kallo ya ga shi kadai ne , da gudu ya juya shi ma ya bar wajen ya koma bakin aikin shi ▪INAYA konce ta ke saman bed din ta a part din MALIKAT INAS , ta yi Rub da ciki ta na kuka kassa kassa ta cire Alkyabar jikin ta ta tila ta nan bakin gadon sneakers din ta ma ta cire su ta yi watsi da su cikin dakin ta na a haka Amir ya turo kofar ya na sallama cen kassan makoshi bai ce mata komai ya karaso cikin dakin ya sunkuya ya dauki Alkyabar ta ya ajiye saman bedside drawer sannan ya zauna bakin gadon ya kai hannu saman bayan ta ya na cewa " Cutie , ba dai kuka ki ke ba " ba ta ce mishi komai ba ta ci gaba da kukan ta kassa kassa a hankali ya janye hannun shi shi ma bai ce mata komai ba ya Haye saman bayan ta ya konta da sauri ta ce mishi " yaya Zayd don Allah ka tashi wlh da zafi " " ba ina miki magana ba kin kyale ni " ya rada mata a kunne kara sautin kukan ta ta yi ta na cewa " don Allah ka tashi " ba musu ya tashi a hankali ya sauka da ga saman ta ya koma gefe ya zauna ya kai hannu ya juya ta sai da ya ji gaban shi ya fadi , fuskar ta duk ta yi jaga jaga da hawaye wasu na bin wasu har da majina a rude ya ce mata " Cutie lafiya ki ke irin wannan kukan , ba dan na ja miki kunne ba , I'm sorry ni fa wassa ne kawai na ke miki " komai ba ta ce mishi ba ta ci gaba da kukan ta cikin fitar hayaci bawan Allah duk ya bi ya rude ya na fadin " My Cutie please Stop crying , ki fada min abun da ke damun ki , dubi duk kin tada min hankali " bai gama rufe bakin shi ba ya ga ta yi tsit kamar yadda a ke dauke wutar nepa Dum ya ji zuciyar shi ta buga , da sauri ya sa hannu ya na jijiga ta ya na kiran sunan ta , amma ina ko motsi ba ta yi da gudu ya tashi ya fice dakin tun da ga cikin corridor din ya ke kwallawa MALIKAT INAS kira har ya fito parlour RIANNA na ganin shi ta mike da sauri ta na fadin " Amir lafiya ka ke wa Ammie irin wannan kiran " cikin fitar hayaci ya ke ce mata " please ina Ammie ta ke , Cutie ce , ban san abun da ke damun ta sai kuka ta ke na tambaye ta amma ta ki fada min " da sauri ta raba ta geffen shi ta wuce ta nufi corridor ta shiga bedroom din Inaya ta na shiga ta nufi bed din ta Haye ta riko shoulder din Inaya dukka biyu ta na jijiga ta ta na fadin " baby lafiya me ya same ki " ba ta gama rufe bakin ta ba Amir da ke tsaye bayan ta ya ce " She is die ? " shiru RIANNA ta yi ba ta ce mishi komai ba cen kuma sai ta sauke ajiyar zuciya ta sauko da ga saman bed din ta kali Amir ta ce " Kar ka damu ina ga Period din ta su ka zo , ko last time haka muka sha fama da ita har suma ta dinga yi mana " wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke har sai da ya dan lumshe idanun shi wani cool murmushi RIANNA ta saki kafin ta ce mishi " To Romeo , sai ka tafi bari zan kula da ita " girgiza mata kai ya yi kafin ya ce " no zan kula da ita " "okay " ta fada a takaice kafin ta juya ta nufi dressing room ta na shiga ya nufi bed ya zauna a hankali ya daura hannun shi saman cikin ta , ya na shafawa a hankali ya san shi ne ke yi mata zafi har ta dinga kuka ya na a haka RIANNA ta fito da ga cikin dressing room ta na rike da wasu kananan kaya blue color da wasu underwear sai dai pant din ta saka mishi pad ta karaso ta ajiye daya geffen gadon sannan ta ce ma Amir " ga kaya nan na fido mata , idan ta farka sai ta yi wanka ta saka , ina kawo mata drug din da zai rage mata ciwon ciki " gyada mata kai kawai ya yi , da ga haka kuma ta sa kai ta fice dakin ta na fita , Amir ya mike ya nufi toilet ya shiga jim kadan ya fito ya nufi Inaya ya sa hannayan shi biyu ya dauke cak kamar baby ya koma toilet da ita tom ni dai bari na tsaya da ga waje After some minutes ya fito ya na dauke da ita , ya nado ta cikin wani towel fari ta kankame shi sai kuka ta ke kassa kassa kai tsaye saman bed ya nufa ya , ya zauna da ita saman cinyoyin shi ya kai hannu ya dauko kayan da RIANNA ta fido mata ya saka mata da kan shi sannan ya kontar da ita saman gadon ya janyo Duvet ya rufe ta har zuwa ciki sannan ya koma bakin gadon ya zauna ya na kallon babyn shi cikin sanyin murya ya ce mata " Cutie please stop crying " girgiza mishi kai ta yi kafin ta ce " Zafi na ke ji " " Shikenan Cutie zai daina yanzu konta ki huta zan tafi mosque lokacin sallat ya yi " ya na gama fadar haka ya kai dan bakin shi ya manna mata kiss saman forehead din ta sannan ya mike da sauri ta riko hannun shi ta ce " za ka dawo ? " a hankali ya gyada mata kai allamun eh wani cool murmushi ta saki kafin ta saki hannun shi ta lumshe idanun ta ta na sauke ajiyar zuciya sai da ya ga ya dan dauki lokaci ya na kallon ta kafin ya juya ya fice dakin ya janyo mata kofar ya na fitowa parlour RIANNA ta ce mishi " har ka gama kula da babyn taka " bai ce mata komai ya sa kafa ya fice parlourn ya bar part din sai da ya fita sannan ta saki wata yar karamar dariya ta ci gaba da latsa wayar ta ▪AFTER SOME HOURS bayan ya Kamala Sallar shi , sai da ya koma part din shi ya yi wanka ya sauya kayan shi sannan ya fito ya nufi part din MALIKAT INAS , amma ta hanyar sirri babu wanda ya ga fitowar shi bakin shi da sallama ya shigo parlourn , nan ya tardo MALIKAT INAS tare da RIANNA su na zaune a parlour cikin girmamawa ya nufi Ammie ta shi ya gaishe ta cikin zolaya ta ce mishi " yau dan Amaryar ka na waje na shi ne ka zo ko , tun bayan dawowar ka da ga Makkah ba ka leko ni ba " bai ce mata komai ba ya nufi hanyar corridor da sauri ta ce mishi " wlh kar ka taba min yarinya ta , ka bar ta ta huta " ta kai karshen ta dariya ita da RIANNA Amir kuwa kai tsaye bedroom din Inaya ya wuce bakin shi da sallama ya shigo bedroom din , ta na nan konce yadda ya bar ta ko motsi ba ta yi ba a hankali ya karaso cikin dakin ya cire sneakers din shi , ya Haye saman gadon ya konta ya janyo duvet ya rufe kafafun shi har zuwa kugu sannan ya daura hannu saman cikin ta ya na shafawa a hankali ya na kallon face din ta [30/09 à 04:24] MEERAH 🪷🩷: ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 💔🥀 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) 💔🥀 👑❤ MALLAKIN MEERAH ❤👑 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊💖】 【 BOOK …………………… 2 ❤ 👑】 ____________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊___________________ PAGE 22 ✍📚 ya na tsaka da kallon ta ya ji wayar shi ta fara ringing a hankali ya janye hannun ta da ga saman cikin ta , ya kai hannu ya fido wayar da ga cikin aljihun shi ya kali screen din mikewa zaune ya yi ya gama bayan shi da forehead din gadon sannan ya dauki kiran ya saita wayar da face din shi wata yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " Haba Amir ka yi min dan murmushi mana ? " " lafiya ka kira ni , ba honey moon ka tafi ba , kyale ni " ya fada cikin tsare gida " oh kar ka ji haushi fa , ba ni na hana ka tafiya ba , dama baby na ce ke son magana da sister din ta ni kuma ban da Number din ta shi ya sa na kira ka " dan karamin tsaki Amir ya yi ya na shirin magana Ya jiyo Muryar Nesrine ta na fadin " ina wuni yaya Zayd " gyada mata kai kawai ya yi amma ya ji dadin ganin ta cikin koshin lafya wani kyawatencen murmushi ta saki kafin ta ce " yaya Zayd ina son ganin Inaya , ba mu yi sallama ba da ita " bai ce mata komai ba ya juya wayar kan face din Inaya da ke faman kwana sannan ya dawo da wayar kan face din shi ya ce " ta na barci sai dai anjima ki kira ta " " kai don Allah malam tashe ta " Diya ya fada cikin zolaya " zo ka tashe ta idan ka isa " Amir ya fada cike da isa yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " A yi min afuwa ran ka shi dade , dan sarki jikan Sarki , Malik din Saudiya baki daya , in sha Allah mu na tahowa Next week , idan baby na ta gama kula da ni " ya kai karshen ya na sumbatar kumatun Nesrine yar karamar dariya ta yi ta sa hannayan ta biyu ta boye Face din ta wai ita ta ji kunya shiru dai Amir ya yi ya na kallon su , ba karamin burge shi su ka yi , ya ji dadi ganin yadda su ke shaƙu da junan su lokaci guda haka , har cikin ran shi ya na musu adu'a Allah kar ya bar wani mugun abu ya ruguje musu wannan farin cikin nasu ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi ya jiyo Muryar Diya ya na fadin " Amir , ina son mu yi wata magana please " gyada mishi kai Amir ya yi allamun ya na sauraron shi kallon Nesrine Diya ya yi kafin ya ce " baby , za ki iya tafiya an jima zan sake kira miki ita " gyada mishi kai ta yi kafin ta kali Amir ta ce mishi " sai an jima yaya Zayd , ka ce ma Inaya ina kewar ta sosai da sosai " ta na gama fadar haka ta juya ta bar wajen ta na barin wajen Diya ya ce ma Amir " maganar auren Aymane ne da RIANNA " " me ya faru ne ? " Amir ya tambaye shi dan jinkirtawa Diya ya yi kafin ya ce " Amir auren nan bai konta min a rai ba , ina ji a jiki na wata muguwar manufa gare shi bayan auren nan , na san Aymane big bro di na ne , ban taba fada maka ba amma shi ne babban dalili na na baro Daular Ottoman , mu ka tafi Nigeria tare " cikin rudu Amir ya ce mishi " me ka ke nufi ? " ajiyar zuciya Diya ya sauke kafin ya ce " Aymane fa so ya ke ya zama Malik , dalilin ma da ya sa zai auri RIANNA , na san halin shi wlh ba son ta ya ke ba , kuma ni abun da ya fi tada min hankali shi ne ya na aiki da tsafi " cikin nitsuwa Amir ya katse shi da cewa " wait ka na nufin dan tsubu ne shi ? " " ban sani ba gaskiya , amma da na ke tasowa na sha ganin shi ya na wasu abubuwan da har yanzu ba zan iya fassare maka su ba , Yau din nan na yi wani mafarkin da ya girgiza tunani na , Amir duk abun da za ka yi ka sakawa Aymane Ido , duk da dan uwa na ne amma kar ka yarda da shi , wlh ya na da hatsari ba kadan ba " ajiyar zuciya Amir ya sauke shi dama bai wani yarda da Aymane ba , dan tun lokacin da ya kama shi ya na yi wa Inaya irin kallon Sha'awa ya ji babu wanda ya tsana a duniyar nan sama da shi , in har abun da Diya ya fada mishi gaskiya ne , to kamata ya yi ya janyo Aymane a jiki yadda duk wani motsin shi zai kasance gaban idon shi , ko da kuwa ya yi kokarin kashe shi zai gano shi kafin ya aiwatar " Diya , kar ka damu kai dai ka kula da matar ka , honey moon ku ka tafi , kar ka bari wannan tunanin ya bata muku....... " bai kai karshen maganar shi Diya ya katse shi da cewa " Amir , maganar rayuwar ka da ta Inaya na ke maka magana a kai , zancen honey moon din mu kuma kar ka damu da ita , ba zan so silar ahali na ba wani abu ya same ka , ka sa a matso da ranar nadin ka please " gyada mishi kai Amir ya yi kafin ya ce " shikenan , zan yi magana da Momy " wani cool murmushi Diya ya saki kafin ya ce " yaushe ne ma da ranar nadin ni na manta " " Ina ga ashirin ga wata ne " dan zaro idanu Diya ya yi ya na cewa " Yau fa goma sha biyu mu ke " Amir na shirin magana ya jiyo wata razananiyar kara da ga bayan Diya ba shiri Diya ya mike da gudu dan ya san ba kowa ba ce sai Nesrine Amir kuwa ya na ganin Diya ya bar gaban camera din ya katse kiran ya ajiye wayar shi saman bedside drawer ya na rokon Allah ya sa dai lafiya bari mu leko su Nesrine mu ga ▪DUBAÏ 💦 wani tanpasheshen Bedroom ne mai mugun kyau , komai na ciki white color ne , cen cikin dakin na hango wani wall na glass ka na iya hangen wani Teku Sky blue mai mugun kyau cen na hango Nesrine zaune saman katafaren Bed din dakin ya na shinfide da wata bedsheet white color ta jingina bayan ta a jikin forehead din shi , ta na sanye da wata yar karamar riga dai'dai cinya blue colour mai mugun kyau ta na a haka kawai Diya ya turo kofar dakin da karfi ya na fadin " Nesi " " Na'am " ta fada mishi cikin sanyin murya a rude ya karaso bakin gadon ya zauna ya na fadin " lafiya me ya same ki , ba ki dai ji ciwo ba " girgiza mishi kai ta yi allamun a'a ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " to lafiya ki ka yi kara haka , kin san irin tsoron da na ji kuwa " yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " Film na ke kallo " ta kai karshen ta na nuna mishi Tv din da ke fuskantar bed din da remote din hannun ta slowly ya juya ya kali Tv din kafin ya juyo ya kale ta baki sake ya ce " Nesi , kin san irin tsoron da ki ka ba ni kuwa ? " girgiza mishi kai ta yi ba tare da ta ce komai ba ta na ci gaba da kallon Tv din ta kare mata kallo da kyau ya yi cikin zuciyar shi ya na fadin " Zan yi maganin ki " ya na gama fadar haka ya saki wani makirin murmushi ya sa hannu ya kwace remote din hannun ta ya tila saman bedside drawer ya Haye saman gadon ya janyo kafafun ta ta konta ya Haye saman ta ya mata runfa da kirjin shi wata yar karamar kara ta saki ta na cewa " yaya Moussa ka kyale ni Film na ke kallo " da sauri ya ce mata " yi min shiru , shi ne za ki tsorata ni ? Nesi ni tsaran wassan ki ne wai , na ga kwana biyu duk kin raina ni " wani cool murmushi ta saki kafin ta zagayo da hannayan ta a bayan shi ta ce " uhmm , ni ban raina ka ba " " to minene ? " ya fada ya na daga mata gera guda ya daura hannun shi saman kumatun ta wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " Duk cikin L.O.V.E ne " wani cool murmushi ya saki kafin ya ce " sai kin kashe ni ki huta " a hankali ta dago kan ta ya hade forehead din su ta ce " zan kashe ka da soyayya ta " ba ta kai karshen maganar ta ba ta ji saukar Lips din shi saman nata ya fara kissing ta ido rufe ( 😑😑😑a'a bari na koma inda fito wadanan har yanzu ba su Kamala honey moon din su ba ) ▪DAULAR SAUDIYA 🔥 ▪AMIR ya na ajiye wayar shi saman bedside drawer ya juya ya kali Inaya dai'dai lokacin da ta bude idanun ta ta na ganin shi ta saki wani cool murmushi kafin ta yi magana ya riga ta cewa " cikin ki , ya daina yi miki ciwo ? " a hankali ta gyada mishi kai kafin ta ce " Eh , amma har yanzu ina jin zafi kadan " " kar ki damu zai daina " ya fada mata cikin sanyi murya wani cool murmushi ta saki kafin ta juya ta rungumo kugunshi ta na fadin " baby yaushe za mu tafi Honey moon wai ? " a hankali ya zame hannayan ta da ga kugunshi , ya konta ya janyo ta jikin shi ya rungume ya na kallon face din ta ya ce " ba yanzu ba " turo dan bakin nan nata ta yi ta na ce mishi " to sai yaushe ? " " Idan ki na sarar turomin wannan dan bakin naki sai na cinye shi , rigimamiya kawai " ya kai karshen ya na ja mata kumatu yar karamar dariya ta yi har sai da dimple din ta ya lotsa ta ce mishi " ina son mu samu baby " " ni kuma ba ni so " matse gera ta yi ta na cewa " Why ba ka so ? " dan jinkirtawa ya yi kafin ya ce " Ban shirya kula da wani babyn ba " dan zaro idanu ta yi ta na cewa " yaya Zayd dama ka na da baby ban sani ? " gyada mata kai ya a hankali sannan ya ce " ba ga shi nan ba tare da ni " daga mishi gera guda ta yi ta na fadin " Uhmmm ni ce babyn ka ? " bakin shi ya kai ya sumbaci forehead din ta ya ce " yeah you're my baby " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " amma ni yaya Zayd ina son mu samu baby , me kama da kai , na saka shi a gaba na yi ta kallo " " ki bar zancen baby , ke da samun baby sai dai wani ikon Allah " cikin rudu ta ce mishi " yaya Zayd ban gane ba ? " a hankali ya lumshe idanun shi bai ce mata komai ba , shi sam ba ya tunanin zai iya kula da baby cikin rayuwar shi , babyn ne ma sam ba ya so , ya na tsoron ya rasa ta wajen haihuwa , shi ya sa ya cire rai da ga samun baby cikin rayuwar shi ya yi nisa cikin tunanin shi kawai ya ji ta kontar da kan ta saman kirjin shi ta na sauke ajiyar zuciya bari dai mu dan tsagaita labarin ▪AFTER SOME DAYS yau dai ta kama ashirin ga wata , ranar nadin Amir a matsayin Malik Tsaye Inaya ta ke cikin parlourn MALIKAT INAS , ta sanye cikin wata dankareriar gown Gold color mai mugun kyau har jan kassa ta ke , ta daura wata Alkyaba Fara kal da ga sama , an yi mata simple make up sai tashin qamshi ta ke , da ga gani kassan yau shirin na musaman ne ta na tsaye a haka Nesrine ta shigo parlourn ta na sallama Inaya na ganin ta ta saki kara ta nufe ta da gudu ta rungume ta ta na sakin kara da gudu RIANNA ta fito da ga cikin corridor ta na fadin " baby lafiya me ya same ki ? " cak ta tsaya tsakiyar parlourn ta na kallon Inaya da Nesrine rungume da juna wani irin kyawatencen murmushi ta saki ta nufe su da sauri ta rungume su a tare ta na fadin " oyoyo Nesi ta dawo " ta kai karshen ta na raba jikin ta da nasu a hankali ita ma Inaya ta raba jikin ta da na Nesrine ta riko hannayan ta ta na fadin " Nesi na yi kewar ki over " wani cool murmushi ita ma Nesrine ta saki kafin ta kai hannu saman kumatun Inaya ta ce " Ni ma na yi kewar ki sosai baby na , da fatan na same ki lafiya , gaskiya yaya Zayd na kula da ke , dubi yadda ki ka yi haske , kin yi wani Fresh Masha Allah kamar na sace ki " wani dan karamin murmushi Inaya ta yi ta na sunkuyar da kai wai ita ta ji kunya wata yar karamar dariya RIANNA ta yi ta ce " a'a Nesi ke dai ki ka yi haske , gaskiya Diya ya iya kula da mace , ki ce mu fara tara kayan baby ? " wata yar karamar dariya Nesrine ta yi ta na shirin Magana Tesnim ta shigo ta na kwallawa Inaya kira " Aunty Tesnim me ya faru ? " Inaya ta fada cike da zumudi Tesnim ta kamo hannun Inaya ta na fadin " baby mu tafi yanzu a ke shirin nada Amir yi sauri " ta kai karshen ta na jan Inaya su ka bar wajen da gudu kamar kananan yara da sauri ita ma RIANNA ta riko hannun Nesrine ta ce " mu tafi kar a yi ba da mu ba " gyada mata kai Nesrine ta yi kafin su fara takawa cikin nitsuwa su ka bar part din a tare su ka nufi hanyar babbar Fadar Malik , yau masarautar cike da mutane , duk wata masarautar da ke karkashin Mulkin Daular Saudiya sai da ku halartu a fadar , har shi kan shi Sarkin Daular Ottoman da sallama a bakin su , su ka shigo Fadar ta kofar mata dan Fadar an raba ta gida biyu , mata nasu wajen daban , Mazan nasu wajen daban Sai kujerar Malik ta zalar Gold an kawata ta da wasu diamond har kyali ya ke , geffen Kujerar akwai wata chair ita ma amma ba ta kai girman ta Malik ba , amma ita ma ta Gold ce har da diamond da Allamun ta MALIKAT ce cen su ka hango Inaya zaune saman wasu lamusasun sofas ita da Tesnim kai tsaye wajen su su ka nufa , su ka zauna , duk wani wanda ke cikin masarautar sai da halar ta , MALIKAT AL'UMU da MALIKAT INAS ne kadai ba su cikin wajen saboda Takaba da su ke yi , amma duk abun da ya ke faruwa cikin Fadar su na gani ta camera su na a haka wasu jibga jibgan sojoji sanye da kakinsu kowane rike da manyan bindigu su ka fara shigowa Fadar da gudu su ka zagaye ko ina da sauri Diya ya shigo cikin Fadar ya nufi bangaran Maza ya zauna saman wata sofar ya na zama Wasu dogarai su ka fara shigowa , su ka tare hanyar wuce , su ka bude manyan rigunan su ta yadda ba ka iya ganin komai da ga zaune su na a haka su ka fara jiyo a busa Algaita duk Fadar ta dauki sautin daya bayan daya su ka fara mikewa su na sunkuyar da kan su da sauri ita ma Inaya ta saka hular Alkyabar ta , ta sunkuyar da kai ta na kallon kassa ta wutsiyar ido su na a haka su ka jiyo wani dadaden qamshi mai sanyaya zuciya ya gwauraye Fadar baki daya , duk irin qamshin da ke cikin fadar sai ya kashe shi a hankali ya Shigo Fadar , ya na taku cike da Izza , ya na sanye da wasu manya kaya irin na gidan Sarauta , da ga ganin kayan ka san miliyoyi a ka kashe musu Alkyabar jikin shi ma kadai ta kai wajen one hundred million , dan zaren da a ka yi mata zane ma na gold ne , duwatsun da ke cikin ta zallar diamond ne tun da ya shigo , duk sojojin wajen su ka fara daga kafa su na sara mishi ji kawai ka ke dip dip dip kassar har girgiza ta ke kai tsaye Kujerar Gold din nan ya nufa a hankali ya juya ya zauna saman kujerar ya na zama ko sautin Algaita ya fara tashi cikin fadar , da sauri dogaran da su ka tare bangaran Maza su ka saki manyan rigunan su , su ka koma da ga baya gaba kadan da sojojin nan su ka tsaya su na tsaya wa Wani dattijo Fari kal ya tara kyasumba har zuwa saman kirjin shi , da ga gani zai kai shekara 60 ko fi , ya na sanye da manyan kaya , ya na rike da wani Abu kamar box haka nade cikin wani farin Tissu ( Ina ga kamar Kur'ani ne 🤔🤔🤔 a nawa tunanin ) a hankali ya fara takawa ya nufi gaban Amir ya tsaya ( Ni dai ban san ko wanene ba gaskiya 😑😑, amma bari mu duba labarin shi kadan ) RAFIK BILAL wannan shi ne babban Wazirin Malik , da ga Malik sai shi indai a ciki Fada ne , shi da hannun shi ya nada Malik HICHAM bin JAABAR , kuma shi zai nada Malik Nawfel Bin Jaabar yanzu , duk cikin Fadar , da ga Sarkin bayi , Sarkin dogarai da sauran su duk a karshin shi su ke , duk wata shawara da Malik zai yanke tare da Rafik ya ke yanke ta , yanzu kuma Amir zai zabar nashi Wazirin , wanda ko Amir ba ya nan za a iya tunkarar shi , kuma idan ya yanke shawara ta zaune tamkar Malik ya yanke ta [01/10 à 09:39] MEERAH 🪷🩷: ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 Marubuciyar littafin TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 TAP THIS LINK TO JOIN MY WHATSAPP CHANEL 👇👇👇👇👇👇👇👇 https://whatsapp.com/channel/0029VaGhJCqKmCPUvpvIJ80i _________________________※※※※※___________________________ BOOK .....................2 ❤✍📚 ♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡ PAGE 23 ✍📚 Murya sama sama yadda kowa ke jin shi ya ce " Al-Amir Nawfel Hicham bin Jaabar , Ka yi rantsuwa da Kur'anin da ga ke cikin hannu na , za ka kula da masarautar Saudiya ? " a hankali Amir ya daga Hannun shi ya daura saman Kur'anin murya cen kassan makoshi yadda Rafik ne kadai ya jiyo shi ya ce " Na yi rantsuwa da Alkur'ani mai girma zan kula da Masarautar Saudiya " " Za ka rike Mulkin Saudiya cikin gaskiya " a hankali Amir ya gyada kan shi kafin ya ce " Na yi Alkawari " " za ka yanke hukunci kamar yadda Shari'ar mu ta musulimci ta tanada " " Na yi Alkawari , zan kula da Saudiya tamkar rayuwa ta , Zan kare ta tare da Al'umar da ke cikin ta , Zan bawa me gaskiya gaskiyar shi , wanda ya yi laifi kuma zai fuskanci hukunci dai'dai laifin da ya aikata ko da kuwa Ni ne , na yarda zan fuskanci hukuncin da ya dace " ya fada dan ya fara gajiya da tambayoyin Rafik , shi so ya ke a yi da sauri ya bar wajen ya na da aikin yi wani cool Murmushi Rafik ya saki kafin ya janye Kur'anin Ya juya ya kali dogaran da ke tsaye a baya ya gyada musu kai a hankali juyawa ya yi ya ajiye kur'anin hannun shi saman table din da ke geffen Chair din Malik dai'dai lokacin da dogaran nan su ka karaso wajen rike da wasu Tissu farare kal hannu Rafik ya kai ya karbe su , ya bude ashe Rawani ne cikin nitsuwa ya nadawa Amir Rawanin nan sannan ya ja hular Alkyabar ya rufe mishi kai , ba ka iya ganin komai sai wadanan Hazel eyes din nashi ya na gama nadawa Amir rawanin shi ya koma wajen sofar da ya taso ya tsaya ya na tsayuwa ko , dogaran da su ka tare bangaran Mata su ka sauko da rigunan su , su ka koma baya da sauri sauri Slowly Inaya ta dago kan ta , ta kali Amir Dum ta ji gaban ta ya fadi , dan ba karamin kwarjini ya yi mata ba ba ita kadai ba , duk matan wajen sai da su ka ji zuciyoyin su sun buga , gaskiya Mulki na kama Amir , specially irin zaman nan da ya yi na izza na Mulki , nan take Hafsat , Muntaz da Rouksar su ka ji wani mugun son shi cikin zuciyoyin su a tare ji su ke kamar su hadiye shi , ga kyau , ga kudi , ga Mulki ai kowace macen da ke wajen sai ta kamu da son shi , ita dama Inaya ta jima da son shi cikin zuciyar ta , ba abun da ya sauya kawai ta tsaya ta na kallon shi ta na sakin Wani cool murmushi RIANNA ma murmushi kawai ta saki , gaskiya ta na alfahari da dan uwan ta , har kawo ruwa idanun ta su ka yi su na a haka su ka Jiyo Muryar Rafik ya na fadin " Al-Malik Nawfel bin Jaabar " a tare duk dogaran wajen su ka daga murya su na fadin " Allah ya ja zamanin mai martaba " har sau biyar sojojin nan kuma su na ta sara mishi sai da su ka Kamala sannan Rafik ya koma saman sofa din shi ya zauna a tare duk mutanan wajen su ma su ka zauna saman sofar su , kowane ya zubawa Amir ( Kut Yanzu Malik ya ke 🤭🤭🤭🤭 ) kowane ya zubawa Malik ido , shi kuma ya kurewa Kofar fita Fadar ido ya na jiran kawai a Kammala ya tashi ya bar wajen da gudu , akwai wani abu na musaman da ya shirya yi ya na a haka ya jiyo Muryar Rafik ya na fadin " Ranka shi dade mai grima Malik , lokaci ya yi da za ka zabar wanda zai maye maka gurbi na , bisa tsarin masarautar nan " gyada kan shi Amir ya yi a hankali kafin ya nuna Diya da yatsa ko tunani bai tsaya yi ba dan Zaro idanu Diya ya yi ya na kallon Malik ya saki wani cool murmushi kafin ya mike tsaye , ya karaso gaban Malik ya zube saman guyiwowin shi a hankali Malik ya daga hannun shi ya daura saman kan Diya ya na aza shi Diya ya ce " na yi Alkawari zan taya mai girma Malik rike Saudiya da hannun gaskiya " ya na gama fadar haka Malik ya janye hannun shi slowly Diya ya mike ya juya ya nufi gaban Rafik ya Zube saman guyiwowin shi cikin nitsuwa Rafik ya zame rawanin kan shi , ya nadawa Diya sai da ya Kamala nada mishi rawanin sannan Diya ya mike ya koma geffen daman Malik ya tsaya ya rike hannayan shi a baya ya ce " Bismillah " a hankali kowane ya koma ya zauna , su ka fara kuskus kowane da abun da ya ke fada a hankali Inaya ta rage sautin Muryar ta , ta ce " Aunty Tesnim , Me ya sa shi yaya Moussa bai zauna ba ? " rage sautin Muryar ta ita ma Tesnim ta yi kafin ta ce " Da ga yanzu shi ne na hannun daman Malik , duk wata magana da Malik zai yi a bakin Diya za a ji ta " yar karamar dariya Inaya ta yi kafin ta ce " kenan shi Malik ya koma kurma ? " girgiza mata kai Tesnim ta yi cikin sanyin murya ta ce mata " a'a , kawai haka tsarin masarautar mu ya ke , ba a so a ji Muryar Malik , shi ya sa ki ka ga Diya ya tsaya a geffen shi ta yadda duk abun da zai fada Diya kadai zai ji shi " " Shikenan yanzu an nada shi a matsayin Malik ? " gyada mata kai Tesnim ta yi allamun eh " shikenan ku tashi mu tafi ko ? " RIANNA ta amsa mata da cewa " a'a babu inda za ku tafi , ba a nada MALIKAT ba " slowly Inaya ta juyo ta kali RIANNA ta ce " Aunty RIANNA wace MALIKAT kuma ? " wani cool murmushi RIANNA ta saki kafin ta ce " Za ki gani ke dai duk abun da a ka ce miki , ki yi shi kar ki yi magana " da To Inaya ta amsa mata kafin ta juya ta kali Malik dai'dai lokacin da wani dogari ya shigo Fadar ya na rike da wata Box ta Gold ya nufi Rafik ya Zube saman guyiwowin shi ya mika mishi Box din hannu Rafik ya kai ya karbi box din sannan ya mike tsaye cikin girmamawa ya ce " Ranka shi dade Malik , Lokaci ya yi da za a nada MALIKAT din ka , ga Alkyabar MALIKAT AL'UMU " da sauri Sarkin bayi Mohammed ya mike ya ce " cikin Dukkan girmamawa ran ka shi dade Malik , kowa a nan ya sani ba ka da aure , ina ga ba sai an nada MALIKAT ba a yau " slowly Rafik ya juya , ya kali Sarkin bayi ya ce " ba zai yi yu ba , rana guda a ke nada Malik tare da MALIKAT din shi , ga yan mata a nan zaune , ya zabi koma nawa ya ke so a aura mishi ita , a nada MALIKAT " wani Makirin murmushi Mohammed ya saki dama da gangan ya yi hakan dan sunkuyar da kai ya yi kafin ya ce " ran ka shi dade mai girma Malik , ga yar uwarka Hafsat , na baka auren ta a aura muku aure da ita , Idan har Mai girma Malik ya amince " Gyada kan shi Rafik ya yi kafin ya ce " Masha Allah , hakan ya yi kyau " slowly ya juya ya kali Malik ya ce " Mai girma Malik , zan kasance Waliyin ka , a aura maka ita a yanzu , a nada ta a matsayin Malikat " shiru shi dai Malik ya yi bai ce komai ba bai ce musu komai ba shi ko Rafik a tunanin shi Malik ya Amince kawai sai ya juya ya kali Mata ya ce " wacece Hafsat Mohammed a cikin ku " da sauri Muntaz ta mike ta fice Fadar da gudu ta na kuka da kallo duk su ka raka ta har sai da ta fice sannan Rafik ya sake maimaita tambayar shi cikin kissa da kisisina Hafsat ta mike ta yi taku biyu gaba ta sunkuyar da kai ta na sakin Murmushi Slowly Rafik ya juya ya kali Malik sai dai kafin ya yi magana Malik ya daga mishi hannu allamun ya yi shiru ba musu Rafik ya yi shiru ya na kallon Malik Da dan yatsar shi ya yi wa Diya allamun ya guso da sauri Diya ya sunkuyo ya kai kunnen shi wajen face din Malik cikin sanyin murya Malik ya ce mishi " ka yi abun da na ce maka " wani kyawatencen murmushi Diya ya saki kafin ya gyada kan shi ya mike tsaye kallon Hafsat ya yi ya ce mata " Za ki iya komawa ki zauna " a tare duk mutanan wajen su ka zaro idanu Hafsat kuwa sai da ta dago kai ta kali cikin idanun Diya ba shiri nan take murmushin da ke saman face din ta bace da sauri Mohammed ya ce " amma ranka shi d...... " bai kai karshen maganar shi ba Diya ya katse shi da cewa " a'a Sarkin bayi , wannan shawarar ta Malik ce kadai , ba wanda ke da izinin fitar mishi da matar da zai aura " cikin nitsuwa Rafik ya katse shi da cewa " amma ranka shi dade ka sani bisa tsarin masarautar nan a rana daya a ke nada Malik da MALIKAT " gyada mishi kai Diya ya yi kafin ya ce " mai girma Rafik mun sani baki daya , kun san a ka ce sabon sarki , sabon zamani , wannan tsarin Malik ya kawo shi , to Malik Nawfel ya sauya shi " da sauri Miram ya mike ya ce " amma haka al'adar masarautar nan ta ke , ta ya za a ce rana guda an sauya ta " kafin Diya ya yi magana RIANNA ta mike ta ce " cikin dukkan girmamawa Miram , zamani sauyawa ya ke , kamar yadda al'ada ke sauyawa , Idan har Malik ya ce ba shi da ra'ayin nada MALIKAT a yau , babu wanda ya isa cikin mu ya matsa mishi yin abun da ba ya so , a gafarce ni idan na fadi ba dai'dai ba " ta na gama fadar haka ta koma ta zauna ita dai Inaya da ido kawai ta ke bin su dan da larabci su ke magana ita kuma ba gane larabci ta ke ba A hankali Malik ya yi gyaran Murya da sauri Diya ya koma ya dan sunkuyar da kan shi , ya na sauraron Abun da Malik ke fada mishi mikewa tsaye ya yi , ya tako a hankali gaban Rafik ya mika mishi hannaye allamun ya ba shi box din ba musu Rafik ya daura Box din saman hannayan Diya juyawa ya yi ya ajiye box din saman table din Da Rafik ya ajiye kur'ani sannan ya karaso gaban Malik ya tsaya ya juya ya kali Rafik ya ce mishi " za ka iya komawa ka zauna " ba musu Rafik ya koma ya zauna saman sofar shi ya na zama Diya ya ce " kamar yadda Gimbiya RIANNA ta fada , zamani ya kan sauya tare da al'adun shi , Haka zalika Mulkin Malik Nawfel zai zo da nashi zamanin , da ga yau za mu kawo canji a cikin wannan masarautar , da ga yau mun janye dokar da ke cewa Rana guda za a nada Malik da MALIKAT , amma Malik ya yarda zai nada MALIKAT da hannayan shi ba na wani ba yanzu ba sai an jima ba " nan take duk fadar su ka shiga yin hamdalah kowa ya saki murmushi slowly Diya ya juya ya kali Malik gyada mishi kai kawai Malik ya yi a hankali ba tare da ya ce komai ba wani cool murmushi Diya ya saki kafin ya sauke ajiyar zuciya ya fara takawa a hankali ya nufi bangaran mata kai tsaye wajen Inaya ya nufa , ya mika mata hannu ya na murmushi ya ce mata " baby tasso mu tafi " ya fada da hausa cikin rudu Inaya ta ce mishi " yaya Moussa ina kuma za mu tafi ? " girgiza mata kai kawai ya yi ya na murmushi ya ce mata " kar ki damu baby , ke dai tasso mu tafi duk abun da zai faru kar ki yi magana kin ji ko ? " wani cool murmushi ta saki ta gyada mishi kai sannan ta daura hannun ta saman nashi , ta mike a hankali a tare su ka fara takawa , har su ka karaso gaban Malik sannan ya saki hannun ta ya ce mata " yi kneel down " ba musu ta Zube saman guyiwowin ta ta na kallon Malik fuskar ta cike da allamun tambaya ta na tsugunawa Diya ya dauki yar box din nan ya bude ta da sauri Mohammed ya ce " ranka shi dade ba dai yarinyar nan za a nada a matsayin MALIKAT ba , she is too small " Malik bai ce mishi komai ba ya mike tsaye a hankali da sauri duk mutanan wajen su ka mike tsaye hannu Malik ya kai ya cire Alkyabar da ke jikin Inaya ya mikawa Diya ya kai hannu ya fido Alkyabar da ke cikin box din da Diya ke rikeda wata dankareriar Alkyaba ce , fara kal ta auduga , da ga gani wannan sakar ta hannu ce , musaman Zaren da a ka yi wa Alkyabar zane na gold ne , sai tashin qamshi ta ke yi bai tsaya bata lokaci ba ya daurawa Inaya ita , ya saka mata hular , sannan ya mika mata hannu slowly ta dago kai ta kali hannun shi ta saki wani cool murmushi sannan ta daura nata a sama ta mike tsaye a hankali ya dago hannun ya kai saitin bakin shi ya manna mata kiss har sai da ya dan lumshe idanun shi a hankali a hankali ya janye hannun ta cikin harshen hausa ya ce mata " zauna " ya kai karshen ya na janyo ta wajen Kujerar MALIKAT har za ta zauna Mohammed ya ce " ranka shi dade haka bai dace ba , ba ta isa zama MALIKAT ba " ya na gama rufe bakin shi Miram ya ce " Mai girma Rafik ka yi magana mana , wannan ba za ta iya kula da harkokin MALIKAT ba , wannan doll ya kamata mu samo mata ai , ko ba haka ba " ya kai karshen ya na juyawa ya kali sauran mazan babu wanda ya ce mishi ufan , dan ba wanda zai iya jayaya da umarnin Malik bare kuma wannan da ga gani bai zo da wassa ba " Ranka shi dade , kar ka manta ita ma MALIKAT ta na da hannu cikin al'amarin masarautar nan " Rafik ya fada [02/10 à 08:12] MEERAH 🪷🩷: ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 _________________________※※※※※___________________________ BOOK .....................2 ❤✍📚 ♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡ P A G E 2 4 ✍ 📚 ba tare da ya juyo ba Malik ya ce " ba na son na kara jin muryar kowa a cikin wajen nan " ya fada da dan karfi nan take kowa ya shiga tayi²n shi duk sai da su ka sunkuyar da kan su ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce ma Inaya da ta tsare shi da idanu " Zauna cutie " gyada mishi kai ta yi kafin ta zauna saman chair din a hankali ta na kallon shi, ta na zama shi ma Malik ya koma saman chair din shi ya zauna ya na zama kowane ya koma saman sofar shi ya zauna banda Hafsat da ta fice fadar da sauri komawa Diya ya yi geffen Malik ya tsaya ya rike hannayan shi a baya a ya ce " za mu iya farawa " ya na gama fadar haka General Abdallah ya mike ya karaso gaban Malik ya sara mishi sannan ya ce " ranka shi dade kamar yadda ka bada ubarni , mun kamo wanda ya harbi mai girma marigayi Malik " a hankali Malik ya gyada kan shi , Allamun a kawo shi dan sunkuyar da kai General ya yi kafin ya juya ya kali daya da ga cikin sojojin da ke tsatsaye cikin fadar da sauri biyu da ga cikin su , su ka fice fadar da gudu ba su wuce Five minutes ba , su ka dawo rike da wani saurayi da a shekaru ba zai wuce 24 years ba , ya na sanye da wasu kaya bakake an daure shi tsam kamar dauri goro su ka karaso da shi geffen General su ka zubar da shi saman guyiwowin shi kallon Malik General ya yi ya ce " Ga shi nan ranka shi dade , bisa bincike da mu ka yi , wannan shi ne Sniper din da ya harbi Malik " kare mishi kallo da kyau Malik ya yi kafin ya juya ya kali Inaya ya kai dan bakin shi saitin kunnen ta ya rada mata " Cutie , kale shi da kyau , shi ne wanda ya kashe Abbi ? " slowly Inaya ta juya ta kali saurayin nan da ga sama har kassa sannan ta juya ta kali Malik ta ce " yaya Zayd , ba na ji wannan zai iya kashe mutum , sai dai idan matsa mishi a ka yi " a hankali ya gyada kan shi kafin ya juya ya kali saurayin , shi ma haka ya ji cikin zuciyar shi , kamar wannan saurayin ba zai kashe mutum na haka kawai shi ya sa ya tambaye ta kuma ra'ayin su ya zo daya kallon Diya ya yi , da sauri ya sunkuyo da kan shi Malik ya rada mishi " Ina son na yi bincike da kai na a kan wannan saurayin , ka ce a rufe shi kawai zan yanke mishi hukunci da ga baya " gyada mishi kai kawai Diya ya yi kafin ya mike ya kali General ya ce " General za ku iya meda shi prison , Malik zai yi bincike da kan shi a kan wannan saurayin , sannan ku rage sasaucin daurin nan da ku ka yi mishi don Allah , sai ka ce mara imani " yar karamar dariya General ya yi kafin ya juya ya kali sojojin da su ka kawo saurayin ba musu su ka dauki saurayin su ka koma inda su ka fito komawa General ya yi ya zauna saman sofar da ya taso ya na zama Malik ya saki wani siririn Tsaki ya mike tsaye da sauri su ma mutanan wajen su ka mike har da Inaya bai ce musu komai ba ya fara takawa cike izza ya nufi kofar fita Fadar ya fice abun shi ya na fita Rafik ya kali Diya ya ce " Diya , ya na ga kuma Malik ya tafi ba mu Kamala ba ? " dan karamin murmushi Diya ya yi kafin ya ce " I'm sorry ina ga ba ya jin dadin jikin shi , in sha Allah gobe zai yanke shawara dan gane da sauran case din , yanzu kowa zai iya zuwa babban parlour domin wallimar da a ka shirya " ya na gama fadar haka ya juya ya kali RIANNA murmushi kawai ta yi kafin ta karaso ta rike hannun Inaya ta ce " mu tafi wajen momy ? " gyada mata kai Inaya ta yi ta na murmushi kafin su fara takawa a hankali a tare su ka bar wajen su na barin wajen Diya ya nufi Nesrine ya mika mata hannu ya ce " za mu iya tafiya madam ? " dan karamin murmushi ta yi kafin ta daura hannun ta saman nashi , su ka fara takawa a tare su ka bar wajen daya bayan daya duk mutanan fadar su ka watse ▪MALIK Kai tsaye part din shi ya koma , duk inda ya wuce sai dogarai sun zube har kassa su na gaishe shi bai bi ta kan gaisuwar su ba kai tsaye ya nufi building din shi , ya haye floor na uku , ya na isa parlour ya nufi chair din shi ta Gold ya haye ya zauna , ya zame hular Alkyabar shi , tare da rawanin ya tila shi saman sofa , ya jingina bayan shi a jikin chair din ya lumshe idanun shi kamar da ga sama ya jiyo Muryar Diya ya na fadin " Al-Malik Nawfel bin Jaabar " dan karamin tsaki Ya yi kafin ya bude idanun shi ya kali Diya da ke zaune geffen rawanin shi ya ce " lafiya ka biyo ni ? " yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " ba komai Amir , oh Sorry ina nufin Malik " tsaki Malik ya yi ya na kauda kai gefe " yawwa na ce , wai me ya sa ka ce a kai yaron nan prison ba ka yanke mishi hukuncin kai tsaye ba , bayan bincike ya nuna shi ya kashe Uncle ? " dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya ce " Gaskiya ba na ji a jiki na yaron nan zai iya kashe mutum haka kawai " " ka na nufin cilas ta mishi a ka yi ? " a hankali Malik ya gyada mishi kai kafin ya ce " shi ya sa na ce a rufe min shi , gobe zan je da kai na , na tambaye shi , Idan ma cilas ta mishi a ka yi zan gano da kai na " " okay , yanzu tashi mu tafi wajen wallimar da a ka shirya maka " lumshe idanun shi Malik ya yi murya cen kassan makoshi ya ce mishi " tashi ka tafi ni babu inda zan je " yar karamar dariya Diya ya yi kafin ya ce " Why ? , kai fa a ka shirya wa , bai kamata a ce ba ka wajen " " please Diya let me , ba na bukatar ganin kowa a yanzu " " ko da kuwa MALIKAT Inaya ce ? " Diya ya fada ya na dan lekon face din Malik Shiru ya yi bai ce mishi komai ba , dan duk duniya ita kadai ce yanzu ya ke son gani , tun bayan da ta Kamala period din ta yanzu wajen kwana biyar bai sake saka ta a idanun shi ba sai yau , yau din ma ba wani gani kirki ya yi mata ba , ga shi ta yi wani fresh ta kara haske , ta samu kula da ga wajen MALIKAT INAS da MALIKAT AL'UMU , fatar jikin ta ta yi wani laushi kamar ta baby , hannun ta kadai da ya taba ya ji wata muguwar sha'awar ta ta taso mishi dalilin da ya sa ma ya baro fadar ba shiri , dan kar mutanan wajen su lura ya na cikin sha'awa ya yi nisa cikin tunanin shi kawai ya jiyo Muryar Diya ya bushe da dariya dan karamin tsaki ya yi kafin ya ce mishi " wai minene abun da dariya , kai ba ka da aiki sai dai dariya " tsagaita dariyar shi Diya ya yi kafin ya ce " ba dole na yi dariya ba , Bari zan je na fadawa Ammie a kawo maka matar ka tun yanzu ba sai dare ya yi ba , ko kuma na sa a kawo maka lemun tsami ? " bai ce mishi komai ba ya mike cikin nitsuwa ya nufi corridor ya shige da kallo Diya ya raka shi har sai da ya shiga sannan ya sake bushewa da dariya har da dafe ciki kafin ya tashi ya sauko Floor na farko , dan a nan ne a ka shirya wallimar ▪ROUKSAR tsaye ta ke gaban Damba , da ke faman Dariya har wasu hawaye na zubo mishi cike da bacin rai ta ce mishi " Damba don Allah ka daina wannan dariyar mu san abun yi " tsagaita dariyar shi ya yi ya ce mata " Sai da na fada miki ki kashe yarinyar nan , amma ki ka tsaya wai sai an yi nadin Malik , dan ki na da tambacin ke zai nada a matsayin MALIKAT , to yanzu wa gari ya waya ? dan haka ki bar ni na yi dariya " dan karamin tsaki Rouksar ta yi kafin ta ce " Damba , a sani na kai ma cewa ka yi kai ne Malik zai nada a matsayin na hannun daman shi , amma mi ya faru yanzu " " Diya ya nadda a matsayin na hannun daman shi , amma kar ki manta wassan Mulkin Saudiya yanzu ya fara , ko shekara dubu zai dauka mulkin Saudiya sai ya dawo a tafin hannu na " " yanzu Damba ya ka ke so mu yi , dan gaskiya ba zan iya kallon yarinyar nan ta zauna saman kujerar MALIKAT ba , yanzu kennan aura mishi ita za a yi ? " wani murmushi mai dan sauti Damba ya yi kafin ya ce " wa ya sani may be matar shi ce tun farko , dalilin da ya sa ta ke makale mishi kennan " a hankali Rouksar ta sauke ajiyar zuciya kafin ta ce " ko ba komai da sauki tunda ba wacen Hafsat a ka aura mishi ba , yar iskar yarinya tun kafin a yi auren ta dame ni da MALIKAT Hafsat , MALIKAT Hafsat , za ki ci uban ki ba MALIKAT Hafsat ba " " kar ki manta , kin kashe maciji ne ba ki dare kan shi ba , ita wadda a ka nadda a matsayin MALIKAT ta fi karfin mu , idan har ki ka bari a ka kai ta part din Malik cikin daren nan , to tabass da ga ita har Malik sai dai kallo ba abun da za mu yi musu , cikin daren nan ki tabbatar kin kashe ta da poison din ki , Idan kuma mu ka yi sa'a Malik bai taba ta ba cikin daren nan , har yanzu da sauran damar mu " wani makirin murmushi Rouksar ta saki kafin ta lumshe idanun ta , ta fara motsa lips kamar ta na magana nan take duk jelar gashin ta ta koma green , duk ya koma kamar fatar maciji a hankali fatar jikin ta ita ma ta fara komawa green wasu scale irin na maciji su ka fara fito mata saman Fuska daya bayan daya jelar gashin ta , ta fara komawa manya manyan macizai , sai murkuso su ke yi su na fido harshen su waje su na wata kara abun ban tsoro a dubu dari Rouksar ta bude idanun ta , sun koma idanun maciji sai da na ji gaba na ya fadi wani mugun murmushi ta saki nan take fuskar ta ta koma kamar ta maciji , ta na fido harshen ta irin na maciji shi ma cikin wata murya mara dadin ji ta ce mishi " Ssssssssssssss , sai na gggggaa bbbbbbbayyyyyyan ta , tunnnnnnn cennn wasssssssssa nnnnna ke mata " wata shegiyar dariya Damba ya yi kafin ya ce " ya isa haka Medusa , ni fa wannan halitar taki ba son ganin ta na ke ba , specially wannan maganar ta ki ta macizai " A hankali Rouksar ta lumshe idanun ta , sannu sannu jelar gashin ta ta fara komawa dai'dai tare da Skin ta Slowly ta bude idanun ta da su ka koma dai'dai ta yi wata shegiyar dariya ta ce " Idan sun san wata ba su san wata ba , yanzu Mulkin Medusa zai fara , har shi kan shi Malik ba zan raga mishi ba " ta na gama fadar haka ta bace bat a wajen ta bar Damba ta na barin wajen shi ma Damba ya bace bat ▪INAYA a tare da RIANNA su ka nufi part din MALIKAT AL'UMU Tesnim da Nesrine ba biye da su bakin su da sallama su ka shigo parlourn MALIKAT AL'UMU , ta na zaune saman sofa one seater ta na ganin Inaya sanye da Alkyabar ta , ta saki wani kyawatencen murmushi ta mike tsaye ta nufi Inaya da sauri Inaya ta kwace hannun ta da ga cikin na RIANNA ta nufi MALIKAT AL'UMU da dan sauri ta fada jikin ta , ta rungume ta wata yar karamar dariya MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " MALIKAT Inaya sai a sake ni ko kin karaya min baya " yar karamar dariya ita ma Inaya ta yi kafin ta saki MALIKAT AL'UMU ta na fadin " Sorry Momy " hannun ta MALIKAT AL'UMU ta riko , ta kali RIANNA ta ce " ku bar ta a waje na zuwa dare sai ki zo ki kai ta , tun da ni ba zan iya zuwa ba " gyada mata kai RIANNA ta yi kafin ta ce " amma momy , ki na ganin zai yarda ta koma part din shi baki daya ? , ko yanzu wajen nadda ta MALIKAT sai da mu ka fuskanci sa'insa " wani cool murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " kar ki damu , ai shi da kan shi ya ba ta matsayin MALIKAT , kawai ki dawo ki kai ta part din shi idan lokaci ya yi " ta na gama fadar haka ta juya ta kali Inaya ta ce " MALIKAT mu je na shirya miki wani abu na musaman " " Da gaske momy " ta fada cike da zumudi gyada mata kai kawai MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta nufi corridor ta shige a hankali ita ma Tesnim ta bi bayan su ta nufi bedroom din ta juyawa RIANNA ta yi ta kali Nesrine ta ce " mu tafi ko ? " " Aunty RIANNA , ina so na ga mama " Nesrine ta fada cikin sanyin murya da to kawai RIANNA ta amsa mata kafin su baro part din , a tare su ka nufi part din MALIKAT HOUDA tun a cikin parlourn su ka tardo mama zaune saman sofa , ta yi zugum waje guda da allamun yau ta tuno malam dan ga hawaye nan konce cikin idanun ta da gudu Nesrine ta fada jikin ta ta rungume ta ta na fadin " mama na yi kewar ki sosai da sosai " wani cool murmushi mama ta saki ba karamin sanyi ta ji cikin zuciyar ta ba a hankali ta zagayo da hannayan ta ita ma ta rungume Nesrine ta na fadin " Amarya sai yau a ka tuno da ni ko ? " wata yar karamar dariya Nesrine ta yi kafin ta raba jikin ta da mama ta koma gefe ta zauna ta na fadin " mama ai ni kullum ina tune da ke kuma ai kin san ba na cikin gidan nan yau din nan mu ka dawo " " shikenan ya mijin naki ya ke " dan sunkuyar da kai Nesrine ta yi wai ita kunya ta ce " ya na nan lafya " ta na gama fadar haka Muntaz ta fito da ga cikin corridor ta na kuka kamar baby MALIKAT HOUDA na biye da bayan ta , tare da Gimbiya Manisha da sauri RIANNA ta taro ta ta na fadin " Muntaz lafiya ki ke irin wannan kuka haka " cikin bacin rai Muntaz ta sa hannu ta tura RIANNA baya ta na fadin " ki kyale ni , shikenan yanzu kun raba ni da Amir , kun fi kowa sanin tun ina karama na ke fama da son shi cikin zuciya ta , saboda shi tambayar aure nawa naki karba , kawai saboda irin son da na ke mishi yanzu kuma an aura mishi wacen Hafsat da ko kyau ba ta da " wani cool murmushi RIANNA ta saki kafin ta ce " to ai ita ma bai aure ta ba " cikin rudu Muntaz ta daina kukan ta ta ce ma RIANNA " bai aure ta ba ? " a hankali RIANNA ta gyada mata kai allamun eh wani kyawatencen murmushi ne Manisha ta saki kafin ta karaso geffen Muntaz ta dafa shoulder din ta ta ce " kin ga sai da na fada miki Amir ba zai auri Hafsat ba saboda ba ya son ta , kuma na san shi ma ke ya ke so , zan wa mahaifin ki magana a aura auren ku ke da Amir..... " cikin nitsuwa RIANNA ta katse ta da cewa " Malik ya ke a yanzu , kuma Muntaz zan fada miki gwara ki hakura da shi saboda ya nadda wadda ya ke so a matsayin MALIKAT " " ban gane ba RIANNA me ki ke nufi , ki ka ce bai auri Hafsat ba to wacece MALIKAT " Manisha ta tambaye ta wani cool murmushi RIANNA ta saki kafin ta ce " MALIKAT Inaya , matar shi wadda ya ke so kuma ya ke kauna , saboda ita a bai auri Hafsat ba , ba dan ya na son ki ba Muntaz dan haka gwara ki cire son shi da ga cikin zuciyar ki zai fiye miki al'heri " ta na gama fadar haka ta juya ta fice parlourn ta bar part din baki daya ta na fita ko Muntaz ta sake fashewa da sabon kuka ta na fadin " ni wlh sai an aura min Amir ko kuma na kashe kai na " ba ta gama rufe bakin ta ba ta ji saukar mari Tasss a saman kumatun ta har sai da ta shanye kukan ta ba ta shirya ba cikin bacin rai MALIKAT HOUDA ke ce mata " ki kashe kan ki sai me ? saboda mutumin da ba ya son ki , kin yi assara wlh Muntaz , tun wuri gwara ki cire son shi da ga cikin zuciyar ki , ke ko kunya ba ki ji ba , dube ki da kyawon ki da komai ki tsaya ki na yi wa namiji kuka , sai me idan bai aure ki ba mutuwa za ki yi , ko kuma shi kadai ne namiji a duniya , ni don Allah idan kukan ki za ki yi ki fice min a part kar ki cika mik kunnuwa " ta na gama fadar haka ta nufi corridor ta shige ita dama ta gaji da rashin kunyar Muntaz duk cikin jikokin ta ita kadai ce mai taurin kai , ga shi kuma Manisha ta sangarta ta , ba dan Hussein na tsawata mata ba da abun ya fi haka cike da bacin rai Muntaz ta nufi kofar fita part din ta fice Manisha na biye da bayan ta , ta na bata hakuri duk abun da ya faru mama da Nesrine su na zaune su na kallon su dama dama Nesrine ta gane wani abu da ga cikin maganar su kuwa , mama ko rass ta ke jin su dan ita ma ta iya larabci sai da parlourn ya rage da ita sai Nesrine sannan ta juya ta kale ta ta ce " Nesi wai me ya faru ne na ji su na maganar Inaya " nan Nesrine ta shiga ba ta labarin abun da ya faru da ga farko har karshe wani cool murmushi mama ta saki har sai da ta lumshe idanun ta , gaskiya ta na son ta ga Zayd din su amma ba hali dan rabon ta da shi tun bayan dawowar shi da ga Makkah ya zo ganin MALIKAT HOUDA ta hanyar sirri ta yi katari ta gan shi har su ka gaisa ▪ABDOUL [02/10 à 21:23] MEERAH 🪷🩷: ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 _________________________※※※※※___________________________ BOOK ________2 ✍📚🔥 👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥 P A G E 2 5 👑 ❤ 🔥 ▪ABDOUL tafiya ya ke yi da dan sauri kai a sunkuye ya na latsa wayar shi ko gaban shi ba ya kallo ya na tsaka da tafiyar shi kawai ya bugi mutun da karfi har wayar shi ta fadi kassa wata yar karamar kara Tesnim ta saki ta yi fuuu baya za ta fadi cikin zafin nama Abdoul ya kai hannu ya damko kugun ga ya janyo ta , ta fado jikin shi ya na kallon face din ta ya ce " I'm sorry ba ki dai ji ciwo ba ko ? " slowly ta bude idanun ta , sai cikin nashi ko nan take kawai idanun su su ka sarkafe cikin na juna wani cool murmushi ya sakin mata ya ce " lafiya ki ke min irin wannan kallon ? " a razane ta dawo cikin hayacin ta , ta janye idanun ta da ga cikin nashi ta yi kokarin raba jikin ta da nashi ba musu ya saki kugun ta , ya sunkuya ya dauki wayar shi ya na dubawa ko ta samu matsala ba sannan ya dago kai ya kali Tesnim ya ce " ke ma kin koma makafniya ne na samo miki dan jagora ? " wani dan karamin tsaki ta ja kafin ta ce " na ga kai ma ba ka kallon gaban ka " murmushi mai dan sauti ya yi kafin ya dan sunkuyar da kai ya ce " a yi min afuwa ranki shi dade " wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta ce " Shikenan ya isa haka " " okay , za iya miki dan jagora dan na ga kin fara...... " bai kai karshen maganar shi ba ta kai hannu ta buge shi a damtse ta na tsuke fuska yar karamar dariya ya yi kafin ya ce " shikenan ban hanya na wuce yanzu " ba musu ta matsa geffen ta ba shi hanya " na gode , amma ki yi dan murmushi " " why ? " ta fada a takaice " murmushi ya na yi miki kyau over " ya kai karshen ya na daga mata gera guda wani cool murmushi ta saki ta na sunkuyar da kan ta shi ma murmushi mai dan sauti ya yi kafin ya fara takawa ya yi gaba abun sa ta na jin ya fara takawa ta dago kai a hankali ta kale shi , kawai sai tsaya wa ta yi ta na bin shi da kallo har sai da ya yi nisa sannan ta saki wani kyawatencen murmushi ta juya ta ci gaba da tafiyar ta ita ma duk abun da ya faru Malik na kallon su ta cikin part din shi ▪AFTER SOME HOURS ▪MALIK zaune ya ke saman chair din shi ta Gold ya daga kai sama ya lumshe idanun shi ya na sanye da kayan barcin shi white color ma su mugun kyau sun zauna mishi a jiki sosai , sai tashin qamshi ya ke da ga gani ya na cikin nitsuwa ya na a haka kawai ya yi wani fitinannan qamshi ya dake shi a hanci har sai da ya sauke ajiyar zuciya slowly ya bude idanun shi sai Inaya da ke takowa a hankali kai a sunkuye ta na sanye da wata gown white color mai mugun kyau ta sha stone har da wasu sarkokin da ga tsakiyar ta , ta daura Alkyabar MALIKAT AL'UMU wadda ya aza mata da safe , ta saka hular Alkyabar ta saki gashin ta ya zubo mata saman shoulder sai tashin qamshi ta ke kamar ka sace ta ka gudu tun da ta shigo ya tsare ta da idanu babu ko kiftawa har sai da ta karaso gaban shi ta tsaya kai a sunkuye ba tare da ta kale shi ba a hankali ta Zube saman guyiwowin ta a gaban shi ba tare da ta dago kai ba shi dai da ido kawai ya ke bin ta dan ba shi da bakin magana cen kuma ya bude baki a hankali kamar mai rada ya ce mata " ke kadai ki ke tafe ? " a hankali ta girgiza mishi kai kafin ta ce " ni da Aunty RIANNA , amma ita ta tsaya a floor na biyu , ta kuma ce na gaishe ka " gyada kan shi kawai ya yi kafin ya Meda idanun shi ya lumshe , ya san da MALIKAT AL'UMU ta na iya fitowa da ita za ta kawo Inaya part din shi , amma kuma ita RIANNA wani dalilin ya saka ta tsayawa tun a floor na biyu bayan ta san a floor na uku ya ke zaune ? " za ki sha Fruits ? " ya tambaye ta ba tare da ya bude idanun shi ba cikin nitsuwa ta ce mishi " a'a ranka shi dade " ba shiri ya bude idanun shi ya na kallon ta , yanayin da ta yi mishi maganar ji ya yi kamar ba Cutie din shi ba ce , ga shi ta yi maganar cike da nitsuwa abun ba karamin sanyi ya yi mishi cikin zuciyar shi ba bai taba jin ta yi magana cike da nitsuwa kamar yanzu a hankali ya ce mata " stand up ! " ba musu ta mike a hankali kai a sunkuye ta na kallon kassa ta na mikewa ya riko hannun ta a hankali ya janyo ta ya zaunar da ita saman cinyar shi , ya kai hannu saman habar ta ya dago kan ta wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta janye kan ta a hankali ta meda ta sunkuyar da shi a hankali ya zame hannun shi da ga saman habar ta ya riko nata ya na fadin " yaushe ki ka fara jin kunya ta ne haka ? " turo dan bakin nan nata ta yi cikin shagwaba ta ce mishi " baby ni fa ba na jin kunyar ka , kawai Aunty RIANNA ce ta ce min na dinga yi maka magana cikin nitsuwa " " Shikenan , tashi ki je ki yi wanka , I've a Surprise for you " wani kyawatencen murmushi ta saki ta dago kai ta kaleshi kafin ta ce wani abu ya daura dan yatsar shi saman bakin ta ya ce " shiiiiiiiiii , za ki fara cika ni da surutu ko ? , tashi kawai ki je ki yi wanka na ce ki zo ina jiran ki " ya kai karshen ya na janye yatsar shi turo dan bakin nan nata ta yi ba dan ta so ba ta mike simi simi ta nufi corridor ta shige bedroom din shi , da kallo ya rakata har sai da ta shiga corridor din sannan ya lumshe idanun shi ya na sauke ajiyar zuciya sai da ya share wajen good one hour zaune a nan ya na faman jiran ta , ko me ta tsaya yi oho ? ya na a haka ya jiyo wani dadaden qamshi na tashi da ga cikin corridor slowly ya bude idanun shi ya juya ya kali corridor din a hankali ta ke takowa , ta na sanye da wasu kananan kayan barcin ta pink color ma su mugun kyau da allamun ko underwear ba ta saka ba dan duk taku daya in ta yi breast din ta ya girgiza nan take duk ta tafi da imanin shi , kawai ya tsare ta da kallo har ta karaso geffen shi ta tsaya ta na mishi magana bai lura ba ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai ya ji saukar hannun ta saman shoulder din shi a hankali ya ja wani dogon nunfashi ya lumshe idanun shi a hankali kamar mai jin barci ya ce " What happening ? " ba ta ce mishi komai ba ta zauna saman cinyar shi ta kontar da kan ta saman chest din shi ta ce " Baby wai tunanin me ka ke yi tun dazu ina maka magana ka kyale ni ? " sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan ya ce " tunanin ki na ke " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta dago kai ta na murmushi ta ce " da gaske baby ? " bai ce mata komai ba ya mike tsaye sannan ya sa hannayan shi ya riko ta kamar baby ya fara takawa a hankali ya nufi Lift da sauri ta ce mishi " baby ina kuma za mu je ? " " our surprise " ya fada a takaice dai'dai lokacin da ya ke shiga cikin lift din ya danna wani button kofar ta rufe ya yi sama da su kai tsaye Floor na hudu su ka haye , bayan shi ita ce mutum ta farko da za haye har floor na hudu dan ko Malik din da na gina building din , da ga floor na uku kawai ya tsaya bai taba hawa na hudu ba sai bayin da ke kula da wajen kuma su biyu ne kadai , kuma da ga su ba wanda zai sake hawan shi a hankali kofar lift din ta bude wani mugun qamshi ne ya kai musu karo har sai da su ka lumshe idanun su a tare , ga wajen da wani sanyi mai saurin shiga jiki a hankali ya daga kafa ya fito lift din sannan ya ajiye ta wani tanpasheshen Parlour ne , ya kawatu iya kawatuwa tsawa zayana muku yadda parlourn ya ke sai mun Kamala book din nan ban gama ba kofar lift din ta na fuskantar wani wall na zalar glass , ta ciki glass din ka na iya hangen wani dutse mai zubar da ruwa da allamun bayan masarautar ne amma duk sauran walls din farare ne kal kamar na tiles da ga kassa kuma Tiles ne fari kal ya sha mopping har wani kyali ya ke ya na reflecting hasken wajen gwanin burgewa parlourn dauke ya ke da wasu lamusasun sofas Milk colour ma su mugun kyau , irin wadanan ma su game da bango doguwa , sai wasu two seaters guda biyu a gefe da geffen doguwar da wata yar karamar one seater amma ita Red color ce kuma design din ta kamar Royal Sofas haka a geffen damar ta akwai wata yar karamar table ta glass da allamun wannan specially ta Malik ce , Chair din ta na Fuskantar wata makekiyar Tv Plasma makale a bango da ga bayan ta dan nesa kadan kuma akwai wata dining table ta glass Fara kal zagaye da chair goma sha biyu su ma duk farare ne , Table din ta na kusan wannan wall na glass ta yadda idan ka zauna saman chair ka na iya hango har kassan dotsen duk lamps din wajen Red colour ne sai chandelier da ke fitar da haske fari shi kuma abun ba karamin kyau ya yi ba a hankali ta sauko da kafafun ta kassa ta na bin wajen da kallo fuska dauke da wani kyawatencen murmushi da sauri ta fara takawa ta nufi Wall na glass ta zo dab da shi ta tsaya ta na kallon dutsen ta na kallon yadda ruwa ke zuba gwanin burgewa ta na a haka ta jiyo Muryar shi a bayan ta ya na fadin " ya ki ka gani ? " cike da zumudi ta ce mishi " baby it's so beautiful , kamar na fada cikin ruwan " " Idan ki ka fada kin san da ba zan iya ceton ki ba ko " " Why ? " bai ba ta amsar tambayar ta ba ya ce " mu je ki ga Surprise din ki " a hankali ta juyo ta kaleshi ta ce " baby ba ita ba ce surprise din ? " girgiza mata kai ya yi a hankali kafin ya sa hannayan shi biyu ya dauke ta cak kamar baby ya fara takawa a hankali ya nufi wani corridor da ke geffen Tv plasma a cikin corridor din doors shidda na gani uku a geffen dama , uku a geffen hagu su na fuskantar juna , sai wata ta 7 a cen da ga karshe ta na fuskantar hanyar shigo corridor din kai tsaye door ta karshe ya nufa ya na isa bakin kofar ya sauke ta ya ce ta rufe idanun ta ba musu ta rufe idanun ta , ta na sakin murmushi a hankali ya kai hannu shi saman finger print din kofar ya yi scanning sannan kofar ta bude kan ta ta yi baya wani cool sanyi ne mai mugun dadi ya fito da ga cikin bedroom din tare da wani qamshi na musaman da ban taba jin shi a ko ina ba murya kamar mai rada ya ce mata " yi taku biyar sai ki bude idanun ki " ba musu ta yi taku biyar gaba sannan ta bude idanun ta slowly ta na bin bedroom din da kallo gaskiya bedroom din ta na da girma ba kadan ba da kawatu da wani Royal bed Fari kal shinfide da wata bedsheet Fara kal ita ma an watsa mata wasu petal na roses gwanin burgewa a geffen gadon kuma akwai wasu Bedside drawer farare su ma da ga saman su kuma an daura wasu bedside lamps Sky blue ma su mugun kyau bed din ya na fuskantar wata makekiyar Tv plasma mai mugun kyau , ta na tsakiyar wasu door guda biyu , ta farko ta toilet dayar kuma ta dressing room da ga geffen damar korar shigowa dakin akwai wata ya sofas fara kal three seaters kassan ta kuma wani carpet ne White color amma na da ratsin grey kadan gaban sofar kuma wata yar madaidaiciyar table ce ta glass mai kyau fara kal geffen dama kuma dan nesa kadan da bedside drawer akwai wani Dressing mirror Fari kal , dauke da wasu kwalabe na Perfume da lotion da wasu abubuwa da ban san ko minene ba da ga tsakiyar Bedside drawer da kuma Dressing mirror din akwai wata Chair one seater kamar irin ta parlour red color ita ma gaban ta akwai wata yar karamar table ta glass red color ita ma kofar shigowar ta na fuskantar wani wall na glass kamar dai na parlour shi ma ka na iya ganin zubar ruwan wannan dutsen hasken wajen duk blue ne babu fari ko kadan gaskiya bedroom din ya hadu kamar ba a duniya ya ke ba dan kyau da ga gani ba kananan kudade a ka kashe mishi ba a hankali ya tako ya zo bayan ta dab ya sunkuyar da kan shi ya kai dan bakin shi saitin kunnen ta ya ce " ya ki ka gani ya burge ki ? " wata yar karamar dariya ta yi kafin ta juya a hankali ta kale shi ta ce " baby wajen nan ya hadu kamar kar na fita da ga cikin bedroom din nan " ta na gama fadar haka ta nufi bed din da sauri ta Haye ta konta ta na fuskantar ceiling ta lumshe idanun ta a hankali ya tako bakin gadon ya zauna ya kai hannu saman bedside drawer ya dauki wata remote ya danna wani button nan take kofar ta koma da kan ta , ta yi wata yar kara kamar an saka mata lock sannan ya juya ya kali Tv ya danna wani button daban a saman remote din Tv din na kunnuwa sai saman wani pic da Diya ya taba yi musu lokacin da su ke Kano , ranar da su ka kali horror film har ta fada jikin shi ta rungume shi " Tashi ki gani " ta fada mata cikin sanyi murya a hankali ta mike zaune ta bude idanun ta , ta na kallon Tv din wata yar karamar dariya ta yi har sai da dimple din ta ya lotsa ta ce mishi " baby ina ka samo pic din nan " a hankali ya gyara zaman shi saman bed din ya jingina bayan shi a jikin forehead din gadon ya na kallon Tv din shi ma ya ce mata " tsaya ki gani " ba musu ta ci gaba da kallon Tv din , nan ta ga duk wasu pic da Diya ya yi Musu har ma da wasu videos da ni kai na ban san da su ba sai su ka Kamala sannan Tv din ta mutu da kan ta a hankali ta kontar da kan ta saman shoulder din shi ta ce " baby ina mutuwar son ka you know , amma...... " cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " amma me ? " a hankali ta janye kan ta da ga saman shoulder din shi , ta konta ta juya mishi baya cikin raunin murya ta ce mishi " amma kai kuma ba ka so na " a hankali shi ma ya konta ya janyo ta jikin shi ya hade bayan ta da kirjin shi ya ce " za ki fara rigimar ta ki ko ? Cutie wai me ya sa rigima ta yi miki yawa ne haka ? " tsuke fuska ta yi cikin shagwaba ta ce mishi " uhm uhm ni ban da rigima kuma ai gaskiya na fada ba ka taba cewa ka na so na ba " ta kai karshen ta na turo dan bakin nan nata " Shikenan I love you , kin ji dadi ? " girgiza mishi kai ta yi ta kara tsuke fuska ta ce " ni ba haka na ke so ka fada min ba , da ga ji an san ba da ga cikin zuciyar ka ya fito ba " a hankali ya lumshe idanun shi ya sauke ajiyar zuciya sannan ya bude su murya cen kassan makoshi ya ce mata " Love is a risk, a risk that can build as well as break , He is the most beautiful of enigmas, the sweetest of trials, the most beautiful of adventures because he is the reason for our existence, the quintessence of our being, the flame that never goes out in our heart Like love at first sight, believing that Cupid was right next door, your love entered my heart so that I could not live a day without thinking of you. The way I feel your love in my heart makes me feel like I love you more than anyone shows you on this earth. If you ask me why, I can't tell you. I just know that I will continue to love you for the rest of my life, I will be with you and I will not let you escape me. You are mine and I am yours, I hope that you will agree to live by my side in good times and bad, in joy or sadness, in health or illness, in wealth or poverty until 'that death separates us before we reunite in the other world? I love you so much My Cutie I love you more than my own life please let me make you mine tonight " ya na gama fadar haka ya ya manna mata kiss a bayan wuyan ta ya na lumshe idanun shi a hankali ta juyo ta kaleshi fuska dauke da wani kyawatencen murmushi ta ce " baby da gaske ka na so na ? " slowly ya gyada mata kai kafin ya ce " yeah , i love you " " Tun yaushe ka fara jin ka na So na ? " " tun kafin ki san da ki na so na , kawai dai na ki yarda da hakan ne saboda tazarar shekarun da ke tsakanin mu " murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta ce " ai ba ka s...... " ba ta kai karshen maganar ta ba ta ji Saukar lips din shi saman nata ya fara kissing din ta idanu a rufe a hankali ta sauke ajiyar zuciya ta lumshe idanun ta ita ma ta fara mayar mishi da martani nan take ya ji duk wata sigar jikin shi ta mike , har wani zir ya ke ji tun da ga tsakiyar kan shi har zuwa tafin kafafun shi a hankali ya juya da ita ya yi mata runfa da fafadar kirjin shi , ya sa hannu ya ware sahun ta ya shiga a tsakiya slowly ya zame bakin shi da ga cikin nata , ya bude idanun shi a hankali ya na lumshe su kamar mai jin barci ya mike zaune saman guyiwowin shi ya sa hannu ya zame rigar shi ya tila gefe , sannan ya riko ta ta ya yi sama da ita ya fida mata ya na fida ta ko boobs din ta su ka yi tsatsaye , kamar su tsone mishi ido a hankali ya lumshe idanun shi da su ka yi jazir dan sha'awar ta ya sake bude su , ya kai hannu ya riko wandon ta shi ya raba ta da shi ta koma naked duk abun da ya ke mata ta na jin shi amma ta ki yarda ta bude idanun ta ko motsi ba ta yi ba ta na a haka kawai ta ji saukar lips din shi saman nipple din ta , ai ba shiri ta bude idanun ta na kallon ceiling ta na jin abun da ya ke mata a hankali ta dago hannun ta , ta kai saman kan shi ta zare pin din da daure gashin kan shi nan take jelar gashin shi ta bude ta zubo mishi ta rufe mishi fuska ta sa hannu ta fara yi mishi wassa da jelar gashin shi duk ta tirje mishi ita ita ko ba ta san ta na kara birkita mishi lissafi a hankali ya zame bakin shi da ga saman nipple din ta , ya fito da tongue din shi ya fara yi mata tafiyar tsutsa tun da ga tsakiyar breast din ta har ya sauko cikin hudar cibin ta ya fara juya tongue din shi a ciki wani dogon nishi ta ja har sai da kirjin ta ya yi sama ta lumshe idanun ta , ta sauke ajiyar zuciya ba ta gama sauke ajiyar zuciya ta ba ta ji ya zame tongue din shi da ga cikin cibin ta , bai dire shi ko ina ba sai a ciki vagina din ta a dubu dari ta saki kara ta na ware idanun ta , a hankali ta kai hannu saman kan shi ta na fadin " baby don Allah ka bari " ita ba ta san ko jin ta ba ya yi , bawan Allah duk ya fita cikin hayacin shi , duk wasu ruwan ni'ima da ta ke zubar wa sai da ya sa baki ya shanye su tasss shi kan shi bai san abun da ya ke yi ba a hankali ya kai hannu ya cire wandon barcin shi har da short din shi ya na fida shi ko dick din yi ta yi wani tsilo ta mike dama a takure take cikin short din shi ba shiri ya zame tongue din shi da ga cikin vagina din ta ya medo da bakin shi saman nipple din ta ya ci gaba da sucked din ta riko dick din shi ya yi da hannu ya saita a gaban ta ya na neman ya yi dis virgin din ta amma bai samu kofar shiga ba , a like ta ke gam ba ya tunanin ko yatsar shi ta wuce , bare kuma dick din shi da ke cike fam jira kawai ta ke ta ji ta a cikin abokin rayuwar ta duk irin kokarin da zai yi dan ya shige ta amma ya rasa kofa , shawara guda ta rage mishi dole ya fassa ta da karfi , yadda ya ke a yanzu ba ya jin zai iya hakura bai yi dis virgin din ta ba idan ya hakura ba karamar cutuwa zai yi ba , ko yanzu marar shi ji ya ke kamar ta kama da wuta a hankali ya zame bakin shi da ga saman nipple din ta ya kontar da kan shi tsakanin shoulder din ta da wuyan ta ya na sauke nunfashi a hankali baiwar Allah ta sha kuka har ta gaji , har hawayen su ka daina fitowa duk irin bugun azabar da ta ke yi mishi , da karar da ta ke sakin mishi sam bai ji komai ba ita ba ta san ba ya cikin duniyar mutane tuni ya tafi duniyar sama jannaty ta na jin ya kontar da kan shi a tsakanin shoulder din ta , ta sauke ajiyar zuciya ta lumshe idanun ta , ta fara rage sautin kukan ta ta na a haka ta fara jiyo Muryar kassa kassa kamar mai rada amma ba ta iya gane abun da ya ke fada shi kuma adu'ar saduwa da iyali ce ya ke karantowa , ya na gama ya shige ta da mugun karfi har wata yar karamar kara vagina din ta ya yi kamar yagewar paper ta na shirin yi mishi magana kawai ta ji wani azababen zafi ba ta ma samu damar yi mishi kara ta dauke dif kamar wutar nepa don Azaba shi kuma bai ma san ta na yi ba , ido a rufe ya fara socked din ta ya na mata zuba , yau dai ya ji dadin da ya fi ko wane a duniya , shi kan shi bai irin sambatun da ya ke jero mata ( 🤣🤣🤣 amma ni dai na ji ya ce ya ba ta Saudiya ) sannu sannu har ya share wajen good one hour a saman ta bai sani har ya yi releasing a jikin har sau uku bai sani ba , duk lokacin da ya release sai ya kara karfin socked din ta da ya ke dan ji ya ke kamar marar shi ta kama da wuta har sai da ya yi na hudu sannan ya samu saukin kanshi ya na gamawa ya zube a jikin ta , ya nishi da karfi kamar wanda ya yi shekara ya na gudu yanzu kuma wata sabuwar matsalar fitar da dick din shi da ga cikin vagina din ta a hankali ya fara kokarin fida ta amma ya kassa , mikewa ya yi ya mata runfa da kirjin shi , idanun a lumshe ya zame dick din shi da karfi shi kan shi sai da ya saki wata razananiyar kara ya koma geffen ta ya konta ya na meda nunfashi ya lumshe idanun shi sai da ya dauki good 30 minutes a haka kafin ya sauke wata nanauyar ajiyar zuciya ya bude idanun shi a hankali , sannan ya juyo ya kale ta wata irin muguwar faduwa gaban shi ya yi har sai da ya ji wani jiri ya debe shi lokaci guda a dubu dari ya mike zaune ya na kallon barnar da ya yi konce ta ke cikin jini , irin wannan jinin ya fito da ga jikin mutum to tabass ba zai rayu ba , abun da ya fi tada mishi hankali shi ne jinin da ya gani ya zubo da ga cikin idanun ta da allamun hawayen jini ta dinga yi ma ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 _________________________※※※※※___________________________ BOOK ________2 ✍📚🔥 👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥👑❤🔥 P A G E 2 6 👑 ❤ 🔥 nan take zuciyar shi ta fara bugawa da sauri sauri har kirjin shi ya fara yin sama da kassa a dubu dari ya kai hannu ya talabo face din ta ya na jijiga ta ya na fadin " Cutie , please wake up , i'm sorry wlh ba zan sake ba , don Allah ki tashi " amma ina ko yatsar ta ba ta motsa da sauri ya meda ta ya kontar da ita , ya konta da kan shi saman chest din ta ya na sauraron bugun zuciyar ta , amma ina babu komai da sauri ya kai hannu ya dauki short din shi da wandon barcin shi ya meda , da gudu ya diro da ga saman gadon ya nufi toilet da gudu ya shige ya fito hannayan shi cike da ruwa kai tsaye Inaya ya nufa ya zuba mata su a fuska ina ko motsi ba ta yi ba , cikin fitar hayaci ya ke fadin " Cutie please please please don't leave , please wake up don Allah kar ki tafi ki bar ni " ya fada kamar zai yi kuka ya na kai karshen ya kai hannu ya dauki wajen shi saman bedside drawer ya kunna ya fara latsawa na dan second kafin ya meda saman bedside drawer sake kontar da kan shi ya yi saman chest din ta ya na rokon Allah ya sa zuciyar ta na bugawa wata muguwar faduwa gaban shi ya yi nan take idanun shi su ka kawo ruwa ya dago kan shi a hankali ya mike tsaye ya juya ya nufi door din fita dakin ya aza hannun shi saman finger print kofar ta bude ya sa kafa a hankali ya bar dakin , ya na tafe ya na dafe bango dan wani dishi² ya ke gani har sai da ya karaso cikin parlour bai sani ya nufi chair din shi ta Gold ya Zube a kassan ta yi kurewa waje guda ido ya shiga girgiza kan shi a hankali murya cen kassan makoshi ya ce " I killed Her , na ..... na kashe ta , da kai na ? no ! no ! no ! " ya na gama fadar haka ya saki wata irin kara dai'dai lokacin da kofar lift ta bude , RIANNA na jin karar shi ta nufe shi da gudu ta Zube a gaban shi ta na fadin " Akhie , me ya same ka , lafiya me ya faru ? " cikin fitar hayaci ya ke ce mata " RIANNA , na na kashe ta , she is die , ta tafi ta bar ni har abada , why Nawfel ? why ? me ya sa ba ka yi hakuri ba , sai da Diya ya fada min na yi a hankali amma ban saurare shi ba , yanzu ga shi ta rabu ni " cike da rudu RIANNA ta ce mishi " Akhie , please calm down , tell me what wrong with you ? " " RIANNA she is die , na kashe ta da hannu na " daga mishi murya RIANNA ta yi ta na fadin " shin wai wa ka kashe , please tell me " ba ta gama rufe bakin ta ba ya ce " Cutie ! My Cutie , I killed My Cutie " dum RIANNA ta ji gaban ta ya fadi a razane ta ke fadin " Akhie , ka na jin abun da ka ke fada kuwa ? baby ka kashe ? How ! " " dis virgin din ta na yi , kuma kuma na kashe ta ukhtie she is die because of me , Ukhtie i can't support it , please kill me too " ya kai karshen kamar zai yi kuka a dubu dari RIANNA ta mike ta nufi corridor da gudu ya na kallon ta har ta shiga cikin corridor din sannan ya juya ya sunkuyar da kan shi murya kassa kassa ya ke fadin " She is die , why Nawfel ? me ya sa ba za ka iya hakuri ba ? She is too young for me , da ma ban yarda da soyayyar ta ba , ko ba komai zan ci gaba da ganin ta , yanzu gashi ta tafi har abada " ya na gama fadar haka ya kai wa chair din bayan shi bugu har sai da ta yi baya ya na a haka RIANNA ta fito da ga cikin corridor din a hankali ta karaso ta tsaya a bayan shi cikin sanyin murya ta ce " Akhie tasso mu je ka gani " girgiza mata kai ya yi a hankali ya na cewa " I can't , Ukhtie please kill me , ki kashe ni na tarda ta tun kafin ta yi min nisa , wlh ba zan iya rayuwa babu ita ba , I love her more than you think , ya zan yi yanzu da rayuwa ta , na kashe wadda na ke so da kai na " wani cool murmushi ta saki kafin ta dan sunkuyo ta riko hannun shi ta na cewa " Akhie please tasso mu je ka gani " a hankali ya mike tsaye ya fara takawa ya na rike da hannun ta , ya na taku kamar jiri ya debe shi a haka har su ka karaso bedroom din , RIANNA ta turo kofar su ka shiga sannan ta nuna mishi Inaya ta ce " duba ka gani " slowly ya dago kan shi ya kale ta , da karfi ya zaro idanun shi ya na kallon ta zuciyar shi na duka uku uku konce ta ke , ta na rufe da Duvet din su fara kal , ta na kallon Ceiling ta na kiftawa a hankali a hankali ya zame hannun shi da ga cikin na RIANNA ya daga kafa ya tako bakin gadon murya har kerma ta ke ya ce " Cu.....Cut.....Cutie ? " a hankali ta bude baki ta ce " na'am " dum ya ji zuciyar shi ta buga , mafarki ya ke ko kuwa da sauri ya juya ya kali RIANNA irin kallon nan na ban gane ba kamar ko ta sani sai ta ce mishi " ni ma a haka na tardo ta " a hankali ya juyo ya kali Inaya ta karaso bakin gadon ya zauna cike da shakku ya ce mata " Cutie da gaske ke ce ? " yar karamar dariya ta yi har sai da dimple din ta ya lotsa ta ce " baby in ba ni ba ce wacece to ? " wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke a dubu dari ya fada jikin ta ya rungume ta ya na fadin " ba ki san irin tsoron da na ji ba , na zata kin tafi kin bar ni har abada , I'm sorry i promise ba zan sake ba , ba zan iya jure rashin ki ba My Cutie I really love you more than my own life " cikin rudu Inaya ta dan bubuga bayan shi ta ce " Baby wai maganar me ka ke yi haka ? " slowly ya dago da ga jikin ta , ya na shirin magana RIANNA ta riga shi cewa " tunda ba ku bukata ta zan iya tafiya ? " da sauri Malik ya tashi ya nufe ya rungume ta a kunne ya rada mata " I really love you my Sister , na gode da ki ka dawo min da ita " cikin rada ita ma ta katse shi da cewa " Akhie ni fa ba abun da na yi , yadda ka tardo haka na tardo ta ko taba ta ban yi ba da na ga idanun ta a bude shi ne na koma na kira ka " slowly ya dago da ga jikin ta ya na zaro idanu cike da rudu " what do you mean ? " " Akhie ka tabbata da ta mutu , kar a je suma kawai ta yi ba ka gane ba " a hankali ya girgiza mata kai kafin ya ce " no sai da na duba zuciyar ta na ji ta daina bugawa , kuma har ruwa na zuba mata amma ba ta tashi ba " slowly RIANNA ta dan juya da kan ta , ta kali Inaya da ke konce ta na kallon Ceiling cikin konciyar hankali sannan ta juyo ta kali Malik ta ce " je ka kula da matar ka , gobe mun yi magana " ta na gama fadar haka ta juya ta fice musu bedroom ta na fita ya juya a hankali ya nufi Inaya ya Zube saman guyiwowin shi bakin gadon ya kai hannu saman kumatun ta ya ce " My Cutie ! " wani cool murmushi ta saki kafin ta juyo ta kaleshi ta ce " hmm Malik ne da kan shi na ke gani saman guyiwowin shi ? " maganar ta ba karamar dariya ta so ta ba shi ba amma sai ya shanye anya ma ta san mi Malik ya ke nufi a hankali ya mike ya juya ya fara takawa ya nufi toilet ya shige da kallo ta raka shi har sai da ya shiga sannan ta lumshe idanun ta ta na a haka ta ji ya fito da ga cikin toilet din ya nufi bed din ya sa hannayan shi dukka biyu ya dauke ta cak kamar baby har da duvet din da ta ke rufe da shi , dan ba zai jure sake ganin barnar da ya yi ba ta na jin shi amma ba ta bude idanun ta ba kai tsaye toilet ya koma da ita , bai dire ta ko ina ba sai cikin bath da ya tara ruwan zafi a ciki dan ya gasa mata jiki ya na dire ta ko ta saki kara ta na neman ta gudu da sauri ya sa hannu ya janye duvet din ya tila gefe sannan ya meda ta cikin ruwan ya na fadin " please Cutie calm down " kamar za ta mishi kuka ta ce " baby ruwan nan zafi gare su " " na sani amma ki yi hakuri , zafin da ki ji yanzu kadan ne saman wanda za ki ji da ga baya " a hankali ta sakin mishi kuka ta na murkuso cikin ruwan ta na neman ta tashi cikin sigar rarrashi ya ce " i'm sorry Cutie , zan saya miki chocolate " cak ta tsaya ta na kallon shi ta turo dan bakin nan nata ta ce " da gaske baby ? " a hankali ya kai dan bakin shi saman nata ya manna mata kiss , ya ce " yeah , da gaske na ke " wani cool murmushi ta saki kafin ta koma cikin ruwan ta lumshe idanun ta , ta na jin shi har ya yi mata wanka ya saka mata Bathrobe sannan ya dauko ta kamar baby ya dawo da ita cikin bedroom ya kontar da ita saman Sofa ya nufi bed din su ya zame bedsheet din su da ta koma jazir da jininta ya koma toilet da ita jim kadan ya fito sanye da bathrobe shi ma , ya na rike da sabuwar bedsheet da duvet , bai bi ta kan Inaya ba ya nufi bed din su ya saka ya kyara shi sannan ya juya ya nufi Inaya da barci ya dauke saman sofar , ya sa hannu ya dauke ta ya koma wajen gadon ya kontar da ita ya janyo duvet ya rufe ta har zuwa kirji sannan ya juya zai bar wajen cak ta riko hannun shi ba tare da ta bude idanun ta ba ta ce " baby kar ka tafi " a hankali ya juyo ya kale ta , bai ce mata komai ba ya dawo ya konta geffen ta , ya kai hannu ya kashe lamps din dakin ya kunna bedside lamps ta na jin ya kashe wutar dakin ta matso kussan shi , ta kontar da kan ta saman chest din shi ta na sauke ajiyar zuciya ajiyar zuciya shi ma sauke ya kai saman bayan ta murya cen kassan makoshi ya ce mata " konta ki yi barci , ba ki ga dare ya yi ba " shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba kamar mai barci a hankali shi ma ya lumshe idanun shi , ya rasa tunanin da zai yi , na kashe ta da ya yi kokarin yi ko kuma Yadda a ka yi ba ta mutu ba ▪WASHE GARI ( Misalin karfe 4 na safe ) a hankali ya ware idanun shi ya na karanto adu'ar tashi da ga barci , duk da ba wani barcin ba ya yi slowly ya juyo da kan shi ya kale ta , sai barcin ta , ta ke cikin konciyar hankali har wani cool murmushi ta saki da allamun barcin ya yi mata dadi ba kadan ba bai ce mata komai ba ya juya ya sauko da kafafun shi kassa ya mike tsaye ya fara takawa a hankali ya nufi toilet dan ya yi wanka jim kadan ya fito daure da towel a kugunshi ya nufi Dressing room ya shige , ta cikin dressing room din ya shirya cikin wata farar jallabiya mai mugun kyau ya bi ta hanyar sirri ya tafi mosque din da ke cikin masarautar misalin karfe 7 ya dawo cikin bedroom din inda ya bar ta ko motsi ba ta yi ba a hankali shi ma ya karaso bakin gadon ya zauna ya zuba mata idanu , wani irin shauki ya ke ji cikin zuciyar shi , har ga Allah ba ya tunanin zai iya rayuwa babu ita , da yanzu a ce ta mutu ba ya tunanin zai ci gaba da rayuwa da shi ma sai ya kashe kan shi ya tarda ta , amma kuma in ya tuno irin dadin da ya sha cikin daren , kamar ya sake afka mata dan har yanzu a hannu ya ke , dadin ta bai gama sakin shi ba ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai sai ji ya yi ta kontar da kan ta saman cinyar shi ajiyar zuciya ya sauke kafin ya sauko da kan shi ya kale ta wani cool murmushi ta sakin murmushi cikin sanyin murya ta ce mishi " Good morning ranka shi dade mai girma Malik " a hankali ya sunkuyo da kan shi ya manna mata kiss a saman forehead din ta ya ce " Good morning My MALIKAT " wata yar karamar dariya ta yi har sai da dimple din ta ya lotsa a hankali ya dago hannun shi ya saka yatsar shi cikin yar hudar dimple din ta ya ce " tashi mu je ki wanka " shagwabe fuska ta yi kafin ta ce " baby ni breakfast zan fara yi , ni da baby na yunwa mu ke ji " dan zaro idanu ya yi ya na kallon ta ya ce " wane babyn kuma ? " " wanda ke cikin ciki na mana " ta kai karshen ta na kashe mishi ido guda mikewa tsaye ya yi sannan ya sa hannu ya dauke ta cak ya nufi toilet da ita ya na fadin " ke da samun baby sai a lahira in a na samu " ya kai karshen ya na shiga cikin toilet da ita sai da ya share wajen good one hour a cikin toilet din kafin ya fito da ga cikin toilet din ya na dauke da ita , su na sanye da bathrobe dukkan su kai tsaye Dressing room ya wuce da ita jim kadan ya fito sanye da manyan kayan shi da Alkyaba , da allamun Fada zai tafi ya na dauke da ita kamar baby , ta na sanye da wata gown pink colour mai mugun an yi mata zanen flowers da wani zare mai launin gold kai tsaye bedroom din ya baro tare da ita , ya fito parlour ya nufi dining ya janyo chair ya zaunar da ita sannan ya janyo ta geffen ta ya zauna sai faman hura kumatu da iska ta ke wai ita ta ba ta jin dadin daukar nan da ya ke mata shi kuma ya ki hakura ba ya son ya bar ta , ta taka ko da nan da cen ne " My Cutie , me ya faru ? " ya tambayeta kamar bai san abun da ke faruwa ba turo dan bakin nan nata ta yi ta na fadin " yaya Zayd ka kyale ni , na ce maka zan iya tafiya da kai na amma ka ki yarda " " shikenan tashi ki yi taku biyu mu gani , amma in ki ka ji zafi kar ki ce ban fada miki ba " ba musu ta tashi ta yi taku biyu cikin nitsuwa har juyawa ta dinga yi ta na ce mishi " ka gani ko ? sai da na ce maka ina ina iya tafiya amma ka ki yarda " kallon ta ya ke cike da mamaki , wai cikin mafarki ya yi dis virgin din ta ko ya ne wannan abun , shi ya san aikin da ya yi mata cikin daren nan ba zai yi yu ba a ce ta na takawa haka har da juyawa gaskiya akwai ayar tambaya a nan , shi da kan shi ya duba ya ga eh ta mutu , to ya a ka yi ta tashi lokaci guda ko 30 minutes ba a yi ba , ga shi kuma yanzu ta na tafiyar ta cikin konciyar hankali , shi sai yanzu ma ya tuno yadda ya ga vagina din ta da su ka shiga wanka kamar bai yi dis virgin din ta ba , gaskiya ya kamata mu gano abun da ya faru bayan fitowar shi bedroom din , dan duk abun da ya faru da ya na cikin dakin a lokacin da zai ga komai , amma ba laifi akwai camera ko ina cikin part din , na bedrooms ne kadai ba wanda ya san da su sai shi dole ya duba su dan ya samo amsoshin tambayoyin shi a hankali ya mika mata hannu ya na fadin " shikenan i'm sorry , yanzu zo zauna ki yi breakfast ba kin ce yunwa ki ke ji ba ? " gyada mishi kai ta yi ta na murmushi ta karaso ta riko hannun shi sannan ta zauna saman chair din ta , su ka fara yin breakfast a tare , ita dai fruits kawai ta ke sha dan ta fi jin dadin yin breakfast da su shi kuma tea kadai ya sha bayan ya Kamala ya mike ya yi mata kiss saman forehead din ta sannan ya ce " Ki kula da kan ki , idan ki na bukatar wani abu akwai Maid a kitchen ki yi musu magana " ya na gama fadar haka ya juya zai bar wajen da sauri ta riko hannun shi ta marairaice fuska ta ce " baby ba za ka jima ba ko ? " gyada mata kai ya yi a hankali allamun eh wani cool murmushi ta saki kafin ta saki hannun shi ta na yi mishi a dawo lafya sannan ta juya ta ci gaba da shan fruits din ta a hankali ya juya ya fara takawa ya nufi lift , sai da ya shiga lift din ya juyo ya daga mata hannu dai'dai lokacin da kofar lift din ta rufe ya sauko floor na uku ya na shigowa parlourn ya tardo Diya zaune cen kassan makoshi ya yi mishi sallama ya na karasowa cikin parlourn dan karamin tsaki Diya ya yi kafin ya mike ya na fadin " gaskiya Malik ba ka da kirki , tun karfe 8 ka ce na zo , amma yanzu dubi karfe nawa , ka san da baby na ba ta da lafiya na tashi na baro ta kawai dan ka na nema ta " " Nesrine ba ta da lafiya me ya same ta ? " Malik ya fada cikin sanyin murya mikewa tsaye Diya ya yi ya karaso gaban shi ya tsaya ya ce " i don't know " cikin nitsuwa Malik ya katse shi da cewa " ka tabbata ba yarinyar mutane ka yi wa ciki ba ? " ya kai karshen ya na fara takawa ya nufi lift dariya sosai Diya ya yi ya na bin bayan shi sai da su ka shiga cikin lift din sannan ya ce mishi " Malik yarinyar mutanan da ka ke cewa matata ce , kuma in na yi mata ciki ba ruwan ka a ciki " " ni na fada ne kawai dan mu fara shirye kayan baby kar mu samu surprise " " kar ka damu , duk lokacin da na ji qamshin shi kai ne na farko da zai sani , but she is not Pregnant for the moment " gyada kan shi Malik ya yi a hankali kafin ya ce " okay , ya kamata ka sa doctor ta je te duba ta da wuri " ya na gama fadar haka kofar lift din ta bude ya daga kafa ya fito building din ya na fitowa sai saman wasu bakaken motoci guda uku zagaye da sojoji kowane rike da gun su na ganin shi su ka shiga Sara mishi sannan daya da ga cikin su ya yi sauri ya bude mishi gidan bayan motar ta tsakiya [05/10 à 08:06] MEERAH 🪷🩷: ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 _________________________※※※※※___________________________ BOOK ________2 ✍📚🔥 P A G E 2 7 🥀 ❤ cikin nitsuwa ya shiga cikin motar tare da Diya , sannan sojan ya rufe duk su ka shige cikin motocin su , su ka bar wajen ba su yi tafiyar two minutes ba su ka iso Prison din da ke cikin masarautar , cen bayan masarautar su na isa sojojin nan su ka sauko da sauri su ka bude mishi kofa ya sa kafa a hankali ya sauko , Diya ya na bayan shi Cikin nitsuwa Diya ya ce ma sojojin nan " ku jire mu a nan " ya kai karshen ya na bin bayan Malik su ka shiga cikin Prison din ya na shiga wani Sojan ya tarbe shi cikin girmamawa ya gaishe shi sannan ya yi mishi iso wajen cell din saurayin nan da ya ce a rufe duk inda ya wuce Sai sojoji sun sara mishi cikin girmamawa mai ce musu komai ba ya na tafiyar shi cikin nitsuwa har su ka karaso wajen cell din in da wasu sojojin biyu ke tsaron ta su na ganin shi su ka sara mishi cikin girmamawa Sannan dayan ya bude mishi cell din ya daga kafa ya shiga wajen duk duhu ne da kyair ya iya ganin saurayin cen karshen cell din zaune , ga handcuffs a hanayan shi ya na shiga ya ce ma Diya " Please ina son na yi magana da shi " ba musu Diya ya juya ya bar cell din , sojojin nan su ka bi bayan shi su ka dan yi nisa kadan a hankali Malik ya daga kafa ya karasa cikin cell din ya zauna saman dan gadon cell din ya rike hannayan shi ya na kallon saurayin ba tare da ya ce mishi komai ba sai da ya dan dauki lokaci kafin ya ce mishi " barci ka ke yi ? " a razane Saurayin nan ya bude idanun shi , zuciyar shi na duka uku uku ba karamar tsorata ya yi ba ganin Malik da kan shi zaune cikin cell din shi har wani baya ya ke yi cikin nitsuwa Malik ya ce mishi " kontar da hankalin ka " wasu yawu saurayin nan ya hadiye murya har kerma ta ke ya ce " ran ka shi dade ? " dan lumshe idanun shi ya yi a hankali ya sake bude su a kan shi ya ce " a yanzu ba Malik ne ba a gaban ka , Nawfel Hicham bin Jaabar ne wanda ka kashewa mahaifi " shiru saurayin nan ya yi bai ce komai ba , gaskiya ba karamin kwarjini Malik ya yi mishi ba ajiyar zuciya Malik ya sauke kafin ya ce " zan so ka kontar da hankalin ka , ba abun da zan yi maka , na zo ne dan na yi maka wasu tambayoyi , dan na tabbatar da gaskiyar ka , zuciya ta ba yarda da kai kashe Malik haka kawai , za ka ba ni amsar da na ke so ? " a hankali saurayin nan ya gyada mishi kai allamun eh dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya ce " Da farko zan so na san sunan ka " a hankali Saurayin nan ya bude baki shi cikin wata disashashiyar Muryar shi ya ce " Abdoul Hakim Jafar " a takaice gyada kan shi Malik ya yi sannan ya ce " a ina ka ke zaune " " Maroco , a cen na ke zaune tare da family na kuma a cen na ke aiki a ciki Army " " okay Hakim , zan so na san dalilin ka na baro Maroco ka zo har Saudiya kawai dan ka kashe min mahaifi na " wani cool murmushi Hakim ya saki kafin ya ce " ranka shi dade , kar ka ce na yi ba dai'dai ba , amma zan so na san wani abu saman ka " gyada mishi kai kawai Malik ya yi allamun ya na sauraron shi " ranka shi dade me za ka iya yi a kan soyayya , a kan macen da ka ke so fiye da rayuwar ka ? " shiru Malik ya yi bai ce mishi komai ba kawai ya tsare shi da wadanan hazel eyes din nashi sai da ya dauki wajen good ten minutes kafin ya bude baki a hankali ya ce " ba me zan iya ba , me zan yi a kan ta , dan babu abun da zai gagare ni a kan ta Zan iya ba ta rayuwa ta , kuma zan bada rayuwar duk wanda ya yi kokarin cutar min da ita " wani cool murmushi Hakim ya saki kafin ya sunkuyar da kan shi ya ce " haka zalika ran ka shi dade zan iya yin komai a kan matata , ko da sadaukar da rayuwa ta ne , na san ka na kaunar MALIKAT din ka da ga jin kallaman ka , duk abun da na yi , na yi shi ne saboda soyayyar matata " cikin rudu Malik ya ce mishi " kenan ita ta ce maka ka kashe Malik " cikin nitsuwa hakim ya girgiza mishi kai sannan ya dago shi nan Malik ya ga idanun shi sun ciko da ruwa " Hakim please tell me , kar ka ji tsoro , na yi maka alkawari zan yi maka adalci , Idan kuma wani ya saka ka yin hakan zan so ka fada min wanene , in ku..... " bai kai karshen maganar shi Ba Hakim ya katse shi da cewa " ka yi hakuri ran ka shi dade , ba a son rai na na yi hakan ba , na san zafin rashin uba saboda ban tasso da nawa uban ba , ba zan so wani ya ji irin wannan radadin saboda ni , amma ba yadda zan yi , Najoua ita kadai ta rage min , ba zan iya jure rashin ta " ya kai karshen hawaye na zubo mishi " Who is Najoua ? " Malik ya tambaye shi cikin sanyin murya wani cool murmushi Hakim ya saki kafin ya ce " My wife , ita kadai ce abun da na mallaka a duniya , saboda ita na ke rayuwa kuma saboda ita zan iya yin komai , murmushin ta kadai ke sa na ji duk wata damuwa ta ta gushe , Ita ce farin ciki na kuma ina alfahari da ita a haka tare da dukkan halayan ta , now she is pregnant kullum ta na ce min idan ta haifi namiji za ta so ta saka mishi sunan mahaifina hakan ko ba karamin dadi ya ke min a ciki zuciya ta " ya kai karshen ya na kara fadada murmushin shi ajiyar zuciya Malik ya sauke , ko shi kan shi a yanzu ba abun da ba zai iya yi ba a kan Inayar shi , saboda ita ce rayuwar shi , ita ce komai nashi she is his only family tun ba yau ba " where is Najoua now ? " Malik ya fada cikin sanyi murya nan take Hakim ya fashe da kuka kamar karamin yaro ya ce " i don't know , Ban san inda ta ke ba a yanzu , sun raba ni da ita " cikin nitsuwa Malik ya katse ta da cewa " do you mean an sace ta ? " gyada mishi kai Hakim ya yi ya na cewa " sun sace ta , kuma sun ce min in har ina son ganin ta a raye dole na yi duk abun da su ke bukata , ba yadda zan yi dole na yarda , ko cikin Army ban taba kashe mutum ba , sai a kan Malik kuma har yanzu ba na cikin nitsuwa , hakin mutuwar shi ya na a kai na " " please Hakim zan so ka kontar da hankalin ka , ka fada min abun da ya faru , ta yadda zan cece ta kuma kai ma na fitar maka da hakin ka " a hankali Hakim ya dago hannayan shi ya goge hawayen fuskar shi ya ce " One month before mu shiga Azumi , mun yi tafiya Turkey tare da ita dan a cen familyn ta su ke , bayan Sati biyu mu ka fara shirin komawa Maroco , a ranar mun je airport mu na jira jirgin mu saura one hour ya tashi , kawai sai a ka kira ni a ka ce Taxi din da ya kawo mu ne , wai na yi mantuwa a cikin taxi din na fito waje na karba , ban kawo komai a rai na ba na ce ta jira ni , da na je ban ga kowa ba , ban bata lokaci ba na koma wajen Najoua , amma da na je babu ita , duk wanda na tambaya sai ya ce min sun ga barin ta wajen tare da wasu mutane biyu , ban kai ga tafiya neman ta ba kira ya shigo waya ta , cike da fargaba na dauki kiran nan na ji Muryar wani mutum ya na ce min * idan ka na son ganin matar ka a raye to ka yi duk wani abu da zan fada maka , ka duba wajen Trolley din ka akwai wata enveloppe a ciki a akwai ticket din jirgi zuwa Makkah , akwai kuma adress din gidan da za ka tardo ta a Makkah , ka shiga ba tare da hayaniya ba ko kuma ka rasa ta * , da ga haka ya katse kiran , da ya ke cikin Army na ke , so ban tada hankali na sosai ba , kawai na yi duk wani abu da ya ce min na je Makkah na tarda shi , nan ya ke sanar da ni cewa ya na son na kashe mishi wani mutum idan kuma ba haka ba shi ya kashe Najoua tare da abun jikin ta , ido a rufe na yarda " bai kai karshen labarin shi ba Malik ya katse shi da cewa " za ka iya gane wanda ya saka ka wannan aikin ? " girgiza mishi kai Hakim ya yi kafin ya ce " duk lokacin da mu ke haduwa da shi fuskar shi a rufe ta ke ,ranka shi dade na fada maka ni wanda na kashe da kan shi ma ban san ko wanene ba , sai bayan na kashe shi na ke ganin labarai wai an kashe Mai martaba sarkin Saudiya sai a lokacin da na san ko wanene " " ka na nufin ba ka san wanda ka kashe ba ? " " Gaskiya ban sani ba , ni kawai ina son ceton Najoua di ta " ajiyar zuciya Malik ya sauke kafin ya ce " yanzu ta na ina ? " " har yanzu ta na wajen su , bayan na kashe Malik na koma na ce su ba ni matata mu bar musu kassar su , amma su ka ki yarda wai ban gama musu aiki ba " " wane aiki kuma Malik ya rasu a cikin airport din da ka harbe shi " wani cool murmushi Hakim ya saki kafin ya ce " ranka shi dade Ai kai ka na raye , kai ne aikin da ya yi min saura , kashe ka su ke son na yi sannan su medo min Najoua di ta " dan jinkirtawa Malik ya yi cike da shakku ya ce mishi " Idan yanzu ka samu dama za ka iya kashe ni ? " nan take Hakim ya fashe da kuka kamar karamin yaro ya na fadin " I just want my Najoua come back to me " shiru Malik ya yi ya na kallon shi sai da ya Kamala kukan shi sannan ya kai hannu cikin aljihun shi ya fido handkerchief ya tasso da kan shi ya tsuguna gaban Hakim ya kai hannu ya fara goge mishi hawayen shi dum Hakim ya ji zuciyar shi ta buga har wani zaro idanu Ya ke ya na kallon Malik cikin sanyin murya ya ce mishi " don't worry zan dawo maka da Najoua din ka , amma yanzu ina bukatar hadin kan ka dan na samu na ceci rayuwar ta , tare da taka " " Ranka shi dade za ka ceci rayuwar ta ? bayan duk abun da na yi maka ? " a hankali Malik ya gyada mishi kai kafin ya mike tsaye ya riko hannayan shi a baya ya ce " kafin na zama Malik sai da na yi alkawarin karbarwa duk wani wanda ya kawo min kukan shi hakin shi , ko da kuwa mai laifi na , na san micece soyayya kuma ba zan maka karya ba ko ni ne a cikin irin halin da ka ke ciki a yanzu zan yi abun da su ke so kawai dan ganin na ceto rayuwar MALIKAT di ta , Yanzu za mu fara karbo maka Najoua kafin mu kamo wanda su ka saka ka aikin " ya na gama fadar haka ya juya ya fice cell din da kallo Hakim ya raka shi har sai da ya kurewa ganin shi sannan ya saki wani kyawatencen murmushi ya na sauke ajiyar zuciya Malik kuwa kai tsaye hanyar fita prison din ya nufa a bakin motocin su ya tardo Diya tsaye ya na jiran shi sojojin nan na ganin shi duk su ka sara mishi sannan daya da ga cikin su ya yi sauri ya bude mishi Kofar motar shi cikin nitsuwa ya shiga cikin motar , sannan Diya ya shiga driver ya tada motar su ka bar wajen su na barin wajen Diya ya kali Malik ya ce " ya na ga kuma ka jima ? " ba tare da ya kale shi ba ya ce " Ina son ganin General Abdallah a part di na , sannan ka min magana da me kula da dakin camera , ina son ganin su nan da one hour " " ba za mu je Fada ba ? " dan karamin tsaki Malik ya yi kafin ya ce " ka je kawai , ba na tunanin zan iya zuwa kai na na yi min ciwo , duk abun da ku ka tattauna ka sanar da ni " " okay " Diya ya fada dai'dai lokacin da motar su ta tsaya a bakin part din Malik da sauri sojojin nan su ka fara dirowa da ga cikin motocin su , su ka nufi bangaran Malik su ka bude mishi kofa a hankali ya fido da kafa ya sauko da ga cikin motar sannan ya ce ma Diya " please ka sa doctor ta je te duba Nesrine yanzu " dan karamin murmushi Diya ya saki ya na gyada mishi kai , ko shi ba dan Malik ya ce ya na son ganin shi da ba abun da zai sa ya baro ta bayan ba ta da lafiya da ga Haka Malik ya juya ya shiga cikin part din shi , Diya kuma su ka kama hanyar Fada kai tsaye Floor na hudu ya nufa dan ya na mugun son ganin Inayar shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo parlourn , amma sai ya ga ba kowa a ciki bai kawo komai a ran shi ba ya nufi corridor kai tsaye ya wuce bedroom din su a hankali ya sa hannu ya tura kofar ya shigo ya na sallama nan ya gan ta konce saman gadon ta juyawa kofar baya da ga ita sai underwear ta cire gown din ta wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya karaso cikin dakin , ya sa hannu ya cire Alkyabar jikin shi ya ajiye saman chair din shi da ke tsakanin bedside drawer da dressing mirror , ya ajiye wayoyin shi kuma a saman bedside drawer sannan ya Haye Gadon ya konta geffen ta , ya kai hannu a hankali saman kugun ta ya janyo ta jikin shi ya Haye bayan ta da kirjin shi A hankali ya dan sunkuyar da kan shi ya manna mata kiss a bayan wuyan ta wata yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " stop tickle me , ina son na yi barci " a hankali ya kai bakin shi ya sake manna mata kiss saman shoulder sannan ya ce " kennan ba barci ki ke ba " juyowa ta yi su na fuskantar juna ta shagwabe fuska ta ce " barci na ke , kai ne ka tashe ni " " Shikenan , I'm sorry koma ki yi barcin ki " ya kai karshen ya na kai lips din shi ya manna mata kiss saman forehead din ta turo dan bakin nan nata ta yi ta na cewa " baby ina chocolate din da ka min alkawari jiya " dama ya san an zo wajen , ba karamin abu zai sa ta manta da zancen chocolate din nan shi ya sa lokacin da ya tafi Mosque da asuba ya sayo mata chocolate din amma ba ta sani ba a hankali ya juya ya kai hannu ya bude box din bedside drawer na farko , ya fido chocolate bar guda uku sannan ya juyo ya mika mata da sauri ta kai hannu ta karba ta na washe baki shi dai kallon ta kawai ya ke ya ji wani shauki cikin zuciyar shi , ba abun da ya fado mishi a rai kamar maganar Hakim har ga Allah bai ga laifin shi ba , ko shi ne wani ya sace mishi Inayar shi ba abun da ba zai yi ba dan ganin ta dawo gare shi ya na kallon ta har ta bude bar guda ta kai a bakin ta , ta na ci ta na sakin murmushi da allamun chocolate din ta yi mata dadi ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai ya ga ta bude gudar bar ashe har ta cinye gudar bai lura ba da sauri ya kai hannu ya kwace biyun ya na fadin " ta ishe ki haka , kar ki yi ciwo " kukan shagwaba ta fara yi mishi ta na bugun shi a kirji ta ce " yaya Zayd ni ka ban chocolate di na ko na yi maka kuka " bai ce mata komai ya juya ya kai chocolate din bakin shi ya gunta sannan ya ajiye ta saman bedside drawer ya juyo gare ta sai faman kukan shagwaba ta ke mishi har da harba kafafun ta ta ke yi kamar baby bai ce mata komai ba ya zagayo da hannun shi a kugun ta , ya janyo ta jikin shi sannan ya sauke lips din shi saman nata ya hade bakin su waje guda ya lumshe idanun shi hannu ta sa ta na kokarin kwace kan ta wai ita fushi ta ke ya kame mata chocolate din ta a hankali ya sa tongue din shi ya tura mata Chocolate din da ya gunta a bakin ta cak ta tsaya ta kai tongue din ta ta cabko chocolate din ta fara tsotsaya ta lumshe idanun ta ta na sauke ajiyar zuciya a hankali ya kai hannu shi ya raba ta da bra din jikin ta ya tila ta bayan ta ya kai hannu ya fara shafa boobs din ta a hankali ba tare da ya zame bakin shi ba wani dogon Nishi ta ja ta na kara shigewa jikin shi ta kankame shi da kyau kamar an ce za a raba ta da shi a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata ya bude idanun shi ya na lumshe su kamar mai jin barci ajiyar zuciya ta sauke kafin ta bude idanun ta , sai cikin nashi ko ta na shirin yi mishi magana ya riga ta cewa " Wai me ya sa rigima ta yi miki yawa ne Cutie ? " girgiza mishi kai ta yi a hankali murya cen kassan makoshi ta ce mishi " ni ban da rigima , kuma ai kai ne ka kwace min chocolate di ta " a hankali ya matso da kan shi ya gama forehead din shi da nata ya ce " kuma ai na ba ki wani " " uhm uhm , ni ka ban chocolate di na " ta fada cike da shagwaba ba musu ya juya ya kai hannu ya dauki chocolate din ya juyo ya ba ta ba kunya ba tsoron Allah ta kai hannu ta karba ta na murmushi ta juya ta na fuskantar ceiling ta fara kai chocolate din a bakin ta ❤⚘ E X I L E D P R I N C E ⚘❤ ( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 🕊❤ ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) ❤🕊 STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 【THE ROYALTY LOVE 👑🕊❤】 {BOOK ________2 ✍📚🔥} _______________________🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊🕊_______________________ 🔥❤ P A G E 2 8 ❤🔥 a hankali ya dan sunkuyar da kan shi , ya sauke lips din shi saman nipple din ta cikin konciyar hankali ya fara sucked din ta , amma kuma idanun shi face din ta su ke kallo baiwar Allah ita ba ta ma san ya na yi ba duk ta yi nisa cikin shan chocolate din ta a hankali ya dago hannun shi ya sa yatsar shi ya na yi mata tafiyar tsutsa saman dayan boobs din ta , amma shiru ko wani shock ba ta ji ba kassa ya fara yi da yatsar shi , yar ya karaso a kugun ta , a hankali ya sa yatsar shi ya yi kassa da pant din ta , saman ya kai hannu ya shafi gaban ta wani dogon nunfashi ta ja ba ta san lokacin da saki chocolate din hannun ta ba ga wajen kuma a jike da allamun duk abun da ya ke mata ta na ji kawai dai rigima ta hana ta saki jiki zame bakin shi ya yi da ga saman nipple din ta , har zai sauke lips din shi saman nata ya jiyo wayar shi ta ringing cak ya tsaya ya bude idanun shi a hankali , Sun yi jazir kamar jini ajiyar zuciya ya sauke kafin ya janye hannun shi da ga gaban ta , ya janyo duvet ya rufe ta har zuwa kirji ta na jin saukar Duvet din a jikinta , ta bude idanun ta nan ta ga ya mike zaune ya ba ta baya , ya kai hannu saman bedside drawer ya dauki wayar shi da ke faman ringing , sannan ya dauki kiran ya kai wayar a kunne ya na sallama cen kassan makoshi a hankali ta mike zaune da duvet din a kirjin ta , ta konta mishi a baya ta zagayo da hannun ta a kirjin shi ta na shafawa a hankali bai ce komai ba ya sauko da wayar ya ajiye ta saman bedside drawer hannun ta ya riko sannan ya juyo ya ce mata " Ki na jin yunwa ? " a hankali ta girgiza mishi kai allamun a'a kiss ya yi mata saman forehead din ta sannan ya sauko saman wuyan ta da shoulder din kafin ya saki hannunta ya mike tsaye ya ce mata " ki jira ni ba zan dade ba " kamar za ta yi kuka ta ce mishi " baby Ina kuma za ka je ba yanzu ka dawo ba ? " bai ce mata komai ya kai hannu ya dauki Alkyabar shi ya saka , ya saka hular ta sannan ya dauki wayoyin shi ya ce mata " Kar ki damu yanzu zan dawo " ya na gama fadar haka ya juya ya fice dakin ta na kallon shi har sai da ya fice sannan ta koma ta konta ta ja duvet ta rufe kan ta shi kuma kai tsaye parlour ya fito , ya na fitowa ya ci karo da Maid din shi biyu cikin girmamawa su ka zube saman guyiwowin su su ka gaishe shi sannan guda ta ce " ranka shi dade MALIKAT AL'UMU ce ta turo muku Lunch " slowly ya juyo ya kali dining table kafin ya juya ya ce musu " Okay " a takaice sannan ya ci gaba da takawar shi ya shiga lift sai da su ka ga kofar lift din ta rufe sannan su ka mike tsatsaye su ka koma kitchen Malik kuwa floor na uku ya sauko , Bakin shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo parlourn nan ya tardo General Abdallah , da wani matashin zaune su na jiran shi su na ganin shigowar shi su ka mike a tare General ya sara mishi , matashin nan kuma ya dan rinsina ya gaishe shi cikin girmamawa bai bi ta kan gaisuwar su ba ya nufi chair din shi ya zauna , sannan ya musu za su iya zama ba musu su ka koma su ka zauna sannan matashin nan ya ce " ranka shi dade ni suna na Azzam Abdoul Aziz , ni ne me kula da duk wata camera da ke cikin masarautar nan , har ma wanda su ke a waje " gyada kan shi Malik ya yi a hankali sai da ya dan jinkirta kafin ya ce " General , zan so ku saka Camera a cikin cell din Abdoul Hakim " juyawa General ya yi ya kali Azzam cikin rudu ya juyo ya kali Malik ya ce " amma ranka shi...... " bai kai karshen maganar shi Malik ya daga mishi hannu ya ce mishi " General ba na son Jin wani abu a kai " murmushi mai dan sauti General ya yi kafin ya ce " cikin dukkan girmamawa Ranka shi dade da ka tsaya ka ji abun da zan fada " gyada mishi kai Malik ya yi allamun zai iya maganar shi " ranka shi dade maganar saka camera a cell din shawara ce me kyau , ina da tabbacin wanda ya saka shi aikin a cikin masarautar nan ya ke saboda mun tarda wani dogari na masarautar nan tare da shi , me zai hana idan kun je fada ku ce yaron ya yi magana kuma ya ce barazana da rayuwar shi a ka yi don ya kashe Malik , duk wanda ya saka shi aikin indai ya na wajen zai ji tsoro hakan zai sa ya zagayo wajen yaron dan ya yi mishi kashedi kar ya fadi sunan shi in kuma ya samu dama zai iya kashe shi ma , a lokacin ne camera za su yi mana anfani , dan ganin ko wanene " gaskiya shawarar General mai kyau ce , yanzu wanda ya saka Hakim aikin ya na da tabbacin Hukuncin rai da rai za a daukar mishi , shi ya sa bai damu ba , amma yanzu idan ya ji cewa Hakim ya fadi gaskiyar abun da ya faru kuma za a fara bincike wajen kamo shi tabass zai tsorata , zai ji kan shi cikin hatsari hakan zai sa ya yi kokarin garzayawa don ya ga Hakim ya yi mishi kashedi in ta kama ya kashe shi ma dan kar ya fadi sunan shi ajiyar zuciya Malik ya sauke kafin ya ce " Shikenan shawarar ka ta yi , Azzam ku saka Camera a cikin cell din sannan ba na son kowa ya San da zancen camerar har shi kan shi wanda ke cikin cell din " ya na gama rufe bakin shi General ya ce " kar ka damu ranka shi dade , mun san yadda za mu yi wannan aikin cikin sirri " " okay , sannan Azzam ina son ka samo min duk wani recording na camera da ke cikin Istanbul International Airport na kassar Turkey one month kafin a fara azumi " dan zaro idanu Azzam ya yi kafin ya ce " amma ranka shi dade kassar Turkey fa ku ka ce ? " gyada mishi kai ya yi kafin ya ce " Yeah Turkey , na san za ka iya samo shi na ba ka two days " ya na gama fadar haka ya shiga latsa wayar shi ko one minute ba a yi ba Azim ya shigo parlourn , ya nufi gaban Malik ya Zube saman guyiwowin shi ya na gaishe shi cikin girmamawa bai bi ta kan gaisuwar shi ba ya dago kai ya kali Azzam ya ce " sannan ina son duk wani recording na part din nan da ga safiyar jiya zuwa yanzu , ku tafi tare da Azim ina jiran shi yanzun nan " " okay an gama ran ka shi dade " Azzam ya fada ya na mikewa , da sauri Azim ya mike ya bi bayan shi su ka fice part din Har General ya mike zai bar wajen Malik ya ce mishi " No , General ban gama da kai ba " ba musu General ya koma ya zauna ya na kallon Malik sai da ya dan jinkirta kafin ya ce " Game da Wannan yaron Hakim , kun yi bincike a kan shi kuwa " girgiza mishi kai General ya yi ya na fadin " Gaskiya ba mu yi wani bincike a kan rayuwarshi ba , kawai dai a namu binciken Mu samo shi ne ya harbi Malik , kuma mun bibiye shi mu ka kamo shi " " okay ba damuwa , yanzu kuma ina son ku yi bincike a kan personnal life din shi , Saboda akwai wani bayani da na ke nema a kai " " ranka shi dade , wane bincike kuma za mu yi , yaron nan shi ya kashe Malik kuma ya karbi laifin shi , mu yanke mishi hukuncin kawai , akwai case sosai a gaban mu wanda har yanzu ba mu taba su ba " " General ba za ka gane ba ne , wannan case din da hannu na dauke shi kuma sai na kamo wanda ya saka Hakim aikin nan , Idan na yankewa Hakim hukuncin kai tsaye hakan ba a yi mishi adalci ba , kuma wanda ya saka shi ya na yawo cikin konciyar hankali kuma tabass watarana zai zagayo kai na , Idan mu ka yankewa hakim hukuncin Kissan Malik to kamar mun kashe maciji ne ba mu sare kan shi ba , dole sai mun bi didigin matsalar " " to yanzu ranka shi dade ka na ganin ba a son ran shi ba ya yi hakan " mikewa tsaye Malik ya yi , Da sauri shi ma General ya mike cikin sanyin murya Malik ya ce mishi " Idan ku ka yi bincike a kan rayuwarshi za ku gane cewa ba ya da hannu cikin abun da ya faru , kamar yadda Malik ya ke victim haka shi ma Hakim ya ke Victim , kai dai ka yi abun da na saka ka " ya na gama fadar haka ya fara takawa ya nufi corridor ya shige sai da ya shiga sannan General ya juya ya nufi lift ya shiga ya bar part din bari dai mu leko su Damba kwana biyu na ji su shiru ▪DAMBA zaune ya ke kassan bishiyar nan tashi kamar kullum , ya na sanye da kayan nan nashi bakake , da bakin rawanin shi ya rufe fuskar shi idanun shi kadai a ke iya gani Rouksar na zaune Geffen shi ita ma wannan karan ta rufe Fuskar ta idanun ta kadai a ke iya gani , ga Meli a gaban su ya Zube saman guyiwowin shi ya sunkuyar da kai cikin girmamawa shiru su ka yi har na dan mintina kafin Damba ya juya ya kali Rouksar ya ce " Wai kin tabbatar kin zuba poison din ki a cikin abincin da a ka kai part din Malik " gyada mishi kai Rouksar ta yi kafin ta ce " Ni fa da kai na na zuba shi " " To , ya a ka yi na shiru , ya kamata a ce yanzu masarautar nan duk ta birkice wajen ceton ran yarinyar nan " " ni fa abun da ya fi damu na , tun jiya ban ga yarinyar nan ba , ko kiftawar ta ban gani ba , kar a je Malik ya taba ta " Dan karamin tsaki Damba ya ja kafin ya juya ya kali Meli ya ce mishi " kai kuma me ya kawo ka nan ? " murya na kerma Meli ya ce mishi " ranka shi dade dama na ga fitowar Malik ne da ga part din shi , shi ne na ce bari na zo na fada maka " wani dogon Tsaki Damba ya yi ya ce " To sai a ka yi me , dan ya fito part din shi , ai dama ya na fitowa " " amma ranka shi dade , ba fada ya tafi ba , Prison din masarautar nan ya tafi kuma ya share wajen awa guda a cen , bayan dawowar shi part din shi kuma na ga shigar General Abdallah , tare da Azzam mai kula da camerorin masarautar nan " cikin nitsuwa Damba ya katse shi da cewa " Shi ya sa Diya kadai na gani a fada , Ka san abun da ya je yi a prison din ? " girgiza mishi kai Meli ya yi kafin ya ce " gaskiya ba sani ba ..... " da sauri Rouksar ta katse shi da cewa " wajen wanda ya kashe Malik ya je , na ji jiya a zaman fada ya ce a meda shi prison zan yi bincike a kan shi " wani makirin murmushi Damba ya saki kafin ya ce " Faduwa ta zo dai'dai da zama , Medusa ki san yadda za ki ki kashe yarinyar nan cikin kwanan nan , cikin sauki za mu iya daurawa wanda ya turo Sniper din nan kashe Malik mutuwar ta , kin ga hanyar mu a share ta ke wucewa kawai za mu yi , Idan har yarinyar nan ta mutu kashe Malik zai zo mana da sauki " ya na gama fadar haka ya juya Kali Meli ya ce mishi " Za ka iya tafiya , amma ina son duk wani motsin Malik ya kasance cikin idanun ka " " an gama ya shugaba na , godiya na ke ya shugaba na " ya na gama fadar haka ya mike kai a sunkuye ya juya ya bar wajen da gudu ya na barin wajen Rouksar ta ce ma Damba " ya kamata ka tafi , saura kwana biyu fa auren ka " ta kai karshen ta na yar karamar dariya dan karamin tsaki Damba ya yi kafin ya bace bat a wajen ya bar ta ta na ganin ya bace ta bushe da dariya mai sauti sannan ta bace ita ma ta na ci gaba da dariyar ta ( duk yadda a ka yi wannan Damba a cikin masarautar ya ke , kuma a cikin Fada , To wanene zai kasance Damba ? dan Malik ya na da makiya dayawa a cikin masarautar har ma a wajen ta , wasu na su ya fito fili wasu kuma ya na a ciki zuci , to wannan shi kuma da ga ina ? 🤔🤔🤔🤔 Hmmm mu je zuwa dai za mu sani da ga baya ) ▪ TESNIM zaune ta ke cikin Zunfar garden , ta na rike da wayar ta ta na faman latsawa , ga dogarai biyar a zagaye da ita , ga kuma uban fruits a gaban ta , ta na zaune cikin konciyar hankali Ta na a haka ta jiyo Muryar Abdoul ya na yi mata Sallama A hankali ta dago kan ta , ta na amsa mishi sallamar shi kafin ta ce mishi " me ya kawo ka waje na " bai ce mata komai ba ya zauna saman sofar da ke geffen wadda ta ke zaune , ya kai hannu saman tray din fruits ya dauki Apple guda sannan ya ce mata " ni ba wajen ki na taho ba , a sani na garden din nan Malik bai mallaka miki shi ba " ya kai karshen ya na kai Apple din a bakin shi wani siririn tsaki Tesnim ta yi kafin ta ce " wai me na yi maka ne da ka ke yawwan shiga hanya ta na ne " ba ta gama rufe bakin ta ba ya ce mata " kin yi min ne shi ya sa na ke bibiyar ki " ba ta san lokacin da dariya ta kubce mata ba har sai da wadanan fararen hakwaren nata su ka fito tsagaita dariyar ta yi kafin ta ce " na yi maka ? ka kali kan ka , ka kale ni ajin mu daya ? " wani cool murmushi Abdoul ya saki kafin ya ce mata " amma ke ba yar'uwar Malik ba ce ko ? " wani kallon wulakanci ta mishi kafin ta ce " ban gane ba , big bro di na ne , uwa guda uba guda " " hmm kin san Hausawa sun ce Albasa ba ta yi halin ruwa ba , Ba ki dauko halayan dan'uwan ki ba , ni fa da wassa na fada miki wannan maganar , Eh ki na da kyau ki na da kudi , ki na da Mulki ga izza son kowa kin wanda ya rasa za ki iya kasancewa burin kowane namiji a duniya amma banda Abdoul Ibrahim , ba ki kai ajin matan da zan bude baki na furta musu kalmar soyayya ba " ya na gama fadar haka ya mike ya bar wajen da kallo ta raka shi har sai da ya kurewa ganin ta sannan ta mike da sauri sauri ta nufi Part din MALIKAT AL'UMU babu ko sallama ta shigo parlourn ta na fadin " Momy , Momy , Momy " ta ke kwallawa MALIKAT AL'UMU kira kamar za ta yi kuka har ta nufi corridor MALIKAT AL'UMU ta fito a rude ta na fadin " Tesnim lafiya ki ke min irin wannan kiran " karasowa gaban MALIKAT AL'UMU ta yi ta na turo dan bakin nan nata ta ce " Momy wai ban da kyau ne ? " cikin rudu MALIKAT AL'UMU ta ce mata " haba baby na , ai duk masarautar nan babu wadda ta kai ki kyau " ta fada ta na daura hannun ta saman kumatun Tesnim nan take ta saki kukan shagwaba ta na fadin " Wai momy ce min ya yi ban kai ajin matan da zai bude baki ya furta musu kalmar soyayya ba " " ban gane ba , wanene ya fada miki kuma ? " MALIKAT AL'UMU ta fada cikin rudu dan ita ba ta gane abun da Tesnim ke fada ba " momy ba dan Uwan Baby ba ne , shi ne ya fada min hakan " ta fada ta na kumbure fuska bushewa da dariya MALIKAT AL'UMU ta yi har da tapi kafin ta ce " to se mi dan ya fada miki hakan , mutuwa za ki yi ne ? ni wlh kin bata min lokaci da shirmen ki " ta na gama fadar haka ta juya za ta koma inda ta fito da sauri Tesnim ta saki kukan shagwaba ta na fadin " Amma Momy ya raina ni fa kenan , ni wlh sai ya ce ya na so na " ajiyar zuciya MALIKAT AL'UMU ta sauke kafin ta ce " Oh Allah , Tesnim to in ya ce ya na son ki me za ki yi , ko ke ma ki na son shi ne ban sani ba ? " tsit Ta yi shiru ta na kallon MALIKAT AL'UMU , ta rasa amsar da za ta ba ta ganin yadda ta yi shiru ne ya sa MALIKAT AL'UMU Sakin tsaki ta juya ta na fadin " Idan ke ma ki na son shi ki fada min , tun kafin ya fada soyayyar wata daban , ki rungumi Sorry " ta na gama fadar haka ta shiga Corridor ta koma part din ta sai da ta shiga sannan Tesnim ta saki wani makirin murmushi ta ce " Za ki gani sai ya bude baki ya ce ya na so na , ni kuma na ce ba na son shi " ta kai karshen ta na murguna baki ta shige corridor ta koma part din ta [06/10 à 08:15] MEERAH 🪷🩷: ❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤ (LOVE MEETS POWER ) 👑🔥 ( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny ) STORY & WRITTEN BY : MEERAH 👑🔥 Marubuciyar littafin TAURIN ZUCIYA 💖💍🌺 BOOK ________2 ✍📚🔥 ____________________※※※※※_______________________ P A G E 2 9 🥀 ❤ ▪MALIK a hankali ya kai hannu ya janye Duvet din da ta rufe jikin ta da shi ya fido face din ta ta lumshe idanun ta ta na barcin ta cikin konciyar hankali ta na sauke ajiyar zuciya ajiyar zuciya shi ma sauke kafin ya gyara zaman shi saman bed din ya na kallon face din ta murya cen kassan makoshi ya ce " Oh ni Nawfel , wannan yarinyar ba ta da aiki sai barci da shan Fruits , Hmmmm Kin yi sa ba na son abun da zai taba min ke da na ba ki wani sabon aikin " a hankali ya lumshe idanun shi ya na sauke ajiyar zuciya kafin ya sake bude su saman face din ta ya ce " amma Sai dai ki yi Hakuri My Cutie , gaskiya ba zan iya jurewa ba ina son na sake jin wannan dadin naki " ya na gama fadar haka ya fido wayar shi ya fara latsawa na dan lokaci kafin ya ajiye ta saman bedside drawer ya mike tsaye ya cire Alkyabar shi , da rigar shi ya bar Trouser sai singlet a jikin shi ya ajiye saman Chair sannan ya Haye gadon ya konta geffen ya janyo duvet ya rufe su har kai 😴😴😴AH TO NI BARI NA KOMA DA GA GEFE HAR KU GAMA BUGA MATCH DIN KU ZA MU CI GABA DA LABARIN ▪AFTER SOME HOURS a hankali ya bude kofar toilet ya fito ya na sanye da bathrobe kai tsaye bed din shi ya nufa , ya zauna a bakin gadon ba tare da ya kale ta ba ya ce " Cutie wai ba za ki daina kukan nan ba ? " ya na gama fadar haka ta fito da kan ta da ga cikin duvet din cikin kuka ta ce mishi " Yaya Zayd ni ka kyale ni , ba zan sake yi maka magana ba " ta na gama fadar haka ta ja duvet din ta sake rufe fuskar ta ta na kuka kassa kassa ajiyar zuciya ya sauke kafin ya juyo ya marairaice murya ya ce mata " ai na ce ki yi hakuri , ba zan sake ba " shiru ta yi ba ta ce mishi komai ba , amma ta na jin abun da ya ke fada mata a hankali ya kai hannu ya riko duvet din ya ja , amma ta rike shi gam ta ki bari ya ja shi ba dan ya so ba ya sakin mata duvet din ya ce mata " Shikenan tashi mu je ki yi wanka , zan ba ki chocolate " a hankali ta fido idanun ta ta kale shi ta ce " da gaske ? " gyada mata kai kawai ya yi ba tare da ya ce mata komai ba da sauri ta janye Duvet din , ta diro da kafafun ta kassa ta zauna geffen shi ta na shirin mikewa ya meda ta konta ya mata runfa da fafadar kirjin shi kokarin kwatar kan ta ta yi ta na fadin " ni yaya Zayd ka kyale ni , mun bata " cikin nitsuwa ya ce mata " yi min shiru , ai ni ban ce mun bata ba " turo dan bakin nan nata ta yi ta na ce mishi " to ni na bata da kai , kuma da ga yau kar ka sake yi min magana " " Shikenan zan kyale ki , kuma da ga yau ba za ki sake gani ba , wajen Rouksar zan koma na San ita ba za ta ki yi min abun da na ke so ba " ya na gama fadar haka ya sake ta sannan ya mike tsaye ya nufi dressing room ya shige da kallo ta raka shi har sai da ya shiga sannan ta murguna mishi baki ta ce " ni ina ruwa na in ka tafi wajen ta " cen kuma wata zuciyar ta ce mata " in ki ka bari ya tafi wajen ta , to kin rasa shi har abada kenan " nan take yanayin face din ta ya sauya kamar za ta yi kuka ta na a haka ya fito da ga dressing room ya na sanye da Trouser Navy blue da Shirt white color , ya daure wanan lalawsan gashin kan shi a baya sai tashin qamshi ya ke , ya na tafe ya na gyara watch din hannun shi da kallo ta ke bin shi har sai da ta ga ya karaso wajen kofar fita dakin bai ce mata komai ba ko kallon ta bai yi ba da sauri ta ce mishi " yaya Zayd ! " cak ya tsaya bai juyo ba ya ce mata " Yi sauri ki fadi maganar ki ta karshe , dan wannan shi ne gani na karshe da za ki yi min " kamar za ta yi kuka ta ce mishi " baby don Allah kar ka tafi " slowly ya juyo ya kale ta , ashe ba kamar kukan ta ke ba kukan ne da kan shi ta ke ga hawaye nan bibiyu na zubo mata duk sai ta karaya mishi zuciya , shi fa wassa ne ya ke mata kawai zai je duba sakon da ya bar ma Azim ba dan ya so ba ya tako a hankali ya komo bakin gadon ya zauna ya kai hannu ya janyo ta jikin shi ya rungume ta tsam ya na dan bubuga bayan ta ya ce " Shikenan kukan ya isa haka ni fa wassa na ke miki " a hankali ta dago kai ta na kallon face din shi ta ce " Da gaske ba za ka tafi wajen ta ba ? " girgiza mata kai ya yi allamun a'a sannan ya daura da cewa " ashe haka a haka a ke so na ban sani ba ? " yar karamar dariya ta yi kafin ta ce " baby ai ki fa kowa sanin irin son da na ke yi maka " " ni ban sani ba , gwada min ina wannan son ya ke " ya kai karshen ya na daga mata gera guda " ba gashi nan ba " ta fada ta na nuna mishi saitin zuciyar ta da yatsa a hankali ya matso bakin shi ya manna mata kiss saman forehead sannan ya ce mata " tashi ki je ki yi wanka ki yi sallat , zan je mosque yanzu zan dawo " ya na gama fadar haka ya mike tsaye ya nufi door ya fice bedroom din da kallo ta raka shi har sai da ya fita sannan ta saki wani cool murmushi ta sauko da ga saman gadon ta nufi toilet ta shiga dan ta yi wanka Malik kuwa kai tsaye floor na uku ya sauko bakin shi da sallama ya shigo parlourn , amma babu kowa kai tsaye chair din shi ya nufa , ya zauna ya kai hannu saman table din geffen ta ya dauki laptop din shi da wata USB key da ke a sama ya daura laptop din na shi saman Cinyar shi ya saka USB din sannan ya kunna laptop din ya fara latsawa kallon laptop din ya ke ba bu ko kiftawa har ya share wajen good ten minutes a haka ya na tsaka da kallon laptop din kawai na ga ya rumtse idanun shi da karfi ya na kauda kai gefe murya kassa kassa ya ce " Yanzu wai ni na yi wannan Aikin ? " a hankali ya bude idanun shi ya na ci gaba da kallon Laptop din ( 😑😑kai gaskiya ni ma sai na ga abun da ya ke kallo ) Ba komai ba ne ya ke kallo face recording cameras na part din , duk abun da ya faru cikin part din da ga safiya har dare sai da gani har lokacin da Inaya ta shigo part din , lokacin da su ka tafi floor na hudu har ya yi dis virgin din ta duk sai da ya ga komai ya na a haka ya ga abun da ya faru cikin bedroom din bayan fitar shi ya na fita bedroom din wadanan Hawayen jini da su ka zubo mata su ka koma cikin idanun ta a hankali ta fara yin Sama cikin Iska hannayan ta da gashin ta su na reto cikin iska , kamar da ga sama wani farin tissu ya fado ya rufe ta har zuwa kirji a dubu dari ta bude idanun ta , sun koma farare kal babu ko digon baki a ciki ga shi kuma sai wani haske su ke yi kamar Torch , ta na a haka wani dan karamin Iska ya tashi cikin dakin ya zagaye Inaya na dan second kafin ya baje cikin dakin kamar ba a taba yi ba ya na bacewa Inaya ta fado saman gadon , wani dogon nunfashi ta ja har sai da kirjin ta ya yi sama lokaci guda Idanun ta su ka koma dai'dai kamar da farko ta na sauke ajiyar zuciya a hankali dai'dai lokacin da RIANNA ta shigo cikin dakin bayan zaro idanu ba abun da Malik ke yi har wani Duka uku uku zuciyar shi ke yi , ya ma rasa tunanin da zai yi ba shiri ya mike tsaye har sai da laptop din shi ta fadi , ya nufi Lift da sauri ya shiga ya koma Floor na hudu kofar lift na budewa ya daga ya fito , idanun shi ba su sauka ko ina ba sai saman ta ta na zaune saman chair a dining table ga Maid biyu a bayan ta kai a sunkuye , ta na shan fruits cikin konciyar hankali ta na ganin shi ta saki wani cool murmushi ta juya ta kali daya da ga cikin Maid din nan ta ce mata " Za ku iya tafiya " dan sunkuyawa su ka yi a tare kafin su fara takawa su ka bar wajen sai da su ka zo gaban Malik su ka gaishe shi cikin girmamawa sannan su ka nufi wata door ta glass da ke geffen damar Kofar lift su ka shiga a tare kallon ta ya ke babu ko kiftawa cikin zuciyar shi ya kassa gaskata abun da ya gani cikin laptop din shi turo dan bakin nan nata ta yi cikin shagwaba ta ce mishi " baby wai ba za ka karaso ba ka tsaya ka na kallo na haka kar fa ka cinye ni " ajiyar zuciya ya sauke kafin ya daga kafa a hankali ya karaso cikin parlourn ya nufi dining table ya janyo chair din da ke fuskantar ta ta ya zauna ya na kallon ta babu ko kiftawa ba ta ce mishi komai ba ta ci gaba da shan fruits din ta shi dai kallon ta kawai ya ke , cikin zuciyar shi ya na cewa ya so malam ya na nan a yanzu dan ya fada mishi gaskiya a kan Inaya dan shi yanzu ya fara tantama a kan ta , wannan abun da ya gani ya wuce tunanin mai tunani kamar a film haka ya ke ganin abun ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai ya ga ta mike ta zagayo geffen shi ta zauna saman cinyar shi ta zagayo da hannayan ta a wuyan shi turo dan bakin nan nata ta yi ta ce mishi " wai wannan kallon duk na minene , ko si ka ke na sake fadawa tarkon soyayyar ka " ta kai karshen ta na daga mishi gera guda a hankali ya sauke ajiyar zuciya sannan ya ce " Cutie ! " " Na'am baby " ta fada cikin shagwaba shiru ya yi ya na kallon ta ba tare da ya ce komai ba shi kadai ya san irin tunanin da ya ke yi wani cool murmushi ta saki kafin ta fara yin kassa da hannayan ta , ta sa hannu ta fara cire button din rigar shi a hankali bai Ankara ba kawai sai ji ya yi ya riko nipple din shi ta cikin singlet din shi a dubu dari ya damko hannun ta a razane ya kali jikin shi ya ga duk ta cire mishi button din shirt din shi a hankali ya dago kai ya kale ta cikin sanyin murya ya ce mata " Me za ki ne kin cire min button haka ? " turo dan bakin nan nata ta yi ta ce mishi " nono zan sha , tun ranar nan na ce ka ba na ni amma ka ki " a hankali ya lumshe idanun shi ya na furta " ya salam " cikin zuciyar shi kafin ya bude idanun shi saman face din ta ya ce " wlh Cutie kashe ni za ki yi watarana " shagwabe fuska ta yi ta ce mishi " ta ya zan iya kashe ka , ni ka ban nono na sha ko na yi maka kuka " matse gera ya yi ya ce mata " Cutie ni wai tsaren wassan ki ne , na ga kwana biyu kin fara raina ni " murguna mishi baki ta yi kafin ta tashi da ga saman cinyar shi ba ta ce mishi komai ba ta nufi lift za ta barin wajen maganar shi ba karamin bata mata rai ba ya yi , da ga ta na yi mishi wassa a dubu dari ya mike da ga saman chair din shi taku biyar kadai ya yi ya damko kugun ta ta baya ya na riko ta , ta saki kuka ta na neman kwatar kan ta ta na cewa " yaya Zayd ka kyale ni na tafi , wajen mama zan je " a hankali ya juyo ta su na fuskantar juna ya ce mata " Cutie yaji za ki yi min ? " cikin kukan nata ta ke ce mishi " yaya Zayd ka kyale ni na tafi don Allah " shiru ya yi ya na kallon ta sai kuka ta ke hawaye na zubo mata bibiyu cikin sanyin murya ya ce mata " i'm sorry my Cutie " ya kai karshen ya na sakin ta ya na sakin ta ta juya da gudu ta shiga cikin lift ya na kallon ta har ta shiga dai'dai kofar za ta rufe ta fudo tongue ta yi mishi kwalo shi dai bai ce mata komai ba , sai da kofar ta rufe sannan ya juya ya koma cikin corridor ya shiga bedroom din shi bangaran Inaya kuma ta na baro part din kai tsaye ta nufi part din MALIKAT HOUDA kamar ta san hanya bakin ta da Sallama ta shigo parlourn MALIKAT HOUDA nan ta tardo Muntaz zaune tare da MALIKAT HOUDA cikin girmamawa Inaya ta karasa wajen MALIKAT HOUDA ta tsuguna ta gaishe ta da fara'a a fuskar ta ta amsawa Inaya gaisuwar ta har da zolayar ta irin wassan nan na sirikai sannan ta ce mata ta shiga mamar ta na ciki ba musu Inaya ta tashi ta nufi corridor ta shiga bedroom din Mama tun da ta shigo parlourn Muntaz ke yi mata wani kallon kaskanci kamar ba ta san ita ce MALIKAT din Saudiya ba a yanzu sarai MALIKAT HOUDA ta lura da Muntaz shi ya sa ta ce ma Inaya ta tashi ta je sai da ta bari ta shiga bedroom din mama sannan MALIKAT HOUDA ta ce Muntaz " kin san ko wacece yarinyar nan a yanzu ki daina yi mata irin wannan kallon banzan " cikin bacin rai Muntaz ta ce " yanzu Mamie ki na ji ki na gani za ku bar Malik ya auri yarinyar da ya yi biyun shekarun ta , kuma har ta hau kujerar MALIKAT " " Muntaz Malik ya na son yarinyar nan dan idanun shi kadai za ka kala ka san ya na matsanincin son yarinyar nan , da kin tsaya kin ga abun da ya faru a ciki fadar lokacin da za a nadda ta MALIKAT , bai bawa kowa damar yin jayaya da shi ba , kin sani wanda ya nadda Malik shi ke nadda MALIKAT , amma wannan da hannayan shi Malik ya nadda ta , kin ga ko ba damar yin jayaya " kamar za ta yi kuka ta ce " yanzu shikenan mamie ta raba ni da shi " dan karamin tsaki MALIKAT HOUDA ta yi kafin ta ce " Dama a tare ku ke ne ? dama a ce shi ma ya na son ki ne da farko da sai ki ce ta raba ku amma a sani na ko hira ba ta taba shiga tsakanin ku da Malik dan haka ki bawa kan ki lafiya sakara kawai " ta na gama fadar haka ta mike ta shiga corridor ta koma bedroom din ta ta bar Muntaz nan sai faman cika da batsewa ta ke sai ita ta ji haushi Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels