Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ο»Ώο»Ώο»Ώ[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:*"YAR FILLO...* _Dijen k'auye_ *True life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) Hankalinta kwance take damun furarta tana "yan wakokinta ckn harshen fillanci Saiji tayi Anrufe mata idanu ta baya Ta tsaya cak! Da damun tana shakar kamshin turarenshi a tafin hannun nashi Tasan ko waye ta haddace kamshinsa Abokin tane wato Abdul hamid wanda take kiransa da Abokin birni Murmushi tayi tareda cewa "walh naganeka Abokin birni ne... Yacire hannunsa daga fuskarta ahankali yana fara,a yadawo gabanta ya durkusa yana kallon kyakykyawar fuskarta Ta ajiye kwanan shan robar datake damun takalleshi da mamaki tace "abokin birni yaushe ka dawo? Yace yana dry "Yanxu yanxu muka shigo kauyen naku jaka kawai na jiye agidan gona nataho gunki. "Amma dai kai kadai kazo ko??? Ya girgixa kansa ya nuna bayanta yana fadin "kalli can kiga ' ta juya ahankali tana dora idonta akansa take taji wani k'ululu aranta ranta yai mugun b'aci da wannan bak'in toxali da tayi wannan shi ake kira da mugun gamo ……… _Coming Soon_ *Auntyn S&S* ce[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πŸ˜‚πŸ‘ŒπŸΌ πŸ„ *"YAR FILLO...*πŸ„ _Dijen k'auye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• _Dasunan Allah mai Rahama mai jinkai Ina godiya Ga Allah Daya Bani ikon Sake Rubuta wannan Sabon Novel Din nan nawa Fatana Allah Yasa Nagamashi Lfy Allah yasa Masoyansa Suji Dadinsa Sukuma Amfana Dashi Amin_ *SADAUKARWA GAREKU MASOYANA MASU MUHIMMANCI DA AMANA* *Sis Nerja,art YARIMA SUHAIL* & *CLASSIC FEEDO SUHANA* & *FRESH UMMIEY XEEY* & *Itz B Y ebrerheem* & *Maman Gausiyya* & *Sis Snaanerh* *True life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) Hankalinta kwance take damun furarta tana "yan wakokinta ckn harshen fillanci Saiji tayi Anrufe mata idanu ta baya Ta tsaya cak! Da damun tana shakar kamshin turarenshi a tafin hannun nashi Tasan ko waye ta haddace kamshinsa Abokin tane wato Abdul hamid wanda take kiransa da Abokin birni Murmushi tayi tareda cewa "walh naganeka Abokin birni ne... Yacire hannunsa daga fuskarta ahankali yana fara,a yadawo gabanta ya durkusa yana kallon kyakykyawar fuskarta Ta ajiye kwanan shan robar datake damun takalleshi da mamaki tace "abokin birni yaushe ka dawo? Yace yana dry "Yanxu yanxu muka shigo kauyen naku jaka kawai na jiye agidan gona nataho gunki. "Amma dai kai kadai kazo ko??? Ya girgixa kansa ya nuna bayanta yana fadin "kalli can kiga ' ta juya ahankali tana dora idonta akansa take taji wani k'ululu aranta ranta yai mugun b'aci da wannan bak'in toxali da tayi wannan shi ake kira da mugun gamo taki jinin Taganshi takuma tsaneshi kamar yadda shima yatsaneta Abdallah kenan yaro matashi dan kwalisa me ji da kansa me takama da arxikin da Allah yabaiwa ubansa gashi shi mutum ne marason son talaka akusa dashi yanada shariya gashi miskilin gaske Cousing ne ga Abdulhakim wanda jininsu ya matukar haduwa very close suke tun suna yara suke kwana daki guda har yanzun da suka girma basu raba dakiba Halayyarsu ta bambanta don kuwa shi Abdulhakim mutum ne meson mutane bashida wata matsala ga wasa da dariya baida wulakanta jama.a Abdallah yanada boyayyen halin da bai taba bari Abdul hakim ya ganoshiba wato shan giya wanda tun suna malesia yakoyi sha shida abokansa na sheke aya harda neman mata wanda aboye yakeyi bai taba bari Abdul din yaganeba don sigari kawai daya kamashi yanasha saida yayi wata uku bai masa magana ba shima dan Abdallan yayi kwantan bauna ya nuna masa cewar yadaina shane shiyasa ya sauko daga fushin dayai dashi Abdul hakim yatsani mutum mai halin banxa balle me shaye shaye shiyasa bai taba yin abokiba sbd baya son tension Dije ta hade girar sama data kasa takalli Abdul hakim tace "abokin birni me yasa kaxo min gunnan da wannan me bakin halin? Abdul hakim yayi dry yace "haba khadija yaxakicewa d'an uwana me bakin hali dan Allah kada kisake aibata masa suna kinji. Tace "amma kasan dai jinin mu bai haduba ko? Kasan baya sona yatsaneni gaskiya bana son nasake ganinsa..,Abdallah daya karaso gun yatseta da sauri "ke kaxamar yar kauye ba gunki naxoba kuma nima ba qaunar ganinki nake ba gun dan,uwana naxo Ya nuna Abdul hakim "kai kuma ko kataso kazo muwuce muyi abinda yakawomu kokuma walh indauki mataki dan yanzu zanyiwa dadi waya inshirya maka sharri walh. Abdallah yahade rai "kaga mallam banason rashin mutumci kabar gunnan ko muyi fada "Mun dade bamuyiba dama gara muyin indai akan wannan bakauyiyar ce kuma kasani ba inda zan motsa walh kafara kafarka banza mara aji. Abdulhakim yadawo da kallonsa gun dije da take hada kayanta zata bar gurin yahau bata hakuri dan yaga kuka takeyi "Dakata khadija kiji nawane duka furar zanbiya ki koma gida ki huta kawai. Tace ckn kuka "kabarshi kawai nagode ko iya cin zarafin dan,uwanka ya isheni ayau. "Oh my god khadija banso ranki yabaci akan wannan inda sabofa yaci ace kinsaba, Ta rike kugu takalli gefe tace "abokin birni yakamata kaima kabarni kamar yadda dan,uwanka yabukata tunda mutumci ne ajunanmu ba soyayyaba. Yace ""naji amma kinsan Allah ne yahadamu bashi ba ballan tana yarabu kuma kinsan nayi sabo da shan furarki duk sanda naxo kauyen nan dan haka kizubomin aleda natafi da ita kokuma walh inkai kararki gun Addaji ince yau kinmin rowar furarki me ddi. Ta duka ahankali ta juye masa furar data gama damun aleda takulle tabashi Yakarba yana cewa "nagode ga kudin. Ta sunkuci kayanta tayi gaba bata kulashiba shida kudin nasa Tsaki Abdallah yaja yace "banxa kaxami meshan kayan kaxamai kai dai walh kalar zaren ba kalar yadin bane. Harara ya maka masa "kashiga hankalinka zan b'atar maka walh ina ruwanka cikinka ko nawa? Abdallah yai gaba yana masa dryr mugunta shikuma Abdulhakim yabi bayansa yanata yi masa mitar abinda yayiwa dije ~~~~~~~~~~~~ Koda suka isa Gidan gonar dadyn nasu kowa safgarsa yashiga ran Abdulhakim abace yake kokula Abdallah baiyiba na tsahon wasu awanni yana fushi dashi Shiko Abdallan Yanuna ko ajikinsa hakan saida yaga da gaske Abdul din yake kana yaje yasameshi awata yar rumfar shakatawa yaxauna akusa dashi yace "Abokina har yanzun fushi kake dani ko? Abdul hakim yai biris dashi yaci gabama da karatun news paper dinsa Abdallah yakwace news paper din yace "kai dan iska nizaka juyawa baya akan waccen yarinyar da bata kai takawo ba kana nufin har anxo lokacin da wata zata shiga tsakaninmu lallai kuma nan gaba bansan yazakaimin ba inkanunata amatsayin wacce zaka aura inna hana. murmishi Abdulhakim yayi yace "kana bani mamaki Abdallah kanayin abinda bai cancantaba kuma ba halin gidanmu bane wannan wulakanta dan adam din da kakeyi sam momy da dady basu koyarmu hakanba sunbamu tarbiyya kuma sun nusarmu da gane cewa talaka da me kudi da dan kauye da dan burni duk daya yake agun ubangiji. "Amma ai ba matsayinsu daya aduniya ba. Abdallah yafada da zafin rai da daga murya "Kai kake ganin hakan kuma lamarin Allah baida wuya xai iya maida me kudi yadawo talaka haka zai maida talaka yadawo me kudi kokuma dan kauye ya dawo dan burni harma yafi dan burnin bude ido da iya mu,amula ta wayewa "Walh karya kake duk inda dan kauye yaje baxai taba wayewa ba dole saiya xauna amatsayinsa kaidai kawai sbd yarinyar can nne yau kaxama me wa,azi Dariyar maganar Abdallah taso sille masa amma saiya dake yace "to kaima fa asalinka dan kauyenne koka manta anan aka haifi mahaifin dady nan ne asalinmu dan dai duk mun rasa kakannin namune da sun rikeka agunsu. Wani naushi yakawo masa dan jin haushin lafazinsa Abdul hakim yagoce da sauri yana dariya Shikenan suka shirya πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚ aka shiga hira amma saida yatursasa Abdallah akan wai saisunje yabaiwa dije hakuri na yanda yasata kuka Abdallah yaja tsaki yace "Allah yakiyaye inbaiwa sa,ar kanwata ta biyu hkr haba aiwalh ko za.a kasheni baka isa ba bakuma ta isaba sbd kana sonta saika bakanta min. Abdallah yace "nifa babu soyayya atsakaninmu kawai amintace da haduwar jini. Tsaki Abdallah yakara ja yace "hhhmmm kaji dashi duk yaran cikin gidanmu bakai aminta dasuba sai na kauye haba mutumina nafi kowa sanin halinka. Abdulhakim yace "Amma dai kasan inada tunani bakamarka nakeba Abdallah ya mike yabashi guri yana zaginsa "aikin banxa akwai mara hankali irinka dan,iskan kauye. πŸ˜…πŸ˜… Da yammaci sakaliya Abdulhakim yashirya tsaf yatafi gidansu dije yadade akofar gidan kafin yasami dan Aike yaturashi gidan yayo masa sallama da ita Bata d'au lokaciba tafito tana ganinshi ta hau dariya tana fadin "walh nadauka ko baxaka biyo bayaba dana kara fushi akan wanda nayi. Abdulhakim yayi dry yace "au dama fushi kk da abokinki bai saniba? Ta murguda baki tace "eh mana bayan agabanka dan shigegen can yagama cimin zarafi amma baka dake shiba koka rama min koda da wata kalma ne me zafi dashima zaiji haushi Abdulhakim yace mata "khadija kinga narasa yadda zanyi da Abdallah akan yadaina mk hakan amma abinda naga yafi kawai inhar yaimin kiringa ramawa kada kidubeni kawai nina saki domin innafiye shigar mk zamu ringa samun sabani dashi Ta gyada kanta tace "to shikenan aiko walh baxan taba raga masaba dama albarkacinka yakeci Abdulhakim yace mata "shigarni cikin gidan ingaida Addaji. Tace " to muje. har cikin dakin addaji takaishi suka gaisa ckn mutumci da Addajin sannan suka fito kofar gidan Sunyi hirarsu ckn raha yabata janta da wasa da dari Lallai wannan haduwar jini tanada ban mamaki Zakuyi mamakin jin cewar sbd dije kawai Abdulhakim yake zuwa gidan gonar tasu Toshi kuma Abdallah sbd wa yake xuwa knn? Alh Mustafha hamshakin me kudine yana zaune da matarsa a unguwar shagari kwatas dake Zoo road Matarsa daya mesuna hjy Samira mace me kirki da son jama.a kamar dai mijinta ga alkairi Yaransu biyar aduniya banda uku da suka rasu Aunty Maryam itace babba tana Auran wani tsohon dan,majalisa a jam,iyyar APC me kudine shima Abdallah shine me binta shekararsa talatin da biyu Bashir shine na uku yana karatunsa a KUT wudil bording shi ba.a futarsa wajeba Shida kannansa mata Zannurat da Mubina " yammatane kusan sa,annin juna shekara biyune tsiransu zannurace babba tana Nouthwest sai mubina data gama secondry dinta yanzun zata fara karatun gaba da sec.din Mahaifin Abdulhakim shine Alh Mahmud kanin Alh mustafha ne Allah yai masa rasuwa tun Abdulhakim na yaro sukayi accident shida matarsa hjy shafa,atu suka rasu dama shikadai ne dasu daganan bayan rasuwarsu rikonsa yadawo hannun dan uwan baban nasa Rikon tsakani da Allah yasamu agidan basa nuna bambanci akansa duk abinda akaiwa Abdallah shi xa.ai masa wani xubinma har nashi gatan yanafin na Abdallah dayake akwai dukiyarsa ma agun Alhajin gadonsa knn. Abdulhakim yabaiwa Abdallah shekara uku Amma sai anfada dan Abdallah yafishi bargon jiki yanayinsu ba daya bane Abdulhakim dan jikine dashi shiko Abdallah kakkaurane Abdallah da Abdulhakim kud da kud suke basu taba fda ba inba na wasaba kuma Abdallah yana bashi girmansa suna mutumta juna sosai wani baya zartas da wani abun saida shawarar dayansu Zannurat tana matuqar son Abdulhakim Amma takasa gaya masa saidai alamu da take nuna masa amma yakasa fahimtarta ~~~~~ dijen kauye marainiyace Asalin iyayanta sun rasu itanma tun mahaifiyarta na haifarta ta rasu aranar mahaifinta kuma saida ta fara girma yarasu Rikonta na hannun yayarsa da suke uba daya dan baida kowa sai yaruwarsa da kaninsa akauye su biyu ciki daya shikuma uwarsa da ban amma sai in anfada kansu ahade yake Addaji itace marikiyarta tanason dije sosai bata taba haihuwaba shiyasa tamaisheta tamkar ta cikinta fulanine su usul ma kuwa Dije yarinyace me karancin shekaru amma tanada girman jiki shekararta goma sha shida amma saika zaci tayi 20 Sai intabuga sokonci zakagane yarinta natare da ita Kyakykyawa sosai gashi har baya saidai ba gyara gata dason tayi gayun kuma akullum tanaso taga mutum dan gayu shiyasa Abdulhakim yake burgeta gashi tana burin taga taje birni tayi rayuwa acan saidai kuma batada kowa acan ta yaya knn zataje birnin ??? Yaushe burinki zai cika……?πŸ˜‚ *Auntyn Sayyada da Shahida ce*[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πŸ‘ŒπŸΌ πŸ„ *"YAR FILLO...* πŸ„ _Dijen k'auye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) 5-10 Kwanansu daya akauyen Dan Rogo suka kammala abinda sukeyi suka hau shirin komawa gida Akwai ma,aikatan dake kula da kaji da Ragunan da shanun dake ckn babban kangon da yaxama gidan gona domin garke guda aka ajiye shanu da raguna ga bangaren kaji masu kwai daban marasa kwai daban Duk da akwai ma,aikata amma sukanxo su duba Suga komi yayi sukuma ga babu matsala sannan su ware kwai kret-kret agefe kafin axo adauka Saida suka fito suka shiga mota sannan Da sauri Abdulhakim yai zumbur kamar Anmin tsineshi ya mike yafito daga ckn motar Abdallah yace masa "dalla mallam ina zakaje kuma muna sauri muwuce ? Abdallah yace dashi da fara,a "pls kayimin alfarmar naje muyi sallama da Kawa kada nayi laifi. Wani mugun tsaki Abdallah yaja kana yace masa " walh baka isaba babu inda zakaje inko katafi to katabbatar ma baxan xauna jirankaba xantafiyata Abdulhakim yasan hali zai iya dan haka saiya dawo motar da dacin rai yadubeshi yace "kasan Allah duk abinda kakeyi taraka nakeyi kaci gaba Abdallah dake sit din dreba yayi tsaki yace "kaji dashi nidai nahana soyayya kuma dole ahakura. Abdulhakim yabuga masa wata harara yace "oya futo kabani na tukamu dan baxan yarda kayi gudu damuba nasanka da wutar ciki da azalzala banaso ayi gudu dani atiti. Salin alin Abdallah yafito yabashi sit Shikuma yadawo yatashi mota yacillata kan titi Yanaji yana gani suka futa daga kauyen bai biya gidansu kawar saba domin inyace xai wuce dasu amota to duk abinda Abdallah yayiwa dije baxai futa aguntaba xata xaci ko yakaishine dan yaci mata xarafi kuma yasan xa,ai hakan Shiko Abdallah dariyar mugunta yake masa kwai don yaga yadura yacika yayi tam Suna tafe suna sauran wakar celindion music ne Abdallah ne yakunna tunshigarshi motar Abdulhakim yakaihannu yakashe wakar adaidai lokacin da Abdallah ke lumshe idonsa yanajin ddin wakar yana sonta gashi anxo daidai baitin dayafiso ackn wakar sbd kalamin da akai amfani dashi shi masoyiyarsa *lowest* ke yawan yi masa intasaka wakar ko insuna tare alokacin suna turai _i still have feelings for you.Not enough to want you back.but enough to make it hurt_ … wannan kalami na cikin waken natayar masa da hankali da tuno masa abar kaunarsa lowest wacce da ita yafara yin soyayya aduniya har yanzu kuma baiga wata kamartaba saidai tayi masa nisa Auransu kuma baxai yiwuba tunda ba musulma bace amma tana son ta musulunta adalinsa Amma yana tsoron iyayansa inhar yace musu ita zai Aura yasan da kamar wuya sbd Asalinta Har suka shiga kano babu wanda yacewa dan,uwansa kanxil Wayar Abdulhakim tayi ruri yadauka yaga sunan Aunty Babba ce wato yayar Abdallah kenan Aunty Maryam babbar yayarsu Yadaga da sallama suka gaisa tace masa "Ina nemanku yanxu kaida Abdallah maza ina jiranku agidana. Yace mata "to " kawai yakashe wayar yakarya akalar motarsa sai gidan Aunty maryam datake zaune a Sultan Road GRA ne unguwar silenly Abdallah yasha mamakin ganin sunyo unguwar GRA batareda anyi masa bayaniba to amma saiya xuba masa idanu baice kalaba tunda shima baice masa ba amma dai yafahimci cewar da Aunty maryam knn yayi waya shiyasa yayi gidanta Yayi horn me gadin gidan ya bude suka shiga ya daga musu hannu suma suka daga masa Tana zaune afalonta tana kallo suka shigo Da fara.a ta taresu tana cewa "Ga "yan kanne na ga kanne na. Suka xauna akan kuje suna cewa "wash! Atare Tace musu "ikon Allah ina kukaje haka kuke kiran wash kamar wanda kukasha Aiki? Abdulhakim yace "walh Aunty daga gidan gona muke yanzun haka ko gida bamujeba tun jiya muna can muna hanya kk kiranima. Tace "Sannunku bari akawo muku abin motsa baki. Abdallah yace "nikam ruwa kawai nake bukata. Takwallawa me aikinta kira Dataxo ta umarceta akan takawo musu ruwa da lemo. Saida suka sha abu me sanyi kana suka gaidata Abdulhakim yace mata "Aunty gamu kince kina neman mu meya faru? Ta gyara zama tace "wato daxu dadynau Safna yakawon wani zance dayai min dadi wai yanaso yahada Ni,imah da Abdallah Aure amma in yaga yana sonta sbd yana sha,awar asake kullah halaka mekyau da ahalinmu... Aibata kai karshe ba Abdallah yatari yawun bakinta yace "tsaya haka aunty kada ayi nisa da zancen wacece Ni,imah kuma? Tayi murmushi tace " Kanwar Dadyn Safna mana saikace baka san taba kawar Zannurace fa kud da kud. Yaja tsaki yace "batayimin ba plz aunty abar zancen nan iya nan dan Walh bata ckn kalar jerin matan da nakeso na aura Abdulhakim yagalla masa harara yace "aiko dai walh baka isa ka watsaya dadyn Safna kasa a idoba kama sani kamar anyi angama. Yayo kan Abdulhakim da fada "to aishikenan ubana inka isa dani kadaura auren ingani. Aunty maryam ta daga masa hannu ranta abace tace "kai mara mutumci nixaka bawa kunya ni xaka wulakanta … "Aunty ba wulakantaki nayiba gaskiya na fada Tace "wane gaskiya kodai rashin mutumci meye da Ni,amah na rashin kyau da xa.a k'ita gata da ilimi gata da kyau gasu da arxiki to me kake nufi da nuna kin aurenta ? Ko ka nunan ban isa ba kokuma ka wulakanta min miji kasa kuma inji kunya ko? To walh baka isaba wannan maganar saita zama babba dan saina kaita har gun Dady Abdallah ya mike afusace yafuce yabarsu afalon Ranta yabaci Abdulhakim yahau bata hkr "kada ki damu Aunty tunda har dady na kasar kawai kije kisanar masa kinsan kuma dole za.aiwa tufkar hanci. Yai mata sallama yafuto yatarar da Abdallah ackn mota yanata kumbure kumbura Baikulashiba yashiga yajasu suka futa Abdallah yace masa "kaga mallam kafuta daga ckn maganar kada kasa baki ack dan walh banga me yimin doleba Abdulhakim yace "Aure dai dole kayishi duk gudunka …… "To inga meyiminshi ban shiryaba kokai dole akai maka naga kabani shekara uku atleast yanzu kanada 35 kaine ma yakamata asawa ido afarawa yiwa Aure baniba. Abdulhakim yaharareshi yace "oho dai tabaya ta rago..... *Auntyn Sayyada da Shahidah ce*[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πŸ‘ŒπŸΌ πŸ„ *"YAR FILLO*πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Autyn S&S) PG 10-15 Abdallah yai kwafa kawai bai sake kula Abdulhakim ba har suka isa gida Ransa Abace yashiga ckn gidan momy bata falon sai kannansa matan Zannurace jininsu yahadu sosai Tana ganinsa tahau fadin "oyoyo my bros " Ya dallah mata harara ransa b'ace fuska ba fara.a yawuceta yahaye sama dakinsu Tatsaya kawai saroro jikinta asanyaye tana mamaki don bai taba mata hakanba Itako mubina ko kula shi batayiba don bata shige masa ita yar dakin yaya Abdulhakim ce kud da kud dan hakama ganin datayi yaiwa zannu hakan saitahau dry tana fadin Allah yakara 😜 Amma ahankali don bataso zannun taji sbd suma sunayin yar tsama sako da sakuwane basa awa guda basuyi rigima dama yayun nasune yan rabon fadan Takoma tazauna a kujera asanyaye Ammafa taji ba dadi tahau kuma tambayar kanta shin me akaiwa yaya haka? Toko nayi masa laifi jiya bansaniba? Ganin yaya Abdulhakim yashigo saita mike cikeda kissa tana fadin "yawwa yayana dama kainake jira kashigo inji shin me akaiwa yaya awaje naganshi awani yanayi. Fuskarsa shima ba fara.an ya amsa mata "meyasa baki tambayeshiba? To ban saniba Yawuceta zai haye sama yaji mubina na masa sannu da zuwa ya amsa mata da sakin fuska harda tambayrta momy fa. Zannura taqule taji haushi wai meyasa yaya Abdulhakim ke basar ta ne ko yana nufin har yanzun bai gane sonsa takeba? Toko lallai tana gab da tafurta masa takawo karshen shariyar dayake mata. Yana kwance adakin nasu yaji shigowar Abdulhakim bai daga kai yakalleshiba harya gama abinda zaiyi yafice abunsa Juyi kawai yakeyi akan lallausar katifar dake kan katon gadon Zancen Aunty maryam ke masa yawo akwanya shiko me zaiyi da yarinyar nan Ni,imah mara kunya Aigara yahakura baiyi aureba dadai yaxauna da ita amatsayin matar Aure Yadauko wayarsa yai dailing din lambar masoyiyarsa lowest Bugu biyu ana uku ta daga dayake jakar kano ce ta iya hausa nan suka hau hira ckn hausarta kadan kadan amma sukan juye turancin Awa biyu sukai suna shan hirar soyayya tana gaya masa takusa zuwa nigeria tanada wani uncle nata a kaduna zata sauka gunsa ammafa sbdshi zataxo kuma tanaso suyi Aure intazo Nan ya amince tareda yi mata alqawarin zai auretan Sukai sallama yalula tunanin yanda zai tunkari dadynsa da zancen lowest domin gara kawai yabainata ga danginsa ko akyaleshi da maganar auran wata *Hhhmm aganinka wannan mafita ceko ? Tabdijan da kasan Abinda zai faru dakai Abdallah da baka jan gwalo wannan maganar Auren kristan dinba* πŸ˜…πŸ™†πŸΌ ********* Da daddare yasami dadynsa afalonsa Ckn nutsuwa ya gaidashi aladafce Dady da murmushi ya amsa yana fadin "mutanen kauyen rogo kun dawo lfy "Lfy qalau dady. Dady yace "Ya harkokin gonar da fatan komi na tafiya daidai? Abdallah yace "komi lfy sai godiyar Allah ba matsala dady "To masha Allah haka akeso Allah yyi muku albarka dama nima wani satin nakeson zuwa kauyen tunda nadade banjeba. Abdallah yagyara zama yafara kame kame don yarasa ta inda zai fara batun dayaxo dashi Dady yagyara xama yace "ya akai ne Babana akwai magana ne? Yahau sosa keya "eh dady me muhimmanci ma kuwa fatana dai Allah yasa kafahimci abinda nake qudirin yi na alkairi kakuma mara min baya akan maganar danaxo da ita. Dady yahau fara.a "insha Allahu zanyi kokari fadi inajinka babanah. Kai tsaye yacire shakku yahau batu "dady dama inaso in Auri wata yarinyane saidai ba musulma bace kumaa ba.a kasar nn takeba tare mukai karatu amma tabimin alqawarin musulunta inhar xan Aureta dan haka dady dan Allah badan niba kataimaka ka goyamin baya in sami lada kaima kasamu ta hanyarta kaga annabi xaiyi...."dakata haka Cewar dady ransa abace "kasan me kake cewa kuwa Abdallah? Agidana zaka kawo kristan in rfaye xanbarka ka auri Aljihun baya. To inma mafarki kake kafarka dan baxan aminceba kada ma kafara tun wurima inaso kurabu kafin azo asami matsala maxa tashi kabar gurin nan kafin raina yabaci dakai. Sum sum yatashi yafuta ransa ba dadi kamar yasaka ihu Yabar dady da fada da kumfar baki dama dadyn nasu gwanine saidai ya iya zama da mutane akwai dadin zama ammafa inka taboshi ba dama Koda momy tazo ta tararsa taji ba.asin fadan dayakeyi nan yazayyano mata komi Da Allah yataimaka ra.ayinsu daya bata goyi bayan Abdallaah ba itanma bata amince ba Tahau fadin "wannan iskancine ma da rainin hankali wayaga yayi wannan gwamutsen adangi aidan sunga anxuba musu idone ba.ayi musu dolen suyi aure bane tunda sun isa Dady yayi kwafa "barni dasu zanyi maganinsu nan da watanni inbasu kawo macen Aure ta arxiki ba walh dakaina xan zaba musu kuma saidai suganta ranar daurin aure in an daura ai gata suka samu shiyasa zasuyi abinda sukaga dama. Washe garin da akai haka saiga Aunty maryam da batun Ni,ima taxowa dady da zancen Nan yahau ya zauna yace tayi masa ita zai karba yabashi tunda har abin yazo da hakan saidai kawai ranar daurin aure yaji andaura masa aure Momy ta amince da haka. Itama auntyn ta amince Yasa Abdulhakim gaba yace yafito da macen aure nan da wata 2 inba hakaba zai musu aure da duk wacce yasamo musu Abdulhakim yaringa jin Haushin Abdallah danshi yajaxa musu wannan hukunci shi yanzun ina yaga wata budurwa shida ba kula mata yake ba,? Tab yanxu ya xaiyi Abdallah baisan budirin ayake ba Haushin dady yaki amincewa da bukatarsa yasa yahada kaya yatafi hutu gidan yayan momy wani lauya ne dayake zaune a Gombe Uncle Ahmad attajirine yanaji da Abdallah tun yana yaro dama yana xuwar masa hutu gidan akwai sa,anninsa da jininsu xahadu amma terrorine basaji suma yan rawar kaine yusuf da umar Yanda ran dady yabaci da tafiyarsa haka ran Abdulhakim yabaci don yasan daya san xai tafi baxai barshiba bada motar gida yatafiba lallai abokinsa yayi fushi da gida tunda har ya iya hawa motar haya Abin yatsayewa dady rai domin fafutuka yagama musu na bude musu wani babban kamfani yakuma yakuma basu mukamai aciki Abdallah yasami babban matsayi kowanne nada office ack da kuma babban matsayi na bangaren abinda xai tsare Aranar da dady yasa zaije kauyen rogo aranar yashiryi tafiyar shida Abdulhakim Dady nason Abdulhakim sbd yanda yake masa biyayya ko d'an cikinsa baya masa Inhar yaxartas masa abu to ya zauna baxai musaba balle daga murya ballantana takai dayai fushi dashi Koda suka sauka agidan gona Dady yana canyana hutawa Abdulhakim yaxame jiki yatafi gidansu kawarsa Ta tsala kwalliyarta ckn kayan saki tayi ubansun kyau tamkar dan ita aka sak'a kayan Ta dauko tallan furar tafito zaure kenan taga ansako kai ciki Tsorata tayi ta daka tsalle gefe hannunta rike da kwaryar nonon "Handi in boni ni dije wayyo Allah na... tana shirin juyawa takoma ckn gidan knn taji muryar abokin birni yana cewa "dawo kawata matsoraciya ninefa aboki Asukwane tajuyo suka hada idanu tace " Ashe!? "Ammafa kasa natsorata dayawa to yaushe agari haka? Yakasa shigowa ckn zauren yace "yanzu yanzun kuwa tare muke da dadynmu yana gdn gona ma yanzu haka Takama baki tace "laaa kace tare kukaxo a,a lallai bari nayi masa damu na musamman kakai masa. Ta dire kwaryar da sauri tashiga gida tadauko kwanan sha mekyau sabone ma tahau damu da sauri harda suga tasa Furar taji nono mekyau mara tsami Ta rufe yana tsaye yana kallonta da sha,awa yanda tayi kwalliyarta gwanin burgewa Ta mika masa tace "rike ka kai masa kace injini. Yakarba yana dariya yace "saidai kizo muje kikai da kanki. Takama baki tace "wuuuh rufamin asiri kada yaganni yar kauye yace min kaxama kamar dan,uwanka yaki sha. Abdulhakim yace "ashe kina yarda da zancensa? To bari kiji khadija keba kaxama bace hassada kawai yake miki kinada kyau kinada tsafta kada ki damu muje kikai masa dady baida wulakanci bakuma zaiki shaba dan fura mutuniyar sace. Tace "gaskiya baxanje dan,uwanka yaimin wulakanciba dan baxan raga masaba ko gaban waye. Yayi dry yace "sha kuruminki badashi mukazoba. Jin haka yasa tace "to zankai masa amma kaxo muje infara kai furata bakin kasuwa kada wasu su tsaremin guri ko. Yace "a,a zansiye furar yau inyaso sai akaiwa momy dan tanason furarki nataba kai mata tayita santi. Bayanda ta iya haka tashiga gaba suka tafi gidan gonar Shike rike da kwananshan damammiyar furar dadyn Dady na kishingide sai ganin bafulatana kyakykyawa yayi tashigo kanta dauke da kwaryar nono sun nufoshi itada Abdulhakim Har kasa ta durkusa ta gaidashi Ya amsa yana fara.a Abdulhakim yadire masa fura yace "dady ga fura maikyau daga khadija gatanan surukar kace taxo gaidaka. Wata kunyace tarufe dije donjin ance ita surukar dady ce Ashe dama ba ita daya ke fama da ciwon son Abdulhakim ba shima yana sonta gashi har xai iya furta cewa ita suruka ce gaban mahaifinsa Taji kamar tatsaga kasa tashige takasa daga idonma takalli dady don kunya Dady ya kafa kai yad'and'ana take yahau santin fura Yace mata "kai masha Allah amma naji dadi surukata y asunanki? Kanta akasa tace " *Dijen kauye* Kamar yadara saikuma yadake to ai dama dijen kauyeceπŸ˜…πŸ˜… "Sannu kinji nagode Allah yayi mk albarka. Ta mike akunyace tace "Amin. Dady yazaro kudi baisan yawansuba yabaiwa Abdul yace "gashi abaiwa khadija tukuici Abdul yai godiya yace "to muje atahowa da momy tata furar. Nan suka tafi suka bar Dady yana shan fura me dadi ko abirni yadade baiji kamar taba Tas yashanyeta kuwa Nan Abdul yadawo yatararsa yaxauna kusa dashi Dady yace "a ina kasamo wannan yarinya me nutsuwa da kirki haka.? Abdul hakim yace "Ai dady tun xuwanmu kauyen nan Allah yahadamu take mana hidima ita da iyayanta duk adalilin tana son Abdallah Amma bakaga yanda Abdallan ke mata wulakanciba Dady yaharxuka "Au dama Abdallah takeso? Ainazaci ko budurwar kace danaji kace surukata lallai Abdallah yacika mara kirki wato ga yarinya me hankali tana sonsa shine zaikawo mana arniya wacce ma bamusan asalintaba to tabbas zanyi maganinsa anan zan tsaya tsayin daka inga tazama matarsa kabarni dashi ayau zuwa gobe kafin mutafi zanje ga magabatanta atsaida magana kada ka kuskura kagaya masa ta waya dan sai andaura auren tukunna yasani Ran Abdulhakim yai fari dama target yahada kuma yakama sbd yaci alwashin saiyayi maganin Abdallah na abinda yakeyiwa khadija kawa Cikin kwantar da murya Abdulhakim yace "to Amma dady ba anyi zancen ni.ima ba? "Kabarni da duka zancen nasu ba xanjanyeba tare zan daura auren dana yar fulanin nan dana ni,imar duk su xama matansa inga ta tsiyar Auran kristan kuma duk inda yaje ai dole yadawo. Abdulhakim yahau gyada kai Can kuma yahau tausayin Abokinsa amininsa daya tuna yanda yatsani matan nan guda biyu gashi kuma zasu zama matan sa wai yaya kenan ………??? _Muje zuwa_ [9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πŸ˜…πŸ˜…πŸ˜‚πŸ™†πŸΌ πŸ„ *"YAR FILLO...*πŸ„ _Dijen K'auye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life Story* *Nabilancy Luv* πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 15-20 Kwana yakama dady a kauyen Rogo domin baa shirin kwana yazoba Dole saida yaga mahaifin Dije wato marikinta knn mijin addaji Baffa yawale mutumin kirki Yatarbi Dady cikin karamci da murnar ganinsa domin duk cikin kauyen ansan dady da irin taimakonsa ga wanda bayadashi gashi da son shiga ckn dattijan kauyen inyazo shiyasa kowa yasanshi Baffa yawale yai masa shimfida azaure suka gaisa a mutumce tareda gabatar da juna Dady yace "Nasan kasanni amma ni bansan kaba saigashi Neman Aure yakawoni gidanka yara sun hadamu. Baffa yace "to!to madallah naji dadin hakan. Dady yagyara xama yace "wato dama d'an wajena ne yake son "yarka nikuma Shine nabiyo baya domin atsaida maganar Aure kuma banason aja kwanaki dayawa. Baffa yace "waye kenan yake sonta ? Yasunansa ? Ko wancan na wajen danaga kunzo tare? Yana nufin Abdulhakim da sukazo tare yatsaya awaje Ddy yace "Yana birni bamuzo dashi ba yayi tafiya dafatan za.a bamu auran khadijan domin so nake nan da sati mudawo adaura auran kuma bana bukatar asiya mata komi zanyi mata kayan daki da duk abinda yakamata . Baffa yaji dadi sosai har ransa take kuma yai amanna da wannan daddad'an batu yacewa dadyn '"Naji dadin wannan magana takaruwa da farin ck dakaxomin da ita nidai anawa bangaren na amince saidai kuma akwai wanda yake tamkar jigo gareta da zan gayawa kafin atsaida ranar daurin auren duk da nasan shima baxai ki ba kanin mahaifin tane don ni daka ganni kanwar mahaifinta nake aure yarinyar marainiyace rikonta nakeyi kawai. Dady yagyada kansa yace "Allah sarki A ina kanin mahaifin nata yake domin inaso inje dakaina nasameshi muyi mgnr sbd agobe sassafe zankoma Da baffa yaga Alh mustafhan amatse yake da zancen saikawai yatashi dakansa yarakashi har gidan kawu Amadu To shima kawun nata mutumin ne me saukin kai kuma yaji dadin wannan magana taneman Auren dije da murnarsa yakalli baffa yace "to inbanda abinka baffa yawale kaida diyarka meye naka nasaikaxo guna neman yardata Alhalin duk dayane kuma "ya dai takace kyauta aka baka komi kayi daidaine tunda baxaka cutar da itaba Baffa yace "wannan ai dole ne inga nabaka hakkinka kada kuma nayi abu nikadai Kawu yace "to hakane amma saidai naji kuna batun ayi biki kwanannan aikyanta abamu lokaci sbd musamu damar yin kayan daki tunda birni zata xauna balle muyi mata "yan tagajan tagajan Nan baffa yai ms bayanin da dadyn yai masa kan cewar su zasuyi mata komi basai sun wahalar da kansuba Ai dajin haka kawu ya aminta da batun tunda Allah yahutarsu Kafin dady yatafi saida yadire sadaki dubu dari komi da komi gaisuwar iyaye nagani inaso toshi, sannan yadire dari yace abaiwa amarya tayi siyayyar kayan da zatayi fitar biki da sauran hidima Sosai sukaita mamakin wadannan dubban kudaden don basu taba ganin ankawo su haka a auren kauyenba Kudin agun kawunta yk domin baffa yace shiyafi cancanta yarike bashiba dukda saida akai tirjiya kafin yakarba shima Koda baffa yaxowa da Addaji batun tayi murna sosai tasawa abin Albarka A al,adar kauyen kuma ba.a taba zanta Auren budurwa Agabanta balle agaya mata inhar antsaida mk da miji saidai kawai kiji anayi Hakama in ita takawo mijin to idone nata kawai To wannan ce tafaru ga dije domin kuwa kwata kwata batasan bidirin da akeyiba na Auren da za.ai mata Itadai akullum tana tunanin Abokin birni tana jin zugin sonsa aranta tana tunanin ta yaya zata gaya masa tana sonsa tunda yaki ganewa Shiko Abdulhakim ransa qal yai mugun qulli tsakanin dijen da Abdallah dama can yasha aiyana cewar inama yaga Allah yakaddara auren Abdallan da dijen yaga shin yaxaiyi yaga yanda zaiyi da rayuwarsa tunda yazama mijin wacce yafi tsana aduniya. Murmushi kawai yakeyi inya hanga yahango irin xaman tabbas yasan akwai daru da tirka tirka Saiyaringa jin kuma tausayin kawar tasa yasan tabbas zata shiga wani hali tunda itanma ba son Abdallah takeyiba tatsaneshi shine shaida to amma zaici damarar taimaka mata azaman da zatayi da Abdallah ganin bai cutar taba zai ringa kai kafa akoda yaushe domin debe mata kewa can wata xcyr tace dashi shin kodai akwai son khadija aranka? Dasauri yahau girgixa kansa yana fadin "ko kusa ko alama babu kaunace ta tsakani da Allah da haduwar jini kawai. Yabaiwa kansa amsa Abangaren dady kuwa dayajewa da momy wannan labari ba karamin dadin hakan tajiba itanma domin tanada labarin dijen kauye tun tuni tunda Abdallah naxuwar mata da furarta da nonon Saigashi xata xama surukarta koda yake dama ita momy ba sawa ba cirewa indai akan dadyne tana son duk abinda zai nuna yanaso baitaba nuna baki yace farine shi tace masa a.a ba fari bane ina aikomi yace e, hakane shine amsarta Baikarajin dadi ba sai Aunty maryam tazo taji itanma ta amince da hakan domin taji ance ankai kudin komi kuma baxa.a fasa na Ni,imaba itanma tanason abinda duk iyayanta keso to balle yarinyar da suke yabo kuma aikin gama yagama tunda antsaida ranar aure ai dole itanma taso ko taki ko taso Dady ya aika wakilansa suka kai kudin aure gidansu Ni,ima baban Safna mijin Aunty maryam ne yakarbi kudin shine waliyyinta amatsayinsa na babban yayanta Nan ma dai antsaida magana akan cewa nan da sati biyu daurin Aure dai dai dana dijen kauye rana daya za.a daura knn 15/4/2019 Nan ma dadyn yacake makudan kudade Gida gari guda yasaiwa ango wanda ke unguwar ladanai babban gidane flat house me part 2 Ango dan gata knn wasuma itasa suke nema basu samubaπŸ˜… Babu wanda yagaya masa koda ta wayane ammafa jikinsa nabashi akwai abinda ke shirin faruwa dashi yakikkira Abdulhakim yafi biyar aranar amma bai daga kiran saba kuma bai biyoba to ko daganan yasan ba qalau ba gashi aranar Uncle din nasa yake sanarsa cewa yashirya agobe zasuje kano gidansu Zasuyi muhimmin wani abu. Nanma yasha jinin jikinsa saiyashiga tunanika barkatai damuwarsa ma rashin daga wayarsa da Abdul yayi Yarasa waxai kira yaji news gashi sunbabe da Aunty maryam yai mata laifi ga ta gidansa Zannura tayi fushi dashi duk dayasan shi yayi mata laifi ya disgata gaban kanwarta To amma dai ahakan yakirata awaya kuma akai sa.a tadaga masa kamar ma wani abun bai faru tsakaninsuba Duk yadda yaso yaji ko akwai wani abu dake faruwa agidan bata yarda tasanar ms ba domin ankwabesu sosai itada Mubina sbd ansan zasu iya kiransa su tsurkunta ms duk da Zannun ce auke very close Abu daya tagaya masa cewa "Eh to nikam bansan ko meke tafiya ba nidai naji anata zancen za.aje biki kauyen Rogo amma iya maxane zasuje. Yatambayeta "bikin waye hakan? Ta tabe baki tace masa "oho walh ban saniba may be ckn familyn dadyne na can zasu Aurar da "ya"yansu Yace "anya kuwa? Ai familyn dady a rogo duk sun kare damafa kakannine acan kuma babusu wataqila dai ko ackn abokansane zasuyi wata hidimar kinsanshi da kara shine harda yin gayyarsa shima. Ta daga kafada tana murmushi tace "inajin dai hakanne ma amma yaya yakamata kadawo aje dakai kaima tunda aiduk xumuncine. Yace "Eh zanzo nima aje dani tunda uncle yamatsa wai dole tare dashi zamuje. Nan sukai sallama tana ms dariyar mugunta tabbas banda tana qule dashi na abinda yai mata da babu abinda zaisa taki gaya masa yanda suke ai babu batun ta iya boye masa wani abun balle damuwarsa tatace to amma yajawa kansa *****A can bangaren Amarya dijen kauye kuwa batasan wainar da ake toyawaba har ana gobe daurin Aure itadai taga iyayanta maxa sai shige da fice suke ackn gidan sunayin kus kus da Addaji. Taga kuma yan garinsu Addaji da wasu yan uwan sunxoxxo gidan wai biki sukaxo har ana ce mata amarya! Nan tahau tuhumar kanta wacece amaryar?! To bikin wa akeyi haka da batada masaniya abu har ckin gidansu akeyi? Da dare ta tisa Addaji a daki ita kadai ta sata agaba da tambaya "Addaji wai bikin wa akeyi ackn gidan nan dahar ban saniba? Waye adangi ake bikinsa kuma ackn gidanmu? Addaji takalleta da tausayi tace "Dije Aurenki ne mana kina nufin baki ganeba? Ko bake kk kawo mijin ba?? Da sauri dije ta ja baya tarea dafe kirji idanu awaje ckn rawar jiki tahau fadin "Aurena kuma Addaji!? Dawa za.ai min Aure ban saniba?? Yaushe nakawo mijin walh bansan wani mijiba nikam bansan zancenba dan Allah kiyi min bayanin daxan fahimta. Nan Addaji ta warware mata magana tace mata Alh mustafha me gidan gonane yaxo dakansa gidan yanemi Aurenta ga dansa kuma iyayanta suka amince kuma ance kina son yaron Ko Abdul sunansa ko miye ma na manta. Dije ta tsaya cak tunaninta yadawo tahau tunanin wani abu tayi shiru domin tunaninta bata yayi wato dady yaxo yanemawa Abdulhakim Auranta knn har An bashi amma bata saniba to meyasa Abdul yai mata hakan meyaa baizo yasanarta ba har suka tafin. Ita ai dama shi takeso wannan ai abin farin cikin tane. Ta mike asanyaye tafuta taje dakinta takwanta tana tunanin Abdul MurmuShi tahau zabgawa tana farin cikin wannan lamari Wai gobe iwar haka taxama mata agun Abdulhakim tabbas dole tayi godiya ga Allah daya cika mata burinta yabata Abdul A salin Alin batareda tasha wahala wajen bayyana tana sonsa ba. Kwana tayi tana farin ciki tayi baccin dadi sosai harda makara wajen yin sallah Allah Allah taringayi axo adaura tayita kasa kunne son taji ana daurin aure amma har hantsi bataji anxo daurin Aurenba tace Allah yasadai bafasawa sukaiba To acan birni kuwa saida "yan daurin Aure suka fara zuwa Aka dauro Auren Ni,ima sannan Aka rankayo kauyen rogo domin Daura aure na biyu Ango dai yadawo gidansu Amma baisami zuwa kowanne daurin Aurenba domin rashin lfyr karya yakwanta dasukazo da uncle wai duk don dadynsa yatausaya masa kada yai masa fadan barin gidan dayai hhhmmm shiko dady kallonsa kawai yai ba magana me tsayi sai Allah ya sawwaqe ; Abdallah yabi ayari zuwa kauyen rogo daurin Aure Sai shabiyu daidai suka isa Ba b'ata lokaci aka daura Aure aka kawo musu fura taji nono da sukari suka hau sha suna yin santi harda masu qulla zasuyi guxuri da ita Kafin sukoma Abdulhakim yasamu kebewa da Amarya asoro Taxo tasha kwalliya kanta lullube ruf da mayafi kowa yai xaton shine angon ackn gidan domin yasha babbar riga yai kyau ainun Yarasa da wane lafazi zaiyi mata bayanin komi Saida tadago idanunta takalleshi da wani kayataccen murmushinta take yaji wani yarrr! Abinda bai tabaji atattare da itaba sai yau Tagaidashi tace "Ango na ina wuni. Jin hakan yasa yadaure yafara mata bayani " khadija ina me bakin cikin sanar miki cewa ba dani aka daura mk Aure ba nasan zakiyi tunanin ko nine mijin naki to bani bane dan,uwana ne Dady shi yayi sha,awar yahada auranki da jininsa sbd kyan halinki da yayi dan haka kiyi hkr kiyi hkr khadija Abdalla ne mijinki baniba …… Xumbur ta mike tsaye ta yaye gyalen ta jingina da bango jin zata fadi ta nunashi da yatsa tana kuka takasa ma maganar donta makale amakoshinta Tuno fuskar Abdallah datayi yasa taji wani jiri tareda ganin wani duhu aitake taxube agun Suma tayi na awa biyu anata shafa mata ruwa don matane suka fito suka dauketa aka kaita dakin Addaji Shiko duk yarike yashiga damuwa sai alokacin yahau nadamar abinda yayi Wayyo khadija kada ki mutu baki yafenba.nayi nadamar wannan hadin domin ji yayi xcyrs na mata wani mugun tausayi fiye da yanda xai tausayawa kansa. Yan taron daurin aure basusan komi daya faru da amaryaba suka hau shirin komawa Abd dady yace sai sati yazagayo za.a dawo daukar amarya kafin nan aun gama bikin al,adunsu suma na kauye Jikin Abdulhakim Asanyaye yabisu suka koma birni ransa ba dadi. Dije tafarka taganta ajikin Addaji jikinta sharkaf da ruwa da alamar shafa mata akai tayi don tafarfado Subiyune adakin u u Tana farkawa tahau kuka ckn harshen fillaci tahau fadin " *Wallahi mi yid'a mo Addaji mi wanyi ma lara yeso mako* (walh banasonshi Addaji,natsaneshi bana qaunar inbude ido inganshi) Addaji tahau bugun bayanta ahankali " *wadu munyal dije, Allah su'bine ko lati khairu* (kiyi hakuri dije kada kibujire Allah yasa hakkane mafi Alkairinki) Dije tahau kuka tana share kwalla Addaji tace "kada kinunawa jama.a cewar bamu isa dakeba tunda kuma anriga andaura hkr xakiyi kixama me biyayya don kiga dakyau arayuwa kiyi shiru kinji dijena kixama me bin iyaye da miji. Maganganun addaji sunshigeta nan tayi lakwas ajikinta tana faman matse kwalla tana fidda numfarfashi Addaji taci gaba da bata baki cikin fillanci " *jedu accu vojji, d'o on jarabu ma ambo* (kiyi shiru kidaina kuka jarabawarki kenan) dije ckn sanyin murya tace " to *Addaji wannam do'a, Allah wadu hanjum on khairu me* (addaji kiyimin Addu,a Allah yasa hakan yaxamar min Alkairi Arayuwata) "Allah yasa dijena.Allah hokkumo sa.a. Itakanta Addaji saida tayi mata kuka abayan idonta don ta bata tausayi data nuna hkr lokaci guda Tunani yaiwa dije yawa yaya zatayi da son da takewa Abdulhakim knn?bazata iya cireshi arai ba Ta wani bangaren kuma ai burinta yacika naxuwa birni To amma wane irin rayuwa zatayi a birni da wanda bataso baya sonta ????? ……… _muje zuwa_[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πŸ™†πŸΌ πŸ„ *"YAR FILLO…*πŸ„ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 20-25 Cikin kwana guda da yin daurin Aure Dije ta rame ta futa hayyacinta danma tanada garin jiki dama batayo jikin siraran fulanin rugaba Addaji taringa matsa mata akan saitaci abinci dole ga "yan taron biki basu watseba domin sai anyi sati ana biki ana shad'i dayin bikin mard'on na fulanin kauye wanda "yammata ke hadawa a dandali da daddare Bikin mard'on bikine nashan damammen gero dafaffe yasha nono da sugari Kwarya kwarya ake hadoshi daga gidan amare akawo "yammata susha suda samarinsu ana hira ana nishadi me kida nayin kidansa afili wasu na liki To ita dije dama bawani kawaye take dasu wararruba Kawayen kara dai sunzo mata "yan unguwa da sa,o,inta "yan uwa ancika anyi bidi,a ta al,ada Ba laifi ta saki jikinta ackn yan biki wanda ba kowanema yafuskanci tanada damuwa ba Akwai "yar gidan kawunta sa,ar tace wato indo itace ma tasan abinda ke wakana atare da ita insun kebe takan tausheta da bata baki harda ce mata "aike ki godewa Allah ma da zakiyi rayuwar Aure a birni don wasu hakan suke nema ma kuma mijinki dan gayu ga kudi dan Allah kicire damuwa aranki kiyita Addu,a Allah yasaka mk sonshi kawai. Dije bata ce mata komi saidai tace mata "hhhhmmmm Ita kadai tasan me takeji aranta mekuma take hange agaba don ko tayi addu.a Allah yasa mata sonshi aranta to shikumafa yazatayi da tsanar dayai mata, itakam har Abada zuciyarta Abdulhakim take kauna kuma baxata dainaba abinda ma yasa taji hankalinta yadan kwanta tuno kalaman Abdul din datayi nayanda ya bata hkr da kuma nuna mata cewar akullum acan zai kasance tare da ita xaikuma taimaka mata baxai bari Abdallah yacuce taba. To wadannan kalami inta tuno takanji sanyi aranta. **** ***** Daga can bangaren ango Abdallah kuwa baitashi saniba sai dare yaji Abokansa ta koina suna masa waya ana masa Allah yasanya Alkairi wasuma harda nuna fushinsu akan bai gaya musu ba Mamaki yamamaye shi farko yaringa musu dry don yazaci ko zolayace to inbanda tsokanarsa suka shiryi yi yama xa.ai ace yai aure arana guda ya auri mata har biyu kuma daya a kauye daya abirni duk shi kadai Bai gaskatasu ba saida Uncle dinsa yatashi tfy yakirashi daki agaban mahaifinsa ya shiryasu yai masa fadan gudu yabar gidan dayayi yakumace masa shima yatabbatar yabar maganar Lowerst domin ayanzu shi din me Aure ne akansa Aure ma harna mata biyu. Ya zabura yarikice yace da uncle "Aure kuma uncle? Ni?!! A,a badai niba walh bansan maganar ba Uncle din yace dashi "Abdallah kanutsu kazauna inyi maka bayanin yanda akai aka daura maka Aure da "Yammata biyu ayau. Wato Abdallah kai me hankaline amma kanaso kazama wawa manufa ka girma amma gakanan ne kamar yaro sbd wauta iyayanka na duniya amma kana neman kabata dasu baka son kaxama meyi musu biyayya yanzu abinda kayi na nuna fushi ga mahaifinka daidai ne? Daga gaya maka gaskiya akan yarinya saika gujeshi wannan abu yakona masa rai da baka nuna kabi maganarsa ba kuma yayarka takawo maka magana kasa kafa ka shurs sannan ance akwai yarinyar da a can kauyen rogo kake wulakantawa akan tana nuna maka SO to sune dadynka yadaura maka Aure dasu ita waccen khadija da kanwar mijin maryam ni,imah dan haka inaso kazama jarumi kaxama me hkr da bin iyayae kada kanuna jin haushi ko fushinka kada kace zaka bujire ka kunyatasu tunda anriga andaura maka Aurs dasu. Wasu zafafan hawaye yaji sun sauko masa akunci dama ashe haka aka shiryi yi masa lallai yau annuna masa rashin kauna kuma saiya nuna shi Abdallah ne Yakalli mahaifinsa yana kuka kamar wani yaro karami yace "dady Amma wannan matakin da hukuncin naka sunyimin tsauri dayawa walh duka yaran bana sonsu araina kuma baxan iya zama dasu amatsyin matanaba kayiwa Allah dady kasa inwarware wannan Auren Akan nasu walh indai akan yarinyar can dana kawo maka zancen tane to na hkr kabani kowacce ackn "yan uwa amma banda wadancan Dady yahade rai tamkar bai tab'ayin murmushi ko dariya ba yace da Abdallah "Kuma ni dasu nake son kazauna kakuma basu babban matsayi ackn gidanka inkuma kanuna min ban isa ba insallama ka Dan haka kaxaba koni ko ra,ayinka. Abdallah yayi shiru yana jan ajiyar zuciya ransa na masa quna Uncle yadafa shi yace masa "Abdallah kaxama namiji gwarxo jarumi mana kadauki wannan tamkar kaddararka knn kayi godiya da Allah dataka jarabawar ma taxo cikin sauki tunda kai da kanka zaka iya daidaita lamarinka wajen karbar taka jarabawar ahannunka manufata karike matanka batare da nunawa ubangijinka cewar baka son zabinsa ba domin zabin Allah ne su kuma zabin mahaifinka dan hk kada kaki amincewa sbd kada kasami sabani akan wannan kaida mahaifinka kaji, Cikin sanyin jiki yahau gyada kansa da alamar yadauki maganarsa Dady yadubi uncle da zafin rai da daga murya yace "kasan Allah Alh inhar bai bi wannan abinda na shirya masa ba bai karbi zabin danai masa ba to walh yasani bani bashi bakuma "yan,uwana bashi hakama dangin mahaifiyarsa kada yasa ran xuwansa gunsu dan zan hana su karbeka kuma tsinuwace zata biyo bayanka Wani abu ne yatsaye axcyrsa lallai dady yadauka da xafi ba dashi xa.ai hakanba ckn kwantar da murya yace da dady "Allah yahuci zuciyarsa dady na amince zan zauna dasu amatsayin matana Uncle yace "to aikaji Alh saikasa masa Albarka tunda ya amince da abinda kayi masa. Dady yasaki rai yace "to naji Allah yayi mk Albarka tashi kaje. Yatashi asanyaye yafuta Kai tsaye dakinsu yanufa yatarar da Abdulhakim yafito daga wanka yaxira jallabiya Da bacin rai yatunkareshi yanunashi da hannu "kai tsohon munafuki ashe Aurena kukaje shine baka gaya minba kuke ta boyaemin kaketa kumbiya kumbiya to walh nasan ma akwai hadin bakinka ack Abdulhakim yace "hhhmmm koma me zakace kace naji amma kasani cewar kai kaja komi tunda da ace kana daukar shawarata da hakan baxata faru dakai ba Yanxun da akai hakan wa gari yawaya? Tokasani duk abinda yafaru dakai ka tuhumi kanka Abdallah yakufula yace "Au haka kace ko? Abdullhakim yaxuciyo shima yace "nafada din me zaka iya? Abdallah ya buga masa tsaki yafuta yana xaginsa Saida yafuta shikuma yaxauna gefen gado yadafe kansa domin yanajin tausayin abokinsa dan,uwansa sosai bayaso yanuna masa ne Adaidai lokacin da abin duniya yaiwa Abdallah yawane ita kuma Amarya Ni,imah Abin duniya yai mata dadi domin Allah yacika mata burinta yabata wanda ta dade tana kauna Bata taba zaton wannan rana zatazo mata kwana kusaba lallai angama mata komi da aka jajirce aka ga andaura mata aure da Abdallah Abu dayane yatsaye mata arai bawai jin Abdallan baya son taba ko baya dokin Auran a,a jin cewar Tanada kishiya ashe su biyune amaren na Abdallahn. Tabbas inta tuno kyanta da matsayinta na ita dangin arxikice saitaji bacin rai wai ace itace me kishiya "yar kauye Abinda take yawan tunani shine shin itanma yar kauyen baya son tane? koko ita yakeso ba ita Ni,iman ba …… ???? *Auntyn Sayyada da Shahidah ce*[9/26, 6:08 PM] Itz B Y ebrerheem:πŸ‘ŒπŸΌ πŸ„ *"YAR FILLO* πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S &S) PG 25 - 30 Tamfatsetsen gida Dady yabaiwa Abdallah me part biyu Sannan kowanne yazuba furnitures masu tsada da kayan kicin ack Kowanne part yahadu iya haduwa babu banbancin kaya da akayi sai daga gidansu Ni,imane suka karayiwa amaryarsu wasu karin decoration din suka kuma kara zuba kayan kicin din amaryarsu akan na dady dayayo musu Ga parking space daxaici motoci uku xuwa hudu agidan sai dakin me gadi akusa da get Motoci biyu dady yabada aka tafi dauko amarya dije a kauyen rogo wacce suke ashirye suna jiran motocin domin suna da masaniyar aranar za.a xo daukar amarya Iyayanta kannan uwa da yan,uwan uba da yan unguwa sunyi kara wajen son xuwa birni don suga kwakwaf "yan rakiyar amarya sunsha kallo sunsha mamakin kyan gidan dady da kyan tsari tamkar Aljannar duniya dayake can suka fara kai amaryar domin saida aka kawo Ni,ima gidan kana aka hadasu akai musu fada da nasiha don su zauna lfy Dady yayi musu Nasiha me tsima jiki tamkar yadda uba kanwa "yayansa dai Dije tasha mamakin jin cewar wai ashe da kishiya zata zauna Lallai data san da hakan baxata taba yarda tazo zaman aure birniba sbd tasan matsaltsalun zama da kishiya da yanda ake fadin kishiyoyin burni suke illata kishiyoyinsu ita kuwa batada gata saina Allah wazata kaiwa kokenta kenan in wata baraka ta sameta? Wata xuciyar tata tace mahaifinsa mana ai mutumin kirkine kuma yana sonki. Kowaccensu kanta akasa anlullube kai da mayafi sai zabga kanshi suke amma turaran Ni,ima shine yafi daukar hankalin mutane domin bazaka bambance kanshinba ita kuwa Dije dakaji zaka tabbatar karamine Abdulhakim yana daga can dakinsu yaji tashin motoci yai xumbur ya mike daga kan gadon dayake kai yabude labulen windon nasu yahango gwanon motoci sunyi biyar ta amare zata futa dg gidan Saikawai yaji hawaye ya xubo akuncinsa yasa hannu yagoge yana tambayar kansa dalilin kukan sa da damuwar da yayi akan wannan Aure na dije da Abdallah Me yasa ya damu da yawane yana tausayin dije kuma yanajin wani abu akanta murmushinta yana masa gixo yana hangota akayan sakinta taci ado Yakwanta ruf da ciki akan gado ya rumgume filo akirjinsa yahau fadin "khadija ki yafemin halin dana sakaki nine silar zamowarki matar wanda kikafi tsana aduniya,nine nazama musabbabin kasancewar ki ckn damuwa Amma nayi alkawarin baxaki wulakanta ba khadija. Tunda aka daura Auren khadija da Abdallah yaji abin yana damunsa abin ya tsaya masa gashi yana yawan tunaninta Shiko ango Abdallah adaidai lokacin da aka shigar masa da amarensa cikin gidan nashi toshi adaidai lokacin yana can gidan Abokinsa Anwar su hudu sunata shan shisha da sigari tabbas Yaji garau aranar domin sigari kwali guda yasha saida ya tabbatar damuwarsa ta ragu kana yabar falon yakoma ckn d'aki kan doguwar kujera yafara bacci da tunanin babynsa lowerst yakwanta Yaita mafarkin suna tare da babyn nasa suna gudanarda daddadar soyayyarsu Wayarsa tayita kara baijiba bacci yayi dadi Abdulhakim ne keta kiransa alokacin tara da rabi na dare So yake yazo yai masa rakiya xuwa gidansa Saida Anwar yashiga dakin yafarga domin su sunacan falone Ya d'aka masa duka yace "abokina tashi ga kira daga gida. Yafarka agigice yakarba yaduba dayaga kiran Abdulhakim ne sai yaja tsaki yaso k'in d'agawa amma kuma saiya fasa yadaga yana masa tsawa"ya akaine mallam meye na kirana awannan lokacin ?? Abdulhakim ya murmusa yace "kayi hkr ranka ya dade kana ina? Abdallah yasha mur " meye damuwarka da inda nake?, Abdulhakim yace "kayi hkr abokina so nake muhadu yanzun Tsaki Abdallah yaja yace "to me zakaimin inmum hadun kai bana son duk wata takura ayanzu kabarni da abinda ke damuna Abdulhakim yace "naji kayi hkr kazo muhadu yanxu ojanty plx Abdallah yace "waime xakaimin ne? kabari sai gobe mana dan kwana xanyi a inda nake. " Amma dai kasan kai angone ko!? Kasan dai yanzu haka amarenka suna gidanka kuma inhar bakaje garesuba to ubangiji saiya tuhumeka dan haka aduk inda kk kataho in rakaka muje gidan. Abdallah yaji wani abu yatsaye aransa wato ma yaune za,akaisu gidan shine ba,a gaya masaba tabbas yanda ake masan nan akansu xai rama yanda aka wulakantashi shima saiya rama wulakancin nan da akai masa Ahankali yabaiwa Abdulhakim amsa "to kajirani ganin. Yana dire wayar yakalli Anwar daya daga kwalbar giya yana kurba yace "abokina kajifa wai ankai min amare inje arakani gidan Anwar yahau tafawa yana jinjina masa "kaga angon mata biyu walh kagodewa Allah inama nine akaimin wannan gatan hakan. "Kaga dakata ba zolaya nace kayimin ba " cewar Abdallah yafada yana kokarin tashi tsaye Anwar yace "to muje ayi rakiyar tare dani mana. Abdallah ya harareshi yace "ahakan kana tsamin giyar zaka rakani? Lallai kanaso asirina yatonu gun Abdulhakim knn domin inhar yagano kasha giya to dole xaiyi zargin nima inashane dan haka kaxauna zan tafi kawai duk yanda ake ciki zakaji gobe To shikenan " nan suka sallama yafuta yashige .motarsa sai gida Abdulhakim shine dan rakiya shida wani cousing dinsu dayaxo gidan me suna Nura Suna tafe suna xolayarsa amma ko kulasu baiyiba har suka isa gidan horn yayi me gadin yataso da sauri ya wangale get suka shiga sukai parking suka futo Abdulhakim yakalli ango yace "to ina muka nufa kenan first? Harara ya maka masa "wannan kuma kai kajiyo. Abdulhakim yace "Sashin Khadija zamu fara shiga domin itace nabaiwa shugabantar uwar gida. Yana gama fadin hakan yayi bangaren khadijan suka mara masa baya. Tana can kurya tsakiyar gado kanta da lullubi tana jin sallamarsu ma takara jan mayafin kan takara rufe fuskar Dasallama suka shiga suka zami kan 3 siter suka zaxxauna Gaban dije yafadi kirjinta ya buga jin kamshin turaren Abdulhakim data dade batajiba take taji abinda yatsaye a kirjinta yanarke yana malala ackn tsokarta yanabin jininta. shiko Abdallah wani tsanarta ce takaru aranta yakura mata idanu dukda baya iya hango idonta ji yake kamar ya shaketa Abdulhakim dayake jin wani abu shima aransa yai kokarin bude baki domin ya magantu "Khadija bude fuskarki ga mijinki munkawo mikishi. Tanaji amma tayi mindikiskis taki budewa domin hawayene yaxubo akuncinta jin muryar data kwan biyu batajiba yana kuma ambata mata sunan wani da mijinta Nura yace cikin raha "ko sai munsai bakine amarya? Abdulhakim yace "a,a wata qila angon nata takeso yabude mata dakansa. Jin Abinda yace yasa tayi saurin budewa saidai kash! idanuwanta ackn na Abdallah ta saukesu ……… _Muje zuwa fans_ πŸ˜‚πŸ˜…πŸ‘πŸΌ *Auntyn Sayyada da Shahida* πŸ’˜πŸ„ *YAR FILLO*πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 30-35 Wani bakin cikine yaxiyarci ckn zuciyar Dije naganin Sunyi ido ckn ido itada Abdallah Bacin rai yai mata dirar mikiya taji wata tsanarsa ta karu aranta Shima din makamancin abinda taji aranta hakan yaji amaimaikon yaji ta burgeshi sai yaji tabashi haushi kamar yace mata "inma danni kk wani boye boyen fuska gara ki bud'e domin fuskarki naki jinin gani balle kiyimin yanga da yauk'i da ita !" Hakan yadace yafurta mata kodon ya bata takaici to amma baya faraba tunda akwai "yan baka agun yasan ran Abdulhakim zai b'aci sai kawai yahade ransa yakauda fuska daga kallon dasukewa juna natsana. Ta sunkui da kanta kas tana murza yatsunta Abdulhakim yace "to amarya muxamu tafi Allah yasanya Alkairi. Yadubi ango yace masa "abokina kaxama me rike min amanar kanwa ka kumaji tsoron Allah ackn zamantakewarku sannan kayi adalci atsakanin matanka kasani cewa baxan bari inga kana kuntatawa khadija inyi shiru ba sbd yarinyace kuma bataa kowa agarin nan saimu kakuma fi kowa sanin yanda muke da ita na amintaka dole zan ringa kawo kafata gidannan sbd inga zamanku ya daidaita inkuma naga abinda baiminba daga gareka to walh da dady xanringa hadaka ato. Wata harara Abdallah ya makawa Abdulhakim din Nura yahau dariya yana fadin "ai gaskiya yafada gara ma ka kiyaye domin hakkin Aure wuyane dashi saika dage zaka tsallake Suka mike tsaye "katashi muje muraka ka dakin daya amaryar taka muyi muku nasihar zaman aure inyaso saika dawo nan dakin uwar gida ka kwana. Abdulhakim yafada da raha da zolaya Abdallah yace "kadafa ku takuramin don baxaku ringa juyani kamar waina atanda ba ato. Nura yadafashi yace "kwantar da hankalinka dan,uwana abinda duk Abdul yafada daidai ne tunda har muka kawoka nan to dolene can ma mukaika don mu fita hakkinta itama. A dole badan yaso ba yamike yabi bayansu Dije tabi bayan Abdulhakim da kallo Taji inama tabishi taji inama shine angon nata taji kuma kamar tace masa "yaushe zaka dawo.? Bakinta yai mata nauyi Ranta yai fari jin cewar Abdul din yace zairinga kawo kafarsa gidan lallai zata ringa kasancewa ckn farin ciki tayi addu,a aranta Allah yasa Abdulhakim din yakamu da sonta shima.kamar yadda xuciyarta ta kamu da sonsa Kujimu da shirme Fa na dije πŸ˜… Amarya Ni ,ima najin angwaye sunshigo mata ta gyara zama akan three siter datake ta yaye rufin kan datayi idonta akan kofa Har suka shigo bata dauke ganinta akan angon nataba Abdallah yasha mur yahade rai ganin irin kallon kurullan da Ni,ima ke masa kamar wata mayya wannan ai babu aji saiyaji wani karin tsanar nata aransa Shikansa Abdulhakim bata burgeshiba domin duk amarya da aji akasanta kamar dai yadda khadija tayi tanuna kunya da aji takuma nuna ita din amaryace ba kamar Ni,ima da taxo falo tazauna ba kuma ta tari ango da mayen kallonta kamar ta cinyeshi Suka zazzauna Tareda zolayar amaryar "Amarya ansha kamshi ga ango munkawo miki. Cewar Nura yafada yana dry Shiko Abdulhakim cewa yayi "to agurguje nasiha xamuyi muku akan zaman Aure domin dai Aure dan hkr ne ballantana ke ni,ima da zaki zauna da kishiya kuma ma kishiyar me karancin shekaru don natabbatar xaki baiwa khadija fin shekara uku ko hudu don haka inaso kirike girmanki kada ku ringa fitina duk da ba haduwa zaku ringayiba inba da daliliba tunda kowa na nasa bangaren Abdulhakim yanisa yaci gaba da cewa "inaso insanar mk cewa Khadija itace uwar gida bawai kuma dan nuna bambanci muka zabeta a uwargidan ba saidan cewar Auranta aka fara magana sannan nata Auren aka fara daurowa kiyi hkr da hakan kinga ke akwai danganataka ma atsakani natabbata baxa.a samu matsala kema dg bangaren kiba. Ni,ima data shaqa ta murmusa ckn takaici tace "bakomi Allah yabamu xaman lfy. "Amin. Cewar Abdallah suka mike tsaye su duka. Saida yarakasu har gun motarsu suka tafi kana yadawo sashen dije kai tsaye dakinsa dake jikin nata yashige Babban gadone adakin da yar drowarsa ajikin bango Bandaki yashige bandaki yawatsa ruwa yaxira jallabiyar bacci yahaye gado tareda daukan wayarsa yakira babynsa lowerst suka fara hirarsu ta masoya har na tsahon awa guda ya dade bacci bai ziyarci idonsa ba da suka gama wayr yanata tunanin yanda zai zauna da mata har biyu da kwata kwata baijin zai iya sonsu aransa Tabbas kowaccensu saita kwashi takaicinsa domin saiyayi musu gashin kuma saisun gwammace rabu dashi da zama dashi ………… _muje zuwa_ πŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *Nabilancy Luv*πŸ’˜ {Auntyn S&S} PG -35-40 Washe garin Abdallah da wuri yafuce yabar gidan yatafi gidan Abokinsa Anwar sbd shi Anwar din baitaba Aureba yawancin abokansu nan suke taruwa suna badalarsu Dije ta tashi tayi sallah takoma kan lintsimemiyar katifarta ta koma bacci Taringa mafarkai masu dadi wai gata nan a gona itada Abdulhakim suna tadi na masoya Yana gaya mata irin son da yake mata Yanda taringa masa murmushi haka ta tashi da murmushin akan fuskarta saidai kuma da cikinta ya kulle najin yunwa tuni ta gimtse fuska tana hamma tareda shafa d'akalallen cikinta Ta sauko daga kan gadon tana dibi dibin neman kicin ko zata sami madafi tayi girki Tashiga kicin din saidai tsayawa tayi turus tana kallon gas din dake girke akan ma.ajiyarsa Ta waiga koina taga ga kayan abinci nan hardasu indomie akwali ga mai nan fari da ja gasu magi nan da duk abinda xa.a bukata saidai baxata iya kunna gas dinba Falo ta dawo tana tunanin mafita Takalli dakin dake jikin nata ta raya aranta ko nan ne dakinsa Ta tafi ahankali ta murda kofar taji ta bude Ta kusa kai tashigo don tayi tsammanin ko yana ciki ta tasoshi ya kunna mata duk da tasan zata fuskanci wulakanci da toxarci amma ciki ba.a masa wasa xata shanye komi indai zata sami abin kari Taga wayam bayanan amma da alamar ankwana acknsa ga zanin gado nan ya yamutse ga toilet a bude anshigeshi Ta juya da tsaki takoma falon Taxauna akan doguwar kujera ta takure guri guda Kusan mintina goma daxamanta tajiyo sallama abakin kofa Ta amsa ahankali Yammata tagani su biyu sun shigo da kuloli ahannunsu Babbar sai yatsina takeyi takalli dije shekeke tace "Hhhmmm Amaryar kauye sannu ko. Dije ta amsa fuska ba fara.a don ta fahimci dame taxo Karamar datake fara.a takalli dijen tace "Matar yaya Ina kwana. Dije tace "lfy qalau. "Sunana Mubina wannan kuma yaya tace Zunnura uwarmu daya ubanmu daya da yaya Abdallah momy ce ta aikomu mukawo muku abin kari. Cewar mubina knn Zannurat tace "kinga ni xan wuce gun Amaryar mu Ni,ima ke ki ajiye mata na hannunki ni bari nakai mata nata daidai cimar sbd ita yar birnice nasan tasaba da dan kalin turawa da kwai ita ajiye mata kunun gyadar da kosan nasan tafi sabo da kosai...mubina tace "amma dai yaya Zannura baikyautu ba hakan gaskiya wannan ai cin fuskane. Zannura ta harari mubina tace "to uwar shishshigi gaya min gaskiya. Taja tsaki ta juya "nikinga tafiyata ma gun Aunty Amaryarmu. Da gayya tafadi hakan dan dije taji haushi Aiko dai dijen ta shaqa saidai bata nuna ba Mubina ta zauna tana fara,a tace "matar yaya zoki dauka ki karya kinji. Murmushi dije tayi tace "to nagode ki mikan gaisuwata da godiya gun momyn. Ta mike taje ta dauko flet da cuf a kicin taxo ta diba tafara zirawa Mubina tana kallonta tana murmusawa itakam taji qaunar dije ta burgeta Dije takalleta tace "ke baxakici bane ? Mubina tace "nakoshi matar yaya naci nawa daxu. Dije ta gyada kai tace "Amma kinsan sunana kuwa? Mubina ta gyada kai tace "nasani mana. Dije da dariyarta tace "to ainaji kinata cewa matar yaya, inhar kinsan sunana to fadi inji. Mubina tayi dariya tace "Khadija sunanki Dije ta girgixa kai tace "a.a babu me cemin wani khadija a kauye Kawai kice min Dijen kauye yafi don kada sunan nawa ya bace πŸ€”πŸ˜‚ Mubina ta tintsire da dariya tace "dije ai ba sunane me dadi ba kuma kema kince ta kauye kinga kuwa ai khadija shi sai yaxama na birni tunda abirnin kk ko? Dije ta dire kofin ta dawo kusa da mubina tace "to kuma in dijen ya bace fa. Mubina tace "ai gara ya bace tunda ko Nana khadija matar manzon Allah S.A.W ba dije akece mataba kuma kema ai yafi miki aji ace mk khadija ko? Dije ckn sokonci ta kama hab'a tace "ni dijen gala ina naga wani aji,angaya mk nayi makarantane da zaki kiramin aji, tab! Mubina ta sheke da dariya tace "ke ajin da nake nufi bafa na ajin da ake shiga ayi karatu ba aji na haduwa da kamun kai Dije tayi dry tace "au na fahimta Mubina tace "Aunty khadija kinada kyau fa dan Walh kinfi Aunty Ni,ima kyau. Dije tace "wacece Ni,ima kuma.? Mubina tace "Kishiyarki mana matar yayan namu Ai gunta Zannura ta tafi yanzu. Dije tace "kada kiji haushina mubina yayarki batayi minba sbd naga kamar yar wulakancice naga wani gani gani takemin amma dai ba momy ce ta haifetaba ko? Mubina tayi dry tace "momy ce ta haifeta mana kawai dai ita halinta ne haka injinin ku bai haduba to bata nunawa mutum kauna karara dan haka saikinyi hkr da ita sbd kada ma kiga ta nuna tafison Aunty Ni,ima kiji haushi dama kawar tace kuma jininsu ya hadu da Yaya Abdallah zasu iya nuna miki kishinsu afili dan haka kada ki damu da wannan kinga ni ina sonki momy da dady suna sonki gakuma Yaya Abdulhakim ko? Tafadi tana karyar dakai tana kallon Dije datayi sakato tanajinta Dije tace mata "nasani mubina nakuma ji dadi, Yanzu ina yaya Abdulhakim din yake ? Mubina tace "sunfita da dady kafin mufito sbd zasuje can wani kamfanin dadyn daya bude musu. Dije ta gyada kanta tace "to inkinje ki gaidamin shi Mubina tace "zaiji insha Allahu. Dije takwashe kayan takai kicin ta dawo ta zauna kusa da mubina tana fadin "Amma dai ba yanzu zaki tafiba ko. Mubina tace "a.a ba yanzu ba muna hirarmu me dadi ina zantafi momy ma tace intsaya muyi girkin rana da dare nidake in nunnuna mk abinda baki ganeba na electric.(Kayan wuta na gas) Dije taji dadin hakan sosai Nan ta sake da mubina sukaita hira abinsu Dama sa,annine baifi shekara daya ko biyu Mubinan tabaiwa dije ba ******** Sati guda da dije tayi agidan kusan kullum mubina saitazo tayata hira kuma tun zuwanta bata saka idonta akan ango Abdallah ba hakan bai dame taba bama taso taganshi hatta Ni,ima babu abinda ya hadasu kowacce na part d'inta Shakuwa sukai sosai da mubina da dije domin kullum intazo hirarsu suke tamkar yan,uwan juna ita mubina tayita bata labarirrikan birni na ban al,ajab ita kuma dije labarukan kauye na ban dariya take bata bayama labarinsu na fulani aiko mubina nashan dariya Sau dayawa dije na tambayar mubina shin Ina Abdulhakim anya kuwa sakon gaisuwarta na isar masa? Takan gaya mata cewar tana gaya masa mana yana dai busy ne sai uxuri don yafara xuwa kamfani shida Abdallahn A bangaren Ni,ima akullum neman samun shiga takeyi agun Abdallah dataji yashigo part dinta zatayi saurin fitowa dg dakinta tayi masa sannu da zuwa wani zubin ma harda binsa da ruwa da lemo ckn dakinsa amma bata taba ganin fuskaba ahakan dai bata gajiya tasawa ranta cewar baxata taba gajiyawa ba harsai hakanta yacimma ruwa domin ita kama yanxu Abdallah ne agabanta ba dije ba don ta dije me saukine tunda tanada labarin abin duk dayane ma ashe itada da itan babu wacce yakeso Zannurace ta gaya mata hakan dayake zannun itace abokiyar hirar Abdallan Itako mubina ta hannun daman Abdulhakim kullum tazo gun Dije saitayi mata tambayar cewa "Shin wai wacece budurwar Yaya Abdul hakim ne?yaushe shima zaiyi auren? Mubina takan tabe baki tace mata "wuuuu!tabdijan ai yaya Abdulhakim baida budurwa bansan kuma ranar aurenba tunda bai tsayar ba baikuma kawo mana wacce zai Aureba kinga dai nice abokiyar hirarsa da da akwai zansani nidai nasan cewar Yaya Zannurat tana sonsa sosai Amma shi baya sonta yaki kulata suyi soyayyar Ran dije yakara baci dajin hakan saitaji ta kara tsanar Zannuran aranta Amma kuma Abu dayane yatsaye mata arai shin tayaya Abdulhakim da Zannura zasuyi soyayya ta yayama cikinsu daya zatace tana sonsa?toko dai zannurar batada sanine a addinance yahamta ka Auri yayanka ciki daya? Lallai ta yarda zannu batada hankali bawan Allah yasan abin bame yiyuwa bane shiyasa yaki knn. Tabbas tashiga duhu alamarin saidai ta kasa tambayar mubina komi wannan tambayar Abdulhakim zatayiwa kawai domin tasami gamsassiyar amsa. Taringa kirga kwanakinta agidan ta shiga fushi da quncin rai narashin ganin Abdulhakim domin shifa yai mata alqawarin cewa zai ringa shigowa yadubata Saida tayi sati biyu sai gashi kwatsam da yamma aranar dama mubina bata zoba Ranar lahadi ranar takama babu aiki don haka aranar yasami sararin zuwa gidan kuma Abdallah baya nan amma yasanar masa zaizo ta waya. Taji farin cikin ganinsa amma farko fushi tayi ta cika tayi fam taki kulashi saida yace mata "to tunda ba.ayi maraba dani ba bari nakoma inda nafito …… ta dauka da gaske yake ganin yajuya din ai dasauri ta taso ta riko hannunsa kamar zatayi kuka tana fadin "na huce zoka zauna abokin birni. Yai saurin kwace hannunsa jin wani yanayi daya hudashi yaziyarci kwakwalwarsa Yanemi guri yazauna taje kusa dashi daf ta zauna ya dan matsa nesa yace mata "meyasa kkai fushi da dan.uwanki haka? Tayi dariya tace "to ainaga kamance dani ne yau kwana sha hudufa.tafada tana hada yatsunta alamar kirge Yace mata "ina sane dake khadija nabar kune kusha amarci kafin.... Ta toshe masa baki da sauri "Allah yakiyaye min inyi amarci da wancen me mugun halin kasan Allah yau kwana sha hudu tunda naxo gidannan da kuka kawoshi bansake sashi a idoba. Yakama baki yace "haba khadija aikece da laifi mijinkine fa yakamata ko baixoba ke kije ai shifa zaman Aure sai anyi hkr za.a sami dacewa ack. Taja tsaki tace "amma dai kasan bana sonshi ko? Ya daga kansa yace "nasani amma inaso ki koyi sonsa dg yau. Ta makale kafada "a.a walh baxan iyaba kasan so kuwa? Ya girgixa kansa "bansaniba sai khadija tafadamin. Tayi murmushi tana cewa "shifa so inkayi shinfida ka kwantar da wanda kake So agun to babu yadda za,ayi katasheshi ckn sauki ka kwantar da wani ya maye gurbin... Yatafa hannayensa yana dry "ah,lallai khadija kinsan So tabdijan ashe ke bata wasa bace? Daga yau kinxama malamata a fagen sanin So. Tace "to nayarda nazama kaima kayimin karin bayani akan so. Ya girgixa kansa yace "bansan komiba khadija saidai kuma kaina ya kulle inaso kiyimin karin haske akan yanda kk nuna cewar kinyi shimfida kin kwantar da wani dan Allah inaso inji wanene wannan?? Takalleshi da wani irin kallo me kashe guiwa da diga digi ta langwabe kai tabude baki da nufin cewa shine sai sukaji sallama akofa Abdallah ne ……… _Muje xuwa fans_ πŸ„ *YAR FILLO*πŸ„ _Dijen k'auye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True Life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 40-45 Abdulhakim ya Amsa sallamar Abdallahn tareda saurin mikewa yatareshi yana mika masa hannu suka gaisa Abdallah yahau fara.a yana fadin "Anxo tsegumin ne? To inma kunyi gulmata ba yafewa nayi ba ato. Da raha yafadi dan haka sai Abdulhakim yace masa "inhar kayi abin gulmar ai dole ayi magana akai dan haka gara ma ka gyara kafin kaji kira gun dady. Abdallah yaja tsaki yawuce yana cewa "wanda duk bai kai karata gun dady bai cika dan halak ba ga fili gamai doki kuma zama dai indai danni akeyi to za.a ci takaici akoshi domin ni mutum inbaya gabana ko kallo bai isheniba kawai dai in anji angaji da zaman gadin da akene to ayi magana inbada shedar tafiya Yana gama fadin haka yashige bedroom dinsa Wani takaicine ya tsaya a makoshin Dije wato kenan ita yake jira ta nemi saki inta gaji da zama lallai wannan bai san taba zatayi maganinsa itama. Abdulhakim daya kame atsaye hannunsa arike da juna yahau gyada kansa yana fadin "lallai Abdallah wuyansa ya isa yanka agabana yake fadin haka wato inje ingayawa dady ma baya shakka? Tabbas ina tunanin akwai abokan da suke hure masa kunne aiko walh baxan taba barin yaringa wulakanta kiba khadija kada kisa wannan abin daya fada arai kinji wallahi ko yana so ko baya so sai yayi xaman Aure dake cikin kwanciyar hankali da lumana. Ta wacce hanyar "!? Ta fada aranta amma afili saitace dashi "Aini walh Abokin birni bari kaji abinda baka saniba sbd kai nake zaune agidan nan da kuma dady domin inhar akace yau nanemi saki nakoma kauye to abin zaizame muku magana ace kun kasa rikeni ko ayi muku fassara dayawa duk lokacin da kukaje nunaku za.a ringayi amma da ace bakwa xuwa garinmu to walh da baxan yarda naxauna bama balle har akai ga hakan. Yahau gyada kansa yana fadin "that is true khadija.! takama baki tana cewa "ikon Allah me hakan kuma kenufi? Kasan niba jin wannan yaren nakeba bafa abokin birni dan Allah fassara min Yayi dariya yace mata "wannan gaskiya ne shine abinda nafada khadija domin duk maganarki gaskiya ce kuma naji dadi da kk kasance me hangen nesa shiyasa kk burgeni dan haka inaso daga yau kiyimin alqawarin zaki zauna da dan,uwana da zuciya daya zaman Aure babu gaxawa. Tayi jim kana tace "nima saikayimin Alqawarin wani abu kana zan maka. Yace "fadi naki nayi alqawarin zan mk kowane irin abune kinji Dijah. Ta lumshe idonta jin dadin sunanta daya fada Ta bude idonta ahankali ta watsasu akanshi aiko dai take yaji wata kasala na neman rufeshi agun Tace "inaso kaimin Alqawarin kullum zakazo gidana muyi hira. Yayi jim kana yai murmushi yace "wannan bame wahala bane nayi mk alqawari saidai kinsan jiki da jini zan iya taashi daga aiki inji gajiya kinga dole inxauna agida inhuta ko? Ta gyada kanta Yaci gaba "to inkinmin Alqawarin dafatan zaki cika? Ta daga kanta tana murmushi Yace" to inaso akullum ki kasance kina me gaida mijinki kiringa masa kuma sannu da zuwa tunda gashi naga bakiyi masaba. Ta make kafada tace "tabdijan nikam bazan shigar masa daki ba dan innakai kaina duk abinda yaimin ninajawo kana ganifa yanxun ma maganganu yagayamin masu zafi saidai in inringa tsayawa inya futo zai futa ingaidashi afalon Abdulhakim ya murmusa kadan yace "kina da kafiya khadija amma hakan ma is fine Ta kama baki tana dariya "niko dan Allah inason inkoyi wannan yaren naku me dadin ji. Ya tintsire da dariya yace "turancine fa ba yaren muba nida kk ganina bahaushene usul kuma turanci baida wuyar koyo inmutum yasa kansa dagewa kawai zakiyi wajen koya din. "To yaushe zamu fara da gaske nakefa Allah Yace mata "daga gobe khadija, innazo gobe sai mufara tun daga A,B,C,D Tahau murna tana dan buga tsallenta yabita da kallo yana girgixa kai tabbas akwai yarinta atattare da khadijan Yace mata dakata daina murnar hakan nikuma inaso inkoyi fillanci yaushe zamu fara knn. ?? Tayi farat tace "aini ko yanxu inkanaso saimu fara. Ya girgixa kai yace "mubari goben innaxo saimukoya tare kiyimin nayi miki. Tace to " Ya mike yana shirin tafiya Tayi narai narai tace "kai abokin birni har tafiya? Yace "ah!to inban tafiba kwana zanyi? Mijinkifa yadawo khadija yakamata kibashi kulawa ko domin samun lada. Hawayene suka xubo mata domin taki jinin taji ance Abdallah mijinta gashi kuma yau kaunar datakewa Abdulhakim din tadawo sabuwa tadawo danya shakaf Yaji kamar yasa hannu ya goge mata hawayen amma ba dama Sai yahau girgixa mata kai yana mata alama da hannu cewar ta daina kukan harda yi mata dabara "kiyi saurin tsaida hawayenki khadija kiringa boye damuwarki domin inhar kika bari Abdallah yaga kina kuka dadi zaiji yaxaci shiyasaki a bakin ciki kuma kinga dadi zaiji dan haka ki kiyaye kinji. Ta gyada kanta Haka sukai sallama jikinta asanyaye takoma bedroom ko kallon dakin Abdallah batayiba don zuciyarta tashiga jaxaba ta soyayya Shikansa Abdulhakim din da tunaninta ya kwanta ga wani tausayinta daya mamaye masa zuciya to waishin ta yaya zai taimaki khadija ne? Zaikuwa iya jurar ganinta adamuwa?? ******** Washe gari kuwa Abdulhakim yacika mata alqawari yaxo mata da yammaci kusan biyar da rabi Ranar mubina ta tafi da wuri ana la,asar ta tafi wai zasuje unguwa Amma da intaxo mata sai magriba take tafiya tana koyarda Dije girki kal kala da abubuwan da bata saniba Tatsalo wankanta cikin wata doguwar riga da aka kawo mata cikin kayan da akace angone yahado musu akwatina daddaya Tayi kyau ainun Dan Abdulhakim dayaxo sauran kiris ya yaba kwalliyar saikuma yatina bai daceba hakan saiyaja bakinsa ya tsuke Ruwa me sanyi dije takawo masa a jug Yasha kadan yadire yana fdin "ina Mijinki ko bai dawoba? Fuskarta ba fara.a tace "banajin yadawo don baishigoba Yace ""hhhmmm yayi kyau ai. Tace "abokin birni intambayeka mana. " Inajinki " yafada yana kallonta Tace "wai dan Allah ya kuke da Abdallah anya momyce ta haifeshi kuwa? Yayi dariya yace "itace ta haifeshi mana nine dai ba itace ta haifeniba don mahaifiyata ta rasu itada mahaifina hatsari sukai dady dan,uwa ne gun mahaifi shike rike dani tun ina yaro Ta gyada kai asanyaye tace "Allah yajikansu. Yace "Amin. Yanxu dai mufara karatu ko?. Tace "Eh mana ashirye nake ai Yace "baki shiryaba tunda banganki da littafi da fensir ko biroba Ta yarfar da hannu "toni ina xangansuma aikai yakamata katahon dasu tunda ba fita zanyi innemoba ko Yace "to aishikenan kinga yau karatuna za.ayi knn,ke naki ayi gobe innaxo da abin rubutu knn. Ta gyara zama tace "To, dame za.a fara maka? Yace "Da gaisuwa ko kirge nakeso mufara Tace "to kaga dai *1-GO'O* *2-D'id'i* *3-Tati* *4- nayi* *5-Jowi* *6-joweego'o* *7-joweed'id'i* *8-jowee tati* *9-joweenayi* *10-Saffo*………yadaga mata hannu "Saurara haka *"yar fillo* atsaya iya nan gobe ma dora inyai yawa zan mance yanzunma saikin maimaito Taringa masa dariya datake fada yana fada din harda zolayarsa "walh dai kunji dadinku da har baku dage kun koyi fulatancin ba garin fa mahaifan kune. Yace mata "a.a kada kiyimin gori ni uwata kawai aka haifa a kauyenku. Tace "naji yanxu dai muje wani abun inka shirya muci gaba Ya gyara zama yana dariya yace"nashirya muje zuwa nakwashe wancen. Tace " to koro tambaya mana ingaya maka da fulatancin. "Yawwa idan zance kyakykyawa da fulatanci me zance ? " *Bod'd'um* tafada atakaice "To mummuna fa? Tace " *Yiddud'um* Yahau tafa mata yana cewa " najinjina mk fillo Tace "bajinjinar da tafin ba dai karike shine. Yace "zanrike inada babbar kwakwalwa yarinya. Yaci gaba "to idan zance zantafi masallaci fa? " *Mi dillay juulirde* _Zantafi masallaci_ "Ina rubutu fa? Tace " *Mi d'on winnda.* _Ina rubutu_ "mun godewa Allah fa? tace masa " *yettoore Allah* shine mun godewa Allah ka fahimta? Ya gyada kansa Yace "to abarshi haka kinga magriba tasawo kai zuwa gobe maci gaba Ya mike zaitafi tahau fadin "Amma daka tsaya kaci abincin dare anan ko. Yagirgixa kai yace "a.a nagode kawai gobe naci kinji Dijaa Nan sukai sallama tabi bayanshi da kallo kawai tana girgixa kanta ***** Abdallah yana kwance akan doguwar kujera a part din Ni,ima yana kallon Ajent Ragab. Saiga Ni,imar takawo masa ruwa me sanyi Tasha kananun kaya nasace xuciya don kusan ana ganin tsiraicinta da kwarkwasa ta dire masa agabansa tana masa sannu da hutawa ba laifi yasaki fuskar tasa harda ce mata "yawwa. Ta zauna akujerar kusa dashi Wayarsa tahau tsuwwa Yana dubawa yaga babyn sace lowerst yadaga da fara,arsa cikin yanga da karairaya Ni,ima ta mike tadauko remote akan reciever tarage volume tadawo da tafiyar yauki ta zauna kusa dashi Hankalinsa baya kanta sai soyayya suke zubawa shida masoyiyarsa awaya abinsu hankalinsa tashe yahau lallaba lowerst yana mata dabara na hanata ziwa Nigeria domin tasaka ranar da zatazo shikuma bayaso tazo taga yayi Aure ta tashi hankalinta ko kuma tayi masa hauka sbd tanada matuqar kishi yanxu saita yanki mace akansa Ni,ima najinsa ranta na mata Quna ashe dama zancen da ake ceqa yanada budurwa aturai gaskene wacce ba musulmaba lallai ta yarda yana sonta tunda gashi taga har wani lallaba yake akan tace zatazo gunsa bayaso taxo ms yanzu Ni,ima ta dura dayawa tacika tafashe jira kawai take yagama wayar ta tuhumeshi wacece suke waya kuma yau tana son taji matsayinta agunsa donta gaji da ajiye budurci ba.a lasa ms zuma...... _Tab muje zuwa_ πŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ _Dijen Kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life Story* PG 45-50 Abdallah yana gama wayar da yakeyi da babynsa lowerst ya mike tsaye zaibar falon Da sauri Na,ima ta tare gabansa ta kama kugu tace "babu inda zakaje saika gaya min wacece wannan kuke waya har kake mata alqawarin zaka Aureta agabana kokuma arniyar karuwar taka ce? Ran Abdallah yai matuqar baci batai Auneba saijin saukar mari tayi akuncinta Ta kama gun tana kuka "ni ka mara akan wata yar,iska.? Bata kai ga rufe bakinba yasake kawo mata wani marin tayi sauri ta goce ya mari iska. Ya nunata da hannu "ke kin isa ki aibata mini masoyiya kinsan kuwa irin matsayin da take dashi aguna? Toki kiyaye dan zan iya mk komai akanta domin ita kadaice zuciyata ke so kuma muddin ina raye saina cikawa zuciyata burinta na Auren muradinta. Tahau kuka tana fadin "aiko walh baka isa ka kawo mana christan familyn nan namuba kuma inhar ka kara saka hannunka afuskata saina gayawa dady. Yaharxuko mata "ki gayawa dadyn mana saime? Zai gutsirani ne ? Bari kiji ma ingaya mk daga yau in kika kara dosar inda nake saina matuqar bata mk domin saina mk abinda bazaki taba mancewa dashiba Ya bangajeta ya wuce Ta durqushe agun tana gunsheken kuka Ta dade tana kukanta agun ta rasa mafita domin tana son Abdallah baxata iya nesa dashiba dan ko ganinsa tayi tanajin dadi Sallamar Zannura taji da sauri ta goge hawayen tana ajiyar zuciya Taso ta boyewa zannun to amma ta makaro domin zannura taji sautin kukan nata tunkafin ta shigo kuma ga idonta nan yayi jajir Zannura tajata jikinta tace mata " kawata nafuskanci kina ckn damuwa kada ki boyemin domin damuwar ki tawace kuma nime iya samo mk mafitane sannan boyewar dazakiyi baxai amfaneki dakomai ba sai karin bakinciki Ni,ima tayi tsit ajikin Zannuran tana jinta amma takasa magana Zannura taci gaba tace "fada min meya saki kuka yaya ne ko? Nan ma Ni,imar tayi shiru tana ajiyar zuciya "Nasan shine domin naga futarsa azuciya yatada mota zai futa kamar ya tashi sama. Plz gayamin mana meya hadaku? Ni,ima takama hannayen zannu tace "Zannura ke kawatace kuma ta wani bangaren ke kanwar mijina ce nasan zaki iya riken sirrina kuma keme taimakona nace dan Allah ki kawon mafita domin ina cikin wani hali,ina son yaya Abdallah so mai matuqar wahalar da zcy gashi ina sha,awarsa amma har yau baya kulani sbd shi nake duk wannan shigar dan intsokanoshi amma abanxa wata can arniya ta dauke masa hankali yanxuma akanta ya mareni yakuma ce kada inkara xuwa kusa dashi to nikuma baxan iyaba sbd Allah yayoni da sha,awa araina ina sha,awar inganni ajikinsa amma har yau nakasa samun wannan damar walh tsoro nake kada yajefani ahalaka Zannura tahau girgixa kanta ta tausayawa Ni,ima hakkun don akwai mata dama masu sha,awa me yawa azahiri wanda basa iya dannewa Tasan yayanta tasan halinsa Inya kafe a abu babu me tankwasashi to amma kuma ya xa.a yi mace har mace kamar Ni,ima ya kasa kyasata anya kuwa yayan nata baya bin mata ? Ni,ima ta dafa Zannura tace "ki samo min mafita kawata walh inajin mugun sha,awar Abdallah aduk lokacin da sha,awarsa ta motsamin walh saidai insaka BF in kalla sannan nake jin dadin kaina natabbata kuma inba mafita nasamu to tabbas akwai matsala Zannura tace "kinsan Yarinyar dayakeso ce ke daukar hankalinsa akan kowacce mace ya nace akanta Kowa afamilyn mu baya son ta bama akasar nan takeba Amma kinsan me zamuyi akai kuwa? Ni,ima ta gyara zama tareda girgixa kanta da sauri "Walh zuwa zamuyi gun wani malamin ayi musu farraqu kawai inyaso sai asaka sonki aransa ta qarfi da yaji Ni,ima tayi murmushi tace "To yanzu yaushe zamuje ? Zannura tace "ki shirya gobe sai muje, kigayawa yaya kice zakije gidanmu gaidasu Momy inyaso inkinzo saimu fito taren muje. "To nagode hakan za.ayi zanzo muje. ******* "kai Amaryar mu kinganki kuwa walh kinyi kyau meye sirrin ? Dije tayi dariya ta harari Mubina tace "meye sirrin kuwa, bawani sirri to me kika gani ? Mubina tace "naga kin kara wani kyau ne gashi kinyi kiba ga haske da fatarki ta karayi. Dije tahau shafa fatarta tana cewa "kai mubina bandafa sharri dama can fatata fara ce. "To amma dai kema kinsan kin canxa ko? "Ina wani canji kullum ina faman tunani ai bawani canji saina rama danaga nayi. Mubina ta kama baki tace "kai Amaryar mu tunani kuma?to tunanin me kkyi haka ? Dije ta gyara zama tace "mubina ina tuna wani da zuciyata takesone walh ba son yayanki nakeba akwai wanda nake so Amma baisan ina sonshiba. Mubina ta kyalkyale da dariya tace "shirmen banxa kenan kicema Son maSo wani kikeyi ? Dije ta hade rai tace "Au,dariya ma zakiyimin muguwa bama zaki tausaya min ba inma shawara ce kibani ko addu,ar da zan ringayi inji sauki. Mubina tace "aini shawarar da xan baki bata wuce ince kiso yayana ba.... "Allah ya kiyaye ke nifa walh inda wanda natsana kaf duniyar nan bai wuce shiba dan Allah mubar zancen nan mushiga wani. Mubina ta hade rai itama tace "Amma dai Aunty khadija bakyamin kara walh amma agabana kiringa cewa kin tsani yayana kadafa ki mance uwa daya uba daya muke dashi yakamata ki sassauta kiringa rage tsanar don watarana nasan zaki soshi tunda tsana nakomawa Kauna "Ta yaya? Cewar Dije Mubina ta gyara zama tace "kinga abinda nakeso dake anan shine ki xama jajirtacciya wajen ganin mijinki yasoki domin ki zama ta gaban goshi tunda bake kadai bace a filin yakin, kadafa ki manta cewar Aunty Ni,ima tana sonsa ga wata can agefe dayake so kinga ke kadaice jinin bai haduba kinga acan gaba zaki iya zama bora. Dije tace "wacece agefe take son nashi? "Hhhmmm wata arniya ce bata sallah acan kasar waje take tare sukai karatu zamansa akasar shine sukai soyayya kuma yadage ita zai Aura amma su dady sun hanashi. Dije ta ce "tab! shi yanzu nan arniya zai aura? lallai bai burgeba walh don ko ya Aureta insun haihu sai ansami arna ackn "yayan nasu. Mubina tayi dariya tace "to ai shi musulintar da ita yakeso yayi sai suyi Auran in iyaye sun yarda. Dije ta tabe baki tace "Allah yasa iyayan su yarda Mubina ta dakar mata kafada "Amma dai kekam anyi sokuwa harma addu,a kk tayashi wato bama zakiyi kishi ba knn. "Tab !kime?kishi akan wancen mara mutuncin tabdijan Allah ya yaye min ma in zanyin agaba. Ai ni dadima naji to meye acki ?idone nawafa kowa ya debo da zafi ai bakinsa Mubina tahau tafa hannu tace "gud "yar fillo ashe kema kin iya karin magana Dije tace "Au! kinzaci fanko ce ni to ai muna kwashewa inmunji hausawa nayi muna kuma fahimta. Mubina tace "ni yanzu dai abu biyu ne yakawoni gidan nan, nafarko inaso kiringa koyamin filatanci domin Saurayina danake Saran zan Aura Bafulatani ne. Dije tace "Angama bakida matsala tanan.meye abu na biyun.? Mubina ta janyo wata lefa baka ta fito da kaya tace "kinga wadannan kayane nakawo mk kiringa sawa domin ki dauki hankalin yaya dasu don naga masha Allah kinada diri Aunty khadija komi yaji. Dije tayi dariya tana d'add'aga kayan tana fadin "tabdijan ni zansaka wadannan fandarinka tsiraran? Aiko walh badaniba ko za.a bani miliyan baxan sanyasu ajikina aga tsiraicina abanxa ba. Mubina me zatayi inba dariya harda kama ciki "Yanzu dan kinsa kananan kaya mijinki yagani shine abanxa? To ai yabiya sadaki kinga ba zai zamo abanxaba saima lada zaki samu. Dije ta maida kayan leda tana fadin "kenifa baxan sakaba kome zakice walh maxa kikoma dasu indai ladane mahadu a Sallah da Azumi. Mubina taringa dariya tace "to ai shikenan Amma inaso dan Allah gobe kizo gidanmu kitayani yin Snacks da drins Saurayina zaizo Dije takama baki tace " meye hakan kuma? Kayan Kwalliyane haka ?bantabaji ba Mubina tace "a,a ba kayan kwalliya bane Snacks kayan motsa bakine da akeyi na Soye soye da wanda ake gasawa irinsu miet pie da cake,dasu cincin da donut da samosa da spr....koda yake nasan ma baki san wasu ba kokin taba cin Samosa? Dije takama baki tace "ni dije a ina zan sameshi walh bantaba ci ba. Mubina tace "to aiko gobe inkinzo zakici zakuma kiga yanda akeyinsa "Dije " tace to saiki gayawa Abdulhakim yaxo yakaini gidan naku ko. Mubina tace "kigayawa mijinki yakaiki dai inxai fito goben amma fitarki ba hurumin Abdulhakim bane dan haka indare yayi saiki gayawa yaya Abdallan inyadawo. Dije tace "kenifa bana shiga safgarsa dan banaso aimin wulakanci "To aiko dai baxaki fita babu ixinin saba kuma dole shine me bada umarnin futar ba. Dije tace "to zangwada nagani saidai matsalarsa baya shigowa da wuri nikuma da wuri nake bacci gashi inaso nafito goben Mubina tace "saiki kasa kitsare knn kihana idonki bacci kizauna falo zaman jira. Hakan kuwa akai domin Dije bata koma dakin taba afalo ta zauna tun bayan tafiyar mubina tana kallo a TV har bacci yai awon gaba da ita Abdallah bai dawo ba sai dayan dare kuma abinda ya dade baiyi bane yau yayi domin ya shawu yayi mankas dashi Allah ne ma yakawo shi gida lfy daga Cluv yake me gadi ne ma yafito dashi daga motar yashigarshi bangaren Dije ammafa aranar abangaren Ni,aima yakamata yakwana tunada kwana 2,2 yake musu Har falo me gadi yakaishi ya kwantarshi akan doguwar kujera dije tana 2 siter tana ta baccinta Saida me gadi yafuta da mintina kusan biyar ta farka saijin munsharin mutum taji akusa da iya Atsorace ta farka Aiko ta tsorata da ganinsa ahakan sai tsamin giya yakeyi Ta ringa tashinsa tana cewa "Mallam tashi ni zanyi magana dakai Abdallah ya bude idanu cikin maye ya nunata yace "ke dan ubanki ni sa'an kine? Saida taji yanayin muryarsa sannan ta tabbatar da yasha giya domin tasan yanda "yan giya ke magana insun shata Aiko ta girgixa matuqa takuma tsorata domin taji ana cewa in sunsha giya suna dukan matansu Ya yunkura dakyar ya mike aiko dai taku d'aya yayi yafado kanta rikicaa!! Ta tureshi yabugu da kujera take amai yabiyo baya yaringa kelaya amai agun, "Nashiga uku ashe ni da dan giya nake zaune bansaniba " Bakin cikinta ma daya bata mata falon da amai wari da tsami yagauraye koina afalon yanzu meya kamata tayi ina mafita . ………?? *Auntyn Sayyada da Shahida ce*πŸ‘ŒπŸΌ πŸ„ *YAR FILLO*πŸ„ _Dijen Kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ• *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 100-105 Dan Allah ayi min uxirin posting din yau baxaku samuba sai gobe ko jibi ina fama da mura da ciwon kaine ……… *sorry fans* _tommorow insha Allah zamu jone_ πŸ„ *YAR FILLO*πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *Alhamdulillah Masoya "Yar fillo kunnuna min Soyayya gashi Allah yabani lfy nasami sauki ina godiya na nunamin kulawa masu sako da bugo waya najin Dijen kauye shiru nagode sosai Allah yabar kauna Amin* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) -PG 50-55 Dije dan bakin ciki harda hawaye tarasa ya zatayi dashi yau Itadai ba iya daukarsa zatayiba balle takaishi dakinsa kuma bata tabah shiga gun Ni,imaba balle ta shiga tagaya mata don tazo ta taimaka tunda ko banxa ai mijin sune tare Tahau tunanin ko dai me gadin zata je tagaya masa halin da ake ciki Ganin Abdallahn ya mike tsaye taga taga zai fadi yasa tayi saurin rikeshi da karfin tsiya ya jingina da jikinta Batasan tanada wannan karfin ba sai yau domin jansa tayi jikinta ta sakalo hannuwansa kafadunta suka hau tafiya ahankali zuwa dakinsa Takwantarshi akan gadonsa Ta bude siff dinsa ta dauko wata jallabiyar ruwan toka ta cire ta jikin nasa datasha amai ta canxa masa da mai kyau Sosai taringa juriya takauda kanta gefe don ganin tarin gashin kirjinsa lallai shi din dan baiwane Jikinsa ya burgeta tana son namiji me fadin kirji da gargasa saidai kash! inama jikin Abdalla ne haka domin har kullum tana saka ran wataran zata auri Abdulhakim din Saida tasaka masa rigar sannan takai me aman toilet tareda jiko tawul taxo ta goggoge masa fuskarsa da hannuwa da kafafunsa ganin amai ajiki taringa toshe hancinta tsami yacikata Taduba mirro dinsa ta dauko Air freshner zata fesa dakin saikuma wata zuciyar ta hanata "kul kada ki fara salon inya farka ya yaba miki ko kuma ya zageki ya gwasale ki, sanin kankinefa ba.a yiwa wannan banxan gwaninta Ta maida Air Freshner din amazauninsa tareda fucewa dg dakin jiki asanyaye Saida tagyara falon tas ta feshe shi da turaren k'amsasa daki kana ta tafi takwanta ranta cunkushe da bakin ciki na gano halayyar Abdallah tashan giya tabbas agobe zata gayawa Abdulhakim komi,tasan bazai goyi bayan taxaunawa dan giya ba kuma tabbas zata gayawa iyaye don araba Auren domin baxata zauna da dangiya ba Da bakin cikin Abdallah cunkus aranta takwanta Shiko gogan baifarkaba sai safiya tangararan Giyar ta sakeshi yamike yana mika tareda mamakin ganin inda yake da kuma ganin jallabiya Ash, ajikinsa shidai yasan fara qal yasaka daxai fita kuma mamaki yake shin waye yadawo dashi gida dg cluv? Ya shige toilet yasallo wanka yayo Alwala sannan yafito yayi makararriyar Sallarsa kicin din Dije Yanufa domin ya dora ruwan zafi shayi yake son yasha Ransa yai matuqar baci naganin babu gas cikin cilinder din Yaza.ai ckn sati biyu ace Gas yakare to uban me take dafawa akullum haka? Idonsa rufe yanufi dakinta da ayaune karo na farko daya fara shigarsa Yana shiga yabuga kofar tareda kwalla mata kira "ke "yar kauye kina ina?fito kigayamin gidan uban wa kk kai gas din kicin? Afurgice Dije ta tashi tana mitstsika idanu don bacci takeyi yatayar ta Ya tsaye mata aka ya nunata da yatsa "wato kinganshi bitalmanu shine kika saka aka zuk'e aka siyar mk kika aikawa tsoffin kauye kudin ko? Dije bata gane nufin saba saitahau zare idanu Yaci gaba da masifa "bari kiji ingaya mk nan ba gidan da akeyin almubaxaranci bane don da kudi muke siya ba.a ruga muke debowa ba Harya juya zaifita yakuma dawowa yatsaya akanta yace "zanje yanzu nayi refelling sbd bukatar kaina ba takiba don hk kikula kada inkara ganin gas yagaxa wata inko ba hakaba zansiyo mk ice domin dashi dama kk saba, Waima ya akai kika iya kunna gas ne ma? Yatambayeta da wulakanci yana harararta Ta bude baki da tsiwa itama tace "tambaya kakeyi? Intambaya kakeyi kaje aji malam yabaka amsa aikin kawai. Tana gama fadin haka ta sauko daga gadon ta wullar da bargon data rufe jikinta saigata daga ita sai gajeran wando da yar shimi data kamata bigil Ita tama mance meye ajikinta to bata saba ba dama jiya da dare tafara saka irin shaidanun kayan nan Mubina ce ta dage saita fara koyar sawa Saida ma taje bandakin data ganta a mirro tahau jinkunya tana cewa "wayyo nashiga uku yanxu ahaka yaganni? Aradu na mance a yanayin danake amma banso wancen banzan gardin yaganewa Abdulhakim jikin danake masa tanadi ba😭😭 Shi ko gogan ai baku saniba idan ba jikin Dijene ya furgitashi tab! Fatarta dake sheki kadai ta shagaltar dashi ga nashanunta daya fito waje sukai tozali 😱 lallai haka abin yake ashe ? Koda tazo shiga toilet ma bin bayanta yai da kallo yaga maxaunai na motsawa gwanin sha.awa ckn 3 kwata me mannewa afatar jiki Ya dade adaki yanata zarya yana dukan hannaye abango kyakykyawan jikin Dije yana masa gixo a idonsa Shaff yamanta ma zaije yai refelling gas Saiyaji yanaso yakara ganinta akaro nabiyu Kai tsaye yashiga dakin dayake yasami tacewa Yatararta gaban mirro da daurin kirji tana shafa Yatsaya daga kofa ya harde hannaye ransa abace yace "ke waye yashigo ya ciren riga ya canzan wannan?.ya nuna ta jikinsa Takalleshi awulakance tace masa "kafara zuwa katambayi me gadi kaji cewar ajiya da dare awane yanayi kadawo tukunna saikaxo inkarasa maka amsarka. Yace "ainasan da me gadin amma naxo na tambayeki ko? Ta rausayar da kanta tace "Eh nasan da haka amma shima yataimaka maka kamar yadda nima nataimaka maka yadda yashigo dakai ckn gidanka ya rufa maka asiri haka nima nataimaka maka alokacin daka bata jikinka da amai nacanxa maka data jikinka amma kasani idan me gadi yai maka rufin asirin kada wani yaji irin abinda kake aikatawa nashan giya toka tabbatar ni DIJEN KAUYE baxan taba rufa maka asiriba domin ayau ba sai gobe ba walh zanje nafadawa iyayanka komi....."kinada kai kuwa?had'ani dasu zakiyi knn to walh babu inda zakije Tayi dariya tana tattare gashinta ckn ribons (dijefa akwai gashi bakikkirin har bayanta yasauko) Tace masa "kana wasa da dijen kauye yau zakaga tsagwaron kauyanci domin baxan hanuba ko akafa saina fita walh agidan nan. Yadauka ko wasa take yaja tsaki yafita Itako tanata kiciniyar shirin fita don lokacin tara da rabi nasafe Acan bangaren Ni,ima kuwa tananan tashaqa tayi fam kamar tafashe najin shiru Abdallah baishigar mataba alhalin jiyan .ma kwanan tane sai zcyrta tahau wassafa mata cewar sunacan suna soyayya da dije aiko dai kishi yataru fal ranta Baishigo mataba sai goma daidai alokacin ta shirya tsaf tana jiransa yashigo tanemi izinin futa Koda yashiga ckn ladabi tagaidashi Ba laifi ya amsa mata da sakin fuska Taso tayi masa complain saikuma tafasa tunda tasan halin nasa kada yabutsare mata suyi rigima yahanata fita itako ayau ko satar futa saitayi domin tajewa da boka bukatunta Cikin ikon Allah, Allah yadorata akansa tana tambaya zata gaidasu momy yabarta yace tafito yakaita don can yanufa Suka fito suka tafi Kafin dije ta fito harya fice amotar shida Ni,imar Itako dije dayake da kudi ahannunta bata kulaba dajin karar motarsa balle taga shida ni,imar nema Tana futa ta tsaida dan sahu tafadi inda xai kaita dayake mubina ta tisa mata kwatancen gidan nasu baya b'uya bame wahala bane dady sananne ne Dama sbd hakan ko xai hanata zuwa wataran yasa ta nemi kwatancen gun mubinar Kafin ashiga layin Aka ajiyeta don zata gane gidan Adaidai kwanar shiga gidan nasu shikuma Abdallah yakaryo motarsa yafito yaja burki da karfi ganin dijen tazo gidan nasu yasha mamaki matuqa yakuma kadu tsoronsa ko zata ida nufinta ayau din tagayawa su momy zancen giyar dayasha jiya domin kuwa dadyn yananan yanzun ma sako zai karbowa dady awani waje Da sauri yafito amotar yatari gabanta yana fadin " yanxu saida kk fito yarinyar nan ashe dama ba.a koya mk bin maganar miji ba? Taja tsaki tace " waye mijin?tab ai walh har yanxu banda miji don wanda nakeso shi nake fatan yazamo mijina amma kaikuwa ban more miji dan shaye shayeba tirr!! Ta tofar da yawu Ransa yai masa quna na kalaminta amma sai ya maze don lallabata yakeso yayi yace "To naji dan Allah ina neman Alfarmar ki rufamin asiri iya yau kawai ma kada ki gayawa dady da momy dan Allah baxan sake shan barasa ba nayi mk alqawari kinji. Ta matsa gefe guda tana masa gatsine "wannan kuma kai tashafa bani ba ji kuma kamar sunji sungama. Ya harxuka yace "to kifada mana sai me inkin fasa keba "yar halak b ace kuma kisani walh inkika fada musu yau sai jikinki ya gaya miki. Yashige motarsa yai gaba Itama tanufi gidan ranta abace fuska ba fara.a Tana shiga suka gaisa da me gadi Dayake bai ganetaba saida tayi ms bayanin kanta sannan suka Sake gaisawa mutumce again Tun shigowarta gidan Abdulhakim yahangota tashigo itakadai saiya cika da mamaki tunda yaji xuwan Abdallah shida Ni,ima take yasha jinin jikinsa tabbas ba lfy Ckn sauri yasauko yaje yatareta a korido Saiganin mutum tayi diff! Agabanta taja ajiyar zcy tareda sauke kwayar idonta akansa yaji Kamar yakama hannuta saikuma yafasa yace "Khadija lfy?meyafaru naganki haka fuskarki ta nuna alamun ba lfy khadija me akai mk? Dije akwai raguwar zuciya take tafashe da kuka Yace "kinga yi shiru rufe bakin kada wani yajiki taho muje can bayan gida wajen boys quarters kigayamin Yashige gaba tana binsa abaya har gun wasu kujerun roba Suka zazzauna Bata daina hawayenba Yakara tambayarta ko lfy? Nan tahau gaya masa abinda takama Abdallah yayi jiya nashawo giyar da yayi yaxo mata abige Jikin Abdulhakim asanyaye yaji mamaki to yasan dai khadijan bata karya to amma ai baitaba kama dan uwan nasa da kwalbar giyaba koda empty ce anya kuwa ba shiryawa khadijan tayiba don bata sonsa. Yace mata "khadija Abdallah ba mashayin giya bane don bantaba kamashi da kayan maye bama kodai wani laifin yayi mk zaki fakaice da k'ak'aba masa shan giya tayi rau rau da ido tace "walh da gaske nk kaje ma katambayi me gadi shine shaidata. Ya gyada kansa "to !to naji goge hawayen banso ki sake zubda hawayenki akan wannan zanje nayi bincike akai amma yanzu inaso wannan yakasance secret kada wani yaji yaxamto kinxama me boye sirrin mijinki kinji. Ta zob'ara baki tace "tabdijan ai walh kadaina kiranshi da mijina ma . Yayi dariya yace "to waye mijin naki inba shiba.? Tayi shiru kanta akasa Yace "khadija bakinki akwai magana ko? Ta gyada masa kai Yace "to ki boyeta zanzo gida gobe muyi maganar amma yanzu ki tashi kije kigaida su dady gacan kishiyarki ma taxo gaidasu Ta mike tana fadin "To nidai muje kashigen gaba Ya mike shima yana fadin "ho !!khadija "yar daruna Tayi masa wani kallo daya kasa fassarashi Masu karatu ko zaku iya fassara masa ,…………???? πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚ _Muje Zuwa_ *Auntyn Sayyada da Shahida ce* πŸ„ *"YAR FILLO* πŸ„ _Dijen Kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True Life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 55 - 60 Dije taringa bin Abdallah abaya har cikin gidan saida yasadata da falo inda momy take da muqarrabanta sannan yahaye sama Abinsa sbd idan har Zannura tana guri baya zama agun sbd yanda take shishshige masa baya so sam jininsu bai haduba Shigowar Dije dakin Bakaramin bakantawa Ni,ima da Zannura rai yaiba hira suke suna fara.a amma lokaci guda suka tsaya cak!da hirar sannan suka hade rai Ita kuwa mutuniyarta Mubina aguje tayi gunta tana mata oyoyo tajata ta xaunarta a sit tazauna kusa da ita momy ma ta nuna murna da ganinta tasa mubina takawo mara abin sha Zannura tahau harare harare da tsaki tana fadin "Momy naga sai wani farin ciki kk dan kinga gayyar kauye saikace kinga abin Arxiki. Duka sosai momy takai mata ranta abace tace "kishiga taitayinki nizaki gayawa haka? Matar yayan naki kk cewa gayyar Kauye? Toki sani khadija me muhimmanci ce aguna kuma abar arxiki ce tunda makaunaciya tace tun kafin tasanni azahiri take min aiken fura kuma inajin dadi kuma har akullum innatuna nakanji dadi araina don hk ki iya bakinki walh tallahi baxan yarda ki wulakanta taba inko kk sake mata hakan zan hadaki da dadynki ato. Zannura tacika tayi dam ganin yanda momy ta hakikance ta rufe idanu tana mata fada akan yar kauye dije Ta mike afusace takalli Ni,ima tace "tashi mutafi unguwar da zamu nikam baxan iya xaman falon nan ba. Ni,ima ta mike tace da momy " momy bari muje dubiyar friend dinmu mudawo. Momy tace mata "to kada dai ku dade kudawo da wuri. "To momy . Suna fita momy takalli Dije dake takure tace mata "khadija kisaki jikinki kinji kada kiga hakan tafaru dake ki tsangwami kanki wannan ba wani abu bane indai ina nan babu wanda zai takaki inkyaleshi kidauki nan tamkar agidanku kk haka ma ki daukeni kamar nina haifeki in akwai wani abun kixo kisameni da shawara zanbaki inma wani abun kkso zan mk haka kuma in wani abun Abdallah yai mk kada ki boye aranki kije ki cutu abanxa kigayamin kinji? Dije ta daga kanta tana dan murmusawa saitaji dadi aranta taji qaunar momyn takaru aranta taji inama batayiwa Abdulhakim alqawarin boye shan giyar data kama Abdallahn keyi ba da tabbas yanzun zata fadawa Momy saidai bazata iya karya Alqawarin Abdulhakim ba sbd son da take masa Dije taji dadin zuwanta gidan momy ayau domin taringa nan nan da ita domin da ranama saida ta tambayeta abinda takeso agirka mata sannan akayi alale tace tana so kuma shi momyn ta umarci me aikinsu tayi yaji kwai aciki Haka da dadyn yafito falon ba karamin nuna farin cikin ganin ta yayi ba Dije bata tabbatar da irin qaunar da dadyn ke matabama saida taji yayi waya da Abdallan yace yataho masa da waya karama mekyau sabuwa keypard da layin mtn. Da Abdallahn yadawo kuwa yana baiwa dady wayar dadyn yamiko mata kyautarta yace mata "khadijatu ga tukuicin furar da nakesha akauye yanda kika faranta min inaso naxama me faranta mk sannan inaso in tambayeki kan cewar kinada ra,ayin karatu anema miki kifara daga farko ko kuwa bakyaso abari? Khadija data kankame waya tana faman farin ciki tahau naxari anya kuwa zatayi karatu kuwa? Tanadason taga yau itanma tanajin turanci saidai tasan zatasha wahala sosai kafin ta iya wasu abubuwan takalli wayar hannunta tasan ita kadai darasine akan rashin ilimi domin inbakada ilimi ma hatta waya gagararka take ka iyata koda calculata ce Tanaso kuma ace itama tazama wayayyiya kodan yan iskan mata yan rainin hankali irinsu Zannura Dady ne yakatseta da cewa "khadija inkinga bakya ra,ayin karatu bazan takura mk kiyi adoleba dama ra,ayinki nake sonji tunda kokin aminta sai in mijinki ya amince sannan zansa ya nema miki. Dije ta dago kanta asukawane takalli Abdallah dayake ta danne danne awayarsa kamar bayajin abinda dadyn ke cewa ma Takalli dady tace masa "na amince dady inaso Dady ya gyada kansa yace "yayi kyau to Kai Abdallah kaji khadija nason karatu ta amince innema mata kaima ka aminta? Kansa akasa yana amfani da waya yace da dady "wannan ba matsala bane na amince tayi karatunta. Dady yace "to ai shikenan saika nema mata akusa da gidanka kuma mekyau nakeso ta fara daga primary yakamata tafara Abdallah yakarkace kai yakalli dije yace "yanzu dady wannan godeden ce zatayi primary ackn yara ? Lallai amma zata zama maman yara kenan Momy ta tareshi da fadin "to inbanda abinka Abdallah nawa khadijan take da baxata shiga ckn yara ba itada natabbatar ko sha bakwai batayiba sannan kuma ai tanada fuskar yara girman jikin me kawai kaidai kawai kayi mata fatan Alherin. Dady yace "koma dai meye banaso asami matsala nabar maka komai ahannunka indai private ce zasu karbeta ko aji nawa ne tunda kudi za.a kashe don haka banaso asami matsala katabbatar kuma kai zaka ringa kaita makaranta kanaji Ran Abdallah abace ya amsa da to kawai badan yasoba Abu dayane yafaranta masa rai dayaji har zuwa wani lokaci iyayan nasa basui masa magana akan ko dijen takawo kararsa ba sai hankalinsa ya dan kwanta don ya zaci ko yanda tace masa zata fada din ko ta fada. Duk yanda ta wakana afalo akan zancen saka dije makaranta Abdulhakim yaji tas dayazo saukowa amatatttakalar benen ransa bai masa dadi ba sbd bayaso ace khadija tana futa kullum sbd yasan inhar akace yau khadija ta waye ta bude idonta to za.a sami matsala yatabbatar baxata zauna da dan,uwan saba. Daki yakoma yazauna akan gado yadafe kai yahau tunanin mafita Abdalla yashigo dakin nasu yana fadin " dan,uwa wai dama kana cikin gidan Amma banji motsinka ba? Abdulhakim yadago kansa yakalli Abdallah yakakaro murmushi yace dashi "ina cikin gidan banfita ba banajin ddi ne. Abdallah yabashi hannu suka gaisa yace masa "sannu friend ko akwai damuwa ne? "Babu wata damuwa kawai dai baccine da bai ishe niba jiya nakai dare sosai ina ciccike files dinnan da za.a fita dasu gobe Abdallah yace masa " ok sannu dan,uwa Allah yasauwake. Amin Harya juya zai futa Abdulhakim yakirashi yawaigo yace "akwai wani abunne? Abdulhakim yace "kwarai xoka zauna muyi magana me muhimmanci ma kuwa. Yaxauna kusadashi Abdulhakim yagyara zama yace dashi "uhhmm akan maganar Khadija ne dama. Gaban Abdallah saida yafadi domin yasha ko zancen dasukai na shan giyar dayai ne da ita ko dama Abdul din tagayawa aiko yana shakkar Abdulhakim yaji sbd baya masa ta dadi zai iya juya masa baya su bata Abdulhakim yace "wato naji maganganunku dasu dady daxu akan batun saka khadija makaranta da za.ayi nikam banso hakan ba banso kuma naji ka aminta ba sbd khadija bata san kowa ba akano saimu inajiye maka halin matan birni da maxuga kaga lafiyar Allah take kada tazo ta shiga sch tahadu da muggan kawaye su canxa mata ra.ayi akanka taxo tafi karfinka dan haka ina me kiranka da babbar murya akan kadakatar tun wuri sbd.... Abdallah yadaga masa hannu "dakata Abdulhakim wato inna fahimta so kake kace min nan gaba zata iya fin karfina lenan? Gyada kai kawai Abful yayi '"Ta dade batafi karfi naba walh ni da hakan zata kasance zanfi kowa son hakan sbd kai shaidane natsani yarinyar bana sonta adole nake zaune da ita to meye nawa dan tashiga sch aini fatanama Allah yakawo ranar rabuwa ckn sauki ko Allah yasa nasamu na Auri burin raina lowerst Wani mugun tsaki Abdulhakim yaja masa yace "akullum kana bani mamaki domin kana kawo abinda bazai taba yiyuwa bane kuma baxaka gane anmaka gataba sai nan gaba. "Aini walh ba gata akaiminba dan ancuceni antauyeni kuma nasan dasa hannunka tunda da ace kahana dady da hakan batayiwu ba sbd yanajin maganarka yana kuma bin abinda ka kawo to amma dayake kashuka min mugunta aikaima boyemin kayi inba hakaba tunda anjona min Ni,ima tokai meya hana ka karbi yar kauyen? Kawai dai bansan nufinka nayin hakanba sbd dakai ta dace kuma kagujeta nikuma baxata taba samun farin ciki aguna ba sai bakin ciki. Abdulhakim yace "nikuma inhar ina raye baxan taba barin khadija ta kasance a ckn bakin cikiba... "to ko insaketa ka Aureta danta samu farin cikin? Yatambayeshi ahasale. Abdulhakim yace "wannan kai ta shafa gaka ga khadija ga dady nan kakuma san irin hukuncin daya yanke maka nasakin daya daga cikinsu dan haka _no concern me_ Abdallah yabuga masa tsaki yafuce Koda yasauka kasa falon bai tadda kowa ba su dady sun tashi haka suma su mubina da dije sunkule adakin mubinar Kai tsaye gidan abokinsa Anwar yawuce domin kwakwalwarsa tadau caji dayawa ruwa yawatsa sannan yazo falo yabaje adoguwar kujera yanashan sigari hankali kwance yana waya da babynsa lowerst Sai faman zuba masa shagwaba takeyi harda kukanta wai itakam _she miss him over_ gaskiya zata diro nigeria akarshen wata koya shiryi tararta bai shiryi xuwantaba dole zatazo dai Babu yanda zaiyi da ita adole ya amsa mata badan yasoba ********** Sukuwa su Zannura da Ni,ima can wani kauye suka je me suna kaburma dake yankin dawanau kwatance sukabi Sunsha wahala kafin sugano gidan malamin me suna mallam matawalle wanda ake masa layi sai mutum yayi kusan awa guda kafin aganshi dan cikowa Sunyi budu budu dasu nakurar jar kasa wanda danma a achaba suka karaso gidan Suma layin suka hau don mutane sunkai 20 😱 suka tarar Dakyar dai da hkr da juriya suka samu suka shiga dakin da mallam yake Mallam matawalle yaji bayanin da Ni,ima takoro na yanda take zaune da mijinta amma baya sonta Mallam yace "me kk so ayi masa? "So nake mallam asaka masa azababben sona a zcyrsa wanda zaizamo ma duk abinda nace shi zaibi kuma inaso yarabu da kowacce mace yatsaya akaina kawai Yahau gyada kai sannan yayi rubutu ajikin kasa yabukaci jin sunanta dana mijinta fada masa Yayi surkullensa yagama sannan yahada mata magunguna nawanka dazatayi da kuma na turarawa da wani rubutu da zata ringa yayyafa masa afilon dayake kwantar da kansa akai inxaiyi bacci sau uku Dubu 20 tabashi tana godiya suka tafi ckn farin ciki Koda suka fito dg kauyen saida suka siyi ruwa suka wanke kafafunsu dankar aganosu agida ***** "Yanzu matar yaya dan Allah harkin gaji daga dan wannan aikin da kikayi.? Mubina ta tambayi dije tana me jan babbar silbar fulawar da suka buga gabanta Dije tahau dariya tana fadin "ke walh bakida tausayi mubina yanzu duk irin wannan Dukan da naiwa fulawar baisa kinyabamin ba saima mita xakiyimin Allah zangudu gun momy Dije takarasa fada tana dariya Mubina tace "haba matar yaya ke yanzu saiki tafi kibarni da uban aikin nan me yawa kinga fa ko cincin din bamu fara ba cake kawai mukaifa bamuyi su samosa ba balle azo kan meet pie "Kai yau naga ta kaina dai danazo taya aiki gashi za.a wahalar dani akan za.a burge sirika Mubina tahau dry tace "to amma dai naga kema zaki amfana tunda ko banza zaki gwanance awannan bangaren ko.? "Eh kumafa hakane. Dije tafada. Tana janyo silbar gabanta kinga bani wannan aikin kama wani kawai. Haka sukaita hira har suka gama abubuwan da suka tsara zasuyiwa saurayin mubina faisal wanda zaitafarwa mamansa shi dayake tana son mubina tana mata aike sosai shiyasa itama yau zata burge Koda Su Ni,ima suka dawo basubi takan su Dijeba sai suka qule suma adaki Cikin leda mubina tabaiwa dije snaks din ta tafi dashi don magriba nayi Abdallah yaxo Daukarsu don komawa gida Sbd Ya qular da dije saiyace da Ni,ima "ke shiga gaba dan kinfi kalar gaban mota Aiko ta shige tana wani yauki da yatsina annuna mata so Allah Sarki dije ko ajikinta don hankalinta kwance tashiga baya ko afuska bata nuna jin haushin hakanba ………… _muje zuwa_ πŸ„ *"YAR FILLO* πŸ„ _Dijen Kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True Life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 55 - 60 Dije taringa bin Abdulhakim abaya har cikin gidan saida yasadata da falo inda momy take da muqarrabanta sannan yahaye sama Abinsa sbd idan har Zannura tana guri baya zama agun sbd yanda take shishshige masa baya so sam jininsu bai haduba Shigowar Dije dakin Bakaramin bakantawa Ni,ima da Zannura rai yaiba hira suke suna fara.a amma lokaci guda suka tsaya cak!da hirar sannan suka hade rai Ita kuwa mutuniyarta Mubina aguje tayi gunta tana mata oyoyo tajata ta xaunarta a sit tazauna kusa da ita momy ma ta nuna murna da ganinta tasa mubina takawo mata abin sha Zannura tahau harare harare da tsaki tana fadin "Momy naga sai wani farin ciki kk dan kinga gayyar kauye saikace kinga abin Arxiki. Duka sosai momy takai mata ranta abace tace "kishiga taitayinki nizaki gayawa haka? Matar yayan naki kk cewa gayyar Kauye? Toki sani khadija me muhimmanci ce aguna kuma abar arxiki ce tunda makaunaciya tace tun kafin tasanni azahiri take min aiken fura kuma inajin dadi kuma har akullum innatuna nakanji dadi araina don hk ki iya bakinki walh tallahi baxan yarda ki wulakanta taba inko kk sake mata hakan zan hadaki da dadynki ato. Zannura tacika tayi dam ganin yanda momy ta hakikance ta rufe idanu tana mata fada akan "yar kauye dije Ta mike afusace takalli Ni,ima tace "tashi mutafi unguwar da zamu nikam baxan iya xaman falon nan ba. Ni,ima ta mike tace da momy " momy bari muje dubiyar friend dinmu mudawo. Momy tace mata "to kada dai ku dade kudawo da wuri. "To momy . Suna fita momy takalli Dije dake takure tace mata "khadija kisaki jikinki kinji kada kiga hakan tafaru dake ki tsangwami kanki wannan ba wani abu bane indai ina nan babu wanda zai takaki inkyaleshi kidauki nan tamkar agidanku kk haka ma ki daukeni kamar nina haifeki in akwai wani abun kixo kisameni da shawara zanbaki inma wani abun kkso zan mk haka kuma in wani abun Abdallah yai mk kada ki boye aranki kije ki cutu abanxa kigayamin kinji? Dije ta daga kanta tana dan murmusawa saitaji dadi aranta taji qaunar momyn takaru aranta taji inama batayiwa Abdulhakim alqawarin boye shan giyar data kama Abdallahn keyi ba da tabbas yanzun zata fadawa Momy saidai bazata iya karya Alqawarin Abdulhakim ba sbd son da take masa Dije taji dadin zuwanta gidan momy ayau domin taringa nan nan da ita domin da ranama saida ta tambayeta abinda takeso agirka mata sannan akayi alale tace tana so kuma shi momyn ta umarci me aikinsu tayi yaji kwai aciki Haka da dadyn yafito falon ba karamin nuna farin cikin ganin ta yayi ba Dije bata tabbatar da irin qaunar da dadyn ke matabama saida taji yayi waya da Abdallan yace yataho masa da waya karama mekyau sabuwa keypard da layin mtn. Da Abdallahn yadawo kuwa yana baiwa dady wayar dadyn yamiko mata kyautarta yace mata "khadijatu ga tukuicin furar da nakesha akauye yanda kika faranta min inaso naxama me faranta mk sannan inaso in tambayeki kan cewar kinada ra,ayin karatu anema miki kifara daga farko ko kuwa bakyaso abari? Khadija data kankame waya tana faman farin ciki tahau naxari anya kuwa zatayi karatu kuwa?taji fa ana cewa akwai wahala Tanadason taga yau itanma tanajin turanci saidai tasan zatasha wahala sosai kafin ta iya wasu abubuwan takalli wayar hannunta tasan ita kadai darasine akan rashin ilimi domin inbakada ilimi ma hatta waya gagararka take ka iyata koda calculata ce Tanaso kuma ace itama tazama wayayyiya kodan yan iskan mata yan rainin hankali irinsu Zannura Dady ne yakatseta da cewa "khadija inkinga bakya ra,ayin karatu bazan takura mk kiyi adoleba dama ra,ayinki nake sonji tunda kokin aminta sai in mijinki ya amince sannan zansa ya nema miki. Dije ta dago kanta asukawane takalli Abdallah dayake ta danne danne awayarsa kamar bayajin abinda dadyn ke cewa ma Takalli dady tace masa "na amince dady inaso Dady ya gyada kansa yace "yayi kyau to Kai Abdallah kaji khadija nason karatu ta amince innema mata kaima ka aminta? Kansa akasa yana amfani da waya yace da dady "wannan ba matsala bane na amince tayi karatunta. Dady yace "to ai shikenan saika nema mata akusa da gidanka kuma mekyau nakeso ta fara daga primary yakamata tafara Abdallah yakarkace kai yakalli dije yace "yanzu dady wannan gododen ce zatayi primary ackn yara ? Lallai amma zata zama maman yara kenan Momy ta tareshi da fadin "to inbanda abinka Abdallah nawa khadijan take da baxata shiga ckn yara ba itada natabbatar ko sha bakwai batayiba sannan kuma ai tanada fuskar yara girman jikin me kawai kaidai kawai kayi mata fatan Alherin. Dady yace "koma dai meye banaso asami matsala nabar maka komai ahannunka indai private ce zasu karbeta ko aji nawa ne tunda kudi za.a kashe don haka banaso asami matsala katabbatar kuma kai zaka ringa kaita makaranta kanaji Ran Abdallah abace ya amsa da to kawai badan yasoba Abu dayane yafaranta masa rai dayaji har zuwa wani lokaci iyayan nasa basui masa magana akan ko dijen takawo kararsa ba sai hankalinsa ya dan kwanta don ya zaci ko yanda tace masa zata fada din ko ta fada. Duk yanda ta wakana afalo akan zancen saka dije makaranta Abdulhakim yaji tas dayazo saukowa amatatttakalar benen ransa bai masa dadi ba sbd bayaso ace khadija tana futa kullum sbd yasan inhar akace yau khadija ta waye ta bude idonta to za.a sami matsala yatabbatar baxata zauna da dan,uwan saba. Daki yakoma yazauna akan gado yadafe kai yahau tunanin mafita Abdalla yashigo dakin nasu yana fadin " dan,uwa wai dama kana cikin gidan Amma banji motsinka ba? Abdulhakim yadago kansa yakalli Abdallah yakakaro murmushi yace dashi "ina cikin gidan banfita ba banajin ddi ne. Abdallah yabashi hannu suka gaisa yace masa "sannu friend ko akwai damuwa ne? "Babu wata damuwa kawai dai baccine da bai ishe niba jiya nakai dare sosai ina ciccike files dinnan da za.a fita dasu gobe Abdallah yace masa " Ayya sannu dan,uwa Allah yasauwake. Amin Harya juya zai futa Abdulhakim yakirashi yawaigo yace "akwai wani abunne? Abdulhakim yace "kwarai xoka zauna muyi magana me muhimmanci ma kuwa. Yaxauna kusadashi Abdulhakim yagyara zama yace dashi "uhhmm akan maganar Khadija ne dama. Gaban Abdallah saida yafadi domin yasha ko zancen dasukai na shan giyar dayai ne da ita ko dama Abdul din tagayawa aiko yana shakkar Abdulhakim yaji sbd baya masa ta dadi zai iya juya masa baya su bata Abdulhakim yace "wato naji maganganunku dasu dady daxu akan batun saka khadija makaranta da za.ayi nikam banso hakan ba banso kuma naji ka aminta ba sbd khadija bata san kowa ba akano saimu inajiye maka halin matan birni da maxuga kaga lafiyar Allah take kada tazo ta shiga sch tahadu da muggan kawaye su canxa mata ra.ayi akanka taxo tafi karfinka dan haka ina me kiranka da babbar murya akan kadakatar tun wuri sbd.... Abdallah yadaga masa hannu "dakata Abdulhakim wato inna fahimta so kake kace min nan gaba zata iya fin karfina kenan? Gyada kai kawai Abdulhakim yayi '"Ta dade batafi karfi naba walh ni da hakan zata kasance zanfi kowa son hakan sbd kai shaidane natsani yarinyar bana sonta adole nake zaune da ita to meye nawa dan tashiga sch aini fatanama Allah yakawo ranar rabuwa ckn sauki ko Allah yasa nasamu na Auri burin raina lowerst Wani mugun tsaki Abdulhakim yaja masa yace "akullum kana bani mamaki domin kana kawo abinda bazai taba yiyuwa bane kuma baxaka gane anmaka gataba sai nan gaba. "Aini walh ba gata akaiminba dan ancuceni antauyeni kuma nasan dasa hannunka tunda da ace kahana dady da hakan batayiwu ba sbd yanajin maganarka yana kuma bin abinda ka kawo to amma dayake kashuka min mugunta aikaima boyemin kayi inba hakaba tunda anjona min Ni,ima tokai meya hana ka karbi yar kauyen? Kawai dai bansan nufinka nayin hakanba sbd dakai ta dace kuma kagujeta nikuma baxata taba samun farin ciki aguna ba sai bakin ciki. Abdulhakim yace "nikuma inhar ina raye baxan taba barin khadija ta kasance a ckn bakin cikiba... "to ko insaketa ka Aureta danta samu farin cikin? Yatambayeshi ahasale. Abdulhakim yace "wannan kai ta shafa gaka ga khadija ga dady nan kakuma san irin hukuncin daya yanke maka nasakin daya daga cikinsu dan haka _is not my concern_ Abdallah yabuga masa tsaki yafuce Koda yasauka kasa falon bai tadda kowa ba su dady sun tashi haka suma su mubina da dije sunkule adakin mubinar Kai tsaye gidan abokinsa Anwar yawuce domin kwakwalwarsa tadau caji dayawa ruwa yawatsa sannan yazo falo yabaje adoguwar kujera yanashan sigari hankali kwance yana waya da babynsa lowerst Sai faman zuba masa shagwaba takeyi harda kukanta wai itakam _she miss him over_ gaskiya zata diro nigeria akarshen wata koya shiryi tararta bai shiryi xuwantaba dole zatazo dai Babu yanda zaiyi da ita adole ya amsa mata badan yasoba ********** Sukuwa su Zannura da Ni,ima can wani kauye suka je me suna kaburma dake yankin dawanau kwatance sukabi suka kai kansu Sunsha wahala kafin sugano gidan malamin me suna mallam matawalle wanda ake masa layi sai mutum yayi kusan awa guda kafin aganshi dan cikowar dake gun Sunyi budu budu dasu nakurar jar kasa wanda danma a achaba suka karaso gidan Suma layin suka hau don mutane sunkai 20 😱 suka tarar Dakyar dai da hakuri da juriya suka samu suka shiga dakin da mallam yake Mallam matawalle yaji bayanin da Ni,ima takoro na yanda take zaune da mijinta amma baya sonta Mallam yace "me kk so ayi masa? "So nake mallam asaka masa azababben sona a zcyrsa wanda zaizamo ma duk abinda nace shi zaibi kuma inaso yarabu da kowacce mace yatsaya akaina kawai Yahau gyada kai sannan yayi rubutu ajikin kasa yabukaci jin sunanta dana mijinta fada masa Yayi surkullensa yagama sannan yahada mata magunguna nawanka dazatayi da kuma na turarawa da wani rubutu da zata ringa yayyafa masa afilon dayake kwantar da kansa akai inxaiyi bacci sau uku Dubu 20 tabashi tana godiya suka tafi ckn farin ciki Koda suka fito dg kauyen saida suka siyi ruwa suka wanke kafafunsu dankar aganosu agida ***** "Yanzu matar yaya dan Allah harkin gaji daga dan wannan aikin da kikayi.? Mubina ta tambayi dije tana me jan babbar silbar fulawar da suka buga gabanta Dije tahau dariya tana fadin "ke walh bakida tausayi mubina yanzu duk irin wannan Dukan da naiwa fulawar baisa kinyabamin ba saima mita xakiyimin Allah zangudu gun momy Dije takarasa fada tana dariya Mubina tace "haba matar yaya ke yanzu saiki tafi kibarni da uban aikin nan me yawa kinga fa ko cincin din bamu fara ba cake kawai mukaifa bamuyi su samosa ba balle azo kan meet pie "Kai yau naga ta kaina dai danazo taya aiki gashi za.a wahalar dani akan za.a burge sirika Mubina tahau dry tace "to amma dai naga kema zaki amfana tunda ko banza zaki gwanance awannan bangaren ko.? "Eh kumafa hakane. Dije tafada. Tana janyo silbar gabanta kinga bani wannan aikin kama wani kawai. Haka sukaita hira har suka gama abubuwan da suka tsara zasuyiwa saurayin mubina faisal wanda zaitafarwa mamansa shi dayake tana son mubina tana mata aike sosai shiyasa itama yau zata burge Koda Su Ni,ima suka dawo basubi takan su Dijeba sai suka qule suma adaki suna qullequllensu Cikin ledar take Away taf mubina tabaiwa dije snaks din ta tafi dashi don magriba nayi Abdallah yaxo Daukarsu don komawa gida Abdallah Sbd Ya qular da dije sai yace da Ni,ima "ke shiga gaba dan kinfi kalar gaban mota Aiko ta shige tana wani yauki da yatsina Wai nan annuna mata so Allah Sarki dije ko ajikinta don hankalinta kwance tashiga baya ko afuska bata nuna jin haushin hakanba ………… _muje zuwa_πŸ„ *YAR FILLO*πŸ„ _Dijen Kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) *SADAUKARWA GAREKU* *Takwarorina abin Alfaharina ina yinku!ina sonku!!inaji daku manyan mata!!* Luv you all.... *Nabila maman khalil* *Nabila Rabiu zango* *Nabila Dikko* πŸ’˜πŸ’˜πŸ’˜πŸ’‹πŸ’‹πŸ’‹πŸ˜˜πŸ˜˜ _Kaga hazik'an marubuta kaga jaruman marubuta kaga Nagartattun marubuta anbuga anbarku kun iya kun huta Nabil..-Bil..'s_ πŸ‘πŸΌπŸ‘πŸΌπŸ‘ŒπŸΌπŸ‘ŒπŸΌπŸ˜‚πŸ˜… PG 75-80 Abdallah yashiga tambayar kansa "shin wai son yarinyar nan nake yi kome? Wai yaushe ma zan daina mata kallon mata tane? Yar kauyen har yau zanji kishinta wacce natsana.yarinyar da ba wayyiyaba.,mittsss!! Yaja tsaki tareda tashi yafuto daga dakin yai zaton zai tadda Abdallah don yabagarar sugaisa sai yaga ashe yatafi ma. Tana zaune akan 3 siter tanata buga game abinta ko daga kai takalleshi batayiba duk da taji motsinsa Shima kallo daya yai mata yafice ransa nai masa quna Baisan daliliba ganin yarinyar natada masa wani abu arai bayama inyaganta ayanayi irin nayau. Ranar Asabar yana kwance akan doguwar kujerar dake falon da lowerst takama a hotel din da remote a hannunsa yana ckn chanza tasha babyn nasa ta fito daga toilet da tawul ajikinta iya guiwa tazo ta dane cinyarsa tana fadin "ohh!my real gaskiya yau saika kaini yawo na zaga gari inba hakaba baxaka je koina ba kuma sainaje na nemi gidan dady ayau. Da sauri yazabura yazauna daidai yana fadin "zan kaiki babyna shirya shirya maza inkaiki kada ki ballomin ruwa. Ta tashi daga kan cinyar nasa tana dry tashige dakin gadon nata ckn yan mintina ta shiryo ckn riga da wando tafito tana tashin kamshi Yakalleta ckn mayenso da sha.awa yace mata " _your dress is fine my baby_ tahau yarfa hannuwa tana murmushi tace "tanks my real. Yadauki key dinsa akan table yai waje tabishi abaya. Gidan Anwar yafara kaita sukasha hira suka kuma kora abar Sun watse acan don sun tadda wasu makakkun mata gogaggun "yan bariki acan sunata shan shisha Kafin su tafi matan sukai sabo da lowerst har musanyen lamba sukai "yammatan subiyu musulmaine Anwar yaita kallon lowesrt kamar maye dan rayawa yai aransa saiya dandaneta shima don tayi masa Duka '"yammatan fa dama nasane amma dan hadama bai hkr ba kaiπŸ˜ͺπŸ™†πŸΌ A dabarance ya kwafi nambar lowerst dayaji tana baiwa yammatan nasa Grand Squar yakaita tayo siyayya na kayan kwalan da abubuwan bukatu sannan suka fito Akan hanyarsu ta komawa hotel yaji wayarsa na ring Yana dubawa yaga Dadyne yad'aga da sallama Aiko amsa masa sallamar baiyiba yabal baleshi da fada "Abdallah bakajin maganar mahaifa kafuta daban ackn yarana,maxa maxa kazo gida yanzun nan yaron banxa yaron wofi. Ckn kidima ya amsa da "To dady ganinan zuwa yanzun. Yana kashe wayar yakalli babynsa dake gefe guda yace mata "Dady ne baby fada yake tamin bansan daliliba yace min maxa yanzun inje yana son ganina. Tayi fari da ido tace "to muje mana. Yazaro ido yace "ke!kina haukane ?dawa zanje ke?tabdijan kice akasheni yau knn haba baby keda naketa boyeki sbd tsadar ki to meye amfanin aganka da wacce zaka Aura mukam akwai matsala hakan a addininmu Ta lumshe idonta tareda budesu tar akansa tace "to ba matsala ka kaini masaukina saikaje din. Yai kasa da motarsa daga kan kwalta yarage tafiya yatsaya cak yakalleta yace "ina girmama maganar dady na bana so inga yana min fada sosai kuma tunda kkga hakan akwai matsala dan haka kiyimin afuwa kitari mashin dan sahu kije zanzo da dare muyi maganar "To amma dai inkazo kwana zakayi ko? Tafada da shagawaba Ya daga kansa yace "kwana biyu ma kuwa. Yazaro kudi yabata Takarbesu kuwa tafuce Yaja motarsa sai gidansu gabansa na dukan uku uku ****** Wani bugawa da kirjinsa yayi kamar anbuga durom saida najiyo bugun don fargaba data d'arsar masa naganin falon ack da "yan gidan gefe guda azaune akan kujera dady da momy ne Sai Aunty maryam acan kan one siter azaune Mubina na gefe akasa zaune ta zabga tagumi kanta akasa Zannura kuwa tana gefe itama sai kuka takeyi kasa kasa tana share hawaye Abdulhakim na zaune kansa shima akasa yana goge zufa Jikin Abdallah yagama bashi babu lfy yau agidan Asanyaye yasamu guri kusada Abdulhakim yazauna Yagaida iyayan Nasa ckn ladabi Dady yahau harararsa yana fadin "gaka dai kamar na Allah to amma ashe me sabon Allah ne tahanyar dayafi tsana shan giya... "wa,iyazubillah. Wata zufa ce ta karyo masa agoshi yahau sharcewa Dijece tafado masa arai domin ita kadaice sukai zancen yana shan giya yakuma roketa Alfarmar karta fada Ya manta da Ni,ima taganshi ahalin maye ko don ba.a hayyacinsa taganshiba kuma basuyi maganarba "Yaushe kafara shan giya bansaniba "? Dady ya watso masa yambaya wacce yakasa amsata Dady yadubi Abdulhakim yace "kai.fadamin yaushe dan,uwanka yafara shaye shaye bansaniba? Nasan lanada masaniya saidai in boyemin zakayi amma kasan komai akan Abdallah. "Walh bansanshi da dabi.ar shaye shayeba saidai in yanzu yakeyi bansaniba Abdul yafada asanyaye Abdallah dayai tsuru agefe dabara tafado masa ckn ladabi kansa akas yace "Walh dady bana shan komai na buguwa abinda yafaru ranar munje wani partyn abokina nida wasu abokanmu to sai mukai dare kuma sukaimin mugunta alemo suka saka min abinda zai bugarni walh anan nasha yabugarni dan Allah dady kayi hkr kayafemin bada sanina nasha ba . Dady yace "ohhh!nayi zaton koka fara shan giyane da sai ince kasako min yarana don baxan yarda su zauna da dan giyaba tunda akwai cutuwa don wataran zaka iya dawowa kai mata duka.to amma tunda hakane ya wuce. Ohhh shet!Abdallah yaji inama yafadi gaskiya dayasan za.ace yasakesu tunda yana a maxaunin mashayi walh inama yafada da tuni yarabu da alakakai. Dady yanuna zannura yace "kaga kanwar kanan zannurat tun daxu take mana kuka akan nace mata ta fito da mijin Aure taki domin nan da wata guda zan daura mata aure intaki fidda miji domin mubina da Abdulhakim zanhadasu aure tunda naga tasu tazo daya. Abdallah yaji dadin hakan sai yahau yiwa zannura magana ckn sanyi don jininsu yafi haduwa "kiyi shiru sis kifidda mijin kinji Aunty maryam tace mata "kinga malama kitsahirta mana da kukan ya isa hakan. Momy tace "kunga kukyaleta tayi mai isarta dole tayi shiru ai. Zannura bakin ciki da takaicine yasata wannan kukan son Abdulhakim ne aranta yanzu shikenan kanwar tace zata zama matarsa knn? Ko dai tafada ne kawai ko adawo mata dashi kanta. Itanma mubina ranta ba dadi take jinsa domin tanada wanda takeso kuma taga dai yaya Abdul ba sonta yakeba kawai dai Amintace ta yaya da kanwa tsakaninsu tokenan anxaci soyayya sukeyi yanzu yazatayi da nata saurayin dan fillo? Abdulhakim dinma zufar dayakeyi bata dadi bace domin anmasa shigar sauri tunda a matsayin kanwa ta ck guda yadauki mubina kuma sam bayajin zai iya son ta. To nawa ma take itada baifi watanni da gama sec.datayi yanzu yaya kenan bakuma zai taba iya bujirewa ba domin dady ubane cikakke yana masa ladabi da biyayya bai isa ayau yai masa musuba Dady yai tambayar duniya ga Abdul ko yanada ta cewa akan batul koda wacce ykso amma fafur tai shiru kamar yadda itanma mubina tayi Ahaka taron yawatse babu mafita rai babu dadi domin Abdallah ne kawai ransa qal yasami mafita shikam yafidda kansa a gun dady Yana zuwa gida sashin dije yawuce yataddata afalo tana kallo Kai tsaye yakashe kallon dama yashiryi mata wulaqanci dan yana xaton ita tahadashi da iyayansa yau Da daga murya tace "mallam meye hakan ? Yace "na tsofaffine ?ko dasu kkzo? "Yar kauye kawai Ta bugi kirji da tsiwwa tace "fadi ka kara bana jin haushi dijen kauye nake kuma badasu nazoba amma kamar mallaki na suke tunda bakai kasakamin adakinba da kunnena naji agidanku ance kaf komai na gidan nan har gidan dadyne yabaka dan haka meye naka na gadara mallam.? Yace "Ohh!ranar da kikaje gulma da kai karar nasha giya knn? To karyarki muna fuka ke baki isa kihadani da iyayenaba don ayau na wanke kaina fadamusun da kkyi inashan giya baiyi tasiri aransuba kuma giya yanzu nafara sha. Wannan kai tashafa kaida Allahnka. "To inkinsan nida Allah nane meyasa baki barni dashiba kika gayawa su dadi kodon kin saba gulma.? Tace "kai nafada da ban fadaba walh kai baka isa kayimin sharriba aiwalh danasan hakama dana fada din aikin banza....saukar mari taji akuncinta har sau biyu Ta dafe gun tana kuka ta zabura tayi kicin tatafi dauko madoki danta rama Aikafin tadawo yafuce da sauri sashen Ni,ima Ni,ima yau burinta yacika hakanta yacimma ruwa domin kuwa tatsala kwalliya ta gani ta fada me janyo hankali wani mini skert tasaka fan darinka tsirara ga riga bigil iya cinya mara hannu tanata zuba kamshi Tanajin shigowarsa taje sannu da zuwa harda oyoyonta ta daneshi Yaso yatureta to amsa bai isaba dan kamshinne yabugoshi yasashi ashauki tuni yakarbi tarba agefensa yarikota Tasha mamaki don yau tadauri aniyar juriyar wulakancinsa data fahimci da bacin rai yashigo saitayi kokarin kawar masa da bacin ran Dama gashi shi sha.awarsa amakoshi take zaune bata nisa Tajashi dakinta takwantashi akan gado ta d'ane ruwan cikinsa tafara sha masa nipple shiko sai lumshe ido yake mekama da fari πŸ™„ Dama da shirinta ta manna sirrin bokanta agabanta tayi duk abubuwan dazatayi Iya jagwalgwalo anyi yau wasa yayi wasa ko a iya wasa sau biyu yana releaze itama yajiyarta dadi sosai don takusa suma Da Allah yataimaka yasameta acikakkiyar budurwa kuma rawul biyu akayi Da safe shi yayi mata wanka taringa shagwabe masa dataga yana nan nan da ita abu yafara ci Karshe ma cewa yayi tashirya su futa shan ice cream Itako lowerst kwana tayi batayi bacciba don takaicin Abdallah yajirgata gashi amatse take dashi Kasa hakura tayi dashi dataga shiru kuma wayarsa akashe saita koma gidan abokinsa anwar nemansa Anwar yaga abinda yakeso aisaiya nuna mata kwadayinsa afili akanta itakuma tace zata amince amma harsai inya kaita inda Abdallah yake tukunna Yazare idonsa yace "ke!baxan iya kaiki gidan matan saba saidaiko inyi miki kwatance . Ta kidime harda kwallarta "mata fa kace Anwar ko dai gidan iyayansa zakace? Baisan batasaniba yace "au baigaya mk yayi aure bane?to yanada mata biyu ko 2 month basuba.... "wait!tsaya haka Anwar plz kaini gidan matan intabbatar mana . Anwar makiri yana dariya yace "zankaiki ma har kofar gidan sai indawo kar aganni dake agaya masa amma sai inkinyi Alkawarin zaki jone dani muringa _making love_? Da sauri ta daga kai tana fadin "yes!nayi mk alqawari zamuyi komai plz tashi muje ka kaini Anwar har kofar gidan Abdallah ya kaita amma bai yarda yayi horn ba sbd kada mai gadi yaleko yaganshi Sun taki sa.a kuwa Abdallah sunfita da Ni,imah amota Me gadi yana ganinta yahau tambayarta gunwa taxo ? Tace "khadija amarya. Yanuna mata shashen dijen Duk da yayi mamakin bakuwar ta dije don wannan kedarar tafiyi masa da kalar bakuwa ga Ni,ima yaita kallonta dg nesa harta shige Dije tana falo da katuwar muciyarta agefen kujera ta dakon jiran Abdallah tayi ramuwa don taci alwashin ko za.ayi sati inya shigo saita rama dan maxga ta sosai zatayi masa Jin ana motsa kofa yasa ta mike dasauri ta dauki muciyarta mekama da hannun kujera tayi bakin kofar Dama ta rufe kofarne sbd kada yashifo yafita bata saniba Ta zare sakatar ahankali da sanda ta bude kofar idonta rufe ta daga madoki ta runtuma akan lowerst aitake ta fadi sumammiya πŸ™†πŸΌπŸ™†πŸΌπŸ˜±πŸ˜± _Cai !cai!caii_ _Muje zuwa dai_πŸ˜…πŸ˜‚ πŸ„ *YAR FILLO*πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True Life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 65-70 Da Safe da wuri ta tashi ta tsalo wanka tashirya kwalliya ckn wasu kaya masu matuqar kyau english wears ne sun kamata tsam riga da skirt ne skirt din iya guiwa rigar iya cibiya kanta dayasha karin gashi anxuboshi har baya Fuskarta simple make up tayi mata only powder and wetlips ne kawai amma tayi kyau ba laifi Ni,imar ma ba baya ba duk dai bata kyau dije kyau da diriba dan dai dijen ce ba wayewa da gayu Ita Ni,ima chaculet ce Amma tana shafa mai na gyaran fata wanda take washewa ahankali gata doguwa siririya batada jiki balle hips Tab!πŸ€”πŸ˜… ai hips yana ga dijen kauye dan dai bata iya kadashi bane Dije kyakykyawa ce ajin karshe fara natural gashi man datake shafawa yanzun yanata karbarta fatarta nakara shining sbd dady yabaiwa Abdallah makudan kudade yace yanaso kowacce yaje da kansa yai mata siyayyar lefe atakaice akwatina uku uku makare da kaya masu tsada wasuma adinke yasiyesu a store less da shaddoji yan ubansun Ita dije tunda kayan sukaxo gareta ma bata taba saka ko gudaba sai randa zataje gaida surukanta Kicin Ni,ima tashiga ta soyowa Abdallah kwai da dankalin turawa sai shayi data hado masa me kauri Da sallama tashiga dakinsa kamar irin matar So dinnan πŸ˜…πŸ˜„πŸ€” Yana kokarin zira takalminsa yafuta yaga tashigo da kaya ahannunta Yaja tsaki ahankali don ta karya masa bajet Ckn kissa ta ajiye kayan a table tace masa "Ranka ya dade yaya ina kwana? Ya amsa yana kawar da kai daga dubanta yace "lfy lou!! Tace "ga kayan karinka nan. Tahau kokarin zuba masa shayi ackn cup. Yadakatarta "a,a barshi xan xuba da kaina ma nagode jeki. Amaimakon taji haushima saima jin dadin godiyar da yayi tayi Domin tasan hakanta zai cimma ruwa nan gaba sbd hakan takeso naganin yaci duk abinda takawo ahalin yanzun batasa komi na magani ackiba sai nan gaba in anjima tayi na dare saita zuba sbd yanzun zaifi yarda da ita Ta futa ckn sanyin jiki tana kada kugu Yabita da kallo yana ayyanawa aransa inama babynsa lowerst ce haka aida tuni yarab'ata da jikinsa Take yaji wata muguwar sha,awa ta taso masa na "ya mace Agurguje ya karya ya ture kayan yafice xuwa sashen Dije ko takan Ni,ima dake daki baibiba Yatarar dijen bata falon saiyahau jan tsaki don ji yai inama tana falon kawai yaga dirinta ko zaiji dadi aransa ma Yashiga dakinsa yayi abinda zaiyi yafito yakai dubansa dakin dijen yaga kofar arufe alamarma kamar bata tashiba Saiyaji yanaso adole yaganta kona sakanni ne Ahankali kamar wani barawo sadaf sadaf yaje ga kofar yatura ahankali Yazura kansa ckn dakin gangan jikinsa na waje Yahangota kwance atsakiyar gado ta bararraje koiya kwanciya batayiba Wani mini skirt ne ajikinta da "yar rigar bacci b'igil me hannun bra. Yana daga tsayen nan idonsa ya hango masa pant dinta daga ciki fari kal! Ba sai yahau sidar yawuba πŸ˜‹πŸ˜‹ kamar wani maye yana muk'ut! Da yawu πŸ˜‚πŸ˜‚ Harga Allah tsantsar sha.awarta yakeji baisan ya akai hakanba to meyesa sai akanta? Why??? yakasa baiwa kansa amsa zabura yayi yafuce adakin ganin tayi wani juyi kamar zata farka Saida yakawo tsakiyar falon yatsaya yana ajiyar zcy tabbas yanajin wani abu wanda yasan sha,awa ce kuma ayau ba sai wani lokacinba saiya futar da sha,awar nan akan wata macen Daya tuno babynsa na tafe sai yahau murmushi yana shafa keya tabbas yasan yau yake ango yaune zaiyi daren farko tunda andade ba.a haduba yasan lowerst zata bashi farin ciki Daya tuno tsamar dasuke da dije saiya hade rai yaji take kuma ransa yai masa baki daya tuno ita din wacece agunsa amatsayinsa na dan boko dan birni dan masu kudi amma arasa dawa za.a hadashi sai yar kauye "yar kauyen ma wacce yatsana aduniya. **** ******* Da rana Ni,ima ta hada dinner sbd miji anyi girki kala uku kowanne ansaka magani harda hada juice shima dayasha hadin malam Kuskus da joloup rice da kuma dambun shinkafa ta yiyyiwa ango Wanda kuma alokacin angon na ni,imar yan can filin jirgi ya dauko babynsa wacce ta diro alokacin daga kasar waje a jirgin Turkish Air Abdallah yaringa ina ka saka ina ka ajjiye da lowest wacce taringa masa narkakkiyar shagwaba Tun amota data kwanto jikinsa tagama sumar dashi don jikinsa mutuwa yayi dakyar yake tukin dandai gwani ne wajen driving Kai tsaye horizon hotel ya wuce dasu yakama mata daki me tsada 2 bedroom da kayan kawata daki aciki Ta ringa jera kayan akwatinta ackn drower data gani ajikin bango tun anan yakara karaya da kidima lallai ya yarda zama lowerst tazo yi abin nata gaskene. Itako Ni,ima tagumi tazafga tasaka kayan abinci agaba tana jiran miji yazo yaci domin inhar yau Abdallah baici abincin nan ba ai asara biyu knn tayi don tayi looz din aikin rubutu dana maganin abinci knn saura na matsawa agaba inhar batayi nasara ba yanzu ina takama ???? Dije Tana falo kwance kan doguwar kujera tanata game awayarta tayi nisa game din maciy ji yayi dadi tanata locky afagen daga miciji na kara tsaho tana samin makin. Saijin sallamar mubina tayi tashigo Wani farin cikine ya lullubeta don dama ita take jira. Ta yada wayar akan kujera ta tafi aguje ta tarota tana murna "ga kawa oyoyo. Mubina da dariya tace mata "ga kanwa dai ba kawaba ni dan Allah matar yaya kibarni akanwar ma nagode kada kikaini wani matsayi. Dije ta hade rai "kinfi matsayin kawa ma sai aminiya ingaya mk hhhmmm tun dazu inata jiranki saima yanzu kikazo knn Mubina tace "ayi hkr naje gidan Aunty maryam ne shiyasa na dade. Dije tayi dry "auuu!to nima yaushe zaki kaini gidan Aunty maryam din dan naga tanada kirki ba kamar Zannura ba.? Mubina tace "sha kurumin kima tace ingaya mk zataxo wani satin. Da murna Dije tace "Allah yakaimu aiko ina jira. "Kina jira ko kuna jira,kin mance matar yayan ni,ima ce ita kinga ita din bakuwar Ni,ima ce . " mubina tafada da zolaya. "Toni ina ruwana bata shafen ba ko meye ita agun Ni,ima ainasan tanada kirki inhar tashigo gdn nan dole zatazo nan. "Hakane " cewar Mubina Dije tace "kinga ni zauna kifara koyamin wayar nan Ta mika mata wayar Mubina ta karba tafara koya mata Dayake dijen akwai kwanya take tafara kwashewa saigashi kafin mubina ta tafi harta iya wasu abubuwan ackn waya hardasu setin agogo da saving namba da dailing da delete πŸ˜„ Mubina tace "tonima aramawa kura ajiyarta fulatanci nakeso yau afara koyamin don jiya my hubby na yabani Assingment na wasu kalmomi wai yanaso inje inyi binkicensu kafin yadawo wani satin yanaso yajisu sun zauna abakina . Dije tace "to fa wane kalmomi ne knn? Mubina ta gyara zama tace "nafarko kwanaki nakesonji Litinin,Talata,laraba,Alhamis,juma,asabar,lahadi saikuma yau,gobe,jibi.. Dije ta gyara zama itama tace "kinga Litinin anacewa *Altine* Talata *Salaasa* Laraba *Alarba* Alhamis *Alamiisa* juma,a *jumb'aare* Asabar *Asawe* Lahadi *Alat* Yau - *Hannde* Gobe *janngo* Jibi *Fab'b'i janngo* "Shikenan "? Dije ta tambayi mubina tana dariya Mubina tace "walh ba shikenan ba Amma mubarshi hakan sbd inyai yawa zan mance wasu yanzunma saikin maimaito Nan dije taringa maimaito mata ita kuma tana biyawa kamar karatu aiko dai saida taga ta iya sannan ta hkr πŸ˜… A bangaren Abdallah baidawo gidan ba baima sake tuno da matan gidan ba saida safe suna kwance ckn bargo shida babynsa kalaminta nema yatuno masa da yanada mata "Real nayi kewarka dayawa yakamata muyi Aure da wuri kaji. Tajishi shiru bai magantuba yadauke wuta πŸ˜„ jar uba dady yatuna da rikicin dazai fuskanta nan gaba wanda zai iya fin nabaya. amma fa yana son lowerst zaikuma shiryi yin komi akanta don ayanzu hk dayake ckn shaukinta ta jiyarsa dadin daya dade baijiba ji yake aransa zai iya fuskantar tashin hankali akanta ……… _Huuuu_πŸ€”πŸ™†πŸΌ _to fa muje zuwa_ πŸ„ *"YAR FILLO* πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True Life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 60-65 Tunda Aka fara tafiya Dije batayi koda tariba tana baya abinta sai kalle kallen gari takeyi tanajin wani nishadi nashigarta Allah yayota da son ganin dogayen gine gine na bene bayama irin hawa biyu zuwa saman nan abin saiyaita bata sha.awa don tana gani a kalanda acan kauyensu to akullum dama fatanta taga taxo binni taga abubuwan da take gani a kalanda ko a hoton wani abun dai Shiyasa ayanzun hakan da take zaune abaya tsuru babu komi aranta na damuwa saina farin ciki Danma takan tuno Abdulhakim saitaji wani iri aranta sbd taso taganshi kafin tafito amma Allah bai nufa zasuyi sallam ba. Ni,ima takara waya akunne tanata waya da wata cousin dinta harna tsahon wasu mintinan Abdallah dan wulakanci sai tsaki yake yi don wayar ta isheshi ba qaunar jin surutu yake yiba ransa baya masa adi sbd yana ckn wani yanayi inya tuno cewar Gobe lowerst zatazo gabansa na yawan faduwa aduk sakanni sbd yanajin za.a iya samun matsala daga bangarenta don tace itakam intazo sai Andaura musu Aure zata koma yasan kuwa dole zata gane yanada mataye yasanta da bakin kishi na tsiya shikam duk baisan yanda xaiyiba tunda iya kokari yayi don tsaidata Amma abin ya faskara taki aminta. Yarasa mafita duk da dai Anwar yabashi shawarar yakawota gidansa tunda shi shikadaine agidan amma bai aminta da hakanba sai in taxo yanemi shawararta intafi son hotel shikenan saiyakaita Ransane yasake baci jin Ni,ima tana shewa tana tafa hannu jin dadin wayar datakeyi Yabuga mata tsawa yana fadin "ke! Wai wace irin wawiyace ke? Kokin mance a inda kikene kike mana shouting haka,walh koki datse wayar nan haka ko kuma in saukeki ahanya kya taho akafa. Da sauri ta kashe wayar ckn kissa ta kalleshi da rage murya tana cewa "haba sweety meyai zafi hakan,da za.a ajiyeni ahanya tuba nakeyi na kashe indai wayace baxa.a sake dagawa bama ballantana ta bata maka rai. Yaja mata tsaki kawai baice uffan ba Itako Dije abin dariya yabata taita darawa kasa kasa najin anwa mace tsawa da wulakanci maimakon taji haushi saima hakan yasata tarayrayar miji lallai wani abun sai abinni ai walh in itace saita gwaba masa magana akan me, Sai alokacin ma ta tuna ashe fa itama tayi waya Ta daukota a yar pos dinta ta kunnata dama ta kasheta tunda bawanda zai kirata to wama yasan tanada wayar alhalin awanni tayi agunta sai mubina ce ma tadauki nambar itama tasa mata tata tai mata save dinta Taringa juya wayar ahannunta lallai wayar tayi mata kyau ta burgeta saitaji inama ta iyata inama tayi karatu Take ranta yayi fari tas data tuno wataran zata zama me ilimi tunda zata fara karatun nan gaba ********** Da isarsu gida Yai farking a gun daya saba ajiye motar tasa Ni,ima tayi saurin futowa don tanada qudirin taje ta aikata abinda boka yasa tayi ayau Itako Dije Ko motsi batayi ba hankalinta nakan wayar hannunta tanata dannawa dataga wani gem me muciji daya tafi da hankalinta don baida wahala tana gwada iyawart taga ta iya takware ckn sakanni aifa tuni tahau kaftawa Abdallah yabuga mata wata tsawa da saida ta furgita don wayar saida takusa subucewa ahannunta ma " _what Are you doing here_! Ko motar gidan tsohon kice ne da kk like kk ki futa? Ranta yabaci da wannan mugun kalamin nasa Da tsiwa takalleshi ido ckn ido tana murguda baki tace " koma ta gidan waye kaita shafa bani ba kuma inkai hakuri aixan futa ack ba shekara zanyiba ato. Ta futa amotar tana mita har zatayi sasshenta saita fasa ta dawo motar taga yakifa kansa akan sitiyari taxuru da kanta tana fadin " mallam ka iya bakinka kada kasake wataran kazagar min iyaye don walh ba yadda zanyiba sbd nafi ganin mutumcinsu akan kowa.... azuciye yadago kansa tareda kawo hannun santar fuskarta zai mari bakin nata tuni ta kauce tayi baya tana masa gatsine da gwalo Tuni tayi bangarenta aguje Shikuwa kai yahau girgixawa don takaici inya tuna waishine yau yake da nata biyu kuma duk ciki babu wacce yake So saima tarin bakin ciki dasuke sakashi inya kallesu Part Din Ni,ima yanufa kai tsaye sbd akufule yake da abinda dije tayi masa inya shiga sashenta komai na iya faruwa zai iya dukanta inya ganta duk da yasan yau din dama kwanan Ni,ima ne amma shikam basu isa susaka masa tsariba sai inda yaga damar kwana tunda koina dai dakinsa nacan kuma nan kadai yake shiga inyaje musun ma Planing din Ni,ima na farko bai yiwuba domin rubutu malam yabata donta yayyafa akan filon mijin nata inya rage awanni yakwanta agadon to amma ita tana shiga tayi saurin yayyafawa sbd kada yashigo dakin yakwanta Don inya shigo ba futa xaiyiba kuma babu dalilin daxaisa tashigar masa daki harta nufi gado Allah yataimaketa saida tagama yayyafawa ta fuce sadaf sadaf abinta kana yashiga dakin nasa Yanashiga toilet yanufa yawatso ruwa yaxiro jallabiya yafuto falo yakunna kallo abinsa Koda yaga Ni,ima taxo falon itama da gwalangwason ta aisaiya bata rai yakoma dakin nasa Yana shiga wani ikon Allah kamar wanda akai masa jawabin komi harya zauna bakin gadon yana shirin kwanciya saiyaji kamar antsikareshi yai zumbur yakoma falon yatararta taxabga uban tagu Tana ganinshi taji tsoro aranta ta mike da sauri tana fadin "yaka fito dg dakin ko wani abinne? Yai mata banxa yakwanta kan doguwar kujera yalalubo nambar masoyiyarsa yakiraTa awaya suka hirar tasu ta masoya Ni,ima ranta inyai dubu ya baci ba haka taso ba duk da tasan dole zaikoma dakin nasa to amma taso yanda mallam yace inya kwanta akan fillon abin inya ratsashi haka sonta zai ratsa har kwakwalwarsa Da taji baxata iya jurar hirar tasuba tuni ta tashi tsam sai daki Duk mintina saita leko taga koya gama yakoma daki amma sai taga steell dai yananan Kusan sau biyar tana lekowa ana biyar dinne ma taga abinda yabakanta mata rai kwance kan doguwar kujerar bacci yakwasheshi harda minshari da alama bacci yai nisama ga waya can gefe ta fadi Ta dora hannu aka "nashiga uku aiki yatsaya knn, yanxu ya kenan zanyi tunda baikwana akai ba?gashi inyai fin awa biyu baikwantar dakansa akan filon ba asiri yakarye Zuciyarta ta tuno mata wanda zata saka a abinci yaci da kuma na tsarki da manni (matsi) da zatayi saita dan saki ran nata dama damuwarta wannan na rubutun yafi tasiri akace mata Batayi baccin kirkiba aranar tana ta kwancewa da sak'awa na yanda zata shirya masa girki da maganin..... *Wuuuhhh!tirka tirka*πŸ˜‚πŸ˜±πŸ˜±πŸ˜±πŸ™†πŸΌπŸ™†πŸΌπŸ™†πŸΌπŸ™†πŸΌ _muje zuwa dai_ *_Auntyn Sayyada da Shahida ce_*πŸ‘ŒπŸΌ πŸ„ *YAR FILLO*πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 70-75 Lowerst ta birkito da Abdallah jikinta ta matseshi qam qam kamar wanda za.a kwace matashi Suna manne da juna numfashinsu ma na manne da juna tahau shafa sumarsa tana fadin "real ina maka maganar Auranmu kaimin banxa koka fasa Aurenane? Ko akwai matsala ne naga katafi tunani? Plz idan akwai matsala kagayamin muyi saurin shawo kan matsalar domin baxan iya rabuwa dakai ba bakuma xan iya barin ka auri wataba inba ni ba plzz ko Auren dole xa.ai maka. Aifa jin wannan tambayar datayi masa sai yaji dadi aransa don tabashi idear dama yarasa me zaice mata ne shiyasa yayi shirun yabudi baki ckn damuwa da kwantar da murya yace "Babyna kinsan dai ina mk mugun so da baida misali ko? Ta daga kanta Yaci gaba "to baxan boye mk ba dady na yatsaida min matar da zan Aura "yar kaninsa ce yarinyar kamar mayya ta nace min walh yanzu haka nema nake na yakiceta inaso nayi mata dabara ne ko zata hakura dani sbd dady baxai taba yarda innine naki Amincewa ba Amma in ita tace ta fasa shikenan zaiyarda dan haka kibani lokuta masu yawa kafin nashawo kan al,amarin. Ta manna fatar jikinta ajikinsa don babu kaya ajikinsu takara wani langwabewa ajikinsa tace "Kada kaji komai ai nasan kana sona kuma natabbatar zaka iya komi akaina dan haka nabaka wuka da nama kayi komai anitse amma da zaka amincemin ma danayi maganin yarinyar. Ya zabura kamar gaske yana fadin "me zakiyi mata ? Tace "bawai wani babban abu bane kawai kabani hotonta innemeta in watsa mata ACID shikenan kaga sai kace baka sonta ahakan kafasa kaga itanma baxata ja ba kuma zata zauna zaman jinya ne kaga ai wannan hanyar tafi sauki ko? Ya ajiye ajiyar zcy yace "haba my baby kada fa ki manta sister dina ce ita ya xan yarda inga abinda xai bata mata rayuwa inji dadi.kingafa inhar kk bata mata fuska da Acid to koba ni ba babu mai Auranta ahakan kinga kuwa tamkar Mune sila munzalinceta muna sane kuma Allah baxai barmuba kinga gara kifasa kawai mubi shawarata yafi akan Allah yajarabcemu inmunyi Aure ko? Yakarasa maganar yana shafa gadon bayanta Ta yarda da batunsa don haka saita ce "to shikenan ammafa kasan me zakayi ckn wata daya inba hakaba zanyi duk abinda ya dace akai kasanni da bala.in kishinka. Ya rumgumeta yana fadin " nasani my baby kada ki damu ni nakine ke kadai. Ta lumshe idonta tanajin wata qaunarsa nasake shiga ranta Da gari ya karasa wayewa da safen suka tashi dakyar dan angogu ansha love Da yayo makararriyar sallarsa saiya sameta tana cakewa aitake shima yazauna suka fara korawa dama ita din gwanace to abinda dama a cluv suka hadu duk da sunyi karatu tare Kodin,fakalin,Roti,giya.da sigari duk akwaisu atattare da lowerst dasu take yawo sbd tsaro Yasha yai tatil har tafara bugarsa sannan yamike yace mata zaije gida Taso tayi masa rakiya amma yace tabari ba yanzuba Daya tafi sai tukin ya gagareshi jiri yake ji idonsa yafara daukewar gani ko nisa da hotel din baiyiba yayiwa abokinsa Anwar waya yai masa kwatancen hotel din don yaxo yadaukeshi yakaishi gida. Dole Anwar din yazo yasameshi don yasan Abokin nasa sarai harkar d'ayace Saida yakaishi har gida sannan yatafi kaitsaye part din Ni,ima yawuce Yana zuwa yashige dakinsa yakwanta sharaf akan gado Ita kuma tana jiyo shigowar motarsa gidan saita futo daga dakin ta da sauri xuwa falo tana Addu,ar Allah yasa part dinta zaishigo domin plan dinta na uku take facing tunda wadancan basu yiwuba sunkarye dole ta matsa da nacin shige masa ko yaji sha,awarta yanemi kusanci da ita Da taga baya falon ai kai tsaye tashiga dakinsa da sallama Bacci yafara daukarsa ma baisan tashigo Saida ta dan taba kafarsa Ya farga furgigit yana sambatu "ke!ke!!baby lowerst me kyau kyaleni mana kibarni haka kwalba fa biyu nasha bana so asami matsala fa... ta durqushe agun tana kuka da taga da gaske idonta ke gaya mata abinda take tunani wato giya yasha knn Tacika da mamaki don bata taba tunanin yaya Abdallah zai iyashan sigari ba ma Taringa kuka adurqushe agun bayama intaji yakira sunan wata k'edara yana faman tanbele agado Da ta gaji da kukan saita tashi tsam ta koma daki amma taci Alwashin saita gayawa Aunty maryam halinda dan,uwanta yasaka kansa duk da tana sonsa Amma ayau son yaragu takuma yi nadamar xamanto matarsa ayau. ***** ***** Ita kuwa Dije hankalinta kwance take ko tuna anyi wani Abdallah batayi asalima inta tuno da cewar Abdallah mashayin giyane mijinta saitaji zcyrta na daci har hawaye takeyi tayita zancen zuci "yanzufa da tuni Abdulhakim ne mijina!? Yanzufa da tuni ina da cikin Abdulhakim ajikina da tuni ina tare da mijina. Saikuma tahau kuka amma na takaici tana cixar yatsa Zuwan mubina kadai ke debe mata kewa domin kwananta kusan biyar bataga Abdulhakim ba ko leqe bai mataba tunranda taje gidansu rabonta dashi alhalin yayi mata alqawarin zai ringa zuwa akai akai Zuwa lokacin Dije ta dan iya wayar tata Mubina na kokari akan dije kullum kokarinta taga takoya mata abubuwan daya kamata tasani na rayuwa Kunna kayan kallo dije ta iya kunna gas, da koyan wayarta datake gun mubina yanzu haka takware. dan Allah yabata kwakwalwa Mubina ta dada kawo mata kanana kaya wai takara Dije tace "ke ni wadancan ma bangama sasuba wai ke ina kk samunsu haka.? Mubina tayi dry tace "ina ruwanki da inda nake samu ne? "Haba kawata gaya min mana. "Mubina tace "saurayina ke bude dila yake dibomin kafin yafara saidasu Dije ta gyada kai tace "to mun gode ya kyauta ai. BAYAN KWANA BIYU Abin mamaki kwatsam saiga Aunty maryam tazo musu gida karon farko domin ziyara Ni,ima tafi kowa jin dadin ganin matar yayanta kuma yayar mijinta wanda dama take son taje gareta donkai karar mijinta na shan giya data gano yanayi Aunty maryam mace me kirki koda tashiga bangaren Ni,iman bata dade ba tace bari tashiga dakin Amarya khadija tadawo Sosai dije taji dadin ganinta taringa ina kasaka ina ka ajiye da ita da yaranta twins Aunty maryam taji dadi takuma yaba,dazata tafi Dije k'ank'ame twins tayi tace itakam abar mata su tana sonsu su Zauna Suma twins din sunji sunason dije don biye musu taringayi suna wasa abinsu,saitake jininsu yahadu Aunty maryam tayi ta musu dariya tana lallaba twins don kamar sayi kuka zasu rabu da dije Dije tace "yanzu Aunty tafiya zakuyi? Aunty maryam tace mata "kiyi hkr khadija nasan kina sona nida Ahalina amma yanzu baxan barsuba sai dai nan gaba in anyi hutun makaranta domin kinga matsalar naga mahaifinsu ne bazai bariba, amma nayi mk alqawari zankawo mk su in anyi hutu. Haka suka rabu badan sunsoba ransu ba dadi tana daga musu hannu suma suna daga mata Takoma tana dariya na yanda twins din "yammatan suke mata taji inama tahaifi "yan biyu itama don tayi sha,awarsu sosai. Ni,ima bata boyewa Aunty maryam komaiba data dawo sashenta Aunty maryam tasha mamaki wanda har taringa ganin abun kamar da wasa Ni,ima take don dai taga Ni,imar na kukane kuma tasan Ni,ima na masa son da baxatayi masa sharriba Aunty Ni,ima tayita fada da kumfar baki tamkar Abdallan yana gurin "Ai walh nasan zai Aikata indai shan giyane tunda yana tu,ammali da abokai "yan iska "ya"yan manya marasa da'a rashin jin maganar iyaye shima din banda dady yadage akansa ai datuni yajanyo mana Abin fade agari yakuma auro mana aljihun baya to walh zanyi maganinsa zangayawa dady komai . Ni,ima tace "Aunty duk da ina sonsa Amma yafara futa araina sbd walh ba kullum yake kwana agidaba don kinga yau kwana biyu knn bai shigoba bamu ganshiba dama rannan ma daya kwana awaje shine yadawo mana abuge. AUNTY tayita kiran wayar Abdallah amma taji arufe Harta tafi ranta abace takejinsa sbd halin da taji dan,uwanta keciki agidan Aurensa Sati biyu da Maganar makarantar da dady yayiwa Abdallah maganar za,a saka dije a makaranta tacika amma shiru kakeji yama mance har saida dadyn yasake masa mgn sannan yadage yadaure yanemo mata wata private a kasan gidansa metsadar gaske Koda yagayawa dije cewar tashirya wani satin zata fara zuwa sch din murna tarin gayi harda tsalle agabansa Haushi yasa yace da ita "duk murnar da zakiyi dai akafa zaki ringa tafiya don baxan daukeki ackn mota taba ato saiki shirya. Tagatsina masa baki da tsiwa tace "shiri ai basai kace ba tuni nashiryi wannan don baxai baiwa *Dijen kauye* wahala ba hakan tunda nayi sabo da tafiya me nisa daga riga zuwa kiwon shanu cikin jeji, dakuma zuwa rafi me nisa akafa daukar ruwa, dan haka ashirye nake dako wacce wahala daxan tunkara kota waye ko akan meye domin wuya bata kisa Ya gyada kansa dayin tsaki kawai yai waje yabarta anan tana murna abinta Har waya tayiwa mubina ta gaya mata don murnar zata fara shiga aji.πŸ˜‚ Mubina ta tayata da murna harda mata alqawarin zata ringa mata Assignment in har aka basu domin ganin tazama namba one a aji ranar Asabar tana zaune afalo tanashan fate fate data dafa na tsaki don kudi tabaiwa me gadi yasiyo mata komi akasuwa Koda tayi saida tazuba masa takai ms yasha yaita zuba santi kuwa dama tana bashi abinci shiyasa yake Sonta fiye da Ni,ima da bata bashi, bayama samun kallon arxiki agunta balle abinci Kwatsam tana zaunen daga ita sai "yar shimi me kokon bra da siket ajikinta yakamata amma har guiwa yake saijin sallamar Abdulhakim tayi akofar falon Aguje tamike tayi gunsa tana masa oyoyo Kusan suma yayi atsaye baizaci zaisameta ahakaba da bai shigoba Taja tunga agabansa tana masa sannu dazuwa Yace "yawwa "fuskarsa ba fara.a Ta lura da hakan.amma bata gane dan meye yaketa hakan ba Da suka zauna sai tahau tambayarsa ko lfy taganshi yau ba fara.a? Yace mata bakomai kawai Tace " Amma dai yau zamuyi karatun Ingilishin da masimatik din dazaka fara koyamun ko? Yace "a.a "kansa akasa don bayaso yakalleta ahaka ba tsari kirjinta kusan rabi awaje Tace "to amma dai yau zamuyi karatun fulfulden danake koya maka ko? Nan ma yace mata "a.a Ckn damuwa tace masa "waito sbd me? Baikalleta ba yace "saikin lullube jikinki tukunna. Da gabuntarta tayi dariya tace "laaa!kai abokin birni walh da tsiya kake to meye ajikin nawa da kake gudun kalla to bari kaga ta warware kallabinta ta rufe iya kirjin nata Ya mike tsaye yana cewa "bari natafi zandawo gobe. Yau ransa ba dadi dama yazone don yayi mata fada akan makarantar dazata fara da "yan nasihohi akan illar yin kawaye barkatai da kuma dagewa da karatu tokuma saiyaji ransa ba dadi yafasa mata maganar da yazo da itan Da sauri ta mike tace masa "Dan Allah kazauna na dauko wayata nadaki kasamin nambarka ack. Jin tahadashi da Allah yasa yazauna kawai Da taje dauko wayar tana saurin ta dawo gunsa aibata dawo da dankwalin data rufe kan nata da kirjin taba dan sauri Alokacin kuma Abdallah yasawo kai yashigo falon sallamar sa tatsaya masa amak'oshi ganin Dije awata shiga me kamada tsiraicinka awaje itada dan,uwansa afalo saiyaji wani abu me daci yatsaya masa arai yafi madaci daci ma Yai mata kallon sama da kasa yawuceta zaishiga dakinsa Abdulhakim yataso dasauri yabashi hannu don su gaisa Amma sai yaki kulashi yakarkata gefensa yawuce daga masa hannu kawai yayi fuskarsa ba fara.a yashige dakin. Abdulhakim yayi zaton ko awaje akab'atowa dan,uwan nasa dan yakanyi masa hakan acan baya agida amma na yan mintina daya huce zainemeshi harma yagaya masa abinda yafaru dashi Yakarbi wayar dijen yasa mata nambar tasa yai save ya mika mata yai mata sallama yafice Shiko Abdallah kasa zaune yayi adakin yama mance meya kawoshi gidan yakasa tsugun yanata zarya adakin ransa na masa suya dije na masa gizo da yanayin shigar jikinta Wani haushi yaji wai matar Aurensa nabaiyana jikinta ga wani bashiba wanin ma dan,uwansa kai dasake. Zai dau mataki yana ganin zai dakatar da Abdul shigo masa gida...take wata zuciyar ta kwabeshi " kai Abdallah kana haukane?Abdulhakim din naka zakaiwa waigi da gidanka akan mace?to maxa sake tunani dai to wai ma akan meyene? ko kishin dije kake yine?koka fara sonta ne...? Abdallah yaja wani mugun tsaki afili yace "Allah yasawwake in So "yar kauye. ya dunqule hannu yadaki bango sannan yadawo gefen gado yazauna tareda rafka tagumi hannu bibbiyu yashiga zuzzurfan tunani...…… _ABDALLAH what Nufin kane inji Fans_ ???πŸ˜…πŸ˜œπŸ™„πŸ˜‚πŸ˜„ πŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life Story* *Sadaukarwa Ga Kawata Aminiyata Amina Adam (Maman Yasmin R/Kebe* *Nabilancy luv* πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 80-85 Ihun da Lowerst ta rafka ya bala,in furgita Dije dan hannu ta rafka aka tana fadin "nashiga uku na lalace baiwar Allah waceceke?waya kawoki nan me kikazo yi? Ai lowesrt bata hayyacinta balle tabata wadannan amsoshin domin jinine kawai ke zuba daga goshinta faduwa ma tayi kasa wanwar takama gurin tana kwaroroton ihu Adaidai lokacin da lowesrt ta fadi alokacin Abdallah yadawo shida Ni,ima me gadi yabude musu kofa suka shigo yayi gurin ajiya da motar. kafin ya tsaida motar agun saijin wani ihu yayi ya gauraye gidan wanda bashi bama hatta ni,ima ma ta tsorata sosai Da sauri yai farking suka futo suka nufi sashin Dije dan ta can suke jiyo ihun Turus suka ja tunga agun ganin wani abin almara dije na tsaye arikice hannu aka ita kuma lowerst na kwance agun tana birgima dafe da goshi jini na zuba. Abdallah yaje da sauri kan lowerst ya birkitota ya jata jikinsa yaga yanda jini ke malalowa afuskarta akidime yadago da kansa yace da dije "ke mekikai mata hakan? Dije ckn rudu tace "walh ba ita nazo kwadawa ba tsautsayine ni banma san taba Yace da lowerst "babyna meya kawoki gidannan ya akai haka ta faru? lowesrt dai ba baki sai ihu da kukan wahala takeyi Ni,ima da bata gane nufin saba tahau tambayarsa "dama kasan tane yaya? Wacece ita? Bai tsaya bata amsaba yahau kokarin taimakon lowest ta hanyar kinkimarta yai gun motarsa da ita shima har jinin yatabashi Daga nesa me gadi yahango Abdallah awannan hali na kidima yana gudu da mace ahannusa Aituni yataso yataimaka masa da bude motar yana fadin "wa,iyaxubillah meya faru da ita Allah yakiyaye. Abdallah yasakata a motar yai ribos yatunkari get aguje zaifita Me gadi ya bude masa yana masa Allah yakiyaye Ita kuwa Ni,ima atunani yabarta don ta fahimci kowace lowesrt kwakwalwarta ta bata cewar arniyar budurwar sace tazo gidan nemansa kenan.to yaushe tazo gidan? Amaimaikon tabar gurin saitahau tambayar dije dake tsaye dafe da kirji "Ke bakauyiya kinada hankali kuwa xakiyi mana kisan kai agida?ko kin zaci nan kauyen kune da zakayi abu abarka sasakai?to walh garama ki koma kinutsu kiyita addu,a kada Allah yasa ta mutu domin kuwa inhar ta mutu kema mutuwarce sakamakonki dan baza.a kyalekiba rayuwar furzin xakiyi. Tana gama fadin hakan ta buga mata tsaki tai gaba Dije ba karamin tsorata tayi da kalamin Ni,ima ba don harda kukanta tana danasani aranta Yini tayi xur tana kuka yau zatayi kisan kai taringa addu.a kuwa Allah yasa kada matar da batasan ko wacece ba ta mutun. Sai dabara ta fado mata takira mubina tana kuka tace mata dan Allah tazo yanzu ba lfy. Ckn awa guda saiga mubinan tazo gidan akidime. dije tazayyane mata komai tana kuka Mubina tace"toke agarin yaya kikai mata hakan ? Dije tace "Walh tsautsayine mubina danasani nake sbd bansan zatazo gidan ba matar ni Abdallah nayi niyyar duka ba itaba Abdallah?to yaya Abdallahn me yayi mk da xaki dakeshin? Na dije ta gaya mata irin marin dayai mata akan abinda baikai yakawo ba Mubina ta jinjina kai tace "Ayya amma yaya baikyautaba sbd bakida laifi zargi yayi ko kece kika fadawa su dady yasha giya kuma baisaniba Aunty maryam ta fada musu cewar Ni,ima ce ta fada mata bakeba. Dije tace "Niba wannan ba walh tsorona kada ta mutu mubina dan nasan inta mutu nima kasheni za.ayi kuma Ni,ima tace rayuwar furxin xanyi indai ta mutun. Mubina tayi dariya tace "ke meyasa kk abu kamar na sokayene ? Shikenan dankin kwala masa madoki agoshi saita mutu.? Toki kwantar da hankalinki ma insha Allah baxata mutuba ita da take kira miki rayuwar furzin saidai tagani akanta makira Wai ma wace macece haka tazo muku gidan ke baki san taba ni,imar ma bata santaba.? Dije ta tabe baki tace "oho!nidai naji yakirata da BABY baki gantaba gode gode da ita wai baby abin haushi zatayi biyun shekarunmu fa gata da alamar ba musulma bace ba. Mubina tayi tsai da ranta tadanyi naxari kana tace "toko dai kedarar budurwar tasace tazo masa ? Dije ta daga kafada tace "waya san musu. Mubina tace "toko ma dai itance bana son kitada hankalinki suje can su karata rabonta ta samu . Nan suka shiga wata hirar amma mubinan bata gaya mata zancen Abdulhakim da akace za.ai mata aure dashi. ******** Ni,ima ce suka kule adaki itada Zannura Suna hira suna shewa da tafawa Ni,ima tace " Walh bakiga yanda ta rudeba dana tsorata ta dayake jahilar kauyece ta yadda akan dukn datayi matan zata mutu akamata akaita prison. Zannura ta sheke da dariya tace "kice kinrikitata da kalamai? Lallai nasan yanzu hakan tana can da tunani da zullumi Ni,ima tace "ni bansan ma ya akai shegiya karuwa ta nemi gidan ba tazo kinganta kuwa?ai da alamar yana sonta sosai duk fa yakidime dayaga halin da take cikin. Zannura tace "ai gara da akai mata hakan ma maganin yan iska masu bin mazajen wasu gida aigashinan yar kauye ta nuna mata halin nasu,wata qila kishine yasa ta rafketa. Suka sheke da dariya harda tafawa Ni,ima tace "kenifa so nakema mukoma gun mallamin nan asatin nan don ingaya masa abu yafara ci bakiga ba walh yi daya yakidime akaina yau har yawo muka fita. Zannura tace "Nima inmunje zaimin aiki akan yaya Abdulhakim domin baxan iya bari ya Auri kanwata ina ji ina ganiba Ni,ima tace "kamar yaya me kike nufi?mubinan yake so? Zannura tace "walh su dady ne keson su hadasu wai dan sunga tasu taxo daya kuma wai baida budurwa shine zasu hadasu dan karin zumunci nikuma akasani agaba wai infito da miji nanda shekara daya kokuma yatsaidamin nima ackn dangi nikuma walh naci Alwashin inban Auri yaya Abdulhakim ba babu wacce zanbari ta aureshi koda kanwar tawa ce sainayi abinda zai illata mace Ni,ima ta kwalo ido "ke yanzu inyace mubinan yake so saikiyi mata wani abun na mugunta? Zannura tace "kina wasa dani kawata kinsan kuwa irin son da nake mishi,to walh baruwana da cikinmu guda da mubina akan yaya Abdul zan iya halakata inhar zanmallakeshi. Ni,ima ta gyada kanta tace "koda yake banga laifin kiba kawata don nasan zafin so,sai yanzu hankalina ya kwanta tunda nasami rangwame akan So. Nan suka shiga sak'awa da dinkewa da yanda zasu bullowa lamarin suka kuma tsaida ranar da zasuje gun bokan nasu A wani private hospital aka kwantar da lowerst inda aka ringa bata kulawar gaggawa Sai ckn dare ta farka sbd Allurar bacci akai mata don kanta ne yaringa wani mugun ciwo da akai treating goshin nata Koda ta farka taganta kwance akan gadon Abdallah yana zaune akan wata kujera daken kusada gadon yahada kansa da jikin gadon yana bacci sama sama Ta kokarta ta tashi zaune tana kuka Afurgice yatashi yaga ashe itace ke kukan dan yazaci ko amafarkine ma Yakama hannuwanta yana rarrashinta tayi saurin fusgewa ranta abace tana fadin "dena tabani mayaudari kaci amanata ashe dama kayi aure har biyu baka gayamin ba walh bazan yafe mk ba dan ka cuceni kuma baxan....yatoshe mata baki yana fadin "kibari kiwarke saimuyi maganar kinga kada ciwon kan naki yadawo. Tahau masa bore harda fuxge fusge tana fadin "katashi kafuta bana son ganinka walh kafice ko ni infuta yanzun. Da sauri yaxira takalmansa yafuce daga dakin don baxaiso tafuta adarennanba sha daya da rabin dare. Kuka kawai take tana nadamar zuwanta Nigeria tana kuma danasanin yin soyayya da bahaushe tanada kishi sosai shiyasa takejin aranta saitaje tadauki fansa na abinda yai mata intaji sauki yanda yasa taji ciwon nan itama saitasa masa ciwo aranta domin sai ta koma har gidan nasa ta illata matan nashi qonasu zatayi takona kanta kawai Can ta tuno da abokinsa ta ayyana cewar saita fara jonewa dashi domin ya dandani zafin da akeji in anci amanar mutum sbd ita ba cin amanarta kadai yayi ba harda zambatarta da ha,intarta kuma saita rama ramuwa kuwa ta gayya Amota Abdallah yakwana afarfajiyar asibitin yaxuge glass yakunna AC n motar yakwantar da kujera amma kafin ya rintsa yafi awa biyu domin yasaka kanshi a ukubar soyayya baisan yaya zaiyiba ga Son da yakewa lowesrt tsakani da Allah gashi yanzun yanajin Ni,ima ma aransa sannan ga yanda yakejin muguwar Sha,awar Dije yana yawan tuna surorin jikinta To waishin ina mafita...……? *Tofa ina kuke fans saiku samo masa mafitar* πŸ˜… _Auntyn Sayyada Da Shahidace_ πŸ‘ŒπŸΌπŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ *True Life Story* *Nabilancy Luv* πŸ’˜ (Auntyn S/S) PG 85-90 Sha biyu saura na dare Abdallah na ckn motarsa a farfajiyar Asibitin bacci yafara daukarsa saijin ana kwankwasa glashin motarsa Afirgice ya farka domin wani mafarki ne naban mamaki yake na dije wai gashi nan atsugunne agabanta yana magiya akan tabashi wani abu amma taki tana ja masa rai. Murmushi yakakaro dayaga ashe abokin sane Anwar Yabude glass din tareda futowa ya mika masa hannu suka gaisa Abdallah yace dashi "Abokina daga ina haka adaren nan? Anwar yasosa keya yana fadin "daga cluv mana kawai dai nasan kana asibitinne tunda kagayamin daxu nasan bazaka tafi kabar ta ita daya ba.ya jikin nata. Abdallah yace "da sauki tama farka daxu amma yanzun bansan kota koma ba, walh Anwar kaina yadaure akan wannan lamarin bansan ya akai Lowerst harta gano gidana ba gashi taje tajawa kanta tsautsayi. Anwar yace "hhhmmm kana wasa da lamarin mata knn abokina wataqila ta taba binka amotane taga inda kake kwana kullum kuma kaga tana sonka ba abinda baxata iya yiba. Abdallah yaciji yatsa yace "ni yanzu ma bansan ya zanyi inshawo kan wannan lamarinba domin tayi fushi dani suma kuma can nasan sunshiga zargi akaina tunda sun ganta gasu munafukai tsaf zasu iya gayawa dady komai fatanta dai yanzu inshawo kan lowerst banajin tasu Anwar ya murmusa yace "kada kaji komai zantayaka da komai tabangaren lowerst din kawai yanzu katafi gida gun iyalanka sbd kada kosun gayawa dadyn kuma yau in anji ka kwana awaje zasu gaskata komi akanka agidanku dan haka ka tafi kawai ni zan kwana agunta inyaso sai inshawo maka kanta. Abdallah ya gamsu da zancensa don dadin hakan ma yaji yabashi hannu suka sake musabiha ta sallama da jin dadi Abdallah yashige motar yace "natafi ka kula min da ita xandawo da safe. Anwar yace "kada kaji komai abokina zan kular maka da ita sosai wanda saika gode mini kasa aranka komai zanyi ai yiwa kaine. Abdallah bai fahimci nufin anwar ba dan maganar yajuyata bai bai wanda koni danake rubuta muku nafahimta dan saida na daraπŸ˜… Da Anwar yashiga dakin akwance ya hangi lowerst alan gadon goshinta yasha bandage Tana ganinsa tahau kuka tana fadin "Anwar abokinka yaci amanata ya yaudareni walh baxan yardaba kaga abinda matarsa tayi min plz katayani daukar fansa kaji. Anwar makiri sai yahau lallabata yana fadin "kwantar da hankalinki fine baby zan share mk hawayenki ckn sauki domin nima saina tayaki daukar fansar don ina sonki har ckn raina wanda duk yataba ki kuma kamar niyataba nidai fatana kawai ki yarda ki amince dani muji dadin rayuwarmu kawai. Jikin lowesrt a sanyaye tace "Na,amince dakai amma kada ka cuceni plz karikeni amana dakyau domin muba mara da kunya kaji. Yahau gyada kansa da sauri yana rikeda hannunta yana mata tafiyar tsutsa tana lumshe idanu har yahau yi mata k'asss!k'asss!! Da yatsu bata bude idon ba saida yakwanta abayanta kana tayi saurin budewa tana cewa "nan fa asibitine kabari gobe innemi sallama muje gidanka mana Yace "kada ki damu darene babu me shigowa abokina ma yatafi gidansa likitoci sunyi bacci saida safe zasu shigo dan haka kibarni inji duminki kawai sassafe sai insauka agadon Yahau mata tausa yana manna jikinsa ajikinta ai tuni yakashe mata jiki tahau lumshe idanu jin wani magana d'isu akwanyarta Koda yakoma gidan cikin daren yai farking kai tsaye sashen ni,ima yashige kuma yagama mata kwana biyunta tun jiya amma sbd yana ra,ayin yaji dadinta ayau shiyasa baibi takan dijeba Aiko dai taji dadin ganinsa don batayi bacci ba dama chating take tayi da kawaye da class mate maza tanajin dirin motarsa kuwa ta dawo falo ta baje kafar ta akan 3 siter dama kayan baccin jikinta sunansu dasu gara babu Yana shigowa ta tashi tashige jikinsa da sassarfa Yatareta yanajin wani shaukinta yarumgumeta tsam agefensa yana shinshina gashin kanta dayaji gyara Ta janyoshi takaishi har dakinsa donyi masa abubuwan daya dace... _To ba sai mun bisuba mundai san abinda zai iya faruwa bakyau bin kwakkwafi_ 😜 ********* Washe gari Suka fito ckn kwalliyarsu gwanin sha,awa Abdallah yasha shadda milk gezna tasha aiki yanada daurin aure na wani abokinsa tareda Abdulhakim zasuje ita kuma Ni,imar tace tana son yakaita gidan momyn domin zasuje kunshi da kitso gobe sunada bikin kawarsu itada zannura (gun bokan za.aje dai πŸ€”) Yana shirin tada mota knn yaji ana kwada masa kira Dike ce ta taho da saurinta ta iso gurinsu ta tsaya akansa tace "mallam zanje gidan Aunty maryam ne ya za.ayi.? Yakalleta sama da kasa fuskarsa ba fara.a yace "inkinsan gidan saiki taka sayyadarki kije fakarta. Yarufe glass din Ita kuma ni,ima tace mata "malama dalla bamu guri zamu tafi anguwa kada ki bata mana tym. Dije ta kufula ta nuna ta da yatsa "ke ciciru cici cikon banci mara zuciya gun d'a namiji rufamin baki ba da ke nakeba da mijina nake. Ni,ima tayi shewa tace "sannu me miji bora yar kauye uwar marasa hankali wacce garin katobara zatayi kisan kai sbd bakin kishi walh dai anji kunya. Dije ta ciji yatsa zata maida mata martani knn taga Ni,imar ta kullo glass din kofar sunja motar sunyi gaba Tana kallo me gadi yawangale get suka fuce abinsu suka barta da cizar yatsa. Shiko Abdallah kalamin dijene yatsaya masa najin tace da Ni,ima wai tayi mata shiru bada ita takeba da Minjinta take to ashe dama tadaukeshi mijin itama ashe kenan tasakashi awani bangare na maxauni me matsayi lallai to shima zai sakata awannan matsayin. Tana komawa part dinta takira mubina tace maza taxo yanzun tarakata gidan Aunty maryam domin yau tana son taga yan biyu. Mubina tace "kin tambayi yaya yabarki? "Yabari mana dan Allah kitaho yanzun suma sunfita unguwa shida Ni,iman. Mubina tace "ganinan matar yaya. Kafin mubina taxo harta shirya ckn wata atamfa kwaddebuwa me kumfa da zane mekyau. Da mubina taxo ta tsara mata kwalliya me kyau ta yan binni wanda yafuto da tsantsar kyanta na khadijan ba dijen kauye ba don fondetion ta kwanta luwai a fata. Mintinsu goma sha biyar da futa daga gidan knn suntafi adan sahu Anwar ya ajiye Lowesrt a kofar gidan yana jaddada mata sharadin tafuto da wuri inta dade zai tafi kada aganshi da ita. Aiko dai Ashe bankwana sukai bada rabon tafuto su tafi taren ba Alokacin data shiga gidan ta tura get tashiga tayi magana taji shiru me gadi yazagaya bandaki Tayi saurin shigewa sbd tasan inhar yaganta zai iya gano kudirinta domin jarkar feturce ahannunta da lighter Kai tsaye part din Dije ta nufa babu tsoro alamarinta ayau don daukar fansa taxo yi taci alwashin saita qona dije ayau sannan takoma bangaren Ni,ima itama ta konashi inyananan tahada dashi sai itama ta qona kanta Ta tura kofar ahankali ckn sa.a taji abude take taxura kai tashiga Saida taje tsakiyar dakin tahau fadin "matar Abdallah kina ina? Da taji shiru na mintina aisaita nufi kofar data hango abude kicinne Tana shiga ta hau tittila fetir akoina sannan tadawo ta yaryarfa afalon tadauko lighter da sauri ta kunna aiko dai kaikayi koma kan masheqiya tun wuta takamo hannunta daya jike da fetir basaiga wuta ta cinye kayan jikinta ba taringa ihu tana birgima a kafet wanda shima wutar yake ci Duk iya ihunta me gadi baijiyo taba har wuta tacinyeta tafara cin silin da rufin dakin Mai gadi bai auneba yana zaune akan benci yafito dg toilet yana daga kansa yahango hayaqi yatirnike saman dakunan Dije ai aguje ya mike yayi gurin yana fadin "innalillahi wa,inna ilaihir rajiuna ……… *Auntyn Sayyada da Shahida ce*πŸ‘ŒπŸΌπŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• πŸ• *True life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) *ANA WATA GA WATA...* PG 95-100 Abu goma da Ashirin yatararwa Abdallah domin bayan lafawar gobarar data taso a part din Dijen kuma wata daban ce tafaru waya akayowa Dady aka gaya masa faruwar hatsarin dasu Ni,iman sukayi domin lambarce Last call a wayar Zannuran. Ba karamin tashin hankali familyn dadyn suka shigaba domin rankacaf dinsu tarewa akayi a asibitin Aminu kanon kowa kagani kuka yake acknsu jin rasuwar Zannura ga kuma Ni,ima awani hali don bata ckn hayyacinta Abdallah yana zaune nesa dasu yana kuka yaji andafa kafadarsa yajuyo ahankali ganin dan,uwansa Abdulhakim be yaa yarushe da kuka yana fadin "dan,uwana mun rasa zannura shikenan ta mutu ta barmu wayyo "yar,uwata...Abdulhakim duk juriyar dayakeyi saida hawayen yazubo masa tabbas sunyi rashi saiyake jin inama yataba furta mata kalmar so don yasan ta tafi da son sa aranta tunda yasan tana sonsa tana nuna masa kauda kai kawai yakeyi badan wai ko don wulakanciba a,a saidon wani kudiri nasa na can daban domin baya son Auran zumunci kwata kwata domin ba.a son ransa Abdallah ma yai Auren gidaba abinda yasa ma yahada shirinsa akai auren sa da dije knn yaso ace tunda akwai maganar dije abar ta Ni,imar to Abinda Allah yayi ba wani mahalukin daya isa ya tsalake Gashi shima yana gudu yana basarwa saida aka hadashi da Mubina to saiyaji inama zannuran ce ma tunda ita ta nuna masa so karara duk da bata furta masa ba amma yafahimta sosai yaso ace zai samu dama amma ina.! Zuciyar Abdulhakim ta karye yanajin abin aransa dole saiyayi kukan shima zaiji kuncin yalafa masa Suka gwara kawunansu kamar wasu yara suka hau kuka babu mai rarrashin wani ackn su Dady ne yazo inda suke yaji tausansu ya zauna kusa dasu yana gyaran murya suka dago ganinsa ma yasa suka kara wani kukan aransu Abdallah yahau sambatu "dady kaga zannura ta mutu tabarmu ko?yanzu yaya zamuyi? Dady yatoshe masa baki "kayi shiru Abdallah kayi mata Addu,a shiyafi ba kuka ba shixai tabbatar da kuma kana kaunarta bawai kuka ba hawayenka masiface agareta kuringa daurewa ranku mana kune fa yakamata ku hana amma bawai ku kebe kuna mata kuka ba Nan dai yaita musu nasiha da ban baki har sukai shiru Likita ya aiko kiransu dukansu Bayan sunje sukaji wani bayani agunsa mai tada hankali domin jakunkuna yabasu wai atare dasu Ni,ima aka gani da alamar tasuce tunda aciki akasami wayar da aka kira daddyn Sannan yasanar musu cewar Dole sai anfuta da Ni,ima waje don lamarinta yafi karfinsu awajen ne zasuyi mata aiki haykan da zata iya tashi tayi tafiya amma zasusha caji na kudade. Dady kansa saida yayi hawaye yaji tausayin Ni,imar bayama daya ganta kamanni sun canxa hatta hancinta yayi fosss! Bakinta ya kumbura lebunanta sun tashi Abin tausayi walh Koda suka bude jakunkunan nasu sunsha mamaki ganin abinda ke ciki Momy tana kuka tana dubawa tana fadin "Allah yajikanki zannura bansan meya kaiku gun malami ba harya baku wadannan layuka da magungunan walh danasan haka zata faru daban barkuba. Aunty maryam tace "momy kiyi mata addu,a kawai mubar wani bude bude aje ma azubdasu kafin wasu su fahimta Allah yajikanta. Sauran dake gun sukace Amin. Mubina da Dije suna baranta sunata kuka Dady da mijin Aunty maryam suka nemi asallami Ni,ima aranar domin su zasu kaita egypt d kansu Aranar aka kai zannura makwancinta Allahu akbar Allah ya yafe miki ZANNU. Yasa kin huta Ana zaman makoki su dady suna can wani babban Asibiti akasar wajen ana baiwa Ni,ima taimako donta sami lfy sbd ta bugu sosai acknta kota farfado ihu kawai take tana kuka tana dukan cikinta tamkar ta tabu Koda sukai mata hoton cikinma sun gano mahaifarta ta tabu sosai ga jini daya taru ackin amma suna bakin kokarinsu akanta don acikin sati ta fara samun lfy ckn yai mata sauki ammafa ankashe kudi hatta Abdallah saida yaturo kudi ta account din dady wanda dadyn bai saniba da baxai barshiba tunda shima yanada kudade wadatattu abankuna har 5 haka shima yayan Ni,imar yana iya bakin kokarinsa ganin yayi abinda yar,uwarsa zata warke shima da anbukaci kudi zai bayar sbd yana son Ni,ima yanaji da ita uwa daya uba daya suke amma iyayansu sun rasu dama agunsa ta taso shiya Aurarta ga Abdallah shiya dage tsayin daka akai Auren. ******* Bayan sadakar bakwai din Zannura suka dawo kasa Nigeria cike da sa.ar samun saukinta tana motsa jikinta fiye da da sannan anyi mata aiki akashin guiwa amma baxata taka da wuriba saiya warke fuskarta tasamu don kamanni sun dawo kunnenta anmata dinki yahade tsaf saidai mahaifarta ta sami matsala ba ita ba haihuwa sannan ansai mata keken guragu akai dole zata ringa tafiya amma da sandunanta da zata ringa dan yawo inta warke Ba karamin tausayinta Dike taji ba domin da aka dawo da ita ma ita ta tare ida mubina adakin da aka warewa Ni,imar suna bata kulawa duk motsin a zatayi akan idon Dije nan da nan zata hau tambayarta "lafiya ? Me kk bukata? Me za.ai mk. Ni,imar tanajin dadin hakan har kwalla take fuddawa inta kalli dijen ta tuno abubuwan data ringa mata abaya. Sau dayawa tana son ta nemi yafiyar amma takan kasa ganin mubina na gun saidai kawai intaga irin kulawar da dijen ke mata saitahau mata murmushi kawai Momy najin dadin yanda diken keyi tamkar ba kishiyarta ba shiyasa ma taji takara kaunar dijen itama Abdallah yakan shigar mata ya dubata yai mata addu.ar fatan samun lfy daya shigo dijen ke futa fuskarta babu fara.a yana lura da hakan saiyaji ba dadi aransa don azatonsa ko tsanar datayi masa ne yasa bata son taganshi To amma anata ran ba haka bane guri kawai take bashi shida matarsa ko zasuyi magana tunda tasan yana son Ni,imar sosai itace ta gaban goshinsa. Sati biyu knn da faruwar wadannan Al,amuran dady yanemi da Dijen tafara zuwa sch din da aka nemar mata. Amma sai dijen tace masa "Dady daka bari sai anyi arba,in tukunna domin kada aga wautata anyi mutuwa agidanmu amma ina futa makaranta. Dady da momy suka dara sukace "wannan ba wani abu bane khadija mutuwa anriga anmutu babu me mk wata magana akan hakan Zannura ta tafi knn addu.a kawai zakiyi mata inkin tunota. Abdallah da Abdulhakim sukace hakan da tayi daidai ne kawai abarta din sai anyi arba..in Duka wannan ra.ayun sune kuma dadyn yabi Sunga hankalin dijen To yau da gobe ta Allah ce saigashi anyi sadakar arba,in har Dije tafara zuwa sch ansakata daga pri.2 gwanin sha.awa inka ganta ackn unifoam tamkar balarabiyar misra driver ke kaita yaje ya daukota Da taimakon mubina take samu kwakwalwarta ke budewa duk abinda akai mata tana kwashewa duk wani home work mubina na nuna mata yadda zatayi kuma intayin tana cinyewa da sannu yazamo itake daukar na daya,zuwa na biyu ammafa tayi girma da ajin saida takai anmaidata pri.5 danganin kokarinta cikin shekara uku tagama primary cike da sa.a kowa agidan ya jinjina mata dady yabata kyautar sabuwar waya android alokacin data shiga secondry ne jss one akasaka ranar Auran mubina da Abdulhakim wanda kuma ckn ikon Allah suka hada kansu suke tsaftaciyar soyayyarsu tana bashi girma haka shima yanaji da ita sosai Alokacin da dije tagamo suna soyayya tasha kuka adaki ita kadai takuma dangana taringa addu.ar Allah yacire mata sonsa tunda iskace ke wahalar dame kayan kara Amma kuma kullum kara tsanar Abdallah takeyi bata son ganinsa ko kusa ko alama balle taji sonsa aranta Shikansa Abdallahn gidan yadawo kacokan tunda can din gyara akeyi asashin dijen kuma bazai iya zama abangaren Ni,imar shikadai ba Abinda yanxu yakeji aransa yana damunsa abin Son ganin dije da son jin muryarta yarasa dalili domin yanajin wani nishadi inya ganta koda bazatayi masa mgn ba har tsirar sata aiki yakeyi ko mubina da me aikinsu na gun Inyace mata takawo masa ruwa ko abinci saita bushi iska take yi danma kada tajawa kanta maganane yasa takeyi amma ta tsani Abdallah yakasa ganewa Haka shima yakan yi mata kallo naso da kauna amma takasa gane hakan yarasa mafita yarasa yanda zaiyi ya bayyana mata son da yake mata Gashi son nata zai masa illa ina mafita ………?? *To fans din Abdallah saiku nemar masa mafita*πŸ˜… tunda yafada tarkon dijen kauyeπŸ€”πŸ˜ƒ πŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• *True life story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 100-105 Abu kamar wasa saiga Abdallah ya susuce akan son dije wanda takai takawo inbai gantaba yaringa tambayar mubina knn kokuma yadami momy da zancenta insuna falo momy takance masa "hhhmmm kai Abdallah bama kayin ta matarka Ni,ima dake fama da lalura saita dije wacce ita ba kaine agabanta ba. Narkewa momyn yakeyi yace "to momy inba nine agaban taba wanene?tanada kama tane? Momy ckn zolaya take ce dashi "akwai mana. Da tsoro karara akan fuskarsa yakece da momyn "haba momy dan Allah kidaina fadin haka ina aka taba hakan mace da Auranta tasa wani agabanta inba mara tarbiyya ba. Momy tana dariya tace dashi "to dai khadija me tarbiyyace tunda har tayi biyayya ta Aureka a baka sonta ta iya xama dakai har kuka kai ga hakan baka taba bata hakkin taba saima halin ko inkula da kk yi da ita alokacin kuma matarka Ni,imace kawai agabanta dan haka yanzu itama ta sami wanda yafika saika kyaleta ta huta ko Tsare momy yake da ido yace da ita "wanene wanda yafi ninnan ne momy? "Karatunta mana! Atakaice momy tabashi amsa Yahade rai yace "ai walh momy kinsa ma naji kishin karatun nata dolene ma akansileshi tunda naga ta iya rubuta ta hada harufan abubuwa masu sauki gara abarshi hakan kada gaba taxo tafi karfina. Momy tace dashi "wannann ne baka isaba tunda tun farko ka amince kayarda ta fara to kamakaro khadija saitayi jami,a agidan nan Yadafe kai "wayyo momy ki ceceni akan wannan batu walh baxan yarda taje ga jami,a ba ina ganin alokacin idonta yagama budewa zata iya gagarata..."saidai kai ta gagareka tunda baka sonta amma mu baxata gagaremuba tunda ita din mai tarbiyyace. Ya gyara zama yana fadin "walh momy ina sonta !ina son khadija har raina... Dije ta sawo kai kenan falon taji kalaminsa na karshe yana gayawa momy wai yana sonta Taja tunga da sauri harda dafe kirji !"ni kuma yau Abdallah keso? Ta tambayi kanta "Lallai zanyi maganinka saina gasa maka aya ahannu wato yagama wulakantani shine yanzu xai zagayo yace yana sona sbd yaudara don yaga matarsa Ni,ima awani hali baxata mora masaba shine zaiyi munafurci yafake dani yakeso toko abinda yake nema baxai samuba. Ta karaso falon tazauna kusa da momy tana fadin "wash !" Momy ta dafa ta tana fadin "diyar momy gajiya kkyine kike kiran wash? Dije tayi murmushi tace "walh nagaji dayawa na aikatu yau. "Me kikayi dakika gaji hakan? Dije tahau matsa yatsunta tana kallon Abdallah tawutsiyar ido wanda sai kallonta yakeyi tace "walh kayan Ni,ima na wanke nakuma zazzagaya da ita a can filin bayan gida. Momy tace "kema ina hanaki dorawa kanki kinki ki daina ga me aikinan gakuma injin wanki can meye naki nagajiyar da kanki haba khadija yakamata ki sassautawa kankifa. Dije ta dara tace "to momy ai injin yau yatsaya bansan meyasa ba kuma nikam dakin barni naringa mata duk wani abu daxan wahala babu komi lada nake nemafa kuma ai yiwa kaine kishiyace aguna kuma yar,uwa "Allah sarki khadija sannu khadija Allah yayi mk albarka. Cewar momy Shiko zukud'i yayi yana kallonta yanda take maganarta anitse da shagwaba saita burgeshi dama haka take da hali me kyau amma bai taba ganiba,lallai yayi dacen mata ya godewa Allah tareda godiya ga dan Uwa Abdulhakim da dady da suka hada Auransa da khadijan. Momy ta tashi tabar falon Dije naganin momy ta tashi itanma ta mike da sauri sbd batason wannan kallon dayake tsareta dashi Kafin ta ankara saiji tayi yajanyota jikinsa yana shinshinata kamar wani maye Tabude baki zatayi ihu yarufe mata da hannu yana fadin "ke mijin naki zaki tarawa mutane. Tayi kicin kicin tace "ni ka sakeni mallam kokuma walh inkwallawa momy kira tazo taga abinda kake yi. Ya kyalkyale da dariya yace "to saime matata ce fa .walh kina kiranta saina baki kunya don agabanta zan cire mk kaya nayi duk abinda nakeso nayi dake. Ta zumburo baki domin ta yarda anufinta din zai iya batason wayo yai mata ba kokusa bai isaba inashi ina hakan Tace "toni kasakeni nakoma daki kada wani yaganni ajikinka ace min yar iska... yatoshe mata baki yana fadin "kada ki sake kirankanki yar iska domin da aurena akanki komai inmukai lada zamu samu dan haka ina bukatarki ayau. Tagalla masa harara tace "Allah yakiyaye ka bukaceni to ni ina ruwana dakai.bafa sonka nakeyi ba kuma kaima ba sona kakeba koka manta kataba cewa katsaneni? Tai masa tambayar tsare ido Ya dabarbarce yana fadin "a,a a, ina sonki khadija ki mance da zantukan baya sharrin shaidan ne _plz i need you my wife_ da karfin tsiya ta janye jikinta daga nasa ta tofa masa yawu tana masa gatsine ta xura dakinsu aguje Amaimakon yaji haushin hakan saima murmushi daya hau yi yana gogo yawun afatar fuskarsa yana lashewa yana fadin "i love you my khadija Kamar wani wawa hak yaxama yaita bin momy duk lokacin dayazo da zancen shikam adawo masa da matar sa khadija gida yagaji haka da zamanta agidan nasu Momy tace masa kabari sai Ni,ima tawarke sai sukoma tare. Baiji dadin wannan hukuncinba shikam yana son khadija over yasan kuma jarabtanr dg indallah shiyasa akeao inxakayi ki kayishi kadan sbd samun irin hakan yanzu gashi yaraineta da kiyayyarsa gashinan ta taso akan hakn itama tana kinsa yanzu wa gari yawaya dana sani da nadama yayi tafi cikin kwando Saida ya kebe ma da Abdulhakim yana gaya masa halin daya shiga akan khadija shima Abdul din fada yaita masa yana cewa "komai kaga khadija tayi akanka batada laifi ai tun akauyensu nasha fada maka ka sassauta yi mata wannan tsanar kaki ga irintanan gashi yanzu kaike sonta ita kuma bata son ma meye son ba dan haka yarage naka kaje kasamo mafita. Abdallah yadurkusa gaban Abdulhakim yana masa magiya akan yataimaka masa yatayashi shawo kan khadija ta yarda dashi ta karbeshi amatsayin miji mai sonta bamai kintaba Tausayi yabaiwa Abdul matuqa nan yadagoshi yace "bakomai na yarda kana sonta zantaimaka maka brother fatana dai kada akwata anan gaba nasan khadija tanada saukin kai kuma innafadi mata abu zatabi Abdallah yaita masa godiya yaji dadin hakan Godiya ma yaiwa Allah dayasa baitaba batawa da Abdulhakim dinba akan sharrin shaian din daya taba masa xuga arai akan ganinsa dayai da khadijan afalonsa Abu fa yai tsamari in dije taji yazo yana falo bata fitowa saidai ta wuni adaka itada Ni,ima wacce yanzun jininsu yahadu suita hira abinsu Alokacin antsaida ranar Auran Abdulhakim da Mubina saura wata daya Dady ne yatarasu dukansu afalo har Ni,ima da jiki yafara sauki alokacin tana takawa da sandar karfe Dady yace "Kai Abdallah nanda wata guda zaka debi matanka ka koma gidanka dasu tunda ankammala gyaran gidan dama so nake in anyi bikin Abdulhakim saiku koma kafin nan Ni,ima tagama wartsakewa kai kuma Abdulhakim akwai gidana dake sharada nabakashi kyauta kaje kaduba in kana bukatar canza masa fasali to yarage naka. Yadubi matan yace dasu "kowaccenku nasa ayomin odar kayan daki daga dubai za.a saka mata adaki Naki Ni,ima nakwashe za.ai mk canji saikayan kicin shima kafin kukoma za.a kawosu dan haka saiku fara shiri. Dukansu sukaita yi masa godiya Karatun Dije ya mika yi takeyi haikan bata wasa ko kawayen kirki batadasu ita ke daukan na biyu ko uku tanada kokari sosai Abdulhakim yaso su zauna Don yayi mata zancen Abdallah Amma batabari ko kusa su hadu Harya fara zargin koyayi mata laifine bai saniba?……………… *Auntyn Sayyada Da Shahida ce*πŸ‘ŒπŸΌ πŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ _Dijen kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• *True Life Story* *Nabilancy Luv* πŸ’˜ (Auntyn S&S) *Wannan page din Nakine kyauta Sukutum nabaki shi babbar masoyiyar Dijen kauye wanda take matuqar kokarin yin sharhinta akai dabada gudummawa tare da tayani posting ina godiya Nafi Nijar* Alherin Allah yakai miki har NijarπŸ‘πŸΌπŸ’˜β€πŸ‘πŸΌπŸ‘πŸ» PG 105-110 Kwanakin da dady yadebar musu na shagalin biki da komawarsu gida yanata tafiya har saura kwana takwas amma dijen bata yi wani shiri ba domin har ranta bata son takoma gidan Abdallah tafi son zaman gidan dady tanajin dadin yanda momy ta maidata "yar lelenta tamkar "yar cikinta abinda zataiwa mubina shitake mata don har magungunan matan datasaka aka kawowa mubina da tsimi itama dijen ta bata abu daya zuwa biyu ke sakata fargaba yanda inta tuno zata rabu da kawarta masoyiyarta mubina wacce zaman Aure zaikaita har garin bauchi zatayi mata nisa batason ta tuna sbd sun shaqu matuqa baxata taba mantawa da mubina ba domin itama ta taka rawar gani wajen ganin rayuwarta tayi kyau da haske tabar jahilci da duhu tashiga haske don har malamin islamiyyarsu mubina ke xuwa gida yana biya maa karatun qur,ani da hadisai tana godewa Allah daya nufeta da zama abirni tunda gashi *TA TASHI DAGA DIJEN KAUYE TADAWO DIJEN BIRNI* tasan da cewa ma Abdulhakim shine silar faruwar komai daya hada auranta da Abdallah taji aranta hakan dayayi mata yakyauta tunda gashi tasamu ci gaba arayuwarta ta dalilin hakan da Abdul din yai mata da tuni yanzun tanacan kauye ckn jahilci da duhun kai tunda batayi arabi ba balle boko sai a birnin Dije tana zaune akan sallayarta ranar juma,a bayan ansauko daga masallaci tana tilawar karatu Ni,ima tana can kwance akan katifa tana bacci saijin shigowar Abdulhakim taji yafado dakin nasu da sallama Ta dubeshi duba na tsanaki yayi kyau fiye da kullum yasha farar shadda tazarce kansa dauke da hula tagaidashi ya amsa ckn xolaya tace dashi '"Su ango ansha kamshi kamar andaura aurenma saikamshi da kyallin angwanci kakeyi. Yayi murmushi yace "hhhmmm khadija knn kema ai amaryar ce kyallin kkyi kamar yadda nakeyi ai. Takama baki tace "Ni! πŸ€” waceni me ido ba dan ciki ba wani kyalli danakeyi Yazauna akan stool din gado yadubi Ni,ima yace "wannan bacci takeyine? Dije tace "eh,tasamu yin bacci yanzun nan "To ya jikin nata amma da sauki ko? " da sauki sosai tana tfy ita kadai ma saidai tana dingisa kafar kuma bata dadewa tana tafiyar sbd gajiya take da wuri saita huta takeci gaba. Ya gyada kansa yana fadin "to da haka da haka dai saukin zaizo gaba daya Allah dai yakiyaye gaba yabata lfyr baki daya. Tace "Amin. Yace mata "ya banga madam dina ba tana ina? Tagane mubina yake nufi saitayi dariya tace "tayi tafiya au bata gaya makaba knn? Yasan zolayarsa take saiya basar yace "ok,ok ta fada amma ai tare mukaje muka dawo dan haka yanzu dai ina tashiga inje in lalubo kayana.? Ta kyalkyale da dariya wato bai shigaba knn dataso ta shigar dashi Ta karkata kai tace "dazu suka fita da kawayenta rabon invitation. Ya gyada kai yana fadin "to ke kuma wane shiri kikeyi don komawa gidan mijinki tunda dai kinji abinda dady yace kuma har an gama muku gyara yau saura 8 days. Ta hade rai harda raurau da ido ta narke masa zatayi kuka "Nidai walh bana so inkoma gidan mugun nan walh tunda yakai hannu yadakeni nakara tsanarsa dan Allah katayani baiwa dady hkr yataimaka mini yaraba Auran nan nagaji da xama dashi.,...tafara kuka Yaga abun nata da gaskene yahau bata hkr yana rarrashi "kinga yi shiru abin baikai hakaba share hawayenki ingaya mk yanda za.a yi kurabu ckn sauki. Ckn sauri tahau goge hawayen danta yarda abinda xai rabasu zai fada. "Kinaji ko banaso kowa yasan irin tsanar da kikayi masa kinga daga dady har momy baxasuji dadiba tunda suna sonki kuma dan sune me zaisa baxakibi abin asannu ba tunda kinga yanzun shi yadaina tsanarki yana sonki kinga inkin koma saikiyi tayi masa wayo kina dabara yakamu dayawa asonki ta yanda komai kikace yayi zaiyi mk babu musu. Da sauri tana fara.a tace "da gaske ?koda nace yasakenine zai saka inna ce masa?? Yagyada kai da murmushinsa yace "kwarraiii ma kuwa Nan tahau murna tana fadin "aiko dai yaya Abdulhakim kakawo dabara walh haka za.ayi. Yaji dadi har ckn ransa daya kawo dabara sbd yanajinta tamkar kanwarsa dasuke uwa daya uba daya tun ada shiyasa ma baya son su rabu don bayaso takoma kauye ayanzu khadija tayi kyau tayi haduwar da dole inta shiga cikin yan kauyensu abanbanceta don tayi freash tacika ta goge tazama khadijan birni. Da wannan dabarar suka rabu Yana futa Ni,ima datayi shiru tanajinsu ta tashi zaune ahankali takalli dije tace mata "khadija sannu da kokari. Ashe dama tun asali ba son Abdallah kikieyiba amma kika iya zama dashi lallai na jinjina mk kinzama jaruma yakamata ace anbaki lambar girmamawa dan haka ayanzu nima zanbaki shawarata daki kama mijinki tunda hankalinsa yajuyo kanki kisoshi kamar yadda yake sonki domin kici ribar rayuwarki kada kibari kurabu domin zamanki a birni shine yafi dacewa dake ba zaman kauye ba dan Allah kiyi tunani. Dije da tayi sakato tanajinta ta kakalo murmushi tace "naji batunki na dauka yar,uwa tosaidai ke kuma awane matsayi kk agunsa ?kinga inhar na amince mas to ke kuma fa ?yazakiyi da son da kk masa kinsan dai baxan juri inga ya wulakantakiba gara kawai komun koma innemi hanyar rabuwarmu dashi yazauna dake ke kkfi dacewa dashi kina sonshi tsakani da Allah kuma ke yar masu kudice gaki yar birni..."kema yar birnin ce khadija.cewar Ni.ima tana dariya. Dije takama hannun Ni,ima tana cewa "Sister Ni,ima pls mubar wannan zancenma don wani bamai yiwuwa bane . Ta tashi tafuta tabar Ni,ima tana murmushi da yabon kyawawan halayen ta aranta tabbas samun kishiya kamar Dije sai antona.………… *muje zuwa*πŸ‘ŒπŸΌ πŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ _Dijen Kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• *True life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 110-115 Duk yadda Abdallah yaso yahadu da Dije abu yaci tura taki bari su hadun sbd tasan nufinsa akanta gasashi kawai takeyi dataji muryarsa afalo inta taho take komawa inko tana zaune afalon daya shigo zatayi dabara taje kicin ta hado masa lemo ko ruwa saita zille tagudu dakinsu Dayawa agidan sunyi zaton ko itanma tana sonshine tunda akan idonsu take masa wannan kyautatawar wanda shi agunsa bakaramin dadin hakan yake jiba Ko mubina abokiyar sha.awararta tayi zaton ko dijen ta sauko πŸ˜…Abdulhakim ne kawai yasan komai Sai Ni,ima datake kallon dijen kawai a mara wayo domin ta ranfota itama kuma tana ganin rashin wayon dijen tsababa tunda Allah ne yabata dama yakamata ace ta dama lokacinta danji take inama itace dijen,ita yanzu baga yanda Allah yamaisheta ba garin neman gira ta rasa ido garin neman soyayya ta hanyar asiri gashi abu yaja mata jangwan tazama gurguwa kuma samoshin datayi ta hanyar asiri ada yanzu ya karye babu wancan bayanin don yanzu kam Dije ce kadai agabansa ko lowerst baiji sonta kamar yadda yakejin na Dije ba. Andaura Auren Mubina da Abdulhakim Anyi shagali bana wasa ba wanda aranar aka kaita gidan Abdulhakim din sukuma su Dije a washe gari Suka koma gidansu Abdallah ne yadebesu amotarsa yakaisu gidan nasa A wauta ta dije kin kwana tayi asashenta wai ita lallai adakin Ni,imar zata kwana sbd jikinta Ni,ima tayita mata dariya tace "ho!Allah nagode maka da halin dije na sokonci kekam wai yaushe zakiyi hankali ne ?mace da mijinta tagujeshi maxa tashi ki koma bangarenki donni da kk ganni naxama cikon gida agareku nabar mk Abdallah. Dije tace "amma dai ko meye har yanzun kina matsayin matarsa kuma kece uwar gida tunda kin girme mini dan haka nabar masa ke yakwana asashinki kuma kidaina cewa ke cikon gida ce matar gida kk kamar kowace macen da take jin ita macen gida ce. Ni,ima takama baki tana kallon dije kawai mamakinta takeyi ita kokishin mijin batayi toko dan bata sonsa Tabbas tana zargin ko dijen bata san so bane tunda kamar Abdallah ace ba.a sonsa handsome dashi kyakykyawa me faffadan kirji son kowa kamar yadda wasu matan ke son su sami miji me irin fasalinsa lallai ta jinjinawa dije. πŸ‘πŸΌ Saida dije tayi kwana biyu asashin Ni,ima tana yi mata girki sannan Abdallah yataka mata burki yace mata maza ta koma nata part din yasa me aikin momy ta dawo gun Ni,imar. Ranta bai soba ta koma bangaren nata amma taci alwashin saita bakanta masa rai don itakam taki jininma yayi mata magana ballan tana ma yakebe da ita tasan kuma damar hakan yakeso Dayake ackn hutun zangon karshe suke na third term za.ai musu canjin aji zasu shiga jss 3 kwana tayi tana nazari aranta na yanda zata tafi kauyensu domin tunda tazo birni zuwanta daya da sukaje da momy da mubina da Aunty maryam kusan shekara biyu knn tun tana jss one Tasan inta tambayeshi zataje kauyen nasu baxai barta ba Shiyasa tasamo wata dabara na tafiya batare data fada masa baki da baki ba arubuce zata bar masa sallahu kawai Ckn dare daya dawo kai tsaye yanufi dakinta yamurda kofar yaji akulle take Yaciji yatsa kawai yakoma dakinsa domin duk wayon kaxa sai ansha romanya tagama guje gujenta da boye boyenta yasha alwashin saiyasa ahannunsa ya murji "yar roba. ******** Da sassafe tagama shirinta dama toilet dinta ackn dakinta yake tagama shirinta tsaf ta sanya wani swice lace da ddy yadinka musu su uku ita,Ni,ima,Mubina me tsadar gaske ne harda gyalens kwalliyar purple ne ajikinsa dan haka ta bude akwatinta ta dauko wani takalminta plat ne da jakarsa purple sabbine tun na Auranta sai yanzun yai mata amfani sbd ada can batasan toomach ba πŸ˜… Har gari yagama wayewa bata bude kofar ba abu daya ne take jinsa kudin motar da zatayi xuwa kauyensu batada isassun kudi ahannu abinda yake ahannunta baifi yakaita tasha ba Tanajinsa yaxo yana kwankwasa mata kofa yana kiran sunanta "Khadija bude kofar mana. Ta taso tazo ta tsaya jikin kofar tana fadin "inna bude me zan maka? "Sai zakiyimin wani abin ne zaki bude?nifa mijinkine khadija bai kamata kiringa min haka ba yakamata boyen kankin nan da kkyi yazo karshe inada bukatarki _plz open the door my wife_ tayi murmushi kawai domin ko me zaice bazata bude dinba duk dadin bakinsa ayau Tace "zan bude maka kofa amma saika gaya min abinda yake tafe dakai. "Kudin cefane nazo nabaki tunda naga bakida komai a kicin. Taji wani sanyi aranta kudin motar zuwa kauye yasamu. "Ka ajiyemin akan table katafi inka dawo mahadu da dadaddare. Yazaci da gasken take zasu hadun da daren saikawai yace mata "to zan ajiyr mk amma kiyimin alqawarin da daren bazaki kulle kofa ba. Ckn wani salon murya da batasan tana da itaba ta yaudara tace "naji na amince nayi maka alqawari zanbude maka kofa harma mukawana tare. Har ckn ransa yaji dadin kalaminta kuma ya yarda da ita. Yajuya asanyaye ya ajiye mata dubu biyar yafice Saida tajiyo tashin motarsa yafuta sannan ta fito ta dauki kudin ta saka ackn jakarta ta zatgawa karenta igiya ko ni,ima bata yiwa sallamaba don batason asan ta tafin ma Me gadi ne yaga futarta yayi mata adawo lfy Tana zuwa tasha saura mutum daya amotar da zata hau ta zuwa kauyan nasu tuni tana shiga mota ta daga sai kauyen Marina..………… *Auntyn Sayyada da Shahida ce*πŸ‘ŒπŸΌπŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ _Dijen Kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• *True Life Story* *Nabilancy Luv* πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 115-120 Addaji Tana tsakar gida saijin Sallamar Dije taji tashigo janye da akwati ahannunta Addaji da murnarta ta tareta tana fadin "maraba maraba da yan birni on njab'b'aama b'oy. Dije tayi murmushi tace " addaji sannu da gida. "Yawwa dije Gorko maa accii ma na? _Tare kike da mijin naki_? Dije ta girgiza _Toye Abdallah woni?_ Ina Abdallahn yake? A sanyaye Tace" _o wurtake jam_ Addaji ta kura mata ido taga kamar akwai damuwa atattare da ita saita gyara zama tace mata "Dije ko akwai damuwa ne? Dije ta girgiza kanta tace "babu wata damuwa Addaji kawai dai nazo ganin gidane "Da amincewar mijinki? Addaji ta watso mata wannan tambayar. Tayi dim!baxata fadi gaskiyaba sbd Addaji zata iya hadata da kawunnanta su korata ba shiri itakam tana son ta huta na kwanaki don tayi kewar kauyen nan nasu. Asanyaye dije tace "eh!dama shiyace nazo nayi kwana biyu zaizo yadaukeni. Murmushi Addaji tayi tace "Allah sarki yakyauta ya kika baro mutan gidan? "Lafiya suke Sunce agaidaki. "Ina amsawa, tashi kikai kayan ciki kizo ga abinci can a madafi kizuba kici. "To Addajina. Dije tafada tana mikewa da fara.a akan fuskarta Tunda tazo take cikin Nishadi tawuni aranar tana sharar baccinta hankali kwance saidai mafarkin datayi yadaga mata hankali sosai ganin wai gata da Abdallah suna nitso a swimming pool yana suna wanka daganan bayan sun gama wankan sai gasu a lambu azaune takwantar da kanta ajikinsa yana bata tufa abaki Abin yadaure mata kai data farka wato ma dan shirmen mafarki har wani soyayya aka nuna mata tanayi da Abdallah ack Taja tsaki tana fadin "Allah kaimin tsari dayin soyayya dashi. ******* A can birni kuwa hankalin Abdallah tashi yayi matuqa ganin yadawo baiga dije agidan ba yaduba kowane sashi harna ni,ima bata nan Ni,ima da mai aikinta sukace yau dai kam basuji motsin taba. Amma mai gadi yabashi tabbacin yaga futarta da akwati ahannu. Yagarxaya gidan momy ko can ta nufa amma abin mamaki sai momy tace masa batazo ba Momy ma fada tahaushi dayi "banyarda dakai ba Abdallah da alama akwai abinda kayi mata yasa tabar gidanka batare daka saniba.walh duk inda kasan zaka samota kaje kanemota kafin ranka yabaci domin inhar dady yaji ranka ne zai baci maza kaje kanemo "yar mutane inkuma ba hakaba mu iyayanka muje munemo ta Hankali atashe yafuta yasuri mota yahau titi yana ta kalle kallen hanya ko Allah zaisa yaganta ahanyar Gidan Aunty maryam ma yaje amma tace masa itama batazoba tabbas abin yadaga masa hankali har dare yana yawwon nemanta ko da yaiwa Abdulhakim wayama ko taje gun mubina shima ce masa yayi batazo musuba Sai dare daya dawo gidansu dady yasashi gaba da fada yace masa "Da alama ko kauye ta tafi ta gaji da abinda kake matane.Abu danake mata na takurawa agidana kawai saidai ko can din ta tafi abinta. Dady yace "dolenka kayi sammako gobe katafi can kauyen kataho a ita inkayi mata lefi kuma kabata hkr cewa tace wannan sbd baka isa ka wulakanta khadija ina raye ba. Haka yakoma gida sukuku dashi apart din dijen yakwana yana tunaninta sai ayanzun ma yakarajin wata azababbiyar kaunar khadijan tabbas inya sami zuciyar khadija zataga soyayya tsantsa sai ya mantar da ita irin tsanar datayi masa don yasan kome tayi ayanzu laifin sane. Ya kudurta aransa duk rintsi duk wahala bazai yarda yarabu da khadijaba zaiyi juriya yai hkr da ita na duk abinda zata nuna masa na qiyayya har Allah yasa wataran tasoshi Washe gari ko karyawa baiyiba yai wanka yanufi kauyen marina don taho da khadija Yana tafe ahanya Abdulhakim yakirashi yake tambayarsa ya maganar khadijan anganta kuwa? Abdallah yace "gani dai ahanyar kauyensu zanje naduba kotana can mutaho tare don dady yace kada inyarda intaho kafata kafarta. Abdulhakim yace masa "to Allah yasa tana can din domin nakikkira wayarta naji akashe ko matsalar network ne. Abdallah yace "may be hakanne.plz my bros katayani addu.a Allah yasa tana can din "To amin dan,uwa Allah yakiyaye. "Amin. Sukai da juna sallama yakashe Agidan gonarsu yasauka saida yahuta da kusan awa biyu kana yanufi gidansu Dije wanda saida kwatance ma yaje gareshi don zuwansa daya bazai iya sake kai kansaba again Yasa yaro yai masa sallama da masu gidan Koda yaro yasanarwa Addaji bako na sallama awaje da sauri ta leka Tana ganinshi tahau fara.a don koda bata taba ganin saba tasan shine mijin dijen don tariga tasan Abdulhakim farin sani shine dai dama bata taba ganiba Har kasa ya durkusa yagaidata tareda gabatar da kansa gareta Tace "lale maraba shigo daga soro mana. Taje da saurinta tadauko masa tabarma ta shinfida azauren yashiga yaxauna Takawo masa fura da nono tadamu tasha sukari Yau saiga Abdallah dashan fura harda santi mutumin da ada yakewa Abdulhakim kallon kaxami yanashan furar yan kauye kawai don wulakanci bawai don yaga wata kaxanta atattare da dijenba Yaita baxa ido yaga ta inda dijen zata bayyana Sai can addajin ta dawo tace masa "kayi hkrfa taje gidan kawunta ne tun dazu amma nasan yanzu tana kan hanya. Yace "ba komai inna. Addaji tace "ko akwai matsala ne? Ya girgiza kai da sauri "a,a babu wata matsala inna kawai dai nazo mukoma ne dama kwana daya nace tayi. Ta gyada kai sai sannan takara yarda da Dijen Yana nan zaune harna tsahon awa guda Yanata latse latsen wayarsa saijin sallamarta yayi da siririyar muryat gwanin dadi Tana shigowa zauren taja tunga tana kallonsa Kamar zata koma taji amma saiya mike da sauri yakamota cikin zauren yahadata da jikinsa abango yana fadin "Da izinin wa kika taho ? Ta hade rai "walh koka sakeni ko inmaka ihun barawo. Ya kyalkyale da dariya yace "kin dade bakiyiba dan Allah maza kiyi. Walh kina ihu nima zanyi ince kinmin sata kingudo kauye. Ta kura masa ido da wautarta tace "kambu me na satar maka?walh kowa yasanni akauyen nan niba barauniya bace. Yadangwale mata baki yace "to aigashi kinfara acan birni kinsatomin zuciya kingudo kauye dan haka walh yau me rabani dake sai Allah. Tayi yinkurin tureshi da karfin tsiya amma takasa Yace "walh yau kafata kafarki nama gayawa innarki naxo tafiya dake kuma dady yabani sako cewar inhar kika wuce yau baki dawo gidana ba to bashi bake kuma ayanzu hakan kintaho kinbar momy ckn damuwa don ta zaci ko bata kikayi. Su dije ba wuya anxuru tuni ta gaskata zancensa jikinta yai sanyi tace "to nji zantaho amma baxan tafi dakai ba nikadai nazo nikadai zankoma amma ba yauba gaskiya dan Saina huta Yace "nikuma yau inbaki tafi dani ba anan gidan zankwana kuma adakinki akan katifarki khadija. Ta gwalo ido tace "sbd hauka.? Ya daga gira yace "aiso nake innuna mk cewar akan sonki na haukace. Tayi kas da kanta tace "nikuma akan kinka na haukace Abdallah. Amaimakon yaji haushima sai wani dadi yaji dayaji ta ambaci sunanshi donji yai tafi kowa iya ambatar sunan yakai bakinsa nata zai tsotsi dan lebenta tuni ta goce da sauri tana harararsa tace "mufa akauyen nan ba.a iskanci irin wannan kada agani asani awaka gaskiya kada kasake walh zanyi Allah ya isa.. πŸ˜ƒ Su dije manya Shi abinma dariya yabashi domin yai tsammanin yanzu dije tasan komai tunda tawaye abirni tayi karatu to amma ya alakanta abin da sokonci tunda ita yar farice kuma hali dai zanen dutsene. "Zaki taho yanzu mukoma gida ko inbuga dadi ingaya masa.? Tayi masa shiru domin baxata iya yiwa maganar dadi foli ba Wayarsa ce tadau ruri yaduba yaga Abdulhakim ne Yana dagawa yace da Abdul din "Dan,uwa gani ga khadija Amma ta bujire wai baxata biyoniba. Abdulhakim yace bani ita Ya mikawa dijen ta karba tana zobara dan bakinta me kama da minti "Hello khadijan Abdallah.! Yafada da zolaya Tace"niba tashi bace. Abdulhakim yai dry yace "to ta waye inba tashin ba? "Tame rabo mana. Yakyalkyale da dariyar keta yace "to aishine me rabon.haba khadija kinga yanda Allah yayi da dan,uwana dan Allah kitausaya masa kibiyoshi ku dawo tare jiya baiyi baccin arxikiba yana sonki khadija ni shaidane kuma inbaki taho yauba dady baxaiji dadi ba haka nima zanyi fushi dake ga mubina ma kinbarta adamuwa ya kk so muyi knn.? Tace "to zanbiyoshi mu taho amma badan halin saba sbd kai da dady kawai. "Eh munji mungode da hakan. Abdallah jin hakan datace saiyayi murmushi ya lumshe ido yabudesu tar akanta ta miko masa wayar tace "ga wayarka kabarni inshiga ciki to. Yakarba yamatsa ta wuce Yace mata "kifito yanzu da kayanki kada mubata lokaci Tayi masa banxa harda dan harararsa ta gefe Dariya kawai yai mata Tayiwa addaji sallama ta fito Addaji bata fahimci komai ba ita dadima abin yai mata naganin mijin dijen yabiyota ckn so da kauna. Gashi taga dijen ta canza tayi mugun kyau zaton addajin ma ko cikine da dijen Suna tafe amota babu wanda yace da dan,uwansa kanzil Waka yasaka ta soyayya ta balarabiya Nancy agram me kwantar da zuciya da sanyin dadi Bini bini yakalleta yaga dai fuskarta ba fara.a bai sake takalar taba dai har bacci yadauketa yaita kallon kyakykyawar fuskrta yaji kamar yashafo fuskar amma yana tsoron abinda zai biyo baya Godiya yaitaiwa Allah day mallaka masa khadija me kyau amatsayin mata fatansa kuma Allah yasaka sonsa ackn zuciyarta Horn din dayakewa me gadine yatasheta abacci tafahimci sun iso datagansu akofar gidan Abdallan Sashinta ta wuce kawai ko akwatinma shiya biyota dashi Toilet ta shige ta watsa ruwa taje takwanta agado daga ita sai "yar bes da dogon wando fela Yatsura mata idanu daya shigo dakin takalleshi taja tsaki kawai Ya zauna agefen gadon yace "khadija nazo muyi muhimmiyar magana kitashi zaune. Tace "nikuma ayanzu bacci nakeji ba. Yace "duk baccin da kikasha amota? "Bai ishe niba. Tafada atakaice Yace "to dama nazo mk da kokon barata ne akan soyayyarki da Allah yajarrabceni kitaimaka kimance komai daya faru abaya ki karbi soyayyata ki amsheni amatsayin mijinki ina ckn wani hali ni mabuqacine nadaina halayena nashan giya a neman mata harga Allah bazan sake ba kece zaki taimakeni kimantar dani plz. Yakama yatsunta na hannu Ta kwace hannun nata tana fadin "aiba ni kadai bace matarka da zata taimaka mata kaje ga ni,ima can dama itake taimakon naka ai. Ya marairaice mata yana fadin "ni,ima tabar mk ni tun kafin ki tafi tafadi hakan kuma kinga alamar banda akwai dangantaka atsakanina da ita da tuni na sallameta gida na abinda tayi abaya.to amma tunda baxaki tallafeni ba shikenan na hkr zanjira har zuwa lokacin dia zuciyarki zata huce tasoni dan kanta. yana gama fadin hakan yatashi Yafuta abinsa ko waigenta baiyiba Tabi bayansa da kallo Yakamata ta tausaya masa hakan amma inta tuna wasu abubuwan takanji gara ta rama don yayi mata azaba abaya Ba laifi ta wani bangaren yana burgeta domin yanada fasalin da za.a soshi dogone jayent kyakykyawa fari me saje da dogon hanci gashi da faffadan kirji ya iya kallo amma baxata iya furta tana sonshiba koda zuciyarta ta kamu Ta tashi tashige kicin ta duba bau komai ciki sai indomie duk da taginsheta don cimarta ce dama amma haka ta dafa ta fito ta zauna tafara ci Wayarta dake kan table tadau ruri ta dauko ta duba saitag ashe mubina ce Tasan maganar tafiyarta kauye zatayi mata Ta daga da sallamarta tana fadin "Amaryar yaya....kafin ta karasa taji muryar mubinar arikice da tashin hankali tana fadin "innalillahi wainnailaihir rajiun matar yaya munshiga uku mun rasa yaya. Tsaye dije ta mike akidime tana fadin "wane yayan muka rasa mubina wanne yayan.? Mubina tahu kuka tana fadin "yaya Abdallh ne yai hatsari yanzun akaiwa yaya Abdulhakim waya yatafi asibitin da aka kirashi wayyo yaya Abdallah Allah yasa ba mutuwa yayiba Wani ihu da dije tasaka saida nafurgita na ajiye wayata ba shiri..…… πŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ _Dijen Kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• *True Life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) PG 120-125 Ihun Dije ne yakarade gidan taringa kuka tana fadin "Nashiga uku Abdallah kada ka mutu nadau hakinka kayafemin abinda kayimin. Me aikin Ni,ima ce tafito compound na gidan tajiyota aguje ta garxaya sashen nata don ganin meya sami uwar dakin nata Tana shiga taga dijen na ihu hannu aka tana sambatu Takama tasata ajikinta tana fadin "Aunty khadija meya faru ?? dije cikin kuka tace "munshiga uku habiba Abdallah ne wai yayi hadari yanzu akaimin waya yana asibiti Habiba ckn kidima itama tace "subhanallah munbani wanne asibitinne mutafi? Dije ta yarfar da hannu tace "walh banma tambayi ko awane asibiti bane.... Wayar dijece tahau burari da sauri ta rarumi wayar taga Abdulhakim ne dasauri ta hau tambayarsa "yaya Abdul ina yaya Abdallahn ?Allah yasa dai bai mutuba? Dan Allah kagayamin gaskiya ya mutu ko bai mutuba? Abdulhakim yace mata "cool down khadija mijinki bai mutuba "To yanxu zanje gunsa awane asibiti yake? Abdulhakim yace "kada ki taho kixauna tunda muna nan komai zaizo da sauki akansa ne yaji ciwon sai kirjinsa kawai yanxuma baya hayyacin sa...."Ni walh zantaho baxan tsayaba hankalina baxai kwantaba har saina ganshi "To !to shikenan kizauna ganinan xanxo in daukeki bani yan mintina Amma kada ki gayawa Ni,ima kada itama nata hankalin yatashi. Tace "to,to..baxan fada mataba saikazo. Tana kashe wayar ta tattaro nutsuwarta guri guda takalli habiba tace mata "yaya Abdul zaizo yanzu yadaukeni naje naganshi yace ciwon bamai yawa bane kada ki gayawa Ni,ima kinji. Habiba tagyada kanta tana fadin "to Allah yasauwake ya kiyaye gaba. Futar habiba da "yan mintina saiga wayar Abdulhakim yace mata tafuto yazo yana bakin get Hijab tazumbula har kasa tafuto da sauri Ayanda taganshi ackn motar hankalinsa ba.a tashe ba yakamata ace tayi masa tambaya? To amma ina hankalinta ita atashen yake Suna tafe ma tana share kwalla wacce bata san ma tana xubowa ba Tunani takeyi yanzu inya mutu to da hakkinnta zai tafi tunda ta bakanta masa rai yanemi yafiyarta taki yafe mishi ita ayanzu hakan ma tashiryi karbarsa amatsayin mijinta na sunna tausayinsa shiyafara ziyartarsa aduk inda kwa tausai yake to akan iya samun SO ya zauna agurin Abdulhakim yana kallonta yafahimci kuma halin data shiga baice da ita uffan ba domin duk wannan plan ne daya shirya mata shida matarsa don su gane cewar Dijen na Sonsa kamar yadda yake sonta ko yaya.? Saida taga yayi hanyar gidansa ne ma ta dago da kanta ta kalleshi zatayi magana sai taga yakalli gefe abinsa yabasar Yana tsayawa akofar gidansa yaja burki yadubeta yace "Ayanzu haka mijinki yana Kwance a sitting room ana bashi taimakon gaggawa don bai dade a asibitin ba muka daukoshi muka dawo dashi gidana amma kosu dady basu saniba don kada hankalinsu yatashi Ta gyada kanta tana share hawaye Ta fito amotar tabi bayansa zuwa ckn gidan Zaune jigun ta tarar da Mubina ta zabga tagumi fuskarta dauke da damuwa ga mutum akwance anrufeshi ruf kamar gawa adoguwar kujera Ai aguje ta karasa kansa tana jijjigashi tana fadin "Wayyo mijina dan Allah katashi kada ka mutu ina sonka kayafemin nima na yafe maka dan Allah ka tashi walh na karbi tayin soyayarka na hakura katashi muyi rayuwar Aure ckn Amana da kulawa Ni dije na Amince dakai mijina dan Allah katashi walh daga rana irin tayau na daina nuna maka tsana ina sonka mijina! ina kaunarka yaya Abdallah ……!! Wani juyi yayi yai wurgi da bargon da aka rufa masa yakamota yamannata da jikinsa yana dariya Ai Dije sandarewa tayi tanabkallonsa Ya mike ya dagata sama yana juyi da ita tareda fadin "Natashi Khadijata baxan mutuba nima ina sonki kamar yadda yanzun kika furta kina sona i luv you khadija.!!! Dodon kunnanta ya ringa amsa kalmar I love you din daya furta akarshen kalaminsa Mamaki ne ma yahanata motsawa tana jikinsa yana faman kwarara mata kalmomi na soyayya yana dariya Itako mubina da mijinta Abdulhakim dariya sukaita kyakyakyatawa suna tafi suna cewa " _HAPPY ANIVERSARY MARRIAGE AND APRIL POOL_ Abdallah ya direta yana tafi shima yana ce musu "tank you!tank you sister and brother kunyimin komai kungama min komai kuntaimakamin alokacin danake neman taimako baxan manta da wannan ranar ba domin tafi komai tarihi ackn rayuwata. Yadubi dije da kanta ke kasa tana murmushi duk kunya ta baibayeta yace "to ya kika ga wannan game din? Nayi winning ko? Taki daga kanta ma takalleshi balle yasami amsa Ya taho ahankali gareta zai rumgumeta tahau ja da baya tana fadin "Gaskiya kun shammaceni Kada katabani ni da wasa nakeyi fa. Yajanyota jikinsa yana fadin "eh munsani ai tunda gashinan hawaye yabata mk fuska tabbas da wasa kikeyi kamr yadda muma mukai miki wasa ko? Tahau murmushi tana murza zoben hannunta Yadaga mata haba yana fadin "inhar ba har zuci kk sona ba toki furta cewar kintsaneni ni Abdallah yanzun nan. Tayi masa shiru taki magana yasan kunya taji dan ta kasa kallonsa Yace mata "bude ido kiga bakowa afalon dagani sai ke wanda suka shirya shirin sungudu daki abinsu. Ta dago kai ahankali takalli koina taga basanan sun tafi Amma lallai mubina da Abdulhakim sunyu wasa da hankalinta to wai meyasa bata fahimta ba tun ahanyarsu naganin yanayin Abdul din? Lallai bata taba shiga tashin hankali irin na yauba Yakatseta dacewa "Khadija kigodewa Allah da Allah yabaki ni walh ina sonki zan rikeki da amana baxan taba wulakantaki ba bakuma zan hada sonki dana kowacce maceba kirike aranki Abdallah nakine har abada walh sonkine kadai yataba wahalar dani sbd Allah nake sonki tunda gashi Nakusa shan ACID yau akanki. Ta zaro ido afurgice tace "me kace?Acid kuma? Ya gyada kai yace "eh, mana naxo musu da damuwa nasiyo acid nace musu nikam yau zanbar duniya sbd bakya sona narasa yadda zanyi nasamo soyayyarki har nabar musu wasiyyya akanki to dayake suna sona shine suka hanani suka kawo wannan shawarar dan aga ko dagaske kike tsanar tawa to ashe gara da ban shaba gashi Allah yanufeki da sona ko khadija. Ta daga kai kawai dan har yanxun wani bawai take jinta wai itace agaban Abdallah cikin So da kauna Yashafa fuskarta yace "khady bakice komai ba Zinariya. Ta murmusa tace "gaskiya gara da bakasha gubar ba kaga aikamar ka kashe kanka da gaskene kuma babu kyau fa. Yace "eh mana.shiyasa ma da suka bani wannan shawarar nadauka kuma gashi nagwada naci riba. Pls kada kiji haushinsu taimakona sukayi Tace "ba komai mutafi gida kawai. Yace mata "to muyi musu sallama ko? Yafada yana kallon fuskarta yana murmushi Tace "kyalesu kawai muje. Yace "haba zinariyata amma dai ba fushi kikayi dasuba? Suna sonmu tarefa shiyasa sukai hakan. Ta girgiza kai tana fadin "a.a bafushi nayi dasuba dadima naji araina da suka hanaka shan Acid kaga nima sun taimakeni da tuni zanshiga yin takaba ayau. Yaji dadin lafazinta har wani hot kiss ya manna mata agoshinta ita kuma talumshe idonta kawai tana murmusawa. Lallai Abdallah yacika jarumi me kaifin basira gashi ckn sauki yasamo dijen kauye dijen birni dijen Abdallah inji fans πŸ˜… *Muje zuwa page na karshe fans Auntyn Sayyada da Shahida ce*πŸ‘ŒπŸΌ πŸ„ *YAR FILLO* πŸ„ _Dijen Kauye_ πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ•πŸ•πŸ• πŸ•πŸ• *True Life Story* *Nabilancy Luv*πŸ’˜ (Auntyn S&S) ⬇ *THE* πŸ”š *SAI WATARANA MASOYA ZAN BARKU SAI WATA RANA INA MUKU BANKWANA NI DIJE* πŸ˜ƒπŸ˜ƒ *KARSHE...* *Mu gauraye mujone muhade mu dulmiya Ackn Novel dinmu na 4 star's Nabeela's Only me suna* *_MATA JIGON AL,UMMAH_* *wanda yazo muku ckn wani sabon Salon na daban zakuji dadinsa zakuyi fahari dashi zaku chaskale da Nishadi zaku gwangwaje dajin dadi Da farinciki* πŸ‘πŸΌπŸ˜ƒ PG 125-130 Wata sabuwar Rayuwa dije ta tsinci kanta aciki wanda taringa jinta bawai domin abin ma dafari kunya yaringa bata ganin wai itace ayau take jin kaunar mutumin da ada tafi tsanarsa fiye da kowa aduniya sai gashi kuma ayau tanajin kaunarsa sosai Aranta tabbas lamarin ubangiji ba abin mamaki bane tunda shima Abdallah yana nuna mata qauna Yana bata kulawa sosai gashi baya kunya agaban uban kowa zai nuna mata kauna muraran harda ta rashin kunya don bayajin kunya ya sumbaceta koya rumgumeta agaban ko waye itakejin kunyar ma Ni,ima data fahimta sai abin yabata mamaki don sun shammaceta Saidai kuma ta tayasu murna da Allah yahada kansu har takance da Dijen "khadija ki godewa Allah rayuwarki tayi kyau gashi kina tare da wanda yake sonki tsakani da Allah kema kuma kina sonshi da xuciya daya dan Allah kada ki rabu da Abdallah walh kun dace sai nakejin inama inmutu inbar duniyar sbd rayuwata tayi gibi kuma duk nice najawa kaina ayanzu zaune nake fanko empty bantsira da komaiba arayuwata sai takaicin rayuwa gani dai amatsayin matar Abdallah amma bandi amfani agareshi tunda gurguwace ni Allah ma nake godewa da yasa ina rayen zanga wannan rana ta yanda Abdallah ke nuna maki kauna domin dama can dake ya dace khadija ganewa ne bamui ba nagodewa Allah ma da Abdallah bai wulakantani ba da dukan saiyai min yawa. Dije tayi murmushi tace "haba Ni ,ima kidaina ma fadar hakan walh indai ina raye baxaki taba wulakantaba Allah zaibaki lfy kidawo kina takawa dakafarki kamar kowa aiki godewa Allah m tunda abin yazo miki da sauki fatana kawai kixamo me hkr da juriya da kau da kai akomai domin yin hakan shine zai wanzar mana da zaman lafiya ackn gidan nan. Ni,ima ckn jin dadin jin lafuzan dijen ta kama hannun dije tace "nagode sosai yar,uwa zanyi abinda kkce kodan insami zaman lafiya arayuwata. ******* Kwance suke akan gado tana kan kirjinsa tana wasa da gashin dake kwance luff akirjin nasa Shikuma yalumshe idonsa kawai yanajinta tana goga lebenta anasa Dije tace "yayan Love kasan wani abu? Abdallah yabude idonsa ahankali yace "a,a saikin fada Zinariyata. Tace "ina son wannan gashin naka na kirji tun ranar dana fara ganinshi atare dakai naji wani abu araina tabbas aranar nafara jin feeling atare dani. Yazaro ido "ashe? Ta boye fuskarta akirjinsa wai ita kunya Ya kamo habarta yana murmushi yace "wato ashe kin dade dafara sona ban saniba knn? Ashe boyewa kikai saida kika jira nafara bayyana mk kenan? Ta girgiza kanta tace "a.a nifa ba haka nace makaba. Ckn salon shagwaba tafada wanda yazazakoshi yafara tsotsar bakinta Dataga salon yacanza saitahau kukan karya dan ya kyaleta harda magiya "plz yaya kayi hakuri kabarni haka nagajifa mubarwa gobe mana. Yatsaya cak da mulmular dayake mata yace " rawul na ukun yau zaki gujewa? Why? Kefa kika koyarni my khady plz kitaimaka kibarni mana Tace "toni !toni ai har yanzu zafi fa nakeji. Yayi kas!da murya yace "oh my zinariya baxan miki da karfi bafa, kinji. Tayi lakwas alamun dai ta mika kai. Nan nabarsu nafuce don su samu damar ci gaba da sabgar ma.aurata. πŸ‘πŸΌπŸ˜… Akofar gidan Abdulhakim yayi farking din motar tasa yadire dije yana ce mata "zandawo nadaukeki da yamma Zinariya ki kular min da baby. Ta rausayar da kai tace "yaya kabari sai dare mana kazo kadaukenin. Ya girgiza kai yace "yanzunma dan zamuje meetting ne shiyasa nakawoki amma da babu inda zanje kinsan da direct gida zan mayarki bana so kidawo daga awo kitafi wani waje nafiso yanda aka luguiguita min babyn nan ace kinje gida kin kwanta kin sami hutu to amma yau kin dage wunin na mubina nane kinaga ita Abdul baya barinta yawo ko. Tayi murmushi tace "ai ita kaga tayi nauyi da yawa kuma ita kadaice nikuwa kaga. Shishsh!!yadora yatsansa akan bakinsa yana fadin "don't tell dis kema ke kadaice ai. Tace "Ni,imar fa? Ya mata wani kallo wanda ita kadai tasan ma.anarsa Baikara cewa komai ba dai yaja motarsa yai gaba ita kuma tashige gidan Tana shiga tahau tsokanar mubina "me tirtsin ciki gatanan tafe...πŸ˜ƒ Mubina datake jabe akan doguwar kujera da tsohon ciki tayi murmushi tace "wato naxama abin tsokanarki ko khadija.to ai naga kema dai cikinne dake kuma dole zakizo gurin dan nasan nan da wata hudu kinyi nauyi kamar ni. Dije tace "Allah mubina bana fatan cikina yakai naki girma.kinganki kuwa? Tab walh kinyi muni cikin yafi komai girma ajikinki shi ake fara hangowa kfn aganoki sannu kinji ta gidana. Mubina tace "to kekuwa nashiga EDD nafa harna kara kwana biyu. Dije ta kama baki tace "tab kice yau ko gobe dai. Mubina tace "yanxu ko anjima dai ko. Dije takama baki tana dry "wai yakaga mubina zata haihu, mubina tace "ainafiki juriya yarinya kinmanta yanda kk rude ganin zaki rasa mijinki Aiwalh gara da mukai mk haka gashi munga tsagwaron soyayyar da kk boye aranki. Dije tahau dariya tace "ai walh kun shammaceni dayawa. Mubina tace "amma dai mun iya hada plan ko? Dije tace "gaskiya kun iya tunda har kuka hana mijina shan Acid ba. Mubina tasheke da dariya tace "bawani Acid daxaisha malama shima duk unset ne yafadane kawai dan yaji tabakinki. Dije tace "toni koma dai miye anriga anwuce gurin tuni. Mubina tace "hakane kam ta yaya Abdallah ina Ni,ima? Dije tace "Tana gida daga Awo nakefa yabiyo dani yawuce meetting Mubina tace "to yayi ta yaya Abdallah kije kicin ki debo abinci ko. Dije tace "keni cikina acushe yake banajin yunwa ruwa kawai zansha. Dije ta mike ta nufi furji ta bude ta dauko faro me sanyi ta tittila a cup tadawo ta zauna kusada mubina tafarasha Sun wuni tare suna hirarsu ta kawaye anata hira ana tuna da ana dariya aiko dai mubina saiji tayi kamar ana zungurarta mararta ta daure tam! Ciwo yataho gadan gadan nakuda tayi sallama Dije rudewa tayi jikinta yahau bari don bata san ya zatayi da mubinar ba Kiran Abdulhakim tayi awaya har sau biyu bai dagaba suna meetting da wasu turawa a kamfaninsu wayarsa na silent Momy ta kira ta shaida mata Ai tuni momy uwa ta gari ta taho gidan mubinar da drevernsu yadaukesu sai asibitin da mubinar ke awo. Cikin minti talatin Allah yabudi ido lafiya mubina ta zankado jaririnta katoto me kama da ubansa Yaro fari kal kyakykyawa ubansa futuk Dije tayi ta kallon yaron ckn so yabata sha.awa sosai taringa shafa cikinta tana addu.a aranta Allah yasa itama ta haifo me kama da Abdallah dan hakan shine cinyewa gun mace awannan zamanin kahaifo babies me kama da ubansa Me jego lfy take dan haka aka sallamosu suka koma gida Saida momy ta gyarae yarta tayi mata wanka ta gyara babyn sannan ta koma gida amma ta turo mata yar tsohuwar da take mata aiki iya zulai Sai magriba suka fito daga meetting din abin yabaiwa su Abdul da Abdallah mamaki ganin test din Dije awayarsu wai Mubina ta haifi namiji Adokance suka tafi gidan suna murna na samun wannan karuwa Abdulhakim yaringa kallon dan ckn so wai yanzu wannan kyautar Allahn nashine?yaringa sumbatar yaron yana godiya ga Allah sannan yasa mubina agaba yana fada mata kalaman soyayya. "Nagode Mubee na kinbani farin ciki sunan mahaifina zansaka mahmud kizabi wanda za.a ringa ce masa nagodewa Allah dabaisa alokacin da dady yabanike na bujireba ashe akwai rabo atsakaninmu ina sonki My mubee Allah yakara mk lfy da nisan kwana agaba ki haifo mini "ya"ya tara insami goma ma aduniya. Tarufe fuska tana murmushi tace "Amin Abban Abulkairi. Itako dije jikinta yagama sanyi ganin yanda ake nakuda tabbas mata suna kokari Amota suna tafe Abdallah yana tayi mata sambatu "My Zinariya kyanta ki haifomin namiji kema kinji walh babyn nan yasamin son da namiji araina plz Khady na Ido kawai tabishi dashi batada bakin magana tunda sambatu yakeyi Yama mance ba itace zata bashi namijinba Allah ne Da taga da gaske yk ne sai tace dashi "Yayan love kayi addu.a Kawai. Yace "yakamata kiyi scaining ko ? Ta girgiza kanta "basai nayiba yaya mubarwa Allah lamarin kada muyi masa shishshigi. Ya gyada kai kawai. ****** Wata hudu da haihuwar mubina knn Abulkairi yayi wayo alokacin Dije ta haihu Allah cikin ikonsa ta haifo tagwaye duka maxa kuma batasha wani wahala ba wajen labour ckn mintina twins suka zo duniya Yara gwanin sha.awa kowa sonsu yaringayi tun daga asibitin farin jininsu ya watsu farare tas kamar "yayan larabawa sunyi kama da babansu shikansa Abdallah saida yaringajin wani annashuwa aransa yaita godiya ga Allah aransa da bayyane Aranar suna kuwa canza musu suna yayi yasakawa hassan suna Abdulhakim little hussain kuma jiniour Abdallah Haka yaran suka taso da farin jini sosai Ni,ima ma tana nuna musu kauna me aikinta ke daukosu takawo matasu kokuma dijen takai matasu har part dinta su Wuni tare Alokacin kuwa da suka isa yaye momy ce ta karbesu ta yaye su agidanta Dije hankali yakwanta mijinta na nuna mata soyayya gashi inda yakara burgeta yakara saka sonsa aranta Abdallah mutum ne domin yaje can kauyensu yahada matasan garin da basuda aikinyi yabasu aiki a gidan gonar dady da aka yanki gefe yayi floti biyu aka bude kamfanin shinkafa gashi yaja wuta garin yayiyyi rigiyoyin burtsatsai da fanfuna ko ina kayi saidai kaji ana shi masa Albarka tabbas kayen marina suna alfahari da Auren dije da Abdallah Don Yamayar da kauyensu Birni ya haskaka musu karkara koina fitilune ahanyoyin da ake shirin futar musu da tituna Su littel da junior sunada shekara uku daidai dije ta haifi "ya mace wanda ita kuma kama tayi da ita futuk daka ganta kaga "yar fillo zam. Abdallah yaso yasaka wa diyar tashi Sunan margayya Zannura to sai Dije tace itakam magaji da rai zatayi Ni,ima take so asakawa Babyn Baiki tatan ba tunda Abin alherine hakan Ba.a boye mataba kumma Ni,imatullah akece mata Ni,ima naji da takwara sosai agunta take wuni wani sa,ilin ma intaji shiru kafin akawota da kanta take dingisawa taje ta gano takwara Bayan shekara biyu Dije manyan mata ana zaune ana koyawa Ni,ima baby fullanci Abdallah yashigo da twins sukayo kanta suka daneta "momy oyoyo mundawo sannu da gida. Ta hade rai tana turarsu "kada ku ballani mana meye hakan. Littel Yahade rai yace "gaskiya momy muma kiringa koya mana fulatancin nan kullum saidai muji kina yiwa baby bandamu. Abdallah yakaraso ciki yana musu dariya dijen ma dariyar takeyiwa littel ganin yana nuna kishinsa karara akan Baby Ni,imar wacce bakinta ma baibude sosaiba Abdallah ya daga mata gira "kibashi amsa mana kinyi shiru nima ina kishi da hakan fadane banyiba yarigani ne kawai. Tayi dariya tace "to ya kuke so inyi daku nagadai kaima gaba kake sasu kana koya musu turanci ko gayyata ta bakwayi toni meye aibuna da abin kishi dan na koyawa diyata fulfulde. Abdallah yace "mudai munji munki wayon dole muma ahada damu akoya mana ko mu rigime tunda ai babyn ba yarenta bane yaren mamantane. Dije tayi dariya tace "Amma dai kasan itace asalin *"YAR FILLON* KO? KAMMANNI sunnuna komai nata na Dijen kauyene.... yatoshe mata baki "kul! Dijen Abdallah kike ba dijen kauyeba plz mubar maganar nan ma mudawo ta batun abinda nake muradi agunki yaushe zanbaki ajiyatane? tayi kamar bata fahimtaba tace "meke nan? Yashafa cikinta "Inaso ahaifarmin Zannura ne ta kanne ido daya tace masa"kasha kuruminka takusa zuwa ma. cikin murna yace "da gaske?dama nabayarma ashe ba.a gayan ba. Yakai mata sumbata agoshi ta nuna masa yaran dake gefe suna sabgarsu tace "Dadyn love yara fa ka ankare plz. ya fakaici idon yaran ya sunkuceta yayi bedroom dinsa da ita …………… πŸ–πŸ»πŸ‘πŸ»πŸ˜ƒ asha love lfy masoya Allah yabar so da kauna Dije da Abdallah. *Auntyn Sayyada da Shahida ce*πŸ‘ŒπŸΌ Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels