Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels AGE MATE'S Story & written by mommyn fareesa *GODIYA* Alhmdllh Ala kully halin" godiya ta musammun ga Allah S W A daya nunamun na fara wannan littafi lafiya"yah Allah yadda na fara lafiya Allah kabani Aron rai da lafiya na gama lfy.... *GARGAD'I* wannan littafin k'irk'irarran labarine banyi shi dan wata kodan waniba idan yayi daidai da rayuwarshi Arashine"Aguji sauyashi ta kowace siga sbd hakkin mallakata ne.... dedicate to All members of my groups🥰Ina yinku over guys💃💃 *Dominki* my beloved sister hafsat Aliyu D 🥰Allah yabaki miji na gari *Tukwici ne* gareki Hjy Amina saudiyya( maman noor ) ina Alfahari dake 🤗 Page 1&2 BISSIMILLAHIR RAHAMANIR RAHEEM KT STATE (baya jidda road G R A *gida biyu*........baka jin sautin komai Acikin d'akin sai sautin k'ira'ar karatun shaikh sudais"da yake karanta surutul bak'ara"gaba d'aya d'akin tsit yake daga sautin karatun sai iskan fanka da sanyin AC kawai ke tashi "ga wani irin k'amshi irin na Air freshsheners da turarukaan wuta masu dad'i "d'ak'ine me girman gaske daya d'auke sautin royel furnitures masu kyawun gaske milk colour"sai wani had'ad'd'en carpet me laushi da aka shimfid'a Atsakar d'akin "daga gefen windows kuma sofa ce Ajiye da k'aramin fridge"daga gefen mirror kuma wani babban table ne da aka jera littattafan Addini tsimi guda gasunan "sai gab da bakin k'ofar shigowa cikin d'akin kayan kallo ne"gaba d'aya d'akin wani irin sihirtaccen k'amshi me kashe jiki da b'argo ne ke tashi.....daga gefen royel bed d'in k'ananun kayane na maza Ajiye da p cap Agefe bak'a da Agogon fata itama bak'a "sai daga k'asa gaban mirror wasu takalmi ne bak'ak'e boot"kallo d'aya zaka yiwa d'akin ka fahimci d'akin namiji ne me tsananin tsabtar gaske..... k'arfe 11:31 am na ranar yau Tuesday da Agogon d'akin ta buga yayi daidai da aka turo k'ofar bath room d'in "Anutse ya fara d'ora santaleliyar k'afarsa me cike da gargasan gashi bak'i sidik akan k'aramin carpet d'in dake shimfid'e bakin k'ofar toilet d'in "kafin ya Ida fitowa gaba d'aya ya rufe k'ofar"Atake d'akin ya gauraye da k'amshin shower jal d'in da yayi wanka dashi"Ahankali ya nufi gaban dressing mirror yana d'aure da towel navy blue iya k'ugunsa sai wani milk rataye saman wuyansa yana goge ruwan jikinsa....*Dr Nura Darma* kenan! Tsayayyen saurayi me jini Ajika me matuk'ar jida kansa d'an k'walisa"wasu na masa kiraki da *baban su wanka* sbd ya iya d'aukar zazzafan wanka ,ga tsabta ,uwa Uba kuma baiwar kyawun halittar sa da cikar kamala.....kyakykyawan saurayi ne dogo,chocolate color mai cikar kamala da nutsuwa. baida hayaniya A yanayinsa na zahiri ,bai kuma da fara'a sam akan fuskarsa" A halittar jiki da cikar kamalar fuskarsa mai nuna barazana, ko mak'iyinsa dole ne ya yarda yaci wannan suna na jarumi kuma ingarman namiji me tak'ama da ilimin da Allah ya bashi guda biyu" na zamani dana Addini......be cika yawan mgn ba sai idan yaga dama ko kuma akan Aikinsa ne"be kuma d'aukar raini Akwai bak'ar zuciya...d'an numfashi ya sauke Akaro na farko fararen manyan idanunsa na sauka saman kayan "hakan yayi daidai da wayarsa da sautin karatun ke fita ta d'auki tsuwa , Atake karatun kuma ya tsaya"d'an lumshe Ido yayi ya kuma sake bud'ewa ya kalli Agogon dake manne jikin bango"bebi takan wayar ba Anutse ya d'auki cum dake saman mirror d'in yafara taje bak'ar sumar kansa me taushi da sulb'i har zuwa kan zagayayyen k'asumbarsa datayi matuk'ar k'awata kyawun fuskar tasa"take kuma d'aukar hankalin y'an matan zamani"sai sallayarsa dake a tsakkiyar goshinsa"da itama take masa masifar kyau"red lips nasa sunada d'an fad'i Amma basuda tsawo"idan yaga dama ya tsukesu mutum be isa ya gansu ba"yana da manyan k'wanji da murd'add'en jiki kasancewarsa ma'abocin yawaita exercise.....lura da yayi kiran da Ake jero masa Awaya yak'i k'arewa ya saka Agaggauce ya shirya cikin t shirt red da bak'in wondo da PC cap da tayi masifar yi masa kyau"ga wani irin k'amshi dake tashi Ajikinsa "idan ka kallesa wuf d'aya zaka d'auka *bak'in bature ne*....kamar yadda yana yinsa na rashin fara'a yake,haka yafito daga cikin d'akin rik'e da key d'in mashin d'insa roba roba"saida yafara rufe k'ofar d'akin nasa kafin yad'an kalli gefen side d'in su Mamy"sai kawai yanufi can cikin tafiyarsa da wasu ke kira irinta kas'aita! mashin nasa na kafe bakin y'ar barandar shiga babban parlourn gidan "Sam fuskarsa ba fara'a yana duba wayarsa yaturo k'ofar ya shigo cikin nutsuwarsa da deep voice d'in nan tasa yace" Assalamu Alaikum ! Masha Allah Akwai baiwar murya....wata kyakykyawar mace ce y'ar kimanin 48yrs na zaune kan kujerah "tana sanye da riga da zani na Atamfa gold"wacce kallo d'aya zaka mata kasan mahaifiyarsa ce sbd kana ta jini "in bacin tasan darajar sallama da bazata Amsa masa ba"tamkar tana jiran shigowarsa dama ta fara k'ok'arin dakatar dashi wajen cewa"idan bazaka jeba ka d'akko mun yarinyata saina kira khaleel dukda yana skul sai yaje ya d'akko ta"ko yanzun haka ta kirani tacemun befi saura mintina 5 ta sauka daga motaba"so kakeyi tayi tsaye cikin Rana tana zaman jiranka ko me?"shidai tunda ta fara fad'anta yana tsaye daga bakin k'ofar ko zama be yiba"dama yasan indai kan marar mutuncin yarinyar nan ne mamy bataji bata gani"Ashe koma sauka batayiba taketa masa fad'a haka"in ma bacin sbd mamyn wlh da bazai je ya d'akko ta "Amma zata sani Ai.....kana jina kayi shiru?"oh my God! dan Allah kiyi hakuri mamy zanje na d'akko ta nefa"in bacin ma gulmarta ko adaidaita basai ta hauba dole sai Anje Awani d'akkota?kace me? beyi mgn ba yanata cin magani ya fito ya hau mashin d'in yafita daga cikin babban get d'in gidan "cike da k'warewa ya jashi ya hau saman titi..... directly babban shagonsa (chemist)da baifi sati biyu da bud'ewa ba yanufa"yana isowa ya samu Isma'il Acan yanata sallamar masu siyan magani.....*yaya Nura* kadawo?"uhmm ! Harka d'akko *Anty Ahyaan* d'in?cikin tsuke fuska yace"ban sani ba"yak'are maganar yana wucewa ciki ya zauna kan kujerah yafara danna waya ya wani d'aure fuska"beyi cikakken mintina biyar da zama ba k'aramar wayarsa daya bud'e messages suka dinga shigowa na masu tambaya"sai kuma kira da aka dinga jerowa"ta gwayen tsaki kawai yakeja yak'i d'auka sbd dokar sace banda kira sai sak'o kawai "saidai wasu badan sbd tambaya suke kiraba saidan sbd suji muryansa"horn d'in dayaji yasaka yaja k'aramin tsaki batare daya kalli waje ba"saima yamutsa fuska yayi yanata danne danne Awaya.....*yah shaikh!* yaji muryar mu'az Abokinsa "ya d'auki kusan second 5 kafin ya d'ago kansa suka had'a Ido ya maka masa harara"shi kuma yayi murmushi tare da fad'in yau kuma da y'an k'yaliya ka tashi Abokinah?"ya k'are maganar yana shigo cikin shagon yana sama da keys d'in motarsa yana cafewa"Isma'il ya gaida sa"ya Amsa da tambayarsa su Mamy"kafin yace" *Darma* tashi muje mana"d'an tab'e baki yayi cikin husky voice d'insa yace " yanzun da Rana tsaka zamuje gidan mutane"12 fa ta wuce"bazaka bari sai yamma ba?gaskiya bazan iyaba nafa sanar mata zamuzo ku gaisa da ita kuga juna "dukda ko sadda kake London Ina baka ita ku gaisa Amma nafiso yanzun tunda kadawo ta ganka ku gaisa"tamkar bazai ce komai ba saiya yamutsa fuska yanata wani basarwa yace"nifa yanzun yarinyar nan zanje na d'akko tana tasha"kasan tana kd ,Acan tayi NYSC d'inta ,yanzun ta gama"shine mamy ta matsamun naje na d'akkota Atasha"uhmm Abokinah baka gajiya wlh"na d'auka tuni kun dena wannan y'ar tsamar da *Ahyaan* kodan sbd shekaru sun d'an ja"8yrs fa kayi a London bana zaton ko pic naka ta gani tunda ka tafi"ka kuma dawo baku had'u ba ita tana kd...pls ka dena zancen yarinyar nan "cewar uban gayyar yana wani ya mutsa fuska"hahaha wai yarinya! sai kace kaida ita ba sa'annin juna bane"inaga kamarma itace ta baka sati guda ko....me makon yabashi Amsa sai wani uban punch yakawo masa yana harararsa"ya kauce yana dariya"kafin ya duba time yace"ustaza tashi muje mu d'akkota daga nan muje wajen my princess "mitsssssuww d'an iska! kai kuma d'an guguwa ko?"hmm! gara dai da Ammi zata yimaka Aure tun kafin kafara laluben y'ay'an jama'a"kamar kana zaune kuwa"da ba'a saka ranar nan ba ai wlh da matsala"kai kuma saika zauna kayita Azumi sbd jarabar dake damunka"dan wlh nasan wannan Azumin da kakeyi duk sati sau biyu dole Asaka maka Alamar?....shiru yayi ganin yadda uban gayyar ke harararsa yana kuma hararar Isma'il dake zaune yana sallamar masu siyan magani"dukda yaron bama sauraren firan tasu yake yiba Amma Ahaka be tsiraba Ana harararsa"pls ka tashi muje mana"*Darma* bece komai ya d'auki phones nasa guda biyu yasaka Aljihu ya mik'e tsaye yana fad'in saidai kajirani Anan na dawo sai mu wuce"ah ah muje tunda da mota na fito mana"saidai bazan baka driving d'in ba karka kayar damu da wannan gudun da kake yi "to shikenan afasa tafiyar mana"mu'az na dariya yace"zanso naga wacce zata Aure ka"sbd tanada Aiki ja Agabanta"banza ya masa suka fito daga cikin shagon"Adaidai lokacin kuma wata had'ad'd'iyar mota fara tayi parking gefen motar mu'az"kallo motar bata ishi dr darma ba saina Amsar key d'in motar mu'az yayi yanufi driver sit Agadarance yana hura iska cike da shan k'amshi sbd yana zaton *bilkisu* ce cikin motar"halan kuwa hasashen nasa gaskiya ne"yana k'ok'arin shiga motar yaji sautin muryarta tana fad'in doctor pls zan.....banza yamata ya Ida shigowa cikin motar ko kallonta be yiba"mu'az kuwa kallo d'aya yayi mata ya d'auke kansa ya shige gefen me zaman banza ya zauna ,sbd yasan koyama Dr darma mgn ba kulata zaiyi ba"Ayanayi kamar zatayi Aji da kamun kai matsayinta na y'ar boko Amma gashi bbu Alamar Ajin"ya Ayyana Aransa yana kallon mutumin nasa daya wani tsuke fuska ya d'aure ta"ya saki murmushi kawai bece komai ba"Dr Nura Darma kuwa zafin yarinyar yakeji"duka 6days kenan farkon saninsa da ita daga zuwa siyen magani"shinefa washe gari ta dawo wai Acanza wani,wanda ta siya yanada k'arfi ,saiya canza mata"wai kuma yabata contact nashi idan beyiba saita kirashi yaje gidansu yakai mata wani"mugun kallon daya watso mata yasaka ta tafi babu shiri"shine kuma yau ta koma dawowa besan meye tazo tayi ba.....wlh Abokinah Ina son Fatimah har bansan Adadiba shiyasa Aka saka ranar nan baka nan"Amma yanzun dai biki kana nan za'a yishi"k'ilan kaima wajen bikin kasamu choice naka.... kalaman mu'az suka katse masa tunanin daya Lula"karon farko daya saki wani d'an tak'aitaccen miskilin murmushi me ban sha'awa da yayi masifar yi masa kyau"cikin deep voice yace"ni Ai Anjima da badani tuni"yak'are maganar suna shigowa cikin tashar yana tunanin shi zaima iya gane Ahyaan kuwa"? Shifa rabonsa da ita 8yrs kenan da wasu watanni"dukda dai shima yasan da wuya marar mutuncin ta ganesa"sai yaja kwafa daya tuna fad'an su Ana gobe zai tafi London harta cijesa ga babban d'an yatsa"time d'in sunada 20yrs......kamar fa gata can fa Abokinah "cewar mu'az sbd hango wata had'ad'd'iyar yarinya da yayi"tana tsaye rik'e da troley nata"madaidaicin jikinta na sanye da suit na mata bak'ak'e riga da siket "ta k'awata fuskarta da wani faskeken eye glass bak'i irin na mata y'an gayu wayayyu"ta kuma yane kanta da mayafi fari"irin kalar rigarta ta ciki"sai takalmi masu masifar tsini da jaka suma farare datake sanye dasu "fuskarta bbu make up"Amma tayi masifar kyau, babu namijin dazai Aza idanunsa akanta ya d'auke "kallo d'aya zaka mata Adole zaka kirata da sunan classic lady"tayi jik'akk'en kyau, idan nace muku kyau ina nufin kyau mak'urar k'urewa a cikin k'arshen k'ure....*Ahyaan* kenan"yarinya me yanga da Aji"tun daga k'afarta zuwa kanta komai me kyau ne"tanada kiran tsayayyen jiki me kyau da d'aukar hankalin mazaje"fatar jikinta chacoolate colour ce irin me wahalar samu"Haka ma zagayayyar fuskarta mai d'auke da hanci da yayi dai-dai da ita ,ga manyan idanu farare masha ALLAH! dukda kyakykyawar fuskarta Ad'aure take sbd zafin ba'a zo d'aukarta ba tanata tsayuwa cikin ranah "ta kuma fahimci wannan gadararren ne (Dr Nura) aka turo ya d'auketa shine dan wulak'anci yak'i zuwa kan lokaci"dama ta sami labarin dawowarsa Nigeria Awajen mama(mahaifiyarta) sati biyu da suka wuce"gaba d'aya zuciyarta iya wuya take"Abinka da masifaffa dama"saidai ta k'udurta nafef zata hau idan tadawo gidan ta had'a masa bom wajen Mamy"da wannan tunanin ta gyara tsayuwarta tana k'ok'arin tsayar da nafef......muk'ut ! *Mr mahuta* dake gaban motarsa zaune yana Aikin kallon Ahyaan kamar TV ya had'iye wani busasshen yawu yana jan motar ya iso gefenta yatsaya yafito"lokacin ita kuma harta tsayar da nafef yanama k'ok'arin isowa wajenta"hakan yafaru kan idon Nura Darma da tunda mu'az yace gata can yamata kallo d'aya ya d'auke kansa "kan idonsa Mr mahuta yafito daga cikin motarsa..... Abokinah inaga fita fa zakayi ka mata mgn ta shigo mu wuce"kaga ga wani can zai mata mgn daga ganinsa sai a hankali da irin kallon dayake mata "banza Darma yamasa yak'i tankasa.....ranki yadad'e barkanki da rana! taji muryar Mr mahuta Abayanta da kuma k'amshin turarensa"yamutsa fuska tayi tana hura hanci ta nufi wajen me nafef d'in batare databi ta kan mutumin ba sbd Atake taji wani irin tsanarsa "kasancewar dama haka take duk wanda zaice yana sonta Tofa shine babban mak'iyinta"shiyasa gata nan har takai 28 yrs batayi Aure ba"badan kuma sbd ba masoyan ba saidai dan bataso da kuma lokaci beyi ba"farar d'aya idan ka kalleta zaka d'auka bata wuce 23 yrs ko 20yrs sbd jiki me kyau da Allah yabata.....Mr mahuta yasaki d'an murmushi sbd ba k'aramin tafiya da imaninsa yarinyar tayi ba"yakafe k'ungunta da Ido yana masa kallon k'urullah tare da ayyanah wasu Abubuwa mararsa kyau Azuciyarsa"yayi k'asa da murya yana fad'in haba baby"kamarki ya wuce ace kina tsaye cikin Rana zaki hau Adaidai"Ai hakan ba ajinki bane sbd za.....kasa cigaba da mgn yayi sbd juyowar datayi taja tsaki had'e da ballo masa harara ta cikin glass nata "sai kuma ta maida hankalinta wajen me nafef tana fad'in G R A baya jidda road zamuje"ta fad'a shima tana gallah masa harara sbd ganin yadda yaketa kallonta yana lumshe Ido sbd jin dad'in muryarta me kama da busar sarewa...lolx"yana k'ok'arin mgn taji tsayuwar mutum bayanta da wani had'ad'd'en sanyayyan k'amshi daya Fi nata k'amshin dana kuma mr mahuta"bugawar zuciyarta tayi daidai da jin k'asaitacciyar muryarsa me d'an kauri da sirantaka yana furta `K`! wuce ki shiga mota muje "ya fad'a bbu Alamar wasa saman fuskarsa"ya wani mugun had'e girar sama data k'asa.....koda bata juyo ba tasan muryarsa ce"saita juyo cikin isarta tana sakin wani shegen murmushin d'aya kusan kashe mahuta dake tsaye yana kallon su shida me nafef"saida gabanta ya fad'i dataga yadda Darma ya koma tamkar wani babban matashin da zaiyi 35yrs"komai na halittar in garman namiji ya bayya nah Ajikinsa "ga wani uban kwarjini da cika waje daya mata, musammun daya had'e rai "dukda ko Abaya tasan yanada kyau Amma kyawunnasa na yanzun ya zarce na baya nesa ba kusa ba"kallon second 2 ta masa ta zabga masa wata uwar harara ta d'auke kanta ayatsine kafin tace"mlm lafiya?zakazo kamun tsaye waye kai ,me kake nufi dani ???"ta fad'a cikin ya mutsa fuska tana k'ok'arin tura troley d'in kayanta cikin nafef d'in........âœ�ï¸� Jama'a wannan karon da zafinah na fito"karki yadda wannan book d'in ya wuceki maza hartar biyan naki halal d'in ta wannan hanyar domin kiji tayaya za'a yi rikicin masoyan?? 🥰🥰🤗👇 wannan book d'in na kudine ! Regular grp 500 Vip grp 1000 Special grp 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 500 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kiraâ�? Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Regular 300f Vip 1000f Special grp 2000f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ ğŸ§�ğŸ�»AGE MATE'S ğŸ§�ğŸ�¼â€�♀ï¸? ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ Story & written by mommyn fareesa *dominki* my beloved sister hafsat Aliyu D 🥰 Allah yabaki miji na gari *Tukwici ne* gareki raudah mohd sokoto ğŸ˜� *sadaukarwa* ne gareki zainab hamisu wada 🥰in yinki irin sau babu Adadin nan tawan💔💗 Free page 3&4 .......A hankali ya d'ago fararen idanunsa masu girman gaske da yake yawan lumshe su, karan farko ya saukesu A kanta ba tare daya furta komai ba.....*wato har yanzun fitsararriyar yarinyar nan bazata dena jin kai da izza ba?* yafad'a Azuciyarsa yana matsota sosai har tana iya jin hucin numfashinsa daga gefen bayanta"tsabar miskilan cinsa da jin kai irin nasa k'in tankata yayi"saidai kawai taci An finciki hannunta da k'arfin gaske har saida tasaki k'aramar k'ara"wanda yayi hakanne sbd ganin zata shige cikin nafef d'in bayan ta saka troley nata ciki...A wani irin harzuk'e ta juyo ta balla masa harara tare da jan tsaki ta fara k'ok'arin k'wace hannunta"hakan kuma yayi daidai da isowar Mr mahuta gefensu ,yayinda mu'az dake zaune cikin mota da wasu masu wucewa suka fara kallon su....mlm Akan meye zaka kama tab'ata, harka hanata shiga nafef??"cewar mahuta cikin hura hanci"saidai DARMA da yafishi zafin kai saima ya nuna kamar ba dashi yakeba"be kuma cika tan ba saima troley d'in kayan yake k'ok'arin fitowa dashi daga cikin nafef d'in da gudan hannun sa"yayinda gudan hannun nasa yake rik'e da hannunta...ganin da mahuta yayi beda Alamar nuna yasan dashi yasaka shi kallonta yace"baby ko kin sanshi ne?"mlm wai Ina ruwanka dani ne dallah?"ta fad'a Amasife "me makon yaji haushi saima murmushi yasakar mata"ita kuma ta saci kallon k'afar Darma dake cikin takalmi boot"saita Aza k'afarta me tsakalmi masu tsinin gaske ta take masa tasa k'afar "tabbas yaji rad'ad'i Atsakkiyar k'afarsa Amma da yake inbgarman namijin duniya ne koma a fuska be nuna mata yaji zafin ba"har k'ara rintse Ido takeyi tana take masa k'afar Amma yamata banza yana Ida ciro troley d'in daga cikin nafef ya finciketa da k'arfi suka nufi wajen motarsu....mahuta kuwa be hak'ura ba saima ya biyosu Abaya"sai'a lokacin mu'az ya gane fuskar Mr mahuta....wai bazaka cikani ba?"ta fad'a cikin tsawa tana kiciniyar fisge hannunta"Amma isheshshan kamar badashi take mgn ba, ya bud'e back sit yaturata ciki da k'arfi"sai hannunsa ke rad'ad'i na dama sbd yagin data masa da farcenta"be tanka taba ya sako troley d'in kayan cikin motar yayi tsaye yak'i rufewa"yakoma binta da wani irin kallo fuska Ad'aure "ita kuwa k'in yadda ta kallesa tayi"sai yaja tsaki yana fad'in marar kunyar banza"yana fad'in hakan ya rufe k'ofar back sit d'in da k'arfi"kafin ya juyo ya kalli Mr mahuta dake tsaye yana kallonsu"cike da Isa da izzah ya matso gabansa! Ido cikin Ido ya kallesa yana sakin wani shed'anin malalacin murmushi yace"meya hana ka hanani na shigar da ita cikin motar ne?"Amsa itace babu! sbd baka Isa ba"zan baka shawarah guda biyu"na farko kadena shiga shirgin da banaka ba"sannan kasan da waye yaka mata kayi fito na fito"domin da kura kawai Ake wasa"zaki kuwa saidai kallo daga nesa ,ko shafar jikinsa sai An had'a da dubara akeyi....yana fad'in hakan ya juya idanunsa yana koma sakin k'aramin murmushi ya shafi lallausan sajensa yayi gaba yabar masa daddad'an k'amshin turarensa....*miye gadararsa?* cewar Mr mahuta da yayi suman tsaye kalaman Darma na Amsa kuwwa Acikin kunnansa"saidai bashida Amsar wannan tambayar"saidai yasha Alwashin bincikar yasan waye shi,meye matsayinsa wajen wannan zuk'ek'iyar yarinyar?? "da lokaci guda yakejin kwad'ayi kasancewa da ita(wa iya zubillah )......yallab'ai zamu iya tafiya komai na boot mun shirya....yaji muryar wani body quard d'insa "bece komai ba yabi bayansa.....tunda DARMA ya nufi gaban mahuta suna mgn mu'az gabansa ke fad'uwa"yasan Darma kaifi d'aya ne baya tsoro balle shakka"saidai bayaso ya had'a wasansa da irinsu mahuta, sbd shed'anu ne kuma tsageru"masu tak'ama da shiyasa da nera kuma.....saidai Abin nan daya faru yanzun yasaka ma zuciyarsa kokonto game da Abokin nasa"juyowa yayi ya saki murmushi sbd jin Ahyaan na waya da Mamy tanata shagwab'a da had'ama *darma* bom Awajenta"tana cikin wayar ya shigo cikin motar Afusace ya wani tsuke fuska yanata ciccin magani"shi dariya ma muaz yaji ya bashi Amma saiya basar ya juyo ya kalli Ahyaan data kashe wayar suka had'a Ido"y'an matan Mamy! yaya mu'az Ina wuni? lafiya qlau Ahyaan"An gama service ko?"Eh wlh"to Allah yakawo babban rabo ,ta Amsa da Ameen"tana d'an murmushi domin tana ganin girman mu'az "musammun data san ya girmesu suna dai Abota ne kawai da darma Amma ya bashi 3yrs shi yanzun kusan 31yrs garesa......uban gayyar kuwa ba k'aramin haushi yaji ta koma bashi ba "wato shine marenin wayonta take kiran sunansa tsagaga"koma da take gadarar shida ita *Age mate ne* Ai ya girmeta tunda 8days yabata ko?"shine zata girmama Abokinsa shi kuma marainin wayonta"idan ada ya k'yaleta tana masa Abinda ta gadama yanzun ya tattakata k'aramin Aikinsa ne wlh"sai kuma ya saki murmushin mugunta daya tuna yadda take masifar tsoron allura Abaya "ga kuma bata son ta hau mota ko mashin Ana sharara gudu da ita"wannan tunanin yasaka yak'ara wani irin gudu"ta d'ago kanta cikin fad'uwar gaba fuska Ad'aure tace"mlm meye haka kake sharara irin wannan gudun?"sai lokacin mu'az yayi mgn gun fad'in, haba Darma! ka sassauta mana tunda bamu kad'ai bane"kuma nina d'auka sai mun fara Ajiyeta gida sannan zamu tafi inda zamuje"ya d'auki kusan second 5 kafin Anutse yace"Acan zamu fara zuwa"gudu kuma bazan rage ba"sai me idan bazaka rage ba?"na lura har yanzun yaron nan rainin daka mun yana nan Amma wlh daidai nake dakai.....ba k'aramin hassala gogan naku yayiba da kalamanta, musammun da mu'az yakama dariya"saurin cin burki yayi sbd ganin sun kusan bangazar wata mota"Ahyaan ta saki k'ara tana rintse Ido had'e da salati....wai Darma kashemu kake so kayi ne?"tsaki yaja yana gangara gefen hanya yazaro waya yana danawa "wai meye haka muje mana sha biyu da rabi ta kusa fa?"babu inda zamu tafi sai naga k'arshen rashin kunyar yarinyar nan "Ashema yarinya? Ina yayar taka zaka.....juyowar da yayi yasaka tayi shiru sbd ba k'aramin tsorata tayi ba da irin kallon dayake jifarta dashi"saidai dayake itama ba baya bace wajen jin kai saita nuna kamar kiran wani ya shigo cikin wayarta"saita kama kara wayar gefen kunne tana yamutsa fuska.....pls Abokinah yaka mata ku dena irin wannan kufa ba yara bane kaja mota mu tafi pls"kwafa Darma yaja sannan yaja motar suka d'auki hanyar Anguwar *sha gari low-cost* ......rai b'ace Ahyaan ke fad'in wai dama ba gida zamuje ba?"idan har bacan zamuje ba ka saukeni na hau adaidaita"ko kuma wlh na kira Mamy na sanar mata"Akanme daga dawowata zan fara da takaicinka?"sai kuma ta saki kuka sbd ba k'aramin zafinsa taji ba"Tasha Alwashin saita masa Abinda shima zaiji b'acin rai da damuwa"shi kuwa fuska yasaki sbd yaji dad'in kukan daya sakata"mu'az na lura dashi ya girgiza kansa ya juyo Anutse yace "kiyi hak'uri Ahyaan pls"dama zamuje gidansu Fatima ne yarinyar dazan Aurah zasu gaisa da ita ne sbd bata....look mu'az! dole saika mata bayani da wani bata hak'uri ne?"kar Allah yasa ta hak'ura d'in"zuwa bbu fashi k'afarmu k'afarta har cikin gidan su saita shiga idan munje kice bazaki shigaba ni kuma kiga yadda zanyi dake "yafad'a cikin fad'a kamar wani ubanta"tsabar mamakin kalaman sa k'asa mgn mu'az yayi"ita kuma tana rantsuwar be isa yasata tayi Abinda batayi niyaba "sai yaja kwafa be koma mgn ba har suka iso bakin get d'in gidan su Fatima"yana jin Ahyaan na masa rashin kunya "saidai maganar k'asa k'asa take yinta banza yamata yayi parking bakin get....... *Asalin labarin* Alh kabeer *Darma* da Alh iliyasu Abokan junane tun suna yara har zuwa girmansu"haifaffun garin katsina ne kowa nasu na'a can"kabeer iyayensa na zaune Awata Anguwa me suna *DARMA* ! yayinda iliyasu ke zaune da iyayensa a Anguwar *sabon layi*".....tun daga primary school har zuwa secondry skul tare sukayi har zuwa jami'a"sun shak'u da juna da wani irin sabo da juna, kuma da wuya aji kansu saidai halin yau da gobe"suna zumunci tamkar y'an uwan juna ne"ga wani irin had'in kai suna dashi"duk sun taso suna kasuwancinsu da kuma Aikin gwabnati"har Allah yasa kabeer ya tashi Aure da matar da zai Aura wacce ke y'ar Kaduna"lokacin kuma harma sun kammala ginin gidajensu dake jere"sai suka zagayesa da get babba"lokacin shi iliyasu be fidda wacce zai Aura ba"saidai shima yanada niyar yayi idan yasamu wacce yakeso"kwatsam da aka tashi hidimar bikin kabeer da kyakykyawar matarsa Maryam(Mamy)" sai Allah ya had'a jinin iliyasu da babbar k'awar Maryam me suna zainab(mama)"Aikuwa Ana gama hidimar bikin kabeer da Maryam soyayya me zafi ta k'ullu tsakanin iliyasu da zainab"saidai iyayen zainab masu kud'i ne matuk'a"mahaifiyarta taci burin bayan gama secondary school nata taci gaba da karatu"sai mahaifinta ya Ankara da zainab na soyayya yace ta turo da wanda takeso yazo zasuyi mgn"Hjy Amina (Ammah) itace mahaifiyar zainab"macece me nuna Isa da gadara akan dukiya bata son had'a zuri'arta da talaka "saidai bata cika wulak'anta mutane ba"tunda ta fahimci iliyasu bamai dukiya bane shikenan ta nuna bata son Auren Amma mahaifin zainab Alh murtala yafi k'arfinta,kuma zainab nason iliyasu,gashi beda matsala mutumin kirki ne"hakan yasa Akayi wannan Aure"yazo daga baya yace"bazata cigaba da karatu ba"Abin yayima Ammah ciwo matuk'a ta kuma k'ullaci iliyasu"saidai baban bece komai ba"zaman farin ciki da kwanciyar hankali su zainab da Maryam suka cigaba dayi Agida Jen Auren su"dukda zainab tafi Maryam komai na kayan d'aki Amma Maryam bata tab'a damuwa ba suna zamansu tsakani da Allah"zamansu Awaje guda yasaka mutanan Anguwar ke kiran gidan nasu da suna *gida biyu*" Maryam data samu ciki saiya b'are tun kafin zuwan Zainab "sai gashi cikin ikon Allah bayan zuwan Zainab gidan ta fahimci tanada ciki"bata jumaba da fara laulayi itama zainab ta fara"haka sukayi zamansu su girka wannan su su girka wancan duk Abin kwad'ayi"sannu A hankali cukun nan nasu suka fara girma saidai cikin Maryam na gaban na zainab da wata guda"sai Akayi sa'a Maryam ta k'ara sati biyu sannan ta haifi santalelen d'an ta namiji kyakykyawa (Nura)"kwanansa 8 Aduniya zainab itama ta haifi y'arta mace kyakykyawar gaske(Ahyaan)"sati na zagayowa iliyasu yasaka mata suna *Aminatu*"sai mamy ta dinga kiranta da Ahyaan"dukda Ammah Ammata takwara ba taji iliyasu ya burge taba kullum kushesa takeyi.....yara suka taso cikin gata da kulawa"har sukayi shekara biyu"lokacin iliyasu da kabeer suka biyawa kansu makka"sai mahaifin zainab yabiya mata"kuka ta kamayi ita bazata jeba sai tare da Maryam"sai kuwa babanta ya biyama Maryam suka tafi tare....tun lokacin da Ahyaan da Nura suka fara tasawa Maryam ke nuna tafi jida Ahyaan"itama sai zainab ta janye Nura"har zainab ta k'ara haihuwar Abdul Aziz"Maryam kuma ta haifi khaleel "lokacin dangin Abba (iliyasu)suka taso zainab gaba da nuna mata k'i waita shanyesa komai takeso shi yakeyi,komai yasamu kanta yake k'arewa"yana k'ok'arin fahimtar dasu Amma sun k'i su gane "zainab naji na gani iliyasu ya Auri lubabatu d'iyar k'anwar mahaifiyarsa"ba k'aramin tashi hankalinta yayiba itada Maryam"Amma iliyasu ya kwantar mata da hankali "Ammah kuwa data sami labari tun daga Kaduna tazo har gida tayima iliyasu da Amaryar cin mutunci ta d'auki zainab ta tafi da ita"lokacin zainab nada shigar k'aramin ciki"Aikuwa Ammah taga b'acin ran mijinta irin wanda bata tab'a gani ba"gashi Abban ya kirashi yana masa kuka shifa yana son zainab ,gashi sanadin tahowarta itama maryam tace bazata zaunaba sai kabeer ya sallameta"ga Nura da Ahyaan sunata koke koken ganin basuga maman suba"sosai baba yayi fushi da Ammah "kwanan zainab biyu ta dawo katsina suka cigaba da zamansu"bata shiga harkan Amarya bata kuma yadda ta kamata raini ba"yayin da me gidan kamar ya goyata sbd so, baya son b'acin ranta"hakan kuma ba k'aramin b'acin rai da bak'in ciki yake saka luba shigaba"tama zata yadda takema iliyasun kallon yanada kud'i Awaje Ashe ba haka bane ba"komai nasa harda rufin Asirin matarsa"tana kasuwancinta ga iyayenta na taimaka mata"ko makkan dataje sun zata shine yakaita"dandanan luba ta sakama kanta hassadar zainab"lokacin da zainab ta haifi d'anta na ukku murtala(affan)"lokacin luba nada tsohon ciki na fari"bayan ta haihu ta gama wanka ta fantsama bin bokaye da malamai itada mahaifiyar ta innah salame "saidai koma sunyi Asirin be wani cika yin tasiri ba sbd zainab na tsaye kan ibada kuma iyayenta sun shirya mata jikinta ,hakama Abba"mama yaranta 5 gidan saidai yanzun hud'u ne Araye, Ahyaan, Abdul Aziz,Affan ,sai Autah husnah"Mamy nada yara biyar duk maza ,Nura, Khaleel, Isma'il,Abbas, sai Auta hamza"luba kuma tanada itama guda biyar, mata ukku maza biyu" Mubarak,Khadija ,usman,Fatima sai wacce take goyo yanzun maimoon"ba kuma ta da niyar dena haihuwar, idan son samunta ne tama k'ara biyar tafi mama y'ay'a Agidan shine burunta "wanda idan baka saniba ka shiga gidan zaka d'auka mama ce Amarya, luba (ummah) itace uwar gida"sbd yanayin jiki.... Ahyaan ta taso da wani irin masifaffan kyau"wanda An tabbatar duk layin su babu mace me kyau da aji y'ar kwalisa kamarta "wanda wannan kyawun nata ba k'aramin kona zuciyar ummah yakeba , musammun da ita nata yaron basuda wani kyau na Azo agani"ga zafin yadda mamy ta banbanta Ahyaan da sauran duka yaran dake zaune Agida biyu"wanda be saniba zai d'auka Mamy itace mahaifiyar Ahyaan sbd yadda ta shak'u da ita ta sake da ita kamar mahaifiyarta"dan k'aunar tasu daga baya data juya saima Ahyaan d'in ta koma sashen Mamy kasan cewar batada y'a mace"saidai dukda haka tana d'an zama sashen nasu"takuma koma ne sbd b'eran ta ya tafi London karatun likitah"kasancewar tunda suka fara tasawa suka zama kamar mage da b'era"Nura son girma ita kuma Ahyaan ta rainashi sai tace k'aninta ne shi"dukda sarai sunsan su Age mate ne Amma sai Ahyaan ta basar"sau tari idan suna dambe yasata kuka mamy zata rik'esa tace tazo tarama"haka zaisha kukansa da fushi dasun tafi skul yasameta yadaka"tun suna Abin wasa wasa har suka kai matakin yin SSCE basu dena fad'a da juna ba"dan ma Nura Mamy na tsawatar masa"sai Akayi sa'a yana gama secondary school yasamu scholarship daga gwabnati kasancewarsa givted sai yatafi London karatun likitah"Aranar har fad'a sukayi shida Ahyaan"ta salhesa ta gartse masa d'an yatsa harya fasa.....tun bayan tafiyarsa *Ammah* dake masifar jida Ahyaan ta turo kud'i aka sakata jami'ar ummaru Musa university"wanda dama Ammah taci buri babba akan Ahyaan"musammun da taga yarinyar nada wani irin sihirtaccen kyau "shikenan saita dinga yimata hudubar tsiya kan ta bari saita gama karatu ta sami Aiki" sannan ta samu wani me kud'i ta Aurah"bazata bari yadda mamanta ta kashe rayuwarta ta Auri talaka ba itama ta Auri talaka ba"itadai Ahyaan saidai tayi murmushi sbd bataga talauci Awajen mahaifinta ba"iya bakin gwargwado yanada rufin Asirnsa,i babu rashin ci ko sha ko surutu"har motar hawa garesa"yasiya ma Abdul Aziz mashin shida Nura "ko karatunta danma Ammah taji tagani da shine zai biya mata"Ayanzun haka Mubarak yana Aji biyu FCE"wanda luba taso y'ar Adu'a university aka sakashi Amma Abba yak'i ya yanuna beda halin sakashi"yanzun kuma Khadija na SS3 Tasha Alwashin kota halin k'ak'a sai An kaita y'ar Addu'a university...tun tasowar Ahyaan masoya sukayi mata caaa"saidai Abin mamaki duk mesonta shine mak'iyinta"zata rufe Ido taci mutumcin mutum"shiyasa wasu badan sunsoba suke ja baya da ita"mama da mamy sunyi fad'an sun gaji"Amma Ammah dake Kaduna goyon bayanta takeyi"da k'ara shagwab'a ta"komai budurwa y'ar gata ke buk'ata sai Ammah da Mamy da daddy(mahaifin Nura) sunyiwa Ahyaan"shiyasa idan ta fita waje zaka d'auka y'ar wani hamshak'in me kud'i ce ita"sbd kyawun jiki da manyan suturu datake sakawa"yanzun haka data gama service nata uncle mustapha k'anin mama yasiya mata mota me tsada zai turo mata da ita data samu Aiki zata dinga hawan Abinta "wannan gatan da Ahyaan ke samu ba k'aramin zafinsa luba da sauran dangin Abba keji ba"dasu kansu y'ay'an luba d'in da itace ta hure musu kunne basu ganin kowa da gashin Arzik'i "wai Abba yana son kai yafi son mama sbd ita y'ar masu kud'i ce umman su kuma y'ar talakawa ce"haka su Mubarak ke fad'a......ummah taso ta had'e kai da mamy su zalinci mama sai mamy tayi mata tas ta nuna ita ba haka take ba"saima k'ara Jan mama tayi suna cigaba da Amincinsu"ummah taso itama Mamy Ayi mata kishiya kodan ta had'e kai da kishiyar"sai kuma Allah yasa ba'a yi mata ba.....Nura tun yanada 15 yrs yayi saukar Alkur'ani me girma"yanada 17 yrs ya haddacesa"lokacin da yake da 20 yrs yasan littattafai na Addini da dama"kuma koda yakoma London be fasa neman ilimi ba"yanada ilimin Addini sosai dukda be cika nunawa ba"yakuma kammala karatunsa na likitanci cikin samun nassara"Wanda takaranci fannin mata"yanzun Aiki ya rage masa"shima kuma takardunsa da komai na gidan gwabnati kira kawai yake jira"tunda yadawo yasami sabon mashin d'in da Abba yasiya masa"daddy kuma yabud'e masa babban chemist"acewar su gara ahada' da kasuwanci"tunda yadawo yaje yaga filinsa daya turo ma mu'az kud'i yasiya masa"bayan yaje ya gani,yafara zaton yanzun ginashi zai farayi"dukda yanaso yayi surprise na iyayen nasu saidai kawai su ganshi ga gidansa "yana jin tausayin su ,yanada burin ya kyautata musu da guminsa kodan sbd su huta suma"yadda ya d'auki daddynsa haka ya d'auki Abba"Mamy ma yadda ya d'auketa haka ya d'auki mama"ummah kuwa iyakarsa da ita gaisuwa tunda yadawo sbd ya fahimci ba mutuniyar kirki bace matar"befi 5 days da dawowa ba mu'az ya rok'esa Alfarma ya dinga koyarwa Ajin matan Aure na islamiyar da mahaifinsa ya bud'e"saiya nuna bazai iyaba"kawai dai zai dinga yin wa'azi duk ranar Wednesday,ya kuma Amsa tambayoyin addini"yayi hakane sbd yayi baya da mata"kuma zata yuyu idan yafara Aiki bazai samu lokaci ba"ko wa'azin ze yine sbd A, Amfana da iliminsa"tunda ya dawo ya saka Aka gyara d'akinsa"Aka saka soma sbd tasu ta lalace"ya kuma canzawa Mamy da mama kujeru saidai banda ummah😂"ta kuma shak'a sbd har Abba tayima mgn"saidai bece komai ba" kasancewar daya tafi can yana kasuwan cinsa ta online yaturo kaya zuwa nan"tunda ya dawo Nigeria be tambayi Ina Ahyaan ba? babu kuma wanda yamasa zancenta"saidai sarai yasan tana KD can take service nata"ta kuma zauna gidan ka kanninta"sau guda yayi wa'azi sati na farko saida ya gwammace dama beyiba sbd matan da suka dinga kiransa da turo masa tambayoyi"wasu da yawa cewa suke suna sonsa"saidai yaja tsaki"dan shi bema fara soyayya ba"yana dai da friends mata kawai "har turawa da yawa suna nuna suna sonsa koda zasu dinga Aikata Alfasha"duk wacce ta masa irin wannan zancen saita gane kuranta"tun yana can Aka saka ranar bikin mu'az babban Abokinsa wanda shima tare sukayi primary school har zuwa secondry skul "zuwansa London ya rabasu"shi yanzun mu'az Aikin banki yakeyi kuma iyayensa nada kud'i...... wannan kenan Anan gaba zakuji wani abun.. Cigaban labarin.......âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine ! Regular grp 500 Vip grp 1000 Special grp 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 500 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kiraâ�? Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Regular 300f Vip 700f Special grp 1500f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ ğŸ§�ğŸ�»AGE MATEğŸ§�ğŸ�¼â€�♀ï¸? ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ Story & written by mommyn fareesa *Dominki* my beloved sister hafsat Aliyu D 🥰 Allah yabaki miji na gari Dedicate to all my commenters 💖😘Ina yinku irin sau trillion d'in nan Free page 5&6 *cigaban labarin*.....koda ya gama parking d'in kin mgn yayi sai yama cigaba da danna waya "mu'az yayi murmushi kawai yana kallon Ahyaan da tacika tayi fam da rainin wayon Darma Anutse yace"karki damu Ahyaan fita muje ku gaisa da ita"inaso keda ita ku zama friends"ya k'are maganar yana kara wayar sa gefen kunne ya fito daga cikin motar da Alama Fatima yake kira"Ahyaan kuwa tsaki taja tana fad'in wlh mu zuba nida mutum....waye kike ma tsaki? ya fad'a murya Adake"ya juyo yana binta da wani razanan nan kallo, sbd ya tsani Amasa tsaki"cike da rashin kunya ta d'ago kanta suka had'a Ido! Duk sai taji ta daburce saboda mugun kwarijinin daya mata da cika waje... Amma dukda haka saita zabga masa harara tana janye Idanunta tace da wanda ya tsargu nake"Azuciye ya fito daga cikin motar har huci yakeyi ya nufi back sit d'in Azafafe"Adaidai lokacin kuma Fatima ta fito daga cikin get d'in gidan su"mu'az nata k'ok'arin dakatar dashi Amma yamasa banza ya bud'e k'ofar"Ahyaan kuwa ta gudan gefen damarta ta bud'e tayi wuf ta fito sbd tsoron Abinda zai mata musammun da taga ta fusatashi"saidai zuciyarta fes da fushinsa tayi tsaye daga gefen motar "be hak'ura ba sai nufarta ya komayi"ta wani tsuke fuska murya can ciki tace"wlh kana cin zalin nawa ba k'yaleka zanyiba saina rama na kuma baka kunya gaban yarinyar "ta kare maganar tana tab'e baki ta wani ci face "d'an dakatawa yayi domin zancen gaskiya beson mutuncinsa ya zube a idon Fatima, musanmun da yau ne zai fara had'uwa da ita"saidai da yake kaifi d'aya ne saiya nuna kamar zancenta be shige saba ya koma had'e rai yana tunkaro gefenta"itama saita dake ta tsaya tana satar kallon mu'az da Fatima da suke kashe juna da murmushi"ta tab'e baki Aranta tana fad'in" *jikinki yakeso* "sbd Aganinta duk idan namiji yace yana son mace tofa jikinta yakeso....wuce muje! sautin sanyayyar muryarsa me cike da dattako ta katse mata tunani "k'in kallonsa tayi"shi kuma be damuba ya matso ya finciko hannunta "kaga bansan wulak'anci Akanme zaka wani dinga tab'amun hannuna?"ko dama London d'in dakaje tab'ara ka koye ne?"idanma Akwai Abinda yafi tab'ara duk na koyo kuma Akanki zan sauke Abinda na koyo d'in"saidai da Alama har yanzun naga kanki na rawa"Amma fa Ashirye nake dana saita miki shi"ya fad'a normal tamkar maganar Arzik'i sukeyi"ita kanta Fatima ta d'auka masoya ne wuf d'aya data kallesu.....zaki wuce muje ko kuwa saina jaki ta k'arfi ne?"d'an murmushi ta saki me sanyi da yayi mata wani irin kyau kamar me rad'a tace "kaima kasan dama idan bata k'arfin ba Ai baka Isa ka tur sasani da kurin kaba har naje "mezai hana ka dena nuna k'arfin "*many Ansha tatala*" ?ta kare maganar tana kecewa da dariya domin tasan ta k'ulesa data fad'i hakan daga k'arshen maganarta ...."tun yana yaro haka yake cewa idan zasuje siyan k'ank'arar kwarbebe"sau d'aya ya kalleta ya maida idanunsa k'asa bece komai ba, saidai yata naji Abinda zai mata da saiya sata kuka"duk yadda taso taga ya fusatu k'in nuna ya fusatun yayi, be kuma cika hannun nata ba yajata da d'an k'arfi suka nufi wajen su mu'az dake tsaye gefen get d'in gidan su Fatima suna mgn.....kaga bansan iskanci ka cika mun hannuna mana"ta fad'a tana son turjewa"tamkar da bango take mgn haka yamata banza"kasan Allah cizonka zanyi! duk ya share yanama kallon wani wajen"saida suka iso gefensu yad'an saki fuska yana musu sallama"Fatima ta Amsa tana murmushi tace"na d'auka Ai bazaku iso da wuri ba sai Angama firan soyayya?"ya mutsa fuska Ahyaan tayi tace"Allah ya kiyaye nayi soyayya da k'a.....nayi soyayya da d'an uwana"ta furta ba shiri sbd wani Arnen mintsini da darma yasakar mata gefen hannunta"gurin har saida yayi ja"kasancewar ta chacoolate colour ce itama fatar jikin ta.... mu'az kuwa dariya ya kamayi sbd jikinsa ya bashi wata muguntar Darma yamata shiyasa tak'i furta Abinda tayi niyar fad'a tun farko"saita canza "Amma sbd kafiya irin tata sai ta kasa cewa yayanta ta juya zancen zuwa d'an uwanta....Masha Allah! Ashe yayanki ne? na d'auka Ai masoya ne ku"Ina wuni ya gida??"ta fad'a tana yaba tsarin had'uwar Abokin mijin nata dashi da sister nasa"Anutse darma ya Amsa mata da tambayarta y'an gida kafin yasaka hannunsa ya d'alli lips d'in Ahyaan yana fad'in baki iya gaisuwa ba?"bata kallesaba Amma taci burin saita rama"saita d'an yi murmushi tare da cewa na bari ku gama gaisawa ne"hakane Ahyaan "my princess ga Ahyaan nan Ina fatan zaku zama friends da ita"cewar mu'az"in sha Allah "ya gida yasu mama?"cewar Ahyaan "Fatima ta Amsa cike da kulawa tana fad'in zo muje ciki ku kuma kuje kuyi sallah"dukda Ahyaan bata so shiga ciki ba kodan sbd karta bi umarnin wannan d'an iyayin Amma saita nuna zata bita da nufin idan sun tafi ta fito ta hau Adaidaita ta koma gida"sai ta koma had'a masa bom wajen Mamy"duk Darma na hankalce da yanayin ta,kuma jikinsa na bashi Akwai Abinda zatayi idan sun tafi yasanta da shegiyar kaffiya kan ra'ayinta"kallonsa tayi ta zabga masa harara tana fad'in bazaka cikamun hannun ba?"be cikaba sai matsowa yayi da fuskarsa dab da tata murya can k'asa yace"kinsan Allah idan muka tafi na dawo na samu kin gudu zane miki jiki zanyi muka koma gida"karkiga kin koma wata y'ar lukuta kiyi zaton bazan iya hukuntaki ba......tsabar yadda ya kasheta da takaici kasa mgn tayi sai Ido kawai"ga k'irjinta nata fat fat fat!! sbd kusancinsu da yayi yawa"ga fad'uwar gaba datake ji"itadai Fatima na tsaye tana satar kallonsu zuciyarta na mata kokonton bata yadda shida ita yaya ne da k'anwa ba saidai ko cousin d'inta neshi"mu'az kuma yasha Alwashin yimata baya nin dangan takarsu daga baya.... Ajiyar zuciya Ahyaan ta sauke sbd cika mata hannunta da yayi"Fatima ta matso tana murmushi taja hannunta suka wuce cikin gidan"tana lura da darma na Aiko ma Ahyaan da harara......sosai Ahyaan ta yaba da kirkin y'an gidansu Fatima"badan tasoba tabi fatima d'akinta sukayi sallah"kafin su gama mamanta ta shiryama Ahyaan Abinci da lemo da ruwa"kasancewar yunwa takeji ga gajiyar mota saita daure ta fara cin Abincin suna fira da Fatima"Ahaka kiran Mamy ya shigo cikin wayarta k'irar IPhone 11 11"d'an murmushi tayi ta d'auka tana fad'in Mamy nah?"daga d'ayan bangaren Mamy ta sauke Ajiyar zuciya tace"Ahyaan duk na damu da naji shiru saida na kira Nura yanzun yace mun wai kun biya ta gidan su yarinyar mu'az zaku gaisa da ita?"Eh hakane Mamy"Ina fatan sababben me miki wani abu ba?"be yimun komai ba Mamy yanzun ma zamu taho gida sun tafine suyi sallah shida yaya mu'az"Amma ga Fatima ku gaisa"ta k'are maganar tana mik'a ma Fatima wayar"ta Amsa suka gaisa da mamy Amutunce kafin suyi sallama"ba'a fi mintina ukku ba da gama wayar tasu ba mu'az yakira yace su fito zasu tafi"Ahyaan ta wani tsuke fuska tana fad'in wlh saina b'ata masa lokaci "saida Fatima ta kashe wayar ta kalleta da murmushi sbd ta fahimci Ahyaan zata girme mata"wai dan Allah keda darma da gaske y'an uwa ne?"uhmm! Amma causin d'ina ne"daga haka tayi shiru taci gaba dacin Abincinta.....sau biyu mu'az na koma kiran su fito Amma Ahyaan tak'i fitowa"ba k'aramin hassala gogan naku yayi ba"sbd yana so yakoma gida yanada uzurin da zaiyi"ya lura saiya biyoma yarinyar ta bayan gida tukum zasu daidaita"Ayanzun beso ya tafi yabarta sbd yasan saiya sani Awajen Mamy"musammun data kirashi yanzun taji lafiya basu isoba sai fad'a take masa"wannan dalilin kawai zai saka ya jirata Amma zata gane kuranta..... gaskiya *Darma* baka kyautawa ko kad'an!ya wuce Ace har yanzun kaida Ahyaan kuna irin y'ar haka tsakanin ku.....kaga mu'az ka rabu dani "sanin kankane bazan d'auki rainiba"Agabanka fa yarinyar nan kemun Abinda ta gadama kana wani bata hak'uri"d'azun harda kama yimun dariya ko?"mu'az na k'ok'arin mgn Ahyaan da Fatima suka fito daga cikin gidan.....kicin kicin darma yayi da fuska beko kalli gefen da take ba, cike da shan k'amshi yace"princess d'in Abokinah zamu wuce"to shikenan ustazah muna godiya da ziyara"d'an murmushin gefen baki yasaki tare da cewa abakin Abokinah kikaji wannan sunan ko?"Eh mana"duk sukayi murmushi Fatima ta rakosu gefen motar ta musu godiya bayan ta Amshi contact d'in Ahyaan sannan ta wuce ciki"wannan karon mu'az ne yashiga driver sit sbd yasan halin mutumin nasa yadda ya shak'a d'in nan zai iya zubar dasu kan titi "saidai ganin Ahyaan taja tayi tsaye tana danna waya yasaka shi fad'in tsayuwar me kikeyi da bazaki shiga mu wuce ba?"ya mutsa fuska tayi tak'i mgn tana cigaba da Abinda takeyi"Afusace ya matso ya bud'e k'ofar back sit d'in "yana k'ok'arin kama hannunta da nufin yaturata ciki sai tayi wuf ta shige ta zauna tana yatsina tace" thanks my k'ani ,dama na tsaya saika bud'e mun k'ofar saina shigo"ta k'are maganar murmushi na sub'uce mata ",duk yadda mu'az yaso danne dariyarsa kasawa yayi saida ya fara"saidai DARMA bece musu uffan ba daga shi har ita"ya zagaya ya shige gefen me zaman banza zuciyarsa na k'una tare dashan Alwashin yanzun suka fara wasan zai barta tayi iya nata idan Aka fara nashi tofa ta shiga ukku"har suka doso cikin layin Anguwar tasu babu me mgn Acikinsu"tun kafin ya gama parking Darma ya bud'e k'ofar ya fito ya wuce cikin gida ko sallama be masaba sbd ba k'aramin haushi yabashi ba"yayinda Ahyaan zuciyarta fari k'ar ta fito tana fad'in dan Allah yaya mu'az bara na turo Ad'auki troley d'in kayan nan"dato ya Amsa ta masa godiya ta fito cikin takunta na Isa tamkar wata tarwad'a haka ta nufi bakin get d'in gidan nasu very slowly "mu'az ya bita da kallo ya girgiza kansa yana mamakin ko tsinin takalmin k'afarta basu takurata wajen tafiya, kamar bada takalmi me tsini take tafiyar ba"may be ta riga ta saba saka irin su"ya fad'a Azuciyarsa...... Akan idon babban yaron Mr mahuta dake bibiyarsu tun d'azun ta shige cikin gidan nasu"hakan ya tabbar masa da cewa Anan ne gidan su"sai kawai yaja nafef d'in ya wuce da nufin zuwa yamma sai ya dawo yayi binciken wacece ita,miye Alak'arta da darma??wanda Mr mahuta ne yabasa yin wannan Aikin.....kai tsaye sashen mamy ta fara nufa cike da kewarta"batama fara nufar sashensu mama ba"mamyn na zaune a parlourn tana lazimi da Alama sallar Azahar ta idar"Darma na zaune gefen kujerah yacire p.cap nasa ya aza k'afa d'aya kan d'aya goran ruwa me sanyi Ahannunsa yana sha"sai tambayarsa Ina Ahyaan d'in mamy keyi ?sau d'aya yace gata nan zata shigo.....Mamy najin sallamarta ta mik'e tsaye cike da murnan ganin y'ar tata tana fad'in ga Ahyaan d'in Mamy da daddy"da gudu Ahyaan d'in ta rungumeta tana fad'in I miss you so much my mamy! ta k'are maganar suna cika juna suka zauna kan kujerah"Ahyaan na d'an murmushi ta wani baje kan kujerah tana kallon parlourn sbd yadda ya canza mata"Ahankali tace"Ayyah broth troley d'in nacan Amota yamun nauyi bazan iya d'auka ba pls"ta k'are maganar cikin marairaice murya"Aranta dama Tasha Alwashin shine zai koma ya d'akko mata shi "d'ago kansa Darma yayi yabita da kallo saidai tak'i yadda ta kallesa"jin yayi shiru yasaka Mamy cewa katashi mana ka shigo mata da troley d'in "beyi mgn ba yanata cin magani ya mik'e tsaye Ahyaan ta kallesa suka had'a Ido"gwalo ta masa ta d'auke kai tana fad'in Mamy su khaleel fa?"sun tafi skul harma Autah"dukda yanata murnan dawowar ki"Allah sarki baby hamza"Amma mamy parlourn nan yayi kyau wlh "Eh Nura ne yamasa wannan gyaran"gaskiya broth ya kyauta daya k'ara gyara mana parlourn mu"ta fad'a cikin jin dad'i"Adaidai nan ya shigo cikin parlourn rik'e da troley d'in kayanta yana turowa"Amamakinta fuskarsa bbu irin d'aurewar nan"sai kuma taji gabanta yafad'i! kodai ya shirmun wani abun ne?"ta tambayi kanta"sai kuma ta basar dashi cikin jin k'warin gwiwar ganin daidai take dashi"har d'akin baccin mamy ya shigar mata da troley d'in kafin ya dawo inda ya zauna ya d'auki p cap d'insa"itadai tana satar kallonsa tana mamakin yadda ya koma yakuma canza.... Ahyaan tashi kiyi wanka kici Abinci?"to mamy Amma Ak'oshe nake sai Anjima zanci"to shikenan me kikeso na k'walama sai Asiyo miki?"kauda kansa Darma yayi ya mik'e tsaye da nufin yanufi dining area yaci Abinci"karma Mamy ta sara masa Aiki game da Ahyaan " . Ahyaan kuwa na lura dashi sai tayi murmushi tace "Ai mamy yanzun nadena irin wannan yawan ciye ciyen musammun Abu me sanyi sosai"ko ice cream yanzun bana sha"Amma dai bara na fito sai naga meye nake so?"to shikenan kinje can cikin gida wajensu mama?"ah ah banjeba"to tashi kije ku gaisa saiki dawo kiyi wankan"dato ta Amsa ta d'auki mayafinta daya zame ta aza saman gashin kanta dake d'aure yaji gyara"kan idon mamy ta kalli darma ta masa gwalo ,shi kuma ya wurgo mata harara "d'auke kanta tayi tamkar bata gansuba"Ahyaan ta fita shi kuma ya zuba Abincinsa ya fara ci Anutse yana lumshe Ido sbd mamy ba bayaba wajen iya girki..... Da murnah da farin ciki mamah ta tarbi Ahyaan da Asma'u Autah da bata jima da dawowa daga skul ba tana js3 yanzun"yayinda ummah gaisuwa kawai ta had'asu da Ahyaan"ba k'aramin haushi tajiba da irin yadda ko yaushe Ahyaan d'in canzawa takeyi"saidai Aranta tace Abanza kyau ba miji"ko Aikinma bazaki samesa ba indai Ina numfashi ta fad'a Aranta"Khadija kuwa da k'yar tace mata Ahyaan Ina wuni?"ko Amsawarta bata jiraba ta saki labulen parlourn mama tayi gaba"Ahyaan taci face tana jan tsaki tace"mama ni yarinyar nan zata kira sunana tsagaga?"ko khaleel da Abdul Aziz Anty suke kirana sai ita?....bance ki damuba balle harki tada kanki ki kallah "ita rayuwa kome kayi me kyau ko marar kyau sai Ammaka"iya sanina kin bata shekara goma sha biyu da haihuwa"Amma bance kice komai ba"kima tashi kije ki watsa ruwa"in kuma Anan zakiyi shikenan "ni can zanyi wankana wajen Mamy nah"mama na murmushi tace to shikenan Ammah ta kirani tace kin sauka? nace mata Eh kawai"Amma ki kirata ko?"Eh dama zan kirata"Abba be dawo ba?"sai yamma keda ganinsa gaskiya"Abdul kuma exams yakeyi shida Affan duk sai yamma zaki gansu"okay kawai ta fad'a ta mik'e tsaye ta nufi wajen fridge ta bud'e taga ruwa swan da lemo na roba jere"ahhh su mama kun zama y'an gayu keda mamy nah ko Ina yak'ara kyau"ta fad'a tana d'aukar lemo guda d'aya ta rufe fridge d'in ta zauna tanata y'an kalle kalle cikin parlourn"kedai bari Ahyaan duk Aikin Nura ne daya dawo ya canza mana kujeru Akayi soma ,yamana fanti"drinks kuma khaleel da Abdul ne suke kamana wai musha muba bak'i "gaskiya ne inaga broth yayi kud'i"murmushi mama tayi tace"Ai yanzun dai chemist yake zuwa zaidai fara Aikin dai koda safe munyi mgn da Alh"yacemun kema yake jira ki dawo Akwai Abokinsa da sukayi mgn game dake yace akawo takardun naki za'a samar miki Aikin in sha Allah "ihun murna Ahyaan tayi ta rungume mama"bazaki girmaba ko Ahyaan? "ta fad'a tana murmushi "itama tana murmushi tace burinah dana gama karatu na sami Aiki mama kodan sbd nadinga kyautata muku keda mamy nah Ina saku farin ciki....mamah na k'ok'arin mgn inna Asabe yayar Abba ta yaye labulen d'akin ta shigo fuska Ad'aure tanata y'an Harare Harare"sau d'aya Ahyaan tace mata Ina wuni?"daga haka ta mik'e tsaye "Adak'ile ta Amsa tana kallon mamah dake gaisheta tace"yauwa zainab bani 300 zan bama me nafef na jirana waje"d'an murmushi mama tayi sbd tuni tasan matar nayi mata hassada"koda take makka bata fasa kiranta da zainab kai tsaye ba"sai tace Aiko banida changi"to ki bani Asamo mana"murmushi ta koma saki kai tsaye tace banyi niyar bayarwa ba"kije wajen y'ar uwarki luba ta baki mana"iyye! lallai zainab kin Isa"to ko iliyasu k'asa dani yake balle ke"in bacin nasan kud'in na dan uwanane kinma Isa nazo nace kiba nii?"banza mamah tayi mata ta d'auki remote ta kunnah tv"Ahyaan kuwa Azafafe ta fita ranta Ab'ace "wani irin tsanar dangin mahaifin nata na k'aruwa Aranta"bayan mama data haneta da k'in shiga sabgarsu da wlh ta gaya mata mgn"tana fitowa daga cikin parlourn Mubarak na shigowa tsakar gidan"yayi wani shegen aski irin na mararsa jin mgn da tarbiya"ga asdown yayi baki yayi bak'i k'irin sbd shaye shayen da yakeyi Ab'oye"saidai Abin mamaki yana ganin Ahyaan ya had'e rai ya d'auke kai beko kalli gefen da take ba"itama nunawa tayi tamkar batama tab'a sanin saba"dan idan jin kai da izza yakeji to ita tafishi iyawa fintin kau.....tana k'ok'arin shiga parlourn shi kuma yana k'ok'arin fitowa"da sauri tayi baya sbd takusan fad'a masa"yamutsa fuska yayi yatsaya yak'i matsawa yana binta da kallo"Atake ya fahimci ranta Ab'ace yake"dallah mlm ka gyara na wuce"ta fad'a cikin masifa"shi kuwa dayake jiranta yakeyi saiya fake bakin k'ofar parlourn yak'i matsawa"ta saki k'aramin kuka tana turashi da kiran sunan mamy"Adaidai nan taji sallamar inna Asabe "pls broth ko tace kabata 300 kace baka dashi"matsa na wuce"bece komai ba ya janye ta wuce ciki da sauri"shi kuma be bar wajen ba"jikinsa na bashi innah Asabe tayima Ahyaan wani rashin kyautawa"harga Allah shima dangin Abba basuyi masaba"in bacin sbd mamy da mama ko gaisuwa bazata had'asu dasu ba"Ina wuni?"ya fad'a da k'yar zai rab'ata ya wuce"lafiya qlau Nura"dan Allah ko Akwai 300 wajenka zan sallami me nafef, wlh babu chanji" *bani dasu* shine Abinda yafad'a yana yin gaba Abinsa"Aransa yana mata tur da Allah wadai"Akallah zatayi shekara sittin da wani Abu Amma ta tsaya tana rok'o"ada tayi niyar shiga wajen Mamy komai ta tuna oho saita fasa tayi gaba tana mai tsananin jin zafin nura.... Ahyaan duk tana lab'e ta window tana ganin komai"bayan ta tafi ta shiga yima mamy dake zaune tana kallonta bayanin komai...."Ai Ahyaan mutanan can basuda hali"bansan meye suke so su maida Abbanku ba?"daga ita har harira basu sati d'aya basu zoba"suci na dare nan suci na rana nan"abasu kud'in Abin hawa"yanzun da sukaci suka gyare sai in sunzo suce abasu kud'i subama me nafef"koda ta shigo wlh nima bazan bataba"basuda tausayi kansu kawai suka sani"sai yawan bani bani da suke matsama Abbanku dashi suna zubar da mutuncinsu"cikin takaici Ahyaan tabar parlourn ta wuce d'akinta......bayan sallar isha'i tana zaune a parlourn kan kujerah Tasha wankanta da k'ananun kaya jikinta tana kallon indian firm"yayinda Mamy tana sashen daddy"ada itada khaleel ne ke fira a parlourn saiya fita"sbd ya Aiki hamza be dawoba shine yabi bayansa"tana cikin kallon taji fad'uwar gaba "hakan kuma yayi daidai da aka turo k'ofar parlourn, k'amshin turarensa me ratsa zuciya ya kaima k'ofofin hancinta ziyara"cike da shan k'amshi ya shigo da sallama "yana sanye da jallabiya Ash me gajeran hannu kuma ta d'an d'age masa Abinka da dogon mutum"Ahyaan kuwa sarai tasan shine ya shigo saita d'auke kanta kamarma bata san dashi ba"ko sallamar tasa Aranta ta Amsa "kai tsaye Darma gefenta ya zauna ya aza mata ledar ice cream saman cinyarta "cikin tsare gida da shan k'amshi yace" baki iya Amsa sallama ba?"k'in mgn tayi Aranta tana murmushi sbd sanyin dataji gefen cinyarta ya tabbatar mata ice cream ne"wato sbd yaji tace bata shansa yanzun shine sbd mugunta ya siyo mata"to dama tana sha sbd yasiyo ta masa haka"tasan tace tana so ba siyo mata zaiyi ba.....dayake son k'untata mata yakeyi shine yasiyo...lallausan k'afarsa daya Aza saman tata ya take yasaka ta dawo tunaninta"saida taji tsikar jikinta ta tashi da k'afafuwansu suka had'u,gashi daga ita har shi ko wane k'afarsa ba takalmi"cikin b'oye yanayinta ta d'ago kanta ta zabga masa harara had'e cewa wai meye haka?"saida ya jingina bayansa Ajikin kujerar da suke zaune tamkar bazaice komaiba"kusan shud'ewar mintina 3 kafin yace "irin Abinda na koyo a London shine nafara saukewa Akanki"ga ice cream nan na siyo miki"dole kiyi Abu biyu"na farko kice yaya nurah na gode,na biyu kuma ki shanyesa yanzun nan ta Arzik'i sbd bazanyi Asaran kud'i naba"ban damu da baki shaba yanzun sbd wani dalili can naki"kimun musu ko gaddama kuwa zai saka na miki Abinda baki tab'a tunani ba"mamyn dakike tak'ama da ita tana sashen daddy kin sani?"yak'are maganar cike da rainin wayo yana wani basarwa cikin shan k'amshi..........âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine ! Regular grp 500 Vip grp 1000 Special grp 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 500 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kiraâ�? Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Regular 300f Vip 700f Special grp 1500f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ ğŸ§�ğŸ�»AGE MATE'S ğŸ§�ğŸ�¼â€�♀ï¸? ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ Story & written by mommyn fareesa *Dominki* my beloved sister hafsat Aliyu D 🥰 Allah yabaki miji na gari 🤲 Free Page 7&8 .........Wani irin shegen murmushi irin na tsatstsar rainin hankali Ahyaan ta saki Akaro na farko har beauty point d'inta na lub'awa"yayinda doctor ya tab'e baki yayi tamkar be gani ba"saidai ya fassara murmushin nata da ma'anoni masu yawa"bedai ce komai ba kawai ya janye k'afarsa daga kan tata, sbd shine kawai yasan meya ji sakamakon had'uwar kafafuwan nasu"yadai dake ne kasancewarsa namijin duniya"ta gefen Ido yake kallonta yana kuma kallon TV "cikin yamutsa fuska ta bud'e ledar ice cream d'in tanata wani cika tana batsewa irin ita bata so d'in nan"roba gudace babba"ta d'an ja kwafa Aranta tace" yanzun muka fara indai nice"Anutse ta jefa spoon d'in cikin ice cream d'in bayan ta bud'e marfin, ta kalli ice cream d'in sannan ta maida kallonta garesa ta wani cinno baki gaba tana sakar masa harara tace" wai dan Allah baka jin kunyar sauke muguntarka Akaina?"Aganina Akan k'ato d'an uwanka zakayi hakan ba'a kan mace ba ustazah! saidai inaso kasani ! *ba girin girin ba tayi Mai*" ice cream zan sha kamar yadda ka buk'ata ,badan sbd wannan kurarin naka da burgan kaba"da zaka burgeni daka rabu dani kaje kayi wayar rage dare kaida budurwarka....zamansa daya gyara yana fuskantarta sosai yasaka tayi shiru"mitsssssuww parrot kawai!! Aida kin cigaba da surutun naki marar kunyar k'arya"tukun nah ma waye k'ato ?"ko Ajikin tace kai mana ustazah! ta fad'a tana b'abb'aka dariya, ta matsa nesa dashi ta fara shan ice cream d'in "cikin izzar nan tata tace"idan nagama sha zan maka bayanin dalilin daya saka nasha"beyi mgn ba, saidai matsowa kusa da ita dayake k'ok'arin yi"hakan yayi daidai da shigowar khaleel cikin parlourn yana rik'e da hannun hamza d'an 9yrs"Anty Ahyaan me kike sha?"cewar yaron yana kallonta"ice cream ne ! zomu sha"satar kallon yayan nasu yayi yaga hankalinsa na wajen TV"saiya nufi gefenta ya zauna"yayinda khaleel ya mik'a mata ledar farar da tace tana so d'azun da yamma,sai yaje yasiyo mata yanxun"godiya ta masa ta Azata saman center table"duk Dr darma dake zaune na lura Amma yayi kamar be gani ba"tas suka shanye ice cream d'in itada hamza tabar masa d'an sauran ya ida"yayinda suke fira jifa jifa da khaleel dake chats"yayinda Dr darma kamar babushi Acikin parlourn.....online Ahyaan ta hau ta fara chats da babbar k'awarta Khairiyyah ,tana sanar mata ta dawo KT yau"Ahaka kiran *uncle mustapha* ya shigo cikin wayarta "cikin murna ta d'auka ta fara zuba masa shagwab'arta, sbd tana masifar son Uncle d'in nata"shi kuma ya shagwab'ata sosai"saidai firan tasu batayi tsayiba ta fara b'ata rai sakamakon ya mata zancen Abokinsa dake sonta me suna Ahmed....nifa Uncle tamkar ka na d'aukesa "bana so girmansa ya zube Awajena"sai kuma tayi shiru"can tace"haka nan ni babu wanda nakeso ki?.....bata rufe bakiba darma ya dawo gefenta yayi tsaye sbd barin parlourn da yaga khaleel yayi"kawai saita saka kukan shagwab'a ta yanke wayar cikin jin haushi tace" kai kuma mlm lafiya zaka wani yimun tsaye Akai?"ice cream ne dai nasha sbd inaso"kuma dama can ba dena sha nayiba, nadai nuna bana sha ne sbd nasan burunka kaci zalin nawa ko?"shiyasa na nuna bana sha sbd nasan zaka siyo"to kaga na Aikeka sau biyu kenan yau"ga siyo ice cream ga kuma dakon mun troley d'in kayana da kayi"kajira sauran cikon Aiken na ukku"saita juya Ido tayi y'ar dariya tana koma fad'in kuma bakina daka d'allah d'azun bazai tashi Abanza ba saina rama....tunda take maganar Miskilin ke binta da kallon k'asan Ido yana danna waya"zaka d'auka kamar ba jinta da kallonta yakeyi ba"saidai beyi mamakin kalamanta ba, dama ya santa tun suna yara bata k'arya, zata fad'i gaskiyarta komai d'acinta"saidai bece komai ba shi Aganinsa yanzun za'a fara nasa lokacin"faranta data manta dazai iya d'auka yayi saurin d'auka bece komai ba....meye haka Nurahhhhhhh! ? kaga ka bani Abuna nace maka"banza ya mata ya wani had'e rai ya sakata cikin Aljihun jallabiyar jikinsa"tayi saurin mik'ewa tsaye cikin tsawa tace ka bani Abuna"saida yakai bakin k'ofar fita daga cikin parlourn kafin cike da gadara yace"Ank'i Abaki d'in, na k'arfi ne kizo ki k'wata idan zaki iya Amma "yana fad'in hakan yasa kai ya fita"k'aramar hijab d'inta dake gefenta ta d'auka da sauri ta saka ta biyosa tana kiransa" saidai yamata Nisa ,yama nufi sashensu mamah"hakan yasa itama tabi bayansa.....Ayadda darma ya tsara shine yabama Asma'u faran, sannan yayi sanadin dazai sakata Aiki"yasan dole sai tayi kuka"sbd ransa yabashi saita biyosa nan d'in...."saidai yana doso tsakar gidan yaji muryar Mubarak na rashin Arzik'i yana fad'in "duk Arasa d'an iskan Abincin da za'a zubamin sai wannan nida gidan ubanah"ni gaba d'aya gidan nan idan ba ummah keda girkiba bana ci na k'oshi.....lallai babbar mgn! to bari shi iliyasun yadawo Ina nan zaune"sai naji dalilin dayasa idan zainab tayi girki bata zuba maka wadatacce?cewar innah Asabe da har lokacin tana zaune gidan bata tafi nata gidan ba"mamah na fitowa daga cikin parlournta Darma na Ida shigowa tsakar gidan rai b'ace "sbd ya fahimci Mubarak mama yakema rashin kunya..... k'ananun maganganun mena keji Anayi ne?"cewar mamah dake tsaye fuska Ad'aure sbd ta tsani raini"ahhh dole ki tambaya mana sbd kinsan baki kyautaba "ki rasa d'an Abincin da zaki zuba masa sai wannan?"damafa innah indai ita tayi girki haka take zubamin Abinci.....you are very stupid! kanada hankali ne ko kuwa shaye shayen daka fara ya tab'a maka brain ne??"cewar darma cikin daka tsawa" yayi wata iriyar tsayuwar k'asaita irinta isassun mazan da suka Amsa sunan su maza"saidai kyakykyawar fuskar nan tasa Atsuke take"yarasa meyasa duk yaran ummah basuda tarbiya??.....cak? tunaninsa ya tsaya sakamakon shigowar Ahyaan daya gani cikin gidan ,wacce taji kuma kalaman innah dana Mubarak dana shi darma d'in "Azuciye ta nufi inda Mubarak yake tsaye"Adaidai lokacin ummah ta fito daga cikin parlournta dama, shak'e take da darma sbd ya canzawa mamah kujeru banda ita"kai kuma waye ya tsomo dakai Anan?ko kuwa waya kasa dakai balle ka d'auka?da zakazo har gida ka masa kazafin shaye shaye "ko kai can dakaje k'asar turai bamusan meye kakeyi ba ac.....shiru tayi sbd k'arar sautin gigitaccen marin da Ahyaan ta d'auke Mubarak dashi"Azuciye tace kaci kutumar ubankah! yaushe aka haifeka har kayi wayon gayama mama mgn?"cikin zafin rai yad'ago kansa da nufin ya rama"Ahyaan ta kaimasa hauri gefen ciki ta turashi iya k'arfinta "ji kake rikicah ya fad'i k'asa"yayinda kowa ke binsu da kallo"mamah tama kasa mgn"luba kuma Atsawace tace" dan ubanka zaunawa zakayi ta dakeka?"innah Asabe kuwa salati ta kamayi wai mamace ta sakata tayi hakan"yayinda uban gayyar ke tsaye beyi mamakin Ahyaan ba sbd yasanta tun suna yara tanada zuciya gata da k'arfi "da sauri ya nufeta sbd ganin Mubarak yayo kanta"ita kuma ta rik'e k'ugu bbu Alamar tsoro Atare da ita tana jiran taga meye zai mata??....saidai tun kafin ya Ida isowa gareta yaji jarumar muryan darma yana fad'in wlh hannunka yatab'ata da nufin duka saika kwana Asibiti yau"ya k'are maganar yana isowa gefenta"babu wasa kan fuskarsa sbd ya lura yaron naji da rashin kunya, tunda yadawo ko gaishesa ba yayi...Ina ruwanka da fad'an su da zaka shiga?"cewar ummah cike da bala'i inna Asabe na tayata"kaga Nura! kama hannunta ku tafi wajen mamy "cewar mamah dake kallonsu"saidai kafin suyi mgn Mubarak ya matso ya cakumi Ahyaan "Aikuwa Afusace darma ya fisgosa da hannu guda ya fara bashi wasu zafafan puncher's"luba da inna Asabe suka saki kururuwa "kaga Nura dan Allah rabu dashi"mamah kibarsa ya casamun d'an iska.....duk wata y'ar iska ta wuce ke?"cewar ummah"hakan yafaru kan kunnan Abba daya shigo tsakar gidan "Adaidai lokacin kuma Nura yatura Mubarak ya fad'i k'asa da fasheshshen baki"Ahyaan ta fad'a jikinsa ta saki kuka mecin rai tana fad'in na tsani gidan nan broth KD zan koma bazan iyaba.... wallahil Azeem bazan yardaba ! saika san ka dakesa harka fitar masa da jini"cewar ummah dake duk'e gaban Mubarak"mama kuwa sallamar Abba ta Amsa tana d'aure fuska"da kallo one by one Abba ke kalle tsakar gidan da mutanan dake cikin gidan...meke faruwa ne zainab?"yafad'a yana kallon mama"to Alhamdulillah daka dawo daman zaman jiranka nakeyi....kinga yaya Asabe ban tambayeki ba zainab na tambaya"Abba ya katseta yana yin kicin kicin da fuska"Nura ya kalli Abba yamasa sannu da zuwa kafin yaja hannun Ahyaan suka fita daga cikin gidan"ummah na huci tanata zage zage"yayinda mama ta shiga yima Abba bayanin Abinda ya faru "ta d'ora da fad'in ga Abincin can gabansa Alh kaje duba ka gani"sanin kankane idan Abdul Aziz ko Affan na nan Mubarak be isa ya gaya mun mgn ba....ke dallah rufema mutane baki"tunda kin shanyesa dama ba laifi kikeyi wajen saba dole yaji maganarki....kinga yaya Asabe yanzun k'arfe 9 saura ki tashi ki tafi gida"Al'amarin gidana ki dena shiga tunda bazaki yi hukunci domin Allah ba kina biye son zuciya"Abinda Ahyaan tayi da Nura sunyi daidai"uwa ta wuce wasa"tunda nake da yaran zainab basu tab'a yima luba rashin kunya ba"ita kuwa nata yaran iya sanina sau nawa suka yiwa zainab rashin kunya "to bari kuji ku duka"gida! gidanane na Isa dashi"duk wacce bazata iya bin umarnina ba a shirye nake dana rabu da ita ba wani abu bane"shi dayake d'an iska ne har yayi girman da zai raina Abincin da aka bashi tunda shike nemowa ko?"ko buhun shinkafar dasu taliya da sauransu dake Ajiye ana girkawa,Nura dasu Abdul Aziz ne suka siya suka Ajiye cikin gidan"uban me ya iya inba sama ciki ba....yaya Asabe kin yadda da maganata ko?"cewar luba cikin k'unar rai"tabbas na yadda ,bara na tafi gida tun kafin Akoma korata"ke kuma zainab inaso kije ki canza sabon shiri...wlh wlh !! bazan yadda ba" kotu zata rabamu da matsiyacin yaron nan"ki duba ki gani kofa numfashin kirki yaron nan baya yi....cikin b'acin rai Abba yace" kisan yadda zakiyi dashi tunda shi yakama kansa"saidai inaso ki sani muddin kika jema kabeer da zancen Nura yadaki Mubarak ko kika yima Nura wata mgn bakin Aurenki"kuma duka nake nufi"yak'are maganar yana shigewa parlourn mamah"ba b'ata lokaci tabi bayansa "inna Asabe fita kawai tayi batace komai ba, tana tunanin ya zatayi da Abin hawa tunda batada kud'i?"ga yana yin yadda Abba yake ba halin tace yabata wani Abu"ummah kuwa tamkar k'aramar yarinya haka takama kukan bak'in ciki"tanajin Aranta saita kassara rayuwar Ahyaan data mamah"tana zaune tana cin mugun k'udurinta"Affan ya shigo yanufi gefen Mubarak yad'ago sa ya mik'e tsaye "gidan ubanwa zaka dashi?"uffan bece mataba yaja Mubarak suka fita"domin yakaisa chemist"Akan umarnin mamah......tunda suka fito take kuka har suka iso sashen Mamy"saida suka shigo cikin parlourn ya zaunar da ita gefen kujera,shima ya zauna dab da ita"har lokacin hannunta guda na cikin nasa"Ahankali ya zaro handcheef me k'amshi ya fara share mata hawayenta yanata kallonta murya can k'asa yace "ya Isa haka"daga yanzun kome Mubarak zaiyi kibar hukunci hannuna da hannun Abba "sannan karki yadda kiyiwa ummah rashin kunya"yana fad'in hakan ya zaro fararta daga cikin Aljihun sa yasaka mata cikin hannunta"itadai tana jinsa da kallonsa Amma batayi mgn ba sai Ajiyar zuciya datake saukewa ajajjere"kusan mintina 5 suna haka zaune bbu me mgn....can yace"tashi kije ki kwanta kiyi Addu'a "Nima bara naje na rufe gidan"Anan d'in ma shiru tayi tak'i mgn "k'yaleta yayi sbd yasan zuciyarta ba dad'i shiyasa ma yabata faran"be koma mgn ba ya k'yaleta ya mik'e tsaye yana d'aukar babbar wayarsa da yaga Ankirashi da bak'uwar number "beyi mgn ba yaji sautin muryar bilkisu na masa sallamah"wake mgn?"daga d'ayan bangaren saida ta lumshe Ido kafin tace" doctor nice bilkisu dana so d'azun na tsaida.... d'it ya yanke wayar yana jan tsaki ya fita"Ahyaan kuwa ranta yabata wata budurwa ce ta kirashi yamata wannan yarfin"ta tab'e baki tana tunanin tafi k'arfin zubar da Ajinta ta kira wani gardi"da wannan tunanin ta kashe kayan kallon ta wuce d'aki ta Ajiye faran saman mirror ta wuce bath room....washe gari da Asuba"Ahyaan na kwance atsakkiyar bed d'in mamy hankali kwance tana baccinta saidai kawai taji sanyin ruwa an yarfo mata saman fuska"Amasife ta bud'e manyan idanuwanta suka sark'e Dana Dr darma dake tsaye gefen mirror yana kallonta da Alama masjeed zaije sbd jikinsa da leman ruwan da yayi Alwallah "harara ta zabga masa taja tsaki tana fad'in Akanme zaka zo ka tasheni Ina bacci na?"me makon yabata Amsa sai cewa yayi, wlh wlh!! duk ranar dakika koma yimun tsaki sai kinsani"ki bari nadawo daga masjeed d'in baki tashi kinyi sallar ba"tana k'ok'arin mgn Mamy ta fito daga toilet shi kuma yafita"Ahyaan tashi maza kiyi sallah"mamy ba wannan broth d'in bane ya yarfamun ruwa a fuska"yi hak'uri yadawo zan masa tas"murmushi tayi ta sauka daga saman bed d'in ta wuce bath room..... misalin k'arfe 8:21 am"Ahyaan na zaune kan carpet da roba me ruwa gabanta tana fera dankali"mamy na zaune tana kallon sunnah TV suna d'an fira"kan Ahyaan ba d'an kwali"rigar dake jikinta ta kamata sosai"da yake robber ce rigar doguwa"suna Ahaka uban gayyar ya shigo da jallabiyar d'azun Ajikinsa yana rik'e da wasu ledoji guda biyu"sam fuskarsa bbu fara'a danma kar isasshiyar ta masa musu"mamy ce ta Amsa sallamarsa ya duk'a ya gaisheta "broth Ina kwana?"lafiya qlau yafad'a cikin shan k'amshi yana jin kansa na fasuwa"ita kuwa ta gaida shine sbd ganin idon mahaifiyarsa"ledar farko ya mik'a mata tamkar wani yayanta da take bin umarninsa yace"ungo nan"bata kalle saba ta Amsa"karki koma zama ba hula ko d'an kwali"keko tsoron shed'anu bakiyi?"banza ta masa tana duba cikin ledar"hijabai ne da hulunah"murmushin renin wayo ta saki batayi mgn ba "duk yana lura da ita"sai kuma yamik'a mata gudar ledar yace"ki had'amun chips kafin na shirya zan fita ne"yana fad'in hakan ya mik'e tsaye ya fita"mamy ta girgiza kanta tana mamakinsa Aranta saidai batace komai ba "Ahyaan kuwa yabata haushi kodan Allah Ai yace tayi masa Abu kaza bawai yadinga mgn da bata order cikin jin kaiba"saidai yadda take ganin k'imar mamy bataza k'i yimasa ba"tunda tasan Idan batayiba mamyn bazata damuba"ledar ta duba taga,bama,waken gwangwani da planten "kasancewar tasan Akwai su cavage dasu carrots"ledar hijaban ta Ajiye gefe taci gaba da Aikinta "kasancewar mamy tun d'azun ta had'a break fast nasu itada daddy da hamza"bayan sunyi hamzan ya tafi skul"Ahyaan kuwa kusan Awa guda ta b'ata sannan ta gama had'a break fast d'in su itada samarin"komai na mutumin nata ta fidda masa ta d'ora saman tray ta fito da nufin ta Aza masa saman center table shi kuma yana shigowa cikin parlourn"yana sanye da wani yadi me kyau da taushi navy blue ,kansa ba hula"sumar kansa da sajensa sunji gyara, sunyi wani irin shar suna d'aukar idon me kallo"sau d'aya ta kallesa ta d'auke kanta ta Ajiye tray d'in tabar parlourn "kitchen d'in ta koma itama ta d'akko cup d'in tea data had'a da plate d'in chips nata da ledar bread d'in"ko kallon gefen da yake bata kallaba ta zauna k'asa kan carpet.....kina nufin tea d'in ma nine zan had'a?"da mamaki ta kallesa saidai miskilar k'in tankashi tayi"ya tab'e baki yana fad'in k'azama dake ko wanka bakiyi ba zaki yi break fast "nanma sharesa tayi"ta fahimci mgn yake nema ita kuma bazata biye masa ba"sai taci gaba da break fast d'inta "Ahaka khaleel da Isma'il suka shigo cikin parlourn suma duk sun shirya da Alama skul zasu tafi"Anty Ahyaan barka da safiya"suka fad'a suna zama kasancewar sun gaisa da Nura d'azun barka da hutawa kawai suka masa"my brothers Ina kwananku?"suka Amsa mata da nuna jin dad'in rashin girman kai da batashi"bara na tashi naka muku Abin break fast naku....kai Isma'il zaman meye kakeyi ? ka shiga ciki ka d'auka muku"cewar darma cikin gimtse fuska"dato ya Amsa ya mik'e tsaye ya wuce kitchen"bayan Ahyaan ta gama break fast nata ta d'auke kayan ta wuce kitchen ta fara tattara kayan wanke wanke sbd ganin me Aikin mamyn shiru bata zoba....ki shirya Anjima da k'arfe 4 zamuje Anguwa"bance ki sakamu mayafi ba"ki saka hijab"banza ta masa"dan ita wlh tsoroma ya bata ko motsinsa bata jiba saidai maganarsa kawai taji"bakiji ne wai?"bazan jeba"ta fad'a Atak'aice! beyi mgn ba sai k'ok'arin nufar wajenta yayi"saidai shigowar baba laure cikin kitchen d'in,me yiwa mamy Aiki ya saka ya dakata,saiya gaisheta yafita Abinsa.... Ahyaan ta tab'e baki taraka bayansa da harara"uwar d'akina kin dawo?"Eh nadawo baba laure Ina kwana?"lafiya qlau"daga haka Ahyaan ta fita"d'aki ta koma ta duba hijaban kala ukku ne da hulunah suma kala ukku masu kyau irin na zamani"hararar su tayi ta d'auka ta saka cikin ward rope ta shige wanka"da nufin idan ta fito ta gyara d'akin sai taje ta gaisheda mamah.... bayan sallar la'asar Ahyaan na zaune a parlourn ,mamy na bed room"hankalinta na wajen waya tana chats"sai kawai taji An fusge wayar "ta d'ago da sauri gabanta na fad'uwa"tayi tozali da kyakykyawar fuskarsa daya d'aure "yaci wankan k'ananun kaya ya aza p cap"yanata wani irin fitinannan k'amshi ya rufe k'wayar idanunsa da eye glass bak'i....ita shaf tama manta yace zasuje Anguwa"dan rabonta data gansa tun d'azun da safe"itama d'aure fuska tayi ta dena kallonsa tana fad'in bani wayata"baza'a bayarba"ki tashi ki saka hijab muje kina b'atamun time"wai Ina kenan?"idan munje zaki gani"bazan jeba"Akanme zaka dinga wani iko dani kamar wata k'anwarka?"okay haka kikace?"Eh haka nace"to shikenan kinyi ban kwana da wayarki"in kuma kinaso ki sako hijab ki sameni Awaje"koda kin gayawa mamy bazan damuba"kafin tazo na fita"may be daga baya saina canza miki wata wayar"Amma wannan wlh ta haramceki muddin baki bini ba"Abinda ke cikin wayar me Amfani gareki zaki duba"yana fad'in hakan yafice cike da rainin wayo yana sakin wani malalacin murmushi.....âœ�ï¸� Free page yak'are ğŸ˜�☺ï¸� wannan book d'in na kudine ! Regular grp 500 Vip grp 1000 Special grp 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 500 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kiraâ�? Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Regular 300f Vip 700f Special grp 1500f dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ ğŸ§�ğŸ�»AGE MATE'S ğŸ§�ğŸ�¼â€�♀ï¸? ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ğŸ�¾ Story & written by mommyn fareesa last free page 9&10 🙌 .......Iya k'uluwa Ahyaan ta k'ulu da irin Abinda Dr darma ke mata"ta tabbatar da yadda ya rantse d'in nan muddin bata zoba tofa bazai bata wayar ba"itama Abinda ke cikin wayar shine damuwarta idan ta rasashi"musammun contact na mutane....numfashi ta sauke sbd ba tada mafitar data wuce tabishi d'in"saidai zuciyarta tamkar garwashin wuta take sbd tsabar irin hassalar datayi"taci burin in sha Allah Adaren yau saita k'untata masa shima"kamar zatayi kuka ta mik'e tsaye ta wuce d'aki ta sami mamy zaune tana waya"ward rope ta bud'e ta d'auki sabuwar hijad'inkin jalbab red colour ta saka, ta matsa gaban mirror ta fesa turare.... d'an murmushi ta saki data kalli kanta ta cikin mirror,sbd hijab d'in ya mata kyau sosai"takan jima bata saka hijab ba sai idan sallah zatayi take sakawa kawai "wani time d'in kuma takan saka himar ko k'arama iya gwiwar hannu.....my daughter Ina zuwa haka?"cewar mamy data gama wayar tana kallonta da murmushi saman fuskarta "har cikin ranta take k'aunar Ahyaan tamkar wacce ta Haifa da cikinta"shagwab'e fuska tayi tace "mamy fita zamuyi tare da broth "na d'auka koya sanar miki ma?"eh na tuna ya sanar mun"na kuma ce idan bakyaso bazaki jeba.... Ahyaan na k'ok'arin mgn Abbas ya turo k'ofar d'akin ya shigo yana kallon Ahyaan yace"yaya nurah yace kizo karki bari yazo yasameki"harararsa mamy tayi tace"idan yazo uwar meye zai mata?"kace nace bata zuwa"no mamy barshi bara mu tafi"to shikenan Allah ya tsare kar dai kiyi magrib Awaje "ta fad'a tana kallonta da murmushi saman fuskarta harta fice rik'e da hand bag nata red irin kalar plate shoes d'in k'afarta....cikin takun nan nata dake motsa duk wata halitta dake jikinta kamar tarwad'a haka ta fito wajen get d'in"ta hangosa zaune saman mashin yana duba wristwatch d'insa yanata jan tsaki sai kuma ya hangota.....A karan farko ya saki wani makirin murmushin da aduk sanda yayisa yake tunzura ziciyarta, dan tafi kwallonsa Amatsayin murmushin rainin hankali"sarai tana Ankare da murmushin nasa saita basar Agadarance tayi tsaye gefensa tana yamutsa fuska tace"kana nufin kan mashin zamuje?"karki damu wata ran sannu sannu zamuyi motar " *Amun dago*! ya fad'a yana tada mashin d'in yace"oya ki hau mutafi kina b'ata mana lokaci"nidai wlh kana takurani"to Amma baza kayi gudu ba pls?"tayi maganar cikin muryar shagwab'a ba tare data san tayi ba.....kanafa jina?"Allah saina had'aka da Mamy kana cemun Amun dago!.....Ananne fa sai da tsigar jikin yan maza ta tashi, ya d'an lumshe idanu ya sake bud'ewa yana mai furzar da d'an huci kad'an kafin yace"meyasa bakya jin mgn *Aminatu*? ya fad'a cikin wata iriyar murya har saida ta kallesa ta zabga masa harara sannan ta gyara hijab nata cikin masifa tace" saika mik'e tsaye ko? beyi mgn ba yabita da yadda takeso"bayan ta zauna sannan ya zauna"to sai Abani wayata "tana d'akina na saka miki chargy badan halinki ba"ya fad'a yana jan mashin d'in "gaba d'aya wani iri yakeji sbd wannan ne karon farko da suka tab'a zama irin haka kan mashin.....saurin rirrik'esa tayi ta sunkuyar dakai ta rintse Ido sbd ganin yana sharara gudu" wayyo Mamy nah! na shiga ukku "in kana yiwa Allah ka rage gudun nan"murmushi ya saki Anutse yace"sai kince yaya Nura dan Allah ka rage....be rufe bakiba tace"Allah ya kiyaye nace maka yaya"kuma saina had'aka da mamy"bazan koma hawa wannan mashin d'in naka ba....wani uban gudu daya k'ara shararawa yasaka ta saki k'ara tana k'ara rirrik'esa shi kuma yana murmushi.....Idanunta Arintse saida taji ya tsaya kafin ta bud'e manyan kyawawan idanuwanta.....na bani! ta fad'a tana saurin cikasa"sbd ganin su da tayi cikin get d'in wata islamiyar mata"yara da y'an mata nata kallonsu Anata k'us k'us "ki sakko mana"bazan sauka d'in ba"dama nan zamuzo shine kak'i fad'i?"ta k'are maganar tana koma dafa gefen kafad'arsa ta sauka har hand bag nata yafad'i k'asa"ta tab'e baki ta banko masa harara tana wani shashshan k'amshi"kafe mashin d'in yayi ya duk'a ya d'auki hand bag d'in ya matso kusa da ita Anutse yace" gashi *Aminatu babbar budurwa tana cika wondo da kashi*! ya k'are maganar yana jan karan hancinta tare da sakin sanyayyan murmushi me had'e da dariya"wanda yayi masifar yimasa kyau da d'aukar hankullan masu kallonsu matuk'a"wanda da yawa na zaton matarsa ce"dan tsabar yadda suka dace da juna har wata kama sukaga sunayi musu"musammun da fatar jikinsu ta kasance iri d'aya"Ahyaan kuwa tsabar yadda bak'in cikinsa ya kasheta k'in mgn tayi saidai Ido kawai tak'i kuma Amsar hand bag d'in "ganin idan yabiye mata zasu kwashi y'an kallo kota bashi kunya saiya tamke fuska murya Akausashe yace"last week na fara musu wa'azi duk Wednesday "yanzun ma shine zanyi"zamuje daga can cikin Assembly hall nasu ki zauna inda malamai mata ke zama...dama nace maka Ina buk'atar jin wa'azin d'an yaro sa'ata kamarka?"da kamar k'ilan su *daurawa* kace to zan tsaya saina.....bata rufe bakiba ya finciki hannunta"d'aure fuska tayi tace "wai meyasa baka tsoron zunubi ne?"kaga kana ustazah Amma kana rik'e hannun wata"nika cikani zan bika muje"kinsan Allah ?na cikaki kika gudu ranki sai yafi nawa b'aci "yaron da kika kirani dashi lokaci zai nuna tsakanin nidake waye a sama??yana fad'in hakan yacikata ,sbd shima bason yawan tab'a mata hannu yakeyiba"itace keja sbd gaddamarta....ki Amshi hand bag d'in"ya fad'a suna jerawa suka nufi hall d'in"bazan Amsaba "ta fad'a cikin masifa sbd ba k'aramin haushin shi take jiba"bece komai ba suka shigo cikin hall din yayi sallama"babu d'alibai sosai sai malamai maza guda ukku mata guda biyu"sosai kowa keta kallonsu"wasu na zaton matarsa ce wasu kuma budurwar sa,wasu kuma k'anwarsa"kowa dai da yadda ya d'auka "hannu yabama mazan sukayi musabuha"itadai ko kallo basu ishetaba tama kauda kanta tana wani shan k'amshi.....zo muje ki zaunah"batace komai ba tabishi tana b'ata rai"sai bayan ta zauna kan wani sit da wata malama ke zaune sannan ya aza mata hand d'in saman cinyarta , ya d'an sunkuyo dab da ita murya can k'asa yace "meye ne kike b'ata rai?"fad'uwar gaba taji! Amma saita dake batare data kallesa tace" bakai bane"bece komai ba ya janye ya wuce sbd yaga Anata kallonsu"shi kuwa wajen zamansa ya zauna yana duba wani littafi"tana jin Anata doka bell sai d'alibai keta shigowa suna wucewa"wasu sunsha make up sunata iyayi da zama daga sits na gaba kodan su burgesa...lolx! Ahyaan dai duk tana lura ta tab'e baki Aranta tana fatan Allah yasa ta sami Aiki da wuri gidan TV ko gidan redio"kasancewar Mass come ta karanta"tana so in sha Allah ta dinga wayarma da y'an matanmu kai Akan yadda suke nuna son maza zahiri Aransu ba Aji ko kunyar da Aka san y'a mace da ita.....cak! tunaninta ya tsaya sakamakon sautin sanyayyar muryarsa data karad'e illahirin cikin hole d'in yana mgn"wasu ba sauraren sallamarsa da Addu'ar dayake jerowaba sukeyi ,suna dai kallonsa ne dajin dad'in muryar"wasu na yaba wankansa na yau"shidai besan sunayiba"Anutse ya d'akko maudu'in tsabta! minene ita kanta tsabtar?"ya kuma Akeyinta miye Amfaninta?"yana so mutum guda ya tashi yamasa bayani"kusan budurwa sama da 20 suka d'aga hannuwan su"tsabar takaici kamar Ahyaan takai musu duka haka taji"saidai ta fahimci wasun su Akwai yarinta, da wuya ka samu wacce tayi sama da 20 yrs Acikinsu "wata yarinya dake daga gaba ya nuna"cikin jin dad'i ta mik'e tsaye tana far da Ido ta fara bayani kamar haka"tsabta wani Abu ce da kowane mutum yaka mata yayi"yaka mata kowa ya kula da tsabtace jiki da muhalli..... Alamar ta zauna ya mata"Anutse fuska bbu yabo bbu fallasa yace" waye zayamun cikakken bayani?"Amamakinsa Ahyaan ta d'aga hannu"duk yadda yaso ya dake saida murmushi yasub'uce masa saiya nunata"saida ta zabga masa harara kafin ta mik'e tsaye, Ahankali ta fara da sallama kafin Anutse tace"*menene tsabta?* tsabta wani Abu ce me matuk'ar mahinmanci ga rayuwar d'an Adam! tsabta tana daga cikin Imani"ba tsabtar jiki kawai bace tsabta"Akwai tsabtar zuciya,Akwai ta Abinci data tufafi. Akwai kuma ta muhalli"yanada kyau mutum musulmi ya tsabtace zuciyarsa yayin mu'amalarsa ta yau da kullum tsakaninsa da mutane"sannan mu mata yafi kyau ace mune muka fi kowa tsabta"ita kanta ibadar da mukeyi dole saida tsabta Acikinta"Ayanzun haka Ana yawan samun matsala ga rayuwar wasu matan Aure ko y'an mata da kazanta ke taka rawar gani ga rayuwarsu"Amatsayinki na mace kamilah, muminah Akwai ci baya d'a namiji ya kalleki ya miki korafin tsabta"more especially muma mata"zakiga mace tas Awaje kafin tayi Aure "Amma da zarar tayi Aure shikenan zata koma wata iri , ba gayu ba k'amshi jiki na tsami"Atak'aice tsabta dai itace k'inshik'in rayuwar d'an Adam" kodan sbd kiyaye lafiyar jikin mu....iya nan Dr darma daya tsareta da Ido ta cikin black glass nasa yama ta Alamar ta dakata! yana lura gaba d'aya kowa ita yake kallo, musammun malaman maza"... mlm tasi'u da tunda ya ganta ya tsareta da Ido yana sauraren zazzak'ar muryarta har lumshe Ido yakeyi" ya mik'e tsaye yana fad'in *jamilun jiddan,shukran barikallahu fik'i*! gaba d'aya hall d'in tafi Ake mata"darma ya mata Alamar jinjina da hannu"ta d'auke kanta ta zauna....ustaz Dr Nura Darma ya d'ora daga inda ta tsaya"musammun kan matan da Ayanzun suke k'ok'arin Aure "ya fara nuna illar rashin tsabtar jiki"hakan yasa wasu matan kek'in samun kulawa daga mazajensu"itadai Ahyaan yamutsa fuska tayi Aranta tana gulmar wai Dr Darma beda kunya..... k'arfe 6 pm daidai yayi Addu'a da bada hak'urin rashin tambayoyin dabai Amsaba"bayan An shafa Addu'a mlm tasi'u ya mik'e tsaye yana fad'in Alhamdulillah ! muna godiya da wannan gudun muwa da sabuwar malamanmu ta bada" dukda bamu san sunan malamar ba"hukumar makaranta na mata godiya da karramawa"ga wannan inji hukumar makaranta Abata "Allah yasaka da Alkhairinsa"ya fad'a yana d'ago wani Abu cikin leda bak'a"kafin ya nufi inda Ahyaan ke zaune"ya mutsa fuska tayi sbd lokaci guda taji mutumin na bata haushi, sai wani kallonta yakeyi"saidai kafin ya iso wajenta Dr darma ya tari numfashinsa wajen fad'in ,zaka iya badawa saina bata"ya fad'a fuska bbu walwala "mlm tasi'u na murmushi yace to shikenan"ke malama muna koma gayyatarki zuwa sati na gaba"kanta kawai ta gyad'a masa batayi mgn ba tayi zaune batada niyar tashi"har saida Dr darma ya iso gefenta cike da Isa yace" kina jiran nace kizo ne?"banza ta masa ta mik'e tsaye ta rataye hand bag nata gefen kafad'arta"tana lura wad'anda basu Ida fita daga cikin hall d'in ba sunata kallonsu suna k'us k'us"bata tsaya jiransaba tayi gaba Anutse kamar bata son taka k'asa "darma ya d'age kafad'a irin ko Ajikinsa d'in nan ya biyo bayanta yana Amsa waya"saidai har ya taddota ya wuceta tana tafiyar tata ta k'asaita "Amamakinsa yaga zata fita daga cikin get d'in makarantar"be tanka taba yaja mashin d'in ya iso gefenta suka jera,Ahankali ta yadda bazai wuce taba yace"wai meyasa kinfi son mu dinga raba hali ko Ina muna rigima ne? yanxun ma sai nace ki hau?"ko kuwa wajen mlm tasi'un zakije ya mai daki gida ne?kallon ban ganeba ta juyo ta masa ?"saiya tab'e baki ya sha gabanta cikin shan mur yana fad'in wlh! muddin baki hau muka tafiba bazan bayar da wayar ba"ya fad'a in a serious tone"batayi mgn ba ranta a jagule ta hau mashin d'in batace komai ba.....mlm nurah pls idan ba damuwa samun contact naka"yaji muryar mlm tasi'u gefensu....ya d'auki kusan second 5 kafin yace"inada contact naka zan kiraka"daga haka yaja mashin d'in yana jin yana ce musu Allah ya tsare Amma ya masa banza"itadai Ahyaan tsaki taja Azuciyarta sbd haka nan taji haushin mutumin"in harma cewa zaiyi yana sonta wlh ya gama da ita"babban mutum haka harda furfura"ta tabbatar koda su Abba sun girmesa bada wani Abuba...tana wannan tunanin ta lura da me Aya da chuku gefen titi"kasancewar yar age gudun ba sosai yakeyiba"broth ! kaga me Aya can ka tsaya na baka kud'in ka siyamun"banza yamata kamarma ba dashi take mgn ba "saidai batace komai ba Amma ranta yab'aci matuk'a"ita ba shine zai siya mata ba ita zata siya balle ya mata wani gadara ,tafi k'arfin rok'ar d'a namiji...."da wannan tunanin suka iso gida"be shiga ciki ba daga bakin get yaja yatsaya beyi mgn ba "itama ba tace masa komai ba ta sauka ta wuce cikin gidan.....bayan sallar magrib tana zaune d'akin mamy ta gama salla " ranta babu dad'i sbd har lokacin be kamata wayar taba"saidai tasha Alwashin kome runtsi baza tace yaka mata ba zata zuba masa idontaga iya gudun ruwansa"tana wannan tunanin taji Anturo k'ofar d'akin"kanta ta d'ago ta kalli k'ofar suka had'a Ido dashi "k'irjinta ya buga! ta wani had'e rai kallo be ishetaba ta d'auke kanta" sbd ta lura shima sai wani cika da batsewa yakeyi"tashi ki Amshi wayarki"ya fad'a yana mik'o mata had'e da ledar hannunsa.....kamar tana jira tafara masa masifa da cewa"bana so! kaje ka salwantar da ita kamar yadda kace d'in"na rasa meyasa idan baka k'untatama rayuwata ka b'ata mun raiba baka jin dad'i?? "beyi mgn ba yamatsi ya Ajiye mata gefen inda take zaune"bana so nace! ta fad'a tana tura ledar ta d'auki wayarta "sai lokacin ta lura da ledar ta zame tana iya hango Aya da dabino da chuku dake ciki"cikin daka tsawa yace"zaki d'auka kiyi Amfani dashi ko kuwa sai ranki yab'aci"saime idan ran nawa yab'aci?"sadda nace ka tsaya na baka kud'i kasiyamun ba banza dani kayiba?"sai yanzun data fita Araina zaka kamun"to banaso ka d'auki Abinka mana"sai kuma ta fashe da kuka"sharri zaki mun mamy tazo taga kina kuka ko?"tayi masa banza"sai yaja tsaki ya fita daga cikin d'akin "Adaidai lokacin babbar wayarsa tayi ringing"tsaki yaja sbd ganin mlm tasi'u ne, besan gidan ubanwa ya sami number nasaba"dukda shima beda contact nashi, to d'azun yaturo masa sak'o da cewa dan Allah zai kirashi ya d'auka "shiyasa ya gane shine"harta tsinke be d'aga ba"saida wani kiran yakoma shigowa sannan ya d'aga bayan ya iso bakin get" lokacin Anata kiraye kirayen sallar isha'i"Adak'ile ya Amsa sallamarsa"daga d'ayan b'angaren mlm tasi'u yace" dan Allah mlm Nura zan d'an tambayeka in ba damuwa?"Ina jinka"ya fad'a da k'yar "pls yarinyar nan da kukaje d'azun da ita k'anwarka ce?" Eh wani Abu yafaru?"ah ah ba wani abu bane, saidai inaso nasan ko tanada Aure ne?" Ah ah" Amma dai tana hanyar yi sbd Ammata baiko"okay to shikenan nagode"daga haka ya yanke wayar yana jan tsaki yamayar da ita Aljihu"d'ago kansa da zaiyi ya hango Mubarak gaban flowers bayan windows yana rufe wani Abu ,ko kuma ginace yakeyi oho d'ai!sosai yayi mamaki sbd ya fahimci beson Agansa" sai y'an waige waige da y'an kalle kalle yakeyi na ranuna Alamar rashin gaskiya "kawai saiya d'auke kansa yayi kamar be gan saba"saidai ya Ayyah nah Aransa idan yadawo masjeed zaije ya tone koma miye ya gani"fitowa k'ofar gidan yayi da nufin yaje yayi sallar isha'i"yana fitowa yaga wasu maza tsaye su biyu"kasancewar ba nefa! cikin gidan nasu kuma da inbata"haka nan yaji fad'uwa gaba"saiya dake ya bisu da kallo yana yamutsa fuska yace"lafiya dai?"guda yace"lapiya qlau muna son mgn da Alh iliyasu ne"okay baya nan....be rufe bakiba guda yayi saurin matsowa gabansa ya sai tashi da k'aramar bindiga gefen cikinsa yace"kana mgn zan harbeka, maza muje ga nafef can"ya k'are maganar gudan na y'an kalle kalle sbd layin ba kowa duk Ana masallaci"da farko Dr darma yaso ya musu musu"saidai yana son yasan miye dalili ko hujjarsu nason tafiya dashi,idanma sun tafi dashi d'in meye zasuyi masa??? saidai bashida Amsar wa'annan tambayoyin"hakan yasa yanaji yana gani suka shige dashi cikin nafef"wani na zaune gidan gaba yaja motar Atsiyace suka bar layin.....saidai sunyi mamakin gadararsa d'aya nuna rashin tsoro" yana dai kallonsu kawai, ya wani tamke fuska shi damuwarsa jam'in daya rasa"yayi Imani basu Isa suyi masa Abinda Allah be masaba"ba suyi cikakken mintina biyar ba da shiga cikin nafef d'in suka watso masa wata powder gefen fuska"yafara tari da dare kansa ,daga nan be koma sanin inda kansa yake ba......âœ�ï¸� 🫣🤭🤔🤫 Anan k'arshen Free page yazo domin samun naki halal d'in hanzarta biya sbd adama dake Acikin wannan tsabtataccen labari me cike da zazzafar soyayya da ban tausayi had'e da saka zuciya nishad'i,har yanzun bamu shiga cikin gundarin labarin ba Akwai kura,kun dai san Alk'alamina 🤗🤗 siyen nagari maida kud'i gida ne sai mun had'e paid grps guys wannan book d'in na kudine ! Regular grp 500 Vip grp 1000 Special grp 2k wato 3pages in a day zaku biya kud'in ku ta wannan acc number👉2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251 500 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kiraâ�? Y'an nijar kutuntub'i wannan n👉 +227 88 01 90 50 Regular 300f Vip 700f Special grp 1500f dan girman Allah da darajan iyayenki karki mun mgn idan baki shirya biyaba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATE'S* ğŸ§�â€�♀ï¸? *11&12* *Littafin kud'i ne!* .......sunyi tafiya me d'an nisa ta kusan mintina 30 "kafn daga isanisu parking Adaidai wani had'ad'd'en get house"mutum biyu suka d'auki Dr darma dabai san inda kansa yake ba da k'yar sbd nauyinsa suka wuce dashi ciki"Mr mahuta dake zaune A haraban gidan kan wasu kujeru suna mgn da wani Amininsa ya bisu da kallo yana sakin murmushi "bayan wucewar su ciki honorable rabiu yace"Abokinah me hakan ke nufi?"Atak'aice ya bashi labarin had'uwarsa da Ahyaan da irin bak'ak'en magan ganunda Dr darma ya cab'a masa, da yadda yasaka Aka masa bincike kansa ya gano waye shi "kafin yaci gaba da cewa" tunda naga yarinyar har yanzun zuciyata tak'i nutsuwa"Ina son kasancewa da ita,kunnu wana nason jin sautin zazzak'ar muryanta da tsiwarta"bana jin zan iya k'yale yarinyar"rabona da nayi sex tun kafin na ganta"gaba d'aya bana jin sha'awar ko wace mace sai ita"inaso kota Aure ko bata Aure ba na mallaketa......yo Ai wannan Aganina ba wani Abin damuwa bane"kasan ma koita d'in y'ar hannu ce?"ah ah gaskiya " ga yadda nayi bincike Akanta ba y'ar bariki bace ba"uhmm Abokinah baka ji"kayi dai k'ok'arin yi mata b'arin kud'i ta Amince ta Aureka"idan ta k'iya kuma sannu sannu kuna soyayya har ta d'an fara sakin jiki dakai "sai ka jata zuwa shan ice cream "kawai saika saka Asanya mata desire table Aciki daga nan ka biya buk'atar ka ba shikenan ba?? gaskiya ka kawo shawara me kyau Abokinah......wata iriyar dariya suka kece da ita.....Ahankali Dr darma ya bud'e sexy eyes d'insa yana dafe da kansa dake sara masa"Addu'o in neman tsari ya fara jerowa Abayyane cikin taushin muryansa me cike da nutsuwa da haiba"yana k'arema kansa da inga yake kwance kallo"kai tsaye idanunsa kan Agogon dake d'aure A damtsan hannunsa suka sauka"k'arfe 10:11 pm"k'irjinsa ya buga! sbd tunawa da beyi sallar isha'i ba da yayi"ya san kuma daddy zai nemesa idan yaga k'arfe goma na dare ta wuce, sbd be wuce 9:pm a shagonsa yake dawowa gida.....tashi yayi zaune yana kallon had'ad'd'en parlourn da yake ciki na Alfarma k'anyar da haske kamar da rana"yamutsa fuska yayi yana y'an dube dube yaga shika d'ai ne ciki"yaja tsaki me k'arfi yana hard'e dogayen kyawawan k'afafuwansa waje guda yana wani girgiza su"babu wata damuwa ko Alamar razana atattare dashi.... motsin da yaji yasakashi jin k'irjinsa ya buga! saidai tsabar jin kai irin nasa bema kalli gefen daya kejin Alamar tafiyarba....banyi mamakin izzar kaba Ayanzun "sbd Abinciken da nayi game dakai na samu labarin halayyarka fiye da Abinda na gani Ayanzun"saidai matsalar izzar taka da d'agawar ta banzace tunda kai talaka ne! cewar Mr mahuta dake k'ok'arin zama kan kujera yana sanye da manyan kaya"sai lokacin darma ya d'ago kansa yamasa kallon second 5 yana sakin wani irin shed'anin murmushi "sai kuma ya had'e rai yana janye idanunsa ya mayar kan Agogon dake d'aure Ahannunsa.... Akallah Mr mahuta zaiyi 38yrs da haihuwa"yasan shida shi ba sa'annin juna bane"saidai zai nuna masa iyakarsa"duk yadda Mr mahuta yayi zaton yaron ya wuce tunaninsa sbd yak'i mgn yayi shiru kawai"ganin zasu iya kwana Anan bayan ba haka ya tsaraba ya sakashi cewa"naga Ahyaan Ina kuma *sonta da Aure*! na saka Akamun kai nan sbd Akwai Aikin da nake so na baka game da hakan"da farko na d'auka kaida ita ko masoyane "I mean Ina nufin bata sonka kaine ke haukan ka ,saida nayi bincike nagane ba haka bane"domin da tana sonka kana sonta da tuni kunyi Aure sbd zumuncin iyayenku "inaso ka janyo mun hankalinta, ka nuna mata mahinmancin Amincewa da soyayya ta har zuwa ta Aure ni"ni kuma namaka Alk'awarin ban kwana da talauci"nasan dai duk wanda ya kwana garin nan yasan wanene *Alh Abubakar mahuta* ? babban d'an siyasa,kuma tsohon deputy governor"kuma babban hamshak'in Attajiri"nasan k'ilan kai baka sanniba "sunana *Ibarahm Abubakar mahuta* .nine babban d'ansa! yana fad'in hakan ya danna Landline phone"ba b'ata lokaci yaci gaba da cewa" mukhtar kamun kud'in nan dake cikin jaka"daga haka ya Ajiye land line d'in"har lokacin Dr darma na nan zaune yana saurarensa bece uffan ba"kimanin shud'ewar mintina 5 saiga yaro guda da Acikinsu suka kamosa ya shigo da wata leda viva bak'a Ahannunsa "bayan ya Ajiye ya juya ya fita"kallonsa yayi yace"ga wannan million biyu ne ciki" somun tab'i ne Dr kafin nan gaba saima yadda kake so za'a baka"na sami labarin har yanzun baka fara Aiki ba, shima zaka iya kamun takardun naka mu gani za'a kai inda Atake za'a daukeka Aiki "yanzun kasamun contact naka! ya fad'a yana sakin wani shegen murmushin rainin wayo"sbd Aganinsa dole Dr darma ya Ajiye zafin kai tunda yaga kud'i..... mik'ewa tsaye yayi Anutse yana koma sakin wani k'aramin murmushi "wanda yadaki zuciyar Mr mahuta dake zaune yana kallonsa da son jin ta bakinsa"gab dashi ya iso murmushin dake saman fuskarsa na dishewa"saida ya kallesa sama da k'asa kafin ya girgiza kansa Ido cikin Ido cikin iya tsara laffuzzan mgn yace" *wanda Ake d'auka ba komai bane sauda yawa wata ran shine ke zama komai" harma ya Amfani wanda ke ganin yafi k'arfin ya nemi ya masa wani Amfani* naji inada gadarar, kamar yadda kace"saidai Ina godiya ga Allah da yayini A talaka bamai dukiyar da zaiyi fahari ko tunk'aho itaba"iya Abinda na. sani da talaka dame kud'i duk Allah ne yayisu"fatan dacewa kamai muke nema"zancan Ahyaan dakake mgn ! Kaifa namiji ne? to meye zai Hana kayi Amfani da kanka wajen shayo kanta harta Amince maka?"Ina so kasani kud'i! basu bane komai" ka rik'e kud'inka bana buk'ata "iya Abinda na sani duk me jin kansa da nuna shi wanine tofa Agaban bainar jama'a yake gadararsa bawai ya tsaya yayita Abayan fage ba"idan har ka gama mgn dani Ina buk'atar na k'ara gaba"ban damu da matsayinka ko dukiyarka ba ,ko kuma zaka saka acutar dani"Abinda kawai na sani.....kai! kasan ko shi waye ne kake k'ok'arin gaya masa mgn?"cewar wani k'ato d'aya shigo ya tsintsi maganar Dr darma"saidai mahuta beso ya dakatar da shiba, yaso ya barsa yakai Aya "ya lura zafin kan yaron da izzarsa me girma ne"Amma daidai yake dashi....Dr darma kuwa murmushin takaici yayi yana nufar k'aton abazata yamasa wata wawar cakuma yana fad'in waye shi bayan *Ibrahim Abubakar mahuta*? Haihuwar sa Akayi kamar kowa ko kuwa daga sama yafad'o ne??"ya fad'a cikin zafin zuciya yana ingizashi da masifar k'arfi,ya daki bango"Atake wasu katti su ukku suka fito da manyan makamai Ahannunsu zasu nufesa"hannu guda Mr mahuta ya d'aga musu Alamar su bari"kafin ya mik'e tsaye sbd Al'amarin yaron ya fara bashi tsoro" yana ganin ba ta haka yaka mata yabiyo masa ba"Amma saiya basar ya kalli mutum biyu yana fad'in ku maidashi gida"daga haka ya d'auki ledar kud'in yabar parlourn.....kafin Dr darma ya juyo yaji wani k'yalle saman fuskarsa sun rufe masa Ido dashi "beyi mgn ba yana dai tsaye suka jashi suka fita suka shige mota...... k'arfe sha d'aya saura suka yi parking bakin titi basu shigo cikin layin suba"bece komai ba da suka janye k'yallen,kamar yadda suma basu maca komai ba, sai fitowa kawai da yayi daga cikin nafef d'in yana jan tsaki "ko Ajikinsa da Abinda Mr mahuta yayi na sakawa a d'akkosa"saidai zai nuna masa cewa raina kama kaga gayya"da wannan tunanin ya zaro wayarsa yaga 20 miss call"bema tsaya dubawa yaga kona waye, time kawai ya duba"jikinsa na bashi y'an gidan sune ke kiran sa"yaja tsaki yana nufar layin nasu da yayi tsit duk gidajen Anguwar suna a rufe ,sai d'aid'ai k'un motoci dake wucewa da mashina"tun daga nesa ya hango daddy da Abba da khaleel tsaye bakin get d'in shiga *gida biyu* suna mgn..... d'an huci ya furzan daga bakinsa"yana fad'in daidai nake dakai wlh mahuta tunda ka had'a wasanka dani"haka kawai sbd wani banza za'a tayarwa da iyayena hankali"ya fad'a Afili cikin yana yin jin b'acin rai yana tattaro nutsuwa da dakiya ya yafama kansa"cikin tausayin iyayen nasu ya iso gabansu....nurah! Ina kaje haka baka dawo gida da wuri ba, Anata kiranka ta waya baka d'auka ba??cewar Abba suna binsa da kallo....sunkuyar dakai k'asa yayi yana tunanin Abinda zai fad'a musu sbd su yadda"kasancewar be saba yin k'arya ba"kuma baya jin zai iya sanar musu Ainahin gaskiyar Abinda ya faru...wai bada kai Ake mgn bane?"cewar daddy Ad'an tsawace"kuyi hak'uri Abba Ina gidansu wani Abokinah k'anwarsa ce ta k'one "shine na tsaya na kula da ita da Abinda ya dace"wayarma tana silent yanzun me nafef ya saukeni"Ajiyar zuciya suka saki tare da fad'in Allah ya kyauta"daga haka suka wuce ciki"Dr darma ya rufe get d'in gidan ya nufi k'ofar d'akinsa yana tunanin Abinda yaga Mubarak nayi d'azun"da hanzari ya bud'e k'ofar d'akin ya shigo ya kunnah haske ya nufi bath room "Agaggauce ya d'auro Alwallah ya fito ya kabbara sallar isha'i,bayan ya idar yayi shafa'i da wuturi "wajen k'arfe 11:30 pm ya fito daga cikin d'akin sanye da fara k'ar d'in jallabiya ya nufi inda yaga mubarak d'azun yaduk'a yana binnewa"k'arfen dake hannunsa ya saka yafara hak'o wajen.....k'irjinsa yayi wani irin bugu sbd ganin wasu layu had'e da Allurai da gefen zani da mayafi an yanka an daure"cike da mamaki da Al'ajabi ya d'aukesu ya Ajiye gefe ya maida ginar tsab ya rufe,kafin ya d'auki tarkacen layun yanufi d'aki dasu"dukda kasancewarsa masanin Abubuwa masu yawa yanada ilimi Akansu"Amma beyi gigin bincikaba ya barsu zuwa safe zaije wajen malaminsa daya koyar dashi Abinciki me layun suka k'unsa?"ransa yafi bashi kodai Ahyaan ko mama ummah tayima Asiri,shine ta bama Mubarak ya binne Acikin gidan"yaja wani kakkauran tsaki had'e da furzan da wani irin zazzafan huci daga bakinsa yana taunar lips nasa kamar zai hudasu"ya lashi takobin muddin harda Ahyaan Acikin wannan sihirin wanda yayi shi ya jama kansa"da wannan tunanin bacci yayi Awon gaba dashi ba tare da yama shiryama baccin ba.....washe gari misalin k'arfe 2:38 pm"Ahyaan na zaune kan kujerah y'ar tsugunno Atsakar gidan gaban tape tana wanke inner wears d'inta cikin roba"sanye take da plate d'in takalmi fashion pink colour masu taushin gaske"sunyi matuk'ar k'ara k'awata kyawun k'afar tata"yayinda da take sanye da doguwar riga ta Atamfa da hula navy blue tayi goshi style "fuskarta ba make up Amma tayi Shar da ita sai zuba k'amshi me kashe jiki takeyi"duka lips nata na cikin bakinta "tana pasin k'ofar shigowa tsakar gidan"mamy bata jima da fitaba wajen sunan k'anwar daddy"daga ita sai hamzavne Agidan"shi yana d'aki yana kallo"gaba d'aya cikin nishad'i take sbd tun safe Abba dazai fita ya Amshi takardunta ya tafi dasu"tana jiran dawowarsa"duka yau kwananta biyu da dawowa KT Amma bataje ko inaba in aka cire fitarsu ta jiya da Dr darma"har gidansu Khairiyyah taso taje yau mamy tace ta bari sai gobe Friday....k'amshin turarukan Dr darma masu kashe gangar jiki da zuciya suka fara rige rigen kaima kokafin hancinta ziyara ,kafin ta d'ago kanta har taji Amon jarumar muryansa me dad'in sauti na ratso kunnuwanta yana yin sallama "shi kuwa yana shigowa idanunsa Akanta suka fara sauka"sai Akayi sa'a ta d'an kallesa ta zabga masa wata uwar harara sbd tuna Abinda yamata jiya"kallon second 2 ta masa ta tab'e baki had'e da d'auke kanta"sanye yake da k'ananun kaya da p cap da takalmi sawu ciki"wanda sukayi shige da gogonsa da p cap d'insa "hannayensa na rik'e da ledoji guda biyu"fuskarsa ta d'an fad'a sbd Azumin daya tashi dashi"saidai ya k'ara haske"karan hancinsa yad'an fito"lips nasa sun k'ara yin jaa"directly inda take yak'ara so Aransa yaji dad'in ganin ta rufe gashin kanta"sosai yaji tausayinta dalilin binciken da aka masa d'azun akan layun dayaga Mubarak na binnewa"ita bata damu da rayuwar kowaba tana hidimar gabanta Amma wasu najin zafinta"ya Ayyana Aransa.......tsaye yayi gefenta in low voice ya furta"ba sannu da zuwa sai harara da za'a Aiko mun da ita *Amun dago* ? k'in tankashi tayi sai kuma ta dinga b'abb'aka dariya "ya tab'e baki yana fad'in Allah yaka miki sauk'i"hmmm! mlm ka wani shigoma mutane gida da ledoji kamar wani magidanci"sannu da zuwa Akanme zanyiwa k'anina sannu da....shiru tayi sbd ganin yayo kanta ta rintse Ido "yaja tsaki yana fad'in matsoraciyar banza"magidanci kuma saura k'iris na zama"bud'e idon tayi tace"Ashema tsoro?"ta k'are maganar Asadda take matse under ware nata"kiyi ki gama wannan wankin gulmar"Azumi nakeyi ki had'amun Abin bud'a baki "ya k'are maganar yana cin magani ya Ajiye lodojin gabanta"Anutse yaci gaba da cewa"kiyi mun kunun gyad'a "ga kayan fruit nan ina son fruit salad"wannan naman kiyi farfesu dashi"Allah ko?"ban sani ba"ni wlh kana bani mamaki da wannan Abin da kake mun"sai kace wata k'anwarka ko wacce kake iko da ita? kuma babuma irin ko dan Allah kimun Abu kaza "ah ah umarni kawai kake bani"Eh na baki ko bazaki yiba ne ?"Eh banayi"Allah bara mamy ta tashi saina gaya mata "uhmm! mamyn Ai bata nan ta tafi sunan gidan uncle nuhu"ki tashi ki matse kayan kije toilet ki shanya"daga yau na hanaki shanya inner wears Atsakar gidan nan"murmushi ta saki tana mik'ewa tsaye ta nufi gaban tape d'in tace"yanzun Agabanka zan shanya saika hana idan ka Isa...bece komai ba ya zaro Allura daga cikin Aljihun wondonsa dake cikin siringi harda ruwa ma cikinta"ya wani tsuke fuska yana binta da wani irin kallo me wuyar fassara yaga ta zaro Ido"murmushi yakusan sub'uce masa "kinsan Allah?"mintina 5 na baki muje Agabana ki shanya ki fito muyi Aikin nan nata yaki ko kuwa babu ruwana da lafiyan ki qlau Allura zan d'irka miki....haba broth wannan wane irin mugunta ne?"nidai ka maida Alluran bana son ganinta, Ai zanyi yadda kakeso "dama fa wasa nakeyi"shiru yayi yak'i mgn ya maida Alluran inda ya fiddota yana cin dariya Azuciyarsa"gaba d'aya jikinsa ya mutu sbd yadda ta kwantar da murya tana mgn Amairairai ce....to ka d'auki robar muje na shanya"Amamakinta bece komai ba ya d'aukar mata kamar yadda ta buk'ata.....har cikin toilet d'in mamy ya Ajiye mata sannan ya fito ya barta ciki ya tsaya daga cikin parlourn gefen k'ofar bed room d'in yana kallon hamza dake kallon TV "wanda yayi hakane sbd yasan zata iya zuwa ta rufe k'ofar bed room d'in "shi kuma beson kad'aicewarsu Adak'in su kad'ai ,yasan mamy bata so kuma shima yana son bin dokar Allah da Abinda Addini yace Ayi"yana nan kiran bilkisu ya shigo cikin wayarsa wacce tuni yama haddace number nata"saidai harta tsinke be d'aga ba"sai tsaki yaja sbd ganin ko Awa guda basuyiba da rabuwa yanzun ba"taje chemist nashi wai tana zazzab'i yamata Allura"shine yace"saidai ya mata ga hannu"ta Amince ya mata yabata magani"zata biya 1500 Amma saita bada 50k "harara ya wurgo mata"ya zari y'an 500 guda ukku yace"ta d'auki sauran kud'inta taje ta bashi waje"yana jin k'awarta na cewa haba *Ikkhee* ! ba girmanki bane ki tsaya namiji na miki irin wannan cin fuskar.....yaja tsaki yana tunanin meyasa mutane ke nuna zasu iya mallakar komai idan sunada kud'i? dama tunda yafara ganin yarinyar ya fahimci y'ar gidan masu dashi ce"kuma sangartacciya ce.....ka matsa na wuce"siririyar muryar Ahyaan ta katse masa tunani"saida ya d'an lumshe Ido yakoma bud'ewa kafin yad'an gyara ta wuce rik'e da robar"saiya biyo bayanta zuwa tsakar gidan"ganin zata wucesa ya sakashi shan gabanta"oh yah rabbih! pot& knife zan je na d'auka a kitchen" wlh matarka ta shiga ukku da fitinarka haba"ta fad'a tana wucesa"shi kuwa Akaron farko ya saki k'ayataccen murmushi yaje ya zauna kan kujerah d'in data tashi"yana nan zaune ta iso gefensa ta Ajiye tukunyar ta jawo ledar naman"kaji ne manya guda biyu "Amma yayyankasu daga can inda ya siyo su"kawo na kama miki"to baka zauna mun kar kujerar ba"ta fad'a tana zuwa ta zubo ruwa cikin tukunyar"beyi mgn ba ya tashi ya tsugunnah"tana dawowa ta zauna"ta fara wanke naman yanata kallon yatsun hannunta dana k'afarta"can kuma ya fara kama mata tana ragema masu girma yawa"daga k'arshe suka wanke naman atare, ita ta yanka Albasa"bayan takai tukunyar kitchen ta fito da morning fresh sbd su wanke hannuwansu"dukda ba wata fira sukeyi ba"Amma tayi mamakin tayata Aikin da yayi"jefi jefi idan sun had'a Ido dashi harara take sakar masa "shima yana kallonta ta k'asan Ido"yak'i ya tankata"zoki zubamin na wanke hannuna"ya fad'a yana tsayawa gefen tape d'in yad'an duk'a"batace komai ba ta matso ta zuba masa ya fara sab'e duka hannayen nasa"ita kuma ta kunnah tape d'in ya fara wankewa"koda ya idar sbd Jan mgn saiya watso mata ruwan hannunsa saman fuska yana fad'in" *Amun dago* kema zoki wanke saina zuba miki ko?"ba k'aramin haushi tajiba ,ta rasa mesa be iya kiranta da Ahyaan ?Amma saita sharesa"tak'i bashi yazuba mata saita zuba da kanta"koda yaga haka saiya wuce kitchen ya d'akko wata robar da wuk'a yadawo yasamu ta gama wanke hannun "tashi muje parlour"batayi mgn ba ta d'auki ledar fruits d'in tabishi"kashe kayan kallon yayi sbd ganin hamzan yayi bacci"Akanme zaka wani kashe bayan kuma Ina kallo?"Akan naga dama ne"hmmm! sbd kaga mamy bata nan ko kake wannan Abin?"Allah saina maka mugun gami da ita idan ta dawo"to shikenan y'ar jaridah karki damu.....Ina yasan meta karanta?"ta tambayi kanta tana kallonsa"ya d'age kafad'a had'e da tab'e baki ya zauna gefenta"sai batace komai ba tafara zaro fruits d'in tana yankawa shi kuma yana dannah waya"parlourn ya d'auki kusan mintina 15 babu me mgn Acikinsu....dan Allah nidai na gama sai Ashafamun lafiya ko?"sauran kayan kuma yanzun danayi sallar la'asar zan Aza girkin"ta fad'a tana d'aukar robar ta shiga kitchen"bata jimaba ta dawo ta samu yana waya da mu'az"ta tab'e baki sbd jin yace"gata nan lafiya qlau indai wannan magulmaciyar ce"tokai kuma miye za'a kiraka dashi?"ta fad'a cikin masifa tana gallah masa harara"yanke wayar yayi ya kalleta ya saki murmushi "ke wai baki gajiya da masifa ne?"Eh d'in kayi maganina mana in zaka iya! ni kuwa keda hanyar yin maganinki"dan Allah idan kika shiga hannu zaki san ni yaro ne da hujjah"uhmm !saidai fa ni kasan ban cika gane magana Abaibaice nakeba" garama kiyita zahiri"ta fad'a tana kok'arin zama "karki zauna wuce muje muyi Alwallah lokacin sallar yayi"yadda yayi maganar cikin tsare gida yasaka ta kasa yi masa musu"saidai ta tab'e baki ta fito yabiyota suka nufi wajen tape d'in...ka fara mana"mudai fara"to wai dole sai tare dakai zanyi ne?"Eh mana keda baki gane ba sai yanzun?"in kuma Alluran kika fi buk'ata fine"ya k'arasa zancen yana d'age kafad'a"saida ta gallah masa harara ta murgud'a masa d'an bakinta sannan ta d'ebi ruwan ta watso masa daga fuska har zuwa jiki"ta d'auka zaiyi mgn saiya k'yaleta yafara Alwallah d'insa cikin nutsuwa"yayinda itama takeyi"bayan sun gama yasha gabanta yace"oya yi Addu'ar gama Alwallah malama"baza'a yiba....ganin ya matso gab da ita ya saka tafara karantowa"saidai yana lura bata son suna had'a Ido dashi ,saiya tab'e baki ya deb'o ruwan abazata ya watso mata.....shine ka jik'ani?"ke meyesa ni kika jik'ani?"ba kaine ka fara mun ba saina rama"shine nima na rama ai"baka isaba Allah nima saina rama"ta fad'a tana deb'o ruwan cikin tafin hannuwanta zata nufesa ya matsa Aguje yana murmushi "biyosa tayi da gudu Adaidai lokacin daddy ya kawo zai shigo cikin gidan.......âœ�ï¸� Sharhi kawai 🤓ğŸ˜� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATE'S* ğŸ§�â€�♀ï¸? *13&14* *Littafin kud'i ne!* .......turus sukayi gaba d'aya daga shi har ita suna yin k'asa da kawunan su"dan shi Dr darma ma sosa k'eya yayi Ahankali yace daddy sannu da dawowa"kafin ya Amsa Ahyaan tayi saurin cewa"daddy ka gani ya jik'amun jikina da ruwa ko?...ta fad'a kamar zatayi kuka tana kallon kanta...ita cefa ta fara jik'ani daddy"Allah ya gyara mun ku gaba d'aya"ke mama nah wuce ciki kiyi sallah zan had'u dashi"daga haka daddy ya wuce yana murmushi"darma kuwa kallonta yayi ya mata gwalo yayi tafiyarsa"ta raka bayansa da harara kafin ta juya ta koma cikin gidan"saida ta fara tashin hamza daga bacci da nufin yayi sallah sannan ta wuce d'aki tayi tata sallar"koda ta idar kitchen ta wuce ta kunnah gas guda biyu....cikin mintina 45 ta kammala farfesun kajine da kunun gyad'a"kasancewar dama sunyi girkinsu tun d'azun "bayan ta kwashe komai ta jera cikin basket,sai ta fito parlourn da robar fruid salad d'in zata zuba k'ank'ara "tana zama Khairiyyah babbar k'awarta na shigowa cikin parlourn"Tasha gayunta cikin Dubai Abaya"ah ah "k'awata! Uhmm naga Ai bakida niyar zuwa inda nake nace ni bara nazo muga juna Agaisa"wlh ba haka bane ko d'azun nacema mamy zanje gidanku tace sai gobe"ta k'are maganar Khairiyyah na zama gefenta tace"ohni k'awata kinga yadda kikayi kyau da gogewa kamar 20yrs??"dariya sukayi gaba d'aya"bayan sun gaisa ta kamata ruwa da farfesun...ta kalleta tace ga wannan kici k'awata " okay thanks"daga haka fara shan farfesun "uhmm gaskiya yayi dad'i sosai"wlh broth ne ke Azumi shine na had'a masa Abin bud'a baki harda farfesun"wai dama har yanzun beyi Aure ba?"tab'e baki tayi tana yamutsa fuska tace"duka duka guda nawa ne shi da zakiyi mamakin beyi Aure ba?"in ma bacin yanada girman jiki Aida ba wani babba bane"hmmm ! k'awata bakiji wlh "Nina jima rabon da na gansa ma"ba kwanaki da kikace yana inaba ? nace miki yana London karatun likitah?"Eh hakane"yama dawo be jimaba Ai"Masha Allah ! kice kunada doctor Agida"tab'e baki tayi sbd tunawa datayi d'azun ya fiddo Allura wai zaiyi mata"kinga dan Allah Adena zancen mugun yaron nan"lallai ma *beauty*(sunanta na skul) .dukda bansan yaya yakoma yanxun ba,Amma ko Abaya duk kallon yayanki muke masa balle yanzun da kikace ya gir...."mitsssssuww! kinga idan zancensa zakiyi bara natura Akirashi sai yazo kuyi fira"rufan Asiri sarkin masifa me yayi zafi?"canza topic d'in Ahyaan tayi da cewa Ina imaan?"tana wajen daddynta daya zo ya d'auketa week end"okay tace daga nan suka cigaba da wata firan.... Ab'angaren darma sai k'arfe biyar saura ya baro masjeed sbd ya tsaya yayi Azkhar da karatun Alkur'ani me girma "cikin gidan ya nufo ,saidai sashen su mamah ya dosa....zanci ubanki ko ki bani wayar nan wlh"kome zaka mun saidai kayi Amma bazan bayarba" saika fitomun da kud'ina dubu d'aya daka dauk'amun Ajaka"darma daya shigo ya tsintsi muryar su yaja tsaki yana yin sallama beko kalli gefen da Mubarak da Khadija ke tsaye suna sa'insaba"directly parlourn mamah ya dosa"Adaidai lokacin kuma ummah ta fito daga cikin d'akinta tabi bayan darma da mugun kallo kafin ta harari Mubarak da Khadija tace"shegu y'an banza! kuna jamun Abin fad'a bayan muna cikin sa'idnawa"zaka wuce ka fita ko saina mareka"yana gunguni ya fita"yayinda Khadija ta wuce d'aki "ita kuma taja kujerah ta zauna tana zaman jiran fitowar darma taga bazai gaisheta ba....mama na zaune tana Azkhar Atsakkiyar parlourn"sai Asma'u dake zaune tana Assignment"itace ta Amsa sallamarsa tana fad'in yaya nurah Ina wuni?"lafiya qlau Autar mamah"tayi murmushi tace"kaga Anty Ahyaan haushi takeji in Akace mun Autah....ke sarkin mgn wuce ciki "nurah sannu da zuwa cewar mamah bayan ta shafa Addu'a"yauwa mama Ina wuni?"lafiya qlau "mamy ta dawo ne?"ah ah gaskiya "naso muje wajen sunan to ciwon kai nake fama dashi"subahanallahi! bara naje yanzun naka maki magani"Ai nasha yama sauka"baka gajiya Nura da hidima Allah yasaka da Alkhairi yayi zab'in Aiki na k'warai "Ameen yah Allah mamah" dama wata mgn zamuyi"Amma dan Allah karki tashi hankalinki ko wani Abu"to shikenan Ina jinka"bayanin ganin da yayima Mubarak ya fara yimata....saidai kafin yakoma cewa wani abu mamah na murmushi tace"uwarsa ce ta saka yayi hakan"dama kuma raina ya bani zatayi makaman cin hakan sbd Abinda yafaru shekaran jiya "luba ta jima tana bina da sharri tuni na sani"kawai dai na barta itada Allah "Ina k'ok'arin yin Addu'ar neman tsari nida zuri'ata shiyasa ko tayi mugun Abin baya tasiri "ko wannan gudun Auren dak'in son maza da Ahyaan keyi sarai nasan itace tayi wannan Asirin"saidai nasan komai lokaci ne"da lokacin Auren nata yayi sai tayi.... Ajiyar zuciya ya sauke yana jin matuk'ar zafin luba Aransa "Anutse yace"dama na kaima wani malamin mu na islamiya duka layun ya duba"ya sanar mun sihirine gaskiya daya danganci haka"saidai tunda Antona Angano ba matsala"ya bani shawarwarin Abinda za'a yi"sbd gujewa duk wani mugun nufinta "dukda dai ga yadda na fahimta Ahyaan na sakaki da Azkhar"Amma rubutun dayace na dinga yimata da tofin Ayoyin karya sihiri cikin ganyan magaryar "zanyi in sha Allah kullum "saina baki mamah saiki bata tasha ta shafe jikinta"to nurah ubangiji yayi maka Albarka yabaka macen k'warai"Allah ya had'a mana kawu nanku ku d'ore da wannan zumunci"cikin nuna jin dad'in Addu'arta yace" Ameen" dan Allah ka dinga yima Ahyaan nasiha"ko yau da safe saida na mata fad'an yawo ba d'an kwali"saima tace kasiya mata huluna, nace taje ta saka"hakane mama bara na wuce ciki Amma ko mamy karkuyi zancen nan da ita, zata damu ko kuma ta sanarwa da Ahyaan d'in "to shikenan bazan sanar mata ba"dato ya Amsa ya mik'e tsaye yafita"mamah ta sauke Ajiyar zuciya Afili tace"na rasa gane kan yaron nan game da Ahyaan? "tunda ta dawo"zan dai biku da Addu'a"Ina mata kwad'ayin samunka Amatsayin miji domin nasan zatayi dace"saidai ita d'in da wuya tayi maka irin wannan kallon "saidai ita zatayi ta musu Addu'a"tuni take fatan idan yaran sun girma su had'asu Aure "sai kuma take gani kamar da wuya, musammun mace da tafi namiji girma"sai gashi shi ya fima Ahyaan d'in girma"sai wanda yasansu yake yadda ita sa'arsace"ita kanta yanzun so takeyi Ayima Ahyaan Aure kafin ta cika 30 yrs"kodan sbd gori da yada maganar da dangin Abba ke mata...... Dr Darma na fitowa daga sashen su mama Ahyaan da Khairiyyah suma suna fitowa da Alama rakkiya Ahyaan zata mata...siririn mayafi ne saman gashin kanta, tama cire hular,ga rigar Atamfar jikinta ta kamata sosai"yana ganin Khairiyyah ya sheda fuskar ta dukda ya jima be gan taba"yasan kuma tayi Aure"saidai shigar d'aya ganta da ita Ayanzun,ransa ya bashi da wuya idan tanada Aure gaskiya.daga ita har Khairiyyah d'in kallon second 5 ya musu ya d'auke kai cike da shan k'amshi sbd bema san ta kamasa raini gaban wata"saima yayi tsaye yana dannar waya"Ahyaan ta wani d'aure fuska tak'i kallon gefen da yake.....likitah bokon turai! cewar Khairiyyah data tsaresa da Ido tana mamakin ganin yadda yazama wani gentleman "yayi d'an murmushin daya masa kyau matuk'a yana fad'in kwana da yawa Khairiyyah?"wlh kuwa Ina wuni?"ta fad'a tana koma satar kallonsa tana kuma kallon k'awar tata, Aranta tana furta Masha Allahu! shidai da lafiya qlau ya Amsa daga haka be koma mgn ba"yana ta son su had'a Ido da mutuniyar tasa Amma tak'i yadda"ganin zasu wuce kuma bata damuba haka zata fita jiki bud'e ya sakashi had'e rai yana fad'in *Amun dago*! zo kiji wata mgn"saida taji fad'uwar gaba data juyo ta kallesa"ada masifa taso tayi masa Amma ganin yadda ya had'e rai saita daburce tama kasa yi masa musu"zo mana"to niba rakkiya zan mata ba"kije zan jiraki daga waje"cewar Khairiyyah tana tura k'ofar get ta fita"harara Ahyaan ta wurgo masa tana nufar gefensa taja ta tsaya tanata wani ciccin magani"kud'i y'an 1k guda biyar ya zaro daga Aljihun wondonsa ya mik'a mata had'e da cewa " ki bata tayi transport"to broth ta gode"ta fad'a tana d'an sakin fuska sbd taji dad'in hakan"karki nuna nine na bata ki bata Amatsayin kece"okay thanks"ki wuce ki koma ki saka hijab ko babban mayafi"Amma wlh ba zaki fita haka ba"ya fad'a yana shan mur ya wani matso dab da ita...wai dan Allah meyasa sai muna zaune lafiya kake son tado fitinah ne?"kece kike kallon haka"sbd nace ki rufe jikinki sbd shed'anu da kare mutuncinki da bin dokar Allah shine na tado fitinah?"batayi mgn ba rai b'ace ta nufi cikin gida"ya tab'e baki yana nan tsaye ta fito fuuuuu ta wuce kamar zata tashi sama ta wani had'e rai "tana sanye da d'aya daga cikin sabbin hijaban daya d'inka mata"shidai tab'e baki yayi yana tunanin bazai fasa kulawa da tarbiyan taba"da wannan tunanin ya nufi k'ofar d'akinsa, sbd yaje ya watsa ruwa ya tafi masallaci yayi zakirin kafin magrib.....da kallo kawai khairiyyah ta bita, sbd ganin yadda ta wani d'aure fuska da Alama ranta Ab'ace yake"ga kuma hijab ta ganta dashi bayan sadda suka fito ba dashi ta fito ba...kin gaji da jira ko? ta katse mata tunani "ah ah" nayi dai mamakin ganinki da hijab"wannan magulmacin ustazah d'in ne ya tilastani sakawa"wlh ina ga saina nunama yaron nan Ainahin true colour d'ina sannan zamu daidaita dashi"banida ikon kaina tunda nadawo KT sai yadda yaso haka nakeyi"dazun fa inner wears d'ina dana wanke, wlh hanani shanyawa yayi a tsakar gidan wai dole saidai na shanya a bath room "yanzun ma kona saka babban mayafi ko kuma na sako hijab"mitsssssuww! Wlh mugun gami zan masa da mamy "saurarenta kawai Khairiyyah keyi har tayi shiru, saidai batace mata komai ba,sbd gaba d'aya ranta ya fara yi mata hasashen wasu Abubuwa game dasu"Amma saita basar tace" muje na samu Adaidaita yamma tayi"ta fad'a suna jerawa suka nufi bakin titi "yayinda Ahyaan keta jan tsaki sbd yadda zuciyarta ke mata tuk'uk'in bak'in cikin Abinda ya mata...."uhmm k'awata kenan! Ashawaran ce ni banga Abin b'acin rai da damuwa ba Anan"gaskiya fa ya fad'a miki shine Abin damuwa?"karki manta kun taso cikin zumunci da had'in kai, idan kikayi wani Abu marar dad'i garesa mahaifiyarsa data shagwab'aki tamkar y'arta baza taji dad'i ba" dukda nasan ba zata nuna miki ko a fuska ba"ni wlh ji nayima ya burgeni"mutum d'an gayu, kamar bature"me ilimi duka ta kowane fanni"yayi wani irin kyau ,k'amshin sa fa har inda nake....kinga dallah ga Adaidai nan ki hau"na lura dama goyon bayansa kikeyi ba zaki gane me nake nufi ba"ta fad'a tana tsayar da me nafef d'in"bayan ta sanar masa zai kaita Anguwar malali quarters sannan ta shiga ta zaunah"Ahyaan ta matso ta mik'a mata kud'in tana fad'in gashi wannan magulmacin broth d'in can yace na baki Amatsayin nice na baki. ni kuma ban iya k'arya ba"Amma bakida kirki Ahyaan ,shine saikin fad'a shidan Allah yayi ai"oho masa ,bashi bane ya koya mun fad'in gaskiya Amagana da hanani k'arya yayin mgn tun muna yara"murmushi kawai Khairiyyah tayi sukayi sallama Ahyaan ta wuce cikin gida"saidai shashensu mamah ta wuce ta dubata sbd tasan kan maman na ciwo"sa munsu tayi zaune itada Asma'u suna cin soyan kaji"Ahhh mamah shagali kukeyi kenan?"kai Anty Ahyaan nasan kuma fa yaya Nura Ai yakai muku naku ko?"shiru tayi ta zauna kan kujerah ta cire hijab nata tana tunanin meyasa baya banbanta mama da mamy?"waike bazaki dena zama ba d'an kwali ba?"cewar mama fuska Ad'aure"shiru tayi ta d'auki cinyar kaza ta fara ci...sai bayan sun gama cin naman harma Asma'u tabar parlourn kafin mama ta kalleta fuska Ad'aure tace"na lura har yanzun baza kiyi hankali ki nutsu ba ko?"to wlh idan zaki farka ki nemi tsarin jikinki daga sharrin magauta ki farka ki nema"ita rayuwa basai An maka wani Abun cutarwa ba kake kulawa da kankaba da neman tsari ba"ah ah hausawa sunce riga kafi maganin mugunta"daga yanzun bayan ko wace sallah ki zauna kiyi Azkhar"sannan ki dinga d'aura d'an kwali"Akwai wasu Addu'oi da Aka sanar A sunna TV Anayi"zan dinga tofa miki su kullum kina sha kina shafe jikinki"daga baya ki cigaban dayi da kanki sbd kin iya"to mama zanyi in sha Allah "mama na k'ok'arin mgn hamza ya shigo cikin parlourn yana fad'in Anty Ahyaan yaya Nura yace kizo"banza tayi masa tak'i mgn "shi kuma yaron ya fita bema jira cewar taba"tsaki taja tana fad'in na rasa me yaron nan ya maidani? shi Nura d'in ne yaro?"cewar mamah da mamaki"Ashe bakida mutunci Ahyaan?"na d'auka yanzun wannan rashin jituwar da kukayi Abaya na k'uruciya ne Ashe har yanzun kin rainashi ko?"wai mama ba sa'ana bane laifine idan na rainashi....ganin tayo kanta ya saka tayi shiru ta sunkuyyar da kai tana bada hak'uri"in kin gadama kije kiji kiran da yake miki"duk ranar dana koma jin ko murya kin d'aga masa wlh sai ranki yab'aci marar mutunci butulu! ke kodan sbd mutumcin mamy har kin kamasa wargi"mutumin da yake kyautata ma iyayenki dake kanki Abin rainawa ne wajenki?ba zaki tashiba dan uwarki?"da sauri ta tashi ta mayar da hijab nata"Idanunta cike da k'wallah ta fito jikinta Asanyaye "tama lura mamah tafi son shi da ita....tana fitowa ta hangosa tsaye Adaidai k'ofar shiga shashen su mamy"red d'in jallabiyace jikinsa me gajeran hannu "yana sanye da silifas na maza irin na k'asar London"sai wani irin k'amshi me ratsa zuciya yakeyi"fuskarsa ba yabo ba fallasa"sbd yaji haushin tsayuwar mintina 7 da yayi Awajen yana jiranta"befi saura 15 minit Akira sallar magrib ba"saidai yadda ya lura da fuskarta ya fahimci batada walwala kamarma kuka zatayi"Aransa yace"sai yaushe ne yarinyar nan zata girma wai?....ganiiii! ta fad'a cikin shan mur batare data kallesaba "sbd nace kizo kiketa fushi?"kaga mlm bana son dogon zance, kiran meye kake mun?? wuce muje kiyi Alwallah "bana son musu kin kuma sani? sannan masjeed zan tafi yanzun"da matuk'ar mamaki tace"magrib d'in Aida sauran lokaci"kuma miye matsalarka dani da kuma sallatah??"ince kabarinka daban nawa daban ko?"bazaki wuce muje ba? yafad'a fuska Ad'aure"lallaima yaron nan "waye yaron?"yafad'a yana matsowa gabanta "tayi saurin ja da baya ta wuce ciki ya biyota yana fad'in kinsan Allah kizo kiyi Alwallah kije ki fara Azkhar kafin Akira sallar"wai yaushe ka rainani har haka?"na fahimci idan baka b'ata mun raiba baka jin dad'i shiyasa kake tur sasani sbd raina yab'aci ko? saidai nima nasan maganinka"gadai yadda kika fassarani ko?"ban sani ba"ta fad'a tana cire hijab d'in"kawo na rik'e miki "bazan bayar ba"shikenan Ai,dama wai naga tsakanin k'awa da Abokinta ba'a.....Allah ya kiyaye nayi Abota da k'ato "ta katsesa tana matsawa gefen tape d'in ta fara Alwallah"bece komai ba yana dannah waya sbd kiran Ikkhee daya shigo masa cikin waya saiya kashe yayi blocking nata gaba d'aya"Adaidai nan mamy tayi sallama ta shigo tsakar gidan"Alhamdulillah! Mamy nah ta dawo" shikenan kin b'ata Alwallah d'inki dayin mgn"ladar dakike samu ta zube"ya fad'a yana kallon Mamy ya mata sannu da zuwa "Ahyaan bata kula shiba tana dauraye k'afafuwanta tace"wlh mamy da kika tafi yayita bani wahala da cin zalin d'ina "fuska Ad'aure mamy ta kallesa yayi k'asa da kai yana fad'in wlh sharrinta ne"niban mata komai ba"ya fad'a yana fita Abinsa"Ahyaan ta turo baki tace"wlh mamy Allura fa yazo da ita wai zaimun idan na masa musu sbd zai sani Aiki"murmushi kawai mamy tayi Abin yaran ita yanzun yadena bata mamaki saidai Ido kawai....tana wannan tunanin hamza yazo da gudu ya rungumeta"kaini karka kayar dani Autah"ta fad'a gaba d'aya suna nufar cikin parlourn "mamy ta zauna ta cire hijab sai lokacin ta tuna da yau Alhamis Nura na Azumi "sbd basket d'in data gani Ajiye saman center table"saidai ranta bata yakeyi Anya Azumin sa na lafiya ne??...wai? Ahyaan kice Aiki Nura yasara miki?"bama me yawa bane Mamy"ki huta na zubo miki farfesun da nayi"bara na wuce nayi Azkhar"Nima bara na shigo nayi Alwallah d'in "daga haka Ahyaan ta wuce d'aki.....bayan sallar magrib.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATE'S* ğŸ§�â€�♀ï¸? *15&16* *Littafin kud'i ne!* ........bayan sallar magrib duk suna zaune Acikin parlour "mamy na shan farfesun da Ahyaan ta zuba mata itada Autanta"yayinda Ahyaan ke zaune kan kujerah tana danna waya"sai khaleel dake zaune shima yana cin Abinci "Ahankali Dr darma ya shigo cikin parlourn hannunsa rik'e da goran ruwa me sanyi"yayinda fuskarsa ke k'awace da tattausan murmushi....mamy yanzun hameed ya kirani gobe Ana son ganinmu FMC zamuyi inter view Acan "k'ilan monday mu fara fita office"ya fad'a cikin husky voice d'insa, ba tare daya jira An Amsa sallamar tasaba.....kai !Masha Allah Alhamdulillah! Allah ya Ida nufi "itama Ahyaan Allah yabata nata"cewar mamy fuska da fara'a "ya Amsa da Ameen yana zama can cikin parlourn kan carpet ya lankwashe k'afafuwansa yana satar kallon Ahyaan"yana ganin zata d'ago kanta ya maida hankalinsa Awajen waya"Allah Ida nufi broth"ya bada sa'a"Ameen ya Amsa Atak'aice cike da shan k'amshi "ita kanta mamy bataji dad'in yadda ya Amsa d'in ba "khaleel ma ya masa fatan Alkhairi"yayinda zuciyar Ahyaan ke tafasa sbd yarfin da uban gayyar yamata"Ada tayi niyar kamasa basket d'in gabansa, ta kuma je ta kamasa ruwa Amma ta fasa"yadda take jin zuciyarta koda Agaban mamy yace ta mik'o basket d'in wlh tsaye zatace baza tayi ba"danne danne ta din gayi Awaya tana jan khaleel da fira ta basar da darma tamkar bata san da zaman shiba"tana lura ta gefen Ido ya jawo basket d'in ya had'a tea ya fara bud'a bakin mutane nata damunsa da yawan kira"daga k'arshe wak'ar music Ahyaan ta kunnah ta wuce d'aki tana Addu'ar Allah yasa itama Abba ya dawo da labari me kyau game da Aikinta"tana nan kwance kiran Ammah ya shigo cikin wayarta"cikin farin ciki ta d'auka tana fad'in my sweet granny I miss you so much "daga d'ayan b'angaren Ammah ta saki murmushi tare da cewa takwara nima Ina kewarki"naso kidawo wajena da zama Amma talakan ubanki ya hana....d'aure fuska tayi tak'i mgn "ta rasa meyasa Ammah keyin haka?"tanafa son mahaifinta da kishinsa"Amma koda yaushe Ammah saita Aibata mata shi....kina jina?"uhmm! Mustapha ya sanar mun Akwai wani yaro Ahmed Abokinsa dake sonki....dan Allah Ammah Adena zancen bana so"haba mana! meye zanyi da babban mutum da zaiyi all most 45 yrs?"it can wlh.....iyye?cewar Ammah da mamaki"tana tunanin Anya jikar tata Qlau take?...haba Ahyaan! dukda bana so na miki tilas Amma ki duba yadda zaki huta da kuma darajarki da martabarki dazai k'aru"yaron nan tuzuru ne be tab'a Aure ba"yanada kud'i fiye da zatonki....haba Ammah! ke kud'i sune kawai damuwarki ba halaye masu kyau ba"dana Auri wanda zai haddasa mun ciwon zuciya yana kashemun million guda duk Rana"gara na Auri talaka me rufin Asiri da halin k'warai"idan Ina Aikina Ina samun kud'i bamai kallonah Awulak'ance....fisge wayar taji Anyi "tayi wata irin zabura tana tashi zaune ta gansa tsaye yana kashe wayar tamkar zakin fama ya had'e rai yace"ki tashi kiyi sallar isha'i"doguwar tsuka taja tak'i tankashi....ba k'aramin hassala zuciyarsa tayiba sbd ya tsani Amasa tsaki Arayuwa"bece komai ba ya Ajiye mata wayarta ya fita"sbd Aganinsa fitar shine daidai"ya lura yarinyar da baya mata jan Ido ba k'aramin raini zata kamsaba"shi kuma yana kulawa da ita da tarbiyanta ne sbd gobenta tayi kyau"Amma zaya barta tayi yadda takeso raini ne bazai d'auka ba.....da wannan tunanin ya wuce masjeed yayi sallah"be jimaba ya tafi shago"sbd masu yawan zuwa siyan magani da zuwa Allura "saidai me? gaba d'aya Ahyaan ce Aransa,tsakin data masa d'azun yak'i barin zuciyarsa"yayinda yake Aunah kalaman daya tsinta tanayi da tana watabitada kakarta"ya fahimci in bacin Ahyaan ta samu ilimin Addini da tuni Ammah ta b'ata mata tarbiya"shi kansa mamakin yadda ya zurfafa kan lamarin yarinyar yakeyi"wanda ada da ita da babunta duk d'aya ne Awajensa"tunda ya tafi London yayi 8yrs ko sau d'aya be tab'a cewa tana inaba? ko kuma Abashi ita su gaisa"wani lokacin yana jin sautin muryarta idan suna waya da mamy ko mamah"Amma yanzun tunda ya dawo ya ganta yakasa gane me zuciyarsa ke nufi Akan yarinyar? "hankalinsa be tashiba saida mlm tasi'u yafara nuna zalamarsa gareta"ga kuma mr mahuta"daya tabbatar ba mutumin k'warai bane"Abinciken da yayi kansa d'azun da safe"ya gano yanada mata guda da yaro d'aya"sannan tantirin d'an bariki ne kuma mashayi"shi kuwa mlm tasi'u yanada mata biyu da yara kusan 8 Aganinsa me Ahyaan zatayi dashi?"bayan haka ga matsalar sihirin dake jikinta wanda malaminsa ya tabbar masa da cewa" muddin be kareba bazata yadda taso wani namiji ba har tayi Aure "sannan babbar damuwarsa yana zargin zuciyarsa dajin kishin yarinyar...... doctor barka da zuwa! yaji muryar wani gefensa"sai lokacin ya dawo tunaninsa ya sauka dg kan mashin nasa ya bashi hannu sukayi musabuha "Ashe har ya iso shagon be sani ba"bud'ewa yayi ya shiga yaci gaba da sallamar mutane...... misalin k'arfe 9: 18pm" numfashi me k'arfi ya saki yana kad'a kai tamkar wani k'adangare" saida ya busi sigari kafin yace"shawarah guda honorable na yanke Akan yarinyar shine,zanje na tunkareta itada iyayenta na musu b'arin kud'i"sai yanzun naji na zancen naka dama ban saka gadararren yaron nan ba cikin zancen balle harya d'agamun kai ya gayan mgn son ransa "Amma na barsa sai hak'ata ta cimmah ruwa Tukum zan waiwayesa ta hanyar dawowa da tarkona Akansa"honorable rabiu na sakin shegen murmushi yace"tuni naso kayi hakan Abokinah"Amma jarabar son ka kasance da yarinyar ya hanaka kayi wannan hangen"sbd haka da zafi zafi Ake dukan k'arfe"kaje kawai goben"to shikenan idan kuwa nayi iya yina banci sa'a ba wlh kota halin k'ak'a sai burinah yacika Akanta"dariya honorable rabiu yayi yace"zanso naga yarinyar yatake, sai kace hurul ini ce ita? Irin wannan susucewa dakayi lokaci guda a kanta"duk yadda kake Jan mata ak'asa Amma yanzun itace ke Janka" itama zan jata idan hak'ata ta cimmah ruwa" na maka uzurin baka ganta bane"Amma idan ka ganta zaka fahimci mena gano"daga haka suka kece da dariya..... washe gari Ahyaan ce zaune kan carpet gaban iyayenta"fuskarta d'auke da damuwa sbd rashin Aikin da ba'a samar mata ba"saidai Abba ya kwantar mata da hankali da nuna mata cewa ta dage da Addu'a suma zasu tayata"za'a dace da izinin Allah"dato ta Amsa kanta sunkuye"ummah lubah dake lab'e bayan labule tamkar ta taka rawa sbd murnah"dan dama harda hanata samun Aiki ta saka Ayi"cikin farin ciki ta wucewarta"Ahyaan kuwa tare da mamah suka fito daga cikin parlourn Abba suka nufi d'aki "kai tsaye rubutu da kuma had'in maganin da darma yamata Addu'o yakawo da Asuba shine mamah ta mik'a mata tana fad'in baki dai ci komai ba ko? Eh banci ba"to shikenan yi bissimillah ki fara shan rubutun"dato ta Amsa tana jin fad'uwar gaba ta fara shan rubutun"kafin Tasha ruwan maganin ta shafe jikinta dashi"sai kawai mamah taga ta dafe kanta da Alama sara mata yakeyi"ba tayi mgn ba dai tana kallonta"sai taga ta kwanta saman kujera, bata jumaba bacci ya d'auketa.....misalin k'arfe 12:11 pm"Ahyaan na zaune tsakar gidan da k'ananun kaya Ajikinta Amma basu kamata sosai ba"tayi kyau harta gaji"saidai fuskarta ba walwala"me lalle na zaune gefenta tana zana mata"shima mamy ce tace Amata "ko Aikin girkin Rana mamyn ce dame Aikinta sukayi tace Ahyaan d'in ta huta"ita kanta tausayi take bata sbd rashin samun Aikin da ba'a yiba"dukda ba wani fira sukeyiba da me lallen "tad'an ji damuwar tata ta ragu "suna nan Ana mata"Dr darma ya shigo da sallama "yaci wankan suit bak'ak'e"yayi wani irin fitinannan kyau,tamkar bak'in bature haka yayi"yasak'alo suit jacket d'in gefen k'afadarsa da hannu guda"yayinda gudan hannun nasa ke xube cikin Aljihun wondonsa,da Alama daga wajen interview d'in yake"fuska ba yabo ba fallasa ya shigo da sallama "me lallen ce kawai ta Amsa tanata kallonsa"yayinda Ahyaan ko kallo be ishetaba"shima da yake ba baya wane wajan jin kai sai yanuna kamar be gansuba"sau biyu me lallen na gaishesa yayi kamar be jiba ya wuce parlour"sbd yana jin zafin d'azun da safe Ahyaan tak'i gaishesa har su khaleel da Isma'il ta gaidasu gabansa Amma shi marainin wayonta saita sharesa kallo be ishetaba"yaci burin fita harkanta sbd ganin raini ya gama shiga tsakaninsu"ko fatan Alkhairi bata masaba d'azun tana jin mamy dazai fita tana masa Addu'a.....ka dawo ne?"cewar mamy tana kallonsa"saida ya zauna yace Eh shirin masallaci zanyi"yanzun muna jiran kiran nasu gobe satday "in har An dace Monday zamu fara fita Aiki"to shikenan Allah ya kaimu lafiya "ya Amsa da Ameen"Amma kamar bakayi kari ba ka fita ko? nasha Lipton Ai mamy"wanda sarai sbd yaga Ahyaan ce keta sallamar kowa d'azun shiyasa yak'i nuna son yayi break fast d'in Anan,sai yaje yacema mama ta had'a masa Lipton"ga Abinci can kaje kaci mana"waye yayi girkin?"tamkar tace wani Abu sai kuma tace"nice nayi"yau Ahyaan d'in batada walwala ga ciwon kai tana yi,ga damuwar rashin Aikin nata da ba'a samu ba"tab'e baki yayi tamkar ba zaice komai ba sai kuma yace"in sha Allah za'a samu"to Allah yasa "daga haka ya fito tsakar gidan"ya samu sadeeq d'an yayar daddy tsaye suna gaisawa da Ahyaan "gaba d'aya yaron yamaida duk wani nutsuwarsa da hankalinsa kanta"tsaki marar sauti yaja yarab'a su ya wuce"yana jin yadda sadeeq ke mata mgn cikin kwantar da murya ita kuma tanata ya mutsa fuska da shan k'amshi"ya fahimci sadeeq d'in bema lura dashi ba"koda kuma ya lura dashi d'in baya jin zai iya tankashi"gaba d'aya zuciyarsa Ajagule take ya nufi d'akinsa yayi wanka"cikin sabon wani had'ad'd'en yadi me laushi fari ya shirya"komai bak'i ya saka yama jikinsa wanka da turare"duk yadda yaso yabasar karya koma cikin gidan "Amma zuciyarsa tak'i barinsa"so yakeyi yaga har yanzun shin sadeeq na nan koya tafi??...."hakan yasa ya maida prayer mate nasa ya wuce cikin gidan"fuskarsa bbu walwala kamar yadda ya saba yawan d'aureta haka yadoshi cikin gidan "tamkar beso haka yayi sallama ya shigo"Ahyaan na zaune me lalle ta tafi"sadeeq na zaune kan kujerah y'ar tsugunno yana rik'e da plate d'in dambun shinkafa da yaji kayan had'i yanata tashin k'amshi"sai k'ok'arin janta da fira yakeyi ita kuma daga uhmm sai ah ah ke had'ata dashi "sau guda ta kalli Dr darma daya shigo yanata wani shashshan k'amshi"ta tab'e baki tana d'auke kanta "tana tunanin k'ilan sbd ta masa tsaki jiya shine yadena yimata mgn"sai uban me idan yadena yimata mgn?.... kai mutumin irin wannan zazzafan wanka Ai saika furgitan y'an matan layin nan"cewar sadeeq na murmushi yana kallonsa"wanda zasuyi kusan age mate dasu.....da k'yar ya d'an saki fuska yabashi hannu sukayi musabuha yace"d'azun ka shigo ban lura ba muna gaisawa da mutuniyar ne"banza ya masa yana ya mutsa fuska yace bara na Amso prayer mate mu wuce ko?"okay ya Amsa shi kuma ya shige parlourn mamy "Ahyaan ta tab'e baki sbd daya juya kallonsa tayi"sadeeq ya Ajiye plate d'in hannunsa yana fad'in baby kin dai hanani contact naki ko? Ko kuwa saina dawo daga masjeed za'a bani??kanta tsaye babu wani kawaici tace"gaskiya bazan baka ba sbd banga meye zakayi da contact nawaba?"ince gaisawa ce ko? idan kazo nan sai mu gaisa d'in "har cikin ransa beji dad'in hakan ba"ya jima yana sonta yakasa furtawa sbd itama yake yawan zuwa gidan"sannan Abaya ya kwatanta irin hakan tak'i bashi had'in kai shine yanxun ma takoma yimasa haka....zamu iya tafiya"cewar Dr darma da yaji dad'in yarfin da Ahyaan tayima sadeeq "kamar Ance ya kalli gefen datake" Aikuwa suka had'a Ido ta wurgo masa wata uwar harara tana d'auke kai"sai yayi kamar be ganiba suka fita tare da sadeeq daya yima mamy sallama.....bayan An taso daga masjeed Ahyaan ta wanke lallen"Abinka da chacoolate colour yayi masifar yima hannayen nata kyau"sai murmushi takeyi tana kallon hannayen da k'afafuwan ta"sannan tayi Alwallah ta wuce d'aki ta tada sallah"bayan ta gama tanama tunanin tashi taje parlourn taci Abinci hamza ya shigo cikin bed room d'in da d'an gudunsa yana fad'in Anty Ahyaan kizo inji wani Uncle "gabanta ya fad'i ta d'aure fuska tace"ka sanshi ne?"ah ah yau dai nima na fara ganinsa"ya kuma bani 5k nace mamy ta hanani Amsar kud'in mutane"sai yace" naje dai nace kizo pls kuma nadawo"tashi kije mana"cewar mamy da take cire hijab d'in datayi sallah dashi"nifa mamy ban sanshiba ni kawai ace bani nan"kinsan bansan shirme ko?"maza tashi kije kiji waye ne?"tanata shagwab'e fuska da turo baki ta nufi ward rope ta d'akko jallabiya bak'a ta aza saman riga da wondon dake jikinta"yafa mayafin kawai tayi ta nufi k'ofa"ki saka turare mana"nifa mamy na jikina ma yayi"ta fad'a cikin shagwab'a tana fita"mamyn tayi murmushi tana furta Allah yayi zab'in Alkhairi....gaban Ahyaan ya yanke yafad'i sakamakon hango mutumin da tayi tsaye gefen wata zazzafar farar mota"wanda tun ranar data gansa a tasha tama manta dashi"ta rasa wace irin masifa ce ke tunkarota?"daga wanda zasuyi Age mate da ita sai tuzurai ko magidanta ke cewa suna sonta"ya wanci samari y'an 33 ko 30 yrs su kuma idan sunce suna sonta haushinsu takeji"tamkar ta koma haka taji"Mr mahuta daya tsareta da jajayen idanuwansa yana jin kamar yaje ya cafkota ya had'ata da jikinsa har wani murmushi yake Aiko mata dashi irin nasu na y'an duniya"ita kuwa Amasife ta iso gefensa tana masa sallama had'e da yamutsa fuska tana juya Ido"Aransa yace Masha Allah"Afili kuma yace"ranki yadad'e Ahyaan! ya gida dasu mamah?? kaga ni ba wani dogon zance ya fito dani ba wajenka"danma kawai mamy ta tur sasani ,da wlh babu inda zanje"Akanme zaka wani kwaso jiki kazo gidanmu??uhmm! meye na damuwa da saikin sani?"karki manta idan kana muradin abu zaka yita bibiyarsa ko?"dan Allah na rok'eka ka tafi kaji?" da mamaki yake kallonta yana d'age gira yace"Akanme bayan nasan ba saka miki rana Akayi ba?"tayi shiru "sai ya saki murmushi ya bud'e back sit yana zaro wata leda irinta shopping daya saka dubu d'ari biyar ciki"ga wannan kinyi shopping "pls ki samun contact naki zamuyi mgn..... Ahyaan dake kallonsa da saurarensa tana k'ok'arin masifesa taji k'amshin turarukan Dr darma"haka kawai taji zuciyarta na harbawa da sauri sauri"k'arfin halin juyawa tayi ,Aikuwa suka had'a Ido da Dr Nura Darma dake nufo bakin get d'in gidan idanunsa k'yam Akansu ,tun daga nesa ya hango su"saidai babu wata damuwa saman kyakykyawar fuskar tasa, dake kadaran kada han ba d'aure ko sakeba"shi kuwa Mr mahuta kallon gefen take kallo yayi, shima sai a lokacin ya lura da shi harma suka had'a Ido "Amamakinsa saiya sakar masa murmushi yana Ida k'arasowa......âœ�ï¸� Adinga sharhiğŸ˜� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira pls A what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATE'S* ğŸ§�â€�♀ï¸? *17&18* *Littafin kud'i ne!* .......Adaidai kan ledar da Mr mahuta ke mik'a mata tak'i Amsa Anan Dr darma yafara sauke idanunsa "zuciyarsa na in gizashi ya mata mgn,wata zuciyar na hanasa sbd ganin Ai duk yau bata tankashi ba"Akanme zai kulata ?wannan tunanin ya saka ya fara k'ok'arin wucewa ta gefen su....baby ki Amsa mana"cewar Mr mahuta yana koma mik'a mata da d'an murmushi saman fuskarsa"saida ta harari ledar dashi kansa da yake mik'a mata ledar, kafin ta maida kallonta ga darma ba tare da tasan lokacin datace broth ka ganshi ya tsayar dani yak'i tafiya ko?"lumshe Ido yayi domin daga shi har Mr mahuta ko wane saida yaji wani iri sakamakon yadda ta lankwashe murya tayi mgn"ita kuwa har cikin ranta bada gayya tayi ba...saida yad'an lumshe Ido yokoma bud'ewa tamkar bayaso yace"zoki wuce ciki! tun kafin ya rufe baki kuwa ta wuce da sauri kamar tana jira"sbd jinta takeyi kamar tana Akan k'aya data tsaya da Mr mahuta....bayan wucewar ya dubesa Ak'ule yana fad'in fadin Akan me muna mgn da ita zakace ta wuce?"d'an murmushi darma ya koma saki Akaro na biyu kafin yace"ko zaka bita ciki kace ta dawo ne?"ko kuwa kud'in zaka bayar Abita dasu dukda ta nuna bata buk'ata?"bece komai ba ya shige mota ya jata Atsiyace yabar wajen"darma yaja tsaki ya wuce cikin gidan....kin dawo mun kinata b'ata rai har ya tafi ne bak'on?"uhmm"to meke tafe dashi ne?shigowar darma cikin parlourn ya saka mamy yin shiru"shi kuwa Atake ya fahimci Mr mahuta wato turowa yayi Akirata shine mamy ta tursasata taje"tana ganin yadda ta yafa mayafi Amma ko tace ta gyara"ka dawo ne?"uhmm ! kawai ya fad'a fuska bbu walwala"har saida mamyn tayi mamaki"Ahyaan kuwa ganin yayi wani zaune A parlourn ya saka ta tashi ta wuce d'aki"ya sauke numfashi yana d'an shafa sumar kansa me laushi dake d'aukar Ido Ahankali yace" dan Allah daga yau mamy duk wanda keson mgn da ita idan bata so Adena tursasata taje wajensa"wasufa bawai dan Allah suke nuna son mace ba sai dan su b'ata mata rayuwa "sam mutumin nan daya turo tazo ba mutumin kirki bane..daga haka yayi shiru "ka gama ubanah? to bari kaji ! Idan Ana son sallama da ita sai na turata taje koda bata sone"wato kai baka kishin tayi Aure kafi son tayita zama kenan ko?"to idan taga wanda bana kirkinba Ai saita barsa" tunda sbd na banza yazo sau guda hakan bazai saka ta dena fita tad'i ba"gaba d'aya yarinyar nan na rasa meyasa da'an mata zancen Aure ko saurayi na kiranta take canzawa zuwa damuwa?".....shidai tunda ta fara fad'anta be tankataba"saida ta gama sannan ya mik'e tsaye "ba Abincin zaka ciba ne?" na k'oshi! ya fad'a yanata cin magani ya fita daga cikin parlourn"mamy ta tab'e baki tana fad'in da zaku burgeni kaida ita shine ku Auri juna "da zaka nuna ka goyi bayanta kar Allah yasa kaci Abincin.....shidai besan tanayi ba"sashen su mama ya wuce sbd yasan itace ke girki "yana shigowa ya sami maman Atsakar gidan tana rabon Abinci daga gefen kitchen nata"Abba na parlourn sa dabai jima da shigowa ba"sau biyu yayi sallama"mamah ta Amsa tana murmushi tace" ka dawo daga masjeed d'in?"Eh mama Asaman Abincin nan"dato ta Amsa ya wuce parlour ya zauna"beyi cikakken mintina biyar da zama ba"Asma'u ta shigo rik'e da plate da bowl na Alkubus da miyar taushe,data wadatu da naman saniya da man shanu"saida ta gaishesa ta Ajiye masa,kafin ta shiga cikin kitchen d'in dake parlourn ta d'akko masa goran ruwa da cup ta Ajiye ta fita...cikin jin dad'i ya fara cin Abincin dama yasan mama ta iya Abincin gargajiya"koda ya gama cin Abincin zamansa yayi yana Amsa tsirakun tambayoyi na mutane dake turowa"jefi jefi yana Amsa wayar mutane sbd ya baro Isma'il ya tafi chemist d'in nasa"can yaga har ukku da mintina 5 saiya mik'e tsaye ya fito tsakar gidan rik'e da plates d'in Ahannunsa"ke Amshi kayan can dama, bakije kin fito dasuba sai kika bari shine zai fiddo?"cewar mamah dake zaune tana gurzan kubewa ta miyar dare"no mama bara na kaisu kitchen ya fad'a yana wucewa ya Ajiye ya fito "sai lokacin ya lura da ummah Atake ya d'aure fuska "Khadija dake zaune sai gaidashi takeyi yayi kamar be jiba....wai dan ubanki ba zaki dena gaidashi ba tunda yanaji ya miki banza"zai baki Abinda Allah be baki bane?"ke ko kishin tankamun da Aka hanashi yayi Ai ya saka ki dena gaidashi.....lafiya keda baki gajiya da k'ananun mgn?"cewar Abba daya fito daga cikin parlourn sa"shidai Dr darma tsaki yaja Azuciyarsa yama Ida ficewa daga tsakar gidan....dole kace haka mana"k'iri k'iri yaron nan nurah ke nuna wariyar launin fata tsakanina da zainab"bayan haka ta hanashi gaidani ko tanka y'ay'ana "ko jiya kan idona ya shigo da leda ya bata kaza ta soya"cinya da k'ashin k'ugu ta bani nace bazan ciba..... Abba dai yayi tsaye yana saurarenta yana toshe hanci sbd warin jab'a da yaji tanayi"saima daga bisani ya juya ya koma parlourn sa"yayinda mamah ke Aikinta ta nuna kamar bata san meke faruwa ba??"saidai fa ran ummah ya b'aci da Abba yak'i mgn ya wuce ciki.... *2 days ago* Tun ranar Friday da Dr darma yacewa Ahyaan ta wuce ciki be koma tanka taba"itama haka daga nata b'angaren tayi biris dashi"dukda cikin kwana biyun week end ne Amma yayi busy sbd Monday zai fara fita office,ga zuwa chemist ga Aikin ginin gidansa da Aka fara babu wanda yasanar mawa"sai ya zama tun safe idan ya fita sai yamma yake dawowa"mamy na lura Acikin 2 days d'in break fast da lunch wajen mama yake zuwa yayi"saidai tayi murmushi kawai sbd ta lura fushi yakeyi da ita sosai .... Ayau yakama ranar monday! Abinka da sabon ma'aikaci tun 7:00 am ya gama zazzafan shirinsa ,sbd ba break fast zaiyi ba "kasancewar yana Azumi "kuma yayi Alk'awarin 8 am a office zata dinga yi masa"k'ananun kaya ne riga da wondo na t shirt da jeans Ajikinsa "sai ya Aza jacket Asama"ba k'aramin kyau yayiba"yasha sabon Aski jiya da gyaran fuska"sajen nasa har walkiya da d'aukar idon me kallo yakeyi tsabar yadda yaji gyara"ga wani irin k'amshi me kashe jiki da zuciya daya zaunah Ajikinsa"shidai sau guda ya kalli kansa ta cikin mirror ya d'auke kansa yana koma d'aure fuska "dan yau da y'an jin kan yatashi"hakan kuma ba k'aramin kyau yayi ba...wata jaka ya d'auka da Aka bashi laptop ya saka ciki "sai kuma ya nufi gaban mirror ya duk'a ya saka takalminsa sawu ciki coffee brown irin kalar suit jacket d'insa, yana k'ok'arin tashi tsaye....wani irin harbawa da dokawar k'irji ce ta samesa duk a lokaci guda, Adalilin jin sautin zazzak'ar muryarta me kama da busar sarewa tana yi masa sallama"d'aure fuska ya k'arayi yana jin wani iri"sanye take da hijab har k'asa me hannu wacce ta lafe Ajikinta ta fiddo shape d'in jikin nata, sbd kayan dake jikin nata robber ne,kuma sun matseta.....kanafa jina nayi sallama shine ba zaka Amsa munba?"yayi shiru yak'i tankata"Kai wai mika d'auki kanka ne?â€?.   “Duk yanda zuciyarki ta bakiâ€?.yafada cikin cool voice ya nufi bakin k'ofar d'akin"ta d'an kallesa"kaje daddy na kiranka"bayan hakan kaima kasan Akanme zan wani shigo cikin wannan tsamin d'akin naka? “Mittsoww! banda lokacin ki"Ak'ule tace " ban hanya na wuce" idan nak'i fa?"rayuka su b'aci "tunda Ai naga gaba kakeyi dani ko? nike gaba dake ko kece kike gaba dani?? wlh duk ranar da nake miki mgn kika koma yimun tsaki sai kinyi nadama"Agabana kike gaida su khaleel"ni meyasa bakya girmamani Ahyaan?"shine zakiga laifinah sbd na fita harkan ki kamar yadda kika nuna bakiyi dani?"bana cusa kaina inda Aka d'aukeni Awulak'ance kin gane ko?"wai yanzun duk dan sbd na maka tsakin kake wannan fad'an?"ya mata banza"okay yayi kyau bani hanya na wuce"duk tana maganar ne bata re data yadda ta kallesaba "shi kuma gaba d'aya ita yake kallo"ganin yak'i tankata kuma yak'i ya gyara saita saka k'aramin kuka tana fad'in wai ba zaka gyara na wuce ba?"sai kin bani hak'uri sannan zaki tafi"kanta ta d'ago suka had'a Ido "harara tayi jarumtar watso masa tana d'auke kai"sai kuma tace"ba yau zaka fara fita office ba shine kakeso kayi latti?"to ai kece kika ja"ki bani hak'urin shine kike jin girman kai? naji shikenan kayi hak'uri "banida sunane?"to broth kayi hak'uri "dama shine sunana?"shi mu'az kina kiransa yaya ni banda ni?"murmushi ta saki har beauty point d'inta na lub'awa tace"kaima kasan Ai ya girmemu ko?"sannan kaiba k'an....kina k'arasa fad'a Ina falla miki Mari"ya fad'a yana tsareta da manyan idanunsa ya wani tsuke fuska"hmm !wlh da Anyi y'ar mare mare kuwa"kadai ce nadena maka tsaki na baka hak'uri ko?"kuma duk na baka"to nima karka koma cemun yarinya ko kuma K"idan nak'i fa meye zaki iya yimun?"banza ta masa tak'i mgn saiya matsa suka fito"zata wuce yace jirani mana"ta wani turo baki batace komai ba tana satar kallonsa sbd ba k'arya yana bama wanka lokaci"bayan ya rufe ya mik'a mata jakar ungo rik'emun ki jirani gefen mashin nawa. sai nazo na Amsa na wuce"nidai gaskiya bazan iya jiraba muje dai je cikin gidan mana"shikenan ki barsa"wai broth meye haka ne?"yayi shiru yabi ta gefenta"shikenan kawo na rik'e kaje wajen daddyn zan jiraka "beyi mgn ba ya juyo ya mik'a mata jakar ya wuce"ita kuma ta nufi bakin get wajen flowers ta hango mashin nashi"tsaye tayi tana d'an murmushi sbd idan badan itama tana son Amfana dashi ba da babu wani hak'urin da zata bashi "d'an renin wayo "duk ta Ayyah na Aranta murmushi na sub'uce mata"kamar Ance ta juyo ta hangosa yana nufota cikin shegiyar tafiyar nan tasa ta k'asaita "d'an nutsuwa tayi batace komai tana kallonsa ta gefen Ido yajawo mashin d'in dake wanke goge ya hau"ta d'an lumshe Ido sbd k'amshin turarukan sa ba k'aramin dad'i yake mata ba"matsowa tayi ta Aza masa jakar daga gabansa tana fad'in to ustazah Allah yabada sa'a"sai kayi Addu'a idan zaka fara duba patient "dukda bansan ta wane sashen ka karantaba"idanunsa Akanta yace"fannin mata ne! yamutsa fuska tayi sbd haka kawai taji bata so hakan ba...ko zaki bini ne? yafad'a can ciki"Allah ya tsareni da koma hawa wannan mashin d'in naka kaje ka kayar dani ko?"idan Allah ya bamu motar daka ce saina dinga binka koma inane"uhmm !idan na tashi fita dake a mashin saiki hana"bak'ar mgn taso yab'o masa Amma sbd tuna zata Aikesa saita fasa....ga key nan ki gyaramun d'akina "batace komai ba ta Amsa Ahankali tace"broth dama pls zan baka sak'o idan zaka dawo?sak'on meye?"ta sunkuyyar dakai k'asa"idan bazaki fad'amun ba matsa na wuce"cikin shan mur tace wlh Dana maka rashin mutunci"to kimun ko yanzun mana"yafad'a yana tayar da mashin d'in"dama cream shaver nakeso pls"gashi sauka siyomun"meye zakiyi dashi?"me kasan Anayi dashi?"ta k'are maganar tana mik'a masa 2k"sai yak'i tankata yaja mashin d'in ba tare daya k'arbi kud'in ba ya wuce"yana d'an murmushi sbd yayi mamakin yadda ta nuna kunya"ya d'auka marar mutuncin batada kunya sai rainin wayo ta iya..... Kwance take saman 3 seeter Acikin wani had'ad'd'en katafaren parlour na Alfarma ,wanda yaji kayan more rayuwa...."idanuwanta Alumshe tana tunani"tayi iya bakin k'ok'arinta na ganin ta yakice guy d'in nan A cikin ranta Amma Abin yaci tura"ko muryarsa taji sai ta samu nutsuwa balle kuma uwa uba tayi tozali da kyakykyawar fuskarsa"taso ta hak'ura dashi ,kodan sbd taga Alamar beda kirki ,zafin kai had'e da shan k'amshi da Aji,duk tana lura yana dasu"k'ilan sbd yanada kyau yake hakan?"saidai ta saka wad'anda ta Amince dasu da suke kusa da chemist nashi sud'an bibiyesa taga ko watace ta janye hankalinsa"Amma yadda take jinsa Azuciyarta zata iya komai sbd ta mallakeshi..... Anty Ikhkhee! taji muryar sultan d'an yayanta"tashi tayi zaune saima lokacin ta lura shida daddynsa yake"hannun yaron ta kama ta janyosa saman cinyarta tana d'an murmushi tace"yaya Abubakar! Uhmm Autar Hjy"tunanin meye kikeyi haka yaronki na miki mgn Amma baki jiba?"waskewa tayi tace" kaina ke ciwo ne yaya Ina wuni?"lpy qlau"Mr mahuta ya Amsa yana zama kan kujera yad'an lumshe Ido yana girgiza k'afafuwansa "yaci burin zuwa guda zai komayi gidan su Ahyaan daga nan muddin babu nassara to wlh kota wane hali sai hak'arsa ta cimmah ruwa....itadai bilkisu na zaune tana satar kallonsa tana jin kamar ta sanar masa da matsalarta tasan yayanta yadda yake sonta zai iya komai Akanta"saidai ita bata so Arok'i Dr Nura Darma ya sota, tafi son ta jashi Ajiki tayi Amfani da k'irsan mu ta mata ta janye hankalinsa....shigowar hajiyar su cikin parlourn yasaka ta sauke Ajiyar zuciya.....saida Ahyaan ta gama Abubuwan gabanta sannan tana surutai da gulmarsa wai yacika takurata da yawan saka Aiki"2 days taji kasiririt da basu mgn shine yanzun daga sun koma mgn zai fara matsa mata"kasancewar tunda ya dawo Nigeria sai yau ne dataje kiransa ta shiga d'akin,sai kuma yanzun"komai na d'akin ya burgeta sosai"bama wani datti yayi ba"Anutse ta gyara masa saman bed d'in,ta goge mirror da table d'in da yake aza books na Addini "sannan tayi shara da mopping"kafin ta shiga bath room d'in "wow! wato gyara dai ya saka Aka masa shine sbd son kai mu be saka mana bath tub ba ko?"ta fad'a tana k'arema cikin toilet d'in kallo komai Atsare"ga kayan wankansa masu k'amshi"ko wane saida ta duba"in bacin taga rashin dacewar tayi wanka Anan datayi"Amma dukda haka saida ta wanke fuska da k'afafuwanta "data gama wanke bath room d'in"sannan ta fito ta sami turarukansa ta faffesa "ta kuma turare d'akin da turaren wuta"sannan ta rufe ta wuce cikin gidan "da farko mamy tama d'auka shine ya shigo da taji k'amshin turarensa saida taji maganar Ahyaan sannan ta fahimci itace ke k'amshin"mamy meye za'a girka?"ki bari sai Anjima Ahyaan kwanta ki huta"inaga fa mamy broth yauma yana Azumi ?bazan iya ganewa ba sbd yanzun wajen mamah yake cin Abinci mu nan laifi muka masa Ai"murmushi kawai Ahyaan tayi tama d'auka kodan sbd ta dena masa mgn kuma mamy na goyon bayanta ya saka yake fushin"saidai batace komai tayi kwanciyar ta har bacci ya d'auketa..... bayan sallar la'asar uban gayyar ya shigo cikin gidan Agajiye sbd rashin sabo da Aiki "ga chemist ma yad'an je ya zauna yaduba mutane da sallamar masu siyan magani"duk yad'an fad'a sbd gajiya da yunwar Azumi "koda ya kafe mashin d'in d'akinsa ya fara nufa sbd ya watso ruwa yad'an kwanta kafin time d'in shan ruwa yayi"kan wasu kujeru dake gefen barandar da d'akunan mazan gidan suke Anan ya zauna yakira mamy yasanar mata Ahyaan ta kamasa keys d'in d'akinsa "kasancewar beda contact nata"kuma zafin kansa ya hanashi ya nema"beyi zaman mintia biyar ba Awajen hamza ya iso wajen da gudu yana sanye da yunifoam farare na islamiya"yadda ya kallesa ya had'e rai ya saka yaron ya nutsu yana gaidashi ya mik'a masa"wato ita tafi k'arfin zuwa ta kawo shine ta Aiko?"ya fad'a Azuciyarsa yana Amsar key d'in tare da fad'in Ina Ahyaan d'in?"tana kitchen tana girki"be koma mgn ba ya mik'e tsaye ya wuce ya bud'e k'ofar d'akin ya shiga.....k'amshin turarukan sa dana turarukan wuta yafara shak'a "Allah ya shirya ki *Aminatu* shine Abinda ya fad'a yana maida k'ofar ya rufe" ya kalli saman mirror ya girgiza kansa,sbd ya fahimci ta faffesa masa turaruka"ya fad'a saman bed d'in yana sauke Ajiyar zuciya "saidai k'afafuwansa na'a k'asa ko takalminsa be cire ba"sai y'an kalle kalle yakeyi ko Ina fes dashi"yafi mintinah goma Akwance kafin yayi jarumtar tashi ya bud'e ward rope ya d'akko towel ya fara rage kayan jikinsa"sannan ya shiga wankan.....cikin mintina 25 ya fito sanye da wondo 3 quarter fari da riga Amles sky blue"idanunsa sun rage haske sun d'an yi ciki sai lumshe su yake yawanyi"kai tsaye sashen su mamy ya nufo yana dariya Azuciyarsa da Abinda yaga Ahyaan ta masa a bath room "zai tambayeta idan tana son kayan wankan saiya siya mata irinsu,dukda yasan itama da irin wa'anda take using dasu....k'amshin girkin daya cika haraban gidan har zuwa main parlour yadaki hancinsa "yad'an shafi cikinsa sbd tsabar gajiya shi yau bema da zab'in Abinda zaiyi bud'a baki dashi"mamy na zaune itada bak'uwa Atsakar gidan "mamy sannunku da gida"yauwa ya Aikin?"Alhamdulillah"yafad'a yana gaida bak'uwar ya wuce cikin parlourn rik'e da leda bak'a irinta shopping "ba kowa sai motsin Ahyaan dake kitchen ta kusa kammala had'a masa Abin bud'a baki da mama ce ta kirata taje ta Amso dawon Awara tace" taje ta had'a da wani abun ta shirya masa Abin bud'a baki.....cikin kitchen d'in ya nufa ya toge daga bakin k'ofar yana hangota tana tsaye tana juya Awarar data ji k'wai tare da doya cikin pripan "yad'an kauda kansa"batada Aiki sai saka k'ananun kaya "yafad'a Azuciyarsa tare da shan Alwashin zai take mata burki"rasa meye zaice yayi sai kawai yamata gyaran murya"ta juyo da sauri"Ido suka had'a ta d'auke kanta tana tambayar kanta meyasa wai idan ta gansa take jin fad'uwar gaba?"sannu da Aiki *Amun dago*"uhmm yauwa kadawo ne ?"bakiga Alama bane?"shiru tayi tak'i mgn"ya matso yana fad'in ga sak'on naki"ki shirya Anjima zan miki Allura"ta juyo Ak'ule ta wurgo masa harara tana fad'in tunda nace maka banida lafiya ko?"ko kuwa kaje kaduba mata nima Akace maka irin sune?"tabbas na duba su harma da haihuwa duk yau na Amsa"ta yamutsa fuska tak'i mgn"yad'an tab'e baki ya matso ya fisgo hannunta data rik'e k'ugu dashi"batare daya kalletaba ya saka mata ledar hannunsa yana fad'in ki dafa mun ruwan shayin me karanfani"be jira cewar taba yasa kai ya fita"ta tab'e baki tana Ajiye ledar ta cigaba da Aikinta "bayan ta idar ta shirya masa komai cikin basket ta d'akko tare da ledar ta fito daga cikin kitchen d'in"mamy na kallonta tace sannunki da Aiki Ahyaan"yauwa mamy"ta fad'a tana Ajiye basket d'in saman center table ta wuce d'aki"gefen bed ta zauna ta duba ledar"cream shaver d'in ne cikin kwalinsa sai ledar pads guda 4, kowace leda guda 12 pieces ce Aciki"ga kuma man kitso babba"sai kuma 2k daban"da mamaki ta d'auki 2k d'in "sannan ta cire cream shaver d'in ta maidasu cikin ward rope tana d'an murmushi Afili tace wani time d'in broth yanada kirki"bara naje naji kud'in meye ?"ta fad'a tana fitowa cikin d'akin"tana fitowa shi kuma yana shigowa cikin parlourn "kusan Atare suka zauna kan kujerah"mamy dai batayi mgn ba tama wuce tsakar gidan sbd tayi Alwallah ta fara Azkhar"Ahankali tace" broth !naga sak'on nagode sosai"Amma kud'in dana gani na meye?"ya kalleta yaga bashine take kallo ba"sai yayi shiru "kanafa jina?"kina mun mgn kina kallon wani wajen "na lura baki son kitso Any time gashinki Atsefe"kuma kina yima mutane girki"gobe in Allah yakaimu kije Amaki kitson da kud'in......âœ�ï¸� ikon Allah wannan shi Ake kira k'arfin hali 😂🫣🤭 wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATE'S* ğŸ§�â€�♀ï¸? *19&20* *Littafin kud'i ne!* .......cike da mamaki Ahyaan ke sauraren kalaman nasa har yayi shiru"sai ta saki murmushi irin na rainin wayo tana d'age kafad'a tace"sannu yaya babba! idan nayi girki Anga gashi sai mutum ya cire ko kuma mutum ya hak'ura da cin girkin nawa"nidai nasan gidan nan babu wanda ya tab'a mun k'orafin hakan sai kai"sbd haka ni ba zanyi kitson ba"haka kawai naje Ajamun gashina kaina yazo yayita mun ciwo ko?"tunda ba damuwa kayi da Abinda nakeso ko bana so ba....tamkar wanda ta danne bakinsa da dannau ya kasa iya furta komai sai binta da kallo kawai yakeyi har tayi shiru"sai kuma ganin yak'i tankata ya saka ta mik'e tsaye da nufin ta wuce d'aki"*bani kud'i nah* ! yafad'a tamkar bayaso"yi tayi tamkar bata jiba ta kama tafiya"taku biyu tayi yace"zonan nace miki Ahyaannnnn! ya kirayi sunan nata cikin wani irin salon taushin murya mai Amo da ratsa zuciyar mai saurare"A bazata taji saukar muryar tasa"gaba d'aya saima ta kasa juyowa"idan nazo nan baki zoba komai na miki ke kika ja"nifa gaskiya broth bazan baka ba ai kyauta ka bani"kaga zanci faran 500 yau da dare,gobema ta 500 har na cinye kud'in"bece komai ba ya mik'e tsaye yafara tunkarota"kamar Ance ta juyo ta ganshi yakusan isowa inda take "Azabure taja baya"ki tsaya ki bani nace ko?"menene zata baka?" kaida baka gajiya da tak'alarta"cewar mamy data shigo jikinta da lemar ruwan data yi Alwallah "da sauri Ahyaan ta matsa bayanta tana fad'in wai mamy cewa yayi naje Amun kitso"ni kuma kinsan bana son kitson zafi ke Akwai"shine wai saina basa kud'in daya bani na kitson"ta k'are maganar cikin shagwab'a"mamy ta kallesa yayi tsaye ya wani sha mur yana kallon Ahyaan da tak'i yadda ta kallesa"ita mamy dariyama yabata"tana d'an murmushi tace"Ahyaan ta fika gaskiya "na baka ta rabaka da mutum"nifa ba kyauta na bata ba mamy "kitso nace taje Amata tunda ban Isa da itaba ta bani kud'i nah na wuce mana"k'in tankashi mamy tayi ta kalli Ahyaan tace"wuce muje ciki kiyi Alwallah rabu dashi"ba zaki bayar d'in ba"da kake sakata Aikace Aikace baiwarka ce ita ko kuwa Ajiyeta kayi ne?"bece komai ba ya fita"sbd shine kawai yasan meya keji ga jikinsa"Ahyaan kuwa sai taga kamar bata kyauta masa ba"musammun data tabbatar siyayyar Abinda ya mata zasufi 10k, dama kawai sbd ta jashi ta nuna bazata bayar da kud'in ba.....Bayan An gama sallar magrib d'in tana zaune tana Azkhar ya shigo cikin d'akin"saida gabanta yafad'i dataji sallamar sa"ta d'ago kanta suka had'a Ido, saita kawar da kanta tace"barka da shan ruwa"barka kadai"taso muje! Ina kenan?"bece komai ba ya juya ya fita"ta tab'e baki tana zare hijab d'in jikinta Afili tace na shiryama duk wata fitinarka"komai zakayi bazan bayar da 2k d'in nan ba"ta fad'a tana fitowa daga cikin d'akin "ta samesa zaune kan carpet yana zuba ruwan zafin dayace ta dafa masa"ga wata leda bak'a Ajiye gefensa"Agefensa nesa kad'an dashi ta zauna tana fad'in gani"ya mata banza"matsalata dakai shine k'yaliya"nanma be tanka taba ya kurbi shayin"sannan ya zaro plate ya warware ledar gabansa ya juye balango me zafi yanata tashin k'amshi"yau dake zamuyi bud'a bakin sarkin mita"kai kuma sai Ace maka sarkin shariya ko?"ya mata shiru"tayi d'an murmushi tana fito da kular data zuba masa doya da k'wai da Awara soyayya"kafin tace"zan dai taimaka maka na tayaka rannan Ai baka mun tayi ba saima Ina maka mgn ka wani Amsa Awulak'ance"ta k'are maganar tana gallah masa harara "ya tab'e baki yana fad'in wlh zan koraki d'aki"hmm ! lallai ma "dad'in Abin kirani kayi bani ce nazo ba balle ka gayan mgn "kuma Allah babu inda zani"kamun mugunta na had'aka da daddy Ai yadawo"bece komai ba yaci gaba da shan tea d'insa harya gama ya Ajiye cup d'in ,ya d'auki fork yafara cikin Abinda ta zuba musu a plate"ita kuwa bata fara ciba"shinkafa da miyar kifi tafara zuba masa ta turo masa gabansa"sannan ta d'auki wani fork d'in tad'an koma matsowa gabansa suna ciye ciyensu babu me mgn "saidai dasun had'a Ido zata hararesa koshi ya harareta"da naman yazo k'arshe ta janye plate d'in tana fad'in ni za'a barmawa broth nice fa k'arama "dariya yadinga b'abb'akawa yana kallonta"Ahaka mamy ta shigo ta samesu"ba k'aramin mamakin ganinsu Ahakan tayiba" tamkar irin mata da miji suna cin Abinci haka taga sum mata.... y'ar rainin wayo kawai "Ashe kin yadda dai na girmeki da sati gudan ko?"ta gallah masa harara tana fad'in dama sbd ka barmun ne na fad'a"Amma mamy ba nice babba ba?"murmushi kawai tayi ta zauna kan kujerah "shi kuma Dr darma be koma mgn ba yaja plate d'in Abincin ya fara ci"ita kuwa saida ta cinye sauran naman duka , sannan ta d'auki plates d'in da cup d'in da yasha shayi ta wuce kitchen dasu "bata jumaba ta dawo rik'e da goron ruwa Ahannunta"ki koma ki d'akko mun fanta na gwangwani"dato kawai ta Amsa sbd ganin idon mamy"koda ta dawo samunsa tayi yana Amsa wayar wata mata dake neman shawarah sbd matsalar gidan Aurenta "gefensa ta Ajiye masa da cup kafin ta zauna kan kujerah tana tab'e baki Aranta tana ganin rashin dacewar Abinda matar tayi"Ace duk duniya ta rasa wanda zaya bata shawarah sai wani da bata saniba,Ina y'an uwanta maza da mata da Aminnan Arzik'i?? shiru tayi sbd jin yadda yake jawo mata hadisai da Ayoyi yana fassarasu da bata hak'uri,bisa ga tayi biyayya ga mijinta ta hak'ura da Auren dazai k'ara indai zaiyi Adalci, kuma yanada halin d'aukar nauyinsu"bayan ya Ajiye wayar mamy tace Allah ya kyauta! dama kana Amsa kiran nasu ne?"ah ah sak'o dai ta turo tafiso muyi mgn"shiyasa data kira na d'auka"mijin nata ne zai k'ara Aure"murmushi Ahyaan tayi tace"wlh mamy ta bani haushi"miye ribar kiran wani kisanar masa da sirrinki?"wlh idan nice dashi da yarinyar duk sai kowa yaji ga jikinsa"wasu matan lusarai ne wlh.... murmushi kawai mamy tayi,yayinda doctor be saka musu baki ba yana dai saurarenta yana cin Abincinsa"shi kansa yana ganin nan gaba zai karya layin da Ake turo tambayoyin gaskiya sbd be san takura "musammun wasu ma da ba sbd Allah suke turo tambayar ba"yana wannan tunanin ya gama cin Abincin "ya kalli Ahyaan ya mik'e tsaye yace"kina jin Ana kiran sallah kikayi zaune?"banza ta masa"shi kuma be koma mgn ba ya fita"......washe garin ranar misalin karfe 7:21 am Dr darma ya shigo gidan cikin shirinsa me matuk'ar d'aukar hankalin duk wanda ya kallesa "yadi ne sabo ash colour Ajikinsa, ya Aza hula k'ube wacce tayi daidai da kakar kayan"yayinda har Ana ganin lallausan gashin kansa ta baya sbd ya kashe hular"mamy na zaune tana had'ama Autah tea sbd karya makara a skul"kasancewar sun gaisa da Asuba "zama kawai yayi yamata sannu ta kallesa da kulawa tace"harka fito? uhmm! ga break fast d'in can "tamkar yace"Ina Ahyaan Amma saiya basar ya nufi wajen madaidai cin dining table d'in da mutum hud'u ke iya cin Abinci yaja kujerah ya zaunah"kunun tsamiya ya zuba da soyayyar planten da fanke "Anutse yayi break d'in ya gama,kafin yayima mamy sallama ya fita"Ahyaan kuwa bacci takeyi"kasancewar yanzun kullum da safe data sha ruwan maganin da rubutun zata fara jin ciwon kai"daga nan kuma saita kwanta tayita bacci"ita kanta mamy ta kasa nutsuwa da hakan data ke gani ga Ahyaan Acikin y'an kwanakin"saida Dr darma na fita ,ita kuma ta wuce cikin gidan sbd suyi zancen sauyawar Ahyaan d'in itada mamah.....sai yamma Dr darma yakoma shigowa cikin gidan yana sanye da wondo 3 quarter da farar t shirt me gajeran hannu wacce ta fitar da Ainahin shape d'in jikinsa Irinna in garman namiji "kasancewar saida ya fara zuwa d'akin sa yayi wanka sannan yanufo cikin gidan, da nufin yayi lunch ya sami mamy zaune tayi tagumi daga bakin k'ofar parlourn "jin sallamarsa ya saka ta d'ago ta kallesa tana fad'in dama yanzun nake shirin kiranka"lafiya dai mamy?"Ahyaan ce ta k'one da ruwan zafi ga babban d'an yatsa na k'afa"k'irjinsa ya buga! saidai beyi mgn ba"Azahiri idan ka kallesa zaka zata be wani damuba Amma Abad'ini shine yasan meye yakeji?"tana Ina?gata nan zaune a parlourn"bece komai ba ya wuto ciki"Ahyaan na zaune da riga da wondo pencil Ajikin ta sun kamata"jikinta nata k'amshi me sanyi da kashe jiki kanta ba d'an kwali kitson da Aka mata shaku yayi masifar kyau k'ananu ta d'aure sa da bant yellow "kalar t shirt d'in jikinta....*wato ta gadama Anyi mata kitson kenan?* ya Ambata A zuciyarsa yana yima kyakykyawar fuskarta kallon second 5"ta tsuke pink lips nata ,yayinda lulu eyes d'inta ke zubar da hawaye"ta kallesa ta turo baki tak'iyin mgn "Agefen k'afafuwan nata yad'an duk'a ya mik'a dogon hannunsa saman tudun k'afar ya d'ago"saida ya rintse Ido sai kuma yasake bud'ewa yana furta sannu! nidai broth zafi dan Allah ka dubamun mana"ta fada cikin muryar kuka"keda kikace bakiso na dubaki shawarah ne kika canza?"shigowar mamy tana fad'in ya k'afar Ahyaan yasaka sukayi shiru"nifa mamy ba sauk'i ,wlh kinga yayi ruwa"Ina hijab nata muje chemist dressing za'a mata Abata magani zai k'ame"Amma broth bazaka mun Allura ba ko?"shiru yayi ya basar da ita"mamy kuma ta wuce ciki ta d'akko mata hijab ta fito tana matsowa ta saka mata da kanta"cikin shagwab'a tace "mamy kice karya mun Allura dan Allah "nurah dan Allah karka mata tunda bata so"wai mamy meyasa kike son biyema shirmenta?"Abinda ya dace da ita za'a mata ba wai yadda kukeso ba "ni ba ruwana da bata son Allura "in kuma bata so na dubata sai taje wani wajen....tashi Ahyaan kuje ki rabu dashi"cewar mamy tana kama hannunta ta mik'e tsaye"Idanunta cike da k'wallah bata dai k'ara kukan ba"mamy ta wuce ciki ta d'akko mata plate shoes d'inta"Dr darma kuwa ya wani d'aure fuska, ya had'e girar sama data k'asa yak'i fara'a sbd karma ta masa gaddama kuma saman mashin zasuje kota so kokar taso"yana lura da yadda taketa wurgo masa harara, Amma saiya nuna kamar be gani ba"bayan ta saka talamin ya fito tana, d'angyasa k'afar ta biyosa Abaya "saidai tana hango ya nufi wajen mashin nasa ta tsuke fuska"yabita da kallo sbd ya lura bakinta da mgn"tana isowa tace"haba broth! bazan iya hawan mashin ba gaskiya "ka duba halin danake ciki taya zan hau mashin?muje mu hau Adaidai mana"sosai ta bashi dariya,dama yasanta da rakin ciwo tun suna yara"ya kalleta ta wani marairaice fuska"uhmm ! niban san duk ranar da zaki haihu yadda za'a yi dake ba sbd kin cika rakin ciwo *Aminatu*??wata irin kasala muryar tasa ta nemi saukar mata da ita sbd yanda yayi maganar cikin sanyi da tausasa lafazi"ganin tak'i mgn yasaka ya hau saman mashin d'in yace"idan kin gadama ki hau muje"ni ba wani nafef d'in da zan hau"naji kaje zan sameka"wlh wlh!! muddin bazaki bini ba saidai kima fasa fitar gaba d'aya"sbd ciwon nawa be dame kaba ko?"yayi shiru"ta tab'e baki cikin jin haushi tace dallah saika mik'e tsaye ko?"idan nak'i fa?"ban sani ba"bece komai ba yak'i tashi sbd ta bashi haushi"saida ta harari bayansa sannan ta hau tana fad'in karka sake kayi gudu dani"nanma kin tankata yayi yaja mashin d'in suka fita daga cikin get d'in gidan"saida suka hau saman titi sannan yace"na lura ke baki iya tausasa kalami ba wajen mgn"Angaya miki ko namiji d'an uwana ya Isa ya d'aga mun murya ne balle ke?"tayi shiru"sai yaja tsaki suka cigaba da tafiya shiba Ahankali ba ,ba kuma da gudu ba"suna isowa daidai bakin shagon ya tsaya saida ta dafa saman kafad'ar sa sannan ta sakko tana kwab'e fuska"shi kuma ya kafe mashin d'in yana kallonta da k'afar tata"Anan ya lura da wata mota fake"ga wasu maza dake can nesa dasu sai kallonsu sukeyi musammun ma ita datake d'an gyasa k'afar"ya tab'e baki....broth zafi pls"ki daure muje ciki mana"yafad'a yana matsowa dab da ita suka nufi gaban shagon yazaro keys ya bud'e k'ofar suka shiga"wata kujera ya nuna mata,ba musu ta zauna"yaje ya d'akko safa yasaka da first Aid box"wata kujerah yajawo ya zaunah ya Aza wata leda saman cinyoyinsa kafin yace" Azo k'afar"wai dama idan irin haka yakama ,haka ko wane ko kuma ko wace ke aza k'afarta ??"kinga bana son tambaya"sanin kankine komai kamawa yakeyi musammun idan Akace da lalura"ban cika yiwa mata irin hakaba"saidai ko k'aramar yarinya ko Allura indai mace ce baliga ga hannu nakeyi"ke kuma Ai tawace baki daga cikin bare"bi ma'ana k'anwata "Ashe ma k'anwa?"yaja tsaki yana fad'in idan baki shiryaba zanyi tafiya ta"batace komai ta Azo k'afar"saida yaji wani iri,ya kafe yatsun k'afar tata da kallo"k'afar ta k'awatu da Adon zanen lalle bak'i da aka mata last 2 days"tayi luwai da ita kamar bata taka k'asa... broth ni karka mun yadda zanji zafi kaji?"uhmm! kawai ya furta yana bud'e first aid box d'in.....washhhhhhh! ta furta tana rintse Ido ta Aza fuskarta saman cinyoyinta"wayyo broth zafi"ta fad'a Ashagwab'e sadda ya zuba hydrogen cikin ciwon bayan ya cire fatar"kin cika raki sorry ko?"be rufe bakiba Ikhkhee ta iso cikin shagon da sallama"ba tare data jira ya bata izinin shigowa ba"sai wani yauk'i da karairaya takeyi....jin sallamar mace yasaka Ahyaan d'ago kanta"Ido suka had'a taga yarinyar nata kallonta kamar TV"Atare kowace k'irjinta ya buga!"saidai Acikinsu babu wanda ya Amsa sallamarta"dan uban gayyar yayi kicin kicin da rai"ikon Allah! cewar Ahyaan tana yamutsa fuska"kallon second 5 d'in data yiwa yarinyar taji bata yi mataba kwata kwata"tana sanye da wasu watsatstsun English wares"kusan rabin gashin dokin datayi attached dashi Awaje "*da nice nayi irin wannan shigar daya dameni da miye miye*" ta fad'a Aranta Adaidai lokacin kuma Ikhkhee ke fad'in doctor barka da yamma! ta fad'a tana yatsina had'e dabin Ahyaan da wani shegen kallo irin na ban haushi"sbd tun sadda suka iso ta gansu tana cikin mota"ranta ya bata kamar shida yarinyar masoya ne.....yauwa barka! shine Abinda yafad'a cikin shan k'amshi "Ahyaan kuwa ta dinga dariya me sauti har saida darma ya kalleta ta wurgo masa harara"saiya d'auke kansa yaci gaba da yimata dressing d'in "idan ba damuwa Ina son mgn dakai pls! Okay"yafad'a Atak'aice yana shafama Ahyaan cin cin bale ga yatsan"Ikhkhee kuwa ba k'aramin k'uluwa tayi da dariyar da Ahyaan keyi ba sarai tasan da ita take......inda ranka kasha kallo duniya"wasu dai sun rako mata Aduniya"d'an murmushi Dr darma yayi sbd yasan mgn ta gayawa bilkisu data juya ta wuce tana tunanin dole ta d'auki mataki kan wannan yarinyar "Angama Aminatu babbar budurwa tana.....wlh ka Ida saika sani "ta fad'a tana janye k'afar ta ballah masa harara ta d'auki takalminta ta saka"kafin ta mik'e tsaye taga yana maida first aid box d'in bayan ya cire safar"muje ko?"bakiga bak'uwa nayi bane?"dariya ta dinga b'abb'akawa kafin ta yamutsa fuska tana fad'in kunji kunya kaida ita wlh"da wani yayi hakan daka dinga ba kyau ba daidai bane"Ina Aji Anan dan Allah?"to wai kinsan meye ke tafe da ita ne?"koma miye matsalarku ce"iya Abinda na sani nafi k'arfin zuwa wajen wani mamiji irin haka ba'a ma haifesa ba wlh"ni na tsani duk maza samari irin haka ma"harda ni kenan duk kin tsana ko? hmm! kadai fad'a kenan kai Ai d'an uwanane"ta k'are maganar tana fitowa ita dashi ya rufe shagon yana rik'e da magungu nanta "tana ganin yabnufi wajen motar Ikhkhee dake tsaye Agefe tana jiransa saita canza hanya ta nufi bakin titi zata tari Adaidai ta"Ahyaan meye haka Ina zakije nan?? ta juyo tafara wurgo masa harara kafin ta yamutsa fuska tace"kasan kaima bazan zauna na jiraka ba"idan wata zaka kula banida damuwa da hakan Amma kasan na tsani jira "sbd haka bazan jiraba kaje kawai Nina wuce gida"ta k'are maganar tana k'ok'arin tsayar da nafef" kin san Allah? kika tsayar da ita saina b'ata miki rai"ta juyo A harzuk'e tace"wlh wlh ! bazan jiraba "idan dole bazan hau nafef ba, kima dole kazo muje"idan kuwa zakaje wajenta to wlh bazan jiraba......âœ�ï¸� Adinga sharhi ko Arage yawan page🥹☺ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATE'S* ğŸ§�â€�♀ï¸? *21&22* *Littafin kud'i ne!* .......rai b'ace Dr darma ya nufota ba tare daya furta komai ba, sai Ido kawai daya zuba mata yana kallonta "ita kuwa cike da Isa ta juya ta tsayar dame nafef tana sanar masa inda zai Ajiyeta"yayinda Ikhkhee ke tsaye tana kallonsu babu ko k'iftawa "saidai bata jin me suke fad'a....k'ok'arin shiga cikin nafef d'in Ahyaan keyi taji hucin numfashinsa gefen fuskarta "Atake Tasha mur"kafin tayi mgn ya finciki hannunta da k'arfi yana watsowa me nafef d'in mugun kallo ,murya Akausashe yace"kai mlm yi tafiyarka"ke kuma wuce muje ko ranki yab'aci yanzun nan.....saidai rayukanmu su b'aci wlh"Akan me wai zaka dinga tursasani ne?"nace bazan bika ba dole ne?"ta fad'a cikin hargowa tana k'ok'arin k'wace hannunta daya rik'e"banza yamata yaci gaba da janta da k'arfi"yayinda me nafef be furta komai ba ya wuce kawai sbd shakkar Dr darma da yaji lokaci guda"duk yadda taso ta k'wace hannunta kasawa tayi ga yatsan k'afarta na mata zugi dole ta hak'ura tabishi"ga kunyar Anata kallonsu bakin titin kuma....babban kuskuran da zakiyi shine ! idan na cikaki zan hau kan mashin d'in nan ki gudu"ya fad'a murya babu Alamar wasa yana cika hannunta ya nufi gaban mashin d'in,bayan ya hau tak'i zuwa ta hau tana dai tsaye tasha mur"ya girgiza kansa kawai ya iso gefenta beyi mgn ba"Ananma banza dashi tayi"wlh kika bari na sauka d'aukar ki zanyi na d'ora saman mashin d'in naga k'arshen zafin kan naki da gaddamar taki "ba tace komai ba sbd tasan zai iya yin Abinda ya fad'a"sai kawai ta dafasa ta hau saman mashin d'in "shi kuma yaja"saidai tana ganin sunyo wajen da Ikhkhee ke tsaye har lokacin tana kallonsu"ba tare da Ahyaan tayi mgn ba kawai ta fara yi masa chakulkuli k'asa k'asa....ke wai meye haka?"baki gani Ana...sai kuma yakama murmushi "wlh koka wuce daga inda kake son mu tsaya ko kuwa bazan fasaba saidai mu fad'i da mashin d'in"bece komai ba suka wuce ta gaban Ikhkhee "Ahyaan ta tab'e baki"ganin ya fara sharara gudu ya saka ta rik'e gefen rigarsa tana masa magiyar ya rage gudun"saiya shareta"gab da zasu Isa gida ta lura dame siyar da kayan fruit da rake gefen titi"broth ! yayi shiru"kanafa jina ko?"menene?"ba rake nakeso ba da Ayaba,kuma gasu can mun wuce ka siyamun pls"Amma ba kud'i hannuna saidai in mun koma gida"yayi shiru "dan Allah nace fa"mitsssssuww! kinada matsala wlh"nidai komi zakace kace ,Amma ka siya mun sbd inaso"kin san Allah daga yau kika koma cemun kina son wani Abu kuma kud'inki zaki bada na siyo miki sai kin sani"idan har hakane meyasa bazaki tura wani ba dole sai ni?"wato kinfi k'arfin kice na siya miki kome?nidai in ba zaka tsayaba shikenan"ta fad'a kamar zatayi kuka "ya tab'e baki ya gangara gefen hanya ya juyo suka nufi wajen masu siyarwa d'in...bance ki kalli gefen da suke ba ki juya ki kalli gefen haggunki"bata kawo komai Aranta ba ta juya d'in kamar yadda yace tayi"shi kuma ya tsaya ya musu sallama yana nuna Abinda yake buk'ata"bayan sun zuba ya zaro kud'insu ya basu suka mik'a masa ledar "ungo ki rik'e nan"yafad'a yana mik'o mata ledar"haba broth! nafa rik'e gefen rigarka sbd karna fad'o taya kuma zan rik'e leda?"na rasa meyasa kake son cin zalin nawa da nuna mun rashin tausayi?"bece komai ba yamaida ledar gabansa yaja mashin d'in suka wuce"da gangan yake gudu Amma saita rintse Ido ta rirrik'esa"saida taji Alamar sun iso gida sannan ta bud'e idanunta"taga yana k'ok'arin yin parking"cika gefen rigarsa data rik'e tayi ta sauka daga saman mashin d'in tana d'an gyasa k'afar "shi kuma ya sakko ya kafe mashin d'in ya biyota da ledojin A hannunsa"itace daga gaba shi yana biye da ita"ko sallamarsu mamy bata Amsa ba tace"yaya jikin kun dawo ne??"fad'awa jikin mamyn tayi ta saki k'aramin kuka "da mamaki Dr darma ke kallonta saiya daure fuska"mamy ta bishi da wani irin kallo irin na tuhuma fuska Ad'aure tace"meye kamata da kuka fita?"ni kuwa meye zan mata mamy bayaga kyauta tawa?" shine zata kama kuka tamun sharri na mata wani abun ko?"ke kuma kin kyauta"ya fad'a yana Ajiye ledojin yasa kai ya fita kota kan Abincin da yake nufin yaje yaci be biba"mamy kuwa rarrashinta ta dingayi ta zuba mata Ayabar cikin plate da raken"sannan ta kamata ruwa tasha magungunan...har Ahyaan ta gama ciye ciyenta tayi sallar magrib da isha'i uban gayyar be koma shigowa gidan ba "ranta ya bata yaji haushin Abinda ta masa jiya"wata zuciyar kuma na sanar mata k'ilan wajen wannan yarinyar ya tafi..... misalin k'arfe 9:48 pm ummah ce zaune Abed room d'inta tayi tagumi Abin duniya ya isheta"sbd kimanin kwana 6 kenan tana ganin Abba na nuna k'yank'yaminta ko girkinta baya ci,baya kusantarta ranar kwananta"sannan sai yace taje d'akinta ta kwana baya jin dad'in jikinsa"hankalinta ya tashi matuk'a "sbd itadai tasan tayima mama Asiri irin hakan yafaru da ita"Amma gashi taga yana neman dawowa Akanta?"saidai bata tabbatar da zaton nata ba"tana dai zaman jiran shigowar Abban sbd yau ta Amshi girki...Abba kuwa sai goma saura ya shigo cikin gidan"k'arar motarsa ta saka ummah luba fahimtar ya dawo gidan"hakan yasa ta mik'e tsaye ta fesa turare tana k'ara gyara doguwar rigar dake jikinta ta bacci ta fito tsakar gidan"tana fitowa ta samu mamah na tsaye daga bakin k'ofar parlourn ta tana masa sannu da zuwa "ya Amsa yana mik'a mata leda guda ,ta karb'a da hannu biyu tana masa godiya"tsaki ummah taja ,gaba d'aya suka juyo suka kalleta da mamaki"Abba na yamutsa fuska yace"zainab jeki ciki saida safe"to Alh Allah yabamu Alkhairi"ya Amsa da Ameen yana bud'e k'ofar d'akinsa ya shiga"ummah ta biyosa fuska bbu walwala"ko zama beyiba balle ta masa sannu da zuwa tafara da cewa"Alh na gaji da irin banbancin da kake nunawa Agidan nan"Akanme ranar kwanana zaka fara zuwa ka bata Abu?"kinga dan Allah bana son fitinah lubah, Agajiye nake"leda ce daiko ?to ga taki kema"daga yanzun idan kwanan nakine zan bayar Abata in har na shigo da Abu irin haka"idan kwananta ne zan dinga baki sbd nasan ba komai zainab ke k'orafi Akan saba"uhmm ! ba shakka, Ai gara ka ya beta gabana Ai "banza da ita yayi yak'i mgn "dama inaso muyi wata mgn dakai"Ina jinki"meyasa kusan sau biyu kwanana na zaga yowa kana k'in cin Abinci nah,sannan kace naje d'akina na kwanta??bayan kuma ranar girkin zainab nan d'akin take kwana?" cikin b'acin rai yace"sbd Ina jin kina warin jab'a ne "kuma ko yanzun haka warin kikeyi"sbd haka kije ki nemi magani zaki dawo kwana kamar da"wacce ta tsare miki gaba Arayuwa"ba sbd jin dad'in ta take kwana ba"saidan sbd nace ta dinga kwana"kuma duk ranar kwananta saita tabbatar Asma'u tayi bacci take zuwa mu kwanta" Asuba kuma nayi kafin yarinyar ta tashi zata koma d'akinta "taso ta dena kwana nine nan na hana"ke kuwa dayake kwanan ne Agabanki, dana dawo zaki kwaso jiki ki taho"da Asuba saima nadawo masallaci wani zubin nake tashinki ki koma d'akinki ko nauyin Khadija tasan nan kike kwana bakiji.... Abinda zakace kenan ko?"to nagode kaje kaida Allah "Allah ya Isa ban yafe muku ba"kullum kwanan duniya nice baka k'auna wacce bata yin daidai"zainab itace keyin daidai Awajen ka"shine yau harda sharri zaka jefeni dashi wai Ina warin jab'a....ba k'aramin sukar zuciyarsa maganganun ta suka yiba musammun Allah ya isan datayi"Amma da yake dare ne saiya barta"hakan yasa ta mik'e tsaye ta fita hankalinta tashe tare da tunanin zata je gun boka...Abbah ya sauke numfashi yana tunani"tunda ya Auri luba be tab'a jin sonta ko sha'awar taba "tunda dama mahaifiyarsa ce ta tursa sashi ya Aureta "yana dai sauke nauyine sbd ya fita hakkinta yake kwanciya da ita"tsawon zamansa da zainab ba zaice bata tab'a yimasa laifi ba sbd yau da gobe sai Allah "Amma kyawawan halayenta ya saka ya jure cin zarafin da mahaifiyarta(Ammah) ke masa ya zaunah da ita" sarai yasan itace ke cusawa Ahyaan son ta Auri me kud'i"shi kuma yaci burin kowa ta kawo sai yayi bincike kansa yaga ya cancanci ya bashi ita ko kuwa??"shi yanzun fatansa tama samu Aikin.....ya jima a zaune yana tunani"in bacin wasu dalilai da tuni ya saki luba"saidai wlh lokaci yake bata"nan gaba saiya bata mamaki....washe gari da safe Ahyaan ta tashi k'afar da sauk'i harma ta k'ame"ga Aikin had'a break fast mamy ce keyi tace ita ta huta"gaba d'aya su khaleel sai nan nan sukeyi da ita sbd wai batada lafiya"ita dai saidai tayi murmushi tana jin dad'in hakan"tana lura koda Asuba mutumin nata be shigo ba"gashi har 7 am ta d'an gota be shi goba"can ta tashi ta saka hijab taje kitchen ta sanarwa mamy zataje ta gaida su mamah"bayan ta fito har zata wuce ta lura da d'akinsa bud'e yake"ga mashin nasa shima gefe Ajiye yasha wanki"tsintar kanta tayi da nufar k'ofar d'akin"sau biyu tayi knocking! waye ne?"shiru tayi ta turo k'ofar ta shigo da sallama.....da sauri ta juya k'irjinta na wani irin bugawa" sbd ganinsa tsaye gaban mirror sanye da dogon wondo na jeans"yana warware farar vest zai saka.... yad'an kalleta ya tab'e baki sbd ganin duk illahir jikinta rawa yakeyi tanama k'ok'arin fita...dama gulma ce ta kawoki kenan ko?"ya fad'a cikin taushin muryansa yana Ida saka vest d'in"kayi hak'uri bansan shiryawa kakeyi ba"ta fad'a cikin jin fad'uwar gaba"dukda dama ta fahimci yanada k'iran mazan taka Amma ta tsorata da k'iran jikinsa"musammun curarran uban gashin data gani saman faffad'an k'irjinsa "ga jikin nasa duk gashi Amurd'e"itafa wlh tsoron ganin namiji babba takeyi irin haka....ki jira! na gama saka rigar Ai"shiru tayi bata juyo ba"shi kuwa turarukansa yamatsa ya d'auka yafeshe jikinsa dasu"kafin ya d'auki Agogo ya zauna gefen bed d'in yana fad'in idan bazaki iya juyowa ba kije mana"Amasife ta juyo ta gallah masa harara tana fad'in dan kama samu nazo na gaisheka shine zaka gayan bak'ar mgn?"kece dai kika d'auka bak'ar maganar ce"sai tayi shiru ta zauna saman sofa tana fad'in Ina kwana?"ya d'auki kusan second 5 kafin ya Amsa da lafiya qlau ya jikin ?"itama biris tayi dashi saida ta mula tasha iska harma ya mik'e tsaye yana dai binta da kallon k'asan Ido,kafin tace"daka damu da sanin ya jikin daka je tun d'azun ka duba kaji"zan wani gaida kai ka Amsa mun irin haka" sai kace irin y'an matan dake cusa kansu mararsa Aji"Amamakinta saiya saki d'an murmushi ya matso gefenta ya zauna"tad'an lumshe Ido sbd yadda k'amshin turarensa ke dukan hancinta....kin gama?"ah ah"ke matsalata dake masifa"Amma Ai kaine kamun k'orafin bana gaisheka bana girmamaka"shine nazo zaka wani d'auke mun kai"hmm! ke yanzun Abinda kika mun jiya kin kyauta?"oh ban kyautaba fa tunda ban bari kayi zance da budurwarka marar class ba ko?"baki canka daidai ba"wannan yarinyar bata daga cikin irin tsarin macen dana ke so"okay to wacece k'anwar tawa?"kaga ranar friday sai muje na rakaka zance"saidai wlh kama sanar mata ni Antyn tace ko kuwa yasin na baka kunya Agabanta ba ruwanah....Uhmmm! shafawa kanki ruwan sanyi ni banida wata budurwa"saidai ko kece keda saurayin ko?"Allah yasawak'a"ta fad'a cikin jin haushi tana mik'ewa tsaye"shiru kawai yayi sbd Al'amarin nata har tsoro yake bashi ,saidai zasu cigaba da Addu'a da bata taimakon har Allah yasa Adace"Ina zakije?"mama zanje na gaido"jirani muje"nidai gaskiya ban zuwa dakai"kaje kai d'aya daga baya nina je"kuma saina maka gami da mamy "ta fad'a tana d'an murmushin da yayi mata masifar kyau"sai kuma ta wani marairaice murya tace" broth bani turarukan naka na fesa"bazan bayarba ke Ina naki?"banza ta masa ta fice daga cikin d'akin"ya bita da kallo yana sauke numfashi "Anutse ya fito daga cikin d'akin ya rufe yana duba wristwatch d'insa sbd karya makara"yaso ya bata keys ta gyara masa d'akin ,to yasanta da shegen Lambo zatace bata lafiya "sashen su mama ya wuce yasha Lipton be sami Ahyaan Acan ba"wato sbd nace zanje shine tak'i zuwa?"ya fad'a Aransa yana wucewa sashen su mamy"Ahyaan na kwance saman kujerah, kanta na saman cinyar mamy tanata shagwab'a"kallo d'aya Dr darma ya mata ya d'auke kansa ya shigo ya duk'a fuska bbu walwala yace mamy Ina kwana?"lafiya qlau.....Ina d'an kwalinki ko hula?batayi mgn ba sai mik'ewa tsaye da tayi ta wuce d'aki "wai mamy meyasa kike gani tana yin Abinda ba daidai ba fisabilillahi baki tsawatar mata?"dubi kayan dake jikinta ?"bayan maza na shigowa kuma....sai yayi shiru "ita dai mamy kallonsa takeyi sbd ganin yadda yake maganar cikin nuna jin zafinsa"saidai bata samu damar yin mgn ba Ahyaan ta fito sanye da hularta ta gifta shi ta wuce"ya d'an lumshe Ido sbd jin k'amshin turarukan jikinta"be koma mgn ba ya mik'e tsaye yana jin mamy na cewa Adawo lafiya yayi kamar be jiba ya fita"da dabara mamy tayi mata nasihar ta rage saka k'ananun kaya sbd mazan dake shigowa musammun dangin daddy irinsu sadeeq"dato ta Amsa tama wuce d'aki ta canza kayan.... yau daya taso daga Asibiti be biya ta chemist ba sbd yau laraba zaije wajen wa'azi"kasancewar 2 pm ne lokacin tashi sai kuma wata safiyar"saidai dayake babban likitane idan Ansami patient emergency za'a kiransa ko wane lokaci yazo"hakan yasa wajen biyu da rabi ya dawo gidan cikin wata had'ad'd'iyar zukek'iyar sabuwar mota bak'a"Mercedes Benz k'irar E350 "wacce zatayi million 8"yana isowa bakin get yayi parking ya fito yana d'an murmushi ya bud'e get d'in gaba d'aya sannan ya dawo cikin motar ya shigo cikin gidan yana danno horn"kafin yayi parking ya koma fitowa ya rufe motar"yana d'ago kansa ya lura da Mubarak na tsaye yana kallonsa shida motar"sai yaga ya juya da sauri ya wuce sashen su"ya tab'e baki sbd yasan uwarshi zaije ya kaima labari"d'an murmushi ya saki daya tuna tsiyar daya saka Aka mata....p cap d'in saman kansa yaja baya"Atake kyakykyawar choko face d'insa ta fito sosai"ya saki d'an guntun murmushi sbd tuna koya Ahyaan zataji idan yace wannan motar sace??"cikin gidan ya wuce "tun kafin ya shigo cikin parlourn yake k'wala mata kira" Ahyaan! Ahyaan!! ya furta cikin nutsatstsiyar muryansa data rage sauti sbd gajiya da rashin sabo da duba patient.....Oh yah rabbih broth! "wannan wane irin kira ne kuma?"ta fad'a tana lek'owa suka had'a Ido dashi"sosai yaji sanyin ganinta da riga da siket na Atamfa kuma ba sosai suka kama taba"wai baza kayi mgn ba?"ta fad'a cikin shagwab'a "zo muje kiga wani Abu"saida ta turo baki sannan ta kallesa saiya harareta yace"idan bazaki zoba ki koma mana"sbd kinga na damu dake ko?"to Amma broth basai...shiru tayi sbd ganin ya juya zai tafi"saita biyosa Abaya"suna isowa bakin get d'in taga motar"wow ! motar waye pls?"ta fad'a tana matsawa gefen motar ta shafeta tana sakin murmushi "shima murmushin ya saki yace"tamuce ! Ihun murna tayi harda d'an tsalle"taji dad'in da yace tamuce"ta d'auka zaice tawa ce"gaskiya tayi kyau broth "Allah ya tsare yasa Alkhairi "cikin jin dad'in kalamanta ya Amsa da Ameen"kafin yayi mgn ta wuce da gudu sashen su mamy,shidai ya girgiza kansa tare dashan Alwashin zai mata Jan Ido ta dena guje guje "be gama wannan tunanin ba ta fito ta wuce sashen su mamah"ba tafi mintina 5 ba saiga mamah da Asma'u da Khadija da luba sun fito"Ahyaan na gefen mamah tana fad'in kunga motar nan mama"kai Masha Allah! Allah yasa Albarka ya tsare yasa rabo ce nurah"Ameen mamah"saidai yana lura da ummah luba na ganin motar ta juya ta koma ciki"dama sbd ta tabbatar da Abinda taji Ahyaan ta shigo cikin murna tana fad'i "kuma duk suna tsakar gidan"d'age kafad'a yayi sbd dama baya buk'atar Allah yasa Alkhairin ta"Allah yasa Alkhairi"cewar Khadija "yayi banza da ita"saidai Ahyaan ce ta Amsa "ya matsa ya bud'e k'ofar motar"Ahyaan tayi saurin shiga driver sit ta zauna "mama ki matso ki gani mana"ya fad'a yana d'an murmushi yana satar kallon Ahyaan " Ai na gani ma ,abu yayi kyau kam"Ina mamy?"tana ciki nace tazo ta gani kinga bata fito ba "wai naje na kiraki kece mamansa in kin gani ya wadatar"cewar Ahyaan "ah ah itama yaka mata tazo ta gani ta sanya Albarka ko? cewar mama tana nufar sashen mamy "Asma'u tayi masa Allah yasa Alkhairi itama ta wuce ciki"broth in kunna tah?"ta fad'a tana d'an lek'owa suka had'a Ido"saidai kafin yace" wani Abu sunji muryar mamy na cewa ". na gani mama Allah yasa Alkhairi yasa rabo ce"ya Amsa da Ameen su kuma ko wace ta wuce ciki"zagayowa gefen me zaman banza yayi ya zauna"Ahyaan kuwa kunnah motar tayi"kina nufin kin iya driving dama?"da meka d'aukeni?"ta fad'a tana rufe k'ofar ta zuge glass d'in tana murmushi "cike da k'warewa ta fara zagaye haraban gidan tana murmushi"shidai yana kallonta,sai kuma tayi parking daidai get"Allah broth kanada kud'i nima saika siya mun tawa motar"Allah ya hore Abinda yafi motama zan siya miki Ai"kuma wannan Ai tamuce ko?"sannan duka million biyu da rabi na biya cikin Albashina duk month zan dinga biyan su har na biya 8 million"to nidai dan Allah karka sanarwa da kowa broth "kawai dai kaci gaba da biya in sha Allah harka Ida cika musu d'in"kinsan dai bana yin k'arya ko?"Allah ko?"to rantse tunda kake baka tab'a yiba ustazah "yayi shiru shima kansa beda tsarin ya sanarwa kowa itama besan meye yasa ya sanar mata ba?"muje ciki naci Abinci ya fad'a tamkar bayaso yana duba time"gaskiya naji dad'in motar nan "dama nayi rantsuwar na gama hawa mashin naka duk rintsi "saida ya tab'e baki kafin yace"saiki shirya yin kaffara kuwa yarinya "dan hawa mashin d'ina yanzun kika fara"wacece yarinyar?"dama Anan mu nawane?"kaje kaida Allah"murmushi had'e da dariya ya saki"ta masa banza ta fito daga cikin motar rai b'ace"shima fitowa yayi ya rufe Adaidai lokacin kuma mu'az ya shigo cikin get d'in gidan"Ahyaan sarai ta gansa Amma sbd Abokin sa ya b'ata mata rai kallo be ishetaba ta wuce ciki.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATE'S* ğŸ§�â€�♀ï¸? *23&24* *Littafin kud'i ne!* ...... tab'e baki Dr darma yayi yana gyara zamansa saman motar"Azahiri babu wata Alamar ya damu da rashin gaida mu'az da bata yiba"Amma A bad'ini yaji haushin Abin "ya kuma lura da mu'az d'in ya fahimci ta gansa Amma ta basar ta wucesa....kace nazo A Asa'a kenan Abokinah?"irin wannan zazzafa haka"ya fad'a yana murmushi ya iso gefensa yana kallon motar"Dr darma dai yana kallonsa harya juyo sukayi musabuha "gaskiya tayi kyau Allah yasa Alkhairi"Ameen Angon nanda wata biyu"uhmm ! kamar na jawo lokacin haka nakeji wlh "ko yanzun haka wasu drugs nazo ka rubutamin naje na siyo pls"idan kuma kana dasu ka bani"ciwon mara ya taso ni gaba"ya mutsa fuska Dr darma yayi yana fad'in banza jarababbe"uhmm! naji komai zaka fad'a "gara ni na nuna tawa jarabar"wani ko b'oyewa yakeyi saidai yayita faman yin Azumin litinin da Alhamis "fatana dai sadda Fatima zatazo ba period takeyi ba...kaga pls mu dena wannan zancen"bakada wata fira saita mata"dariya mu'az ya dinga b'abb'akawa kafin yace k'aryar banza kakeyi wlh, Akwai wacce kakeso ka b'oye ne dai kawai sbd ai ba dutsi bane kai"mata kuma dole nayi zancen su sbd sune jin dad'in rayuwa ustazah "laifin meye ka yiwa Ahyaan ta wuce tana ganina bata mun mgn ba?"wato laifinka ya shafeni kenan ko?"wai Darma sai yaushe zaku dena irin haka kaida ita?"banza ya masa yana dannah waya"kafin ya diro daga saman motar yana fad'in haushi taji sbd nace mata yarinya"ta kasa d'aukar mataki sai cewa Akayi nida Allah"ya fad'a k'ayataccen murmushi na sub'uce masa "tayi daidai Ai ,tunda Al'amarin naka yak'i sauk'i saita koma barinka ga Allah d'in"kaga ni ciki zan wuce Abinci zanci muje idan mun fito muje shago na baka drugs d'in sarkin jaraba"An sanya maka Rana Amma har yanzun kana fama da ciwon mara "ya k'are maganar yana yin gaba"hmm! kaima kana fama dashi kana dai b'oyewa ne tunda kai likitah ne"sharesa yayi yak'i mgn"tun kafin su shigo cikin parlourn yaji muryar Ahyaan nata yiwa mamy shagwab'a "sai yaji dama be shigo da mu'az ba"sai kawai ya fara sallama tun daga nan kafin suma shigo"Ahyaan najin sallamar sa ta had'e rai"duk mamy na lura da ita"saidai muryar mu'az dataji ya saka ta kalli bakin k'ofar ta gansu sun shigo Atare"ta Amsa sallamar tasu da fara'a tare da cewa mu'az kaine Agidan?"nine mamy Ina wuni?"ya fad'a yana russinawa"lfy qlau yasu hajiyar taku?"Alhamdulillah"Masha Allah "daga haka suka wuce dining area"sai bayan sun zauna Ahyaan ta gaidashi"yana tsokanarta tak'i yin mgn sai harara da take wurgoma mutumin nata"duk yana lura yadai shareta"mamy dai barin parlourn tayi........tashi ki kamana ruwah"cewar Dr darma tamkar bashi yayi maganar ba"tayi banza dashi"bakiji ne wai?"kin tankashi tayi ta mik'e tsaye fuska Ad'aure ta nufi kitchen"bata jimaba ta dawo rik'e da goran ruwa guda da cup"Anutse ta matso gefen mu'az ta Ajiye masa gabansa ,shiko doctor be isheta kallo ba"saidai bata saniba gaba d'aya idanunsa na kanta"sai wani tsuke lips takeyi tana Ajiyewa tabar wajen"mu'az yace" thanks"yaji haushi saidai be nuna ba"bayan sun gama cin Abincin Atare suka sha ruwan suka fita gaba d'aya sbd lokacin sallar la'asar yayi....Ahyaan kuwa itama sallah tayi ta canza sabon wanka"ta shirya cikin riga da siket na lace pink"sun kamata sosai kayan ,dan sun bayyanah suran jikinta"ta d'akko hijab me hannu tiyebo gogaggiya, ta fesheta da turare ta fito parlourn ta zaunah"mamy ta dubeta da murmushi saman fuskarta sbd ta mata kyau sosai"saidai tausayinta ne fal Aranta sbd yanzun tasan matsalar Ahyaan d'in game da k'in son Aure da nuna k'in mazama gaba d'aya data keyi."y'ar gidan mamy sai Ina kuma?"broth nake jira yazo muje gun wa'azin islamiyar su"ta fad'a tana duba time"4:5 pm"bata rufe bakiba taji k'amshin turarensa da muryarsa yayi sallama"yana sanye da shigar larabawa"farar jallabiya da rawani da b'akin glass"sai takalmi rufaffu bak'ak'e da Agogo bak'a daya d'aura "yayi wani irin masifaffan kyau tamkar bak'in balarabe"karon farko Ahyaan ta kallesa taji fad'uwar gaba "ga wani kyau daya mata wanda yafi na kullum...mamy ga shi khaleel zaizo ki bashi"ya fad'a yana mik'a mata keys d'in shagonsa"yana kuma satar kallon Ahyaan "Anan ya lura da hijab d'in dake saman cinyarta"ko Ina zataje ita kuma?"ya fad'a Azuciyarsa yana juyawa zai tafi"tashi kuje mana"cewar mamy"juyowa yayi fuska Agimtse ya kalleta ta cikin glass d'in yaga ta mik'e tsaye tana warware hijab zata saka"wai Ina zamuje mamy?"kamar ya?"ba wajen wa'azin zakajeba?"eh can zanje "to kuje mana"nifa gaskiya ban tsara zuwa da ita wannan satin ba"haba broth harfa na shirya kuma"sai da ya wani yamutsa fuska kafin yace "Ina ruwana da shiryawar taki?"ba k'aramin shak'a tayiba dama kuma d'azun ma tana hak'e dashi "saita yi shiru fuska bbu walwala ta zauna"rai b'ace mamy ke kallonsa tace"wai nurah meke damun kane?"Ahyaan tashi kuje"idan kun tafi ka yarda ita kan hanya"ta k'are maganar cikin fad'a "k'in mgn yayi ya fita"mamy na hak'ura da zuwan ya barshi kawai tunda baya so yaje dani"ah ah" tashi maza kuje kema Ai zaki samu ladan"bata yi mgn ba sbd bata son musu da ita"jikinta A sanyaye ta mik'e tsaye ta fita "saidai Aranta taci Alwashin ta gama ganin zaije wani waje tace zataje"duk kuwa ranar da yace tazo suje saiya gane kuransa "ko zuwa wa'azin shine Ai last week yaje da ita bama tare da son ranta ba.tana wannan tunanin ta hangosa bakin get ya bud'e mota ya shiga"sosai ta daure fuska Ayangace cike da izzah take tafiyar da takalminta masu tudu ,ta rataye hand bag d'inta saman kafad'a"hijab d'in bata kai har k'asa ba tadai wuce gwiwa.... Azahiri idan ka kalleta zaka d'auka tsananin yawan shekarunta baza su wuce 23 yrs ba"sosai tayi kyau na musammun"Dr darma ya dake kallonta tun d'azun ya sauke numfashi sbd ganin zata shigo"saiya maida kallonsa ga waya"bayan ta shigo ta rufe batare data tankashi ba"shi kuwa so yakeyi ta kulashi Amma ya rasa ta Ina?"sai yaja motar suka d'auki saman titi"saidai fa A zuciyarsa beson zuwa da ita wajen wa'azin sbd kar mlm tasi'u ya ganta"besan kuma meyasa yayi hakan ba?"d'an cije baki yayi daya tuna da sak'onta dake Ajiye cikin motar daga gefen k'afarsa"saiya mik'a hannunsa guda ya zaro ledar ya Ajiye mata saman cinyarta "ita kuwa hankalinta na wajen waya tana chats da Khairiyyah"saidai tana ganin ya Azo mata ledar ta harari ledar dashi kansa daya Ajiye mata"hmmm! huta hararata ba wani abu bane turaren da kikeso ki fesa ne, shine na siyo miki sabo....bana so !ka rik'e Abunka"ba d'azun da nace ka bani ba mgn ka gayan?okay to saiki yadda tunda baki so *Aminatu*! shiru tayi sbd ta rasa meyasa duk idan yakira Ainahin sunanta takejin wani iri?"wai Ina zaka damu?"siyar dake zanyi"hmmm! Ai wlh daka shiga ukku ka siyarwa da mamy y'a" to yanzun zaki gani"wai mlm Ina zamuje?"gidan Hjy (mahaifiyar daddy)"shiru tayi sbd ta d'an kwana 2 batama je gidan ba, Amma da yake sarkin yab'a mgn ce sai cewa tayi dama nan mamy tace muzo?ko kuwa nace maka ka kawoni nan?"ban sani ba"wajen wa'azin ne dai bazaki jeba"in kuma kina so kiyi sabon saurayi Acan sai muje.....kaga ka dena mun irin haka bana so"d'an murmushi yayi bece komai ba "ita kuma ta maida hankalinta wajen waya"saida ya tsaya ta fahimci sun iso"bud'e k'ofar tayi saidai taji ya saka lock"fuska Atsuke ta juyo ta kallesa"kinsan Allah? na dawo na samu kin tafi saina miki Abinda baki tunani"kajima baka yimun ba"ta fad'a tana hararar sa"bece komai ba ya cire lock d'in,ita kuma ta fito tabar ledar nan"ya tab'e baki ya wuce Abinsa..... sai wajen k'arfe 6:7 pm Dr Nura Darma ya dawo d'aukar Ahyaan" "ya soma ya kirata ta fito su wuce ,saidai rashin contact nata da baya dashi Awaya ya saka bisa tilas ya nufi cikin gidan kakar tasu". Ahyaan na zaune ta tak'ark'are tana cin kwad'on zogalen da Hjy tayi mata"yaji k'uli k'uli da kayan had'i"suna zaune tsakar gidan Hjy nata bata labari tana dariya"sosai ta manta da b'acin ran da uban gayyar ya hadda mata"dukda tajima rabonta da gidan Hjy d'in Amma yau taji dad'in zuwan ta gidan"musammun yadda tsohuwar ke nuna mata k'auna da yimata Addu'ar fatan Alkhairi"suna zaune kan tabarma hijab d'inta na daga gefe ta ninke ta,ta Aza hand bag d'inta da wayarta Asama....da kallo ya bisu hannayensa zube cikin Aljihun jallabiyar sa"sau biyu yana sallama Amma basu jiba"Ahyaan ce kawai da taji k'amshin turarensa ta juyo ta hangosa yana doso inda take zaune kai tsaye..... d'an nema na d'auka Ai ba zaka shigo A yanzun ba?"meye ne kika bata ni ban dani Hjy?"ya fad'a yana duk'awa gaban Ahyaan "da sauri ta Aza hannunta saman plate d'in zogalen zata janye"shi kuma yayi saurin rik'ewa cikin nutsatstsiyar muryansa yace kefa matsalata dake marowaciya ce"Hjy kin ganshi zai cimun Abuna ko?kaga nidai ban yi dakai ba, sbd haka saika rungumi na Annabawa"ke kin fara haka Hjy kiyi Abu ki hana mai gida?uhmm! mai gidana yana lahira"kai kuma Allah ya baka mace ta gari"Ameen to tunda ke bakya sona ko?"dariya Ahyaan ta dinga musu ,yayinda shi kuma yake cin zogalen"yana binta da kallon k'asan Ido"can tace" nidai ka barmun Abuna haka mana"yi yayi tamkar be jiba "ganin zai iya cinyewa ya saka itama ta dinga ci"ita dai Hjy tayi shiru tanata kallonsu"saida suka cinye tas ya kalleta,tashi muje mu wanke hannun"batayi mgn ba ta mik'e tsaye ta saka takalminta ta nufi bakin maguji wajen tape"d'an lumshe Ido yayi bayan ta wuce shima ya mik'e tsaye ya iso wajen,saidai tana ganin ya iso ta rufe tape d'in "wlh koki bud'e kona saki kuka"idan ka sani saina barka da Allah "tunda baki iya ramawa ko?"ya fad'a yana bud'e tape d'in ya d'ebi ruwan ya d'ago zai watso mata tayi saurin matsawa tana masa gwalo ta wuce ta d'auki hijab nata ta sanya ta d'auki wayarta da hand bag d'in tace"Hjy na wuce sai Anjima"to shikenan Aminatu ki gaidasu su Hjy zainab d'in "zasuji y'ar tsohuwa"cewar doctor yana yin gaba....tun kafin ta fito ya dinga danna mata horn, ta yamutsa fuska tana fad'in nida sabon shiga"ta k'are maganar tana fitowa daga cikin gdn ta bud'e gefen me zaman banza ta shiga"saidai taga babu ledar daya bata"Ina ledata?"yayi shiru Ak'ule tace "kana fa ji?kefa kikace bakya so?"wai meyasa kake son b'ata mun rai da maido Abinda ya wuce??"shikenan gashi nan"ta Amsa tace na gode tana bud'a ledar"turaruka ne guda biyu"broth shower jal d'infa?"bara muje na siya miki"ya fad'a suna hawan saman titi"shi yana driving ita tana chats"saida suka iso wata had'ad'd'iyar super market sannan ya tsaya yayi parking"ki jira zanje sashen kayan shafa na duba miki saina dawo"be jira cewar taba ya fita dg motar"tana hangosa ta glass d'in motar ya shiga wajen ta kauda kai"saidai befi mintina 2 da shigaba taji Ana mata knocking "ta zuge glass d'in motar Ahankali ta d'an lumshe Ido sbd wani irin k'amshi shigen na Dr darma da taji me sanyi da kashe jiki"Assalamu Alaikum! saida taji gabanta ya fad'i ta d'ago Idanunta Atake suka nutse cikin idanun *Abdallah Aliyu mashi*! matashin saurayi tuzuru d'an gayu"da sauri ta yamutsa fuska ta kauda kanta"saidai Ayadda ta kallesa da irin dressing jikinsa data gani ya tabbatar shid'in gogaggen d'an boko ne! pls madam ki d'an janye motar zan fita da tawa idan ba damuwa ko?"yafad'a yanata kallonta"kin tankashi tayi "ta fito daga cikin motar"ya zuba mata Ido yana kallo"saurayine da zaiyi 35yrs Aduniya bak'i dogo....tana k'ok'arin mishi mgn Dr darma ya iso wajen cike da shan k'amshi yayi kicin kicin da rai"meye kika fito kiyi Anan?"ya fad'a murya Adake "AA mashi ya bishi da kallo bece komai ba, ya d'auka yayenta ne"dama broth yazone sbd mud'an gyara parking ko zai wuce ne"kin mgn yayi ya mik'a mata ledar hannunsa yanufi gefen driver ya bud'e ya shiga"itama saita bud'e zata shiga....ranki ya dad'e babu sallama sai tafiya kuma?"banza ta masa ta shigo"Dr darma yaja wani kakkauran tsaki ya fisgi motar suka bar wajen"da mamaki Ahyaan ta kallesa tana son sanin meyasa yayi tsakin?"saidai ganin yadda ya had'e girar sama data k'asa ya saka yamata wani irin masifar kwarjini saita kasa masa mgn"ga wayoyinsa nata ruri ya musu banza kawai....tunda ta fahimci zafin kansa da izzarsa sun motsa sai itama nata suka motsa tayi biris dashi"suna isowa layinsu yayi parking "kallo be ishetaba ta bud'e k'ofar zata fito"...ita wannan ledar waye kika barmawa ya d'aukar miki?bana so ka rik'e Abinka "in sha Allah na gama cewa ina son wani Abu naka balle kamun yadda kakeso"tana fad'in hakan ta buga k'ofar da k'arfi ta wuce"ba k'aramin hassala shi tayi ba"sai kawai shima ya fito ya bud'e get ya koma ya shigo da motar ya wuce masjeed......tun mamy na zaton Dr darma zai shigo da dare harta cire rai"Ahyaan kuwa ko Ajikinta da k'in shigowar tasa, sbd ba k'aramin k'ullatarsa tayi ba..... ***************** zaune take gaban wani malamin tsubbu cikin wata bukka"kansa Aduk'e ya d'ukufa yana bugun k'asa"yayinda tayi tagumi tana jiran jin Amsar bayanin data kora masa Ayanzun"can ya d'ago kansa yace"wanene likitah ?"da mamaki ummah luba ke saurarensa tayi shiru"sai kuma ta tuna da Dr darma "Atake gabanta yafad'i tace"cikin gidanmu yake ,yaron Abokin Mai gidanane"to shine ya b'ata mana Aiki"sannan ya saka Aka maida Aikin k'aik'ayi koma kan mashek'iya"bi ma'ana Abin ya dawo kanki"kai Amma matsiyacin yaron nan taya yasan meye mukayi?"to gashi nan dai naga ya lalata komai"sannan yanzun muddin kina so mijinki ya dena jin kina warin jab'a Tofa dole sai An binne Abin inda yaron ya saka Aka rufe"idan mgn zakiyi masa yaje ya binne zaifi, idanma yaya zakiyi shawara ya rage naki"hankali tashe tace" mlm inani Ina tonama kaina Asiri kuma?"to Ai ya riga yasan kece kikayi Abin sbd haka ke kika sani"yarinyar kuma dole itama sai mun canza wani Abun game da ita"sbd gata nan tana gab da zama wata irin tauraruwa"cikin fad'uwar gaba tace"ya za'ayi kenan mlm?"ki fara bada kud'i kiga Aiki mana"shikenan Abani kwana 2 zan dawo"dato ya Amsa ,tayi masa sallama ta tafi"Allah ya kyauta ya shirye mu gaba d'aya.... Tun daga lokacin da Dr darma da Ahyaan suka tafi suka barta tsaye Awajen"Ikkhee taci mummunan Alwashi Akan Ahyaan"tayi Alk'awarin ba zata koma zuwa wajen saba ko kuma kiransa ,koda sonshi zai kasheta"saidai muddin tana lumfashi bazata bar Ahyaan Ahaka bata mata wani gib'i ga rayuwa ba" wanda zai saka Dr darma yaji muguwar tsanarta Azuciyarsa"dukda Ayadda ta saka Aka mata bincike kansu da Alak'arsu taji suba masoya bane"Amma zuciyarta tak'i yadda suba masoya bane"tafi zaton suna son juna ne sunki fad'ama kansu"ko kuma shi Dr darma ke sonta yabdai b'oye ne game da gudun wani abu"sbd tun lokacin da taga sun hau mashin tana masa shakulkul ta hanashi ya kulata zahiri ta tabbatar Akwai wani Abu Ab'oye"wannan kenan....... Ayau ya kama Friday"misalin k'arfe 4:11 pm Ahyaan ta fito sanye da dubai Abaya black me zanen flowers golden brown da Adon stones "saita yane kanta da mayafin"tana sanye da takalmi masu masifar tsini golden brown "yayinda hand bag nata itama golden brown ce"ta d'aura bak'ar tsadaddar Agogo ta saka zabba da wani d'an hannu"fuskarta da make up sbd ta shafa red d'in lipstick "tayi wani irin shegen kyau kamar wacce zata gasar fidda sarauniyar kyau"ga wani irin sanyayyan k'amshi ke ratsa jiki da zuciya tanayi"gudan hannun na rik'e da waya ta Kara gefen kunnanta tana mgn murmushi kwance saman kyakykyawar fuskarta.....shiko tun fitowarta ya zuba mata idanu, murmushin da take yi ya matuk'ar k'awata kyawunta da motsa rauninsa. Hakama kwalliyar tata ta d'auki hankalinsa matuk'a"duk da ita hakan normal ne a gareta badan wani birge wasu maza ko wani abu tayi ba....ita sam Ahyaan batama lura dashi ba"dukda koda ta lura dashi d'in ba tankashi zatayi ba"sbd jiya da yau data gansa be tankataba. ko jiya da yayi Azumi wajen cin Abinci yaje yasha ruwa"ta lura kamar ya tsaneta yanzun sbd daya ganta saiya had'e rai....Dr darma kuwa yana zaune kan resting chairs dake k'ofar d'akinsa "t shirt ce me gajeran hannu fara da wondo 3 quarter Ajikinsa "yana d'an shan iska ya cire kayan da yaje masallacin juma'a dasu"ganin tana k'ok'arin wucewa ya saka yataso batare daya san meye zaice mata ba idan ya iso wajenta?"saidai kawai yana son sanin Ina zataje? sallama tayi da wacce suke wayar ta kashe ta bud'e hand bag nata ta saka wayar"dagowar da zatayi da nufin ta iso bakin get taga mutum gabanta"saida taji fad'uwar gaba "saidai bata kallesa ba"ita yanzun bata son yawan had'a Ido dashi bata san dalili ba"saidai ta d'aure fuska tana k'ok'arin giftashi da nufin ta wuce"Ina zakije ne?"yafad'a kamar Ammasa tilas yana zuba mata Ido"cikin masifa tace inda ka Aikeni"na d'auka Ai yadda ka nunamun tsana zahiri bazaka damu da inda zanje ba"to kaima Awa da zaka ta sani gaba kana tambayata Ina zanje?"tunda dai mamy ta barni ta kuma bani kud'in transport me ruwanka da inda zanje??"tunda take masifar ya zuba mata Ido yana kallo lips nasa na k'asa na cikin bakinsa"idanunsa sun yi d'an ja"har cikin zuciyarsa bayaso suna samun matsala da ita, saidai bazai d'auki raini ba"kar taga yadamu da ita ta nemi gaya masa mgn"ganin yak'i mgn kuma yak'i bata hanya ya saka ta tab'e baki zata giftashi ta wuce yakoma tarewa murya Akausashe yace wlh koki sanar mun Ina zakije kona baki mamaki?kin Isa ki tasani gaba kina mun ihu ne?"har tafiyar saina hanaki naga yadda zakiyi....tunanin zai b'ata mata lokaci ya saka kamar zata had'iyi zuciya sbd b'acin ransa da takaicinsa tace" sunan k'awarmu data haihu zamuje nida Khairiyyah"idan kana yiwa Allah ka jaraba hanani zuwa mana"ta fad'a cikin zafin zuciya"sai yaja tsaki yabar wajen zuciyar na tambayarsa wai me yarinyar nan ta d'auki kanta ne?"Akanme zaka shiga sabgarta wai??"wata zuciyar ta tambayesa"gaba d'aya jinsa yadin gayi cikin b'acin rai"kawai saiya koma ya zauna"befi mintina 5 da zama ba Akirashi Asibiti Ana son ganinsa da gaggawa"hakan yasa ko kaya be sauyaba ya wuce ya shige mota ya tafi.... "sai bayan sallar magrib ya shigo gidan"zuciyarsa ta dinga in gizashi yaje yaga kota dawo?"saidai koda ya shigo mamy ce zaune kawai a parlourn "tana lura dashi yana ta y'an kalle kalle yak'i mgn sai kuma ya fita"bakin get ya fito yayi tsaye daga waye yana danna waya"kawai yaji motsin mota ,sai kuma yaji horn"Anutse ya d'ago kansa yana zubama motar Ido har tayi parking "sai Aka bud'e gefen driver Aka fito"kallo d'aya yayima matashin da suka gani shida Ahyaan last 2 days ya d'auke kansa cike da shan k'amshi "saidai yana kallonsa ta gefen Ido yaga ya bud'e gefen me zaman banza"saiga Ahyaan ta fito daga cikin motar.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATE'S* ğŸ§�â€�♀ï¸? *25&26* *Littafin kud'i ne!* .........wani irin fad'uwar gaba had'e da tsinkewar zuciya suka sami Dr darma duk Alokaci guda"tsaye kawai yayi turus Awajen yana binsu da wani irin shegen kallo"fuskarsa bbu yabo babu fallasa....k'amshin mayen turarensa da Ahyaan ta shak'o yasakata saurin kallon bakin get d'in gidan nasu"Atake taji k'irjinta yabuga sbd tozali datayi da kyakykyawar fuskarsa yana dannah waya tamkar besan da zaman suba"saita dake ta rufe murfin motar kawai"Adaidai lokacin AA mashi ke furta gashi zaki tafi baki bani contact d'in ba?"yamutsa fuska tayi tak'i yin mgn...yayan mu barka da dare! cewar AA mashi yana kallon Dr darma daya d'auke kansa daga barin kallonsu" saidai yana sauraren su"ya d'auki kusan second 5 kafin cikin shan k'amshi had'e da basarwa yace"barka dai Atak'aice"tamkar Ahyaan tace masa *Age mate* d'inta ne ,sbd ta fahimci AA mashi ya girmeshi"sai kuma taga rashin dacewar hakan" sai kawai ta nufi cikin gidan batare da kota gode tace masa ba...dama ya ganta bakin titi ne tana jiran Abin hawa ga magrib tayi"saiya tsaya ! kasancewar tunda ya ganta yarasa nutsuwarsa yana neman ta yadda Allah zai sanya yakoma had'uwa da ita"sai gashi ya taki sa'a ya ganta tsaye bakin titi"saida ya dinga yimata magiya sannan ta yadda ta shigo motarsa"tunda ta shigo kuma shine ke surutunsa ita dai tayi masa shiru, saiya dameta zata ce uhmm ko ah ah har suka iso gida....pls ji mana! ya koma fad'a sbd ganin zata shige ciki"saidai bata juyoba ta Ida shigewa cikin gidan"Dr darma ya tab'e baki ba tare daya kalli gefen da yakeba shima yabi bayanta"kusan Atare suka shigo cikin parlourn mamy"dandai ita ta rigashi shigowa"sai yanzun Ahyaan bayan nace karkiyi magrib??"wlh mamy matsalar nafef ce shiyasa kiyi hak'uri dan Allah"ba komai tunda kin dawo lfy"kije kiyi sallah,dato ta Amsa ta wuce ciki tana lura da Dr darma na zaune ya wani sha mur yanata y'an Harare Harare"saidai bata tankashiba ta wuce sbd wani irin haushi yake bata.....ba Abincin zaka cibane?"yayi shiru"baka jine?"na k'oshi"wai dan Allah mamy meyasa kike barin yarinyar nan tana yadda take so?"wani nefa ya sauketa daga cikin motarsa"yanzun haka tarbiya ce me kyau?"da kallo mamy ta bishi har saida yayi shiru kafin tace"sbd wani ya kawota ya Ajiye shine ke nufin batada tarbiya ko bamu bata tarbiya ba?"shin kasan kota sanshine ,ko kuma sbd kar tayi dare shiyasa ta shiga motar tasa??"kaifa malamine nurah yaka mata ka dinga uzuri da kyautata zato"Ahyaan ni banga laifinta ba"sbd haka idan naga tayi ba daidaiba Ina tsawatar mata "mgn ta dakai ta k'arshe karka koma ce mata yarinya sbd kaida ita sa'annin juna ne"idan bakaso tayi magrib d'in meya hana kai kaje da taka motar ko mashin ka d'akko ta?"....bana ganta da zata fitaba na mata mgn Ina zataje,? shine ta caccab'amun maganganun data gadama cikin raini tayi tafiyarta"sai idan na mata wani abu kuma mamy kiyita mun fad'a "sbd haka taje tayi Abinda ta gadama rayuwar ce Ai"yana fad'in hakan ya mik'e tsaye cikin zafin zuciya ya fita"ba k'aramin mamakinsa mamy tayi ba"saidai ta kasa fassarah me hakan ke nufi?"Amma zata zuba musu Ido taga ita gudun ruwansu shida Ahyaan d'in.....Adaren ranar Dr darma ko dinner beyi ba"harta chemist da yake d'an fita da dare shima be jeba"yayi wani irin fushi da Ahyaan"yaci burin yafita harkanta har Abada bbu ruwansa da ita"idan ta masa mgn zai Amsa"idan bata masaba zai nuna kamar besan Allah yayita ba"shidai yasan ba gaba yakeyi da itaba kawai kiyaye mutuncin kansa yakeyi"washe garin ranar dayake week end ne saima wajen 12 pm ya shigo ya gaida mamy fuska ba walwala"ita dariyama yake bata Idan yana hakan"saidai Ahyaan dake tsakar gidan tana feraye doya kallo bata isheshiba"itama sai tayi biris dashi.....bayan sallar la'asar da yamma"Ahyaan na zaune tsakar gidan sanye da doguwar riga irinta larabawa milk"sadeeq na gabanta zaune kan kujerah yanata zuba mata surutu"tayi masa shiru tana yanka fruits da mamy ta sakata...tafe yake a nutse kan k'afafuwan sa. daka gansa kaga tsayayyen mutum mai cike da jatumta da lafiyar gabb'ai. A komai nashi babu hayaniya babu d'agawa duk da wasu kan fassara shiru-shirun nasa da girman kai"saidai Abin ba haka bane agaresa halayyar ce hakan"Anutse ya shigo cikin gidan" yaci zazzafan wanka na bakin yadi da Akayima Aiki da golden brown d'in zare"ya Aza hula k'ube golden brown"yayi wani irin shegen kyau tamkar saurayin da zaiyi 33yrs"ya fito sak a cikakken bakatsinensa!hannunsa guda zube cikin Aljihun wondonsa "ga wani irin k'amshi mai ratsa zuciya da yake zubawa"fuskarsa ta k'ara kyau da haske sbd gyaran fuskar da yayi"tamkar baya so haka yayi sallama Atsakar gidan"k'irjin Ahyaan ya buga! saidai bata d'ago kanta ta kallesaba"yayinda sadeeq ya juyo ya kallesa yana furta masha Allah Azuciyarsa"shi kansa dake namiji yaji ya burgesa inaga mace??"shi kuwa uban gayyar dakewa yayi sbd lura da sadeeq ya gansa" sai kawai ya iso gefensa yayi tsaye yana jin kamar yadinga bashi puncher's "sbd ganin yadda ya zage yanata zuba mata surutu Amma ta masa banza....yanda yayi tsayiwar k'asaita ya hard'e k'afafuwansa waje guda, idanunsa na'a kan waya yana danna"saika rantse da kamar baya a wajen.....likitah bokan turai! yanzun gaisawa zamuyi ko da wayar zan barka?"d'an sakin fuska yayi k'ok'arin yi ya bashi hannu sukayi musabuha "ya Aiki?"Alhamdulillah "to Allah ya taimaka"Ai jiya naga firanku A tv "game da matsalar k'oda....."karon farko Ahyaan dake saurarensu ta d'ago kanta da mamaki "sai Akayi sa'a shima Dr darma ya waigo da nufin yabar wajen ma"sai suka had'a Ido "saurin d'auke kanta tayi "ya yamutsa fuska zai nufi parlourn mamy zai shiga "Adaidai lokacin wani yaro ya shigo yace Ance Ahyaan tazo"kace bata nan kana jina?cewar Ahyaan tana zarema yaron da aka Aiko Ido "kai je kace gata nan zuwa"cewar mamy data lek'o daga cikin parlourn "fasa shiga cikin parlourn Dr darma yayi saima ya fita daga sashen"Ahyaan nata b'ata fuska ta Ajiye Abinda takeyi ta wuce ciki ta d'akko mayafi ta Aza saman kular kanta ta yane kanta dashi "tunda ta fito sadeeq ke kallonta yana jin inama ya mallaketa Amatsayin matar Aurensa....yana zaune yana danna waya kan resting chairs zaka d'auka bema san da wad'anda ke wucewa ba"Amma sarai yana kallonta ta k'asan Ido ta wuce ta gabansa ta fita.....gaban Ahyaan ya fad'i da taga Mr mahuta tsaye shida Amininsa honorable rabiu "ko wane yayi shiga ta Alfarma"kallo d'aya zaka musu kasan masu dashi ne"yamutsa fuska tayi had'e da yi musu sallama....ikon Allah! sai kace Aljannah"lallai dole mahuta ya gigice A kanta"cewar honorable rabiu Azuciyarsa "sakamakon tunda Ahyaan ta fito yake kallonta"ranki ya dad'e barkanki! Ayangace cike da Aji tana wani shashshan k'amshi tace "sannunku da zuwa"yauwa baby"wani banzan kallo ta jefi honorable rabiu dashi sbd babyn daya kira"Ina yininku?"lafiya qlau yasu mamah?"Alhamdulillah! to Masha Allah" kwana 2 ban koma dawowa ba Ahyaan "naso na hak'ura dake saidai zuciyata ta kasa hak'ura"yanzun haka tafiyar gaggawa ta sameni zuwa k'asar Ghana "zanyi kusan 3 month Acan"so pls inaso ki samun contact naki mu dinga waya"ki kuma Amshi sak'on ki ko?"nasoma mud'an fita dake ko zuwa shopping ne to nasan da wuya ki Amince.....tunda yake surutunsa Ahyaan ke yamutsa fuska cike da masifa sbd ba k'aramin haushi da k'insa tajiba" ka gama bayanin naka?"gaba d'aya suka bita da kallo" ta yamutsa fuska tare da cewa Abu biyu zan rokek'a"idan kak'i zan nuna maka Ainahin kalata"na farko kayi hak'uri ka fita daga rayuwata"na biyu ka cireni daga zuciyarka sbd ba'a yin dole....ke kuwa taya zakiyi haka?"komai sannu Ake binsa fa"yanzun ga wannan yace Abaki....shiru yayi sbd turo k'ofar get d'in da Akayi "ke kije inji mamy"cewar Dr darma daya fito fuska bbu Annuri "ita kanta Ahyaan d'in kasa yi masa musu tayi "saidai batace komai ba ta nufi gefensa ta wuce "Dr darma ya kallesu ya saki wani makirin murmushi had'e da d'allar yatsunsa guda biyu "ya wuce cikin gidan ba tare daya furta komai ba.....Mr mahuta ya sauke numfashi yana sakin murmushi me ciwo babu wani d'ar yace"kota halin k'ak'a saina ja yarinyar nan k'asa"shi kuma wannan k'aramin d'an iskan zai gane ba'a ja dani"Allah yakaimu nadawo daga tafiyar"yanzunma sbd babu lokaci ne shiyasa zan barku.....muje ciki mu Ida mgn"cewar honorable suna shigewa cikin motar da sukazo da ita.....har cikin ranta Ahyaan ta d'auka da gaske mamy ke kiran nata"tana shigowa ta sami sadeeq zaune inda ta barsa yana shan fruit da mamy ta zuba masa."kallo be ishetaba ta wuce cikin parlourn"har bak'on yatafi ne?"Eh"gani broth yace kince nazo"d'an shiru mamy tayi ,sai kuma tace"naga ko ruwa baki d'auka ba da nufin kaima bak'on, shine nace yakiraki "to Ashema ya tafi"uhmm kawai ta Amsa ta wuce d'aki ta cire mayafin..... ************ Ahaka rayuwar taci gaba da wakana"Al'amarin cikin gidan su mamah saidai hak'uri kawai"ummah dai ta rasa taya zata yima Dr darma mgn ya tone Abinda ya binne?"saidai tana ganin yi masa mgn tamkar tayi ihu ta d'auki wuk'a ne ta dab'ama kanta"gaba d'aya Abba yayi mugun yin baya da ita"sai ya zama dole yake tankata"idan kwananta ne bema dawowa gidan tun safe idan yafita sai dare zai dawo"girkinta baya ci,kud'in cefane kullum da safe idan Khadija tazo gaisheshi in har kwanan luban ne zai bata yace ta kai mata"hakan ya koma k'ona ranta"duk mama na lura bata dai shiga Abinda be shafe taba "sai tayi kamar bata ganiba"idan kuma ita ke Aiki normal suke itada Abba "saidai kullum ummah ita y'ar sakin habaici ce,wani zubin su innah Asabe suzo gidan su had'u suyita yadama mama habaici"sai tayi kamar bata san me suke cewa ba"ko kuma ta kunnah wa'azi Abinta ta waya"gefe guda kuma kullum da safe sai mama ta bama Ahyaan rubutunta da ruwan magani me Addu'a"wanda Dr darma ke badawa duk dare a Ajiye da safe Abata "batare data san shine ke yowaba"dukda irin zaman da suke shida ita na rashin kula juna da kin shiga sabgar juna saiya kama"hakan be hanashi yi mata rubutun ba"Alhamdulillah zuwa yanzun kowa yaga canji Atare da Ahyaan "dan har littattafai na soyayya take zama ta d'an karanta"gefen AA mashi Atsarinsa beso yayima mace dole ta soshi"kawai ya fahimci kamar yarinyar bata sonsa ne"shiyasa be tab'a gigin ko sau guda yazo gidan suba"ya bari wata ran k'ilan su koma had'uwa da ita"dukda farar d'aya yaji ya kamu da soyayyar yarinyar Amma bayaso yayima mace tilas ta soshi"shi dama be tab'a soyayyaba "saima Akanta ya fara..... Ab'angaren me gayya me Aiki kam saidai muce Alhamdulillah"sbd Acikin wata biyu ya k'ara canzawa"Albashinsa 700k ne duk wata"ga chemist Alhamdulillah yanata zuba magunguna sbd ana samun k'aruwa sosai"Albashin farko daya Amsa iyayensa mazan ya kamawa yace" duk yadda sukace Ayi haka za'ayi"Abba yaji dad'in hakan sosai"ya yadda ko bayan ran Alh kabeer nurah na masa kallon ubah"sai cewa yayi ya d'auki 500k yak'ara a shagonsa ya zuba magunguna"sauran kud'in yarabama dangi da y'an uwa"ko mama 50k aka bata"tak'i Amsa saida mamy ta nuna fushinta"ko Ahyaan daba mgn yake mataba 20k mamy ta bata injishi"kamar tace bata so, saidai ganin idon mahaifiyarsa ya saka batace ba ta Amsa ta Ajiye kud'in"to Ahaka aka cigaba da tafiya"sadeeq na zaryar zuwa Amma daga gaisuwa Ahyaan bata koma kulashi"jefi jefi maza na yawan Aikowa taje "sai Mamy tayi mata Jan Ido"sannan take fita, saidai ita bataga zab'inta Acikin suba"izzarta da yangarta da Ajinta , had'e da kwalliyarta sai Abinda yayi sama"gefe guda kuma Abba dama daddy nata k'ok'arin ganin An sama mata Aiki"Ahaka har Dr darma yayi wata biyu da fara Aiki harma yashiga cikin na ukku"bbu ruwansa da Ahyaan "suna iya sati basuyi mgn ba"idan kuma ya zama dole suyi maganar da k'yar suke Amsa juna"idan Azumi yakeyi restorent yake shan ruwa"in kuma yana marmarin Abu zai kira mama yace Abu kaza yakeso"idan ta gama yaje yaci koya tura a Amso masa"gaba d'aya girkin Mamy yadena ci sbd yasan Ahyaan ce keyi"daga shi har ita ko wane baya jin dad'in hakan"kafaffiyar zuciyarsa ta hanashi yakoma su cigaba da shiri"tun mu'az be fahimci ya samu matsala da Ahyaan ba harya fahimta, sbd zancen Anko daya masa mgn yasiya mata sbd bikin befi saura 10 days Ayanzun ba "ita kanta Ahyaan d'in bata jin dad'in zaman k'in kula juna da sukeyi"saidai itama zafin kanta ya hanata jansa Ajiki sud'an shirya"ita kodan fad'an da sukeyi tana so suma dawo yi"Ana cikin hakan kyakykyawan labari ya sami Ahyaan Ashekaran jiya da yamma Abba ya dawo da labarin ta sami Aiki Agidan TV "ranar monday zata fara zuwa....tun jiya Friday taje gidan tv d'in, duk wasu tsare tsare da shirye shirye da za'a fara yi wanda ya kama da ita Aciki da kuma lokacin zuwanta da tashinta saida ta gani"saidai lokacin data fito shi kuma AA mashi na kawowa zai wuce"sukayi kallon kallo ita dashi"saiya sakar mata murmushi kawai"Abayanta taji wani na cewa *AA mashi* kayi latti sai mun cika Tara"Atake ta fahimci nan yake Aiki kenan"sai kawai tabar wajen......tun wayewar garin yau satday bayan sun gama break fast take zaman jiran isowar uncle mustapha shida Ammah zasu zo mata tare da sabuwar motarta.dama tace" sai zata fara Aiki za'a kawo motar"gaba d'aya yau cikin farin ciki take"saidai kuma ta lura da darma tun jiya da safe rabon da ta gansa ya shigo cikin gidan " tana ma zaton kamar be san ta samu Aiki ba"tana wannan tunanin Isma'il ya shigo cikin parlourn yana fad'in Mamy koda Akwai ruwa marar sanyi?"ah ah gaskiya duk suna a fridge"meye zakayi dasu?"yaya nurah ne zaisha magani"baya lafiya ne?"cewar mamy"Eh yanzunma haka magani da Allura na kamasa zai yiwa kansa ,jikinsa ringis da zazzab'i"shine zai sha magani"to kuma khaleel shine zai sha magani beyi kari ba?"wlh kuwa Mamy"Allah ya sawak'a"shiyasa koda dare naga be shigoba da Asuba ma haka be shigo ba"saina d'auka sbd yana week end ne ko baccin gajiyane yakeyi"ah ah gaskiya baya lafiya yana jin jiki ma"Ahyaan tashi maza had'a masa wani abun ki kai masa yad'an ci saiya sha magani"ta fad'a tana kallonta"dato ta Amsa ta mik'e tsaye ta wuce kitchen "khaleel ya kalli mamy yace"bara naje bakin hanya na Amso masa ruwan marar sanyi"daga haka ya fita....cikin mintina goma sha biyar Ahyaan ta dafa masa indomie da taji serdine da Attarugu da Albasa "sai tashin k'amshi takeyi,gata tayita da ruwa ruwa"sai kuma ta juye masa ruwan zafi masu citta da karanfani da Lipton da na'a na'a Acikin flux"indomie d'in kuma saita Aza plate sama ta kife ta fito daga cikin kitchen d'in"mamy na zaune inda ta barta ta kalleta tace sannu da k'ok'ari "murmushi kawai tayi ta Ajiye ta koma bed room,bata jumaba ta fito sanye da rober hijab milk wacce iya karta gwiwar hannunta"ta saka ne sbd doguwar rigar Atamfar jikinta ta kamata sosai"plate da flux d'in ta d'auka gaba d'aya tace mamy bara naje na kai masa"to shikenan saikin dawo.... kwance yake saman lallausan royar bed nasa ya rufe jikinsa da devut "idanunsa na'a lumshe"lips nasa ya tsukesu sun k'ara yin jaa,yayinda fuskarsa tayi fiyau ta k'ara haske da shek'i,saidai tayi y'ar rama ,hakan yasa karan hancinsa koma fitowa sosai"riga ce Amlas Ajikinsa da wondo 3 quarter"jiran zuwan khaleel yakeyi sbd yaturashi ya Amso masa wani abu ya gwada ci kafin ya samu yayima kansa Allura ",Dukda Asalin ciwon nasa ba zazzab'i bane daga baya yadawo zuwa zazzab'in"yana jin wayoyinsa na yawan yin ringing Akai Akai Amma beda nutsuwa ko k'arfin dubawa balle yasan waye"saidai ransa yabashi duk yawanci mata ne"da yanzun Al'amarin ya fara bashi tsoro"yana gudun shaid'an ya rinjayesa"daga Asibiti har islamiyar da yake zuwa yayi wa'azi mata sun damesa"Asibiti yaran nurses da wasu doctors biyu mata daya fahimci zawarori ne"suna yawan shige masa"dukda baya sakar musu fuska iya karsu dashi gaisuwa, Amma sai suyita k'ok'arin ganin wani Aiki ko wata mgn ta had'a su.....cak! tunaninsa ya tsaya sbd jin Amai nataso masa"da hanzari ya yaye devut d'in ya sauka daga saman bed d'in"saidai kuma yana mik'ewa tsaye yafara ganin hajijiya"ga cikinsa na murd'awa sbd yunwa"rabonsa da Abinci tun jiya da rana"da sauri ya duk'e k'asa daga gefen carpet ya fara Aman yellow"Adaidai lokacin Ahyaan data doso d'akin gabanta na fad'uwa taji kakarin Amai ta turo k'ofar ta shigo da sauri......âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: *Littafin kud'i ne!* ....... subahanallahi! Harda su Amai kuma?"sannu! ta fad'a tana Ajiye plate d'in da flux saman center table ta k'araso gefen kansa ta duk'a"a wahalce ya d'ago kansa suka kalli cikin idon juna"broth sannu! ta fad'a cikin nuna Alhini da jin tausayi"be iya furta mata komai ba saidai ya maida kansa yana cigaba da kakarin Aman "Azuciyarsa yana mamakin zuwan nata sbd beyi zato ba"gefen zuciyar kuma yaji sanyin ganin yadda ta nuna tausayinsa a fuska da kuma cikin Idonta....motsin mik'ewarta tsaye ta shiga toilet yasaka shi lumshe Ido yana jin wani irin d'aci Abakinsa.....broth tashi ka kuskure bakin naka kasha ruwan Lipton "ta fad'a cikin sanyin murya da nuna rarrashi"bud'e idanun nasa yayi ya Azasu Akanta"ya ganta tsuggunne gabansa"rik'e da k'aramin towel da wata silver sai ruwa cikin wata y'ar buta"da k'yar ya tashi zaune ya mik'a mata hannunsa ta zuba masa ruwan ya fara kuskure bakin nasa"idan ya kuskure saiya zuba cikin silver d'in "sai sannu take jero masa"sau guda ya gyad'a mata kansa"ta matso gab dashi har jikinsu na gugar juna ta dinga goge masa goshinsa da gefen bakinsa "shidai ya lumshe Ido yana maida numfashi"bayan ta gama goge masa ta koma toilet d'in"shi kuma ya lallab'a da k'yar ya koma saman bed d'in ya takure jikinsa waje guda sbd sanyi yakeji ga zafin da jikinsa keyi"koda ta fito goge Aman tayi ,ta zuba mornin fresh ta goge wajen"sannan ta koma toilet d'in ta wanke hannunta ta fito"ta bishi da kallo tayi tsaye"sai kuma ta matso ta had'e pillows guda biyu ta jingina su gaban fuskar gadon"Ahankali tace"daurewa zakayi ka tashi zaune kaci wani Abun"yayi shiru"kaji broth katashi pls?"sanyi nakeji Ahyaan zoki rufeni dan Allah"ya fad'a da k'yar "sosai taji tausayinsa cikin damuwa tace" da zaka sha magani zaka warke"kaifa likitah ne "ta fad'a tana tab'a gefen wuyansa taji da zafi"beyi mgn ba saidai yaji wani iri da k'yar yayi jarumtar daurewa yatashi zaune ya jinginah bayansa Ajikin pillows d'in data kara masa"Ahankali ta matsa gefen fridge nasa ta d'auki cups guda biyu taje ta zuba ruwan zafin"kasancewar Akwai sugar ciki saita fara sheka masa sbd ya rage zafi"saida yayi daidai ta matso ta mik'a masa"ba musu ya Amsa ya fara d'an kurb'a Ahankali Ahankali"sosai yaji dad'in bakin nasa dake d'aci"matsawa tayi ta d'akko plate d'in indomie d'in ta Ajiye gabansa tare da cewa pls ko ba yawa ne kaci"bata rufe bakiba khaleel ya shigo rik'e da ledoji"sannu ya masa ya mik'a mata ledar "ta duba ta zaro goran ruwa faro"saita Ajiye lemon fata dake cikin ledar kan bed side drower "badan yasoba yad'an fara cin Abincin da fork d'in data saka ciki"saidai shima ba laifi da yake Akwai dan yaji sai yaji dad'in bakin nasa"ita dai tana daga tsaye tana satar kallonsa idan yad'an kurbi shayin saiya ci Abincin"Ahankali ta juya...Ina zakije?taji Amon tattausan muryansa Abazata"toilet d'in zan wanke na had'a maka ruwan wanka"idan kad'an watsa zafin jikin naka zai rage"bece komai ba,ita kuma ta shige bath room d'in"batafi mintina 10 ciki ba ta fito ta samesa yana shan magunguna ,ga Allura gefe da Alama zaima kansa ne"plate d'in Abincin ta kallah taga yaci fin rabi"shima shayin ya shanye"sannu! Uhmm"ya fad'a yana Ajiye goron ruwan"saita d'auki ledar lemon tace bara naje na yankosa kad'an sha zakaji dad'in bakin naka"okay thanks! to yanzun wankan zakayi?"ta fad'a ba tare data kallesaba"Ayi hak'uri da wankan nan Ahyaan sai Anjima "nidai broth kata shi kaje kayi mana"zaka fa ji dad'in jikin naka sosai dakayi wankan pls"kaji?uhmm! bani towel a ward rope ta tsakkiya "batace komai ba ta matsa ta bud'e ward rope d'in"k'amshin turaren kayansa ya daki hancinta"Masha Allah! Ta fad'a dataga tulin suturunsa "daga k'asa ta duk'a inda taga towels guda biyu ninke Ajiye.... Akwai wata Leda bak'a ki d'akko da ita "nanma batace komai ba ta duba ta had'o tazo gabansa ta Ajiye ,towel d'in kawai ya d'auka ya d'an kalleta yaga ba shine take kallo ba"kije da ledar Ankon kamun mu'az ne"yamutsa fuska tayi tace Amma broth ba'a kamun invitation card ba kamun Anko kuma?"k'in mgn yayi"itama sai batace komai ba ta d'auki ledar ta had'a data hannunta ta fita daga cikin d'akin.....dr darma ya bita da kallo yana sauke numfashi "Ahankali ya sauka daga saman bed d'in ya zare kayan jikinsa ya d'aura towel"sannan ya zauna yayima kansa Allura "befi zaman mintina 5 yayi ba yaje ya murza key ya shiga bath room"Atsabtace yabsamu toilet d'in,ga ruwan wanka ta had'a masa cikin bath tub"saiya shige ciki yayi kwance ya lumshe manyan idanuwansa da suka yi d'an ja.....yafi mintina 15 cikin bath room d'in sannan ya fito yana tsane ruwan jikinsa "gaba d'aya jikin nasa da sauk'i sosai"babu jirin da murd'awan cikin"shima zazzab'in gashi ya sauka"rashin k'arfine kawai da babu Ajikin nasa"turarukan jiki kawai ya fesa yasaka k'ananun kaya mararsa nauyi yayi zaune saman bed d'in yad'an jingina yana tsotsar lip nasa na k'asa yana cijesa"gaba d'aya kyakykyawar choko face d'in Ahyaan yake hangowa"lokacin da take goge masa goshinsa da sadda take goge Aman babu nuna jin k'yank'yami, saima tsananin tausayinsa daya hango cikin k'wayar Idanunta"wanda yayi mamakin hakan sbd Aganinsa ta tsanesa! Ayanzun ko dariya takeyi data gansa take denawa"hakama idan tana murmushi ko mgn daya shigo zata gimtse Abinta"Afili ya furta komai girman namiji yaro ko babba yana buk'atar kulawar y'a mace "dubi yadda yanzun yakejinsa Alhamdulillah bisaga y'ar kulawar data bashi"ya tabbatar idanda beci wani Abuba yasha magani da yanzun yana nan kwance"yad'an lumshe Ido daya tuna d'azun yadda take ta rarrashinsa"gaba d'aya sai yaji fushin daya keyi da ita ya dena.... knocking d'in k'ofar da Akayi ya katse masa tunani "Ahankali ya Isa bakin k'ofar ba tare daya tambayi waye ba yabud'e"sbd ya d'auka ko itace"saidai yaga khaleel tsaye yana mik'a masa plate d'in data zuba yankakken lemon fata Aciki"Ina Ahyaan d'in?da barata iya zuwa da kanta ta kamun ba "ya furta ba tare daya shirya fad'in hakan ba"shi kansa Khaleel d'in yayi mamakin kalamansa"sai cewa yayi mamy ce data gama yankawa tace na Amso na kawo maka"bece komai ba ya Amshi plate d'in dan ya fahimci mamy tayi hakane sbd bata son yawan kad'aice warsu ne "kaje ka siyo kaza ka kai mata tamun farfesu" Amma ta saka yaji bakina ba dad'i pls"dato ya Amsa ya juya shi kuma ya rufe k'ofar d'akin..... Ab'angaren Ahyaan kuwa tun bayan ta gama yanka lemon mamy tace" khaleel yaje ya kai masa"bata yi zaton komai ba ta wuce d'aki ta shiga wanka"koda ta fito sallar Azahar tayi sannan ta shirya cikin wani had'ad'd'en tsadaddan leshi me kyau daya haskata matuk'a "wanda sabo ne sawarsa guda"powder da maskara kawai ta shafa"saita gyara gashin girarta dake cike "sannan ta fesa turaruka ta saka y'an kunne kawai"ba k'aramin kyau tayiba "musammun datayi d'aurin d'an kwali goshi style d'aya bayyanah gashin gaban goshinta"fitowa tayi daga cikin d'akin"mamy ta bita da kallo tana fad'in Masha Allah "wuf d'aya idan ka kalleta zaka d'auka irin y'an matan Abuja d'in nan ce"mamyn nata kallonta Aranta tana mata Addu'ar zab'in Abokin zama na gari"mamy bara naje naga kosu Ammah d'in sun iso?"Ai Ahyaan sun jima da isowa gsky"sbd mama ta kirani tun d'azun tace sun iso"nima dama ke nake jira muje na gaisheta na dawo"to mamy muje ko?"dato ta Amsa ta d'auki hijab dake gefenta ta saka suka fito mamy ta rufe k'ofar parlourn da key"kafin ta rik'e hannunta Ahyaan suka fito"sai murmushi sukeyi suna mgn suka wuce....sam basu lura da Dr darma dake nufo cikin gidan ba"kasancewar dawowarsa daga masjeed kenan"ya bisu da kallo har suka bacewa ganinsa"ya lura koya Ahyaan ta saka sutura saita nuna kanta Ajikinta..... kyakykyawar motar daya gani Ajiye bak'a daga gefen tasa motar ya janye hankalinsa"wacce motar mata sukafi yawan hawanta"kuma itama bazata wuce sama da 8 million ba"sam be kawoma ransa motar Ahyaan ceba"sbd besan uncle mustapha ya siya mata mota ba"yadai san ta sami Aiki sbd saida iyayen nasu maza suka sanar masa....ringing d'in wayarsa yasaka ya d'auke kansa daga barin kallon motar ya wuce wajen resting chairs dake bakin d'akunan mazan gidan ya zauna yana Amsa kiran mu'az..... Ummah na zaune a tsakar gidan itada Khadija"tayi duhu da y'ar rama"sbd gaba d'aya Abin duniya ya isheta "ga matsalar tsakaninta da Abba ba zaman lafiya,ga jin zafin Ahyaan ta sami Aiki"gaba d'aya ta lura yaranta ne kawai cikin gidan koma baya"musammun da taga ga Dr darma ya fara fantamawa"ga khaleel shima yanada Abin hannunsa"Isma'il na karatu shida Affan sun kusa gamawa"hakama Abdul Aziz shima yanada nashi Abin hannun"tun wayewar garin yau ta fahimci mamah bak'i zatayi"sbd ganin yadda taketa y'an Aikace Aikace da kai da kawowa itada Asma'u "kasancewar dama bata dogara da girkin luban ba"gashi itace keda girki yau"shiyasa tayi girkinta daban"sbd tanada komai da Dr darma dasu Affan ke Ajiye mata"saida k'arfe 1 saura tayi sannan su Ammah suka iso gidan, ta fahimci dalilin su ya saka Ake wannan hidimar"saidai ta lura mahaifiyar zainab d'in nada girman kai ko gaisuwarta da k'yar take Amsawa"tana wannan tunanin uncle mustapha ya fito daga cikin parlourn mamah da nufin yaje yayi sallah sbd sun huta sunci Abinci"saidai yana fitowa mamy da Ahyaan na shigowa tsakar gidan "Ahhh Anty maryam! yanzun nake tambayarki ,sai nace bara na dawo daga sallah na shiga mu gaisa "sbd wannan zuwan naki ne, k'arar y'arki nakawo miki"mamy na murmushi tace na d'auka Ai kamanta dani musty "ya kama murmushi yace" Nina isa na manta da Anty nah"ya fad'a yana hararar Ahyaan ta kama dariya tace" uncle Niko?"Eh mana ba rashin m kika mun ba"nidai Ina motata?"tana bakin get"sai kawai ta wuce d'aki "shi kuma yayima mamy sallama ya fita....kasak'e da kunne ummah tayi k'irjinta na bugawa jin Ance motar Ahyaan na bakin get "gaba d'aya ta lura babu wanda yabdamu da ita da yaranta "ko mamy daga Ina wuni ba Abinda ke koma had'asu "kan idonta ta shige parlourn mamah.....Hjy Ammah kyakykyawar tsohuwa"meji da izzah da Isa "tana zaune hakimce kan kujerah sanye da wata super me tsadar gaske"dukda tafara tsufa Amma son Adonta da kwalliyarta na nan"da Alama Anan wajenta Ahyaan ta gado izzah"fuskarta na mak'ale da medical glass fari, sai k'aramar waya baby Nokia na hannunta "yayinda kan Ahyaan ke saman kafad'arta tanata zuba mata shagwab'a"mama dai na zaune tana kallon su tana kuma kallon TV "Ahaka Mamy ta shigo cikin parlourn da sallama"Ahhh Maryam ki koma kawai"da Ina cewa bara nina zo na gaisheki"haba Ammah! Nina isa nak'i zuwa ne"na bari kud'an hutane shiyasa"ta fad'a tana duk'awa ta gaida ita cikin girmamawa tare da tambayar mutanan gida"ta Amsa da Alhamdulillah" Ina likitah bokan turai ?"gaba d'aya ya manta dani na rasa wane irin Aure ne wannan? mamy na murmushi tace"yana nan Ammah dole yazo yakawo gaisuwa"to da yake yatashi yau bejin dad'i "subahanallahi! meke damun sa?"cewar mamah"Ahyaan tace zazzab'i ne harda Amai yayima d'azun"Allah yasawaka ya bashi lafiya"cewar Ammah"mama na k'ok'arin mgn kiran Abba ya shigo cikin wayarta"saita d'auka tayi sallama"daga bisani kuma tace"Eh"daga haka ta yanke wayar suka d'an tab'a fira da mamy "kafin mamyn ta tafi"bata juma ba saiga hamza Autah yadawo rik'e da tray me marfi shak'e da snacks inji mamy Abama Ammah"baki washe ta Amsa tana godiya"bayan yaron ya fita ya sake komowa rik'e da leda bak'a ya kalli Ahyaan yace"inji yaya nurah yace" kiyi masa farfesu ki zuba yaji bakinsa ba dad'i"dato kawai ta Amsa tana karb'an ledar "Adaidai lokacin Abba da dr darma suka shigo cikin parlourn"Ahyaan tayima Abba sannu da zuwa "ta saci kallon mutumin nata Ashe ita yake kallo"broth ! uhmm "ya jikin?"da sauk'i "bata koma mgn ba ta mik'e tsaye tana d'an murmushi sbd jin yadda yaketa tsokanar Ammah da tayi kicin kicin da rai sbd ganin Abba"ita wlh tsohuwar har mamaki take bata"ta rasa me mahaifinta yakashe mata Arayuwa??.....sau kusan ukku Abba nayima Ammah sannu sai tayi kamar bata jiba ta biyema Dr darma suna surutu"mama tayi k'asa da kai gabanta na fad'uwa "lura da Abba na mgn yasaka Dr darma ya fita yana murmushi...Hjy sannu da zuwa"da k'yar tace yauwa"bayan sun gaisa shiru ya biyo baya"cike da isah Ammah tace"dama nazo ne Akan batun yarinyar nan Ahyaan"Alhamdulillah! tayi karatu ta gama ,gashi ta samu Aiki"to shima mijin ta samu"inaso ko bayan Auren Amata transfer d'in Aikin zuwa can kd sai ta dinga yi tun yaron Acan yake kuma nan zasu zauna"shidai Abba shiru yayi sbd yakasa fahimtar zancen nata"idanma ya fahimta to waye wanda takeso Ahyaan d'in ta Aurah?"....yauwa iliyasu Akwai yaron dana yaba da hankalinsa Abokin mustapha ne kuma yana sonta sosai"to shine nakeso yazo kuyi mgn yaji yaushe zai turo iyayensa?"yaro ne saurayi ya jima beyi Aure ba"yanada Abin hannunsa,kuma d'an boko ne"sanin kankane na tsayama Ahyaan tayi karatu bazan bari tayi Auren wahalaba kamar yadda zainab tayi.... d'ago kanta mama tayi sbd rashin jin dad'in kalaman Ammah"Abba na lura da ita tana girgiza mata kanta da kyafta mata Ido"ya saki murmushi me ciwo be furta komai ba"saidai yaci burin nunama surukar tasa iyakarta"jin tayi shiru Alamar tana son jin ta bakinsa sai yayi k'asa da murya cikin ladabi yace"to Masha Allah ! zan kira Ahyaan gabanki naji idan har tana sonsa "idan har yamata kuma nayi binciken halayen sa sun min to zan bashi ita"oh wato mu bamu iya bincike ba kenan?"sannan wayace sai Anji ta bakinta?"yayi shiru"dakai nake mgn"gaskiya Hjy saidai kiyi hak'uri sai naji ta bakin yarinya tukum"zancen yanada dukiya be dameni ba"dana bama me kud'i y'ata ya wulak'anta, gara na bama me rufin Asiri ya kula da ita da rik'e mutuncinta.... Ak'ule Amma ta d'ago kanta da nufin ta sauke masa kwandon masifar dake ranta sai uncle mustapha ya shigo"wanda daga shashen mamy yake, yana can shida ita sun tasa Ahyaan Agaba"harda kukanta da rantsuwar bata son Abokinsa Ahmed "kadawo ne?"Amma ka jima"cewar mamah"beyi mgn ba ya zauna suka gaisa da Abba cikin girmamawa har saida shi Abban da ita kanta maman suka ji dad'in hakan"kafin ya kalli mama yace"Anty zainab Ina can shashensu Anty Maryam Ina fama da Ahyaan ita bata son Ahmed"tsaki Ammah taja tana fad'in matsalarta ce"ita ta sani tunda tafi son tayita zama Agida ko kuma tayi Auren fatara"na rasa wace irin zuciya ce da yarinyar nan ana nuna mata gabas tana canza hanya?"to nidai bada gummu ta gado wannan mugun halin ba....Hjy ya Isa haka pls"cewar uncle mustapha sbd yasan halinta ba k'aunar Abba takeba tuni"sosai Abin ya faranta ran Abba"yaji dad'i da Ahyaan ta nuna bata son zab'in Ammah"Anutse yace"to Hjy kinji bayanin mustapha? sbd haka bama saina tambayeta ba"tundai bata so inaga Ayi hak'uri Allah yabata Wanda yafishi"sbd zancen gaskiya bazan yima y'ata Auren dole ba"mitsssssuww! kai tashi muje"Abba beyi mgn ba ya mik'e tsaye ya fita ransa Ab'ace "uncle mustapha na ganin ya fita ya fara fad'a rai b'ace yake cewa Alamomi sun nuna zancen kika masa bayan nace ki bari nazo Ayi mgn Agabana"wai meyasa kike haka Hjy ne hjy?"so kikeyi yaya iliyasu ya dena ganin mutuncinki.....saime idan ya dena ganin mutuncin nawa Allah na tuba? wlh idan naga dama sai nace yasakar mun y'a wata tsiyace"talakan banza da wofi"mamah dai ranta yab'aci sosai tayi dai shiru sbd gudun kar tayi wani Abu cikin fushi tazo tayi dana sani...dana san haka zakiyi daban biye miki nazo ba"kuma wlh Alh (mahaifinsu) yasan kinyi hakan kinsan yadda zaku kwashe"sbd haka tashi muje gida nasan zuwa 7pm mun iso gida"Anty zainab kiyi hak'uri dan Allah "kuma hakan bazai koma maimaita kansa ba"wanda Ahyaan ta kawo in sha Allah shine za'a bata"karki damu zan kirashi ta waya"Ammah ta mik'e tsaye tana gyara mayafinta tace"idan kin gama fushin juye mun snacks d'in aleda babba na wuce da Abina"ke y'ar dad'i miji sbd shi kike wannan fushin ko?"sai kace wata uwa ya miki Arayuwa...dan Allah Hjy kiyi shiru"ta tab'e baki batace komai"mamah ta juye mata ta mik'a mata ledar ta Amsa tana musu Allah ya tsare hanya"har bakin get ta rakosu ,tana gani Ammah ta hana uncle mustapha zuwa yakira Ahyaan suyi mata sallama"saidai batace komai ba ta wuce cikin gidan"su kuma suka fita wajen get inda motarsu take..... Misalin k'arfe 4:13 pm"Ahyaan na zaune d'aki ta gama sallar la'asar kenan" fuskarta bbu walwala sbd uncle mustapha yabata haushi"hamza ya shigo d'akin da yunifoam Ajikinsa yace Anty Ahyaan yaya yace kizo yana can zaune k'ofar d'akinsa"dato kawai ta Amsa ta tashi ta maida kayanta na d'azun"ta gyara d'aurin d'an kwali ta fito"ta kalli mamy suka had'a Ido"mamy zanje wajen broth"saikin dawo Ahyaan"naji Ai sadda yaturo hamza"Amma ki dena wannan fushin tunda dai kin nuna bakyaso shikenan"fatanmu Allah yabaki nagari"duk zagaye zagaye da guje gujen masoyanki da kikeyi da lokacin Auren yayi za'a yi"d'an murmushi tayi tace ba Amma bace duk keso"uhmm kawai mamy ta furta"ita kuma ta wuce kitchen ta d'auki basket d'in data shirya warmer d'in farfesun ciki"ga plate da service spoon ta saka"ledar bread sabo guda da ba'a tab'a ba ta d'auka ta saka masa"sannan ta d'akko goron ruwa da lemo fanta na gwangwani duk ta saka ta fito"mamy dai na zaune tana kallon ta Aranta tace" sun shirya kafin su koma b'atawa kuma"Allah dai ya shiryamun yaran nan......âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: *Littafin kud'i ne!* .......Cike da nutsuwa had'e da sanyin jiki take tafiyar tana tunanin yadda zasu kwashe da Ammah idan taji labarin ta nuna zahiri bata son Alh Ahmed.tasan dole sai tayi dogon fushi da ita"hakan kuma be dameta ba, sbd ba zata cutar da kantaba ta zab'i namijin da bata ra'ayi ba"iya Abinda ta sani bata ra'ayin cewa dole sai mai kud'i zata Aura "indai namiji nada halayen kirki kuma yamata tana sonsa,taji ta yadda zata Auresa kud'insa ba damuwar ta bace"haka ka zalika in har yamata ko yanada kud'i zata iya Aurensa.....tunda ta doso inda yake,gaba d'aya ya maida hankalinsa gareta sbd ya fahimci tunanin zuci takeyi"shi kansa waya yakeyi da Ikkhee "wacce tafi wata 2 rabonda ta kirashi sai yau data kasa jurewa ta kirashi suna gaisawa"saidai yana ganin Ahyaan yama manta da wata waya"sai furta hellow! Hellow!!takeyi Amma Anyi shiru"hakan yasa tak'i yanke kiran tana dai son jin meyasa yayi shiru? sbd ranta ya bata ba matsalar net work bace.....Dr darma kuwa janye idanuwansa yayi sbd ganin tana gab da isowa gabansa"saiya basar yana d'an shafa lallausan gemunsa yana furta"*Amun dago*! numfashi ta sauke ta Ajiye basket d'in saman center table d'in data gani gabansa ,saita zauna gefen sa tad'an dubesa suka had'a Ido"shine Ammah ta tafi koki sanar mun nazo muyi sallama da ita?"wai da gaske kakeyi broth ta tagk?"nifa bansan tama tafinba sai yanzun daka fad'a"shine ta tafi babu sallama sbd tana fushi dani ko?"ta kare maganar cikin shagwab'a kamar zatayi kuka "shi kuwa uban gayyar ya zuba Ido yanata Aikin kallonta"Atake ya fahimci tayi kuka "kukan meye kikayi keda baki gajiya da saurin kuka??"ya furta Afili ,wanda Azuci yaso yayi maganar"ita kanta Ahyaan saida taji k'irjinta ya buga"ga muryar tasa ta saka mata jin kasala"saita kasa mgn ta sunkuyar dakai"tambayarki nakeyi fa?"ya fad'a yana dannah waya"Abin mamaki yaga Ikkhee bata yanke wayar ba"sai yaja tsaki ya kashe wayar"okay tunda tsaki kake mun bara naje na baka wane, zuwan nawa beda Amfani "ta fad'a ranta Ab'ace zata Mike tsaye"bece komai ba sai wayar tasa daya Aza mata saman cinyarta ya nuna mata da hannu"saita tab'e baki ta kalli fuskar wayar taga number d'in Ikkhee da baiyi seving ba"ga just now ! Alamar yanzun suka gama waya"saita tab'e baki ta fara k'ok'arin ture wayar"nifa da wata nake bada keba ko *bestie*? Ai fushi ba naki bane keda kike da patient"dukda kin tafi kin barni har saida na Aiko kizo kuma"yanzun haka Ake jinya?kasa mgn tayi sbd mamakin sa"ga sabon suna daya saka mata "ganin tak'i yin mgn ya saka shi cewa laifin meye kika yiwa Ammah d'in?"saida ta kwab'e fuska kafin tace"Allah kasan broth bata kyautawa haka kawai saina yadda naso wani k'aton tuzuru daya gand'ame Agida ya tuzurance "bayan haka kuma nifa bemun ba"wai yana sona bayan yana sa'an uncle mustapha"kusan 45yrs"never wlh! d'an jim yayi sbd yanzun ya fahimci shiyasa sukazo tare da uncle mustapha"kuma Abba yazo d'azun sbd suyi zancen kenan?"dariya taci k'arfinsa ya dinga b'abb'akawa harda rik'e ciki"kamar ba d'azun shine kwance magashiyan ba"Broth ka gani ka dena mun dariya ko? Uhmmmm! *Aminatu* kenan! kece da abun dariya Ai"Amma tunda bakyaso na dena"dama shawarah zamu yi"saida ta hararesa tace"yanzun zaka nemi shawaran tawa bayan bakada mak'iyiyar data wuce ni?"nine yaka mata nace miki haka "Amma mu barshi bisaga Abinda ya wuce"kinga gobe sunday tunda ba office zanjeba zamuje ki rakani wajen friends d'in Fatima muyi mgn naji meye za'a basu na hidimar biki?"tab'e baki tayi tare da cewa Allah ya kaimu"Amma ni meye nawa na Aje dani?"kika san ko na samu budurwa idan ta miki saiki had'amu ko?"banza ta masa tana dannah waya, shi kuma yana kallon lips nata data tsuke.....wai yanzun bazaka ce Allah yasa Alkhairi da Aikin dana samu ba balle ka bani shawara me kyau?' "Inada niyar yin hakan sai kika yi maganar"tun last 2 days su Abba suka sanar mun nayi murna da Addu'a da fatan Alkhairi "batun shawara koda baki nema ba zan baki sbd wasu dalilai. Amma yanzun ki zubamin roman nasha inata jin k'amshi kin Ajiye "ba tace komai ba ta zaro kular ta bud'e k'amshin ya daki hancinsu"cikin wani plate me d'an zurfi ta zuba masa cinya da k'ugu(kwatar kaza) "gashi shine rabonka"ta fad'a tana wani shan mur"ya kalleta ya kalli plate d'in fuskarsa da d'an murmushi yace"haba bestie! koda rabon gaskiya zakiyi saiki zubamin k'irji da fiffike ko?"ya fad'a yana saka spoon ya d'ebi roman yakai bakinsa"lumshe Ido yayi sbd yamasa dad'i sosai"gashi yajin beyi yawa ba,beyi kuma kad'an ba"nidai shine rabonka gaskiya"to shifa wannan bread d'infa?"nazo maka dashi ne ka dinga dangwalawa da roman sbd nasan bakayi lunch ba, ka Isa jin yunwa yanxun"kamar kin sani"Ina jin yunwar Amma bakin ba dad'i"Amma ki zuba mana muci tare zanfi ci idan bani kad'ai bane"batace komai ba ta zuba kamar yadda ya buk'ata"d'an matsowa tayi suka fara ci"shi yafi cin bread d'in da romo"ita kuma naman Ayangance tana danna waya"k'asan zuciyarta tana mamakin wai Ammah ta tafi bata saka An kirata sunyi sallama ba..... k'arfe nawa zaki dinga zuwa wajen Aikin?"8 am, na dawo 1pm "tunda zuwa k'arfe d'ayan ne natashi, kaga bazan zauna ba zan dawo gida"banda ranar Friday da kuma week end"Asati sau 4 ne zuwan"okay Amma kamar wanne shirye shirye ne zasu baki?"Eh to saidai zuwa Monday d'in idan naje mugani"Amma dai nasan Akwai news na turanci da fassarasu"daga k'arfe 9 zuwa goma na safe"sai kuma Akwai shirin *mu gyara muhallinmu* "Amma duk ranar Wednesday ne Akeyi"duk shirye shiryen Akwai wacce zaku jagoranta tare da ita ne ?"bandai sani ba gaskiya"yayi shiru "can yace"da kamar 7 :30 am zaki iya gama shirinki saina jira ki mu wuce na saukeki"oh wai broth ba kama san nayi motaba ko?ban gane ba?"ga mota can gefen taka tamuce"uncle mustapha ne ya siya mun ita tun Ina KD"to dama nace saina samu Aiki zan fara hawanta"Masha Allah! naganta tayi kyau sosai"Allah yasa Alkhairi "da Ameen ta Amsa"d'an shiru ya biyo baya"can yad'an daure fuska tare da cewa"zancen gaskiya ki kula da kanki da nuna keme mutunci da tarbiya ce"domin duk inda mace ta shiga ta nuna Akasin hakan Tofa mutuncin gidansu ta zubar"bance dole ki saka hijab ba, Amma kiyi shigar data kamata"batun jan Aji da kamun kai dole Abaki 100% ta wannan b'angaren"sosai ya bata dariya har tayi murmushi dan kanta ya fashe....so ya kamata ki kama kanki da ajinki wajen iya hud'd'a da mutanan da kuke Aiki musammun maza"banda sakewa ko yin wata doguwar fira har akaiga jin sirrin juna"nidai shawaran da zan baki kenan...ni meyasa da zaka fara Aiki baka nemi shawarata ba game da yadda zaka mu'amalanci mutane ??"Abazata tambayar tata tazo masa"saida ya shanye romon daya deb'o kafin cikin cool voice d'insa yace"babu komai"Amma ko yanzun bata b'aci ba Abani shawaran zan d'auka..ya k'are maganar yana murmushi "Adaidai lokacin Abba ya wuce ta gabansu" wanda yayi mamakin ganinsu Ahakan suna cin Abinci cikin kwano guda" su ba suma lura dashi ba"Ahyaan kuwa tab'e baki tayi tana hararan plate d'in tace"saida nayi k'orafi sannan zaka so shawaran?"kuma ni ban yadda ba kafini cin naman ko?"shikenan juyo mana sauran mu cinye"Amma da dare meye zakimun na kwad'ayi?"zan soya maka kifi kaci da yaji"kina nufin shan yaji zaki koyamun?"bayan kema inaso ki dena ci"batace komai ba ta juye musu sauran"shi kuma ya d'auki fanta d'in ya bud'e yafara sha yana lumshe Ido"gaba d'aya jinsa yakeyi wasai beda wata damuwa"to muci mana"kece zaki fara"ni Allah kaine zaka fara ko?"sai yayi d'an murmushi sbd shi kansa yayi mamakin yadda Ayau taketa masa biyayya ba tare daya sha harara ko bak'ar mgn ba"cinya ya d'auka ya yaga "itama saita d'auki wani gefe me tsoka"kafin takai bakinta sai dungure mata lips da sauran cinyar kazar dake hannunsa yayi"Ai kuwa ta kai mata raruma ta wafce tsokar dake jiki tana dariya"hakan yafaru Akan idon mu'az da yake tunkaro inda suke "da Alama dubiya yazo yi.....sai kin biyani Abuna?"uhmm! ni kuwa dame zan biyaka broth?"komai ma"yayi maganar k'asa k'asa"saima lokacin Ahyaan ta lura da mu'az na nufosu"ba k'aramin kunya da nauyinsa na ganin nasu Ahaka tajiba"ita kanta bata san meyasa idonta ya rufe tayi wannan sakewar dashi haka ba?"bayan kusan wata nawa saiya gadama inya zama dole yake tankata"karfa yaga tama damu dashima yayi zaton shishshigi ne..... Atake y'an jan Ajin nata da izzar ta suka motsa"saita mik'e tsaye da hanzari tana jin mu'az na cewa" Abokinah barkanku da hutawa ! ba tare data kallesaba ta gaishesa. ya Amsa da kulawa da tambayar ta yamai jiki?"da Alhamdulillah! ta Amsa ta wucewarta zuwa sashen su mamah sbd tana so taji dalilin da yasa Ammah ta wuce bata neme taba...... uhmmm ?mutumi nah ka cika k'uminiya da Abu fa"kamar ya?"cewar Dr darma yana d'age gira"saida mu'az ya zauna kafin yace"naga kaida mutuniyar kun shirya ko?"gashi harda cin Abinci kukeyi tare"matsalata dakai sanya Ido"tunda kazo ganinka ya saka ta tafi Ai shikenan"batun shiri da kake mgn nima bansan meyasa muka shirya d'in ba?"hmm ! Anan gaba zaka sa dalilin daya saka kuka shirya"saidai fa kaida ita sai kukayi kamar irin sabbin Auren nan"ga wani kyau kunyi,ita sai tayi kamar Amarya....d'aure fuska uban gayyar yayi tare da cewa "kaga dan Allah kadena zancen daka san bama tabbata zaiyi ba"wannan samun namu dakayi sbd bani lafiya ne"shiru kawai mu'az yayi tare dashan Alwashin ya gama yima dr darma zancen Ahyaan "ya lura ko kallonta beso yanayi,saidai zuciyarsa ta jima da zargin Dr darma ya mace A soyayyar Ahyaan"kodan sbd masifaffen kishinta daya ke nunawa k'arara"jin kansa da izzarsa ya hanashi nunawa yaketa basarwa"Amma duk wanda yasan meye so ya gansu Ahaka dole ya zargi wani Abu...kaga mlm idan tasani gaba zakayi kana gulma kaida zuciyarka pls kaje kawai"okay to shikenan "ya fad'a yana d'age kafad'a ya mik'e tsaye"kana nufin tafiya zakayi da gaske bayan dubiya kazo?"of course zan iya tafiya tunda baka buk'atata"uhmm! kaga gobe zamuzo nida bestie muga friends d'in nata"Amma bana so yarinya sama da biyu tazo gaskiya"ya fad'a yana wani yamutsa fuska"dariya mu'az yayi yace"kana yadda kaga dama darma"wacece bestie kuma?"banza yamasa yak'i yin mgn "shi kuma ya dinga tsokanarsa wai babynsa ce bestie d'in.... Ahyaan na shigowa tsakar gidan ta sami innah Asabe da ummah zaune kan tabarma suna k'us k'us suna dariya"nunawa tayi kamar bata san da zaman suba ta nufi k'ofar parlourn su....ke! yanzun dan ubanki kina ganina Amatsayina na yayar mahaifinki ba:zaki gaisheni ba?"juyowa Ahyaan tayi ta kalleta sama da k'asa tana yamutsa fuska tace"karki koma zaginah! Iyye? kar kiyi mamaki yaya Asabe koni bata gaisheni"Ai tana gadara zata fara Aiki ko?"Aikin banza da wofi"da tayi Aikin Ai gara taje tayi zaman Aure "yo Allah na tuba da Ace y'ata na yawan gantali Asunan Aiki Ai gara Ace tana gidan mijinta....ya Isa haka yaya Asabe! kinzo inda bazan iya jurewa ba"Allah yaraba y'ata da yawon gantali"datayi Auren da shekaran na zagayo ta fito ta tulke mun Agida ba Aure ba karatu balle Aikin "Ai gara tayi Aikin zaifi riba "muna zaune Allah zai kawo mijinta da lokacin zuwansa yayi"da wanda keso da wanda beso"sai dai d'an bak'in ciki ya mutu"ni ban gaji da y'ata ba daga ni har mahaifin ta "to Akan me za'a sama na Ido sai kace bisa kan wani take.... shigowar Abba tsakar gidan yabsaka mamah tayi shiru "da Alama yana cikin Anguwar daya fita beyi nisa ba.....Ahyaan na huci tabar tsakar gidan ba tare data ce komai ba"saidai Azuciyarta taji dad'in kalaman mama, sbd mgn ce da gugar zana ta yiwa inna Asabe da ummah"dan inna Asabe y'arta safiya na nan zaune tana zawarci "daga gama secondary school wani me kud'i ya ganta ya nace yana so"inna Asabe ba wani k'wakwran bincike ta yarda Akayi Auren sbd mijinta bayan raye"Ashe Auri saki Alhajin yakeyi"kuma Auren,yayi ne dan sha'awa ,shine shekara guda ya saketa....dole kiyi shiru sbd kingan shi ko?"cewar inna Asabe "mamah tace" koda yana nan kikayi Abinda kikayi saina fito na miki mgn"iya Abinda na sani kin riga kin zubar da girmanki Awajena....."zainab karna koma jin bakinki "ba tace komai ba ta wuce d'akinsa dake A bud'e"Abin yasosa ran ummah sbd Aganinta kwananta ne"kallon innah Asabe yayi yace"dan Allah ki dena zuwa min gida tunda dai fitinah ke kawoki"kuka ta fashe dashi had'e da salati tana cewa" ni kake kora dg gidanka iliyasu?"yanzun sbd matarka da y'arka tamun rashin kunya shine zaka goyi bayansu??"bece komai ba ya nufi d'akinsa "da sauri ummah tayi k'unar bak'in wake ta mik'e tsaye ta biyosa"saidai tana shigowa ta samu mama rungume Ajikinsa ya rik'e hannayenta yana mata mgn k'asa k'asa da Alama rarrashinta yakeyi....kukan b'akin ciki ummah luba ta saki"daga Abba har mama kallonta sukeyi"shidai Abba yacika hannayen nata da sauri"Amma mama k'ememe tak'i janye jikinta daga nashi....wlh kaje kuda Allah "ranar kwanana na sameku mamuke da....saurin janye jikinta daga nashi mama tayi ta baro d'akin wanda dama da biyu tayi hakan"tun Asali da yace tayi shiru saita wuce d'akin nasa"tayi hakanne sbd ta k'untatama umman"(hmm kishiya🥹) ,tana kuma ganin plaine nata yayi sai tabar d'akin"taci burin kuma cigaba da yin Abinda zai sosa ran umman in har yaransu basu gidan,tunda batada mutunci...ummah kuwa Allah ya Isa ta dinga yima Abba "harya fito da nufin ya mareta saiga daddy ya shigo tsakar gidan sbd yanzun da innah Asabe zata fita tayi clashing dashi zai shiga sashensu shine da kukanta take sanar masa Abba ya koreta"shine ya shigo ya samu kuma ummah nata haya yaga da furta Allah ya Isa"haba Alh iliyasu! rabu da ita dan Allah"ya fad'a yana rik'esa"Abba yaja tsaki yana fad'in kije gidanku saina nemeki"wlh bbu inda zanje"sbd na ganku kana rungume da ita ranar kwanana shine zaka nad'e tabarma kunya....tamkar daddy yayi dariya haka yaji"sai kawai yaja hannun Abba suka fita"saidai suna fitowa Abba yaga innah Asabe Atake ya had'e rai"daga k'arshe daddy yace taje gd zasuyi mgn daga baya zaizo gidan nata suyi mgn "shi kuma yaja daddy suka wuce parlournsa.....duk Dr darma da mu'az dake zaune suna lura dasu"dandai basu jin me suke fad'a"saidai Dr darma ransa ya bashi wani d'iban Albarkan inna Asabe da ummah sukayi ma mamah da Ahyaan "sbd itama yaga yadda ta wuce Azafafe"hakan yasa mu'az na tafiya ya wuto cikin gidan"lokacin yamma tayi sosai befi saura 45 minit Akira sallar magrib ba..... Ahyaan na kwance saman cinyar mamy tana tunanin"in sha Allah nan kusa data sami wanda ke sonta zata Amince tayi Auren nan kodan sbd mahaifiyarta ta huta da y'an saka Ido"ita kanta har cikin ranta bata so ta cika 30yrs batayi Aure ba"taga iyayenta da mutanan Arzik'i basu damu ko yada mata mgn ba sai kishiyar uwa da dangin ubah..... k'amshin turarensa da sanyayyar muryarsa da taji ya saka tad'an lumshe Ido "mamy ta kallesa bayan ya zauna tace"ya jikin?"Alhamdulillah ! so nakeyi idan Anyi sallar magrib naje na sake Alluran na fara jin Alamar zazzab'in zai dawo"subahanallahim! Allah ya sawak'a "ya Amsa da Ameen..... Adaidai lokacin kuma sadeeq yayi sallama ya shigo cikin parlourn"ya sha wankan farar shadda yanata k'amshi shida tsiya zance yazo wajen Ahyaan....lolx"Atake mutumin naku ya had'e rai"duk mamy na Ankare dashi"ita dai sunama gama gaisawa da sadeeq ta janye kan Ahyaan daga saman cinyarta tabar musu parlourn"tana ya mutsa fuska ta gyara zamanta ta gaida sadeeq da suka gama gaisawa da Dr darma" satar kallonsa tayi taga ita yake kallo "saita sunkuyar dakai"yayi k'asa da murya "menene kuma, naga duk kin b'ata rai, kinata fushi??"yafad'a ko Ajikinsa da ganin sadeeq na wajen zaune"itama sai bata damuba ta wani turo baki gaba tace"ba wannan ummah d'in da innah Asabe bace"sai kuma ta saka kuka"beyi mgn ba sai isowa gefenta yayi ya kama hannunta"tashi muje ya Isa haka" batayi mgn ba suka fita daga cikin parlourn.....âœ�ï¸� Adinga sharhi 🥹☺ï¸�☺ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: *Littafin kud'i ne!* ........Baki galala sadeeq ya saki yana kallonsu har suka fice daga cikin parlourn "ya sauke numfashi zuciyarta na zafi"ya san dama tabbas Ahyaan ba sonshi takeyi ba"ta nuna masa k'arara "saidai yasan sarai Dr darma yasan sonta yakeyi .Amma meye ma'anar hakan da suka nuna ma juna Agaban sa"shin kodai son juna sukeyi ita dashi??"musammun daya lura duk yau Dr darma yak'i sake masa fuska"da k'yar yanzun ya bashi hannu sukayi musabuha....ganin bashida Amsar tarin tambayoyin da yake jero ma kansa ya saka ko mamy dake d'aki beyima sallama ya fito daga cikin parlourn fuska bbu walwala....suna fitowa ya nufi wajen kujerah y'ar tsugunno dake tsakar gidan Ajiye "nuna mata ita yayi beyi mgn ba"ba musu ta zauna"shi kuma yatsu gunnah gabanta yanata kallonta....by surprise tashi lallausan tafin hannunsa saman fuskarta yana goge mata hawayenta"lumshe Ido tayi batayi mgn ba...karna koma ganin kinyi kuka sbd wasu da basuda wani Amfani Agareki "karki manta daga sadda mutum yazo duniya yake fara bud'e shafin littafin k'addarar san"sai ranar da zai mutu yake kawowa k'arshen duka shafukan"dukda bansan meye suka miki ba? Amma raina ya bani be wuce suce kink'i yin Aure sai Aiki ne gabanki"hakan kuma ga wanda keda tauhidi bazai d'aukesa wani Abuba"dan Aure da haihuwa da mutuwa lokaci ne"daya zo ba jira"nasan kinsan Anty zuhurah yayar mu'az "Ayanzun 38yrs gareta kuma budurwa ce"sbd haka komai lokaci ne"ni banga wani jumawar da kika yiba"lura da zamani ya sauya y'an matan kan jima suna karatu kafin suyi Aure....be rufe bakiba sadeeq yabi ta gabansu ya wuce kallo basu isheshiba"Ahyaan kuwa ba k'aramin sanyin kalamansa taji Azuciyarta ba"murya Asanyaye tace"nagode broth"ya kalleta ya girgiza kansa Alamar babu godiya tsakaninsu"ganin tad'an saki fuska Amma tak'i mgn ya saka shi cewa"lallai yarinyar nan har wata k'iba kikayi ko?"ni saima yanzun na lura me mamy take baki ?"harara ta wurgo masa "murmushi ya sub'uce masa ya mik'e tsaye yana fad'in dama sbd A harareni ya saka nayi zokanah! murmushi ya sub'uce mata itama ta mik'e tsaye "kinga lokacin sallah yama kusa"muje kiyi Alwallah ki tafi d'aki "yanzun zasu kawo nefa"to kai Ina zakaje?"idan nayi sallah zance zanje"tab'e baki tayi tak'i mgn ta wucesa"yabita Abaya suka nufi gaban tape d'in"itace ta rigashi fara Alwallah d'in "shi sai yayi tsaye yana kallon"saida taga beda Alamar yafara Alwallah d'in saita d'ago kanta taga ita kawai yake kallo....kayi Alwallah d'in mana"bece komai ba ya matso yafara"itace ta rigashi gamawa"saidai tayi tsaye tana gyara d'aurin d'an kwalinta"sai ji tayi ya yarfo mata ruwa saman fuska"batayi mgn ba bata kuma yi k'ok'arin ramawa ba"ki rama mana"zan rama Amma ba yanzun ba"meyasa ?"baka lafiya ne! nifa na warke bestie" bana ji d'azun kace Allurah zakaje kayiwa kanka ba?"Ashe kina jin me nake cewa Amma kika nuna kamar baki ganni ba?"kin mgn tayi ta wuce ciki Abinta "shima wucewar yayi suka yi clashing da Isma'il da khaleel zasu shigo cikin gidan"duk sannu da jiki suka masa ya Amsa ya wuce....bayan An gama sallar yad'an jima be shigo ba sbd shine yau yayima limanci a masallacin Anguwar "koda Aka idar saiya tafi chemist yayima kansa Allura yafara sallamar mutane. "saida Aka kira sallar isha'i ya rufe yatafi masallaci...... Ab'angaren Ahyaan kuwa tun bayan ta gama sallar tayi kwance tana tunani"gaba d'aya firansu da Dr darma ta d'azun da suna shan farfesu da kuma yanzun gab da magrib ke ranta"wani Abun idan ta tuna tayi mamaki"wani tayi murmushi,wani kuma ta girgiza kanta"jin zafi yayi yawa ya saka ta cire kayan jikinta ta shiga wanka"bayan ta fito ta sanya kaya mararsa nauyi ta kabbara sallar isha'i"bayan ta gama ta mik'e ta gabatar da shafa'i da wuturi "koda shima ta gama lazimi ta dingayi"sbd kullum nasihar mamah da mamy Agareta shine ta maida hankalinta wajen yin Ibada da Addu'ar neman tsari daga dukkan sharri.lazimin takeyi Amma Aranta tana tunanin koya jikin broth nata?"sbd taga har yanzun be shigo ba....motsin shigowar mamy d'akin ya saka ta d'ago kanta "Ahyaan ki fita kije kici Abinci"ga wannan inji Alh (daddy)"ta fad'a tana mik'a mata ledar"nagode mamy dama daddyn yadawo?"Eh yanzun yadawo daga masallaci"to kawai ta Amsa tana shafa Addu'ar ta duba ledar"Ayaba ce da tuffah "tayi murmushi sbd tasan daddy yana yawan yimata tsaraba dasu tun tana yarinya "hijab d'in ta zare ta fito cikin parlourn"Adaidai nan suka kawo nefa"ta sauke Ajiyar zuciya sbd dama zafi takeji"hamza dake zaune yana Assignment ya saki ihun murna "ita kuma saita wuce kitchen" Ahankali ta zaro tufan guda biyu tafara wankewa "tana waigowa Dr darma na shigowa cikin kitchen d'in rik'e da leda"dama kina nan inata nemanki?"uhmm ya jikin naka?"ta fad'a tana mik'a masa tufan guda d'aya"ya karb'a ya gutsura yana mik'a mata ledar hannunsa "juye mana A plate muje muci ko?"batayi mgn ba ta Amsa k'amshin gashashshen naman na dukan hancinta ta d'an turo baki sadda ta juye tana fad'in ka iya kwad'ayi ko?"waye ya koya mun?"yaya mu'az "fad'i gaskiya dai yarinya"hmmm"wlh ka kiyayeni kona maka Abinda zakayi kuka"okay bara nazo sai kimun ko?"k'in mgn tayi ta juye Ayabar cikin plate ta Aza tufan Asama"saiya matso zai d'auka ta janye"meyasa zaki hanani?sbd bbu kasonka Aciki"wannan ma tufan karin jinya ne na baka"yasaki murmushi yana fad'in babu Abinda zai hana naci"ya k'are maganar yana d'aukar Ayabar guda d'aya ya b'are "ni Allah saika biyani Abuna"ta fad'a cikin shagwab'a "ya shareta ya fita daga cikin kitchen d'in yana tunanin meyasa bata son had'a Ido dashi"itama biyosa Abaya tari rik'e da plates d'in guda biyu tana cewa saiya biyata"Hamza na zaune ya kunnah kallo yana cin Abinci "mamy kuma na dama furar da daddy ya sakata"miye ne ka Amsar mata?kaida baka gajiya"kin mgn yayi ya zauna kan kujerah "Ahyaan itama saita zaunah gefensa tace"ki barni dashi mamy zan rama"ta fad'a tana cigaba da cin Ayabar"wai kina nufin bazaki k'aramin ba?"yafad'a k'asa k'asa"ta ballo masa harara "tana d'aukar tsiren yanka ukku ta mik'a ma hamza dake zaune...yanzun nida na siyo baza'ace nafara ciba saima kyauta zaki fara bayarwa?"tsoka ukku kaima shine kasonka"mik'ewa tsaye mamy tayi tana murmushi ta fita rik'e da kwanon furan "Dr darma ya gyara zamansa ya wani tsuke fuska cikin shan mur yace"kema zan iya hanaki ki ciki Ai"murmushin rainin hankali ta saki tana fad'in tatsuniya kakeyi broth"dukda bance ka bani ba kaine ka kawo mun har inda nake"kaga kuwa wajibi naci"ta k'are maganar tana d'aukar yanka guda takai bakinta tafara ci"har wani lumshe Ido takeyi"shi kuwa uban gayyar tuni yafara ci yana binta da kallon k'asan Ido "daga shi har ita naman ya musu dad'i"daya kusan zuwa k'arshe sai cewa tayi ita za'a barmawa"okay jeki kamun maltinah nasha"batace komai ba ta mik'e tsaye ta wuce kitchen "tana tafiya ya saki murmushin mugunta ya kwashe sauran tsoka biyun da suka rage"sannan ya d'auki Ayaba guda biyu ya fice da sauri.... sam Ahyaan bata kawoma ranta zai tsokaneta harya gudu ba"tana shigowa cikin parlourn taga wayam bbu me kama dashi"ta kalli plates d'in taga Abinda ya d'auka "me makon taji haushi saima d'an murmushi ta saki tare da cewa zamu had'u dakai Allah kuwa"zamanta ta gyara ta balle maltinah d'in ta shanye"kafin ta cinye sauran Ayabar taci gaba da kallonta hankali kwance"sai wajen goma saura ta kashe kayan kallon suka bar parlourn itada hamza..... Afannin Ikkhee tun lokacin da taji sanyayyar muryarsa yana yiwa wata mgn ranta yabata gadararriyar yarinyar nan ce da suke zaune *Agida biyu* "saidai kuma bata gama wannan tunanin ba taji muryan Ahyaan d'in,sai kuma yakashe wayar "data kira daga baya Aka sanar mata yayi blocking nata"gaba d'aya sai taji har shi Ayanzun ta tsana"sbd in bacin wulak'anci ko yaya kaso me sonka koda bada soyayya ba"saidai taci burin daga shi har ita sai ta musu sanadin shiga k'unci kamar yadda sukayi sanadin sakata Adamuwa"Ayinin ranar taje club tayi shaye shaye son ranta"musammun da taga yayanta dake kulawa da duk wani Al'amarin yaran gidan nasu baya k'asar..... washe gari misalin k'arfe 4:11 pm "Ahyaan na zaune kan kujerah a parlourn mamy tana chats da Khairiyyah sai murmushi take saki"tasha gayunta cikin sabuwar doguwar riga ta wani had'ad'd'en embroidery material "wanda ta fito lady in copy brown"ga wani sanyayyan k'amshi jikinta na fitarwa"ba make up saman fuskarta Amma tayi masifar kyau"mayafin na saman kafad'arta"yayinda take sanye da takalmi have cover masu ma d'auri,kuma masu tsini copy brown "sai y'an hannu da Agogo da zobba dake mak'ale a hannayenta"tunda ta zauna tana jiran shigowarsa su wuce wajen friends d'in Fatima mamy dake zaune take ta kallonta. har cikin zuciyarta da ranta tana yiwa Nura fatan mallakar Ahyaan Amatsayin matarsa in har ita dashi Alkhairi ne ga juna"to fad'an su yasaka ta dena wannan tunanin"Amma yanzun Al'amarin yaran tsoro yake bata"ta kuma kasa fassara meke tsakaninsu?"dukda dai k'asan zuciyarta na mata zargin Nura fa yafara kamuwa da soyayyar Ahyaan yadai b'oye ne.... Assalamu Alaikum! nutsatstsiyar muryansa ta katse ma mamy tunani"Atake ni'imtaccen k'amshin turarensa ya cika parlourn"Ahyaan ta d'ago kanta suka k'urama juna Ido"itace ta fara janye Idanunta"Azuciyarta tace kamar shine Angon" yana sanye da sky blue d'in shadda wacce taji Aikin hannu da navy blue d'in zare"hula, Agogo,takalmi sawu ciki,duk navy blue yasaka"fuskarsa kadaran kadahan be saketa ba be kuma daure taba "wanda yayi hakane sbd d'azun da safe ya shigo da nufin suyi break fast sai wani sharesa takeyi,ko mgn ma da k'yar tace masa ya jiki"kuma tak'i gaidashi"shiyasa har break fast d'in yak'iyi ya fita"sai kuma d'azun daya shigo ta kamasa Abinci daga nan take tambayarsa yaushe zasu fita ?yace 4:00pm"daga nan ta sharesa shima haka"ko yanzun d'in kin tankata yayi sai mamy kawai yayima sannu da gida"ga wani irin zafin kishinta daya taso masa "wanda yakasa fassara hakan da kishi ne kome?"to itama da yake y'an izzar sun motsa sai taci gaba da danna waya tunda suka had'a Ido bata koma kallon gefen dayake ba"mamy dai na lura dasu kowa ne na dannah waya"dan shi uban gayyar yana tsaye ne bakin k'ofar parlourn "yayi wani irin shegen kyau kamar bad'an k'asar Nigeria ba....wai ba fita kikace mun zakuyi ba?"cewar mamy tana kallonta"Eh Mamy"to zaman jiran meye kukeyi?"ita za'a tambaya" tunda tafi k'arfin tace muje ko?"ya fad'a yana fita"Ahyaan batace komai ba ta mik'e tsaye ta yafa mayafi ta rik'e hand bag d'in ta kalli mamy tace"sai mun dawo"Allah ya tsare ki kula da kanki"kar kuma ki bari kiyi magrib Awaje kina jina?"Eh Mamy"ta fad'a tana fita"lokacin data iso bakin get harma yafita da motar yanata danno mata horn"ta fito tana yamutsa fuska had'e da gallama motar harara sannan ta iso gefen me zaman banza ta bud'e ta shigo"sai lokacin ya d'auke idanunsa daga kanta yana cije baki had'e da tunanin wace irin zuciya ce da ita?"idan ta gadama Ayi raha idan ta gadama ta dinga shan k'amshi kenan"Aransa yace "hakanne y'a macen"very slowly yake jan motar Anutse wak'ar music na tashi"basufi mintina 5 saman titi ba mu'az harya girtse yakirashi"dama kuma sunyi Appointment dashi can zasu had'u "tab'e baki yayi yak'i d'aukar wayar"broth kanafa ji Ana kiranka?kamar yana jira yafara fad'a da cewa"na d'auka Ai jin kan naki bazai barki kiyi mgn ba"idan na koma cewa ki rakani wani wajen sai kimun yadda kika gadama"na lura Akwanan duniya in har baki b'atamun rai ba baki jin dad'i"Amma laifina ne da nake shiga sabgarki....tunda ya fara fad'an nasa bata ce masa komai ba har yayi shiru "sbd Aganinta ita bataga Abinda zaima kumfar baki ba"tasan kuma idan ta biye masa rayukan nasu b'aci zasuyi sai kawai tayi shiru"shi kuwa ba k'aramin shak'a da shirun nata yayi ba....har suka iso bakin get d'in gidansu Fatima babu me mgn cikinsu"bayan yayi parking ya hango mu'az zaune saman mota "Fatima na tsaye gefensa suna mgn" kusan Atare suka fito daga cikin motar shida ita suka nufosu "mu'az ya saki murmushi sbd yana ganin matuk'ar dacewar Dr darma da Ahyaan"saidai da yake yasan halinsu Atake ya fahimci sunyi halin nasu a mota. sbd yadda yaga fuskar Abokin nasa ya d'aure sosai"y'an uwan juna barkanku da zuwa! cewar Fatima tana d'an murmushi"itama Ahyaan murmushin tayi tare da cewa Amarya kinsha k'amshi"kema haka"Ina yininku?"mu'az ya Amsa yana dirowa daga saman motar ya kalli.dr darma ya kama dariya"shi kuma ya tab'e baki yana Amsa gaisuwar Fatima kafin yace"kin mun laifi Amarya "ta d'an zaro Ido tace kaina bisa wuya babban Amininmu"sai yasaki wani Miskilin murmushi har fararen hakoransa suka bayyanah"yana d'an jingina Ajikin motar mu'az "ya saci kallon Ahyaan yaga shima take kallo"saiya d'auke kai yana fad'in yanxun kin kyauta nazo naka miki invitation card Amma baki je har gida kin kaima bestie nah ba?"Ada tacema bazata zo bikin da ba'a gayyaceta ba"Amma yanzun dai gata nan saiki kare kanki....daga Ahyaan har Fatima sunyi mamakin kalamansa"saidai mu'az beyiba sbd sarai yasan halin Dr darma "idan yaga dama zai iya yarfa mutum duk shirin sa dashi.haka idan yaso kuma zai iya nuna duk duniya kunfi kowa yin shiri dashi"fatima dai hak'uri ta bama Ahyaan"tare da cewa jibi zasu zoma har gida ta kawo"okay ba damuwa Ina k'awayen naki?"su ukku ne suna ciki"okay muje ko?"baza mu jira Jameel ba?"(Abokinsu ne shima) "yamutsa fuska yayi tare da fad'in kasan a tsarina ba African time "so idan yazo bamu Ida mgn ba zai iya shigowa dg baya"to shikenan babban likitah yadda kace haka za'a yi"cewar mu'az yana murmushi"Dr darma ya wurgo masa harara yana kallon fatima yace kiyi masa fad'a"kema Ahyaan ki dinga yima bestie d'in ki fad'a"murmushi kawai tayi batace komai "Dr darma ya matso gefenta yace"wuce muje"k'in mgn tayi....sai gaba d'aya suka nufi cikin gidan.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: *Littafin kud'i ne!* .........kai tsaye Asit room d'in gidan Fatima ta musu jagora"ita dai Ahyaan na biye dasu har suka iso cikin sit room d'in"Fatima ce daga gaba sai Ahyaan,sannan Dr darma sai Abokinsa Ango dake bayansa"cike da Aji had'e da shan k'amshi ya zauna gefen Ahyaan da itama ta wani d'auke kai sbd taga y'an matan gaba d'aya ta girme musu bama sa'an ninta bane"tana lura da guda cikinsu ta cika iyayi sai faman cusa kai takeyi"Atake taji yarinyar bata mataba"sbd ta tsani mace marar Aji me cusa kai gun maza"tana lura da mutumin nata yadda yaketa wani basarwa ko gaisuwar y'an matan be Amsa ba"ta saki murmushi duk yana Ankare da ita.....shidai mu'az kallon fatima yayi ya mik'e tsaye sai ta bishi suka fita"haleesa tabi Ahyaan da kallo dashi kansa Dr darma d'in"sai ranta ya bata su masoya ne ,sbd basu santa Acikin friends d'insu ba Anutse Ahyaan ta musu sallama da gabatar da Dr darma Amatsayin babban Aminin Ango"wanda tayi hakanne sbd ganin yak'i yin mgn"yayinda su kuma matan ke zaton sbd yaga Ahyaan d'inne sai kowace ta kama kanta"saidai haleesa uwar iyayi ce tace"to Masha Allah! dama Amarya ta sanar mana da zuwan nasu dukda shi kad'ai ne muka gani bayan tace su biyu ne"Ahyaan tayi murmushi ta d'an matso da kanta gefen kunnansa tace"broth !yaya wannan tayi maka?"ta fad'a k'asa k'asa tana murmushi"shima d'an murmushin ya saki ya juyo ya rad'a mata"da Ace lips nata k'anana ne kuma ba gajerah bace dana taya"gaba d'aya suka saki murmushi Atare .sosai haleesa ta tsargu"Dr darma ya wani ci face Anutse yace" Agurguje Ina son jin nawa kuke buk'ata?me suna hafsat tace" duk Abinda kuke da hali zaku iya bayarwa"sai lokacin ya d'ago ya kalleta yace" good! haleesa ta yatsina fuska tace"ah ah gaskiya hafsat Akan me zakice haka?"Hafsat ki saka acc details naki Asa muku! suka ji sautin sanyayyar muryarsa me cike da haiba da dad'in Amo "haleesa ta yamutsa fuska tana tunanin kodan sbd yaga shida budurwar sa suna da kyau shiyasa yake wani d'aukar kai da hura hanci?"shidai besan tana yiba"saima mik'a ma hafsat wayar yayi"ta matso ta Amsa ta saka masa acc n"cikin second 35 ya musu transfer d'in 500k ya mik'e tsaye yana kallon Ahyaan yace" tashi muje *Aminene*! Amamakin sa sai yaga tayi d'an murmushi batayi mgn ba "wai meye kike b'oyewa cikin hand bag d'in ne? ya k'are maganar yana matsowa ya karb'e jakar"gaba d'aya suka bisu da kallo"be bud'e ba saima fitowa da yayi,ta biyosa Abaya tana tunanin ya sakko daga fushin kenan?"yanzun fa ya gama sauke mata tujararsa Amma gashi yanzun kamar ba'a yiba.....da wannan tunanin ta fito haraban gidan"samun su tsaye tayi shida mu'az da Fatima suna mgn yana kuma yimata bincike cikin jaka"nidai Allah kadena mun bincike cikin jaka"uhmm! hajjaju kenan kud'i nefa da ita Abokinah "ya fad'a yana zaro kud'i y'an 1k besan ko nawa bane ya saka cikin Aljihu tare da fad'in na Amshi zakkatah."yama d'auka ko zata masa daru tace saiya biyata"sai yaga Akasin hakan ,saima matsowa tayi ta Amshe jakar mu'az da Fatima na musu dariya"itadai tana tsaye tana murmushi Ahaka kira ya shigo cikin wayarta"saidai tana dubawa taga bak'uwar number ce"dakewa tayi ta d'auka tayi sallama cikin zazzak'ar muryarta "daga d'ayan bangaren ya wani lumshe Ido yana Amsawa kafin yace" kina mgn da *Abdallah Aliyu mashi* dam! k'irjinta ya buga" tana tambayar kanta Ina yasamu contact nata?"hellow! kina jina?uhmm "Ina wuni?"lfy qlau"nasan zakiyi mamakin kiran nawa ko?"ah ah "meyasa? babu"malama Ahyaan kenan"ni kuma?"Eh mana"yanzun kina Ina?"banafa gida "Anguwa kika jene?"Eh"keda waye?"nida broth mana"wai yayanki da ranar dana fara ganinki naganku tare?"uhmm ta fad'a tana d'ago kanta taga Dr darma na yiwa mu'az sallama "fuskarsa babu yabo bbu fallasa"Amamakin ta kallo bata isheshiba yayi gaba Abinsa "tana ji AA mashi na mata mgn Amma ta kasa cewa komai sbd mamaki....saima kashe wayar tayi ,shidai mu'az da Fatima suna kallonta basuce komai ba "saida ta kallesu tace" mun wuce sai Anjiman ku"godiya suka mata ta fito daga cikin d'in gidan"lokacin harma Dr darma ya shige mota ya bata wuta"zai jata kenan ya hangota ta fito"sai kawai ya tsaya harta shigo"ta kallesa tace broth shine zaka tafi ka barni?"Arzik'in ya kalleta koya tankata bata samu ba"ta bishi da kallo taga idanunsa sunyi d'an ja"ba k'aramin mamaki tayi ba"saima ta fara zaton kodai yanada Aljannu ne?yanzun fa yake tsokanarta Amma gashi ya burkice ya had'e rai......zaman mintina 15 sukayi cikin motar kafin su iso gida"saidai har suka iso kanzil Dr darma bece mata ba"jikinta Asanyaye ta fito ta wuce cikin gida"Adaren ranar ko shigowa cikin gidan beyiba"washe gari da Asuba tana ji ya shigo cikin parlourn suka gaisa da mamy"Amma be neme taba"haka nan taji zafin abun Aranta.....tun wajen k'arfe 7:00am ta gama gyara bed room & parlourn tayi wanka ta shirya cikin jallabiya bak'a irinta larabawa .ba k'aramin kyau tayi ba"Amma yau takalmi plate ta saka"turarema bata saka da yawa ba"saita yane kanta da mayafin"gashin kanta dake d'aure sai yayi kamar ta saka Acuci....mamy ta shigo cikin d'akin ta kalleta tana tsaye gaban mirror tace Ahyaan kizo kiyi break fast saiki tafi ko?"to mamy bana so na makara wlh"hakane Allah yabada sa'a "ki tabbatar kinyi Addu'a sannan ki shiga mota"canma in zaki shiga kiyi Addu'a,ki Kuma shiga da k'afar dama"sai Abu na k'arshe dan Allah ki kasance me tarbiya da kamun kan dana sanki dashi Ahyaan "in sha Allah Mamy"ta fad'a suna fitowa gaba d'aya daga cikin bed room d'in "Agaggauce tayi break fast d'in ta fito ta shiga parlourn daddy ta gaidashi"shima dai Atak'aice ya mata nasiha "sannan ta shiga wajen su mama Agurguje suka gaisa sannan ta fito zata wuce wajen motarta"sai ta lura da motar Dr darma na fake gefe"haka nan ranta ya bata yana cikin motar"halan kuwa hasashen ta gaskiya ne yana ciki zaune yana kallonta"yak'i kuma tafiya ne sbd yana son ganin da wace shiga zata fita wajen Aikin"har tsayawar datayi tana kallon motar duk yana gani"sai kuma yaga ta iso tana masa knocking"zuge glass d'in motar yayi kyakykyawar fuskarsa ta bayyana,suka had'a Ido"gabanta ya fad'i tad'an yamutsa fuska tana fad'in dama kana ciki kenan?"ga Alama kin gani"yafad'a cike da shan k'amshi "Ina kwana?"ki rik'e Gaisuwar bana buk'ata"ko jiya kin gaidani ne?"Agabana kika gaida su khaleel "Akan me zan Amsa gaisuwar daba kullum Ake mun itaba"sai bata ce masa komai ba ta wuce ta shiga mota"Anutse ta jata ta fice daga cikin get d'in gidan kasancewar Abud'e yake"sai tunani takeyi da hasashen zuci"saidai ta gama yanke hukuncin ta fita harkanta "su koma kamar da saiya kama sannan su kula juna"Aganinta kamar hakan zai fi tunda shiryawar tasu beda Amfani da An shirya sai An koma samun matsala.taji zafin Abin matuk'a tadai dake bata nuna masa ba.....tana isowa cikin get d'in wajen tayi parking ta zaro eye glass nata bak'i faskeke ta rufe Idanunta"cikin nutsuwa tamkar hawainiya haka take takun nata dake d'aukar hankalin duk wanda ya Aza idanunsa saman nata.....barka da zuwa princess! taji sautin muryar sa Abayan ta"cike da shan k'amshi ta tsaya saidai k'ememe tak'i juyowa"ganin ya d'auki kusan second 5 be iso inda takeba kawai saita cigaba da tafiya Abinta"ya saki murmushi yana binta da kallo harta tura k'ofar glass d'in shiga ciki ta wuce"ya sauke Ajiyar zuciya yana jin ta k'ara shiga ransa"sbd yana son mace me kamun kai da Aji wacce babu ruwanta da kowa harkan gabanta kawai takeyi.....duk Abinda ya dace data shiga tayi"Aka bata takardan da zata karanta news na k'arfe 9 am"sannan ta wuce office d'in da aka bata tana dubawa "kafin lokacin yayi ta shiga tafara Ana d'aukarta "saidai ta fahimci Anjima da k'arfe 12 na rana zuwa k'arfe 1 zasu jagorancin shirin y'an siyasarmu itada AA mashi"wanda sam bata so hakan ba"taso Ace itada wata mace ce ko kuma wani da bata sani ba.....misalin k'arfe 1:7 pm ta fito Ahankali cike da gajiya zata shiga mota, yayi saurin shan gabanta yana tsareta da Ido yace"madam babu ban kwana sai tafiya?"uhmm kawai ta furta"wai meyasa baki tab'a cewa Abdallah ba?"bayan ni nasan sunanki kuma?"ya k'are maganar tamkar wani d'an yaro"sai murmushi yasub'uce mata tace"shikenan zan dinga fad'a "to meyasa jiya kika kashemun waya "kuma da dare na miki mgn ta what's app Amma kikak'i yimun reply??" kanta Ak'asa tace" banma ganiba gaskiya dan bancika chats sosai ba"jiya kuma inata sauri yamma tayi kar mamy nah tamun fad'a shiyasa na kashe nabiyo broth muka tafo gida"wai shi broth d'in namu beda suna?"tad'an kallesa suka had'a Ido"ya wani marairaice fuska tamkar d'an yaro"sai ta saki murmushi"Ahankali tace "sunansa *Dr Nura Darma* yana Aiki a FMC "kice yayan namu doctor ne?"Eh babban likitah ne"saidai bafa yaya na bane nida shi *Age mate ne*! wai da gaske?"uhmm Amma ba parents naku d'aya ba ko?"Eh cousin d'ina ne" shiru yayi na kusan second 5 kafin yace okay zan kiraki Anjima pls"sbd me bayan mun gaisa yanzun?"ta fad'a tana bud'e k'ofar motar"idan na kiraki zakiji dalili"sharesa tayi ta shige cikin motar tabar wajen........ Ab'angaren Dr darma kuwa yana office zaune yana duba patient "tun wajen 8:35 am ya kamo channel d'in tashar gidanTV d'in *tauraruwa* " k'arfe 9:3 suka hasko kyakykyawar fuskarta da take mgn ba hayaniya da turancinta me fita cikin nutsuwa ta gabatar da kanta "kafin tabfara labaran "shidai yana kallo yana kuma saurare"daga nan data gama ba'a koma nunotaba sai wajen k'arfe 12 pm Aka haskosu itada *AA Mashi* ! har lokacin kuma TV d'in office d'in nasa na Aiki yana kallon su"tunda yaji muryan guy d'in ya d'ago ya kallesa Atake ya shaida fuskarsa . Dukda ganinsa dashi sau biyu ne Amma sarai yagane sa"kallonsu kawai yakeyi baya fahimtar meye suke cewa"daga k'arshe yaja dogon tsaki ya kashe TV d'in...... *bayan kwana 10* Duk yadda Allah yaso da bawansa ya zama babu wani mahaluk'in d'aya Isa ya hana hakan"kuma d'aukaka ta Allah ce.hak'ika *Aminatu iliyasu lawal* ta shigo da farin jini Agidan TV d'in tauraruwa"gaba d'aya mutane na sonta musammun mata sbd wayar da kan data keyi Acikin shirin *mu kula da muhallinmu*! gefe guda kuma maza y'an siyasa nata son cusa kansu wajenta sbd ta wankesu Agun jama'a ta labarai"dukda bata jima da fara Aiki ba Amma cikin k'ank'anin lokaci ta zama tauraruwa tayi suna"harta Ikkhee tana ganinta ta ganeta ,kuma har gobe burinta A kanta na nan ,dama kawai take jira ta samu ta Aiwatar da k'udurinta Akanta....yayinda suke yawan shirye shirye itada AA Mashi "tun bata sakar masa fuska da d'an sakewa dashi suyi mgn har tafara "be yin wani k'asa Agwiwaba ya fara nuna mata sirrin dake cikin zuciyarsa"wanda mutane da yawa daga cikin Abokan Aikinsu zuwa masu kallo suna zaton sonta yakeyi"sbd ko shirye shirye sukeyi zakiga yana yawan kallonta da tausasa murya yayin yi mata mgn"to Ahaka kwanaki goma suka shud'e da fara Aikin nata cikin nassarah"Acikin gidan su kuwa in har tana gidan to tana sashen mamy saiya kama take zuwa wajen mama kuma ummah bata isheta kallo ba....batun me gayya me Aiki Dr darma kuwa tama Ajiye sa gefe"dukda Abin na damunta wani lokaci"saidai yadda yake shareta da k'in san ya shiga sabgarta harma yafi na koda yaushe"tun last week Fatima tazo har gida ta kamata cards na biki"saidai tana ganin da wuya taje tunda wanda zataje dan shi batada wani matsayi Awajensa"dukda ta Amso d'inkin Ankon tana ganin basai ta jeba"Ayau Friday ne kuma Aranar Ake kamu gobe satday yini"kasancewar yau bata je office ba,sbd dama Atsarin da Aka bata banda ranar friday"sosai AA mashi yayi kewarta"hakan yasa yaci burin kamata ziyara da yamma sbd taga wankan juma'arsa, kuma ya bayyanah mata sirrin dake cikin zuciyarsa...... misalin k'arfe 4:25 pm Ahyaan ce tsaye gefen motar AA mashi "shi yana zaune daga saman motar"yaci wankan shadda ash colour da tayi bala'in haska bak'ar fatar jikinsa"fuskarsa shimfid'e da tattausan murmushi yana mgn k'asa k'asa"yayinda Ahyaan ke sanye da lifaya ta rufe jikinta gaba d'aya "colour d'insa sky blue ne yanada zanan orange & red" tayi kyau gwanin burgewa"dukda dai babu make up saman fuskarta Amma tayi wani irin kyau"tunda yake maganar tasa daga uhmm sai umm umm ke had'asu "ita hankalinta ma na wani wajen daban"sarai tasan yau ne Ake kamun su mu'az "Amma taga uban gayyar har yanzun be dawo gidan ba.... Ahyaan! yakira sunanta yanata kallonta "uhmm! na gaji da irin wananin da kikeyi"na nuna miki Abinda ke cikin zuciyata zahiri Amma kin nuna baki gane ba"so ya kike so nayi da zuciyata Ahyaan? Pls karki b'oyemun komai ki sanar mun idan bakya sona kamar yadda nake sonki wlh zan hak'ura"Atsarina bana son yima mace dole sbd ta soni "yak'are maganar Adaidai lokacin da Asma'ul husnah ta fito daga cikin gidan Tasha gayunta zata je yawon juma'a"saida ta rissinah ta gaidashi"ya Amsa yana mata Alamar tazo da hannu"Ahyaan ta wurgo mata harara"saita turo baki ta d'an matso"kallo d'aya yayima yarinyar ya gane k'anwarta ce sbd kaman ceceniya ta jini da yaga sunayi"kud'i ya zaro da nufin yabata Aikuwa da sauri tamayi gaba bata jira yabata ba"da mamaki ya kalli Ahyaan yace"meyasa tayi hakan?"d'an yamutsa fuska tayi tace "rabu da yarinyar nan kawai, nasan tayi hakane sbd kar Amata fad'a ace Ina tasamo kud'i ko?"d'an murmushi yayi domin yaji tarbiyan gidan nasu ta burgesa"cike da tsokana yace"wannan d'in ce yarinya ba ita ke bimiki ba?"harara ta ballah masa tace" k'anwata ta hud'u"wanda ke bimata ya rasu"kusan 13yrs na bata"yarinyar dake da 15yrs yanzun itace babba"to shikenan naji maida wuk'ar"yanzun inaso naji meye matsayi na?"danni dai da gaske nakeyi inaso Abani dama na turo magaba tana Ayi mgn in har kin yarda ko?tana k'ok'arin mgn sukaji horn d'in mota"tana juyowa ta kalli motar taji k'irjinta ya buga! sakamakon hango motar Dr darma ce ke tun karo bakin get d'in gidan....âœ�ï¸� sharhi ko aji shiru ko wane team afito 🤓 wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§�â€�♀ï¸? *AGE MATES* ğŸ§� *35&36* *Littafin kud'i ne!* .........tunda ya doso cikin layin ya lura dasu ,suna tsaye suna mgn harda murmushi ma sukeyi"ba k'aramin k'ololuwa zuciyarsa takai wajen fusata ba"shin kodai yarinyar nan da gayya take yin wasu Abubuwan sbd ta bashi haushi ta b'ata masa?"in bacin tsohon wulak'anci tasan yau ne Ake yin kamun mu'az shine zata tsaya da wani banzan saurayi tana zance rana tsaka kowa idan zai wuce saiya gansu....saiya ja dogon tsaki"daga wajen get d'in shima yayi parking ta gabansu"cikin nutsuwa ya bud'e k'ofar yafara zuro do gayen k'afafuwansa dake sanye da takalmi sawu ciki Awaje"fuskarsa bbu Alamar wata damuwa Amma ba'a sake take ba"Ahaka ya fito yarufe motar yayi lock nata sbd yafiso daya shiga yanzun ya shirya zaizo ya shige ya wuce kawai....kallon gefen da suke beyi ba"Asali ma nunawa yayi tamkar besan da zamansu a wajen ba"cike da k'asaita yake tafiyar kai tsaye "yana k'ok'arin wucewa ta gefen su AA Mashi yayi saurin cewa" Abokinah barka da yamma! beyi mgn ba sai matsowa yayi ya mik'a masa hannu sukayi musabuha ya wuce ba tare da Ahyaan ta isheshi kallo ba"tad'an lumshe Ido sbd k'amshin turarukan sa data shak'a.... d'an jim AA Mashi yayi yana kallonta sbd ganin basu tanka juna ba"tamkar ya tambaya sai kuma yaga Ai be shafe shiba"saiya gyara zamansa Ahankali yace"ke nake saurare"d'an juya Idanunta tayi kafin tace"ka bani sati d'aya"sati d'aya fa kika ce princess?"kafin lokacin Ai najima da bushewa ko?"y'ar dariya tayi sbd ta fahimci yawon yin raha halaiyarsa ce"shikenan mu barshi zuwa Monday"cikin jin dad'i yace"to shikenan Allah yakaimu yasa naji Alkhairi"ya k'are maganar yana d'an murmushi "domin ya tabbar Akwai nassara "inda har bata sonsa tsaye zata sanar masa"Amma yanzun shine saita ja Aji sannan ta fad'a....inaga zan wuce ciki sbd zamu d'an fita nida broth wajen bikin Abokinsa"b'ata rai yayi, yayi wani k'asa da murya yace "wato ni sbd Baki damu dani ba shine zaki tafi wajen biki bayan nazo?"bafa haka bane naga munyi da Amaryar zanje kuma nayi Anko kaga ba dad'i taga ban xoba ko?"hakane karki damu zamuyi waya "saidai nasan week end d'in nan zanyi missing naki sosai"ya k'are maganar yana dirowa daga saman motar"ya zaro wani abu daga cikin Aljihun rigarsa cikin leda yace ga happy friday pls karki ki Amsa "kallo d'aya tayima ledar dake hannun nasa ta fahimci kud'i ne"saida ta girgiza kanta kafin ta fara mgn da cewa"kayi hak'uri bana Amsar kyautar kud'i daga hannun namiji "dukda ba kyau maida hannun kyauta ,da wani abunne dana Amsa koda ba yawa ne.so pls I'm sorry! sosai yaji ta koma bala'in burgesa ,saima yakama murmushi yace"shikenan ba damuwa zamu had'e a next time"ya k'are maganar yana bud'e driver sit ya shiga"ita dai tana tsaye bacin bugawa bbu Abinda k'irjinta keyi"gani takeyi idan tak'i zuwa wajen kamun mu'az bata kyautaba" dole dashi da Fatima suyi zaton wani abu"shi kansa Dr darma daya mata Anko yabiya kud'in d'ink'in 10k sannan tak'i zuwa"Ai batayi Adalciba....tunanin meye kikeyi?"ya katse mata tunani "ta d'an kallesa ya saki murmushi"sai Anjima ko?"yayi shiru itama saita juya zata wuce ciki"ki gaidamun su Mamy "zasuji ta Amsa ta wuce cikin gidan..... Anutse ya nufi bedroom d'insa hannunsa rik'e da jacket d'insa da ya zare ya d'an sagalota a kafad'a" Tafiya yake A hankali kamar cikin kasala da gajiya yana latsa waya"saidai kyakykyawar fuskarsa tamau take ba Annuri"ga wani zafi da had'ewa da zuciyarsa keyi"haka dai ya daure daya shigo ya rage kayan jikinsa ya shiga wanka...shida ya k'iyasta mintina 20 ya gama shiryawar tasa"sai gashi yakai kusan all most 40 minit"sbd tunani da mutuwar jiki....cikin sabuwar shadda giznah milk colour ya fito"wacce Tasha Aiki da zare coffee brown"ya Aza hula itama coffee brown "ga wani irin k'amshi me sanyi jikinsa na fitarwa"lips nasa sunyi jajir"idanunsa ma sunyi ja"hakan yasa ya saka eye glass bak'i "saidai fa yayi kyau har ya gaji kamar shine Angon"rufe k'ofar d'akin yayin da key"yana rik'e da babbar wayarsa dake ringing,wanda mu'az ne ke kiran nasa sbd shine zai d'auke su su Isa wajen kamun....yayi zaton daya fito zai gansu sai yaga wayam bbu su"sai yaja tsaki ya shige mota yabar wajen"sbd ya gama cin Alwashin indai shine zaice taje kamun saidai kar taje "idan ta gadama taje gidan su Amaryar Atafi da ita"yana wannan tunanin ya shigo layin gidan su Fatima"tun daga nesa ya hango maza da mata nakai da kawowa, wasu na'a tsaitsaye bakin get"wasu na sanye da Ankon kamun"na farin lace da head golden brown"ya tab'e baki yana yin parking "da mamaki yake kallon motocin dake cike da layin har 5 pm ta wuce Amma ba'a fara tafiya ba"yana wannan tunanin ya hango mu'az ya fito daga cikin wata mota yana waya"hakan yasa shima ya bud'e k'ofar ya fito....yayi wata Irin tsayuwar k'asaita irin na isassun maza yana danna waya "gaba d'aya hankalin wasu daga cikin y'an matan ya dawo kansa"sai hayaniya Akeyi Ana shiga motoci....*baban su wanka* ! irin wannan kyau haka Abokinah koni dai daga bayanka na biyo"cewar mu'az daga bayansa yana sakin murmushi"cikin nutsuwarsa da deep voice d'in nan ya ce"kaga parrot ban san sharri"ka kira Amarya mu wuce, sanin kankane bana son African time "sannan daga kai sai ita kawai zan d'auka banzo da nufin nayi dakon wata yarinya ba"ya k'are maganar yana wani ya mutsa fuska,koda Ahyaan ce?"be rufe bakiba ba saiga Amarya da babbar k'awarta haleesa da hafsat da Ahyaan Agefen su sun fito cikin nutsuwa! Masha Allahu lakuwata"da badan Ana gane Amarya cikin dububa da nace, da yawan mutane zasu d'auka Ahyaan ce Amaryar sbd yadda tayi masifar yin kyau "tun d'azun tazo gidan ,dan tama riga Dr darma zuwa Amma saman nafef tazo bata tsaya jiransaba."ta kuma yi tsammanin ganinsa dama Anan d'in "saidai tasha Alwashin kallo ko mgn be isa ta masa ba"ita zai shama k'amshi gaban Abdallah Mashi ya wuce yak'i tankata.... Ahyaan! rik'emun baby nah da kyau karfa rigar nan datayi tsayi ta kada mun ita"muryar mu'az ta katse mata tunani "sai ta saki murmushi suna k'arasowa"tayi masifar kyau gownt d'in jikinta, ta kamata sosai"ga make up da Fatima ta tursasata Aka mata sbd sadda taje gidan ta samu Ana yiwa friends nata ita An gama mata"shine tace itama sai Ammata...sosai me gayya me Aiki ya had'e rai yana binta da wani irin kallo ta cikin glass nasa"yana kuma jin zafin ganin yadda ta fito da wannan rigar data bayyana shape d'in jikinta, musammun k'ugunta Amma mamy tabarta ta fito da ita haka bata janta ba"ya yamutsa fuska daya lura da siririn mayafin nata"gashi ta wani d'auke kai kamar bata san da zamansa Awajen ba"ya kuma ji zafin abun Aransa"saidai zai nuna mata shima bata gabansa"da kansa ya bud'e ma Amarya data fito lady in pink tanata zuba k'amshi back sit"Atare itada mu'az suka shiga"yayinda haleesa ta bud'e front sit ta shigo"Dr darma na lura beyi mgn ba "Ahyaan na ganin hakan ta dake ta matsa can wajen wasu motocin"saidai zuciyarta tafasa kawai takeyi, ta kasa gane meyasa taji zafin ganin wata ta shiga motarsa?.....baby zoki shiga mu wuce ko?"taji muryar Jameel Abokinsu Abayanta"d'an murmushin yak'e tayi ta nufi gefen motar tasa da nufin wad'anda ke son shiga su gama shiga saita shiga"sai kawai ya bud'e mata front sit da kansa yana murmushinsa yace zoki shiga ko?"ba musu ta shige ta rufe"shima zagayawa yayi ya shige.....duk Abinda ke faruwa kan idanun Dr darma daya shigo ya zauna a driver sit yana k'ok'arin tashin motar"saida yaga ta shiga sannan yaja motar suka d'auki hanya zuwa inda za'a yi kamun..kai tsaye a *goruba road* suka yada zango, Adaidai wani had'ad'd'en get house"daga cikin haraban gidan Akayi decorations Aka zuba kujeru da rumfuna"ga masu Asharalle har sun iso sunma fara"koda suka iso fitowa Dr darma yayi ya jingina bayansa Ajikin motar yana kallon motocin daketa fakowa wajen "Ahaka motar Jameel ta tsaya "ya tsare motar da Ido har Ahyaan ta fito cikin takunta na k'asaita da izzah ta wuce ciki waya kare gefen kunnanta tana waya harda d'an murmushinta....ya sauke Ajiyar zuciya Adaidai lokacin suma couples suka fito suka wuce ciki da tauwagar mutane"shidai Dr darma bema shiga ciki ba"saiya gyara zamansa saman motar yana danna waya "saida aka kira sallar magrib ya diro yayi lock d'in motar ya fito bakin titi ya nufi wajen wani masallaci "kasancewar Akwai tape yayi Alwallah yanufi ciki.... Acan ciki kuma Anata cashewa saidai babu babban Abokin Ango"sai kiransa marok'a keyi Amma tsit babu shi"ga couples nata rawa Ana musu liki....Ahyaan kuwa sarai ta fahimci ko shigowa wajen beyi ba"saidai batayi zaton komai ba saima ta d'auka yanada uzuri ne"tasowa tayi da nufin ta musu liki saita tafi gida sbd mamy ta gargad'eta karta wuce 7 pm bata dawo gida ba"Anutse take tafiyar harta iso tsakkiyar filin rawar ta zaro y'an 200 tafara yi musu lik'i"Atake Jameel shima yafara yimata lik'i da y'an 500....kamar daga sama taji An finciko hannunta"ta d'an zaro Ido zatayi ihu taji daddad'an k'amshin turarensa"Atake ta had'e rai "tana d'ago kanta suka had'a Ido dashi"fuskarsa babu rahama yama cire eye glass d'in"d'aure fuska itama tayi"sai kuma ta fara k'ok'arin turjewa"ga talaminta da tsini"saidai babu ma wanda ya lura dasu sbd yawan mutane da hayaniya da Ake tayi da kid'a..da k'arfi yajata ,ganin idan bata bishi ba zai Iyar kayar da ita da wannan Jan nata dayakeyi saita k'yalesa har suka fito bakin get "ya bud'e gefen me zaman banza ya:turata ciki yana huci murya Akausashe yace"in bacin mamy ta kirani tace kome nakeyi na Aje na maidoki gida,da babu Abinda yadameni dake balle har nataho dake"tunda ke kina ganin kin kai matsayin nuna mun jinkai da kuma kin Isa to badamuwa"ya k'are maganar yana rufe k'ofar da k'arfi,kafin ya zagaya ya shigo yaja motar Atsiyace"Ahyaan bata ce masa komai ba"saidai ranta yakai k'arshe wajen b'aci",tana ganin kodai sbd yaga tana zaune gidansu ne yake mata haka?"sai kuwa ta kauda tunanin Aranta"Atake taji zuciyarta ta Amince mata data zab'i *Abdallah Aliyu mashi Amatsayin miji!* sbd zaman datayi dashi wajen Aiki ta fahimci mutum ne me sanyin hali dabai d'auki duniya da zafi ba"tana ganin in har iyayenta sunyi bincike Akansa da halayensa zata Amince ya zama Abokin rayuwarta"idan tayi Aurenta ta tafi sai yayi fitinar da wacce zaiyi.....shi kuwa yaji zafin shirun nata matuk'a"suna isowa gidan daga bakin get ya, tsaya , ta bud'e k'ofar ta fito daga cikin motar ta wuce cikin gida....Adaren ranar ita kanta mamy ta fahimci Ahyaan nada damuwa sbd ko Abincin dare bata ciba"tayi mata tambayar duniya sai tace ba komai "washe gari da Asuba har kuka ta sameta d'aki bayan ta gama salla tana yi"tana ganinta ta goge hawayenta "gefen bed d'in ta zauna cikin fad'uwar gaba tace"Ahyaan dan girman Allah ki sanarmun meke faruwa?"kodai Nura ya miki wani abu ne jiya?"gaba tun jiya nak'i samun nutsuwar zuciya Ahyaan sbd damuwar dana lura kinada ita"gashi kuma yanzun kina kuka"tun d'azun nake jiran shigowarsa naji ta bakinsa meke faruwa ne?"mamy babu komai fa bama tsakanina dashi bane"tsakanina da Ammah ne da take fushi dani bata d'aukar waya ta"sai Aibata Abba takeyi bana jin dad'in hakan sam"rarrashinta mamy tayi da nuna mata komai ya kusan zuwa k'arshe ta daure cikin manemanta ta fidda wanda takeso Ayi mgn"saidai har lokacin mamy tak'i yadda da wannan shine dalilin damuwarta"saidai bata koma tambayarta komai ba....wajen k'arfe 10:23 am Dr darma ya shigo cikin parlourn sbd yayi busy tun Asuba ya fita zuwa masaukin da yayima friends nasu da suka zo d'aurin Aure."sai wajen tara da rabi yadawo gidan yayi shirin zuwa d'aurin Auren"sbd na k'arfe 11:00 am ne"farar shadda ce sabuwa dal Ajikinsa y'ar ciki da malun malun "Tasha Aiki da golden d'in zare"yasha kyau tamkar shine Angon "da k'yar mamy ta Amsa gaisuwar tasa tare da cewa muje Ina son mgn dakai"ta fad'a tana fitowa daga cikin parlourn fuska Ad'aure ta zauna kan kujerah dake tsakar gidan.shima kan kujerah d'in ya zauna yana tunanin me Ahyaan tace mata yayi mata?saiya d'ukar da kansa k'asa"me kayiwa Ahyaan jiya?"me kuwa zan mata mamy?"ko kuwa itace tace na mata wani abun?"ko d'aya,hasali na tambayeta meke faruwa? tace" ba komai"saidai raina ya bani wani abun kamata"sanin kankane bata tab'a cemun kamata wani Abu bayan idonkaba"koda zata fad'a gabanka zata fad'a cikin raha"na lura gaba d'aya dakai da ita bakuyin cikakken sati guda baku yi fad'a ba"to daga yau na haramta gaba tsakaninku, dole kamata mgn itama haka "Amma mamy itace ke nuna banida daraj.....kaga !bana son jin komai tana kitchen jeka kirata,kace tazo mun da wayarta"bece komai ba ya mik'e tsaye ya wuce ciki"Ahyaan na tsaye tana juya Miya sai k'amshi ke tashi Acikin kitchen d'in"sai d'an murmushi takeyi tana tuna wayar su ta d'azun da safe itada AA Mashi...daga bakin k'ofar ya tsaya yayi sallama! gabanta ya fad'i batare data juyo ba ta Amsa masa "kizo inji mamy tana tsakar gidan"kuma tace kizo tare da wayarki"ya fad'a Atak'aice yana fita"tabi bayansa da kallo"saima sannan ta tuna yaufa Ake d'aurin Auren mu'az"rage k'arfin gas d'in tayi kafin ta fito ta d'auki k'aramar wayarta baby Nokia ta nufo tsakar gidan"gabanta ya koma fad'uwa "daga gefensa ta rab'a ta duk'a Ahankali tace mamy gani! kanta mamy ta d'ago in a serious tone take furta, na rasa meyasa kuke haka?"shin yaushe zaku girma ne?"kaine namiji daya kamata kafita hak'uri da kauda kai nurah"Amma bakayi kune baku cikakken sati guda bakuyi fad'a ba"to daga yau in har na Isa daku na yanke gaba tsakaninku"dole kamata mgn itama haka "muda muke da burin har tsufanku ku tashi da wannan zumunci Amma shine kuke haka kamar wasu yara "haba Ahyaan! to daga yau na hana y'ar haka tsakanin ku kuna jina?"gaba d'aya suka ce uhmm"jikin Ahyaan Asanyaye tace"kiyi hak'uri dan Allah mamy in sha Allah zamu kiyaye"broth dan Allah kayi hak'uri kaji?"babu komai kema kiyi hak'uri"to ko kufa?"yanzun ma kunada number d'in juna?"sukayi shiru"meyafi haka kayan kunya dan Allah?"shidai jin mamy kawai yakeyi sbd yanada contact nata duka layikan ta guda biyu"yayi serving ya Ajiye cikin wayarsa bedai tab'a kirantaba....bashi wayar yasaka number nasa"ba musu ta d'ago kanta ta mik'a masa wayar"sai suka had'a Ido "ta janye idanuwanta shi kuma ya Amsa"bayan ya saka ya kira"dan wai karta gane ko yanada number d'in nata"gashi na kira ta shigo cikin wayata "batace komai ba ta Amsa ta mik'e tsaye"shima mik'ewa tsayen yayi yace"mamy na tafi wajen d'aurin Auren, nasan su daddy zasuje"Eh yace daga office zai wuce ta can"Allah yasa Alkhairi"Ahyaan dai batace komai ba ta wuce ciki shi kuma yafita. *Monday*âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES*ğŸ§�â€�♀ï¸? *37&38* *Littafin kud'i ne!* *Monday* misalin k'arfe 10:38 am"Ahyaan ce zaune a office nata tana danne danne a laptop "saidai gaba d'aya hankalinta ba'a nan yake ba tana tunanin meyasa Dr darma yak'i sake mata kamar da?"ita ba damuwa tayi da hakan ba .kawai tana so tasan meyasa yayi hakan?"tun bayan mamy ta shiryasu,yanzun iya karta dashi da safe su gaisa shikenan "idan ya shigo tana a parlourn zaice mata sannu da hutawa"ya dena fira da ita kamar Abaya idan suna shiri,ya dena tsokanarta ,ya dena sakata Aiki "kawai dai hidima da ita ne be dena ba"idan yasan tana buk'atar Abu zai bada Abata ko kuma ya Aiko mata dashi"yanzun haka tanaso suyi shawarah game da soyayyar ta da AA Mashi"Amma bataga fuska ba Awajensa "danko fara'a yadena yimata shiyasa yanzun har kwarjini yake mata a fuska....dukan table d'in da Akayi ya saka ta sauke numfashi tana d'ago kanta suka had'a Ido dashi.yana sanye da suit sky blue da farin gilashi"ya wanku sosai"wani tattausan murmushi ya jefeta dashi yana furta tunanin me kikeyi haka *Aminatu* ? dam ! K'irjinta ya buga "wannan ne karon farko da taji Ainahin sunanta Abakinsa"dukda batayi mamakin jinba sbd Anan kowa dashi yake kiranta"saidai yadda ya furta d'in sai taji wani iri daban"gaba d'aya sai taji duk duniya kamar Dr darma yafi kowa iya furta harafin sunan nata har yayi dad'i....wai baza'a mun mgn bane na juya?"ya fad'a still yana daga tsayen"I'm sorry Ina d'an wani nazari ne, kasan yanzun nan na shigo sbd nad'an huta kafin 11 tayi mu cigaba daga inda muka tsaya ko?"hakane Amma niba wannan ne ya kawoni ba"nazo naji Amsata ne.ta sunkuyyar da kai "kinji?"ta sauke Ajiyar zuciya tana d'ago kanta ta juya fararen dara daran lulu eyes d'inta murya can ciki tace"na Amince dakai.... Alhamdulillah! ya fad'a yana yin d'an tsalle tamkar wani yaro"ta saki murmushi,yaja kujerah ya zauna yana tsura mata Ido"thank you so much my sweet heart"in sha Allah indai nine miji Agareki baza kiyi dana sani ba"so pls idan ba damuwa inaso ki sanar Agida zan cigaba da zuwa"sannan zanyi mgn dasu daddy sbd su bani damar turo magaba tana Ayi mgn sbd da gaske nakeyi Ina sonki da Aure.Atak'aice dai kinsan sunana"ni haifaffen garin nan ne"muna zaune nida iyayena Anguwar modoji "mahaifinah d'an kasuwa ne , Asalin sa d'an jihar MASHI LG ne"duk dangin mu nacan"kasuwanci yakawo mahaifinah Anan garin har yayi Aure aka samemu...mu 13 ne Agidan mu"nine d'a na farko "mu 7 ne wajen Ammi nah"sai Anty Amarya nada y'ay'a 6"Anan garin nayi karatu nah gaba d'aya har na kammala na fara Aiki"banida wani Amini sama da haisam"shi yayi Aure harda y'arsa.....wannan shine tak'aitaccen tahirina Ahyaan "idan kina son jin fin haka ko kuma halayena na baki dama kije ki bincika"ya fad'a yana d'an murmushi "ba tare data kallesaba tace" Masha Allah! ya jinjina kansa yana mik'ewa tsaye yace"bara naje kar Ace muna office muna soyayya ko?"kanta ta gyad'a masa shi kuma yafita.... zaune take A parlourn gidan su suna kallon TV itada yayanta da k'anwar su"dududu befi kwana 2 da dawowa k'asar ba....can Aka hasko kyakykyawar fuskar Ahyaan tana labarai"Atake Ikkhee taja tsaki tana kallon kausar tace"ke dallah canza mana channel"bana son ganin shegiyar yarinyar nan na tsaneta....da mamaki Mr mahuta ya kalleta yace meyasa kika tsaneta?"cikin wani yanayi Ikkhee ke sanar masa mak'asudin Abin"ta kuma nuna masa ma son juna Ahyaan da Dr darma keyi"toke meyasa ba zaki hak'ura dashi ba?"Ai na jima da hak'ura dashi yaya tunda yanuna baya sona"saidai inada wani buri Araina game da ita dashima gaba d'aya"inaso nayi mata wani gib'i Arayuwa"yanzun haka na saka kullum Ana bibiyarta"tana banza talaka me Aiki abiyata Albashin har zata nemi takani. nace makafa yaya Alokacin yaso ya kulani Amma y'ar iskar yarinyar nan ta kama yimasa chakulkuli suka wuce ta gaba suna dariya. bayan kuma cikin chemist d'in ta yadamun bak'ak'en magan ganu nacin fuska son ranta.....shiru Mr mahuta yayi yana nazari"domin fad'uwa tazo daidai da zama"saidai bayaso yasaka k'anwarsa cikin case d'in "dan shima ya lashi takobin saiya d'and'ani zumar Ahyaan kota halin k'ak'a"saidai dole kafin k'udurinsa yacika ya samu wani yasaka cikin case d'in sbd karta kwab'e musu"iya saninsa tunda ya d'ora idanunsa Akan yarinyar yake fama da sha'awarta"ya kalli Ikkhee dake sauraren jin yace wani Abu"ke tashi kije ciki"ya fad'a yana kallon kausar"bata ce musu komai ba tabar wajen"yayi k'asa da murya Ahankali yace"karki damu ki cigaba da bibiyarta idan kin samo inda take ,kuma ba mutane A wajen kimun mgn ta waya"zan turo Asaceta cikin badda kama Ayi reping nata..... tabbas yaya shine kawai Abinda za'a mata na huce"kuma ta haka ne shima Dr d'in zai tsaneta ya juya mata baya"saidai ta yaya hakan zai faru yaya? sbd karta gane mune kuma daga baya Asirinmu yatonu , musammun tunda y'ar jarida ce! karki samu damuwa wad'anda za'a saka su saceta bata sansu ba"ke kuma bazata gankiba balle ta zargeki"sannan sai Ambata Abinda zai bugar da ita komai zai faru"daga nan sai a yasar da ita saman titi. kinga bazata san kosu waye suka Aikata mata hakan ba"iyaka kawai kiyi k'ok'arin sanin wad'anda zaki saka su bibiyenta bazasu fallasama kowa ba"ah ah yaya basuda matsala course mate d'ina, kuma mayun kud'i ne"ta fad'a tana d'an murmushi sbd k'arya ta zabga masa"k'ananun y'an dabane ,kuma y'an shaye shaye wajensu take siyan kayan maye"Adalilin hakan ta sansu"shi kuwa Mr mahuta beyi zaton komai ba ya Amince... ***************** tun lokacin da Ahyaan ta sanarwa Abdallah Mashi tayi Accepting d'in soyayyar sa "gaba d'aya wajen Aikin nasu Akasan suna son juna"sbd yadda yake nuna mata soyayya k'arara da tsantsar kulawa"Ayanzun duk Friday yake zuwa kai mata ziyara"su daddy da Abba sunsan dashi"sbd sun saka Ayi bincike game dashi da iyayensa da halayyarsa"kuma Alhamdulillah harma yaturo iyayen nasa sun kawo kud'in gaisuwa"rana kawai za'a saka yanzun" duk Abinda ke faruwa Dr darma yasani saidai be saka kansa cikin hidimar ba"ko wajen bincike da Akace zasuje da khaleel uzurin Aikinsa yakawo shiyasa beje ba"saidai duk yana Ankare da hidimar da Akeyi "sarai ya fahimci Ahyaan naso ta masa zancen Amma bataga fuska ba Awajensa.....tun lokacin da yaga haka jikinsa yayi mugun sanyi"Ada yana ganin kamar wasa zuciyarsa keyi masa ba son Ahyaan yake ba"Amma yanzun data kasance tana gab da zama rabon wani ya fahimci zuciyarsa ta jima da mutuwa a soyayyar yarinyar"wacce sai bayan yadawo Nigeria ne yafara jin Alamar soyayyar ta da zafin kishinta Aransa Amma Ada baya jin hakan"ya kuma fahimci bata sonsa"idan tana sonsa bazata kula wani ba"shi kuma Ayanzun baya jin zaima iya furta mata"gara kawai ya bari daga shi sai zuciyarsa....da wannan tunanin yaci gaba da rayuwa"duk yayi rama ga Azumi duk litinin da Alhamis sai yayi"ga wani irin shiru shiru yak'arayi ,ba sosai yake kula kowa ba"dukda dama ya kasance bame yawan surutu ba"dama yawan firan tasa da ita ne"saidai sarai halin damuwar daya saka kansa Aciki mamy na lura"kuma jikinta yayi sanyi itama"saidai dukda haka tana Addu'ar Allah ya musu zab'in Alkhairi gaba d'aya "garama Ahyaan d'in ita tanada samari"shi kuwa baya kula mata.....Acikin gidan kuwa har yanzun tsakanin zaman luba da Abba babu Abinda ya sauya zane"saidai tanama shirin zuwa k'asar nijar itada wata k'awarta da zata rakata ,sbd suje Akarya sihirin daya koma kanta na warin jab'a datakeyi"sbd har yanzun bata dena warin ba"kuma tana so Ayima Ahyaan Aikin da za'a koreta daga wajen Aiki.sai kwatsam Aka kawo kud'in gaisuwar Ahyaan d'in"hakan yakoma dagula ma ummah luba lissafi"Ayanzun ta yanke shawaran siyar da gadonta da tumakai 3 datake kiwo gidan mahaifiyarta sbd ta tafi nijar...Allah ya tsare mana imaninmu yasa mudace duniya da lahira.... Ayau yakama week end ba office "kuma Ajiya Ahyaan ta d'auki Albashin farko nera 200f...."Ayau kuma taje ta cire duka kud'in da safe ta bama mamy"sai ta kama dariya tace"Ahyaan Ai kud'inki ne ko?"zan d'auki 2k na saka Albarka"saina kaima Alh ya gani"kuma suma su mama zaki kai su gani su d'auki Abinda zasu d'auka "itama Ammah da musty yaka mata ki basu wani su saka Albarka"dato ta Amsa"mamy ta d'auki kud'in ta samu daddy har d'aki takai masa"sai yakama murmushi yace"toni meye sai An kamun na d'auka ?"na gani Allah yasa Albarka"Ameen Amma Alh ka d'auki wani Abin"shima 2k ya d'auka"mamy kuma da kanta taje ta kaima su mamah kud'in "saidai kason ya canza"dubu ishirin ishirin Abba yace su d'auka itada daddy"suma shida mama haka zasu d'auka, sai Abata sauran ta bama y'an uwanta Abokan haihuwa wani Abu"sannan kuma da kanta ta bama Ammah"badan daddy yasoba ya Amince suka Amshi kud'in sai dan sbd Abba yanuna beji dad'i ba"lokacin da sauran kud'in suka zo hannun Ahyaan biyu ta raba ta kalli mamy tace"gashi ki Ajiye ma broth"haba Ahyaan! wannan wane irin Abune? Ina Aka tab'a haka?ah ah mamy dan Allah nidai ki barshi nida broth duk d'aya ne"Abinsa nawane ,Abuna nasa ne ko?"mamy na k'ok'arin mgn shi kuma ya shigo cikin parlourn "wanda sarai yaji kalamanta"Atake zuciyarsa tayi wani irin rauni"yabita da kallo itama shine take kallo"Atake ta fahimci yayi rama"saidai suna had'a Ido ta janye idanuwanta"ya zauna kan kujerah yana fad'in mamy da y'arta sannunku! yauwa sai yanzun ka tashi ?"cewar mamy"uhmm" kawai yafad'a "ita kuma saita bar musu parlourn"Ahyaan ta saci kallonsa yana sanye da k'ananun kaya yayi kyau sosai da haske"Ashe ita yake kallo"wai broth baka lafiya ne?"me kika gani?"ba naga ka rame ba"shiru kawai yayi yana dannah waya"gashi tunda baza kayi mgn ba"ta fad'a tana Ajiye masa 50k saman jikinsa"ya kalleta ya kalli kud'in"tamkar baya so yace na meye?"naka ne jiya na d'auki Albashin farko"Masha Allah! Allah yasa Albarka "Amma sunyi yawa ki bani 5k ma sunyi nagode"nidai Allah ah ah ka d'auka duka indai nida su khaleel d'aya ne Awajenka"shiru kawai yayi sbd shine kawai yasan me yakeji sbd shagwab'ar datakeyi"shi yaushe rabonma daya zauna har suyi mgn irin haka da ita?"kaji broth?"girgiza kansa yayi ya mik'e tsaye rik'e da kud'in ya zare 5k"saiya kalleta da rinannun idanunsa da har sun fara sauya kala"sosai yayi mamakin ganin Idanunta sun ciko da k'wallah....indai bazaka Amsa duka ba toka bani"ta k'are maganar hawaye na ziraro mata saman kyakykyawar fuskarta"yana k'ok'arin mgn kira ya shigo wayarsa"dukda yau week end ne yayi mamakin ganin kiran daga Asibiti ne"sallama kawai yayi"Dr Marwan ya Amasa tare da cewa" pls doctor idan kana kusa kazo ka taimaka mana An kawo patient emergency wlh"ko numfashi batayi"ni kuma ba irin wannan matsalar na sani ba"gashi likitoci basufi 5 bane A Asibitin sbd yau week end "wlh Akwai matsala huhun yarinyar ne keda matsalar"kamar yanda Dr John ya fad'a"kayi hak'uri pls kazo ko zaka iya dubata mugani...okay kawai yafad'a yana yanke wayar "ya duba gefensa yaga wayam babu Ahyaan"saiya saka kud'in cikin Aljihu ya fita daga cikin parlourn da sauri..... Tsaye yake gaban emergency room d'in da farar jallabiya Ajikinsa "yayi uban gumi sbd tashin hankali da mamakin yaushe yarinyar nan ta fara shaye shaye har ya fara yimata irin wannan illar haka Ajiki?"kansa ya d'ago yana furzan da huci daga bakinsa yabi Dr Marwan da kallo daya gama wayar zai wuce....pls doctor ya kukayi dashi ne?"kodai mu canza wani Asibitin ne tunda babu doctors Anan"kasan yau weeks ends dama Ana samun irin wannan matsalar ta rashin doctors da yawa "sannan yanzun kafin kuje da ita wani Asibitin Adubata An samu matsala"gara kayi hak'uri nanda 10 minit zai iso"shima Alfarma muka nema gunsa, dukda tsarin Asibiti nan idan lokacin da bana Aiki bane bai zama dole likitah yatsaya ya duba patient ba"Amma da yake shi babban likitah ne koda wane lokaci zamu iya kiransa"it's okay"mr mahuta ya fad'a cikin gamsuwa yaci gaba da safa da marwa Awajen"ba'a fi cikakken minti 10 ba Dr darma ya iso wajen"daddad'an k'amshin turarensa ya fara kawowa Mr mahuta ziyara"ya juyo da sauri sbd yaji kamar yasan me wannan k'amshin....Ido hud'u sukayi dashi"k'irjin Mr mahuta ya buga! musammun daya san shi likitah ne"fatansa Allah yasa ba shine aka kira yanzun ba..... doctor ka k'araso ne?"cewar Dr Marwan daya fito shida wasu nurses guda biyu daga cikin wani office "Anutse ya juyo fuska Ahad'e yace"uhmm Ina patient d'in?"tana nan ciki su Dr John na'a kanta"gama yayanta nan daya kawota yadamu sosai"pls Dr Abata taimakon daya dace"Cike da shan k'amshi Mr mahuta yace"Eh ka dubata ko nawane zamu biya indai Akanta ne"nasoma mu tafi private hospital da tafi nan to kuma time ya k'ure"Dr darma beyi mgn ba saidai wani shegen murmushi kawai daya keyi yatura k'ofar emergency room d'in ya shiga"Mr mahuta ya sauke Ajiyar zuciya "saidai befi 5minit da shiga ba yafito"dama ya shiga sbd yaga fuskar patient d'in da kuma duba file nata"dan yaga mak'asudin ciwon nata....yaya ka fito kuma?"cewar Mr mahuta yana shan gabansa"cike da jinkai Dr darma yabishi da kallo fuska Asake yace"nuna dukiya ko Mulki da isah basu sakawa nayi Aiki nah! saidai na kanyi Aikin sbd tausayi ko Alfarma! saidai kashhhhh"kai baka daga cikin wad'anda zanji tausayi balle har nayima Alfarma"sbd Aganina duk me tunanin kud'i suna iya maganin duk wata damuwa ta duniya"to kamata yayi duk sadda ya tashi yin wani Abu to yayi Amfani da kud'in wajen neman abun yaga ko zai iya samu"ya k'are maganar cikin gadarah yana sakin wani makirin murmushi ya rab'a ta gefen Mr mahuta ya fara tafiyarsa cikin k'asaita yana basarwa" tamkar tauraron dake haskawa haka kowa ya bishi da kallo"wasu nurses d'in najin inama inama....cikin tsananin b'acin rai da damuwa Mr mahuta ya fara masifa da cewa waye kai?"yaushe kayi karatun harka zama likitan balle ka gayan mgn?"Ayanzun ko k'asar waje ne Ake da buk'atar Akaita zamu kaita"kuma yanzun zamu bar wannan banzar Asibitin "saidai inaso kasani wlh wlh !! sai kayi nadamar Abinda kamun"kuma daga yau kadena Aiki Anan "Dr darma beko kalli gefen dayake ba ya Ida yin gaba yabar wajen"dama burunsa ya bashi haushi ya gaya masa mgn "ya kuma gaya masa bashida matsala"batun kurarin da yakeyi da maganga nunsa na burga basu damesa ba"saidai yayi mamakin ganin bilkisu ce k'anwar mr mahuta"sannan beyi zaton kamarta duka 25 yrs tana irin wannan shaye shayen "da yake neman yima lafiyarta lahani ba...da wannan tunanin ya wuce chemist"sai bayan sallar la'asar yanufo gidan sbd yunwar daya kwaso... Ada sashen su mamah yayi niyar tafiya saiya tuna ba itace keda girki ba"hakan yasa ya wuce wajen su mamy"tsakar gidan ya kallah yaga ledar biscuits dasu chiweengum dasu sweet"ga kuma abun goro"haka nan yaji fad'uwar gaba "saiya dake ya shigo cikin parlourn da sallama.....katan d'in biscuits kusan guda 12 dana ruwa da lemo dasu sweets ya samu tsume gefen bango Ajiye"mamy na zaune da wasu gabanta tana d'aurawa Afaran leda"ta bishi da kallo tana Amsa sallamarsa"saida ya zauna kafin yac"e wai goro da Alawan meye ?"na saka ranar Auren Ahyaan ne"gama naka nan"wata 5 aka saka ranar"ta kare maganar tana mik'a masa k'ulli me d'an girma dake d'aure cikin bak'ar leda......âœ�ï¸� sharhi ğŸ˜� pls bana son k'orafi kunl zubağŸ‘�ï¸�ğŸ‘�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§�â€�♀ï¸? *AGE MATES* ğŸ§� *39&40* *Littafin kud'i ne!* .......tamkar saukar Aradu ! haka Dr darma yaji kalaman mamy cikin kunnuwansa"ga wani irin mahaukacin bugu da k'irjinsa keyi fat fat fat!!!....cike da dauriya had'e da b'oye yanayin daya tsintsi kansa Aciki ya had'a haruffan guda ukku wajen furta"Allah yasa Alkhairi! yafad'a da k'yar ba tare daya Amshi ledar da mamyn ke mik'o masaba"yadai girgiza kansa Alamar baya buk'ata"daga haka ya mik'e tsaye yabar parlourn "Abincin da baiciba kenan ya wuce d'aki ya kwanta ciwon kai me tsanani ya masa sallama"sai gab da sallar magrib ya watsa ruwa ya fito sbd ya tafi masjeed"idanunsa sunyi wani irin jaa"inda da yawan mutanan dake a *gida biyu* sun gansa Alokacin da sun tabbatar da babu lafiya"gaba d'aya jinsa yakeyi wani iri kamar bamai rai ba"Ahaka ya tursasa zuciyarsa yayi sallar magrib ya zauna yafara karanta Alkur'ani me girma sannan ya jira Aka gabatar da sallar isha'i"ba laifi yaji zuciyarsa tayi sanyi"saidai tunanin Abin na'a ransa daram"ji yakeyi yanzun daya Ida tabbata ita ba tashi bace yake jin wani sonta na fusgarsa"sunan Allah kawai yake Ambata Azuciyarsa yana jin tausayin kansa"sbd yasan Abanza yake damuwa sbd wacce yakeyi Akan ta ita ba tasan yana yiba..... Awannan dare Dr darma yayi shi cikin wani irin yanayi. mamy kuwa bata ji haushin k'in Amsar kayan saka ranar da baiyiba"hasalima tausayinsa taji"saidai tasan matar mutum kabarinsa"kuma idan har Ahyaan na sonshi da bazata kula kowa ba"iyaka zata cigaba da yimasa Addu'ar dangana da samun wacce ta fita"sbd ta jima da fahimtar matsalar yaron nata shiyasa yake yawaita Azumi "kasancewar sa me jin nauyinsu yasaka ya kasa fitowa zahiri ya nuna musu matsalarsa"Amma tana lura da komai"tasan da dalili da yasa yake yawaita yin Azumin nafilah"ta kuma tabbatar da kafaffiyar zuciyarsa ta hanashi ya bayyanah soyayyar sa ga Ahyaan"gashi ta sub'uce masa "wanda tanada yak'inin k'ilan sbd kar tace bata sonsa dan suna AGE MATE ita dashi shiyasa yak'i sanar mata da soyayyarsa...tana cikin wannan tunanin Ahyaan ta fito daga cikin d'akin ta zauna tana fad'in mamy broth be shigo bane?"ya shigo ya fita Amarya"nama bashi nasa kason yayi murna ya tafi"sai tayi d'an murmushi bata ce komai ba"Ahaka kiran Abdallah Mashi ya shigo cikin wayarta"ta harari wayar tak'i d'auka "ki d'auka mana Ahyaan" ko Ammah ce?"ah ah"ba wannan Abdallah d'in bane kullum zafin waya baya gajiya shi"Ammah kuma Ai tuni ta hak'urah mamy ta dena fushi dani"musammun data san waye Abdallah da family nasa"shiru mamy tayi Aranta tace" Anya koda Nura yace" yanama son yarinyar nan kakarta zata Amince kuwa?"ta Ayyah Aranta sbd tasan halin Ammah burinta Ahyaan ta Auri me hali"dukda tasan babu wanda zai kushe nurah Amma gani takeyi da kamar wuya Ammah ta Amince.....kallonta ta maida Akan Ahyaan fuska Ad'aure tace meye haka Ahyaan?"ki d'auka mana yanata kira ba dad'i "kamar zatayi kuka ta d'auka ta wuce bed room d'insu..... washe gari misalin k'arfe 12:11 pm Dr darma ne zaune a office nasa yana d'an hutawa be jima da gama ganin patient's ba"yadi ne coffee brown Ajikinsa,rigar me gajeran hannu "kansa babu hula"idanunsa na b'oye cikin eye glass bak'i sbd Jan da sukayi "har yanzun beci Abinci ba"ko yau da Asuba yaje ya gaida mamy be koma komawa gidan ba sbd beson ganin Ahyaan "ji yakeyi yadda zuciyarsa tayi rauni har rungumeta zai iyayi kodan ya sami sauk'in rad'ad'in daya keji Azuciyarsa"dukda idanunsa nason ganinta,kunnuwansa nason jin sautin zazzak'ar muryarta. Amma Aganinsa yin baya da ita shine Mafi Alkhairi Agaresa "tun ruwan Lipton daya sha da safe be koma cin wani Abu ba"duk yayi zuru zuru..laptop yake dannawa Amma hankalinsa ba'a kanta yake ba"har mu'az ya shigo yayi sallama sau biyu bejiba"saida ya daki k'ofar shigowa cikin office d'in "sannan Dr darma ya Ankara dashi"ya sauke wani zazzafan huci daga bakinsa yana lumshe sexy eyes nasa yana koma bud'ewa.Abokina lafiyarka dai ko?"yafad'a yana zama kan kujera"Alhamdulillah! kawai Dr darma yafad'a Atak'aice "mu'az yace"bakada kirki tun bayan kunzo cin girkin Amarya shikenan baka koma lek'o muba?"na d'auka ma ko Ahyaan zaka kawo mana ta mana wuni " yayi shiru yak'i mgn"hakan ya k'ara tabbatar masa ba y'an k'yaliyar kawai bane Akwai damuwa Atare dashi"dama yazo yamasa k'orafi wai An sakama Ahyaan ranah itada Abdallah Mashi Amma be sani ba sai yau da safe yaga Ana fad'in saka ranar tasu Agidan TV d'in da suke Aiki"A lokacin da yaji sai yake ganin hasashen sa Akan Dr darma nason Ahyaan yakeyi ba gaskiya bane"tunda gashi zatayi Aure"saidai kuma damuwar daya zo ya samesa Aciki yanzun ya tabbatar da cewa Abinda yake zato ba haka bane....Nurah! Nurah!! ya zare eye glass d'in ya kallesa bece komai ba "wai dan Allah bazaka mun mgn ba, ka sanar mun da damuwarka ba darma?"shin ko ban Isa nasan damuwarka bane?"Ajiyar zuciya ya sauke yana girgiza kansa Ahankali yace"damuwata *Ahyaan ce*! Ita kad'ai ce damuwata Abokinah" sai yanzun na tabbatar da zuciyata tayi shishshigi,ta kuma saka nayi kuskuren Abari ya huce"gashi Allah ya kawo rabon wani"tun bayan nadawo daga London nafara jin sauye sauyen daban tab'a jiba game da ita"sai na dinga k'aryata zuciyata musammun idan Ina jin kishinta"ban Amince yes Ina son Ahyaan ba saida nafara ganin Abubakar Ibrahim mahuta yafara sonta har yasaka Aka saceni sbd ita"(ya labarta masa komai)"kafin yaci gaba da cewa" daga nan kuma sai muka dinga yawan samun matsala da ita tana neman ta rainani"Ahaka har wannan mutumin ya bayyanah Aka saka musu rana jiya dashi"ban tabbatar da nayi sake ba saida na samu labarin hakan"kuma Ashe mahutan ma yarinyar nan bilkisu dake bibiyata Ashe k'anwarsa ce sai jiya daya kawota nan babu lafiya na fahimci hakan"yaya zanyi da Raina mu'az? Ina ganin zan Amshi tayin zuwa k'asar India da Akamun last week "naje nayi course d'in wata shidda Acan"kafin na dawo nasan sunyi Aurensu"yak'are maganar cikin wani yanayi yana cije baki....Ajiyar zuciya mu'az ya saki yace"ko yanzun bazaka fidda rai ba sai An d'aura tukum"Ina maka jaje Abokinah"sbd najima da fahimtar ka mace a soyayya Ahyaan "ta kishinta da kake nunawa da kuma k'wayar idonka ta nan nagane"Amma duk idan na maka zancenta saika basar ka canza topic d'in "na jima Ina hasaso ku Amatsayin couples sbd kunyi masifar dacewa da juna"na kuma tabbatar da cewa Ahyaan kawai ce zata iya da fitinarka....dogon tsaki Dr darma yaja yana wurgo masa harara"saidai kayi hak'uri my man gaskiya na fad'a maka"Amma jin kanka yasaka ka b'oye mun"da tuni kasanar mun kana sonta da wlh munsan yadda zamuyi koda bata sonka har ka cusa soyayyar ka Azuciyarta"to san girmanka ya hanaka"saidai Ayanzun Addu'ar zab'in Alkhairi da dangana zakayi tayi"idan har Ahyaan rabonkace in sha Allah zaka sameta duk rintsi "haka idanma ba rabonka bace kome zakayi bazaka same taba "dama tunda naga suna yawan shirye shirye da Abdallah Mashi Raina yabani sonta yakeyi....pls mu'az kaje kawai "taya zaka k'aramun da wani zafin?"ya katse sa cikin zafin rai....kayi hak'uri Abokinah"Amma ka kwantar da hankalinka"yanda nasanka da jure Abu to haka zakayi karka bari Ahyaan ta fahimci ka damu ko kuma baka son tayi Aure"tunda dai ita bata san sonta kakeyi ba, zata d'auka da wani Abu"kansa kawai ya gyad'a masa bece komai ba.duk yadda mu'az yaso ya sake masa suyi y'ar fira k'iyawa yayi"hakan yasa ya barsa yatafi kawai cike da tausayinsa..... ************* Hahahahahahahahaha!!sautin wata iriyar murya marar dad'i ke tashi cikin jejin"yayinda suke zaune su biyu gaban wani shed'anin boka Acikin wani bak'in daji"wanda kafin su iso saida suka hau kwalo kwalo"kafin suzo inda bokan yake kowace tayi sartse sama da guda goma ga hannu da kuma k'afa"tunma kafin suyi masa bayani yasanar musu yasan komai. bayan ya gama dariyar tasa kafin yace "zamu karya sihirin da likitah yasaka Amayar kanki"baki washe ummah tace"yauwa boka"sannan ka taimaka ka hana faruwar Auren nan da shegiyar yarinyar nan zatayi"kuma inaso Akoreta daga wajen Aiki "idan buk'atata ta biya zan dawo kan uwar tata...hahahahaha! kin cika marar Imani "to ki sani mu Aikinmu yasha banban dana wasu"kuma Ahankali muke Abinmu ba farar d'aya ba"koke sai kin kai kusan sati d'aya ko kwana biyar kafin ki dena warin jab'a"Aure kuma zamu lalatashi"Eh boka Asa mata tsanarsa da k'insa Azuciyarta ita yarinyar...bazai yuyuba! ta zaro Ido "ya kece da dariya kafin yaci gaba da cewa"yanzun yarinyar jikinta Ashirye yake da Addu'oin tsari"kuma tana Azkhar "saidai zamuyi Aikin Akan shi yaron dazai Aureta"batun Aiki shima zamuyi Abinda za'a koreta"saidai komai daki daki zaizo. Amma boka...ku Ajiye sadaka ku tafi , Akwai masu son isowa nan suma suna hanya"ya fad'a yana gimtse fuska"hannunta na kirma ta Ajiye masa kud'i kusan dubu 50" K! kud'inki nera dubu d'ari ne"kuma kinzo dasu"haka zaki Ajiye ki wuce"Aiki ukku za'a maki"sbd haka idan baki shirya ba tafi ki bani waje"uwale tace haba luba ki Ajiye muje mana"ummah hannu na kirma ta zaro cikon ta Ajiye"Atake hayak'i yacika wajen,suka kama tari"ku rintse Ido sannan ku bud'e"da sauri suka rintse,suka kuma koma bud'ewa ,sai gasu gaban kwalo kwalo "ba k'aramin tsorata ummah tayiba"yayinda uwale ta kama dariya sbd batayi mamaki ba"zuwanta Anan na ukku ne Ayau"na farko zuwan kanta ne,na biyu wata ta rako,yanzun ma ta koma rakowar Akaro na ukku.sai zuzuta Aikin malamin uwale keyi har suka shiga cikin kwalo kwalo ya tsallake ruwan dasu"yayinda luba kejinta cikin farin ciki"dama burunta shine rayuwar Ahyaan ta k'untata"so takeyi Ab'ata komai Akanta sannan tadawo kan mama"sbd itama ba k'yaleta zata yiba..... misalin k'arfe 10:11 am na safiyar yau Asabar "garin yayi lullumi sbd hadarin dake A sararin samaniya"ga iska me dad'i na ratsa jiki"Ahyaan ta fito rik'e da wata k'aramar leda fara ta shopping Ahannunta"tana sanye da doguwar riga ta Atamfa red& white,sai mini hijab red colour"wacce tayi masifar yi mata kyau"ta k'awata kyakykyawar Choco face nata"yayinda plate shoes ne sanye Ak'afarta.sai sauri takeyi da k'yar mamy ta barta zataje gun saloon.....tana k'ok'arin fitowa daga k'ofar shiga shashen nasu shi kuma yana k'ok'arin shigowa! kusan fad'a masa Ajiki tayi"cikin hanzari tayi baya kamar zata fad'i "Dr darma yayi saurin rok'o hannayenta"Atake idanuwansu suka sark'e "Ahyaan dake jin wani iri Ajikinta sbd hannayenta daya rik'e"saita janye idanuwanta daga cikin nasa ta fara k'ok'arin zare hannayenta daya rik'e....ya kafeta da Ido tamkar yau ne ya fara ganinta"yana sanye da wondo 3 quarter da t shirt me gajeran hannu wacce ta fidda shape d'in body building d'insa"ya k'ara haske da frash saidai fuskarsa da rama har yanzun "ga k'asumba ta cika masa fuska"be jima ba da tashi daga bacci ba ya watso ruwa ya shigo cikin gidan sbd yayi break fast"yana kuma fatan Allah yasa karya ganta"gashi Addu'ar tasa bata karb'uba.....pls ka cika ni naje broth "ta fad'a tana b'ata fuska"cikata d'in yayi sbd shima wani irin Abu yaji yana fusgarsa daya rik'e hannuwan nata"zuciyarsa na ingizashi daya rungumeta koya sami sassauci, Amma saiya dake....Ina zakije?"ya fad'a tamkar bayaso"kallonsa ta komayi saita turo baki tace"wai broth tamkar baka duniyar"kamar ya?"hmm ! rabon dana ganka harna manta ni"ta k'are maganar cikin mamaki tana d'auke Idanunta daga kansa"sbd ganin kusan 2 weeks rabonta dashi"wanda yayi daidai da wata biyu cif kenan da saka ranar su itada Abdallah Mashi "yawanci duk sadda zai shigo gidan da Asuba"ko bacci takeyi ko tana sallah"be kuma sake shigowa sai k'arfe 2:30 pm "lokacin kuma tadawo daga office tana bacci"sbd data dawo tayi sallah kwanciya takeyi sai la'asar take tashi"shiyasa sai tayi har sati biyu ko d'aya bata gansaba....uhmmm !idan kin damu da son ganin nawa Ai kinsan inda nake kwana ko?"sai tayi shiru,tarama rab'a gefensa ta wuce"ya d'age kafad'a irin ko Ajikinsa d'in nan "yama d'auka koda motarta zata fita"da wannan tunanin yayi gaba Abinsa"saidai hoton fuskarta na'a cikin zuciyarsa "gaba d'aya yau ta masa wani irin kyau"ga wata k'uruciya daya gani Atare da ita "sai ta masa kamar y'ar 20yrs.... Ahyaan na fitowa ta wuce bakin titi ta tari nafef"kai tsaye zainab beauty saloon Aka Ajiyeta "suna isowa ta sallami me nafef d'in ta wuce ciki.saida ta d'auki kusan Awa guda Aciki sannan ta fito sbd ta samu layi"daga gaban shagon taga me nafef ya kara gefe"har zata wuce taji yace Hjy tafiya zakiyi?"Eh "Ina zakije?"*baya jidda road*"to shikenan shigo muje kud'inki 500 ne"okay ta fad'a tana shigowa"basufi mintina 5 suna tafiya ba wata mace ta tsaidasu"tana sanye da face mask da eye glass bak'i"haka nan Ahyaan taji fad'uwar gaba da suka tsaya "saita dake kawai tana kallon matar da sauraren inda tace za'a kaita"wansa kusa da Anguwar sune"bayan sun gama mgn dame nafef saita shigo"da sauri Ahyaan ta kalleta sbd k'amshin turarenta yamata kama da wani k'amshi data tab'a ji"sai kawai ta basar taci gaba da kallon waje suna tafiya....can kawai taji an dafa kafad'arta "ta waigo da sauri"Ikkhee dake zaune gefenta ta watso mata wata powder fara"innalillahi wa inna ilaihir raju'un! ta furta tana tari"kasancewar jininta me k'arfi ne sai hodar batayi saurin gusar mata da numfashi ba"tana jin dariyar Ikkhee da ganinta bibbiyu"saita lumshe lulu eyes d'inta, Adaidai lokacin kuma Ikkhee ta kira Mr mahuta yana d'auka tace"yaya Abubakar gata nan mun kamota muna hanya ne...iya nan Ahyaan taji daga haka bata koma sanin inda kanta yake ba.......âœ�ï¸� 🫣🤫🤔 Sharhi kawai🤓 wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *41&42* *Littafin kud'i ne!* .......tafiya suka cigaba dayi me Nisa, wacce Ak'allah sun kwashe kusan mintina 30 suna yinta"daga bisani har suka iso wani gidan gona da Aka zagaye da get"daga can ciki Akwai gida d'an flat"wanda Acan Mr mahuta ke watsewarsa da matan banza"Dan ba kowa yasan yana bariki ba"yana yin Abinsa Ab'oye"kasancewar me gadi yasan da zuwansu saiya bud'e musu get suka shigo"Adaidai bakin k'ofar shiga parlourn suka tsaya"Ikkhee ta d'auki Ahyaan ta shiga da ita ciki ta kwantar da ita saman kujerah 3seeter tana sakin wani shu'umin murmushi"yayinda me nafef yayi gaba...bayan ta zauna ta d'auki wayarta ta fara kiran Mr mahuta"bugu ukku ya d'auka yana fad'in ya Ake ciki ne?"saida ta yamutsa fuska kafin tace" gata nan kwance bata san inda kanta yake ba"okay idan ta farka ki kirani zan k'araso "bayan na k'araso sai ke ki tafi gida"da komai ya kammala zan saka Amayar da ita titin Anguwar su"okay tace tana yanke wayar"kafin ta zuge hand bag nata ta zaro wasu kwalabe k'anana ta fara shaye shayenta.daga nan bacci ya d'auketa "sai wajen k'arfe 1:15 pm ta farka Afurgice sbd ganin bacci ya d'auketa....wata nauyayyar Ajiyar zuciya ta saki sbd ganin har lokacin Ahyaan na kwance kamar marar rai"ta yamutsa fuska had'e da tab'e baki "Adaidai lokacin wayarta tayi ringing"ta d'auka tana fad'in yaya Abubakar bata farkaba"nafiso kazo yanzun d'in"bazan ma tafi ba sai naga komai ya kammala"idan harba gani nayi ba kasaka Anyi raping nata hankalina bazai kwantaba....shiru tayi sbd ganin Ahyaan na motsi"wacce tun sadda wayar Ikhkheen ta fara ringing ta farka"tayi dai tsit sbd taji meye zatace idan ta d'auka?"saidai jin ta Ambaci raping ya saka k'irjinta bugawa "ba shiri tafara motsi"da sauri Ikkhee ta gyara face mask d'inta tana fad'in ta farka ma"daga haka ta yanke wayar..... *innalillahi wa inna ilaihir raju'un! La'ilaha illallah Antassubaha naka inni kuttu Minal zalimin*" cewar Ahyaan tana tashi zaune ta kalli Ikkhee"ta kalli kanta da cikin parlourn "kafin tace"bewar Allah lafiya?"meye ma'anar ganina Anan da nayi??uhmmm ! Ayanzun bada jumawa ba kuwa zakiga ma'anar hakan"saidai karki damu muba masu garkuwa da mutane ko kuma kashe mutum bane"shiru Ahyaan tayi k'irjinta nata fat fat fat!! sai kuma ta sauke Ajiyar zuciya Ab'oye data d'an lalibi gefen Aljihun rigar jikinta taji nokia d'inta"kallon Ikkhee dake zaune tana girgiza k'afafuwanta tayi kafin tace "Ina toilet zan kama ruwa nayi Alwallah?"banza ta mata tak'i kallonta"sai Ahyaan ta tab'e baki tare da cewa"inaso ki sani! ganina Anan tare dake bashike nufin kinci nassara Akan koma wane irin k'uduri kike dashi Akaina ba."sannan dakin bud'e fuskar taki na ganki ta haka zan tabbatar ke d'in tantiriya ce kum.....shiru tayi sbd shigowar wasu katti su ukku da makamai Ahannunsu "saida taji k'irjinta ya buga"saidai ta dake tana koma maimaita kalmar Ina toilet?"da hannu kawai Ikkhee ta nuna mata tana tabe baki....Ina jakarta?"cewar k'ato guda"babu jaka Atare da ita,gadai ledar da muka gani wajenta"ta fad'a Ahyaan na k'ok'arin shiga toilet d'in....kin tabbata babu waya Atare da ita?"da sauri Ahyaan ta shige toilet d'in ta rufe da key d'in dake jiki bataji wace Amsa Ikkhee tabama y'an daban ba....hannunta na kirma ta zaro wayar ta fara rubuta ma Dr darma sak'o kamar haka.....*broth! ka ceci rayuwata" Ina cikin tashin hankali, wasune suka saceni a hanyata ta dawowa gida"naji suna fad'in zasu saka Ayi raping d'ina. Pls kayi wani Abu Akai karna rasa martabata"naji suna kiran sunan wani Abubakar ta waya "kaceci rayuwata dan Allah,sannan karka kirani sbd karsu gane*......tana gama rubutawa ta tura masa hannunta na kirma"saida taga sak'on ya shiga sannan ta sauke numfashi"shima AA Mashi ta fara tura masa sak'o makamancin irin wanda ta turama Dr darma "saidai nashi gajere ne bamai tsayi ba.tun kafin ta gama sending d'in takejin suna mata wani mahaukacin knocking"tana gama sending ta maida wayar cikin rigar mama dake jikinta"sbd bata so ta kashe wayar ko kuma su san wayar na hannunta "sbd jikinta yabata daga Dr darma har Abdallah Mashi zasuyi treaking su gano inda take... tana gama tura wayar cikin bra ta wanke fuska da hannu da k'afa"sbd tace Alwallah tayi"bacin fad'uwa bbu Abinda gabanta keyi ga zulumi had'e da tsoro duk mak'ale Aranta"saidai tana so tasan meye ta tsare musu Arayuwa da suka zab'i su kawota Anan su cutar da ita?"tana wannan tunanin ta bud'e k'ofar Aranta tana Addu'ar da duk tazo mata Abaki....wani irin mugun kallo Ikkhee ta watso mata irin na tuhuma"saidai da yake Ahyaan tafita esperions bata bari tayi mgn ba, saita kauda kanta tana fad'in "mena muku kuma ku suwaye,me kuke nema wajena??? bamuda Amsar wannan tambayar"sallah kuma baza kiyi ba sbd banma yarda da shigarki a toilet ba"kamar ya?"ta fad'a cikin fad'uwar gaba"Ikkhee batayi mgn ba ta fisgo hannunta zata zare mata hijab nata"Ahyaan ta hankad'ata,tayi k'asa ta fad'i "K! wani k'ato yadako mata tsawa"batayi mgn ba tayi tsaye tana huci tana k'ara gyara hijab nata"ki tsaya ta dubaki ko kuma kiyi nadama"tashi ki dubata"Ikkhee taja tsaki tana tashi zaune ta matso gabanta"da kanta ta zare hijab nata duk suka bita da kallo"sai lokacin Ikkhee ta lura da rigar jikinta me Aljihu ce saita fara dubawa Amma bataga komai ba"yayinda Ahyaan zuciyarta keta bugawa tana Addu'ar da duk tazo mata....babu waya Ajikinta "Ahyaan ta tab'e baki tana maida hijab nata"k'ato guda yace ke karkiyi mana taurin kai yanzun na sareki na sari banza"sallah ki bari idan kin koma inda kika fito kyayi Abinki"Anan yamiki kama da inda zakiyi sallah?"shiru tayi musu sbd dama ita ba Alwallah tayi ba"hasalima batada nutsuwar da zatayi sallah tana Acikin wannan tsaka me wuyar datake"k'asa saman carpet ta zauna ta rak'ub'e tana Am batom sunan Allah"batayi zaman mintina 5 ba saiga wani namiji ya shigo da wata roba ta swan suka mik'a ma Ikkhee"ki bata tasha"sannan yace"idan tasha ki fito yana bakin get ki samesa"wata iriyar zabura Ahyaan tayi k'irjinta na tsananta bugawa Atake ta fad'i sumamma sbd furgitan da kalaman d'an Aiken sukayi Azuciyarta..... Afannin su mamy kuwa tayi mamakin ganin Dr darma ya shigo da walwala Adaidai lokacin "sai kuma ranta yabata tabbas ya had'e da Ahyaan da zata fita.tunda kafin ya shigo yanzun ta fita"saidai batace masa komai ba"shi kuma ya zauna yamata barka da gida sannan ya wuce wajen dining table yaja kujerah ya zauna "d'an tak'aitaccen murmushi yasaki sbd ransa yabashi Ahyaan ce ta had'a break fast d'in"sosai yazuba Abinda yakeda buk'ata yaci ya k'oshi "koda ya gama be fitaba saima zama yayi ya kunnah kallo"yayinda mamy ke kitchen tana miya"har 12: pm ta wuce yana nan yana kuma mamakin meyasa Ahyaan bata dawo ba?"yana so ya tambayi mamy kodai ta biya wani waje ,Amma kuma yana jin kar tayi zaton wani abu sbd yanzun ba sosai yake shiga sabgartaba saiya kama"to itama mamyn tayi mamakin ganin har 12 tayi bata dawo ba"sai ta bari idan d'aya tayi bata dawo ba zata kirata taji lafiya6?...."Dr darma kuma k'arfe d'aya na idawa ya fito tsakar gidan yayi Alwallah ya tafi masjeed....tun bayan ya gama sallar yana Azkhar yaji Alamar shigowar text message"har zaiyi biris dashi sbd wasu duk y'an mata ne masu turo tambayoyi"sai kuma zuciyarsa yaji tak'i nutsuwa"kawai saiya zaro wayar tafara dubawa....be bari yakawo k'arshe ba ya zaro Ido cikin tsinkewar zuciya had'e dajin wani irin k'aimi da tasowar mazan taka ya maida wayar cikin Aljihun wondonsa yana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un! "Arikice ya baro masjeed d'in harda gudunsa ya nufo cikin gidan sbd basuda Nisa da masjeed d'in ,Anan cikin layin yake"kai tsaye d'akinsa ya bud'e ya shiga ya nufi saman bed side drower ya d'auki laptop d'insa ya saka number nata ya fara treaking"cikin sa'a ya gano Anguwar da wajen da suke "yana huci yace"wane Abubakar ne inba mahuta ba?...."zan nuna masa cewa shi k'aramin d'an iska ne"yak'are maganar yana fitowa daga cikin d'akin, ko key be sakaba ya jawo k'ofar ya nufi wajen motarsa rik'e da laptop d'in ya shiga yajata Ahaukace da wani irin mahaukacin gudu...yana hanya mu'az ya kirashi "yaja tsaki yak'i d'auka"ganin yak'i dena kiran nasa ya saka ya d'auka "Abokinah irin wannan sharewa haka?madam ce babu lafiya shine nakeso kazo gida ka dubata pls l...."babu lafiya mu'az"Mr mahuta yasaka Ansace Ahyaan! Innalillahi wa inna ilaihir raju'un! wlh kuwa inama hanya zanje wajensu na gano inda suke danayi treaking"sbd ta turomun text message yanzun.... Amma darma kaje kai d'aya? bayan kasan yana tare da y'an daba"kamata yayi Ai kaje police station kayi report ko?"banida wannan lokacin mu'az"indai zan ceto rayuwar Ahyaan koda nizan rasa tawa rayuwar ba damuwa"na sanar maka ne sbd koda bandawo ba kasanarwa su daddy....yana fad'in hakan ya yanke wayar. tafiyar mintina 20 ta iso dashi Anguwar "ba mutane sosai sbd duk dajine sai gidajen da Aka fara gini Aka dena"gaba d'aya yama rasa Ina zaiyi?"sai Akaci sa'a wata had'ad'd'iyar zukek'iyar mota ta wuce ta gabansa"Atare ransa yabashi motar nan ta Mr mahuta ce"saida tayi Nisa saiya cigaba dabin sawun motar"daga bisani yayi parking yakoma treaking number"Adaidai nan wajejen Ake nuna masa Alamar number da yake treaking d'in tana nan"ya sauke Ajiyar zuciya gabansa gadi yafito daga cikin motar yayi lock nata"ya doshi get house d'in da ransa yabashi nan ne"cikin sa'a yaturo k'ofar get d'in saiya bud'e ya hango me gadi zaune,ga motar daya biyo fake a gefe"babu wani d'ar yanufi inda me gadin yake ya bashi hannu sukayi musabuha kafin yace"pls ko yallab'ai na ciki?"munyi waya yanzun yacemun yana hanya"Eh yanzun ya shigo Amma yasan da zuwan naka ne?"Eh yasani"dato kawai me gadin ya Amsa sbd bama yaro bane"Dr darma kuwa k'irjinsa keta bugawa babu wani tsoro yadoshi wata kwana da zata sadaka da hanyar parlourn gidan"yana shan kwanar ya hango Mr mahuta tsaye shida wani saurayi yana mik'a masa wata roba ta swan suna mgn"saidai bejin me suke fad'a....tsaye yayi cak yana tunani"sai kuma yasaki wani Miskilin murmushi irin na tsantsar mugunta yaci gaba da tunkaro su "kan idonsa saurayin ya shiga cikin parlourn "Mr mahuta na juyowa yayi Arba da Dr darma na nufo inda yake"gabansa ya yanke yafad'i! ya zaro Ido yana yin wata zabura"Dr darma yakoma sakin murmushi Akaro na biyu yana zaro wayarsa da mu'az ke kira"hellow! sai kuma yace"ta wannan layin nawa zakubi diddik'i harku gane inda muke"dakun iso zakuga motata gaban get d'in gidan me orange d'in get"ya fad'a yana yanke wayar"saiga katti ukku sun fito daga cikin parlourn suna tunkarosa da manyan makamai Ahannunsu"yayinda Mr mahuta ya wuce ciki da sauri cikin tashin hankali yana tunanin yaya Akayi wannan gadararren yaron yagano inda suke??"yana shigowa ya sami Ahyaan da Ikkhee na dambe sbd tak'i yadda ta bata ruwan d'aya turo dasu Abata"wanda dama tun d'azun data sume , Ikkheen ta yayyafa mata ruwa ta farka shine k'attin suka nuna mata maka mai wai saita sha ruwan"shine tak'i yadda har suka fara dambe da ita"suna cikin damben Mr mahuta yakira k'attin"suna fita Ahyaan ta fisge face mask d'inta"Atake fuskarta ta bayyanah"Ahyaan ta kama murmushi ta matso ta finciketa ta d'auketa da wani gigitaccen mari "suka kacema da dambe"Adaidai nan Mr mahuta ya shigo yabisu da kallo sbd ganin Ahyaan ta haye saman Ikkhee tanata jibgarta cikin zafin zuciya "wanda ita kanta Ahyaan d'in bata san tanada wannan zuciyar ba....bilkisu !meye haka kukeyi?"da sauri Ahyaan ta d'agata ta juyo suka had'a Ido da Mr mahuta"gabanta yafad'i ta zaro Ido tana mik'ewa tsaye "Ikkhee tayi kukan kura zata cafkota Mr mahuta yadakar da ita"hakan yayi daidai da shigowar Dr darma cikin parlourn "daga tsakkiyar tafin hannunsa na d'igar jini"da Alama yasha Artabu da k'attin ne"Ahyaan na ganinsa ta saki kuka da gudu ta nufesa"tun kafin ta iso yabud'e mata hannayensa"tana isowa ta fad'a jikinsa ta k'ank'amesa tana fad'in broth kai kad'ai kazo?"ciwo suka jimaka ?"ta fad'a tana kama hannun nasa me zubar da jinin tana dubawa"be iya furta komai ba dukda suna cikin yanayin tashin hankali saida yaji tsikar jikinsa ta tashi da wannan rungumar da Ahyaan ta masa....saidai ya dake sosai ,yabi Mr mahuta da kallo sbd ganin yana sai tashi da bindiga"murmushi ya saki me ciwo kafin yace"Ina mazan suke?"daga kai har su duk lusarai ne banga namiji Acikin kuba"kaji kunya daka tsaya had'a kai da jahilar k'anwarka da shaye shaye ya gama burkitama brain"kai kana ganin zakaci nassara Akan mu ko?inaso kasani duk wanda yadogara ga Allah in sha Allah saiya isar masa da komai"wannan bindigar banzan bazai saka na fasa fad'an Abinda nayi niyaba"nan gaba kad'an zaka san lallai kayi kuskuran had'o wasanka da d'an karamin yaro,kuma yaronma talaka"karka manta last time daka saka aka saceni na barka"saidai tunda har Abin naka yazo kan bestie nah! Uhmmm"ya k'are maganar yana d'allah yatsun hannunsa guda biyu cike da izzah yana hura hanci"itadai Ahyaan na mak'ale Ajikinsa tana mamakin izzarsa da rashin tsoronsa"dukda dama tasan jarumi ne beda tsoro Amma tayi mamaki dayaga bindiga be tsorotaba....ke kuma tunkiya dak'ik'iya muna mata"dake za'a had'a baki Aci mutuncin y'ar uwarki mace"saidai banyi mamaki ba sbd dama duk d'an shaye shaye beda maraba da Dabba.....kaiiiiiiii! ya isheka haka"kana zaton ka Isa ka shigo har nan ka sameni kana mun wannan burgan banzan ka kuma fita salin Alin?. Idan ma kana wannan tunanin to kayi gaggawar denawa"da kai da ita Ayau....shiru yayi ya kama b'abb'aka dariya dukda maganganun Dr darma na sukar zuciyarsa "Amma saiya basar yakama dariyar k'eta sbd ganin wasu y'an daba su biyar sun shigo cikin parlourn"wanda yanzun yamusu flashing suka iso"yayinda Ikkhee ke zaune tana kallonsu tana kuma tuninin dama yayanta yasan Dr darma kenan?"shine yayi Amfani da ita sbd yacimmah wata manufarsa.....me kuke jira dashi ne?"inaso ku farka mun cikin banza"kuyi gutsi gutsi da namansa"Dr darma yayi saurin cika Ahyaan data fara kuka sbd Azatonta bazai iya da k'attin ba "suna da yawa ga ciwo yaji ga kuma bindiga Ahannun Mr mahuta"wani irin mugun kallon tsana ta watsoma Mr mahuta tare da fad'in ban tab'a jin tsanar waniba kamar yadda nakejin taka" in sha Allah saika wulak'anta a idon duniya"mugu ! Azzalimi.....shiru tayi sbd ganin Dr darma da k'attin suna Artabu"Mr mahuta na tsaye yana kallonsu gabansa na fad'uwa tana mamakin jarumtar yaron"yayinda Ikkhee ke zaune tana binsa da kallon tuhuma"Adaidai lokacin sukaji Harbin bindiga da jiniyar motar y'an sanda"Antar cikin Mr mahuta ta kad'a"yayinda k'attin suka saki makamansu zasu gudu"da sauri Ahyaan ta duk'a ta d'auki wani k'arfe ta jefi Mr mahuta dake k'ok'arin bud'e wata k'ofa shida Ikkhee zasu gudu"Adaidai gwiwar k'afarsa ta dama k'arfen ya sauka"yasaki k'ara yafad'i "yayinda Dr darma ya rik'e k'atti biyu"sauran suka fita da niyar su gudu"sai sukayi clashing da polices kusan guda 12 dake k'ok'arin shigowa cikin parlourn ,Atake suka sai tasu da bindiga"yayinda wasu suka shigo tare da mu'az"Dr darma ya hankad'a k'attin suka fad'i k'asa "mu'az kuwa da hannu yanuna musu Mr mahuta dake yashe k'asa rik'e da gwiwar k'afarsa"yayinda Ikkhee keta zare Ido gabanta na dukan Tara Tara. gaba d'aya Aka kamasu suka fito daga cikin parlourn "Ahyaan kuwa hijab nata Dr darma ya matso gabanta ya gyara mata suna kallon cikin idon juna cikin wani yanayi "Idanunta cike da k'wallah"saiya girgiza mata kansa Alamar kar tayi kuka"ta lumshe Ido ta koma bud'ewa"murya can k'asa tace"broth sannu da k'ok'ari kaji?"yanzun sai muje kayi dressing d'in hannun naka ko?"kansa kawai ya gyad'a mata beyi mgn ba"haka kawai ta rungumesa ta rushe da kuka"shidai mu'az na tsaye yana kallon su yana d'an murmushi"Adaidai lokacin kuma AA Mashi da wasu police suka shigo cikin parlourn.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§�â€�♀ï¸? *AGE MATES* ğŸ§� *43&44* *Littafin kud'i ne!* .........da wani irin kallo me wuyar fassara AA Mashi ya bisu dashi ba tare daya yi mgn ba "yayinda mu'az ya danne dariyarsa sbd kishin daya gani k'arara afuskar ko wannan su"daga Dr darma har AA Mashin"Ahyaan kuwa bata damu ba ta d'ago kanta suka had'a Ido dashi ta yamutsa fuska tana cika Dr darma tace broth muje ko?"yana wani hura hanci had'e da shan k'amshi yayi gaba ba tare daya ce komai ba"da hannu AA Mashi yayima police d'in Alamar suje sbd dama bbu kowa cikin parlourn..... Ahyaan kina ganina shine zaki wuce kibi wani?"cak! ta tsaya ta juyo ta kallesa sama da k'asa tana yamutsa fuska tace"waye wanin?"oh naji wani ne bah"Amma yafika tunda ya Ajiye kome yakeyi yazo nan cikin k'ila wa k'ala ba tare daya damu da Abinda zai samesa me kyau ko Akasin hakan ba."idan har kai na tsaya zaman jira da kafin kazo komai marar kyau yafaru dani"yanzun kayi Adalci kenan Abdallah?"matsayinka na mijin da zan Aura har saika zo da police ?"meyasa ba zaka fara zuwa ba su sun biyoka daga baya ??sai kuma ta girgiza kanta zata wuce....kin gama?"haba Ahyaan ! ya kikeso nayi da raina?"sadda naga sak'onki lokacin kusan mintina 20 da kika turosa"bayan na gani natafi police station nayi musu bayani "Agabana sukayi treaking na number d'in shine mukazo"Ashe ban miki gwanin taba?"niba raggo ko matsoracin namiji bane"iya Abinda na sani gara komeye ace da sanin hukuma"idan nazo nika d'ai Abu marar kyau yafaru ko kuma dani dake duka aka cutar damu me gari ya waya??"numfashi ta sauke sbd ko yaya tad'an gamsu da kalamansa"shikenan kayi hak'uri "dama shima broth na tura masa sak'onne shine saiya zo"muna nan yanata fad'a dasu saiga police d'in da Abokinsa yazo dasu"shikenan naga Abubakar mahuta me hakan ke nufi?"labarin me tsayi ne muje bakin get muyi mgn "banaso ka bari ya sub'uce daga hannunsu shida k'anwarsa"kasan dai yanada kud'i da power,hakama mahaifinsa??"tabbas nasan da hakan muje na kira Abba na masa bayani(mahaifinsa)"batace komai ba suka fice daga cikin parlourn "saidai koda suka iso bakin get babu su Dr darma da mu'az"sai ranta yabata suna police station "tunanin hakan yasaka ta shiga motar AA Mashi suka d'auki hanyar police station d'in"tana kuma yimasa bayanin tun farkon had'uwarta da mahuta da kuma yadda Akayi k'anwarsa tasan Dr darma "ta kuma sanar masa taji Dr darma na masa zancen kwanaki yasacesa"okay zamuji daga bakin shi Dr d'in taya yasaka Aka sacesa? "Okay ta fad'a"motar ta d'auki shiru"can ya kalleta yace"Amma Abinda kikayi d'azun kin kyauta Ahyaan?"ya fad'a fuska bbu walwala yana yin parking gaban police station d'in "menayi daban kyautaba?"saida yatab'e baki kafin yace" Ajikin wani na sameki,shi Dr Nura d'in muharramin kine da har zaki masa irin wannan rungumar??"ki had'a jiki dashi Akan me?karki d'auka ko bansan Alak'ar ku bata jini bace.....kaga dakata Abdallah! ban damu da koma miye ka d'auki Alak'ar muba"iya Abinda nasani Ina jinsa tamkar su Affan da muke ciki guda"ban rungumesa da wata manufa sbd nafika sanin waye shi"na rungumesa ne sbd kukan tausà yin kaina da Abinda yafaru ya jajirce bayan bbu kowa nawa Awajen sai shi."idan kai ka d'auka da wata manufa nayi hakan to mubarshi Ahaka"ta fad'a tana bud'e k'ofar ta fito ranta Ab'ace "tsaye ta hango Dr darma shida mu'az Agefen motarsa"hannun nasa dake zubar jini An d'aure masa shi da wani k'yalle"fuskarsa babu Alamar rahama cikinta"yanata cika yana batsewa"yana ganin Ahyaan ta nufo inda suke ya k'ara had'e rai"tun kafin ta Ida isowa wajensu ya nuna mata bayanta da hannu tare da cewa"karki k'araso nan juya ki koma daga inda kika fito"mu'az ya girgiza kansa dama tun d'azun da yaga yana hakan yake bashi baki Amma yak'i saurarensa sai cewa yakeyi zai fita harkanta....haba broth! dame kakeso naji?"Abdallah nata cab'amun mgn sbd kai "nazo wajenka kaima kana neman ka b'atamun rai kayi hak'uri dan Allah kaji?"sai kuma ta saki kuka"mu'az da yaga haka sai kawai ya basu waje ya wuce cikin police station d'in "wanda Atare da AA mashi suka shiga ciki"kuma shima yana lura da Ahyaan wajen Dr darma ta nufa sai be kallesuba ya wuce Abinsa ciki kawai.....wani irin zafi da rad'ad'i yaji Azuciyarsa sakamakon jin sautin kukan nata, besan lokacin daya matso dab da ita ba yana furta to wai miye Abin kuka Anan Ahyaan ?"bakai bane kak'i hak'ura"shikenan na hak'ura ki dena kukan to"shikenan muje gida mana"ta fad'a tana goge hawayenta "yanata kallonta yana jin kamar ya mannata Ak'irjinsa ya girgiza kansa Ahankali yace"zamuje Amma sai idan munji yadda case d'in zai kasance"sanin kankine zasu iya burkitasa"sannan munyi waya da mamy na mata bayanin komai"dukta damu tace na maidoki gida"dama nasan dole mamy nah ta damu"bansan meye wasu daga cikin mutane masu dukiya suka d'auki kansu da rayuwa ba??"dama wannan banzar k'anwarsa ce?"Eh yafara labarta mata zuwansu Asibiti kwanaki da irin yarfin daya musu"ka kyauta broth"ta fad'a tana murmushi"sai kuma tace"Amma meyasa daya d'aukeka kwanaki baka sanar mun ba?"ta fad'a suna had'a Ido "d'an tab'e baki yayi kafin yace"lokacin naga bana gabanki kuma kina gaba dani.tana k'ok'arin mgn sukaji muryar mu'az Abayan su yana fad'in Abokinah kuzo kaida bestie naka a office d'in AC yana son mgn daku"yana fad'in hakan ya wuce bejira cewar suba"Dr darma ya kalleta yaga tunanima takeyi"kinji me yace?"uhmm"iya Abinda Aka tambayeki zaki bada Amsa"inkin san zaki kula saurayinki Acan to kije ke kad'ai....haba broth wane irin mgn kakeyi haka?"Eh kokin manta d'azun yakira ni da wani?"wato nine wani Awajenki ko?"yafad'a cikin zafin zuciya yana hura hanci"wai bakace ka hak'ura ba?"kumafa na nuna masa be kyautaba "yayi shiru "kaji bestie?"murmushi ya sub'uce masa saiya gyad'a mata kansa suka wuce ciki Atare. sun kwashe kusan mintina 30 suna tattaunawa Acikin office d'in AC"har mahaifin Abdallah Mashi da Abokinsa wani minister suka k'araso "sai gashi k'aramin case yakoma babba"wanda badan sbd mahaifin AA mashi ba da Mr mahuta ko Awa bazaiyi ba a cell daga shi har k'anwarsa "koda suka fito daga cikin office d'in kai tsaye cell d'in da Mr mahuta ke ciki Ahyaan ta nufa"yana tsaye ya cire malun malun nasa yana tura sak'o ta text message "yana jin motsin tsayawar mutum yasaka wayar Aljihu ya kalli daga gaban k'ofar suka had'a Ido da ita "tana binsa da mugun kallo "Amamakin ta sai taga ya kama b'abb'aka dariya yana nunata da yatsa bbu wani d'ar yace"Ina Mai tabbatar miki da cewa nanda 20 minit saina bar nan wajen"dake da banzan d'an uwanki na kalan dangi dashi wanda zaki Aura duk sai kun gane kuranku"sannan Ina kan bakana Akan ki saina yaga miki rigar mutunci"na lashi takobin kota tsiya kota Arzik'i saina huta dake...d'an murmushi Ahyaan ta saki Anutse tace"idan Allah ya yiwa bawansa sutura da rigar mutunci babu wanda ya Isa ya keta masa"inaso nanda 10minit kabar nan bama 20minit ba "Ina kuma me tabbatar maka da cewa daga kaina ka gama shiga harkan wata"daga kai har k'anwarka da shaye shaye ya gama lalata ma brain"karka manta Ina tare da kariyar ubangiji nah kai baka Isa ka cutar dani ba"ko nassarar saceni da kuka samu to dama Allah ya rubuta hakan saiya faru....K! dallah ya Isa haka kije mana"ni banga Amfanin zuwanki Anan ba"iya Abinda na sani ba'a game dani Atashi 0-0 ko 1-1"saidai Atashi 0-1"okay ba damuwa Allah yakaimu Monday lafiya zakaga firanmu dakai Ayanzun tana yawo"wawa lusarin namiji kawai ! kuma k'aramin d'an bariki...tana fad'in hakan tayi gaba"Mr mahuta ya zaro Ido yana y'an kalle kalle Acikin cell d'in gabansa na fad'uwa "jikinsa na bashi Akwai CTV camera kenan?"Atake jikinsa ya fara keto zufa"sai yaji beda k'warin gwiwar tura sak'on dayake so yatura..... Ahyaan kuwa ranta fari k'ar ta fito daga cikin police station d'in"dama Abdallah Mashi ne yabata shawaran suyi haka ranar monday Awatsa vedio d'in a news daga nan kowa yasan waye shi harda iyayensa "kafin su shiga koto"ta hakane zai gane yayi kuskuren had'o wasansa da y'an jarida....Dr darma da mu'az na tsaye gefen motarsa suna mgn "Abdallah Mashi shi kuma suna mgn da Abbansa da Abokinsa"cikin jin nauyi Ahyaan ta k'araso ta sanar masa komai ya kammala"Abba yabita da kallo yana jin kunyar yarinyar ta burgesa"shi dama besan taba Azahiri a TV yasan itace d'an nasa zai Aura....tun kafin AA mashi yayi mgn Ahyaan ta wuce wajensu Dr darma sbd tasan ita suke jira"bestie! ta fad'a tana kallonsa"mu'az yayi mamakin jin sunan data kirashi dashi"yayinda me gayya me Aiki beyi mamaki ba sbd d'azun ma da haka ta kirashi"saiya kalleta ta turo baki tana fad'in mungama mu tafi gida ko?"okay Abokinah zamu wuce"saima lokacin ta tuna bata gaida mu'az ba"ta juyo tana gaidashi"ya saki murmushi yace bazan Amsaba Ahyaan sai yanzun kika ganni"? Amata uzuri Abokinah "kasan Abin nan daya faru dukta furgice"danma ita d'in jarumah ce! kai bestie kaine dai jarumi"sukayi murmushi gaba d'aya"Dr darma yabud'e mata driver sit sbd shi bazai iya driving ba"bayan ta shigo ciki ya kalli mu'az dake cewa yanzun shine zaka dannata cikin mota baka bari tayi sallama da saurayin....wani banza kallo ya watso masa tare da cewa in ka gadama kaje nanda k'arfe d'aya da rabi zanzo gidan na dubata"be jira cewar saba ya shige mota yana hango Abdallah Mashi na satar kallon motarsu"Ahyaan kuwa ko Ajikinta ta bama motar wuta tana fad'in muje chemist kayi dressing d'in ciwon ko?"no muje gida Acanma inada kayan Aiki"yafad'a yana d'an lumshe Ido ya jingina bayansa Ajikin kujerar yana bin dogayen yatsun hannunta da suka k'awatu da Adon jan lalle sunata d'aukar Ido gwanin kyau da burgewa....shi bak'in lalle becika burge saba, yafi son yaga mace tayi jaa sbd irin Amfaninsa ga y'a mace"to Amma idan Aka d'an sirka ja da bak'in ko yaya yana d'an burgesa....daga yau ko Ina zakije bance ki koma hawan nafef ba"koda bakida mai Amota kimun mgn nazo ko inane na mik'a k'i"to broth zan kiyaye kasan k'addara ta riga fata"hakane Allah yak'ara tsarewa"Ameen yah Allah "naji dad'in zuwanka da taimakon ka gareni Allah....saurin dakatar da ita yayi da cewa" ki dena mun wata godiya bana so bestie"ya k'are maganar yana bud'e lumsassun idanuwansa "ta saki d'an murmushin daya mata masifar kyau Anutse tace"yabon gwani ya zama dole shiyasa"uhmmm! kawai ya fad'a Adaidai lokacin da Ahyaan ta gama parking Abakin get d'in gidan daga waje.... kusan Atare suka fito daga cikin motar "itace Agaba yana biye da ita"tun daga duga dugan k'afafuwanta har zuwa saman bayanta yake bi da kallo....*komai na bestie me tsari ne da burgewa* ya Ayyah Azuciyarsa suna ida shigowa cikin tsakar gidan Mamy"kusan su 8 suna zaune tsakar gidan, Abba,daddy,husnah,mamy,mama, khaleel da Abdul Aziz,sai kuma ummah data zo badan Allah ba ,sai dan taji taka maimai meke faruwa?"dan yanzun Alhamdulillah Abba yarage hantararta "ta kuma dena warin jab'a.kai tsaye jikin Mamy Ahyaan ta fad'a ta saki kuka mecin rai"itadai mamah kauda kanta tayi tana kallon nurah dake duk'e gaban iyayen nasu yana musu bayanin Abinda ke faruwa....oh duniya Ina zaki damu,wace irin fitina ce wannan??"zanje police station d'in dole Ashiga kotu Amata tsakani dashi da kuma k'anwarsa "Allah ya kyauta ya tsare gaba! Cewar ummah tana tashi tabar wajen"wanda tayi mamakin yadda Dr darma ya saida ransa yaje ceton Ahyaan....wai baza kiyima mutane shiru ba?"nurah yaka mata Ayi ma sannu bake ba"cewar mama fuska Ad'aure "nidai dan Allah ki k'yalemun yarinya da wani fad'a naki"kai kuma kaje kayi dressing ciwon mana"ta fad'a tana kama hannun Ahyaan suka Mike tsaye"ita kuwa ta saci kallon Dr darma Ashe ita yake kallo saiya d'age mata gira ya kashe mata Ido d'aya.... murmushi ya sub'uce mata "haka nan taji Abinda yayi ya burgeta ya sakata cikin nishad'i! saita kauda kanta tabi mamy "shima Dr darma be jimaba bayan fitarsu mamah ya wuce sashensa"saida ya fara yin dressing ciwon nasa sannan yayi wanka ya shirya cikin golden brown d'in t shirt da trouser black ya tafi masallaci da nufin idan yayi sallah ya wuce yaduba jikin matar mu'az. misalin k'arfe 4:48 pm Ahyaan ce kwance a parlour saman 3seeter tana kallon TV "sanye take da doguwar rigar lace d'inkin bubu"ta d'aure gashin kanta da Aka gyara d'azun da bant irin kalar kayan jikinta"tanata k'amshi me sanyi da kashe jiki"yayinda fuskarta da ligjt make up "Azahiri game kallonta zai d'auka hankalinta na wajen TV Amma Abad'ini ba'a nan yake ba"tunanin Abinda yafaru d'azun zuwa yanzun ne Aranta"ga wani sukuku datayi"duk idan ta tuna da Abdallah Mashi sai taji fad'uwar gaba",har kuma yanzun be kirata ba"ga kuma tunanin Ina Dr darma yatafi bayan shida bayada lafiya?"ko Abincin kirki bata ciba"wani irin Imani da tsoron duniya taji ta k'araji Aranta"musammun data tuna ikon Allah Akan bayinsa. Ad'azun da safe ko a mafarki bata tab'a zaton Abinda yafaru zai faruba ,gashi yafaru"kuma Allah ya fitar da ita"sai kuma ta tuna da Ikkhee "Atake taji sabuwar tsanar yarinyar Azuciyarta"wato son broth takeyi ko?"ta fad'a Azuciyarta Afili kuma taja tsaki....ke kuma keda waye kike jan tsaki?"taji sautin Amon jarumar muryansa yana Ida shigowa cikin parlourn rik'e da leda bak'a Ahannunsa"ga gudan hannun nasa yayi dressing"sai k'amshi ke tashi Ajikinsa"fuskarsa tayi fiyau gwanin kyau tana d'aukar idon me kallonsa....saida Ahyaan taji fad'uwar gaba dataji muryansa"tayi saurin tashi zaune tana kallonsa, sai kuma ta kauda kanta "gefenta ya iso ya zauna yana fad'in mamy fa?"tana gidan Hjy bata jimaba da fita"okay shi wannan fushin na meye ?"ga tsaki na samu kinayi?"shiru tayi tak'i mgn"kinji?"ba wannan banzar budurwar taka bilkisu take ba ko meye ba?"bestie baki gajiya niba budurwata bace"itace dai ke haukanta da yawan kirana ,na kumayi blocking nata tunima"na kuma fahimci itama bata san yayanta yasan kiba"ya daiyi Amfani da ita ne wajen cimmah manufarsa "sai bayan kinje wajensa ku tattaunah saurayinki yaje sukayi mgn da ita da wani police"tanan muka san hakan"wai *saurayinah*? k'arya nayi ne?"idan baki sonsa kin kawosa Asa muku Rana ne?"nidai kima gaya masa bai zama dole yatanka munba"na lura yanata wani shan k'amshi daji da kai,toko Aurenki yakeyi be Isa ya kafamun dokar yadda zanyi mgn dake balle be kaiga Auren naki ba"to yam....pls kadena zancansa kaji?"yayi shiru yana tab'e baki ya kalleta sbd ba kad'an ba ta masa kyau ba"ya gyara zamansa suna fuskantar juna"bakyajin mgn ko?"me kuma nayi broth?"na lura fitinah dani kake nema kuma ni yanzun na gaji da fad'a dakai"kin dai sare kawai yarinya "laifinki shine ba kyason d'aura d'an kwali"kuma gobe sunday kije Amaki kitso"ya k'are maganar yana zaro kud'i y'an 1k cikin Aljihun wondonsa yamik'a mata"zanje Amun Amma pls nidai kalaba nakeso"shikenan sai Amiki"toka bar kud'in Khairiyyah zata mun"tunda na fiddo saiki Amsa mana"nidai ka rik'e saika siyamun Abu dasu"shi abun bashida suna?"d'ago kanta tayi ta saci kallonsa Ashe ita yake kallo "saita banko masa harara"shi kuma yamata murmushi yana Aza mata ledar daya shigo da ita saman cikintarta yace"gashi nan dukda bakimun sannu da zuwa ba"to bakai bane kaje ka tafi yawo"Ina fa gidan mu'az bestie "Fatima ba lafiya juna biyu ne da itama"shine naje nad'an dubata"yamutsa fuska tayi tace ita kuma daga zuwa sai ciki?"Eh mana Alamar Abokinah nada lafiya kenan ko?"kema da kinyi Auren 9 month zaki Haifa mun baby girl ko?"ya fad'a cikin wata iriyar kasalalliyar murya"tsabar kunyar kalamansa kasa mgn tayi"saima bud'e ledar tayi taga balango ne me rai da lafiya harda zafinsa"saita mik'e tsaye ta wuce kitchen"Adaidai lokacin kuma hamza ya shigo cikin parlourn shida y'ar ummah ta hud'u "da yunifoam na islamiya Ajikinsu"kasancewar su 5:30 pm suke tashi ,manya sai 6 pm"Anutse ta fito rik'e da plate data juyo naman ciki ta zauna inda ta tashi tana lura da Dr darma yana danna waya"Autah kun taso?"Eh Anty Ahyaan"naman ta basu sannan ta Ajiye saman center table tana fad'in mlm bissimillah kona cinye na barka"idan ka gama chats d'in sai kaga wayam"niba chats nake ba Ina duba wani Abune"meye kikace na siyo miki da kud'in?"kamar baza tayi mgn ba sai kuma tace" ba pads ba da cream sheva "sune kikejin kunyar ki fad'amun?kin mgn tayi tafara cin naman"Amma shi bai ciba"saita kallesa taga tv yake kallo "kaci mana"da wanne hannun?"kallon hannayen nasa tayi,sai lokacin ta lura Ashe ga hannun dama ne yaji ciwon"Ayya sannu Ashe da hannun dama ne?"yanzun ya hannun?"karfa ki damu zuwa 2 days in sha Allah nasan ya warke, harma da d'inki nayi sbd yayi saurin warkewa"wai broth da zafi d'inkin?"uhmm ya fad'a yana d'an murmushi yace"sai Anyi Alluran kashe zafi Akeyi "idan kuma jinin mutum me k'arfi ne bata cika kamasaba sai Ayi d'inkin kana ji saidai kayi hak'uri"Allah ya kyauta"ta fad'a tana mik'ewa tsaye "Ina zuwa?"fork zan d'auka nazo na baka dashi"inda zaki hak'ura zaifi"ni dama kece na siyamawa"Allah sai kaci naman nan"shikenan naji zauna ki bani da hannunki"dan bazanci Abinci da hannun haggu ba"d'an murmushi tayi tace"to ustazah"shine yanzun ka dena gayya tata zuwa wajen wa'azin ko?"next Wednesday sai muje in sha Allah"to Allah yakaimu"daga haka ta fara d'auka tana nufar bakinsa dashi"yana kallonta yana Amsa cikin jin dad'i "saidai bata yadda ta kallesa take basa"shi kuwa ji yakeyi inama su ma'aurata ne"suna cikin hakan yacijeta ga yatsa manuniya.....haba broth? wannan Ai mugunta ne fisabilillahi dan kama samu Ina baka Abaki shine zaka cije ni....shiru tayi sbd shigowar mamy cikin parlourn.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§�â€�♀ï¸? *AGE MATES*ğŸ§� *45&46* *Littafin kud'i ne!* ....... Da kallon mamaki mamy ta bisu babu ko k'iftawa "sai suka mata tamkar wasu ma'aurata.Ahyaan tayi k'asa da kai tana fad'in mamy kin dawo?"gaba d'aya sai yau taji bata so ta gansu Ahaka ba"fatanta Allah yasa mamyn bata ji kalaman taba...lura da mamy tayi kamar taji nauyinta yasaka ta Amsa tana zama kan kujera ta cire hijab nata tana kallon Autanta"ta nuna kamar bataji kalaman suba"yayinda uban gayyar ko Ajikinsa yace"mamy sannu da zuwa "yauwa ya hannun naka? Alhamdulillah nayi dressing d'in wajen"yak'are maganar yana Aza k'afarsa gefen ta Ahyaan yana murzawa.....wani irin bak'on yanayi taji me wuyar fassara "wanda tunda take dashi idan jikinsu ya had'u bata tab'a jiba"sai son ta janye k'afar tata takeyi Amma yak'i janye tasa k'afar "gaba d'aya sai taji duk sonta da naman ta kasa ci"kuma tana jin nauyin cigaba da bashi Abaki ga Mamy zaune"kawai saita kalli yaran da suketa wasa ta mik'a musu"Adaidai lokacin Dr darma ya mik'e tsaye sbd ganin 6 pm tayi"ya kalleta yaga hankalinta na wajen waya"saiya saci kallon mamy"yaga hankalinta na wajen yaran"Ahankali ya sunkuyo ya Amshe wayar "ta d'ago kanta suka had'a Ido"wani irin kallo me kashe jiki yabita dashi murya can k'asa yace" tashi muje"Ina kuma broth?"beyi mgn ba yafita daga cikin parlourn rik'e da wayar tata"ta kalli mamy taga ta mik'e tsaye ta wuce d'aki "da sauri ta mik'e tsaye ta fito tsakar gidan"yana duk'e gaban tape yana Alwallah....broth! Juyowa yayi ya kalleta"dan Allah nika bani wayata"beyi mgn ba yaci gaba da Ida Arwallah d'insa"yayinda take tsaye tana satar kallonsa tana gulmarsa Aranta"zo kiyi Alwallah! taji muryar sa gab da ita"ta sauke numfashi Ashe harya iso gabanta bata sani ba"wai bazaki dena tunane tunan nan ba?"bafa komai broth"to zokiyi Alwallah d'in,ni zan fita"nidai kajira nagama Alwallah d'in "to shikenan jekiyi"ya fad'a yanata kallonta harta fara ta gama yana tsaye"dayaga ta juyo ya maida fuskarsa Akan waya....na gama! bece komai ba ya mik'a mata wayar"saika dawo Allah ya tsare"Ameen bestie koke fa"tayi d'an murmushi "yanzun fad'amun me kikeso na miki tsaraba"nidai broth babu komai fa "okay da kicemun kina so nasiya miki Abu gara kicema wannan bak'in mutumin yasiya miki ko?banganeba ,wakake nufi?"kinfini sani"ya fad'a yana yin gaba Abinsa"ta girgiza kanta tana mamakin meyasa basu shiri shida Abdallah?"sbd tasan dai shine yake nufi"da wannan tunanin ta wuce tayi sallah"bayan ta idar ta dafa indomie saida tayi sallar isha'i ta zauna zata fara ci kenan Dr darma ya shigo cikin parlourn "mamy ce ta Amsa sallamarsa"Ahyaan kuma bata kulashiba taci gaba dacin Abincin ta"yana rik'e da ledar hannunsa ya wuce kitchen ya d'akko fork yafito ya zauna gefenta yana fad'in bestie ki dena rowa wlh"shine babu ko tayi?"yafad'a yana saka fork d'in ya d'iba"saidai ba sosai ya rik'e saba sbd ciwon dake Atsakkiyar hannunsa....kawai dai broth sharri zaka mun nidai nasan banida rowa"naga dai indomie baka cika cintaba shiyasa"Amma time d'in da kika dafamun da bana lafiya Ai tayi mun dad'i ko?"kaga dan Allah tunda ka d'and'ana ka bar mata Abinta mana"ga Abinci can saman dining table kaje ka zuba mana"nidai nasan y'ata batada wata rowa....ah ah mamy ki barsa yaci dama tamun yawa guda biyu cefa"to ai bazata ishekuba sbd cine dashi"Ahyaan ta dinga dariya"shidai murmushi kawai yayi be fasa ciba"Mamy kuwa tashi tayi ta basu waje sbd ta lura kamar Ahyaan bata son laifinsa yanzun"inda kuwa Adane d'auke plate d'in zatayi ba zata bari yaci mata Abu ba"ya kalleta yaga tsakuran Abincin ma takeyi shine dai keci sosai"ga sak'on naki nan "yafad'a yana nuna mata ledar gabansu daya Ajiye"to broth Nagode sosai Allah yak'ara bud'i "Ameen *Aminatu*"saita d'an hararesa"to babbar budurwa"shikenan na Ida?"k'in mgn tayi "wai meyasa bakya son cine?"inafa ci broth"kafin yayi mgn wayarta tayi ringing"d'aure fuska yayi sbd ransa yabashi AA mashi ne "halan kuwa gaskiyar hasashen sa shine d'in"sai gab da zata tsinke Ahyaan ta d'auka ta masa sallama Ahankali "sai kuma ta gaidashi"Adaidai lokacin Dr darma ya Ajiye fork d'in hannunsa ya mik'e tsaye zai fita"broth ! banza ya mata"Ina zakaje?"be bata Amsaba sai fita da yayi daga cikin parlourn"daga d'ayan bangaren Abdallah Mashi yaja tsaki ya kashe wayar "sbd Aganinsa ta Raina masa hankali"tana mgn dashi tana kuma yiwa wani mgn.... Ahyaan kuwa tsintar kanta tayi dajin damuwa da Abinda Dr darma yamata"kwata kwata bata damu da kashe wayarsa da Abdallah yayiba"maimakon ta kirashi saima kiran Dr darma tafara k'ok'arin yi,sai kuma kiran Ammah ya shigo cikin wayar"wacce sunyi mgn da mama ta waya d'azun game da Abinda yafaru da Ahyaan d'in"shine ta kirata.... Ab'angaren Dr darma kuwa ba k'aramin zafi da kishi yajiba"yadai d'aure ne ya saita kansa yanata son dojewa da kauda Abin aransa, Amma yana mak'ale "gani yakeyi ta raina masa wayo"koda zatayi wayarta ta bari idan baya nan sai tayi ta...yana shigowa cikin d'aki ya zauna gefen bed side drower ya zaro wayarsa ya dannah mata kira"Aikuwa yajita busy , Alamar tana waya da wani"Atake ransa yabashi har yanzun bata gama waya da AA Mashi ba"wani irin zazzafan huci ya furzan daga bakinsa yana Ajiye wayar yafara rage kayan jikinsa"jiki ba k'wari yanufi gaban ward rope ya d'auki towel ya d'aura yashiga wanka"yafi mintina 15 ciki sannan ya fito"sai cije baki yakeyi fuskarsa bbu walwala ya zauna gefen bed yakoma d'aukar wayarsa yakoma kiranta sbd yana so yaji har lokacin wayar takeyi?"yaso ya basar Amma zuciyarsa tak'i barinsa....doguwar tsuka yaja ya Ajiye wayar sbd har lokacin busy take"be wani b'ata lokaci ba yayi shirin kwanciya bacci "saidai yajima yanata juye juye har bacci barawo ya sacesa....washe gari da Asuba kamar kullum da An taso daga masjeed yake shigowa ya gaida iyayen nasu"saidai yana shigowa cikin parlourn yasami mamy harda Ahyaan suna lazimi"garima yafara haske"ta saci kallonsa taga yayi wani kicin kicin da rai"broth! ya kalleta beyi mgn ba "Ina kwana?"lafiya qlau "sai kuma ya duk'a ya gaida mamy"bayan ta Amsa ya tashi tsaye yana fad'in mamy zanje Asibiti Amun kunun gyad'a nasan zuwa 9am nadawo"to Ai Ahyaan zaka sanar mawa tunda itace ke had'a Abin break fast ko?"shiru yayi,ita kuwa da sauri tace"bayansa ko Akwai Abinda kake sone?"ah ah"to kawo key d'in d'akin sai a gyara "in bacin sbd ganin idon mamy da bazai bayar ba"Adole yazaro ya Ajiye mata gefen kujerah yafita"mamy ta bishi da kallo tana girgiza kanta sbd Al'amarin yaran ya fara bata tsoro"ta fahimci sarai fushi yakeyi da Ahyaan d'in,ita kuma may be bata san laifin data masa ba..... misalin k'arfe 9:32 pm Ahyaan ce tsakar gidan tsugunne gaban tape tana d'auraye k'ananun kayan Dr darma data wanke.wanda da taje yi masa gyaran d'aki ta gansu saman bed nasa saidai bata had'o da boxers kala 2 data gani ba"jallabiyoyi kala biyu ne milk & White,sai vests kala 3 da riga t shirt da wondo 3 quarter" tana Aikin tana tunanin shiru broth nata be dawo ba..... tana Ahaka Mamy ta fito daga cikin parlourn ta"turus tayi tana rik'e bakio tace"Ahyaan me nake nagi haka ni maryam?"Akan me zaki kama yima nurah wanki?"kofa kalaci baki yiba tun safe kiketa Aiki Ai rai saida hutu"kai mamy nafa sha Lipton"kinga broth yaji ciwo ga hannu shine saina wanke masa"da Acan bath room nasa zan wanke "sai kuma naga karna jima kiga shiru shiyasama nayishi nan.....iya nan Dr darma da yaji yakoma yabfasa shigowa"dama yana sako kansa bakin k'ofar yaji muryar mamy shine ya dakata"sosai yaji sanyin kalamanta Azuciyarsa"tunda ya tafi Asibiti tana Aransa harya dawo"cike da nutsuwa ya zaro keys ya bud'e k'ofar d'akin nasa"kasancewar dama yanada keys spire....da tray d'in data jero masa Abin break fast ta Ajiye saman carpet ya had'a Ido "ga wani ni'imtaccen sanyayyan k'amshi na tashi cikin d'akin da yayi very need"ya lumshe Ido ko k'ofar be rufe ba ya zauna dabas saman sofa yana tunani"wani irin k'imarta da ganin kirkinta suka nunku Azuciyarsa"gaba d'aya sai yaji yadena jin zafin wayar datayi da Abdallah mashi Ajiya"saidai kuma daya tuna saura fa 3 month ta zama matar waninsa saida yaji k'irjinsa ya buga! can kuma ya gyad'a kansa sbd tunawa da kalaman mu'az da yayi"har yanzun karya fidda rai..... d'an bud'e idanunsa dake lumshe yayi sbd jin sautin zazzak'ar muryarta me taushi da siran taka"ya kalleta yana Amsawa Ahankali"tana rik'e da robar kayan tace"broth dama kadawo ne?"ban jimaba ko minti biyar banyi ba da shigowa"sannu da zuwa! sosai kansa ya fashe ya Amsa da yauwa"ita kuma saita shige bath room nasa da nufin ta shanya masa kayansa Acan....bata fi mintinah biyarba ta fito ta bishi da kallo sbd ganinsa zaune kamar yadda ta barsa"ba break fast d'in zaka yiba?"keme maganar kinyi ne?"kuma gaskiya zaki fad'amun"nasha Lipton broth"Lipton Aiba Abinci bane"canza topic d'in tayi da cewa nasan ka gaji ko?"kamar kin sani"to kayi break fast d'in sai kayi wanka "to shikenan sannunki da Aiki bestie"d'an murmushi kawai tayi "zoki zauna mana"karfa mamy taji shiru broth"k'in mgn yayi yana danna waya"saita zauna gaban tray d'in data shirya masa Abin karin Ahankali tace"wai laifin mena maka jiya Ina mgn shine ka shareni katafi ko?"kuma da safe na gaisheka ka Amsa ciki ciki"bakimun laifin komai ba"kawai dai rainane Ab'ace Alokacin "hmmm! waye ya b'ata maka rai bayan Abinci muke ci?"text message ne wata ta turo"yamutsa fuska tayi had'e dajan tsaki tace"na lura kana bama k'ananun y'an mata sa'annin su husnah fuska shiyasa suke cewa suna sonka"idan mace classic lady ce ta wuce wannan matakin wlh"shidai murmushi yakeyi yana kuma kallonta "beyi mamakin yadda ta nuna ba sbd yasan wacece ita game da Aji da nuna kamun kai....to my Anty inkin gama yimun fad'an kizo muyi break fast d'in ko kuma ki d'auki kayanki"maimakon ta bashi Amsa sai cewa tayi bani text message d'in nagani"oh yah rabbih " nafa goge tun jiya sbd bana Ajiye shirme Awaya ta"shikenan ai"Amma pls zanje wlh yanzun zanyi break fast d'in kar mamy ta gaji da jira kaji dan Allah?"yayi shiru,zata koma mgn hamza ya shigo da sallama kasancewar k'ofar Abud'e take "Ahyaan ce ta Amsa yace"mamy tace kizo"to gani nan zuwa"bayan ya fita ta kalli Dr darma broth! menene?"naga kamar baka ji dad'i ba"kije tunda mamyn bata son kina zama inda nake"bafa haka bane Aiki zata sakani Ai"ya kalleta yasaki murmushi sbd yayi mamakin fara sauyawarta"yasan Abaya da wuya ta bashi hak'uri"idan kuma ta bashi hak'uri to mugunta taga zai mata batada ikon ta rama"bestie kije kiran mamyn"kuma idan bakiyi break fast ba zan gane"zanfa yi broth na maka Alk'awari"shikenan ki shirya sai muje na kaiki gidansu Khairiyyah d'in ko?"inaga saifa da yamma"ba zaki fita da yamma ba "bud'e gashi da tsakkiyar marece beda Amfani sbd shed'anu lokacin suke sakkowa"d'an juya Idanunta tayi kafin tace "bana zaton zamu fita yanzun sbd ni zanyi girki ko?"waike baki zama ki huta ne?"inafa hutawa"tunda na fara zuwa wajen Aiki kusan kullum mamy keyin girki week end ne kawai nakeyi.gara itama ta huta broth ko?"kansa ya gyad'a mata ita kuma tayi d'an murmushi ta fita"ya bita da kallo yana sauke Ajiyar zuciya tamkar wanda yayi gudun tsere "shikansa yasan harda yawan kyautatawarta ga mahaifiyarsa ya saka yake mata wani irin bahagon so .Atsarinsa beso yaso wacce bata son mahaifiyarsa ,yafi son yaso macen dake girmama iyayensa musammun mahaifiya......... kimanin kwana hud'u kenan da faruwar sace Ahyaan "wanda ranar monday AA Mashi ya saki vedio d'in firanta a Acikin cell da Mr mahuta a gidan TV da kuma social media"Atake Aka fara kace nace "lokacin da mahaifinsa Alh Ibrahim ya gani zubewa yayi hawan jininsa ya tashi"musammun da yaji An Ambaci bilkisu na shaye shaye "gashi dama sunsan itada mahutan suna a rufe sai son Asakesu Akeyi Amma Abin ya gagara"mahaifin nasu yabuk'aci jin me sukayi Aka kamasu?"sai mahuta yanuna sharrin magautane kawai."gaba d'aya jama'a wasu cikin kashi biyu sun yadda wasu basu yadda ba"saidai family d'in mahuta sun yadda"Ajiya kuma suka shiga kotu"Aka gabza shari'a me zafi"inda aka yankewa bilkisu hukuncin zatayi sati biyu gidan yari sbd da ita Aka had'a kai Aka sace Ahyaan sbd Acutar da ita. Anso Abiya kud'i ba sai tayiba Amma mahaifinsu yace sai tayi"shi kuwa babban me laifin wata ukku ne zaiyi"sbd harda had'in gwiwar da yayi da y'an daba b'ata gari"an kuma yimasa iyaka me k'arfi da Ahyaan "yayi signing komai marar kyau yafaru da ita shine.....tun bayan faruwar Abin Ahyaan ta rasa gane kan Abdallah Mashi"tun ranar daya kirata yaji tana yiwa Dr darma mgn daga ranar be koma kiran taba "idan sun had'u office iyakarta dashi su gaisa"ko office nata dayake biyota Abaya suna fira yanzun yadena"idanma zasu jagoranci wani shiri zai tsaya normal suyi Amma baya janta da raha ko fira"to itama da yake ba baya bace wajen jin kai nuna masa takeyi ko Ajikinta "ko gaisuwar ma dg Ina kwana shikenan koda yace ya gida?"saita d'auki wasu second take bashi Amsa cikin halin ko in kula"kota chats sun dena mgn....Acikin *gida biyu* kuma ummah na nan ta zuba Ido taji Ankori Ahyaan daga wajen Aiki kuma An fasa Aurenta da Abdallah mashi"yayinda tsakanin Ahyaan da Dr darma wata iriyar shak'uwa ta koma k'ulluwa marar misaltuwa"sbd yanzun ko umarninsa Ahyaan bata tsallakewa.da mamy tayi mgn Ahyaan zata karesa"tun daga ranar monday har zuwa yau tare suke fita wajen Aiki "saiya fara Ajiyeta sannan saiya wuce"da kuma k'arfe d'aya tayi zai dawo ya d'auketa su wace gida "yanzun ba sosai take driving ba wannan kenan.... kasancewar yau Wednesday tun wajen k'arfe 3:35 pm Ahyaan ta gama shirinta "sbd yau ta tashi da period bata yin sallah"itadai mamy na zaune a parlourn saman prayer mate data idar da sallah tana kallonta"ta shirya cikin hijab navy blue har k'asa tayi masifar haska choko face nata"ga hand bag nata ta rataye gefen kafad'arta"k'ananun kaya ne Ajikinta saita Aza hijab"fuskarta light make up ne"sai danne danne takeyi Awaya "can mamy tace" yanzun kuma yaga damar dawowa zuwa dake wajen wa'azin?"dama fa can laifinane mamy shiyasa yadena zuwa dani"bata rufe bakiba k'amshin turarensa yafara yi musu sallama sannan kuma saurin tattausan muryansa me cike da haiba"daga bakin k'ofar ya tsaya yana binta da wani irin kallo ta cikin eye glass d'insa "ya wanku cikin milk d'in shadda "da Akayima Aiki da coffee brown d'in zare.....uztas ba hula! nima dai haka zance Ahyaan "cewar mamy"Ajiye batun saka hular nan bestie Ana zafi"tashi muje ko?"ta kalli mamy tace sai mun dawo"to shikenan Allah ya tsare"suka Amsa da Ameen shi yafara fita sannan ita.suna fitowa tsakar gidan ta wani turo baki gaba tace"nidai muje ka bud'e d'akin ka d'auki hula"ya duba wristwatch d'insa ya girgiza kansa"bata bari yayi mgn ba tace bani key d'in "ke Ina naki key d'in?"yanafa ciki "beyi mgn ba yazaro yabata suna Ida fitowa"shi yatsaya gefen motarsa ita ta wuce ciki ta bud'e ta d'akko masa hula coffee brown ta fito tana murmushi ta mik'a masa "ya Amsa ya saka"wow! to yanzun ba gashi ka Ida yin kyau ba"Ai kin fini yin kyau ko?"ah ah ba gaskiya bane "kin dai fad'a"yak'are maganar yana bud'e mata gefen me zaman banza yace"sarauniya Aminatu Azo Ashiga"kai kuma sai Ace maka sarki ko?"ta fad'a tana shigowa ta zauna"ya zagayo ya shigo yaja motar "suna tafe suna fira sama sama"bayan sun iso yayi parking yana zaro face mask ya mik'a mata "bangane ba?"ki saka "Akanme kuma broth?"sbd kinada saka ranar wani Akanki "ko kuwa kinfi so su kalle fuskarki?"yafad'a yana tab'e baki "nifa na tsani face mask sbd wannan banzar shine ta saka ko?"ya d'an girgiza kansa zai mayar inda ya d'akko"kawo zan saka"bece komai ba ya mik'a mata"sai bayan ta saka suka fito yayi lock d'in motar suka wuce ciki.....kusan Awa biyu sukayi sannan suka fito Aranta tana mamakin meyasa duk yawan cin Malaman Addini basuda kunya sun fitsare?."ta lura Dr darma baya jin kunyar zaro mgn kuma ko Ajikinsa"yanzun dai suna maudu'in *Ado da kwalliya* sun gama na tsabta"duk idan ta tuna time d'in da yake cewa duk wani namiji yana son mace data iya ado da kwalliya"kunfi so mazan ku su fita su kalli na waje?"ko kuwa kinfi buk'atar kina gida kina gayu Amma dakinyi Aure zaki koma gaki nan ?ba Ado ba kwalliya duk inda miji ya shafa baya jin k'amshi Ahaka kuma kike Amsa sunan y'a mace.....Ina zamuje sbd deb'e kewa kafin 40 minit ta cika?"yafad'a lokacin da suka shige cikin motar"numfashinta sauke ,saida ta juya Idanunta Alamar tunani kafin tace"muje *Maryam Park*"okay ya fad'a yana bama motar wuta "basu jumaba suna tafiya mu'az ya kirashi ya d'auka suka fara fira"tun firan tasu bata ba Ahyaan kunya harta fara bata "sai cab'o mgn Dr darma keyi"wai kar mu'az ya dinga yawan haikema Fatima ba'a son yawan sex da mace me yaron ciki....kasa jurewa tayi Abazata yaji ta fusge wayar ta kashe tak'i yin mgn "bestie meye haka?"harara ta zabga masa tana fad'in wlh bakuda kunya kaida shi"okay zan sanar masa ko kuma idan muna tare dake muka had'u saina fad'a masa"daka gama dani"to ki bani wayata"bazan bayar ba"duk tana maganar ne hankalinta na waje"ganin tak'i bashi wayar ya saka yabarta"suna isowa kai tsaye suka wuce ciki"ice cream dasu shawarma da sauransu ya musu order ,kafin su zauna yana ta satar kallonta ita kuma tak'i kallonsa"yayinda maza da mata kowa keta harkan gabansa...wai ba zaki shaba ?"uhmm"bazai yuyuba kema kin sani bestie"komai da nayi order nan sbd kene fa"to shikenan zan sha ice cream Amma sauran Amana take aways ko?"okay yafad'a yana fara shan ice cream d'in "sai kuma ya lura bata fara shan na gabanta ba"saiya deb'o nasa ya nufi bakinta dashi"ta kallesa suka had'a Ido"gyad'a mata kansa yayi yana binta da wani kallon daya kashe mata jiki"da k'yar ta Amsa ta had'iye tad'an lumshe Ido ta kuma bud'e.......wani mahaukacin bugu k'irjinta yayi ?sakamon hango Abdallah Mashi datayi zaune gaban wani tablet shida wani friend d'insa "gaba d'aya ya maido duka Attention nasa Akansu.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§�â€�♀ï¸? *AGE MATES* ğŸ§� *47&48* *Littafin kud'i ne!* ........da matuk'ar hanzari Ahyaan ta janye idanuwanta daga barin kallonsu ta kauda kanta"bayan fad'uwa babu Abinda gabanta keyi"gaba d'aya tsintar kanta tayi dak'in jin dad'in ganinsu da yayi tare, musammun data fahimci Ayanzun chanjin da take samu daga garesa na rashin kulawa duk ta dalilin Dr darma ne....kauda kanta tayi tak'i Amsar wanda yakoma d'iba da nufin yak'ara bata".idan bakyaso na baki Abaki to kisha da kanki mana"nidai na k'oshi broth! ka tashi muje gida pls yammah tayi,kasan kuma mamy bata so Ina kai magrib Awaje ko?"k'in kulata yayi yaci gaba dashan ice cream nasa yana danne danne Awaya "ita kuma tayi shiru tana satar kallon gefen dasu AA Mashi suke zaune tana kuma tunani"wanda shi Dr darma bema lura dasuba hidimar gabansa yakeyi....broth! yayi shiru "bestie"nanma yayi shiru "doctor kanafa jina? nan ma shiru yayi"my k'ani..... murmushi me sauti ya sub'uce masa yabita da kallo har fararen kyawawan jerarrun hak'oransa suka bayyanah "kina so ki komo da takun sak'ar mu na baya ko bestie?"dama Ai ni ban sareba kece dai kika sare muka dena fad'a "yak'are maganar yana d'age kafad'a"uhmm ! Ai fin k'arfi kake nuna mun shiyasa"ta fad'a tana ballo masa harara ta mik'e tsaye rik'e da hand bag nata da wayarta"bece komai ba shima ya mik'e tsaye ya wuce wajen ma'aikatan ya sanar musu Amusu take always...kusanma Atare yadawo da wani ma'aikaci guda ya kwashe komai yaje can Aka musu take Aways"ice cream d'in kuma Aka saka musu a leda"bayan An gama yasamesu gaban table d'in yabasu"itadai tana tsaye can ta kalli gefen dasu AA mashi suke ta wutsiyar Ido taga wayam babu su"haka nan taji dad'in barinsu wajen....kince muje kin kuma tsaya tunani why??"taji tattausan muryansa Abayanta "d'an murmushi tayi tace"ba komai muje "idan tayi tsami maji"bama zatayi tsamin ba balle har kuji"ta k'are maganar tana yin gaba ya biyota Abaya cike da shan k'amshi"kafinma ya iso harta bud'e k'ofa ta shiga "shima zaga yowa yayi ya shigo"kasancewar ciwon nasa dake tsakkiyar hannun nasa da sauk'i yasaka yanzun yake iya driving....meye haka kake sharara gudu broth?ni Allah kadena "sassautawa yayi ,dama sbd ta tanka ne yayi ta kuma tankan "zan tambayeki "uhmm ! idan har na sani zan baka Amsa"ta fad'a cikin ko in kula tana danna waya "idan kinje office harki tashi kuna tare da bak'in saurayinki??"shiru tayi na kusan second 5 "shi kuma yaci burin bazai koma maimaita mata tambayar ba tunda taji"sai yaji tace"meyasa kake son kasani?"idan dole sai kinji dalilinah kina iya rik'e ita Amsar tambayar taki"yafad'a yana wani d'aure fuska"ta bishi da kallo saita kama d'an murmushi "ta rasa meyasa yanzun gaba d'aya bata so suna samun matsala dashi?"zamanta ta gyara tana kallonsa Ahankali tace"wai sbd bazan baka Amsar da bazata Amfaneka da komai ba shine kake fushi? dama waye keja nayi fushin inba keba?"kayi hak'uri"shikenan oya fad'amun "bafa any time muke tare dashi ba sai idan zamu jagoranci wani shiri muke zama tare"damun gama shikenan kuma"okay kawai yafad'a yana jin sanyi Aransa"kinsan da baki fad'amun ba Allura zan miki me zafin tsiya"haba broth basai idan na tsaya ba"to ai rik'eki zanyi na miki "dan Allah da gaske kakeyi?"uhmm bestie kenan! yak'are maganar yana yin parking, Adaidai lokacin kira ya shigo cikin wayarsa"ta kallesa taga yana kallon fuskar wayar yana yamutsa fuska"tab'e baki tayi ta bud'e k'ofar.bestie ! ta juyo suka had'a Ido dashi"tsintar kanta tayi dajin fad'uwar gaba "zanje nayi sallah"saida ta fito daga cikin motar kafin ta yamutsa fuska tace na d'auka Ai fasa zuwa kayi sallar zakayi sbd wata na kiranka"bata jira cewar saba ta wuce Abinta"shi kuwa yaso su wuce ciki tare sbd yayi Alwallah Amma saiya barta"bayan yayi lock d'in motar ya fito ya wuce ciki dan yayi Alwallah "yana jiyo sautin zazzak'ar muryarta tana mgn itada mamy"ya girgiza kansa ransa na bashi k'ilan period takeyi shiyasa bata fito tayi Alwallah d'in ba"yana idarwa ya nufi cikin parlourn"daga bakin k'ofar yaja ya tsaya ba tare daya shigo ba"Ahyaan kuwa tana ganinsa tayi shiru"zaman me kikeyi da bazaki tashi kiyi sallah ba?"jin kalamansa ya saka mamy tashi ta wuce d'aki"kinji?"oh my God ! gaskiya matarka zata sha fama bestie"ni Allah ka k'yaleni kayi tafiyarka"baran tafiba saikin fito kinyi Alwallah"matata kuma da kike mgn tamkar sauraniya haka zan dinga jida ita"pls mlm kaje masallaci ni Ina fashin sallah"daga haka ta mik'e tsaye ta ballo masa harara,ya saki murmushi yana fad'in dama nasan period kikeyi nafiso ki fad'amun da bakinki shiyasa na tambaya "karki manta ni doctor ne"yana fad'in hakan ya wuce Abinsa.... da dare wajen k'arfe 8:32 pm suna zaune cikin parlourn "shida ita da khaleel da hamza"ita tana chats"shi yana shan coffee data kamasa yanzun"yana so yajata da fira Amma ganin ga khaleel sai yayi shiru "saidai jefi jefi yana saka k'afarsa ya shiru tata k'afar"saidai taja kwafa ta sharesa"Ahaka wani yaro ya shigo cikin parlourn da sallama yace"Ance Ahyaan tazo inji Abdallah! gabanta ya yanke yafad'i "Atake duk wata farar dake saman fuskar gogan naku ta dushe"yana yamutsa fuska yace"kai kace An hanata fita dare yayi yabari gobe yazo....kai jeka ce tana zuwa! cewar mamy data fito daga cikin bed room d'inta"fuska Ad'aure tace"Akanme zakace bazata jeba bayan shine wanda zata Aurah?"haba mamy! darefa ya fara"har takwas da rabi ta wuce"be kamata mace me tarbiya ta fita irin wannan lokacin ba"Allah ko?"to saita fita"koda kuwa k'arfe tara ne yaturo"ke kuma inda banyi mgn ba umarninsa zaki bi kenan sbd ga ubanki ko?"bafa haka bane mamy broth yanada gaskiya "yasan zezo yakai har wannan lokacin mamy"Nima Abinda nagani kenan"yafad'a fuska bbu walwala"pls mamy kiyi hak'uri na kirashi yaje gobe yadawo....zaki tashi kije ko saina b'ata miki rai "ta fad'a cikin tsawa fuska Ad'aure"Ahyaan ta kallesa taga bbu sassauci saman fuskarsa sai huci yakeyi"saita mik'e tsaye ta shige d'aki ta sako hijab tazo ta fita"mamy ta zauna da nufin tayi masa fad'a"shima saiya tashi yafita"ta gabansu ya wuce suna tsaye daga gefen flowers d'in gidan suna mgn"ko kallo Abdallah be isheshiba ya wuce Agadarance ta gabansu"can kuma bayan mintinah 5 ya fito ya shigo cikin gidan"sosai mamy ta tsorata da yanayinsa"idanunsa sunyi jajir yanata huci"ya had'e gabas da yamma ya tamke fuska "beyi zaman mintina 5 ba cikin parlourn yakoma fita ya wuce su ya shiga d'akinsa.....tunda Ahyaan ta fito gabanta ke fad'uwa harta fara doso inda yake tsaye"saidai kallo d'aya ta masa ta fahimci beda walwala "sbd ba haka yasaba yimataba idan yazo tad'i"da wasa da dariya yake tarbanta"ko sallamarta da k'yar ya Amsa tah"itama sai tayi kicin kicin da fuska saida ta gama shan k'amshinta sannan ta gaidashi....ba gaisuwarki ta kani na Amsaba Ahyaan! nazo naji shin wane matsayi nake dashi Azuciyarki....shiru yayi sbd ganin wucewar Dr darma "sai kuma ya tab'e baki kafin yace"Abu na k'arshe inaso naji shin soyayya kukeyi da wannan yaron bayan da Akwai saka ranata Akanki kome??"cikinsu wacce zan Amsa?"duka kuma dole ki Amsa mun"naga Abin naki na wuce gona da iri"idan bakya sonah be zama dole ba saiki fad'amun.kaga pls kayi hak'uri"idan har bana sonka bazan fitar dakai ba Amatsayin wanda nakeso"muma Ajiye wannan maganar"broth kuma na rasa meya kashe maka Arayuwa?"idan har soyayya mukeyi dashi kai bazaka samu wani gurbiba Azuciyata"infact ma baza kaga fuskar da har zakazo kace kana sona ba"sbd haka mu Ajiye wannan maganar ko Aure mukayi bakada hurumin hanani mgn dashi,saidai kanada hurumin hanashi shiga gidanka...sai tayi shiru sbd wucewar Dr darma ....sbd mutumin daba muharramin ba kike gayan mgn haka Ahyaan?"tayi shiru "yaja tsaki had'e da cewa zan nuna masa ruwa basa'an kwando bane"haba Abdallah! wai meyasa kake son muyi fitinah dakai ne?"sbd broth wlh zan iya rabuwa dakai kaji na rantse maka"ta k'are maganar tana huci"Adaidai lokacin kuma Dr darma yakoma fitowa daga sashen su mamy zai wuce"cikin sa'a suka had'a Ido "ya wurgo mata harara yayi gaba...okay tunda kince sbd wani zaki iya rabuwa dani fine kije to"yana fad'in hakan ya wuce gaba ransa Ab'ace yana jin tsananin zafinta Aransa "ga wani irin tsanarta da tuntuni yaji ya fara ji.... Ahyaan kuwa da sauri ta nufi d'akin Dr darma"ko knocking batayi ba ta kutsa kanta cikin d'akin....... yana zaune saman sofa dafe da kansa dake sara masa"yayinda lallausan bak'in gashin kansa ya baje yayi wani iri sbd tsabar yamutsar daya masa.sam beji motsin shigowarta ba saidai yaji sautin siririyar muryarta tace broth! da sauri ya d'ago kansa idanunsa na sark'ewa da nata"pls Ahyaan zoki zauna wajena! ya kirayi sunanta cikin wani irin salon taushin murya mai Amo da ratsa zuciyar mai saurare. wani irin yanayi marar misaltuwa Ahyaan ta tsintsi kanta Aciki "jiki Amace ta zauna gefensa ya matso dab da ita cikin cool voice d'insa yace"ya tafi?"uhmm! meyasa kika zo nan?"bayan kinsan mamy bata son kina yawan zuwa?"bafa sbd wani Abuba ke bata so Ina zuwa broth"kawai na fahimci kad'aicewar tamune bata so"kuma naga d'azun ka wuce kamar baka jin dad'i" shine na sallamesa sbd nazo wajenka ko?"Amma harda hararata tome na maka ?sosai yaji sanyin kalamanta "Ahankali yace "baki mun komaiba,kaina ne ke ciwo bestie"toka sha magani?"yanata kallonta ya girgiza kansa"nidai Allah saika sha magani ko kuma bbu ruwana dakai"shikenan ki bani zan sha "dato ta Amsa ta tashi ta wuce gaban fridge ta duba wani basket k'arami ta d'akko *Panadol*,sannan ta d'akko ruwa da cup,kafin ta dawo gefensa ta zauna "Ahankali ta shafi gaban goshinsa"ya lumshe Ido yana jin tsikar jikinsa na tashi..... kad'an watsa ruwa sannan saika kwanta ko?"ta fad'a tana janye hannunta ta b'allo maganin ,sannan ta tsiyayo ruwan cikin cup ta mik'a masa"bakinsa ya nuna mata"kai broth! zaka fa iya sha da kanka"idan bazaki baniba nafasa sha"tayi mamakin kalamansa saita daure tace haaa! bud'e bakin yayi ta saka masa maganin ta bashi ruwan"saida ya janye bakinsa ta barsa"saita rufi bakinta da ragowar ruwan ta shanye.Ya lumshe Ido yana jin tsananin k'aunarta da soyayyarta na fusgarsa"fatansa ta wuce ta tafi idan yana ganinta haka zaune kusa dashi wlh ji yakeyi kamar yaka mata ya rungume....sannu! ta katse masa tunani"ya d'an bud'e idanunsa yana kallonta"broth ka tashi kaje kayi wankan ni bara naje na kwanta kaji?"kinsan me nake so?"ah ah"karki sake kiyi waya da kowa ki kwanta kiyi bacci"to kaima bana so kayi waya da kowa"ni Ai Ahyaan banida wanda zanyi waya dashi Ayanzun saidai ko in daga Asibiti ne"to nidai ko daga can ne broth"shikenan bestie Abinda kikeso shi za'a yi ko?"kanta ta gyad'a masa tana d'an murmushi ta mik'e tsaye"inzo in rakaki ?"Ai baka lafiya broth"Ai da sauk'i ko?"to tashi muje"bece komai ba ya mik'e tsaye ya nufi gaban bed side drower ya jawo Loka ya fiddo wasu chacoolates da biscuits cikin leda ya matso yace gashi"wai broth kai baka gajiya ne dayi mun kyauta?"bana fatan ranar dazan gaji dake bestie "Nima haka"ta fad'a tana Amsa tana d'an murmushi tace"to goben ka shirya da wuri kar muyi latti irin na jiya"idanma bacin office Dana bika munje Asibitin ko? "ranar week end sai muje kowa yaga bestie nah"nifa broth Ina mamakin ka wlh"wajen me kuma?"daka dena cin zalin nawa saima jida ni da kakeyi"bakya gajiya bestie"ko Abaya Ai laifin kine dakike Jan fad'an da yafi k'arfin ki ko?"ya fad'a suna fitowa daga cikin d'akin"ta canza topic d'in da cewa goben zakayi Azumin?zanyi ko kema zakiyi ne muyi ?"ta sunkuyyar dakai tak'i mgn"sorry na manta period kikeyi Ashe "zuwa Monday dai nasan jinin Ai ya d'auke ko?"k'in mgn tayi har suka iso bakin k'ofar shiga side d'in su mamy"bestie tunda kink'i mun mgn bara na wuce"na d'auka koda zakiji kunyar wani namiji ni banda ni ko?"nidai saida safe "to Allah yakaimu d'iyar mamynta"kai kuma d'an mamanshi"suka saki murmushi Atare "ko wannan su ya wuce cikin farin ciki da walwala"dan Ahyaan tama manta da batun wani Abdallah tayi kwanciyarta hankali kwance......washe gari Dr darma ya rigata fita sbd kiran gaggawa daya samu a Asibiti"dukda ma yau bata ganshiba sbd da Asuba ya shigo tana bacci"koda taje wajen Aiki sau ukku yana kiranta suna firansu tamkar wasu masoya"wani lokacin batama sanin sadda take masa shagwab'a"Anan ma yasanar mata Abinda zata had'a masa na bud'a baki....koda ta dawo dg office d'akinsa taso tafara gyarawa idan tayi la'asar saita had'a masa Abin bud'a baki "saidai bataga key d'in ba data tambayi mamy tace shine yazo da k'arfe 12 ya Amshi key d'in"bata ce komai ba ta wuce d'aki ta kirashi"kashewa yayi yabiyo kiran"tayi d'an murmushi ta d'auka "saidai batayi mgn ba"bestie! niba wani bestie shine ka Amshe key d'in d'akinka ko?"kinga bafa sbd wani Abuba na Amsa ki fahimceni pls"d'akin naje na gyara bana so ki wahala kin dawo daga wajen Aiki ga kitchen zaki shiga kuma"toni broth indai Akan kane zan iya jure koma miye"kuma ni Allah ka koma yimun haka zamu b'ata dakai mu dena mgn"haba my bestie idan kika koma gaba dani ya zanyi da raina uhmm?Toba kaine kajaba"naji Amma sai a Amshi uzurinah"yanzun kana Ina?"Asibiti mana"haba broth kadawo gida mana duk yau ban gankaba fa?"kinyi kewata ne?"yafad'a cikin wani yanayi yana kwantar da murya"tayi shiru "kinji?"tokai me maganar kayi kewan tawa?"Eh mana"shine kuma kak'i dawowa gida ka ganni?"nafa dawo da k'arfe 12 bayan na gyara d'akin na kwanta nayi bacci"d'aya da rabi natafi masallaci"Ina dawowa kuma Aka kirani Asibiti"yanzun haka k'arfe 4 zamu shiga theater room"waye zakuyima Aiki?"wata me ciki ce?"yamutsa fuska tayi ta yanke wayar....bayan sallar la'asar ta shiga kitchen ta fara k'ok'arin had'a masa Abin bud'a baki na musammun"wanda saida ta b'ata almost 2 hours tana Aiki"wani abunma idan babu Agidan da kud'inta zata bayar Asiyo mata"ita dai mamy na gani batace komai ba"sai gab da sallar magrib Ahyaan tayi wankanta na musammun tanata zuba wani irin fitinan nan k'amshi"riga da siket ne na kanti Ajikinta"siket d'in be kamataba Amma rigar tad'an kamata"kasancewar ba sallah takeyi ba sai kawai ta kwanta saman 3 seeter tana tunani"wai kamarta namiji zai nemi yataka"Anya kuwa zata yadda ta Auri mutumin nan?(AA Mashi)"k'iri k'iri ta gaidashi d'azun yayi kamar be jiba sai wani d'aure fuska yakeyi daya ganta"ita damuwarta karma Abokan Aikinsu su fahimci Akwai matsala tsakaninsu shiyasa take dojewa ta nuna normal"Ajiyar zuciya ta saki tana kallon Agogon dake jikin bango"k'arfe 7:11 pm Amma Dr darma be shigo ba"oh wai broth lafiyarsa kuwa?"kobe dawo sbd ya hutaba zai dawo sbd yayi bud'a baki ko?"duk tana maganar ita kad'ai tana kallon basket d'in dake saman center table data shirya masa duk Abinda zai buk'ata Aciki."Ahaka khaleel ya shigo shida Isma'il da Alama daga masallaci suke"kunga broth kuwa?"ah ah gaskiya"batace komai ba ta d'auki wayarta tayi dealing number nasa"harta tsinke ba'a d'auka ba"gabanta yafad'i tafara tunanin kodai ba lafiya ne?"sai kuma ta koma kira"sai gab da zata tsinke Aka d'aga ba'a yi mgn ba"broth! kana qlau kuwa?" bashi bane! taji muryar wata mace"k'irjinta yayi wani mahaukacin bugu "cikin jin haushi da masifa tace"ked'in wacece da zaki d'aga wayar daba taki ba?"kema wacece ?"bansani ba! in bacin lusaranci irin naki Akan me.... d'it Aka yanke wayar "Ahyaan na huci tayi wulli da wayar"wani irin zafi da b'acin rai ta dinga ji Azuciyarta"wato ita tana nan tana zaman jiransa Ashe shi yana can tare da wata banza"shine har zata d'aga mata kira kuma ta kashe mata waya?"Ahaka mamy ta fito daga cikin parlourn rik'e da tasbaha tana lazimi ta dubeta taga batada walwala"kuma duk tana jin wayar tasu"saidai tama rasa meye zatace mata.....bayan shud'ewar mintinah goma sha bakwai Dr darma ya shigo cikin parlourn, lokacin harma Anfara sallar isha'i"mamy na ciki Ahyaan ce kawai a parlourn "yana sanye da k'ananun kaya fuskarsa tayi fiyau"ramar da yayi ta k'ara masa kyau sosai"yana rik'e da wata Leda bak'a Ahannunsa "tunda ya shigo idanunsa sukayi tozali da ita ,hancinsa ya shak'o masa k'amshinta ya lumshe Ido yana fad'in bestie kin gaji da jirana ko? shiyasa ko sallamata baki Amsaba"k'in tankashi tayi saima ta mik'e tsaye da nufin ta fita daga cikin parlourn"yasha gabanta da sauri pls Ahyaan karkiyi fushi...."rai Ab'ace cikin masifa tace mlm matsamun na wuce"idan da kanaso ka burgeni ita wajen marar mutuncin zaka koma ka zauna karka dawo"Akanme zan kiraka wata y'ar iska ta d'auka hartana neman gayan mgn ta kuma kashen waya??......âœ�ï¸� zazzafan sharhi 🤓🤫 wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§�â€�♀ï¸? *AGE MATES* ğŸ§� *49&50* *Littafin kud'i ne!* .......tunda ta fara masifarta harta gama tsaye yake ya zuba mata mayatattun idanuwansa yanata kallonta har tayi shiru "be furta mata komai ba"saidai ganin da gaske zata wuce ta gabansa ya saka badan yasoba ya rik'e hannunta guda "ta kallesa ta zabga masa harara.ya girgiza kansa ya nufi gefen kujerah da ita suka zaunah"ta fisge hannunta fuska Ad'aure, ta barsa ne ya rik'e hannun sbd tasan data d'aga murya mamy dake d'aki zata jisu"saidai ta riga ta makara dan taji kalamanta..... Ahyaan! yakirata cikin macewar murya da kwantar da ita"dan Allah kiyi hakuri ki fahimceni! wlh kina Raina shiyasa koda na dawo nan kawai nayo ban wuce d'aki ba dukda Agajiye nake"Amma nadawo babu sannu da zuwa da tarba me kyau, balle ki bani Abu naci sai masifa kawai za'a tarbeni da ita?"dakin san yadda nake gudun Abinda zai b'ata miki rai da baki ce hakaba"ni Ayanzun da ranki ya b'aci gara nawa yab'aci "yarinyar da kikace ta d'aga wayar banma santaba!"iya Abinda na sani idan har zaki yarda dani" na bar wayar tana chargy a office d'in da nafi zama na duba patient"saina tafi masjeed"Ina zaton wani Abu Aka turota ta kawo ko tazo ta d'auka cikin office d'in shine ta gani ta d'auka "Amma idan na koma gobe zan bincika naji wacece?"nasan kin kira sbd kinji shiru bandawo ko?"tayi shiru"yaci gaba da cewa" matar da mukayima CS ce bata farko da wuri ba shiyasa Amma yanzun Alhamdulillah "daga haka yaja bakinsa yayi shiru yana jiran jin meye zata ce?"ita dai ta sunkuyyar dakai tama kasa mgn sbd ganin bata kyautaba "tasan Idan Abaya ne batama Isa ta masa wannan masifar ba kuma har yazo yana rarrashinta da bata hak'uri.... bestie! ta d'ago kanta tana tsuke lips nata"baki hak'ura bane?"nafa hak'ura"kuma ni kadena saka chargy a Asibiti ko?"koda yakama da lalura bestie?"uhmmm! to shikenan tashi ki kamun ruwa nasha"ba musu ta Amsa dato ta mik'e tsaye yabita da kallo harta b'acewa ganinsa "ya sauke Ajiyar zuciya ya sauka k'asa saman carpet ya zauna"Ahaka mamy ta fito daga cikin d'akin tana fad'in sai yanzun kadawo?"Eh mamy ya gidan?"Alhamdulillah"bata rufe bakiba Ahyaan ta dawo parlourn rik'e da goran ruwa da gwangwanin maltinah ta Ajiye gabansa "ya d'auka yafara sha"mamy dai na zaune tana binsu da kallon tausayi "sbd kalaman Ahyaan na yanzun data saurara ta fahimci itama Ahyaan d'in na sonsa tunda gashi ta fara nuna kishinsa.....broth! fara shan Lipton d'in ko?"muryar Ahyaan ta katse ma mamy tunani "ta koma kallonsu"Ahyaan d'in na zaune gefensa"gabansu basket d'in ne ga cup d'in shayi da take mik'a masa"kauda kanta mamyn tayi "ita idan tana ganinsu Ahaka tamkar mata da miji haka take ganin sun mata...cikin raha mamy tace"Ahyaan Abani kunun Ayar ko rabin cup ne nabama Autah nah "gaya can d'aki na barosa yana sallah"kuma ransa yabiya shifa kikayita Aike d'azun.kai mamy saida na basa ya maida miyonsa fa"Dr darma daya Ajiye cup d'in hannunsa ya karb'e zancen da cewa autanki yacika k'wak'wa mamy"Ahyaan ta kama dariya "mamy ta hararesu tace"kuka san ko shine zai kaiku makka kuke masa wulak'anci ko?"in sha Allah kafin ya girma munje ko bestie?"kanta ta gyad'a masa ta zuba cup guda cike ta matso gaban mamy tana murmushi tace to gashi nan mamy ki bama Autah"to shikenan Ahyaan yagode "ta Amsa tana tashi ta wuce d'aki...."ta kallesa suka had'a Ido "sunkuyyar dakai tayi tace"to baka fara cin Abincin ba, gashi har Anfara kiraye kirayen sallar isha'i "ke nake jira Ai"ni kuma broth?"uhmm"in har kinaso naci tofa dole saida ke"kinsan kuma bana son musu da jayayya ki?"bata ce komai ba ta matso gefensa suka cigaba da yin bud'a bakin Atare "komai zaici saiya tabbatar itama taci"daga ita harshi k'at suka yima cikinsu"yana hamma ta kallesa tace"kana buk'atar ka huta broth"idan ka watso ruwa kayi sallar saika kwanta ko?"hakane bestie toke meye zakiyi?"ni idan Abinda naci yafad'a mun shirin bacci zanyi"yayi shiru yana d'an tunani"sai kuma ya kalleta ya wani d'aure fuska yace"yaushe kika fara k'arya?"bangane ba?"kince shirin bacci bayan nasan saikin yi wayar dare ko?"nifa bbu wayar da zanyi broth"idanma kana zaton ko Abdallah zai kirani bazai kiraniba "fushima yakeyi dani yau dana gaidashi be Amsaba"okay Abin yadameki kenan tunda gashi kina bayar da labari ko?"uhmmm! nidai bance makaba"kaifa kajawo zancen shiyasa harka ji"menene kika masa ya saka yak'i Amsa gaisuwar ki?"ya tambaya yana tab'e baki "tayi shiru"kina jina?"tana k'ok'arin mgn daddy ya shigo cikin parlourn rik'e da ledoji Ahannunsa"ya bisu da kallon mamaki "dan shima dai kamar ma'aurata yaga sun masa kama"Dr darma yayi k'asa da kai yana masa sannu da zuwa"hakama Ahyaan"ya Amsa yana mik'a mata leda guda "Adaidai lokacin mamy ta fito daga cikin d'akin tana yimasa sannu da zuwa"Ahyaan tayi saurin shigewa ciki"Dr darma kuwa kin tafiya yayi saida mamy da daddy suka fita saiya tashi yanufi bed room d'in"Ahyaan na zaune gefen bed tayi tagumi"Alamar tunani takeyi.....saidai kawai taji Ancire tagumin nata"gabanta ya fad'i dataji k'amshinsa da hucin numfashinsa dab da ita"yaja karan hancinta yana fad'in *sarauniya* bakya jin mgn ko?"to mekuma nayi *sarki*"ya saki murmushi me sauti Anutse yace" bana so kina tagumi da yawon tunani"ko kuwa damuwar bak'in saurayin naki zaki saka Aranki? Bayan shi yana can yana hidimar gabansa"batace komai tad'an matsa sbd ganin kusancinsu yayi yawa"yana tsugunne ne Agabanta yatsura mata ido"yabi hannayen nata da k'afafuwanta da kallo "kindena yin lalle"wlh rashin lokaci ne bestie shiyasa fa"to week end sai muje na rakaki Amiki ko?"to Allah ya kaimu lafiya "Ameen"mu'az da Fatima suna gaidaki d'azun sunci Asibiti tare"Ina Amsawa sosai"in sha Allah ko ranar friday zan lallab'a Mamy ta barni muje na dubata ko?"dakin kyauta "sbd suna ganin nine ke bana son kije ki kai musu ziyara"balle gashi har tafara lallauayi banaso saita haihu sannan kije"tayi shiru sbd bata son maganar tayi tsayi yaje ya b'aro magana me girma wacce zataji kunya shi kuma ko Ajikinsa.canza topic d'in tayi da cewa broth kaje kayi sallah mana ,tara saura fa"shikenan tunda korata kikeyi"nina isa na kori sarki sunkutukum?yayi y'ar dariyar data masa kyau yace"to nima Abinda na gani kenan"dukda dai sarautar mutum d'aya ce ta bani ita"wake nan?"ke mana"hmmm nidai kaje mana"bazan tafi ba nama ganoki yarinya"tsarabar da daddy ya baki kikeso kici ke d'aya ni bandani ko?"tabbas bazan baka Abuna ba"kuma koka tafi kona had'aka da daddyn"mik'ewa tsaye yayi yadawo kusa da ita ya zauna"saita mik'e tsaye tace nidai muje parlourn kasan mamy tadawo ta samemu Ahaka zatayi fad'a ko?"d'an shiru yayi Alamar tunani"sai kuma Ahankali yace hakane Ahyaan"bara naje nayi wankan da sallah zan dawo karfa kiyi bacci"shikenan bestie bazan yiba zan jiraka "good girl "yafad'a yana mik'ewa tsaye ya fita"ta sauke Ajiyar zuciya ta koma ta zauna tana tunani....can taja tsaki tana girgiza kanta had'e da furta No ! shak'uwa ce kawai nayi da broth"sai y'an tunane tunane takeyi harta fara gyangyad'i ba tare data saniba har bacci ya kwasheta...Dr darma kuwa da tunaninta mak'ale Aransa yayi wankan da sallar isha'i "yafito sanye da milk d'in jallabiya datayi bala'in haskasa ,sai yayi tamkar bak'in balarabe lolx.fuskarsa k'awace da tattausan murmushi yana tunanin k'ilan tayi baccima yanzun"be kuma damu datayi baccin ba"koda ganinta yayi zaiji farin ciki.....kai Ina zakaje goma da wani Abu yanzun?"yaji muryar mamy Abayansa"Ashe yashigo cikin gidan bema lura ba saida tayi mgn yaga Ashe parlourn yake k'ok'arin shiga. d'an shafa gemunsa yayi yace"sak'o zan Amsa wajen Ahyaan "tayi bacci Ai"to Amma basai nat....kaga bazaka tashe taba, tasha gajaniyar Aiki,kuma duk sbd kai ne"Amma mamy dan Allah kibari naj....kaga ka wuce da safe ko meye ka Amsa"badan yasoba ya juya ya fita cikin jin haushi "yana fitowa yayi clashing da Mubarak zai wuce yanata d'oyin wee wee"Allah ya kyauta ! shine Abinda yafad'a ya wuce d'aki....washe gari saida safe yayi sallar Asuba sbd be samu ishashshen bacci ba da dare"ciwon mara ya tasosa Agaba"bayama zaton zai tafi office yau "shiyasa yana gama sallar yatura musu sak'o zuwa yamma zaizo bayajin dad'i"bayan ya gama turawa ya kwanta saman bed daga shi sai boxer "yad'an lumshe Ido yana shafa gashin kansa"Ayau yakeso yad'an je Amasa gyaran fuska da Aski gashi jikin nasa sai Ahankali "wani lokacin daya kai Azumin to sha'awar zata koma k'ok'arin taso masa "saidai yayita dakewa kawai"gashi yarasa meyasa yawanci idan yana shiri da Ahyaan sha'awa tafi damunsa?"idan kuma basu shiri ba sosai yakeji ba.yana wannan tunanin yaji knocking"waye ne?"broth nice"beyi mgn ba yasamu ya lallab'a ya d'auki milk d'in jallabiyar daya saka d'azun yayi sallah "bayan yazurata Ajikinsa,dan yana lura da ita bata son ganinsa Ahaka "Ahankali yaje yabud'e mata k'ofar...tsaye yayi suna kallon cikin idon juna "kowa nansu k'irjinsa na bugawa"kasa jure kallon cikin idanunsa tayi"saidai tayi k'asa da kanta hannayenta na cikin hijab sbd kayan bacci ne Ajikinta "taga be shigo da Asuba ba,gashi kuma jiya bacci ya saceta shine da ta fito taje gaishe dasu mama"ta fara biyowa taga lafiya?"..... bestie ki shigo mana"toka gyara"ta fad'a tana tunanin meke damun idanunsa sukayi irin wannan Jan?"saman sofa inda ya zauna Anan yanuna mata Alamar taxo ta zauna"ba musu ta zauna tare da cewa Ina kwana?"lpy qlau bestie "shine jiya kikayi baccin ko?"sorry broth"kasan bacci baya shawara"Amma Ai daka tasheni ko?"Ai mamy ta hanani ta kuma koreni"murmushi ya sub'uce mata sbd yabata dariya"yadda yayi salon maganar sai yayi kamar wani d'an yaro"kina mun dariya ko bestie?"nidai meke faruwa baka shigo da Asuba ba,ko idonka ke ciwo ne naga sunyi ja??"basune suke ciwo ba"bana jin dad'i ne"inaga office ma sai yamma zanje"subahanallahi sannu! nima gaskiya bazan jeba zan sanar inada uzuri"sosai yaji sanyin kalamanta Azuciyarsa saidai ya girgiza kansa tare da fad'in ban yadda ba Ahyaan"kije kinji ko?"ni Allah baran jeba bayan bakada lafiya kuma"ta fad'a cikin shagwab'a"yad'an rintse idonsa"sakamakon wani zirrrrrr dayaji Ajikinsa...ko jikin ne broth?" Uhmm! Ayyah! wai meke damun kane? Ai kamata yayi kaje Asibintin kaduba kanka ko kasaka Aka maka magani ko?"bestie ciwon mara nake fama dashi....gabanta yafad'i"Azuciyarta tana dana sanin tambayar tasa"dukda batace komai ba, Afuskar ta ya karanci taji nauyin Amsar daya bata"saita mik'e tsaye "Ina zakije?"su mama zanje na gaida"okay jirani muje nima ban shigaba"kaida bakada lfy kuma?"zan iya ne Ai"batace komai, ita tafara fitowa sannan shi suka jera suna tafiya"wanda da k'yar yake iya tafiyar"ba k'aramin tausayi yabama Ahyaan ba"dukda tasan ba'a shaidar namiji"hakan ya tabbatar mata da cewa doctor kamilin namiji ne"sbd idan wanine zaita harkan neman matansa Awaje"Amma ya hak'ura da yanayinsa kafin lokacin Auren nasa yayi"Atake taji fad'uwar gaba data tuna zaiso wata harya Aureta "haka itama Aure zatayi....broth! juyowa yayi suka had'a Ido"ta turo baki, menene?"ba tambayarka zanyiba"to shikenan Ina ji"wai Akwai wacce kakeso ne?"Eh Akwai "ta tab'e baki tana fad'in Ai sai kaje wajenta tayi jinyarka"bestie baki gajiya"ita Ai bata san Ina sontaba"nine kawai na sani"may be ma tace bata sona idan na furta "hmmm ! Ai saika cigaba da b'oye mata"k'ilan ma mummunace ko?"Ai tafiki kyau yarinya"tsaki taja batace komai ba ta wuce "me makon yaji haushi saima dad'i yaji sbd dama tun jiya ya fara zargin yarinyar nan tafara kishinsa"ga kuma Abinda tayi yanzun ya k'ara masa k'warin gwiwar ta fara sonsa"saidai idan yatuna da Abdallah mashi sai yaji fargaba"da wannan tunanin suka shigo tsakar gidan "kasancewar ummah ce keda girki tana tsakar gidan zaune gaban murhun gawayi tana dama koko"ta d'ago kanta ta kallesu Amma bata Amsa sallamar tasu ba"su kuwa kallo bata ishesuba suka nufi parlourn Abba"bayan sun gaidashi suka nufi parlourn mamy "sunaji ummah na yada habaici tsakar gidan suka mata banza"Asma'u dake zaune tana shan tea da yunifoam Ajikinta tace"Anty Ahyaan Ina kwana?"broth yaka mata ki fara gaidawa kafin ni"hakane kuma"yaya nurah Ina kwana?"lafiya qlau Autar mamah"wai Autah yaushe ta zama Autar?"cewar Ahyaan tana ballo mata harara"itadai tayi murmushi batace komai ba"Dr darma dake kallonta yace"sarkin fad'a ni bana jin fad'an yau ki bari na samu lafiya"tana k'ok'arin mgn mamah ta fito daga cikin k'uryar d'aki tana fad'in koki so ko karki so husnah dai itace Autah nah"to wai mama ni wani Abu nace ne?"kince mana"rabu da ita nurah"ta fad'a tana zama duk suka gaisheta gaba d'aya "Ahyaan nata b'ata fuska yace"tashi muje "batayi mgn ba tabi bayansa suka fita"mamah tayi murmushi kawai....suna fitowa yace"zanje nayi bacci"toni Ina ruwana da baccinka?"harda lafiyata duk bakida ruwa da ita?"Eh mana kaje wajen budurwarka ka sanar mata bacci zakayi"nifa wasa nake miki banida wata budurwa"dan Allah da gaske kakeyi?"kansa ya gyad'a mata yana binta da wani irin kallon dataji kasala"sai yaga tana walwala"dukda bayajin dad'i saida ya saki murmushi "to yanzun kaje ka kwanta ,bara na wuce naga meye yaka mata na kamaka ka samu kaci kasha magani ko?"dato ya Amsa yayi tsaye "kaje mana bestie"to kuma sarauniya babuko rakkiya"tayi murmushi ta kallesa tace" muje to"na lura baka son yin Aski broth"inaso yau naje idan Amun jikin da sauk'i "shikenan idan da sauk'i sai muje na rakaka ko?"uhmm"yafad'a Adaidai lokacin da suka iso bakin k'ofar d'akin"da kanta ta murd'a handle d'in k'ofar cike da tausayi tace"Allah yabaka lfy"Ameen *Aminatu babbar budurwa*"ta saki murmushi me sauti ,shima yana tayata ya wuce cikin d'akin tajawo k'ofar ta rufe kafin ta wuce side nasu....tana shigowa cikin kitchen mamy ta kalleta tace "da yanzun zan tura Akiraki kizo kiyi shirin tafiya office har bakwai ta kusa ,baki gudun ki makara ne?"Ai mamy yau ba zanje office ba gaskiya"Akanbme kenan.....??âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§�â€�♀ï¸? *AGE MATES* ğŸ§� *51&52* *Littafin kud'i ne!* ..........broth fa ke bashida lafiya sosai mamy,zuwan meye zanyi a office ?"shiyasa da Asuba kikaga bezo ya gaisheki ba"shima bazai je office d'in ba"so nakeyi ma nasamar masa wani abun yaci yasha magani"ta fad'a fuska kalar tausayi tana k'ok'arin d'aukar tukunya ta tara gaban sink zata d'auraye....baki bud'e mamy ke binta da kallo sbd ganin Abin nasu daga ita har nuran Azimun ne"ta kalleta tace" Allah yabashi lafiya! Amma ki Ajiye batun baza kije wajen Aiki ba Ahyaan"dadai kece bakida lafiyar saiki k'i zuwa....pls mamy bazan iya zuwa ba broth na kwance haka "ko naje bazan nutsu ba sbd....sai kuma tayi shiru ta saki kuka"subahanallahi! Abin bekai hakaba Ahyaan "kiyi hak'uri ki dena kuka ki zauna Amma kin kira can wajen Aikin naku ki sanar musu kinada uzuri ko?"uhmm zan sanar musu mamy "dato kawai ta Amsa tana jin wani iri"ita Abin nasu ya wuce ma iya tunaninta sai Addu'a kawai"damuwarta guda shine meyasa Abaya basu kasance irin hakaba ? saida yanzun Ahyaan ta kusan zama rabon wani suke shiri dason juna....har mamy ta gama Aikinta Ahyaan na cikin kitchen d'in na had'amun Dr Darma Abin break fast....."tsabtataccen kunun gyad'a ta dama masa ,sannan ta soya masa Awara da doya da k'wai"bayan ta gama ta fito daga cikin kitchen d'in rik'e da tray d'in data jera masa komai Asama.....kasan dai ba haka nan zaka kirata bata d'auka bako? Idan kayi hak'uri gata nan fitowarta daga cikin kitchen d'in kenan"tana fad'in hakan ta kashe wayar"Ahyaan ta b'ata rai tana fad'in kai mamy broth uzuri zaki masa baya lafiya fa"may be yakirani ne yanaso na kamasa wani abun ko kuma Aikena zaiyi"ke kuma kinata fad'a ko?"Akanme bazan masa fad'a ba tunda beda hak'uri"ke kuma yanzun gaba d'aya baki son laifin sa ko?to kirashi yazo nan ya karya bbu inda zakije"pls mamy dana kai masa zan dawo wlh yana jin jiki fa.....shiru tayi sbd jin tattausan muryarsa datayi k'asa "ta juyo da sauri suka had'a Ido"yana sanye da coffee brown d'in jallabiya me gajeran hannu wacce tad'an d'age masa"da Alama wanka yayi"idanun nasa sun rage ja"sbd yad'an sha Lipton da lemon tsami yasha wani magani"shine yad'an samu y'ar nutsuwa "ya gaji da jiran tazo shine daya kira mamy ta kama yimasa fad'a"sai ransa yabashi baza tabar Ahyaan d'in tazo wajen saba"sai gashi duk yaji kalamansu yanzun dazai shigo.saidai kayan daya gani Ajikin Ahyaan sun sakashi koma shiga cikin wani sabon yanayi"zani ne na Atamfa Ajikinta "sai rigar bacci me hannun vest,rigar ta kamata kuma wuyan nada girma"sau guda ya kalleta ya kauda kansa yana Amsa sannun datake masa ya zauna kan carpet "gabansa ta Ajiye tray d'in ta juya ta koma d'aki"mini hijab ta sako zata fito taji mamy na masa fad'a da cewa"meyasa kake son kiran yarinyar nan idan kana d'akinka?"basai na sanar maka illar hakan ba sbd kasani kai me hana wasu ne"kiyi hak'uri mamy tunda bakiso bazan koma kiran na taba"har gyaran d'akinma ta dena zanyi da kaina"ya fad'a cikin wani yanayi na damuwa" ita kanta Ahyaan d'in tasan gaskiya mamy ta fad'a, Amma Aganinta tunda ta yadda dasu bashi kenan ba."saidai itama zata dena shiga tunda mamyn bata so"Ahankali ta shigo cikin parlourn Idanunta har sun ciko da k'wallah na tausayinsa"ita kanta tasan yanzun ya damu da ita fiye da zaton me zato "broth sannu ya jikin?"da sauk'i "batace komai ba ta zuba musu kunun gyad'a d'in cikin cups biyu sbd tasan Idan ta zuba banda ita zaice itama saita zuba tasha"doyan da Awarar suma duk plates biyu ta zuba"tana d'ago kanta da nufin tace gashi taga Ashe ita yake kallo"saita sakar masa wani tsadaddan murmushin daya kusan zautar dashi tana tura masa cup da plate d'in gabansa tace Bismillah broth.thank you bestie"batace komai ba ta gyara zamanta A gefensa ta d'auki cup d'in nata ta kurb'a kusan sau biyu "sai ta lura be d'auki nashi ba"ta saci kallon mamy taga tana kallon sunnah TV "murya can k'asa tace"pls bestie nah kasha kaji?"ni naki nake so"da sauri ta mik'a masa"ya Amsa yana d'an murmushi "Adaidai inda ta saka bakinta Adaidai nan shima yasaka nasa bakin ya fara sha"sannan ya d'auki doya guda yad'an gutsura ya rik'e sauran ga hannunsa"broth! ta kirashi murya can ciki,ya kalleta"bani sauran"murmushi ya mata ya mik'a mata ta Amsa ta nufi bakinta dashi.....dukda ba cikin sakewa suke break fast d'inba Amma kowa nan su na jinsa cikin farin ciki ...saidai Abinda basu saniba mamy na lura da duk Abinda sukeyi"bayan ya gama yafara danna waya"Ahyaan kuma tafara k'ok'arin tattara kayan sbd kusan Atare suka idar"murya can k'asa yace"bestie duba wayarki"uhmm kawai ta fad'a"shi kuma ya mik'e tsaye ya fita"bayan ta kwashe kayan ta dawo ta zauna kan kujerah tana duba wayarta taga text message nasa kamar haka *bestie nah ! zan fita tsakar gidan ki biyoni karki bari mamy ta gane*"kanta ta d'ago bayan ta gama karanta text d'in ,tana yamutsa fuska taja tsaki tace" na rasa meyasa Asma'u ta rainani mamy? Me kuma tayi miki?"hijab d'ina ta d'auka wai za'a mata irinta sai yanzun na tuna bata kamun ba kuma ita zan saka Anjima"Ina zakije Anjiman?"matar mu'az zanje na gaida da jiki idan kin barni"to na hanaki zuwa"wayyo Allah mamy pls"tayi murmushi tace yanzun kije ki Amso hijab d'in "dato ta Amsa ta mik'e tsaye"Adaidai lokacin text message nasa yakoma shigowa "ta kalli wayar tana d'an murmushi batama karantaba ta fita daga cikin parlourn...yana tsaye bakin k'ofar shigowa ya zubama bakin k'ofar parlourn mamy Ido"ta kallesa ta Aiko masa da murmushi..... bestie nah! da baki fitoba wlh shiga zanyi ciki" daka kwafsa mana broth"gani yanzun, kasan dubara nayiwa mamy? ta labarta masa yadda sukayi"yakama y'ar dariya yace bestie ta koma mak'aryaci ko?"to Ai sbd kaine kaga banyi lafiba ko?"hakane dama kawai so nakeyi na ganki muyi fira shine nace kizo"ko ban kyauta ba?"ya fad'a murya can k'asa yana tsareta da Ido"Ahankali tace"ka kyauta *sarki*! wai bestie wannan wace irin sarautace babu dogarai babu rawani ??"ta kama dariya me sauti kafin tace"sannu Ahankali duk zan had'aka dasu suyi gadinka"to shikenan sarauniya"ta lumshe Ido "Allah ka sami sauk'i"Eh to Alhamdulillah "samun sauk'in duk na ganinki ne da kuma fira dake"kai broth kamar gaske"uhmmm kin d'auka wasa nakeyi?"tayi shiru"yanzun kije ciki ki hau online zamuyi mgn zuwa Anjima tunda mamyn tabarki sai muje gidan mu'az d'in "karma ki nuna mata tare zamu fita"to shikenan batun zuwa askin fa?"Abari sai gobe bestie"nidai Allah yau za'a maka"kabar k'asumba duk ta cike maka fuska ba gyara"idan Aka gyara zakafi yin kyau"duk tayi maganar cikin shagwab'a"yad'an lumshe Ido sbd shine kawai yasan meye yakeji idan tana wannan shagwab'ar "shikenan zanje bestie tunda yau kikeso Amun ko?"kanta ta gyad'a masa "ya zaro wayarsa yana fad'in zo muyi photo"niko pics ma baki tab'a yi dani ba ko?"to Ai lokacin cutata kakeyi ko?"yakama dariya yana fad'in ni kuma kina b'ata mun rai Alokacin"yanzun kuma kina faranta mun"batace komai ba ta matso daga bayansa shi yana daga gaba tad'an dafa kafad'arsa suna murmushi ya dinga musu vedios da pics"ganin ta jima yasaka shi cewa broth bara naje zancema mamy na duba hijab d'in Adak'in mamah banganiba"shikenan ki hau online muyi mgn kinji bestie karfa kik'i hawa?"zan hau yanzun fa *sarki*,ta fad'a tana masa gwalo ta wuce ciki"lokacin data shigo mamy ma bacci ya kwasheta"saita zauna suka dinga chats dashi har tayi bacci..... misalin k'arfe 4:47 pm"tafe suke saman titin hanyar goruba road"baka jin komai cikin motar sai sautin wak'ar music ,sai kuma sanyin AC da k'amshin turarukan jikinsu"Ahyaan na zaune gefensa Tasha gayunta cikin doguwar rigar Atamfa navy blue me zanen coffee brown"An k'awata rigar da Adon stones"ta yafa mayafi coffee brown me net saman kafad'a "yayinda mutumin nata ya cakare cikin k'ank'anin kaya da hula p cap da takalmi boot"sunyi masifar yin kyau"darma yayi y'ar rama,yayinda gyaran fuskan da Aka masa ya k'awata kyawun fuskar tasa,yafito masa da tsantsar kwarjininsa da kamalarsa"dukda fuskarsa Ad'aure take sbd sadda suna shagon data rakasa Ana masa Aski wani ya nuna yana sonta"shi kuma ya masa wani mugun yarfi yace"ta koma mota ta jirashi "shine ta kama shagwab'a"ga me Askin A wajen "shine ta bashi haushi"tunda suka shigo yak'i yin mgn "da farko taso ta sharesa Amma sai taji bazata iya ba" Ahankali cikin shagwab'a tace"broth shine kaketa d'aure fuska ko?"yayi shiru yana cigaba da driving d'insa "mlm ka tsaya na sauka idan bazaka kula niba..... Ahyaan wai meye haka?"Abinda kikayi d'azun kin kyauta ?"wlh duk ranar dana koma miki mgn ki dena Abu kika k'i saina b'ata miki rai"kin wani kama shagwab'a gaban wancan wawan "meyesa bazaki bari daga ni saike ba kimun?"shikenan kayi hak'uri Allah ya huci zuciyarka"daga haka tayi shiru"shiru yayi beyi mgn ba har suka iso bakin get d'in gidan mu'az ya dannah horn"get man yabud'e musu get suka wuce"bayan sun iso Ahyaan tayi zaune tak'i fitowa"ya kalleta yace zaman meye kikeyi?"kaje ka fito muje ni baranjeba"daga Abu kad'an shine sai fushi da fad'a meyasa bakada hak'uri?"sai kuma tayi shiru"bece komai ba yazaro waya ya dannawa mu'az kira"yana d'auka yace"mijin tace"gamu nan a parking lot"Amma fa sarauniyar tace"bazata shigo ba.....broth had'ani dashi zakayi?"sai taga yakama murmushi ya maida wayar cikin Aljihu yace"muje kona d'aukeki wlh kinji na rantse"batace komai ba ta fito suka jera Atare suka wuce ciki"mu'az na kwance saman cinyar Fatima"sunsha k'ananun kaya"Amma da mini hijab Ajikinta"Dr darma ya saki murmushi sbd sun bashi sha'awa "Atake yaji inama shine da Ahyaan Ahaka?...... Abokinah ku shigo mana"basuyi mgn ba suka shigo da sallama"sosai Ahyaan taji kunyar ganinsu Ahakan"lura da mu'az yayi yasaka ya janye kansa yatashi zaune suka gaisa"Fatima ta tashi ta cika gabansu da Abin motsa baki suna fira" can Fatima tace" tashi muje ciki mubarsu suyi firan su"Dr darma na murmushi yace Abokinah Allah yasa ba gulmarmu za'ayi ba.uhmm ! kundai tsargune shiyasa"cewar Fatima suna shigewa cikin d'aki.....sai yamma lik'is suka baro gidan mu'az "Dr darma na janta da fira yana driving,sai wani shan k'amshi take masa"shi saidai yayi murmushi kawai "can yace"su mu'az basu burgeki ba bestie? Eh"Allah ko?"to wai bestie miye na wani kawo zancen su kuma?"sun burgeni ne shiyasa nayi zancen nasu"sbd soyayya Abin koyi ce ga kowa indai me kyau ce "kuma yinta da matarka koyine da manzon Allah S A W "sbd yana soyayya da matansa musammun nana Aisha Allah ya yarda da ita.yana wasa da dariya dasu,yana wanka dasu,yana tayasu Aikace Aikace"kema kina so kiyi koyi dasu?"tayi shiru Aranta tana cewa mike damun mutumin nan?banida Amsa ne?"nidai broth ka k'yaleni da tambayar nan taka"shikenan tunda bazaki fad'amun ba "toni na fad'a miki?"ah ah dan Allah "yakama murmushi sbd ya fahimci kunyar zancen takeji"sai yaji ta burgesa"da wannan rahar suka iso gida"shi yatafi masallaci ita ta shigo ciki..... ************ Ahaka rayuwar taci gaba da wakana Dr darma na hidimar Ayyukan gabansa cikin samun nassara shida Ahyaan "Ayanzun haka Aikin gidansa ya kusan kammalawa"babu kuma wanda yasan da gidan sai khaleel da Abdul Aziz da mu'az"sune kawai suka sani"ko Ahyaan be sanar mata ba ya bari saiya Ida saiya kaita ta gani"kullum soyayyar su da juna k'aruwa takeyi"tun Ahyaan bata fahimci sonta yakeyi ba harta fahimta"ita kuwa tuni yajima da sanin ta fara sonsa"saidai basu sanarwa juna ba har yanzun"mamy dai ta zubama sarautar Allah Ido"gaba d'aya daga shi har ita suna cikin fargaban Auren da zatayi"ummah kuwa bata zaunaba taci gaba da biye biyen malamai sun kuma tabbatar mata da cewa" Ahyaan bazata Auri Abdallah Mashi ba.Awajen Aiki idan sun had'u ta dena gaidashi sbd baya Amsawa sai mugun kallo dayake watso mata"gashi tun zuwan da yayi sukayi baran baran be koma zuwa ba"hakama baya kiranta ta waya"tun Abin baya damunta harta fara shiga damuwa"sau tari mamy na tambayarta meyasa yadena zuwa? zatace baya gari,waya kuma ta nuna sunayi"hakan yasa mamyn bata tsaurara bincike ba"Ahaka Al'amarin yaci gaba da tafiya har lokacin biki yafara karatowa "tun saura sati biyu Abdallah Mashi yaturo mata text message bak'i maza zasuzo su kawo lefe ta sanar a gida"tayi shiru tak'i fad'ama kowa sbd Aganinta ya rainata over"ita yanzun wani irin haushinsa da k'insa takeji"gaba d'aya yanzun batada Aiki saina tunani"Aranar saidai kawai su Mamy sukaga bak'i sun musu zuwan bazata"saidai Alhamdulillah Am musu tarban mutunci"sun kawo Akwati 12 da kaya na Alfarma Aciki "ko kallon kayan Ahyaan bata yiba"hakama Dr darma "dan Aranar kasa gane yanayinsa mutanan gidan sukayi.washe gari kuma Ammah ta Aikoma Ahyaan da kaya sabbi kala 6 d'in kakku na fitar biki"lace kala 2, Atamfa kala2, shadda ma kala2"kowanan su da gyalensu"manyane masu tsadar gaske "Acewar Ammah idan Ahyaan ta shiga gidanta tayi Amfani da kayan lefenta Amma wa'annan sun isheta ta saka Ayi hidimar biki a gama.ga million 5 kakanta ya Aikoma mamah dasu Asiya mata kayan d'aki"ta kuma damk'asu ga hannun Abba ya had'a da million 2 dake wajensa zasuyi mata kaya masu tsada irin na y'an gayuğŸ˜�"mamy kuwa itada daddy sun tara kayan kitchen na gani na fad'a masu tsadar gaske"wasuma da kad'an kad'an tafara tarawa "wasu kuma Aka k'ara Ayanzun"sun bari sai ranar jere su bayar"mamy kuma ta sanar ma mamah Abarta da kayan kitchen sbd itace uwar d'iya"dukda kayan da suka siya saida daddy ya siyama Ahyaan fridge LG da washing machine "mamy kuwa duk idan tayiwa Dr darma mgn meye zai siyawa Ahyaan yabata kyauta sbd Auren da zatayi? be cewa komai sai dai taga yayima gidan yaji na kwana 2. Ayau yakama Friday wanda yayi daidai da biki saura 12 days ya rage"gyaran Amarya An barsa sai zuwa jibi za'a fara yimata"misalin k'arfe 4:39 pm"Ahyaan na zaune a parlourn mamy tayi tagumi Abin duniya ya isheta"ta rasa mafitah"tana tsoron sanarwa iyayen nasu matsalarta da Abdallah musammun dataga yadda Aketa shire shir."ga wata iriyar soyayyar Dr darma dake dawainiya da ita"rabonta dashi tun safe"shima bata gansaba muryansa kawai taji"ta fahimci fushi yakeyi da ita sbd yakirata sau 3 jiya bata d'auka ba.Ajiya tasha kuka da tsayuwar dare Akan Allah ya kamata mafitah yazab'a mata Mafi Alkhairi.tana Anan zaune Khairiyyah ta shigo cikin parlourn da sallama tana fad'in Amarya bakya laifi"hmmm ! kece da yamma nan?"wlh kuwa ba dole nazo ba"biki ya rage saura 12 days ba'a bugo invitation card ba da zamu rabama friends d'inmu"kuma yaka mata nayi mgn da Abokinsa "muji dame dame zamuyi na biki?"shiru Ahyaan tayi ta wuce kitchen ta kamata ruwa da lemo...byn kusan shud'ewar mintina 10 Ahyaan batace komai ba har mamy ta fito suka gaisa da Khairiyyah ta fita ta basu wuri.wai ni kuwa k'awata lafiya ne baki ce komai ba na miki mgn game da Abdallah?? me kiceso nace miki Khairiyyah?"mutumin da rabonsa da yazo wajena wata biyu kenan,rabon daya kirani Awaya yafi wata biyu"idan mun had'u office na gaidashi baya Amsawa hakan yasa na dena gaidashi"sai mugun kallo kawai zakiga yana jifata dashi"Ahaka zan Auresa nayi zaman bak'in ciki? Innalillahi wa inna ilaihir raju'un! kodai kin masa wani abun ne?"nifa tun ranar da mahuta da k'anwarsa suka saceni daga ranar na rasa gane kansa.ta shiga labarta mata komai harda zuwansa na k'arshe da yadda sukayi"ta d'ora da fad'in zan iya rabuwa da kowa sbd broth"Aciki harda shi"bazan b'oye miki ba Khairiyyah wlh broth nakeso bana son Abdallah"zuciya wata irin Abace"ko a mafarki banyi zaton zan so Age mate d'ina ba Khairiyyah "gashi wuri ya k'ure mana"inda Abdallah be canza mun ba dana hak'ura na rungumi k'addara na zauna dashi Amma kash! sai ta saki kuka"wlh k'awata tuni na fahimci doctor sonki yakeyi"ban yarda yana sonki ba saida aka saceki yaje "gashi kema da kike masa tutsun kin kamu"saidai gaskiya wannan ba matsalar da za'a yi shiru bace"dole Asasan taku ko kuma idan be sonki ba dole ya Amshi kayansa Allah ya had'a kowa da rabonsa"bani wayarki na kirashi"wlh bazaki kirashi da waya taba yayi zaton ko nice zanyi mgn dashi"shikenan samun number nasa Awayata"ta fad'a tana mik'a mata tata wayar"ita kuma ta Amsa ta saka number ta mik'a mata "Atake Khairiyyah ta kirashi"sai gab da zata tsinke ya d'auka yayi sallama ta Amsa ta gaidashi"kafin tace"Khairiyyah ce k'awar Ahyaan "saida ya yamutsa fuska kafin yace"to sai Akayi me?"ikon Allah!"to dama ba wani abu bane yasaka na kiraka, nazo wajen Ahyaan muyi mgn game da batun cards na gayyah "sai tace baka bugo ba"shine nace bara na kiraka naji,kuma yaka mata muyi mgn da friends naka sbd wuri yafara k'urewa"sai mgn ta k'arshe na fahimci kaida Ahyaan kun d'an sami matsala"idan har ba damuwa kazo gidan yanzun Ina can zamuyi mgn "numfashi ya sauke murya bbu Alamar wasa yace"batun event's na biki na sokeshi ba'a yin wata bidia "sannan ni yanzun inada Abinda nakeyi Agabana sbd ku bazan Ajiyesa nazo ba"idan ita wacce ta sanar miki da matsalar ta damu saita ce ta fasa taga zan dena rayuwa sbd babu ita ne.....kai Abdallah ka iya bakinka! Khairiyyah ta katsesa Afusace "kafin taci gaba da cewa"k'awata ta wuce wulak'anci wlh"kai muka fi buk'ata kace ka fasa kaga bazata samu wanda yafika ba"iyayenmu ba k'ananun mutane bane sbd haka kasan me kake fad'a"mitsssssuww Aikin banza kawai"in sha Allah sai kayi dana sanin Abinda kayi"ta fad'a Ahassale tana yanke wayar....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *53&54* *Littafin kud'i ne!* ........ Ahyaan ta bita da kallo tana furzan da wani zazzafan huci daga bakinta ta girgiza kanta cikin k'unar rai tace"kin gani kin kuma ji ko?"sbd haka Ina Mai tabbatar miki da cewa koda ya Aureni wlh bazan bari yataka niba....ah ah Ahyaan bana miki fatan kiyi Auren da zaki fito kamar yadda nayi ba"gara kiyi Auren da mak'iya zasuji haushi ba dad'i ba"ni Aganina ki kira mamy na sanar mata mana"idan daddy zata yima mgn saita masa mgn" Akirashi Aji idan bazai Aureki ba yafad'a shikenan"da dai Azo Ayi Abinda za'a yi dana sani"Ahyaan ta girgiza kanta tana fad'in gaskiya bazan iyaba Khairiyyah"dadai tun Abaya yaka mata nayi hakan banyi ba"zan cigaba da Addu'ar zab'in Alkhairi kawai"bbu wanda zai koma kiransa har ranar bikin yazo"uhmm !Ahyaan kenan" karki manta na rigaki yin Aure nasan Abinda baki sani ba"ni bana so kizo kiyi Aure daga baya ki fito"Amma kiyi nazari na baki kwana 2"sannan ki dage da Addu'ar neman zab'in Alkhairi "k'ilan ma dakin yarda da shawarata Anyi mgn idan yafasa Aurenki sai kucigaba da soyayyar ku da Dr Nura ko?"harara ta ballah mata tana fad'in kinga ki dena mun zancensa ,shima bbu ruwana dashi"bazan biyema son zuciya sbd wani burinah ba"tabbas Ina son broth Amma banaso sbd Ina sonsa na dakushe wannan Auren ta dalilin son nashi"nafiso koda za'a fasa to afasa sbd gazawar Abdallah badan sbd tawa gazawar ba.shiru na wani lokaci Khairiyyah tayi tana jin matuk'ar tausayin Aminiyar tata"tasan Ahyaan yarinya ce me hankali da hangen nesa tun suna secondary school"saidai wasu suna fassara halayenta dame girman kai da izzah da sauransu"saidai sun kasa gane raini ke bata d'auka...ta kalleta tace "in sha Allah komai zai wuce k'awata"Allah yana tare dake yasan zuciyarki da niyarki"na tabbatar idan watace kodan sbd Dr Nura zaki lalata maganar Auren Amma gashi bakiyi ba"ki dage da Addu'a nima zan tayaki.bara na wuce gida yamma tayi kar Hjy tamun fad'a "jiki Asanyaye Ahyaan tace to shikenan bara na sako hijab na rakaki"hijab ko mayafi?"kayan sun kamani fa"yanzun nan idan na fita da mayafi broth yagani zaita fushi yana b'ata rai "murmushi kawai Khairiyyah tayi batace komai ba, yayinda Ahyaan ta wuce ciki ta sako hijab ta fito tana cewa bakima duba kayan lefen bako? ki barshi kawai tunda wanda ya kawo ba mutumin kirki bane"ni kaina ban dubaba har yanzun nama tsani kayan"shima broth be gani ba"ta k'are maganar suna fita Atare....sai gab da sallar magrib mutumin naku ya shigo cikin gidan Agajiye"saidai duk irin gajiyar daya kwaso idanunsa nason tozali da ita"koda bazasu yiwa juna mgn ba"yaso ya dake ya sabama kansa da rage shak'uwa da ita kodan sbd zata tafi tabarsa Amma yakasa"gaba d'aya zuciyarsa Akarye take indai Akan Ahyaan ne.murya can ciki yayi sallama ya shigo"tsaye yayi ya toge daga bakin k'ofar parlourn yana binta da kallo"tana zaune tayi tagumi! kallo d'aya ya mata ya fahimci tanada damuwa"yasan kuma be wuce shima irin damuwar dake damunsa bace ke damunta"wato Auren da zatayi"Ahankali yanufi gabanta ya duk'a ya cire mata tagumin"ta sauke Ajiyar zuciya tad'an kallesa "ya sakar mata murmushi"ta shagwab'e fuska ta sunkuyyar dakai k'asa.menene ke damunki bestie?"Idanunta cike da k'wallah tace ba fushi kakeyi dani ba?"Aina huce dukda baki bani hak'uri ba"tayi shiru"ya cire hular saman kansa wacce tayi shige da zaren da Akayi Aikin yadin jikinsa ya Aza mata saman kanta yana fad'in baki son d'aura d'an kwali "ta d'ago kanta ta turo baki sai kuma murmushi ya sub'uce mata"yanata kallonta yace ta miki kyau"nidai broth ka ciremun kar mamy ta fito"nidai gaskiya bazan cire miki ba"tukunnah ma miye ke damunki kikayi irin wannan tagumi kinsan kuma bana so ko bestie?"tayi shiru Idanunta na kawo k'wallah "bestie kuka da gaske?"saiya saka yatsansa manuniya ya fara goge mata hawayen nata yana kallonta yana jin kamar ya rungumeta Atsakkiyar k'irjinsa ko yaji sauk'in rad'ad'in da zuciyarsa keyi."cikin sanyayyan muryanshi yace"tashi muje daga waje"ya k'are maganar yana kama hannunta ya mik'ar da ita tsaye"da kansa yacire mata hular Ahankali ya maida saman kansa ,kafin ya d'auki hijab nata dake Ajiye saman kujerah ya mik'a mata "ba musu ta Amsa ta saka"koma kama hannun nata yayi suka fito daga cikin parlourn "daga ita har shi yanzun idan jikinsu ya had'u wani irin yanayi suke tsintar kansu Aciki"sab'anin Abaya basa jin hakan....daga gefen tape suka tsaya ita ta jingina Ajikin bango shi kuma yana tsaye daga gabanta"ya zuba hannunsa guda cikin Aljihun wondonsa yana Aikin kallonta"bestie! yakirata murya can ciki"uhmm! fad'amun meke damun ki da zakiyi kuka?tayi shiru "kinaso nima na shiga damuwa?"da sauri ta d'ago kanta suka had'a Ido ta girgiza masa kanta"sai kuma ta saki kuka mecin rai ta rungumesa.....rintse Ido yayi da k'arfi yana jin wani irin mugun shock A duk illahirin sassan jikinsa"ya lumshe Ido ba shiri"ya tabbatar suka k'ara mintinah 2 Ahaka shida ita zai iya yin Abinda zaiyi dana sani"saiya d'ago kanta murya a sark'e ya furta ya Isa haka Ahyaan "cikin dubara yad'an janyeta daga jikin nasa murya can k'asa tace"broth ni bana son wannan Auren"meyasa bestie?"dukda laifinki ne dakika zab'esa A matsayin miji ,Amma sam baku dace da bak'in mutumin nan ba"wani Abu ya miki ne?"ah ah kawai bana son Auren ne"meyasa to?"to zanyi kewarku ko?"ya girgiza kansa yana sakin murmushi me ciwo yace"nafiki damuwa da Auren *sarauniya* "zaki tafi kibar *sarki* ko? shiru tayi"kiyi hak'uri ki manta da batun Auren ki cigaba da walwalar ki"ki kuma dage da Addu'a zan tayaki"kanta ta gyad'a masa cikin jin gamsuwa.zo muyi Alwallah kar mamy ta fahimci kinyi kuka"kinga zata tambayeki ko?"kanta ta gyad'a masa "ya zare hularsa ya kama hannunta yace"to rik'emun nayi Alwallah "to idan Aka idar da sallar gida zaka dawo ko?"chemist zanje bestie "tayi shiru"ko bakyaso naje ne?"uhmm"to shikenan da an idar da isha'i zan dawo gidan"ya fad'a yana zare Agogonsa duk ya mik'a mata yana fad'in zonan kiyi gadinah na gama"kai broth ! sai kace wanda za'a sace ko kuma wanda kejin tsoro bayan nasan kai d'in jarumi ne.uhmm bestie irin wannan yabo haka"ya fad'a yana yin bissimillah ta bud'e masa tape d'in yafara Alwallah d'in"yanayi jefi jefi yana kallonta yana watso mata ruwa"itadai tana satar kallonsa tana murmushi"sai yabon kyawun halittar sa takeyi Aranta"saida ya idar ya matso dab da ita yace"to zoki d'auramun Agogon ko?tayi shiru tana turo baki"yayi murmushi yace"kinsan Allah saikin d'auramun"ya fad'a yana mik'a mata hannunsa yad'an ja hannun rigar"Atake damtsan hannunsa me gargasan gashi jajir ya bayyanah"saida taji k'irjinta ya buga ! da k'yar hannu na kirma ta d'aura masa"thank you! *Allah yasa wata ran ki d'auramun ki samu lada* "da mamaki ta kallesa ya d'age mata gira....wai Ahyaan kina Ina ne?"sukaji muryar mamy"da sauri ta matsa daga kusa dashi"gata nan zatayi Alwallah mamy"Nina tafi masallaci"ya fad'a yana gyara takalminsa ya kalli Ahyaan data fara Alwallah yace"bestie saina dawo "kanta ta gyad'a masa"ba Addu'a?"Allah ya tsare"shine zaka ja tana Alwallah tayi mgn?"cewar mamy tana komawa cikin parlourn"Ahyaan ta d'ebi ruwa ta yarfo masa"haba yarinya zan dawo Ai"yak'are maganar yana fita sbd beson yatsaya karma Alwallah d'insa ta k'arye.....bayan sallar isha'i tana zaune a tsakkiyar parlourn gabanta plate ne rufe da jug Agefe da cups"tana sanye da k'ananun kaya da mini hijab sai k'amshi takeyi fuskartar tayi haske da shek'i"hankalinta nakan waya "hamza na gabanta yana k'ananun kuka"ta d'ago kanta ta ballo masa harara tana fad'in koka fi k'uda k'wak'wa baza kaci wainar fulawar nan ba"nida broth keda ita"haba Ahyaan ! yanzun kin kyauta yaron na gani ki hanashi ki bama nurah k'ato dashi.dr darma daya shigo cikin parlourn ya karb'e zancen da cewa" haba mamy nine d'in k'ato "kai dallah tashi kabama mutane waje kona mareka"jikin hamza na b'ari ya nufi kusa da mamy ya rak'ub'e"yi hak'uri Autah kabar ni dasu"da safe tunda week end ne zan maka kafin katafi islamiya "Ahyaan na murmushi ta kallesa ta masa Alamar ya zauna"saiya nok'e kafad'arsa yamata Alamar shine babu sannu da zuwa?"da Ido ta nuna masa wai ga mamy na zaune"saiya zauna gefenta ta bud'e plate d'in wainar "da yake da fripan ta soyata saita d'auki guda ta saka cikin plate tace zodai badan halin kaba ka Amsa"mamy tace shikenan da Ina cewa shi zai miki zaman d'aki "na yafe gaskiya mamy"sukayi murmushi Atare "ta d'auki cup ta zuba masa sob'o me sanyi dake cikin jug d'in"wanda yaji kayan had'i yanata k'amshin plabo"saida ya mintsineta A hannu data mik'o masa zai k'arba"sai tayi kamar bata ganiba....wow !yayi dad'i bestie Ak'ara mun pls"ya fad'a yana tsotsar red lips nasa" sai kaci wannan zan baka"kin san fa bana shan yaji ko? shiru tayi tak'i yin mgn taci gaba da cin wainar da taji yanke yanke ga yaji gefe"lura da idan beciba bazata kula shiba sai ya saki d'an murmushi ya d'iba yafara ci Amma banda yaji"shi rabonsa da yacima wannan Abin yama manta.... bestie ki rage cin yaji ! yafad'a k'asa k'asa "miye Aibunsa ?"itama tayi maganar k'asa k'asa "zan sanar miki idan baza kiji kunya ba"to na fasa basai ka fad'a ba"wannan ne kuma baki isaba saina fad'a"sharesa tayi,shi kuma yazuba sob'on da kansa ya fara sha yana lumshe Ido "Aransa yana yaba baiwar iya girki da Allah ya bata"har suka gama mamy na zaune bata tashi daga cikin parlourn ba"daga k'arshe yatura mata text wai ta hau on-line sannan ya fita.... shirye shiryen biki Aka cigaba dayi babu kama hannun yaro"ita dai Ahyaan ta nama y'ar kallo kamar ba ita bace Amaryar "tun sauran kwana 10 Aka fara yimata gyaran jiki"zuwa sati d'aya tayi mugun canzawa "k'amshi ya zauna Ajikinta"fatarta tayi laushi da sulb'i tana d'aukar Ido "saidai tayi y'ar rama sbd fargaba da zulumi"kusan kullum suna waya da Khairiyyah sbd taji ko Abdallah yazo"saidai zatace mata ah ah"gefe guda kuma mamy ta fara zaton tsakanin Ahyaan da Abdallah Akwai matsala "sbd ta tambayeta game da events na biki tace ba'a yin komai sai wa'azi "hakan yasa mamy da kanta ta saka Aka bugo invitation card"wa'azi da yinin biki kawai Aka saka"ta kuma sanarwa da daddy tana zaton Akwai matsala tsakanin Ahyaan da Abdallah"sai yace Abarshi sai ranar Tuesday da safe zai kirashi yazo suyi mgn dama Aranar za'a yi jere washe gari Friday Ad'aura Aure... Agefen Dr darma kuwa ba k'aramin tursasa zuciyarsa da kansa yakeyiba wajen jure rashin Ahyaan "kullum Addu'a yakeyi Allah yabashi ikon hak'uri da juriya da kuma dangana game da ita"baya so bayan Aurenta yaci gaba dason matar wani "sbd yasan illar hakan da zunubin dake Akwai.... Ayau Alhamis Aka gudanar da wa'azi wanda ya girgiza zuciyar Ahyaan"har kuka saida tayi"Ayanzun tayi dana sanin k'in bin shawaran Khairiyyah ga biki saura kwana 1"sai bayan sallar magrib gidan yad'an rage hayaniya"kasancewar daga sashen su mamah har zuwa nasu mamy cike yake da jama'a"gashi Anyi gyare gyare na biki harda fenti Akayi.gefen ummah kuwa tanata murmushi da farin ciki Abinta musammun data fahimci ba'a je wajen jere ba"gashi gab da magrib taga Abba ya shigo cikin damuwa"hakan ya k'arama zuciyarta k'warin gwiwar An fasa bikin"sai walwala takeyi da yada yadan mgn"duk mamah na lura da ita"wacce itama tanaso Abban yanutsu taje suyi mgn taji dalilin da ba'a je wajen yin jere ba?....wajen k'arfe 7:18 pm Dr darma na zaune cikin parlourn shida Ahyaan da mamy "ba wata fira sukeyi ba"ita tana danna waya "shi yana binta da kallon k'asan Ido,mamy kuma tana kallon TV"wani irin rauni zuciyarsa tayi musammun da yaga irin gyaran da Ake yiwa Ahyaan ya canza ta.kamar daga sama Abba ya shigo cikin parlourn babu ko sallama yana fad'in Maryam ! Alh kabeer d'in be shigo bane?gaban mamy ya fad'i "sbd tasan tun saninta dashi be tab'a shigowa kai tsaye irin haka ba sai yau"sbd Abaya in zai shigo sai yayi sallama sau biyu daga waje"kuma saita Amsa yake shigowa"hakan ya tabbatar mata da cewa babu lafiya...be shigo ba Alh inaga sai bayan sallar isha'i koka kirashi ta waya ne"yana k'ok'arin yin mgn sukaga ya fad'i rikicah daga bakin k'ofar parlourn "gaba d'aya suka saki salati"Dr darma yayi hanzarin tashi ya nufesa ya d'ago sa yatab'a saitin zuciyarsa "yaji yana motsi"ya sauke Ajiyar zuciya yana fad'in karku damu suma ce zai farka "kafin yayi mgn sukaji sallamar daddy"sai kuma yasaki salati yana fad'in lafiya ?"mamy ta sanar masa,yayinda Ahyaan ke kuka"daddy yace"nurah kamashi muje parlou nah kamasa dubarunku na likitoci koya farka"dato ya Amsa suka kamashi suka wuce dashi ciki "saman 3 seeter Aka Azashi Dr darma yaje d'akinsa be jimaba yadawo da Abinda yake dashi dazai iya Aikinsa.cikin k'ank'anin lokaci Abba ya sauke Ajiyar zuciya "numfashinsa na dawowa"Dr darma yamasa wasu Allurai gefen kafad'a "daga nan yasamu bacci"ya dubi daddy Ahankali yace"karka damu daddy zuciyarsa ce ta buga! Allah ya sama bashida hawan jini da fad'uwar da yayi yanxun komai zai iya faruwa"Akwai wata mgn da Aka sanar masa marar dad'i itace ta haddasa masa bugun zuciyar"Amma yanzun Ana buk'atar ya huta"kansa kawai daddy ya gyad'a masa cikin damuwa"yayinda Dr darma ya fita daga cikin parlourn yana tunanin wace irin mgn ce Aka sanarwa Abba marar dad'i da har zai shiga irin wannan yanayin?? k'arfe 10:5 pm haka Agogon dake cikin parlourn ya nuna"daddy ya kalli Abba da baifi mintina goma da farkawa ba yace"Alh iliyasu kai nake saurare ka sanar mun meke faruwa?wace irin mgn ce ta tashi hankalinka harka zube haka?"idanun Abba jajir yace"Akan maganar Auren Ahyaan ne Alh kabeer "Ashe yaron nan yaron banza ne ba shida mutunci"iyayensa k'ananun mutane ne"yazo d'azun da yamma sbd na kirashi batun yakawo motoci Aje inda Akayi order d'in kayanta su kwashe Aje Ayi jere"Abin b'acin rai wai sai gashi da zancen dan Allah nayi hak'uri wlh yanzun bazai iya Auren Ahyaan ba"badan ta masa wani abu ba kawai yaji bazai iyaba..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! wace irin maganar banzace wannan?"wlh kuwa"babban tashin hankalina meyasa be sanar da wuri ba saida wuri ya k'ure?munyi gayya gobe d'aurin Aure"gashi yana so ya zubar mun da mutunci da mutuncin y'ata"yanzun me kake zaton wasu zasu d'auka Akan wannan maganar na fasa Auren Alh kabeer ? wlh ko mahaifiyar yarinyar nan ban sanarma da wannan tashin hankalin ba"ban nuna masa na damuba sbd ban gaji da y'ata ba"nace kawai yaje gobe da safe yazo ya Amshi tsiyar lefensa"dama Allah yasa bata tab'a komai ba Aciki"saidai bayan ya tafi na kira mahaifinsa ta waya na sanar masa. hankali tashe yace be san komaiba suma shirye shiryen bikin sukeyi Amma bara yajirashi yazo suyi mgn baza'a fasa ba"nace ah ah nima na fasa bada y'ar tawa suzo su Amshi kayansu kawai"ban gaji da itaba,bazan bayar da itaba inda ba'a bukatarta"tunda ya nuna haka koda Anyi Auren bisa tursasawar iyayensa baza tayi wani farin ciki ba.wannan gaskiya ne! Ina goyon bayanka d'ari bisa d'ari daka nuna musu haka"Aure kuma baza'a fasashi ba da izinin Allah"Allah be kunyatar dakai ba bbu wani mahaluk'in daya Isa ya kunyatar dakai"dukda Abin yazo Amakare Amma wannan ba wani abu bane"goben in Allah ya kaimu za'a d'aura Auren nasu da Nurah "sbd dama Abaya na fahimci suna son juna dashi"bedai furta bane"bayan haka Ina ganin shak'uwa me girma tsakaninsu"bana zaton zamuyi dana sanin wannan had'in "Ajiyar zuciya Abba ya saki yace"kana ganin nuran bazai k'iba kodai Akirashi Aji ta bakinsa ne?"ah ah Alh iliyasu dashi da ita duk yaran mune mun Isa dasu, muke iko dasu"jikina na bani Nurah sai yaji dad'in wannan Aure "hakama itama mamanah"tsabar farin ciki hawayen dad'i Abba yakama yi ya ce" nagode nagode!! Abokina kuma d'an uwana"Allah yabarmu tare ya tsaremun daga sharrin shaid'anun mutane...daddy ya matso yana murmushi ya dafasa yana fad'in karka damu Abokinah tun muna yara muke tare"mu kashe mu rufe bbu wanda ya sani"sbd haka kadena mun godiya"bana son kowa yasan da maganar nan har sai And'aura kowa yaji"may be daga baya kayima zainab d'in bayani,Nima nayima Maryam d'in bayani"Nura kuma bayan And'aura zan sanar masa"sbd mahaifiyarsa ta tabbatar mun da cewa yana son Ahyaan "kaji ikon Allah Allah ! saiya b'oye yak'i sanarwa Ashe ita d'in rabonsa ce"ni kaina Abaya idan Ina ganinsu tare saina dinga zaton hakan"saidai data kawo wani saina cire batun Araina.hakane kam"tarewar tasu munji ta bakin Nura d'in ko yaushe ne.....sun jima suna fira sai wajen sha d'aya saura Abba ya tafi cikin gida"aka rufe gidan baki d'aya.. saida daddy ya shigo ya sanar ma mamy da Ahyaan Abba ya sami lafiya yamaje ya kwanta, sannan kowaccensu ta samu nutsuwa"haka nan Ahyaan tajita cikin wani irin farin ciki"koda ta kwanta bacci saida tayi mafarkin wai gata nan itada Dr darma sanye da fararen kaya cikin ciyayi kore yana mik'a mata filawa.adaidai nan ta farka ta ganta ta makara har gari yafara haske"hakan yasa tayi saurin shiga toilet tayi Alwallah"bayan ta idar da sallah mamy tasaka tayi wanka da break fast ,wanda tea ne kawai tasha"me make up sukazo tare da Khairiyyah aka fara yimata"cikin y'an mintinah sashen nasu yafara cika da mutane y'an uwa na nesa dana kusa da makota"saidai gaba d'aya zuciyarta bestie d'inta take son gani....misalin k'arfe 11:00 pm d'aruruwan jama'a suka shaida d'aurin Auren *Aminatu iliyasu lawal & Nurah kabeer Darma* ! Akan sadaki nera dubu d'ari biyar......âœ�ï¸� Alk'awarin Allah yacika Ahyaan ta zama ta Dr darma 💃💃😂 wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *55&56* *Littafin kud'in ne*! ........kammala d'aurin Auren yayi daidai da tsananta bugawar zuciyar Dr darma dake d'akinsa kwance ya rufe kansa Aciki.gaba d'aya duniyar ta masa zafi da k'unci"ciwon kai da zafin zuciya had'e da rad'ad'i sune ke Addabar rayuwarsa"tun lokacin da yaga lokacin d'aurin Auren ya kusanto yakejin tsinkewar zuciya"sunan Allah kawai yaketa Ambata"koya samu sauk'in Abinda ke damunsa"zirarowar hawayen bak'in cikinsa yayi daidai da wayarsa ta d'auki ruri"yana dubawa yaga daddy ne"Atake k'irjinsa ya buga! yasan zai tambayesa Ina ya shiga be gansa wajen d'aurin Auren ba?"wanda tun bayan sallar Asuba yake nan kwance Adak'in"ko office bashida Alamar tafiya kuma yau Friday....har wayar ta tsinke be samu damar d'agawa ba"iyaka kawai ya tsurama wayar kyawawan idanuwansa da sukayi jajir yana kallo kamar me nazarin wani Abu cikinta."yana tambayar kansa shikenan yarasa bestie d'insa"shikenan yarasa Abokiyar firansa da fad'an sa da raharsa"me kankat kuma masoyiyarsa???....be gama wannan tunanin ba kiran mu'az ya shigo cikin wayarsa"yaja dogon tsaki sbd Aganinsa mu'az yafi kowa sanin matsalarsa to Akanme zai damesa da wani kiran banza?"harta tsinke be d'aga ba"ya tab'e baki ya gyara kwanciyarsa ya kashe wayar gaba d'aya yana goge hawayen dake zuba gefen idanunsa"Afili yake furta Ina miki fatan Alkhairi *Aminatu*! Allah yasa bak'in mutumin nan ya rik'e munke Amana "in sha Allah zan bama mamy gift naki ta baki kafin su tafi dake gidanki"saidai bazan tab'a bari ki ganni ba koni na ganki....shiru yayi sbd wani mahaukacin knocking da yaji"Azuciye ya sauka daga saman bed d'in yana fatan Allah yasa ba wanda yakejin nauyi bane ke masa wannan shegen bugun k'ofar"sbd yana son cin uban ko waye.be tsaya tambayar ko waye ba? ya bud'e k'ofar yayi tsaye daga shi sai boxer da farar vest.....Ango Ango!! nayi Alk'awarin dama nine mutum na farko da zanzo na maka Albishin d'in cewa *Ahyaan ta zama taka* "cewar mu'az daya wanku cikin shadda sky blue yana tsaye yana kallon sa"fuska Ad'aure Dr darma yace"kafi kowa sanin halin danake ciki mu'az"be kamata ka tsokaneni ba"pls kaje kawai bana buk'atar kowa"yak'are maganar yana juyawa cikin jin zafin mu'az....wlh wlh!! da gaske nakeyi darma" kaine mijin Ahyaan Ayanzun dakai Aka d'aura "da farko danaji ban yarda ba, na sake kashe kunne sannan naji"dukda haka saida na tambayi daddy yace"Eh dakai Aka d'aura....tamkar Acikin mafarki haka yaji kalaman mu'az"ya juyo ya dubesa yana nuna kansa da tsantsar mamaki k'irjinsa na wani irin mahaukacin bugu da k'yar yace"mu'az dan Allah da gaske kakeyi?"da gaske ne mana Darma"kasan dai bazan maka rantsuwa Akan k'arya bako?"kafin yayi mgn sukaji sallamar Isma'il Abayansu yana fad'in yaya daddy yace"yabaka nanda mintina 30 kasameshi a parlourn sa"dato kawai ya Amsa"mu'az yace"yanzun ka yadda?"bawai ban yadda bane Abin dubawa taya kuma komai ya sauya?"ka manta da Akace *matar mutum kabarinsa?*"rungume mu'az ya matso yayi cikin tsantsar farin ciki yake furta Alhamdulillah! mu'az nagode sosai Allah yabar mu tare"da bakazo kayi gaggawar sanarmun Aminatu ta zama tawaba da k'ilan zuwa nan da wasu mintina zuciyata ta jima da bugawa"kaine mutum na farko daya mun Albishir na Alkhairin da bazan tab'a mantawa ba Arayuwata"ya fad'a yana cikasa ya juya yayi suyyada"mu'az ya dinga murmushi yana fad'in to Angon bazata maza faka faka kayi wanka ka shirya"ni yanzun zanje na sanarwa Fatima da wasu daga cikin friends namu"sannan zanje Asibintin ku na sanar musu"dukda Abin yazo ba shiri"Amma dole mu cashe"in kun gama mgn da daddyn ko zuwa k'arfe 2 zanzo damai photo Amuku kaida Amarya ko?"to shikenan Abokinah duk yadda kakeso haka za'a yi"tunda Ahyaan ta zama taka ba?"murmushi Dr darma yayi yace"Eh mana "Amma gaskiya Abokinah dole muyi wani gagarumin party na nuna farin cikin mu gaskiya"Dr na nufar bath room yace"zamu iyayi iya mu"Amma matata bazata jeba duk gardawan friends namu su kallemun ita"kama Isa kace bazata jeba?"be kulashiba ya shige cikin bath room d'in"yayinda mu'az ya fita....gaba d'aya tsabar farin cikin dayake ciki da d'oki ya hana ya tsaya yayi wankan cikin nutsuwa"befi mintina goma ba ya fito d'aure da towel yanata murmushi"da godiya ga Allah Azuciyarsa wai bestie ta zama matarsa kamar a mafarki"da wannan tunanin ya goge ruwan jikinsa yafara shirinsa cikin nutsuwa"cikin sabuwar farar shadda y'ar ciki da malun malun ya shirya"wacce aka k'awata da Aikin hannu da bakin zare"kasancewar dama yana yin d'inkuna sabbi ya Ajiye idan muradin saka sabbi ya tashi saiya saka"tun daga kan. Agogo,takalmi,hula duk bak'ak'e yasaka "yayima kansa b'arin zafafan turaruka "Atake jikinsa ya rikice da wani irin mayataccen k'amshi me ratsa zuciya"ya kalli kansa ta cikin mirror yana d'an murmushi sbd ba k'aramin kyau yayi ba shima kansa ya sani"be mantaba last 2 days Ahyaan ta tursasashi da rigimarta wai yaje Amasa gyaran fuska da Aski "ita yafi mata kyau idan yayi gyaran fuska"sai yace to zaije Amma bazata rakashi ba sbd Abinda yafaru kwanaki mazan shagon nata kallonta har tayi masa shagwab'a gabansu"shine sai yaje Akayi masa shi d'aya"ya tabbatar da ba'a yiba fuskar tasa bazata fito irin haka ba.Anutse ya fito daga cikin d'akin rik'e da phones nasa ya rufe ya nufi sashen su mamy "wasu daga cikin Abokan wasan Ahyaan dake haraban gidan y'an d'aurin Aure suka dinga tsokanarsa da kiransa da Ango Ango!! shidai murmushi kawai yakeyi yana basu hannu sukayi musabuha ya wuce ciki....tun bayan An gama tsarawa Ahyaan make up na musammun "da yayi masifar fito da kyawun fuskarta"kallo d'aya zaka mata ka fahimci ita d'in Amarya ce"saidai Sam fuskarta ba walwala"tana sanye da shadda giznah lue, d'inkin doguwar riga"wacce Akayima bichwork da pink d'in zare"sai k'amshi ke tashi jikinta irin me kashe zuciyar nan"mutanan dake cikin parlourn su bakwai sai yaba tsarin kwalliyar tata sukeyi"Amma ita zuciyarta Acunkushe take"bayan tafiyar me make up d'in" babu yadda Khairiyyah batayi da itaba ta yadda ta mata pics sai cewa tayi ita bata so"zuciyarta na ingizata data kira Dr darma saidai tana jin rashin dacewar hakan saita hak'ura"lura da damuwa ta mata yawa yasaka Khairiyyah janta gefe sbd ga bak'i friends nata irin na cikin Anguwa sun fara zuwa be kamata su fahimci batada walwala ba "hakan yasa tad'an b'ata baki Akan ta sake sbd ga idon mutane"Adole ta k'ak'aro fara 'ar dole ta zauna tana jin sunata mata shakkiyanci"mamy kuwa tana can d'aki tana shiryawa hakama Acan side d'in su mama"harta shirya cikin sabon leshi...yyinda zuciyar ummah bayan bugawa babu Abinda takeyi"sbd ganin ba'a fasa shirye shiryen komai ba"saidai ta zuba Ido taga shin za'a d'aura Auren ko kuwa?.....tunda lokacin d'aurin Auren yayi gaban Ahyaan ke fad'uwa har tafara jin Ana bud'a Alamar Aure ya d'auru kenan...innalillahi wa inna ilaihir raju'un ! shine ta dinga fad'a Aranta Atake taji zuciyarta tad'an lafa saidai k'irjinta nata fat fat!! "mamy ta fito daga cikin bed room d'in ta wanku cikin leshi orange me zanan coffee brown"An d'aura mata d'an kwali "ta shafa jambaki "sai tayi kamar itace yayar Amaryar sbd kwalliyarta ta b'oye shekarunta.....Masha Allah my lovely daughter! ta furta tana murmushi had'e da kallon Ahyaan d'in tace"Alhamdulillah Aure ya d'auru gashi can Ana bud'a "bata rufe bakiba uncle mustapha dashi da Amininsa Alh Ahmed (wanda yaso Ahyaan Abaya) suka shigo cikin parlourn da sallama yana fad'in kai tsaye nan na iso wajen uwar biki. kece uwar Amarya kece uwar Ango....k'irjin Ahyaan ya buga! suka kalli juna itada Khairiyyah Alokaci guda"Adaidai lokacin mamy ke musu maraba tana murmushi tace"uwar dai Amaryar nake"sai yayi dariya suka zauna suka gaisa"kafin yace Ahyaan da Nurah kuma And'aura Aure?"to Allah yasa Alkhairi yabasu zaman lafiya da zuria dayyiba.....daga Mamy har Ahyaan zuwa Khairiyyah kansu ya k'ulle sun kasa gane me kalaman Uncle mustapha ke nufi?"saidai kawai mamy ta Amsa da Ameen"muryar Ahyaan A sark'e ta gaishesu"ya Amsa tare da cewa ga Abokinah yazo ya miki fatan Alkhairi"yak'are maganar yana duban Alh Ahmed"yaga gaba d'aya hankalinsa na wajen Khairiyyah dake gefen Ahyaan Azaune . d'an murmushi ya saki ya dafa gefen cinyarsa saiya kallesa yanuna masa Ahyaan"numfashi ya sauke tare da cewa" Amarya Allah yasa Alkhairi yabaku zaman lafiya "Khairiyyah ta Amsa da Ameen sbd Ahyaan tayi shiru.... Khairiyyah ki kama uncle's d'in naki drinks da snacks mana"cewar mamy tana wucwa ciki itada bak'i "ba musu Khairiyyah ta tashi ta fita"Alh Ahmed yace"Ahyaan wannan k'awarkice?"uhmm! tanada Aure ne?"ah ah"okay tunda An kasani to Ina kamunta"duk sukayi murmushi gaba d'aya"Adaidai lokacin Khairiyyah ta dire musu tray d'in gabansu"ta zauna cikin rashin sakewa sbd irin kallon data lura Alh Ahmed na Aiko mata dashi "drinks kawai suka sha suka fita"Ahyaan dai batada nutsuwar sanarwa Khairiyyah da komai sbd kalaman Uncle mustapha sun tsaya mata Arai tana son fassarasu Amma ta kasa .tana wannan tunanin Isma'il ya shigo da shirinsa na d'aurin Auren yace"Anty Ahyaan mamy tazo inji daddy yana parlourn sa"dato Khairiyyah ta Amsa taje ciki ta sanarwa mamy "kusan Atare suka fito daga cikin d'akin"ita mamyn ta fita.....bata kuma jumaba sosai ta dawo fuskarta fad'ad'e da fara'a tazo ta kama hannun Ahyaan tana fad'in taso muje daddynki da Abba na son mgn dake"jikinta na kirma ta tashi tabi mamy suka fito tsakar gidan"suna k'ok'arin shiga cikin parlourn Dr darma ya shigo tsakar gidan "wanda k'amshin turarensa kawai Ahyaan ta shak'a ta fahimci yana kusa da ita"k'irjinta na tsananta bugawa ta d'ago kanta cikin sa'a idanunsu suka sark'e cikin na juna.... wani irin kallo me nuna tsananin k'auna da kashema masoyi jiki Dr darma ya dinga jifarta dashi"saita kauda kanta tana jin fad'uwar gaba....wuce ki shiga ciki"taji muryar mamy na cika hannunta"batayi mgn ba ta shige cikin parlourn"mamy da Dr darma suka had'a Ido ya saki murmushi "itama murmushin tayi sbd tasan dama yana son Ahyaan.mamy sannu da gida ya hidima?"Alhamdulillah kaje ciki mana"ta fad'a tana yin gaba"Ahankali ya shiga ciki da sallama"daddy da Abba na zaune saman kujerah"yayinda Ahyaan ke zaune k'asa kan carpet ta sunkuyyar dakai k'asa"zuciyarta nata zillo da sak'e sak'e. Agefenta shima ya zauna yayi k'asa da kansa"daddy ya fara da cewa Alhamdulillah! muna godiya ga Allah daya nuna mana zuwan wannan rana me Albarka"hak'ik'a ikon Allah ya wuce wasa"Ada mun saka ranar Auren Ahyaan da Abdallah to gashi kuma da Allah yace takace Abubawa sun sauya ta zama mata Agareka"Ina fatan zakuyi farin ciki da mallakar juna da kukayi Amatsayin ma'aurata"ke kuma mama nah Ina fatan zaki kasance me biyayya garemu da kuma biyayya ga mijinki"wannan yaro Abdallah yaso yabamu kunya sai Allah be nufa ba"sbd haka nurah ga Amanar y'ata nan na damk'a Ahannunka...nasan mamanah kin shiga Aduhu ko?"to Atak'aice dai Abdallah yazo da kansa munga Abubawa game dashi bbu Alamar kai sarki gida yasaka muka fasa bashi ke"Ina fatan zab'in mu ya miki ko?"kanta Ak'asa cikin sanyin muryarta tace"banida ta cewa daddy komai kukayi game dani zan kasance me biyayya in sha Allah "to Alhamdulillah Allah yayi muku Albarka"Dr darma ya Amsa da Ameen tare da cewa"daddy da Abba nagode sosai Allah yasaka da Alkhairi"iyayen na murmushi suka Amsa da Ameen! Ahyaan zaki iya tafiya kinji ko?"dato ta Amsa ta mik'e tsaye kanta a sunkuye ta fita tana jin kamar ta taka rawa sbd farin ciki Allah yabata Abin k'aunarta....nurahhhhh! Daddy ya kirashi da d'an k'arfi sbd yaga gaba d'aya tunda ta mik'e tsaye yake binta da kallo babu ko k'iftawa"d'an sosa k'eya yayi yana fad'in na'am daddy"duk sukayi murmushi irin nasu na manya"dama Akan batun tarewar nakune zamuyi mgn"inaga sai mu barshi kamar bayan sati 2 zuwa lokacin mun samu inda zaku fara zama ko?"kansa ak'asa yace"ku gafarceni daddy inada gida saidai ban Ida kammala waba Akwai d'an saura"in sha Allah nanda sati biyun ko ukku sai Asamu a Ida"dama na barine saina Ida kawai nayi surprise d'in ku"Amma su Abdul Aziz da khaleel da mamah sunsan da gidan"to Alhamdulillah! Masha Allahu"sai Abarshi sati ukkun zamu Ida maka Amma ka sani dole kayi mata lefe....ah ah na soke batun lefe Alh kabeer! cewar Abbah "babu ruwanka Anan nine uban d'iya "idan be kawo lefe ba saina rik'e y'ata"shikenan saika yita ruk'o,nurah tashi kaje bbu zancen wani lefe Ai da kayanta..,be rufe bakiba Asma'u tayi sallama ta duk'a tana fad'in Abba kazo inji Ammah "saida gaban Abba ya fad'i"saidai be nunaba,ya kumaci burin muddin game da Auren Ahyaan da Nurah zata masa k'orafi wlh zaya bata mamaki.saida nurah ya fita sannan Abba shima ya fita....koda ya fita inda mu'az yake ya nufa sukaje sukayi order d'in Abinciccika irin na y'an gayu da drinks suka turo Aka kawowa Ahyaan tabama friends nata.....Acikin gida kuwa da mamah taji dawa Aka d'aura Auren "farin ciki tayi da musu Addu'ar samun zaman lafiya "sbd dama burunta be wuce Ace yaranta dana Aminiyar tata sun had'asu Aure ba kodan zumuncin nasu yak'ara d'anko.kuma da Abba ya kirata yamata bayani ta gamsu ta goyi bayan shawaran da suka yanke shida daddy....Abangaren ummah kuwa koda taji labarin dawa Aka d'auran saida ta shiga bayi sbd tsabar firgita da tashin hankali "yo ita dadai nurah ya Auri Ahyaan Ai gara ta Auri Abdallah d'in"Aikuwa da wuri gobe zatayi k'aryar mahaifiyarta ba lafiya zata fita taje wajen boka ya k'arya sihirin Amaida jikin nuran saiya saketa.itada take da burin nurah ya Auri Khadija shine za'a manna masa Ahyaan?"gaba d'aya duk yadda taso ta b'oye hassadarta kasawa tayi"ga dangin Abba sun juya mata baya sbd ganin yadda mamah keta labto musu Abin duniya irin na biki sai suka share ummah suka cigaba da hidima Abinsu"Ammah kuwa ranta yab'aci da had'in da Abba yayi"taso Ace yayi shawara dasu itada mijinta"ita Aganinta kamar Ahyaan tafi k'arfin Dr darma "sbd Ayadda ta d'auka ko gidan kansa be dashi"may be ma k'aramin likitah ne inba kyawunsa ba uban me zai bama jikarta?"hakan yasa ta tura Asma'u ta kira mata Abba"kasancewar y'an KD tun jiya suka iso zo"kuma Akwai gida a shagari low-cost da mahaifin mamah ya siya idan Ana wata hidima nan KT sai su y'an KD d'in su sauka Anan"to Acan suka sauka yau da safe suka zo gidan"Abba kuma koda ya baro side d'in su daddy sabgar gabansa yakama daga k'arshe yabar gidan ba tare da yaje kiran sarakuwar tasa ba.jin shiru be zoba ya k'ara k'ular da Ammah sai batace komai ba ta bari gobe da safe y'an biki sun watse za'a yi wacce za'a yi"Amma bazata bari jikarta tayi Auren wahala ba.....bayan k'arfe 4 na yammah Ahyaan da frineds nata na zazzaune Akan plastic chairs Atsakar gidan"An canza mata sabon make up da Alama wancan da zatayi sallah Aka wankesa"tana sanye da wani tsadaddan cotton lace me kyau purple colour d'inkin doguwar riga gownt! tayi kyau harma tafi d'azun "Khairiyyah babbar k'awa na mak'ale da ita"tunda ta tabbatar ita d'in ta zama matar Dr darma taketa tsokanarta"ita kuma Ahyaan tana cemata ta rasa wanda zata so sai k'aton tuzuru"sbd itama Khairiyyah Alh Ahmed yamata"ba kunya tacema Ahyaan Ai dama ita tafi buk'atar ta Auri tuzurun sbd sai irinsu ke iyawa da ita"friends nasu y'an mata da matan Aure sunata shewa da y'an ciye ciyen Abinciccika"Ahaka Dr darma da mu'az da Hafiz da Dr Jamaal damai photo suka shigo tsakar gidan"tun daga nesa yake jifarta da wani tsadaddan murmushin dayi masifar yi masa kyau"ya cakare cikin shadda milk colour"d'inkin me gajeran hannu "ya fito cikin coffee brown irin kalar Aikin jikin shaddar"gaba d'aya k'amshin turarensa yacika wajen.khairiya da Fatima da tun d'azun tazo suka fara fad'in ga Ango nan"gaban Ahyaan ya fad'! i tad'an d'ago kanta taga gaba d'aya ita yake kallo"murmushi ya sub'uce mata ta wani tsuke lips nata da suka sha jam baki da kwansila"ba kunya Dr darma ya nufi inda take zaune kai tsaye"wanda keson saninsa suka dinga kallonsa suna furta Masha Allah! shidai mu'az da Dr Jamaal nata tsokanar Ahyaan tak'i mgn tayi k'asa da kanta k'irjinta nata fat fat fat!!....haba sauraniya! haka yaka mata kibar sarkin naki yataho bbu tarba ?"ya fad'a lokacin daya sunkuyo da fuskarsa dab da tata har tana jin k'amshin bakinsa da hucin numfashinsa "k'in mgn tayi ,illah dai tana yin murmushi"kinyi kyau sosai *habibty*! oh broth harda sabon suna kuma na samu yau?"ta fad'a Azuciyarta tana lumshe Ido sbd jin tafin hannunsa cikin nata yaka mata ya mik'ar da ita tsaye"ba musu ta tashi"tana jin su mu'az na dariya shi kuma uban gayyar nata wurgo musu harara"daga can gefen da babu kujerun Anan yanufa da ita ya dafa kafad'arta tare da cewa wai bestie kunyata kikeji kome?"k'in mgn tayi sbd ganin su mu'az damai photo sun taso"Agefen kunnanta ya rad'a mata cewa kiyima Khairiyyah fad'a ta cika gulma da saka Ido"Ahyaan bata san lokacin data kama dariyaba"yayinda shi kuma yakama murmushi yana binta da kallon SO Atake me photo ya d'auka"su mu'az suka dinga tafi "sai kuma yayi k'asa da kai sbd hango mamy dayayi ta fito itada bak'i zata musu rakkiya"itama ta canza kaya zuwa shadda"gaba d'aya Abokan nasa su hud'u suka nufeta "har k'asa suka duk'a suka gaida ita suka mata Allah yasa Alkhairi "ta Amsa cikin nuna jin dad'inta"bayan sun dawo ba kunya mu'az yaja matarsa ya rungumeta aka musu pics"ita kuwa Ahyaan nauyin rik'etan da Dr darma ke tayi taji"gaba d'aya tamkar k'wace masa ita za'a yi"kuma yak'i barin kowa ya tsaya gefenta saidai idan mata ne"ko pics d'in da za'a musu suda friends nashi daga tsakkiya suka saka su"bayan Angama dan yamma lik'is tayi ya matso dab da ita sosai yana murza tafin hannunta dake cikin nasa yace"habibty zamuje zuwa Anjiman zan dawo sai kimun Addu'a ko?"tayi shiru "kinji?"nidai kallonmu sukeyi ko?"tayi maganar kamar y'ar yarinya"shikenan Idan nadawo zance zan tafi wajen....da sauri ta kallesa ta wurgo masa harara "ya dinga dariya yana shafar kumatunta yace"gashi baki kalleni dan Allah ba bestie sai dan sbd kishi ko?"saiya cika hannunta yace"saina dawo su mu'az na jirana"Allah ya tsare"ya Amsa da Ameen yayi gaba"Ahyaan ta sauke Ajiyar zuciya"Aranta tana fatan Allah yasa Dr darma beda tsarin tara mata sbd tanada zafin kishi.....gurin k'arfe 8:35 pm Ahyaan na kwance saman 3 seeter aparlour "dukta gaji bata jima dayin wankaba"kayan bacci ne da mini hijab Ajikinta"ko parlourn ma baba laure me Aikin Mamy ta gyarashi sbd y'an biki sun b'ata "yayinda mamyn na zaune kan carpet tana damama daddy fura"saiga hamza ya shigo da sallama yana fad'in Anty Ahyaan wai yaya nurah yace"kizo yana d'akinsa ki kai masa ruwa"gaban Ahyaan yafad'i! mamy kuma ta daure fuska tare da cewa" babu inda zakije rabu dashi"haka kawai yarinyar tasha gajaniyar biki zaice ta wani zo"to uwar me zata masa idan tazo d'in "kai jeka ce nace barata zoba"Ahyaan dai tayi shiru dukda tana tsoron zuwa wajensa Amma bata son tsallake umarninsa.....haywniyar me nakeji?"cewar daddy daya lek'o daga bakin k'ofar parlourn"wai yaron nan ne ya Aiko Ahyaan taje"to taje gurin mijinta mana meye Abin fad'a?"haba Alh! gaskiya babu inda yarinyata zataje....bata rufe bakiba sukaji muryar uban gayyar Abayan daddy tana sallama"dan yaron na zuwa yasanar masa saiya biyosa suka dawo tare....âœ�ï¸� Abu yazo ga ma iyağŸ˜� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *57&58* *Littafin kud'i ne!* .......daddy ne ya juyo ya kallesa ya Amsa sallamar tasa yana d'an murmushi ya rab'a ta gefensa ya wuce"Adaidai lokacin mamy ta fito daga cikin parlourn rik'e da kwanon furan tana Aikoma Dr darma da harara"yayi k'asa da kai yana shafa sumar kansa dake d'aukar Ido...me kazo yine? dama fa mamy zan...dallah jeka tana zuwa"ta katsesa tana binsa da harara"bece komai ba sai d'an murmushi daya saki ya juya ya fita....duk Ahyaan najinsu sai k'irjinta ke bugawa idan ta tuna zayafa iya tab'ata tunda matarsa ce ita yanzun?gabanta yafad'i! data tuna kwanaki yace mata yana fama da ciwon mara.yah Allah yasa nidai broth ba wani abun zai mun ba nasan ba ishashshiyar kunyace dashi ba"ta fad'a Ahankali tana tashi ta wuce d'aki jikinta Asanyaye ta d'auki dogon hijab ta saka ta fesa turare ta kalli kanta cikin mirror"ta harari mirror d'in,sai kuma ta kalli tafin hannunta da yatsun hannunta da suka k'awatu da Jan lalle har yayi maroon....ringing d'in wayarta ya sakata sauke numfashi ta nufi gefen bed ta d'auki wayarta tana dubawa"*my sweet broth*"shine sunan data gani saman screen d'in wayar"k'in d'auka tayi harta tsinke"sai kawai ta d'auki silifas ta saka ta fito rik'e da wayar Ahannunta ta nufi d'akin nasa cike da zullumi....Dr darma kuwa yana shigowa bayan k'ofar ya tsaya jin bata shigoba yasaka shi zaro wayarsa daga cikin Aljihun jallabiyar dake jikinsa ya danna mata kira"saidai harta tsinke bata d'aukaba.... yad'an furzan da huci yana fad'in wato ni habibty zata jama Aji ko?"saiya saki murmushi ya maida wayar yayi tsaye"Adaidai lokacin kuma Ahyaan ta turo k'ofar ta shigo da sallama can k'asa k'asa.....wuf yayi ya rungumeta ta baya yana fad'in An gama jamun Ajin?"ya k'are maganar Adaidai saitin kunnanta"saida taji tsikar jikinta ta tashi"ba shiri ta rintse Ido da k'arfi"hannayensa ya saka yamata zobe dasu, ya zuro kansa gefen wuyanta yana fad'in happy marriage life Mrs darma! sai kuma ya cikata yaje da gudu yafad'a saman bed d'in yana fad'in Alhamdulillah! na zama mijin bestie ciwon mara yazo k'arshe "dukda kalamansa na k'arshe sun sakata jin fad'uwar gaba Amma hakan be hana sakin k'ayataccen murmushi ba"sbd ba k'aramin kyau da burgeta taji yayi ba da yayi haka. "sai yamata kamar wani k'aramin yaro"musammun yadda yake burgima saman bed d'in da nuna farin cikin ya mallaketa batare daya nuna Jan Aji ba"ita tama zata zaita shan k'amshinsa daya saba sai taga sab'anin hakan....idan kin gama gulmar tawa keda zuciyar taki zokiji wata mgn"yafad'a yana mik'o mata hannunsa yana tsurama baby face nata Ido " ba tare data kallesaba ta d'an jingina Ajikin bango tace"pls bestie nafa gaji ka sallameni naje na kwanta"okay to shikenan zona sallamekin ko?"bata kawo komai Aran taba ta iso gefen bed d'in zata duk'a k'asa yayi wuf ya fisgota ta fad'o saman jikinsa"ta rintse Ido jikinta na kirma"Azabure tayi k'ok'arin janyewa , Aikuwa ya k'are matseta Ajikinsa yana fad'in dama Ana zama da hijab ne Agaban miji sarauniya?"pls broth kadena mamy fa na jirana"beyi mgn ba sai hijab nata da yake k'ok'arin cire mata"ta kauda kanta tak'i yadda ta kallesa sai rik'e hannayensa datayi"ya kalli hannayen nasu saiya saki d'an murmushi yace"Ina son matata ta dinga lalle jaa sbd Amfaninsa ga jikin y'a mace"mamy da kike mgn itama tana wajen nata mijin sbd haka kema tabarki wajen naki is okay?"nidai ba ruwana wlh"zakiyi ruwa harda tsaki yanzun madam karki damu"ya fad'a yana rik'e hannayen nata da hannu guda yakai gefen bakinsa ya sumbata....ta rintse Ido tana jin wani iri zirrrrrr Ajikinta"bata gama dawowa nutsuwar taba yayi sama da hijab d'in nata"ta zaro Ido "yatab'e baki murya can k'asa yace"meyasa bakya so na kalli halal d'ina?"idan Ada kin b'oye mun yanzun fa ?"zancen kirana da broth na sokeshi"sanin kankine d'an uwanki bazai tab'a Miki nan ba"ya k'are maganar yana kai hannunsa guda saman k'irjinta tayi sauri ta rik'e tana sakin kukan shagwab'a "gaba d'aya wani iri takeji Ajikinta"murya Ashak'e yace habibty kefa kikace na sallameki ko?"Amma niba na zata ko Aiki zaka sakani ba"wannan ma ai Aikin lada neko?"kanta Ak'asa tafara k'ok'arin sauka daga saman jikinsa"saiya k'yaleta yana kallonta ta zauna daga gefen bed d'in"saiya biyota ya kwantar da kansa saman cinyoyinta "fad'amun pls kina sona?"sosai yabata dariya Amma saita dake tak'i yin mgn "pls mana habibty"koban furta mikiba Ahyaan kinsan Ina sonki ko Abaya ko?"murmushi ta saki ta rufe fuskarta da tafikan hannayenta"shikenan habibty nah tana jin kunyata ko?"ya k'are maganar yana tsurama tun daga dokin wuyanta Ido har zuwa k'irjinta...nidai dan Allah ka barni na saka hijab d'ina broth pls"nak'i wayon "inma kina zaton zaki koma wajen mamy Allah ki cire rai"wajena zaki tsaya mu kwanta Anan "ba shiri ta janye hannuwanta daga saman fuskarta tana zaro Ido tace" daka kasheni broth! wlh kace Anan zan kwana "haba jama'a da kunyafa?"na riga na gama mgn da Asuba zaki tafi kafin mamy ta tashi.kaji dan Allah kayi hak'uri?"ni Allah kunya nakeji ko? ta kare maganar cikin shagwab'a"beyi mgn ba sai tashi zaune yayi ya rungumeta Ajikinsa"bata k'wace ba tayi shiru "bestie kar kice mun kina jin tsorona ko kina gudunah pls??"idan hakane zuciyarki da bata mana Adalci ba "bafa haka bane bako?"tayi maganar tana kwantar da kanta saman faffad'an k'irjinsa "to zaki yadda mu kwana Anan ko?"ya k'are maganar in a low voice "tayi shiru "bafa wani Abu zamuyi ba inma tsoro kikeji bestie"kuma da Asuba zan rakaki ki koma ba wanda zai san nan kika kwana ko?"kanta kawai ta gyad'a masa"to fad'amun da wane suna zaki dinga kirana?"ya fad'a yana son ya d'ago da fuskarta ya kalleta"Amma saita rik'e hannun nasa"yayi saurin had'eshi da nata yana murzawa cikin wani yanayi da salo"wanda Atake Ahyaan taji mutuwar jiki"hannun nasa guda yasaka yakoma d'ago kanta saita rintse Ido "da Azama ya cafki pink lips nata masu taushi da sulb'i...wani irin tsotsa yake musu tana kauda kanta dason ta k'wace "ga Ido ta kama ta rufe"sai fat fat!! K'irjinta keyi"saidai Dr darma beda Alamar cika bakin saima hannayensa daya Aza saman jikinta yana lalubar na shanunta cikin rawar jiki "gaba d'aya ya susuce mata"to itama dai jikin nata na buk'ata sbd yanayin shekarunta sunkai irin matakin da zata so kasancewa da d'a namiji "bata san lokacin data biye masaba suna shafar sassan jikin juna"daga k'arshe rabata da rigar jikinta yayi shima ya cire jallabiyar sa ya haye saman jikinta"ta rintse Ido Atsorace....karki damu bestie ba wancan zamuyi ba "dan Allah ki barni nasamu nutsuwa dake kinji?"Abaya Ina kasancewa cikin mawuyacin hali duk idan feeling yataso mun"yak'are maganar cikin rawar murya yana manna bakinsa saman nashanunta...ta rintse Ido tana sakin wani irin nishi had'e da shafa bak'ar suman kansa"saidai gaba d'aya ta kasa sakin jikinta irin yadda shi yasake"sai kawai ya janye jikinsa ya wuce yakashe hasken d'akin bayan ya murza key jikin k'ofar "Ajiyar zuciya ta sauke, Adaidai lokacin ya hauro saman bed d'in yana lalubenta ita kuma ta matsa tana murmushi"pls bestie kina Ina kuma,ko duk kunyar ce ta saka zaki b'uya?"pls ki tsaya ki bani Abuna Ina sonsu wlh"ya fad'a cikin wata iriyar muryar da batasan shi da itaba."ta bayansa ta rungumesa tana fad'in pls broth nidai dan Allah kayi hak'uri muyi baccin dakace"bazai yuyuba ba habibty "in kuma mutuwa kikeso nayi shikenan"ya fad'a yana kwanciya da k'yar ya rintse Ido"sbd yasan muddin be samu nutsuwaba da matsala"dama be tab'a kaiwa irin wannan matakin Anan Nigeria ba in sha'awa ta taso masa" sai a London ya tab'a kaiwa"shima kuma saida yaji Ajikinsa har suma yayi....Ahyaan kuwa itama tana so Jan Aji ne irin namu na mata yasaka ta nuna hakan"saidai jin yayi shiru yana maida numfashi da k'yar ya saka ta matso ta rungumesa ta baya....wata iriyar zaburah yayi tamkar zaki sbd jin dukiyar fulaninta ta sauka saman bayansa tana shafo bayan nasa"da sauri ya juye gabanta yadawo samanta suka cigaba da romancing d'in juna"tun Ahyaan bata samu nutsuwa ba harta samu Amma dr darma beda niyar barinta....ni kuwa nace Abunka da sabon shiga....ba k'aramin murza Ahyaan tasha a hannun saba"sannan daga bisani ya d'agata ya maidota saman shi"gaba d'aya jikinsa ya mutu murus harta muryansa tayi k'asa sosai"Ahankali yace"yanzun kin gane niba yayanki ko broth naki bane?"yanzun sunana mijinki?"tayi shiru "saiya saki murmushi yace"thanks my lovely wife "ilove you so much"da ban sameki ba Ahyaan bana zaton iwar haka Ina lafiya"saidai cikin d'ayan biyu Abu guda zai faru"ko Ina bisa gadon Asibiti ko kuma Ina Akabari"saidai Alhamdulillah bestie kin zama tawa"nasan Addu'a da tawakalli da mukayi da maida lamurranmu ga Allah yasaka kika zama tawa ko?"Amma kiyi hak'uri na gajiyar dake"saiki tashi muyi wankan ko?"wanka tare dakai?"k'warai kuwa"ya fad'a cikin tabbatawa"dukda ita Azuci tayi maganar sai gashi maganar ta fito fili.kinyi shiru kodai bakya sona Amma kina kishina??kukan shagwab'a ta saka tana turashi ta fara laluban rigar baccinta"ya ruk'ota yana fad'in Ina kuma zakije kibar k'aninki?"su bestie gashi An zama matar d'an yaro ,bayan keda dashi kuna *AGE MATE'S* !"nidai bana son haka ka bari ko?"to shikenan na bari Amma Allah saikin fad'amun kina sona?"murmushi ya sub'uce mata ta samu ta maida rigar baccinta tana tunanin tata ta sameta"tun basuyi wancan ba ta fara jin jikinta na ciwo"Albarkatun k'irjinta na zunga.... habibty! Uhmm ba wankan zamuyi ba?"nifa yaya nurah nayi wankana tun d'azun "bazaki dena cemun yaya ba ko?"Eh d'in "to shikenan k'ilan sai munyi wancan abun zak.... mak'alk'alesa tayi ta saki ihu"yakama dariya"murya can k'asa yace"nifa wankan wajibi ya hau kaina"kema kuma nasan sai kinyiko? "nifa bbu wani wankan da zanyi"ban yardaba "dafa gaske nakeyi broth"ta fad'a cikin shagwab'a "ya dalleta da hasken flash light d'in wayarsa"ta turo baki ta rufe fuska"yana dariya ya kalle saman bed d'in gaba d'aya sun hargitsa sa duk ya yamutse"bestie kenan kinga yanzun ciwon mara d'in yatafi ko?"dama kece kike yawon tado mun shi....ni kuma? Eh mana"ba shagwab'a da saka k'ananun kaya kike yiba"ko ranar da kika rungumeni sbd murnan na Amso ki daga wajen su mahuta Aranar da ciwon mara na kwana"dan Allah nika dena zancen wannan mugun"ni banma gaya miki ba yanafa Lagos yanzun haka hukuncin kisa ma za'a yanke masa. Ashe safaran miyagun kwayoyi yakeyi"saida Aka kama yaransa suka tona masa Asiri"shine Aka je can gidan yarin Aka tafi dashi"ita kuma wannan sakaran ba tafi sati guda ba inaga Aka saketa sbd rashin lafiyan data dingayi"yanzun haka mahaifin nasu ya turata k'asar waje za'a mata Aiki a hunhu.Ikon Allah kenan broth! kaga ya nuna Ikonsa Akan bilkisun"yana fitowa da miyagun k'wayoyin dake gurb'ata yaran Al'ummah shima gashi nan k'anwarsa na shaye shayen"wlh mahaifin suma Ance be saniba saida aka kamasu da suka saceki yasan me bilkisun ke Aikatawa"Allah ya kyauta"ta fad'a tana Amshe wayar ta kashe hasken"shine zaki kashe sbd kina jin kunyata ko?"ni kuma wlh bana jin wata kunyarki ko yanzun kikace na cire komai ki kalleni wlh zan iya tsayawa meye Aciki my sweet wife?"kinga da gidanmu muke da yanzun mun wuce wajen har munyi wan....wai dan Allah miye haka nika bari ko?"shikenan nayi shiru Amma ki tashi muyi wankan in kuma baza kiyi ba to ki bari na duba nagani mana"gabanta na fad'uwa tace meye zaka duba?"private part naki! yafad'a ko Ajikinsa"dan Allah kadena ni bana so....sai kuma ta kwanta ta juya masa baya"bece komai ba sai murmushi daya kamayi ya sauka daga saman bed d'in ya kunna haske "ya juyo ya kalleta"dukda rigar bata kamata sosai ba kuma tsayinta ta wuce gwiwa Amma yadda ta kwanta ta juya bayan ya bashi damar k'arema jibgegen k'ugunta kallo. yad'an lumshe Ido ya kuma koma bud'ewa murya Asanyaye yace"bestie! badai fushi kikayi ba?"tayi shiru "to yanzun naji Amun Afuwan zanje nayi wankan tashi ki bani towel.idan kuma na shiga bance ki gudu ba"gama tsarabarki can saiki d'auka Amaryata"ice cream naki na cikin fridge.toni dai bazaka yita kallo naba?"gaskiya banyi Alk'awari ba"oya tashi ki bani towel "batace komai ba ta tashi zaune ta zuro k'afafuwanta k'asa tana turo baki cikin jin kunya"wai itace yau itada broth Amatsayin miji da mata?"Ahankali ta saci kallonsa"Aikuwa suka had'a Ido ",tayi saurin kauda kanta k'irjinta na bugawa dataga yadda yake daga shi sai guntun boza"murd'add'en jikinsa ba k'aramin tsoro yabata ba"jikinta na kirma ta bud'e ward rope d'in ta fito da towel d'in"tana k'ok'arin juyowa ya rungumeta ta baya ya manna k'ugunsa Atsakkiyar mazaunanta....da sauri ta rintse Ido "meyasa bakya son yin wankan tare dani bestie?"ni gaskiya kece zaki mun "da Alama bakima ci Abinci bako?"Ahankali tace nafa ci d'azun "to yanzun gama wani can naji ranki"daga yanzun idan kinci Abinci ki dinga sanar mun"uhmm kawai tace"ya shafi cikinta ya lumshe Ido "bestie!ya d'ago kansa daga gefen wuyanta"saita kama hannunsa ta saka masa towel d'in "bece komai ba ya Amsa ya cikata ya d'aura yana fad'in shikenan tunda baza kiyi wankan dani ba"Amma Allah kika gudu saina b'ata miki rai "batace komai ba kanta Ak'asa dai"yaja karan hancinta yana fad'in Aminatu babbar budurwa "danayi wasa da kishinki ya kasheni"uhmm broth wai bakada budurwa dama saini kawai?"sai kuma tayi shiru"ya saki murmushi yace"Eh mana",ko kwanaki danace miki inada budurwata me kyau Amma bata san Ina sontaba Ai kece nake nufi ko?"nimafa Ina sonka sosai....sai kuma tayi shiru ta rufe fuskarta tana dariya"matsowa yayi ya rungumeta Ahankali yace"Ina sonki Aminatu har bansan Adadiba "dan Allah ki kiyaye Abinda zamu samu sab'ani"kuma karkiyi Abinda zanji kishi"in baki mantaba ranar da mukaje kika rakani Aski"har yanzun Abin idan natuna sai naji zafin me Askin shiyasa last week nak'i zuwa dake naje ni kad'ai"sannan kimayi gaggawar goge number d'in Abdallah yake ko meye?"ya fad'a yana yamutsa fuska"tunfa d'azun na goge contact nashi bayan nayi blocking "iya zamanki dashi wane Alkhairi yatab'a miki na biya shi tsiyarsa?"I'm sorry tunda bece abiyashi ba kabasar kawai zan zauna ka fito daga wankan"kina jin tsoron muje kimun?"bafa haka bane "to idan muka koma gidanmu zaki yadda munayin wanka tare?"uhmm kawai tace sbd yacikata yaje yayi wankan"ya shafi lallausan gashin kanta ya d'ago fuskarta ya sumbaci lips nata da tafin hannunta sannan yacikata ya shiga bath room d'in. ta sauke Ajiyar zuciya ta zauna dan dama yunwa takeji"saidai jan Ajin mata ya motsa"furan rufaidah roba guda ta shanye da ruwa batare data tab'a ledar kazar dake tashin k'amshi ba"bayan ta gama ta goge bakinta ta maida ledar saman fridge ta gyara saman bed d'in "kafin ta bud'e ward rope ta fito masa da boxer da farar vest"sannan ta ninke jallabiyar ta saka ciki"saida ta feshe kayan da turare sannan ta zauna saman sofa ta yafama jikinta hijab d'in tana hawa online"saima lokacin ta duba lokaci 11:38 pm.... Adaidai nan ya fito daga cikin toilet d'in jikinsa duk ruwa "ya matso yana yarfo mata ruwan"k'in kallonsa tayi sbd wata iriyar kunyarsa takeji duk idan ta tuna yadda d'azun ya rikice mata yana Abubawa masu wuyar fasarah Ajikinta "thanks habibty "yanzun kin tuna Abaya danace Allah yasa wata ran kimun Abinda zaki samu lada?"gashi kinga yafaru ko?"shiru tayi domin ta tuna lokacin"shi kuma lura da har yanzun tak'i sakewa dashi yasaka yanufi gefen bed d'in ya d'auki boxer d'in yanufi gaban mirror yafara goge ruwan jikinsa"ta d'ago kanta ta kalli bayansa Aranta tace Masha Allah! bestie kiyi mgn mana ba kallona Ab'oye zakiyi ba"haba broth niban kallekaba fa"pls naje na kwanta?"k'arfe 12 yanzun inaga tayi Ina zan barki kije?"su mamyn ma nasan sun rufe yanzun"kinga boxer kawai zan saka bana kwanciya da kaya koda vest ce"kema saiki fara koyo ko? k'in mgn tayi"ya saki murmushi yana Ida shafe shafensa ,koda ya tashi saka boxer d'in be wani Ji kunyaba ya janye towel d'in ya saka ya juyo ya kalleta yaga hankalinta na wajen waya "sai kawai ya saki murmushi ya nufeta"kafin ya iso ta d'ago kanta suka had'a Ido "da sauri tayi k'asa da kanta"ya nufi gefen k'ofar ya gyara labulayen jikin windows sannan yak'ara k'arfin AC yakashe haske yabar lamp kawai "bestien bestinta taso mu kwanta ko ?dan Allah zan kwanta Anan kayi hak'uri pls"idan har hakane zuwanki beda Amfani kenan ko?"haba my queen meyasa kike Abu kamar wata y'ar 17 yrs da zata iya gudun miji ? Ahankali tace"to nadena kayi hak'uri "naji taso to"in kuma nina zo wlh zan miki Abinda baki so"be rufe bakiba ta taso"sbd Akwai d'an hasken lamp Acikin d'akin "gaba d'aya duk wani iri take jin ta"shidai yana tsaye saida yaga ta haura saman bed d'in ta kwanta sannan shima ya hauro da bissimillah ya kwanta gefen ta....nidai broth ka d'auki wani pillow d'in mana"ni wannan pillow d'in nawane.... bestie baki gajiya da neman mgn ko?"nida d'akina daga kin samu na gayyatoki har wani doka za'a samun?"to Anan zan Aza kaina in kinada k'arfi ki janye ni"tunda dama kasan k'arfi zaka nuna mun dole ka fad'i hakan "d'an murmushi yayi ya matso ya rungumeta ta baya ta lumshe Ido tana jin yadda gashin gemunsa ke shafo bayan wuyanta"ta lumshe Ido luuuuuu?"can k'asa k'asa tace"bestie bacci pls"bece komai ba yafara tofeta da Addu'a ya tashi yafara yimata tausa"Atake bacci me dad'i yayi Awon gaba da ita"shi kuwa beyi baccinba Alwallah yayi yafara jero nafilfili na nuna godiyarsa ga Allah daya mallaka masa Ahyaan bayan ya cire rai daga tsammanin samunta.sai wajen k'arfe 1 na dare ya kwanta ya rungumeta zuciyarsa fes, bacci me dad'i ya d'aukesa. washe gari.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *59&60* *Littafin kud'i ne!* ......washe gari misalin k'arfe 5 :18 am"Dr darma ya bud'e kyawawan idanuwansa dake cike da bacci wanda ya tashi ne sakamakon k'arar Alarm d'in daya saka ne"lamp d'in dake gefen hannunsa ya k'arama haske yana sakin guntun murmushi na tsantsar jin dad'i da farin ciki"ji yakeyi kamar baccin y'an mintina yayi sbd yadda yaji dad'in baccin"zai iya cewa tunda yake be tab'a kwanciya bacci yayi shi haka cikin nutsuwa dajin dad'i ba"lallai Aure rahama ne me girma"ya Ayyana Aransa yana kallon yadda mutuniyar tasa ta shige jikinsa kamar zata koma masa ciki tanata baccinta"kallo d'aya zaka mata kasan tana jin dad'in baccin"gashin kanta ya bazu gefen k'irjinsa da gefen fuskarsa"ya shafi gashin kan nata yana kallon choko face nata ta d'an turo baki "sai yaja karan hancinta ya sumbaci lips nata"yana d'an d'ago ta kad'an daga jikinsa"yasan muddin ya biyema wannan kwanciyar tasu zai iya shagala ya rasa jam'i"kuma 5:31am suke tayar da sallah Anguwar..... Ahyaan kuwa kwanciyarta tai k'ok'arin gyarawa ta sake mamuk'esa a cikin barci batare data sani ba.ya rintse idonsa da sauri sbd yadda dukiyar fulaninta ke gugar faffad'an k'irjinsa"murya can k'asa yafara yimata rad'a da cewa habibty tashi muyi sallah karmu makara"idan nadawo zanma goyaki saiki yi baccinki....da k'arfi ta bud'e Idanunta "k'amshin turarensa data shak'a yatuna mata da inda ta kwana"da sauri ta d'an zabura ta janye jikinta daga nasa ta matsa gefe ta juya masa baya sbd wata iriyar kunyarsa takeji."ya saki murmushi yana sauka daga saman bed d'in yace"habibty da kuma irin haka kika farka?yanzun taso muje ciki muyi Alwallah da fitsari ko?"nidai Allah kafara shiga ba kunya zaka bani ba"kuma shine ka tayar dani ko bayan niban gama bacci na ba?"saida yaji tsikar jikinsa ta tashi bisaga yadda tayi mgn"da k'yar yace"I'm sorry madam lokacin sallah ne ya saka nima baccin be isheni ba"to kaje kayi Alwallah karka rasa jama'i ko?"bece komai ba ya wuce toilet d'in "ta sauke Ajiyar zuciya tana tunanin kawai ta bud'e ta fita Abinta"sai kuma ta tuna Ai itama sai tayi wanka"yanzun idan ta koma tayi wanka me mamy zata d'auka kenan?"ta yamutsa fuska had'e da turo baki murya can ciki tace wannan broth d'in baya jin mgn yana bani kunya...tana wannan tunanin ta tashi ta d'auki hijab nata ta saka ta fito masa da jallabiya "tana k'ok'arin rufe ward rope d'in shi kuma ya fito daga cikin toilet d'in"kan idonsa ta fesa mata turare ta nufo gabansa batare data kallesaba ta russinah ta mik'a masa "ya saki murmushin jin dad'i yana Amsa tare da cewa" thanks Aminatu"Allah ya tsaremun ke"tare dakai"yana murmushi yasaka jallabiyar bema Ida gama sakawaba ta shige bath room "ya saki murmushi ya bud'e k'ofar ya fita yaja mata ita.... Agaggauce ta tsarkake jikinta cikin mintinah 5 ta fito Ahankali sanye da hijab nata ta d'auki wayarta ta bud'e k'ofar ta fita ta saka key"cikin sand'o ta shigo cikin gidan"kasancewar daddy shima ya tafi masjeed k'ofar saye take"koda ta shigo cikin bed room d'in mamy hamza ne kawai kwance saman bed "ta sauke Ajiyar zuciya tana cire hijab d'in ta kunnah haske Adak'in"kafin ta nufi ward rope ta d'auki doguwar riga bayan ta cire kayan baccin ta saka ta kabbara salla sbd tanada Alwallah.tana cikin ruku'u mamy ta shigo"ta kalleta tayi d'an murmushi sbd bata san wajen Nura ta kwana ba"tadai d'auka zuwa goma da wani wani Abu ta dawo"tunda sai wajen 11 daddy ya rufe k'ofar....bayan sun idar da sallar ta gaida mamy sannan ta fara Azkhar"tana idarwa kuma tabi mamy kitchen"ta kalleta tace"Ahyaan jeki huta nida baba laure da safnah zamuyi Aikin"kanta Ak'asa tace" dama Abinda broth keso zan had'a masa da kaina "murmushi mamy tayi domin taji ta burgeta "tana kuma saka ran zasu zauna lafiya da Nurah"shikenan me broth Azo Ayi masa Abinda yakeso tunda bazaki je ki huta ba"murmushi kawai Ahyaan tayi suka cigaba da had'a Abin break fast d'in..... Ab'angaren Dr darma kuwa daya dawo be sami Ahyaan ba tama rufe k'ofa"be damu ba sbd yasan kunya da kawaici ne yasaka tayi haka"shima kuma beso Asan nan ta kwana"saiya tura Isma'il yace"ya kirata gefe yace tabada key "shi kuma ya wuce sashen su mamah ya gaida Abba ya fito sbd gidan da mutane wasu nan suka kwana ga hayaniya"yana lura da ummah Amma kallo bata isheshiba "yasan tabbas tana daga cikin masu k'in Aurensa da Ahyaan.Ahanya ya had'u da khaleel ya mik'a masa key d'in tare da cewa" tace tana gaisheka"daga shi har khaleel d'in murmushi sukayi yace"meye takeyi?"tana kitchen Ai"haba kitchen d'in lafiya tana Amarya shine mamy zata barta ta shiga kitchen fisabilillahi?"inaga fa yaya kai take had'ama break fast"sbd Aikin nata dana samu tanayi daban da nasu mamy"okay ya fad'a ya wuce yana jin tsananin k'aunar ta na nunkuwa Azuciyarsa. yasan ko Ada da yake ba mijintaba tana kyautata masa da hakan balle kuma yanzun daya zama miji Agareta "fatansa Allah yabashi ikon kulawa da ita da kyautata mata.da wannan tunanin ya bud'e d'akin ya kwanta bacci"sai wajen k'arfe 8:30 ya tashi"saida yafara gyara d'akin tsab sannan ya shiga wanka"wanda yayi hakane sbd kar Ahyaan tazo tace zata gyara yafiso yanzun ta huta Abinta "da tunaninta mak'ale Azuciyarsa yayi wanka ya fito yafara tsara zazzafan shirinsa.befi mintina 20 da fitowa daga wankan ba ya gama shirinsa cikin wani lallausan yadi ash colour me sharara"har Ana iya hango fara k'ar d'in vest d'isa"be saka hulaba saidai sajensa da gashin kansa da Aka rage wajen Aski kawai ya gyara "ya saka takalmi da Agogon fata farare"wani irin kyau na musammun da k'amshi me kashe zuciyar me shak'a jikinsa keyi.Anutse ya fito ya nufi side d'in su mamy. Ab'angaren Ahyaan break fast na musammun ta shiryama sarki nata"komai ta jere masa cikin basket ta Ajiye a kitchen ta wuce tayi wanka"cikin sabon lace light pink me zanen baki da da golden brown ta shirya"ta watsa d'aurin d'an kwalin daya fito da kyawun fuskarta,yayinda ta tsara make up"bayan k'amshi babu Abinda jikinta keyi"mayafi golden ta d'auka ta yafa ta fito tana d'aura Agogo ta kalli mamy tace zanje na gaida su Ammah "tanata kallonta tace"to shikenan nima zan shigo zuwa Anjima "dato ta Amsa ta fita rik'e da wayarta "sai k'was k'was takeyi da takalmi me tsini sanye ak'afarta"duk wanda ya kalleta dole ya k'ara kallonta"ta fito sak a Amaryarta.cike da izzar nan taka take takun tamkar wahainiya"duk inda ta wuce saita bar musu daddad'an k'amshin turarukan jikinta....tana shigowa tsakar gidan matan dake zaune kan tabarma suna kari suka dinga bud'a suna kallonta"y'ar innah Asabe dake zawarci tanata jajjayarta da Amarya bakya laifi"itadai murmushi kawai tayi ta gaishesu ta wuce parlourn mama"tana shigowa taji muryar Ammah na cewa"shiyasa nace Akiraka sbd sam wannan Auren be munba Ahyaan ba sa'ar Auren sa bace....one by one Ahyaan kebin mutanan dake cikin parlourn da kallo su 4 ne"Abba na zaune k'asa shida mamah,yayinda Ammah da k'anwar mahaifin mamah me sunah innah habiba suna zaune kan kujerah "saiAnty d'ahara dake zaune gefe(matar Uncle mustapha)"tunda Ahyaan ta lura da fuskar Abba da mamah bbu walwala ta fahimci Ammah tayi Abinda ya sosa ransu"ko sallama kasayi tayi saidai kawai tayi tsaye fuskarta Ad'aure....to Alhamdulillah gama Ahyaan d'in nan"takwara maza k'araso muyi mgn "ba musu ta k'araso ta zauna ta gaishesu "mamah da Abba basu Amsaba "Ammah taci gaba da cewa "ga mahaifinki nan zaune nace masa ban yarda da wannan Auren da suka had'a baki da kabeer(daddy) suka k'ullah ba tare da saninmu ko shawarah damu ba"meyasa shi yaron ba'a bari yazo ni ya sameni ba??"naji meyasa zaice yafad'a bayan bakiyi masa komai ba??sbd haka dole nurah ya sakeki "mahaifinki ya nuna sai munji ta bakinki....babu kunya ko wani d'ar kai tsaye Ahyaan tace"gaskiya Ammah kina wuce iyakarki"ko Hjy(kakarta mahaifiyar Abba) batada hurumin da zan bi umarninta balle ke"Ina son mijinah bazan iya rabuwa dashi ba"kuma bayan haka bazan tsallake umarnin mahaifinah ba"uwa Uba kuma bazan k'i jinin mamy ba"matar data d'aukeni kamar y'ar cikinta"ta rik'eni da Amana da kulawa da tarbiyata bata tab'a gajiyawa daniba tun Ina y'ar 5 yrs nake wajenta"haba Ammah! meyasa bakya ganin kirkin mahaifinah sai k'orafinsa kullum dakike fad'i?"wlh bbu wanda zai rabani da mijinah"tana fad'in hakan ta saki kukan da babu hawaye ta mik'e tsaye ta fita.....tunda Abba ya haifi Ahyaan bata tab'a faranta masa da burgesa irin yau ba"kusan maganganun dayaso ya gayawa Ammah sune ta gaya mata sbd haka beda buk'atar maimaici"uffan bece ba ya mik'e tsaye shima ya fita.....sam Hjy baki kyautaba ! banga laifin yarinya ba"kuma niban san haka Abin yake ba daban tsaya kika kirashi gabana ba"kalaman yarinyar nan sun nuna cewa bama sau d'aya kikayi kwatankwacin hakan ba"to wlh ki sani saina sanarwa da yaya kina zubar masa da mutunci"cewar innah habiba rai b'ace itama ta fita daga cikin parlourn"Ammah taja tsaki na k'arfin hali sbd hankalinta yatashi dataji Ance za'a sanarwa me gidanta"tasan halinsa be iya fushiba tun suna k'uruciya har yanzun da suka tsufa.yanzun zainab gabanki y'ar ki zataci fuskata ki k'yaleta bazaki tsawatar mata ba?"to yayi kyau bara nabar miki gidanki ki zauna da mijinki da y'arki tunda sunfini mahinmanci"dama gata nakema Ahyaan ba wani Abu ba .Amma tunda kun kasa ganewa shikenan Ai, Allah yabasu zaman lafiya shine nawa....mamah ta sauke numfashi cikin b'oye bacin ranta tace"kiyi hak'uri idan har kina ganin munyi miki ba daidai ba"tunda nake da iliyasu be tab'a cimun zarafi ko Aibatani ba"ko danginsa muka samu matsala dasu koda nice ke banida gaskiya bayana yake goyo"mijinah yana mun k'ok'ari da daidai iya k'arfinsa Amma na rasa meyasa bakya gani Amma?"koda yaushe kina yin Abinda zaki zubar da girmanki Awajensa"shin so kikeyi sai hakurinsa ya k'are ya gaya miki mgn me zafi?"bazan bari haka yafaru ba me miji"ta kare maganar tana gyara mayafinta ta kalli matar Uncle mustapha dake bin mamah da kallon tausayawa tace"ke tashi muje"nifa Ammah ba yanzun mukayi da Abban hanif zan tafi ba saima gobe zamu wuce"in kun tashi ku bari sai mahadi ya bayyanah sannan ku yafi"ta kare maganar tana fita daga cikin parlourn .Anty d'ahara ta dawo gefen mamah tana bata baki"Ahankali mama tace "Abinda Ahyaan ta fad'a shine daidai"har Abada banida kamar Maryam"tamun Abinda wasu y'an uwan nawa basu min ba"Akan me zank'i jininta yakance tare da jinina"shi kansa yaron wlh in kikaga yadda yake kyautata mun zakiyi mamaki tamkar uwa haka ya maidani"ita kanta Maryam wani Abun baya shawarah da ita saini"yanzun haka ya kusan gama ginin gidansa ko uwarsa bata saniba nice yasanar mawa yace sai Angama zai sanar ma da kowa.baya banban tani da Maryam komai zai bata zai bani"ita kanta Ahyaan d'in bakiga irin hidimar da yakeyi da itaba"Amma Ammah Ahaka nurah be mataba"tana masa kallon beda kud'i"wanda itace dai ke bata sani ba"yaro nada rufin Asirinsa. na tabbatar taga motarsa da gidan dayake gini zatayi mamaki"Ai Anty zainab koba'a fad'a ba kasan dai wanda ke matakin babban likitah ya wuce Akirashi da talaka"hakane Allah ya kyauta.... Ahyaan na fitowa tsakar gidan ta d'an daidaita nutsuwarta ta fita ta nufi sashen su mamy"tana k'ok'arin shiga shi kuma yana k'ok'arin fitowa sbd mamy daya shigo ya tambayeta ita, tace masa tana shashen su mamah"sai yabar da sallahun idan ta dawo ta kamasa break fast nasa.....kusan fad'awa jikinsa tayi da sauri tayi baya "shi kuwa idanu ya tsura mata yana matsowa ya rik'e hannunta guda ya had'a da nashi ya rintse yana lumshe Ido sbd k'amshin turarukan jikinta da suka daki hancinsa. saidai sam ita tak'i yadda ta kallesa saima ta sunkuyyar dakai k'asa.... Amarya bakya laifi! shine koki jirani nazo nayi rakkiya?kuma d'azun kika gudu ko?ba kunya naji ba"kuma d'azun nace fa Ina gaisheka ko?nidai ka matsa na wuce da mutane fa"Ina ruwan mu dasu mutanan?"wlh zakija na rungumeki"ta d'an zaro Ido "ya k'yalky'ale da dariya" pls *Mai martaba* nika gyaramun na wuce....wow ! da gaske nike da wannan sunan?"ya fad'a murya can k'asa yana matsowa dab da ita"kanta kawai ta gyad'a masa tana d'an murmushi"thank you habibty! Amma waye yayi sanadin fushinki?"da mamaki ta d'ago kanta suka had'a Ido karon farko"ya d'age mata gira d'aya"sosai taji kunya saidai yamata kyau matuk'a "oya ke nake saurare"ni mai bama wani labarin bestie nane badai Abani ba"tun muna yara nasan halinki balle kuma yanzun da na zama me martaba sunkutukum! ba wannan Ammah d'in bace"kuma yanzun dana ganka na dena fushin"kuma ka dena kallonah.habibty kenan"naji dad'i daya kasance idan kin gani kike jin farin ciki kamar yadda Nima idan naganki ko natuna dake na kanji farin ciki "Ayima Ammah Afuwan dukda bansan laifin taba.yanzun muje ciki na rakaki mu d'auki Abin break fast d'in muje d'akina mu k'arya"parlourn mamy da mutane kar Ace banida kunya"nasan kedai Mai kunya ce"tunda yanzun harni kina jin kunya"Abaya kuwa nasha harara da tura baki ko?"nidai kaje zanzo yanzun"sbd baki son yawo dani?bafa haka bane"to naji muje kuma Allah saikin had'a Ido dani mun gaisa idan muka tafi d'akina.sak'on gaisuwarki na d'azun be karb'uba.kin mgn tayi illah murmushi kawai da takeyi ga hannunta dake cikin nasa yana murzawa"gaba d'aya k'amshin turarukan jikinta sun tafi da imaninsa"ga yanzun yadda yaji taushin hannun nata yaji shi wani iri"sai kawai suka juya suka wuce ciki tana ganin zasu shiga cikin parlourn tafara turjewa"bece komai ba ya cikata suka shiga Atare "mamy ta kallesu da murmushi saman fuskarta tace kin dawo Ahyaan?"Eh mamy "to kizo kiyi break fast mana"batace komai ba ta sunkuyyar dakai"shi kuwa uban gayyar wajen dining table ya wuce ya d'auki basket d'in ko Ajikinsa yace" mamy tare zamuyi break fast da ita fa"k'in tankasa mamy tayi sai harara data wurgo masa"yakama y'ar dariya yanufi k'ofa "saida yafita mamy tace kije mana Ahyaan"batace komai simi simi ta fito yana tsaye yana jiranta..kinsan Allah da kin bari na shigo saina baki kunya.itadai batayi mgn ba suka jera Anutse suna tafiya"Ahaka wayarsa tayi ringing"yad'an yamutsa fuska tare da cewa" sarkin gulma ne! murmushi ya sub'uce mata "Allah da gaske nakeyi bestie"bara kuma kiji"yak'are maganar yana d'aga wayar yakara Akunne bayan ya saka handsfree"Ango Ango!! Abokina Antashi lafiya?"cewar Dr darma"Alhamdulillah ya babynka?"nasan dai jiya bazaka kyaletaba saika samu y'ar mutane ka mam....na shiga ukku!! dan Allah nidai ka kashe ba ruwana"Dr darma yakama dariya yacire handsfree d'in yace d'an isk "duk Abinda kake cewa habibty najinka"sbd haka Anjima zanyi time naka"daga haka ya yanke wayar"ya zaro key ya bud'e k'ofar d'akin suka shiga ciki.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba #Mommyn fareesa #Dr Nura Darma #Ahyaan #mr Mahuta #AA mashi #mu'az #Khairiyyah #Ammah #Ummah #ikkhee 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *61&62* *Littafin kud'i ne!* ........... d'akin Ahyaan tabi da kallo sbd ganin komai is very clear"wato broth ya gyara d'akin nan?"ta fad'a Aranta tana cire takalmin k'afarta kamar yadda taga shima yacire nasa"ta d'an lumshe Ido ta kuma koma bud'ewa suna zama a tsakkiyar carpet...tunanin me kikeyi? yak'are maganar yana zaro warmers d'in dake cikin basket d'in yabud'e ta farko.... yad'an lumshe Ido yana had'iye yawu"sbd k'amshin pepper chicken daya daki hancinsa"warmer ta biyu kuma"wainar dankalin turawa ce dataji kayan had'i sai k'amshi ke tashi"yayinda kuma kunun gyad'a ke cikin flast.habibty ko ban fara cin komai ba nasan komai yayi you are the best! Allah yasama Acan babban Abin zaki iya jura"banganeba?"nan gaba kad'an zaki gane"shiru tayi sbd bata fahimci inda zancen nasa ya dosa ba"saita d'auki cups guda biyu ta zuba musu kunun gyad'a d'in"shidai beyi mgn ba illah wani irin mayen kallo dayake bin duk illahir jikinta dashi"Ahankali tace shine ka gyara d'akin ko?"dama nasan sai An mun k'orafin hakan habibty.ko break fast d'in nan dana san zaki had'a bazan barki ba"kina Amarya kuma matar me martaba"sannan sauraniya inake ina yin wani girki yanzun?"balle kuma jiya na gajiyar dake gashi yanzun ma inaso ki dubani"ya k'are maganar k'asa k'asa"itadai kalmar k'arshe ta sakata jin fargaba"fatanta Allah yasa ba murza zata sha hannunsaba"har yanzun breath nata zafi sukeyi....Bakice komai ba habibty?to meye zance?cewa zakiyi ka kyauta me martaba na"murmushi kawai ta saki ta d'auki cup guda ta matso ta kama hannunsa ta saka masa ciki"saita Aza kanta gefen kafad'arsa "ke bazaki shaba habibty?"zansha Amma nafiso ka fara sha"hannunsa guda ya sak'alo gefen cikinta ya matsota sosai jikinsa yana shak'o k'amshin turarukan jikinta"Ahankali ya d'ago kanta ya manna mata cup d'in abaki"ba musu ta kurb'a ,kafin shima ya kurb'a"da haka suka shanye nasa da nata"kafin su cigaba dacin sauran Abincin"har sukaci suka gama ya goge mata bakinta Ahyaan tak'i yadda ta had'a Ido dashi"shi har mamakin ta yakeyi"musammun idan ya tuna Abaya yadda take tsokanarsa da masifesa.tashi muje kiyi bacci kafin Azahar "kinga ni nayi bacci d'azun ke kuma baki yiba ko?"banafa jin bacci pls"kuma mamy zata nemeni fa"kina tare dani d'in zata nemeki?"idan Ada ta nuna bata son kad'aicewar mu to yanzun da muka zama mallakin juna fa?"kima cire ran tafiya kina nan"yak'are maganar bbu wasa saman fuskarsa "tayi shiru kanta ak'asa"ya matso ya Amshe mayafinta"gabanta yafad'i batayi dai mgn ba"taso muje bacci zakiyi"banaso kice komai sbd bana son musu"ni sai naga kamar ma baki wani sona bestie.tunda gashi kina son guduwa daga wajena...Toba Abin jiya zakamun ba?"tayi maganar kamar wata y'ar yarinya"yabita da kallo yana kamo hannayenta in a low voice yace"meyasa bakya so ?kinga ni kuma inaso sbd dan haka akeyin Auren "wancan ma sbd ba gidanmu muke ba shiyasa na hak'ura dashi "in kuma kina ganin ba matsala a shirye nake?"da sauri ta d'ago kanta tana fad'in nidai dan Allah karka fassarani broth ka cikani naje"shareta yayi yaja hannunta suka mike tsaye ya nufi gefen bed d'in da ita ya kwanta ya rungumeta Ajikinsa"tad'an lumshe Ido yana jin yadda zuciyarta ke bugawa ya girgiza kansa shi yama d'auka yadda ta jima batayi Aure ba zata so kasancewa da namiji"Amma sai yaga Akasin hakan "yatsun hannunta ya kallah sai kuma yad'agota suka tashi zaune tayi k'asa da kanta"Ahankali yakamo k'afarta guda ya k'urama ido"sai yasaki murmushi yana furta Alhamdulillah! me hakan ke nufi broth?"idan na sanar miki baza kiji kunya ba?"tayi shiru ta ture masa fuska had'e da murd'e masa kunne"yakama murmushi ya rungumuta jikinsa yana fad'in kina gudu na ko bestie?"bafa haka bane"to kunya kikeji ne?"uhmm"dan Allah ki dena jin kunyata zata cutar damu"yafad'a yana d'ago kanta,tayi saurin lumshe Ido"karan hancinsa da nata ya had'a yana gogawa had'e da sakar mata hucin numfashinsa yana tura duka hannayensa cikin rigarta yana sakin wani irin nishi.....wani irin yanayi me girgiza bawa Ahyaan ta tsintsi kanta Aciki "da sauri ta k'ank'amesa tana shafa gashin kansa zuwa zagayayyen k'asumbarsa suna maida numfashi"daga k'arshe kwanciya tayi yabiyo ta kanta suka fara kissing d'in juna cikin wani yanayi....gaba d'aya ita kanta Ahyaan d'in ta burkice masa "ta sake masa sunata yamutsar juna"Awannan lokaci in bacin gudun yabata kunya da tuni yayi me gaba d'aya"ya tabbatar ya kwanta da ita sai Angane tunda na farko ne.dan komai na jikinsu Dr darma yayi fatali dasu"yayinda Ahyaan bata fargaba tama manta inda suke"sai nishinsu da gurnaninsa ke tashi cikin d'akin"Ahyaan ta zage tana masa Abubuwa masu wuyar fad'a duk ya rikice mata "saida ta samu nutsuwa tukum ta Ankara da yadda suke kwance bbu kaya Ajikinsu"duk kayan nasu da inner wears nasu sun watso su k'asa kan carpet "sauk'i ma sun rufe jikinsu da bed sheet"daga cikinsu Abinda yayi sama kawai ke waje.....washhhhhhhhhh! pls broth zafi kayi hak'uri"uhmmm kawai ya furta yana k'ara shigewa jikinta yana shan nashanunta kamar jinjiri"sai zugi da rad'ad'i suke mata Amma yak'i denawa"hakama lips nata sunji jajir sun fara kumburi"ta kalli Agogon d'akin 11:45 am"ta zaro Ido"sbd iya saninta wajen 9 am suka shigo cikin d'akin....ta rintse Ido ga wata iriyar kunyarsa dake addabarta"da k'yar ta samu ta banbaresa daga jikinta tana sakin kukan shagwab'a ta rufe jikinta....habibty nine fa ? Eh d'in "shikenan Allah bazan k'yalekiba muna nan har Azahar kuma wancan zamuyi"Atsorace ta bud'e Idanunta sai kuma ta rushe masa da kuka"Arikice yace "ya Isa haka habibty wasafa nakeyi"wlh tsokanarki nakeyi fa"babu Abinda zan miki ki tashi muyi wankan ko?"kin mgn tayi ta juya masa baya saidai tayi shirun"cikin rarrashi yace"idan baki saba dani ba Ayanzun sai yaushe kikeso ki saba?"ni banma yi zaton zaki k'i sakewa dani ba habibty"bara na kamiki towel ko?"karma kicemun wanka be hau kanki ba?nidai dan Allah ka bari na fara shiga"kuma baka kalleni ba ?yana d'an murmushi sbd shirmenta ya burgesa cikin rad'a ya matso gefen kunnanta yace"babu inda ban kalleba harna tab'a miki"kema kuma haka"in ma baki yadda ba bara ki gani"yafad'a yana janye bed sheet d'in daga jikinsa"Ahyaan ta rufe Ido illahirin jikinta na kirma"yasaki murmushi ya suturta jikinsa kafin yanufi ward rope ya bud'e ya d'akko mata farin towel yazo yace"gashi my happiness"indai kinamun Abinda kikamun d'azun kinga bani ba fita waje"k'ilan ko wajen Aiki nak'i zuwa"shiru ta masa tana tunanin wai dama haka yake beda kunya kota miyan bacci?"jin motsinsa ya saka ta bud'e Ido Azabure"ya tuntsire da dariyar datayi masa masifar kyau "ta gallo masa harara murmushi na sub'uce mata "kinyi kyau habibty nah"Ina godiya ga Allah daya bani ke"dan Allah Ahyaan karki canza mun kinjiko?nidai zance haka broth"kuma wlh wata ta kiraka saita sani"uhmm! to in bacin Abinki ni ai kinfi kowa sanin bana kula mata ko?"A office fa?"wannan batun Aiki ne"ko kallonsu banayi nake tambayarsu meke damunsu ?"idan ya kama na kalli mace na kalleta irin kallon da shari'a ba bayar shikenan?"Amma ke gaskiya batun komawarki Aiki saina duba"koda zaki koma badai inda bak'in mutumin can ke Aiki ba"shiri ma kawai idan kuna gabatarwa keda shi Abaya in har nagani kamar zuciyata zata fashe haka nakeji Ahyaan"kika zauna kika dinga bani wahala sbd shi kina Jana k'asa yadda kikeso"bayan haka kuma kika dinga saka k'ananun kaya kina jamun kwana da ciwon mara.....na shiga ukku broth! nidai karka jamun"Nima Ai ka wahalar dani ko?"ka dinga k'in yimun mgn "Amma dai kinsan ina sonki ko?"bayan saka ranata na gane"hmm to Ai gashi kinga Allah yasa ke rabona ce ko?"hakane broth"Amma Nima ai nadamu dakai kuma Ina kishinka ko?"na sani Amma bekai nawa ba"karma ki damu nuraddeen na Aminatu ce ita kad'ai "kin isheni komai zaki iya d'aukar duk wata buk'ata tawa"koda bazaki iya d'auka ba Ahyaan zan hak'ura na zauna dake ke d'aya sbd Ina sonki matata"ki tashi ki shiga kiyi wankan zan jiraki"ba'a son jinkirta wankan janaba"zanma d'an fita na siyo miki hand dryer ki dinga busar da gashinki idan irin haka yataso"danma ki sani banida hak'uri saiki kasance me juriya"ya fad'a ko Ajikinsa yana Ajiye mata towel d'in "tsabar kunyar kalamansa dajin dad'in yadda take da matsayi Awajensa yasaka taji zuciyarta wasai"tana jin zata iya yin komai sbd ta burgesa"Ahankali tace "idan har wankan tare dakai zai saka kayi farin ciki sai muyi ko sweet heart?"zanso hakan habibty"dama sbd kina jin kunyata nace kiyi ke d'aya"Amma pls zakizo mu kwana kamar jiya ba wanda zai gane? kinga wani time d'in cikin dare ciwon mara ke taso mun"dana farka gani ga halalinah ko kuwa?"kasa mgn tayi tana tunanin wace irin fitinah ce Allah yayi masa??.......habibty gab nake da hukunta zuciyarki datake kamiki gulmata "ta saki murmushi kawai tare da cewa nidai ka juya zan sauka na d'aura towel d'in"bece komai ba ya juya ta sakko ta d'aura towel d'in "Akunyace ta duk'a ta d'auke kayansu dake yashe k'asa ta Aza saman sofa"shi kuma ya matso ya rungumeta ta baya"ya matseta sosai Ajikinsa yana sinsinar jikinta yace"bana gajiya dake princess"uhmm kawai ta fad'a gabanta nata fad'uwa "saiya d'auketa yanufi bath room d'in da ita yabar k'ofar bud'e sbd ya murza key jikin k'ofar d'akin.saida yara basu da komai na jikinsu sannan suka shiga cikin bath tub d'in "wanda tsabar kunya Ahyaan rufe Ido kawai tayi"da kansa ya musu wanka normal"daga k'arshe yafito ya d'auki hand shower ya gabatar da wankan wajibi "kafin ya fito ya barta ciki"koda yafito bed sheets ya canza , sannan ya saka k'ananun kaya yana duba time 12:35 pm"saiya d'auki wayoyinsa ya matsa jikin mirro ya fesa zafafan turarukansa ya d'auki eye glass bak'i yasaka"Adaidai nan Ahyaan ta fito d'aure da towel ta daure gashin kanta da wani"yabita da kallo ta turo baki ta sunkuyyar dakai "menene kuma habibty?"bakai bane zaka fita"hand dryer zanje na siyo miki daga nan nayi sallah saina dawo"kinsan Ango baya nesa da Amaryarsa ko?"k'in mgn tayi"idan kin gama ki rufe d'akin zan sameki sashen mamy idan nadawo"bance ko bakin get kije ba"sannan ki kirani idan kinje "nidai bakai bane zaka kirani"to shikenan kimun flashing zan kiraki sbd kar kuma na kira ko kina sallah ko baki gama shiryaba"dato ta Amsa"ya matso gabanta "tayi k'asa da kanta"zan tafi Abu biyu nake jira "kimun Addu'a kuma zanyi kissing naki"nidai pls nafayi Alwallah *me martaba*"ban yardaba ni sai kin mun"shikenan kaje idan kadawo zan maka"Alk'awari kika d'auka?"Eh naji"to shikenan,ya fad'a yana nufar k'ofar ya murza key ya bud'e ya juyo"tayi saurin dena kallonsa tace Allah ya tsare hanya"Ameen my love"yafad'a yana fita da sanyayyan murmushi saman fuskarsa.... Ahyaan ta sauke nauyayyar Ajiyar tana fad'in onhni y'asu tawa ta sameni da fitinar broth"ta fad'a tana matsawa ta saka kayanta ta fesa turare ta gyara d'aurin d'an kwalinta tana tunanin dole mamy idan ta lura da yamutsewar kayanta da rashin ganin make up saman fuskarta ta zargi wani Abu"gaba d'aya jikinta ciwo yakeyi"ga breath nata na zafi da lips nata"Ahaka ta yafo mayafin gefen kafad'arta ta jawo k'ofar d'akin ta rufe ta wuto cikin gidan Akunya ce....takalmin bak'i guda ukku ta samu daga bakin k'ofar parlourn sai kuma k'amshin girki dataji"Ahankali tayi sallama tana shigowa"Khairiyyah ta k'yalky'ale da dariya tare da cewa k'awata ki koma gaskiya "harara ta wurgo mata tana k'arasowa ta zauna ta gaisa da K:annan daddy su biyu"suka Amsa da murmushi tare da yimata fatan Alkhairi ga Auren nasu, ita dai tayi k'asa da kai sai Khairiyyah ce ta Amsa "Ahaka mamy ta k'walama Khairiyyah kira"ta tashi taje ta Amso tray d'in Abinci ta kawowa bak'in sannan tace Amarya tashi muje kitchen mu zuba Abinci "kanta Ahyaan ta girgiza mata Alamar ta k'oshi"sai tayi shiru sbd ta lura tana jin nauyin matan dake zaune cikin parlourn "Ahaka mamy ta fito da goran ruwa Ahannunta"suka had'a Ido da Ahyaan "tayi saurin sunkuyyar dakai tana cewa mamy sannu da Aiki"yauwa Ahyaan kije kiyi wanka da sabon dilka na bath room in kinyi sallah saiki shirya ko?"dato ta Amsa taja hannun Khairiyyah suka wuce ciki...suna shigowa d'akin Khairiyyah ta saki shewa tana kallon Ahyaan tace"wlh kun shafi juna ban sanki da wannan k'amshin turaren ba"tun wajen 11 am nake gidan nan mamy tace mun kuna tare da yaya nurah na tabbatar be k'yaleki ba.yamutsa fuska Ahyaan tayi had'e da gallah mata harara tace"banza y'ar saka Ido"idan naje wurin mijinah haramun ne ?da zakiyi ta wani tuhumata"idan baki sani ba ni Ak'agare nake mu tare gidan mu"ta k'are maganar tana nufar gefen ward rope ta bud'e ta d'akko towel"Khairiyyah ta saki baki tana kallonta sai kuma ta kama dariya tana fad'in banga laifinki ba"ni kaina wlh Auren nakeso"Allah yasa dai mutumin nan da gaske yakeyi"tab'e baki Ahyaan tayi tace"muddin dai kika nuna kin damu dashi rainaki zaiyi"garama kija Ajinki"haba k'awata kema kinsan hakan Ai dole ne"Ahyaan batace komai ba ta wuce bath room. misalin k'arfe 4:35 pm Dr darma ya shigo cikin parlourn mamy rik'e da ledojin daya yima Ahyaan tsaraba"dukda ransa yabashi tayi fushi dashi sbd ya kirata wajen k'arfe ukku da rabi har sau biyu bata d'auka ba"shiyasa kai tsaye yafara nufo nan sbd yasamu ta huce....tana zaune gefen Khairiyyah fuskarta ba walwala tana duba time har yanzun batayi lunch ba sbd ganin shima beyi ba"ta cakare cikin doguwar riga ta Atamfa me gold ,wacce ta kamata sosai ta fito da shape d'in jikinta"ta k'ara haske da kyau sbd dilkan data k'ara yi"yayinda mamy na k'urya da bak'i"Ahyaan ce kawai da Khairiyyah zaune a parlourn "wacce kema son da biyar ta Ida ta wuce gida"cikin tattausan muryansa yayi sallama yana tsurama kyakykyawar fuskarta zuwa jikinta Ido "yana jin kamar ta taso Aguje tayi hugging nasa"tana jin muryarsa da k'amshin turarensa taji fad'uwar gaba"Khairiyyah ta Amsa sallamar tasa tana fad'in yaya nurah sai yanzun kadawo?"k'awata dukta damu"babu yanda banyi da itaba taci Abinci ita ah ah sbd bata san kai ka....bige mata baki Ahyaan tayi ta wani d'aure fuska ta juya masa baya "ya saki murmushi yana fad'in Allah sarki habibty tuba nake"Ai rarrashinta yaka mata kiyi ko Khairiyyah?"wlh na rarrasheta wucewama zanyi tun d'azun sbd naga dai tayi walwala na bari biyar tayi saina tafi"to Ai kin kyauta"nima ba'a son raina na jimaba"Asibiti wlh Aka kirani"ya k'are maganar Anutse yana zama gefen Ahyaan"sai lokacin Khairiyyah ta gaidashi ta mik'e tsaye tana gyara mayafinta ta d'auki hand bag nata...badai tafiya ba?"cewar Ahyaan Adaidai lokacin da Dr darma yakama hannunta ya saka mata ledar ya matso da fuskarsa gefen tata"Khairiyyah batabi takan suba tayi fitarta....habibty I'm sorry Amun Afuwa kinji?"Ina Asibiti emergency shiyasa"kuma kinga wasu basusan ni Ango bane"hutunma na bari dani dake duk sai gab da zamu tare zamu d'auki hutu"dukda dai nasan ke may be kin d'auka "Idanunta dake lumshe ta bud'e Ahankali tace sannu da zuwa! yauwa ya gidan?"lafiya qlau "shine sbd ana fushi dani Aka k'i d'aukarmun waya habibty?"wlh duk nadamu da baki d'auka ba"shikenan zan dinga d'auka"ta fad'a tana zare hannunta daga cikin nashi tad'an matsa daga gab dashi tana nuna masa k'ofar bed room d'in mamy da hannu"beyi mgn ba saima wayarsa dake ringing ya duba"ita kuma ta wuce kitchen ta zubo ruwa da lemo cikin k'aramin tray tazo ta duk'a ta Ajiye gefen k'afafuwan sa.,kafin ta zuba ruwa a cup ta mik'a masa "thanks"ya fad'a yana Amsa ya shanye ya Ajiye cup d'in murya can k'asa yace "kinyi kyau habibty irin wannan kwalliyar kamata yayi daga ni saike ne"idan baka so saina canza"no kawai banaso kosu khaleel ne su ganki"oh my God! uhmm bakisan matsayinki Azuciyar deen ba ko?"tayi murmushi kawai ta mik'e tsaye da gayya take juya mazaunanta ta wuce dining area ta zubo musu wainar faran shinkafa da miyar taushe dataji ganda da naman kai"Anutse ta iso ta Ajiye gabansa "sbd ya sakko k'asa kan carpet ya zauna"Ahankali yace"mamy fa?"tana ciki da bak'i "okay"yafad'a yana gyara zamansa "ita kuma ta duba ledar ,ice cream ne da shawarma sai su chacoolates "ta saki murmushi tare da cewa Nagode"beyi mgn ba sai Abincin daya d'iba yafara bata"ta nok'e kafad'arta tana nuna masa d'akin baccin mamy"ya d'age gira had'e da cewa Ina ruwana ko gabansu zan iya ciyar dake?"batace komai ba ta Amsa badan tasoba"daga bisani kowa ya dinga ciyar da kansa har suka idar"ta kwashe kayan zata shiga kitchen mamy ta fito tare da bak'i "da sauri ya gaidasu sbd Aminnan tane.Ahyaan kuwa k'in fitowa tayi daga cikin kitchen saida ta daidaici yafita sannan ta fito"ta sami mamy zaune"Ashe yamaso yashigo cikin kitchen d'in mamyn ta koresa"Ledar ta ta d'auka ta nufi d'aki,tana shigowa ta sami wayarta na ringing "k'irjinta ya buga dataga shine"tana d'auka yace"habibty kinga kink'i fitowa kuma mamy ta hanani shiga kitchen d'in ta koreni.karka damu sweet heart Ai Anjima muna tare ko?"hakane dama wanka naso kizo kimun nasan mamy bazata barki ki fito ba ko?"uhmm"ka barshi da dare zan maka"yanzun ka daure kayi da kanka"to habibty karkiyi nisa da wayar zan kiraki idan na fito"daga haka sukayi sallama....da dare bayan sallar isha'i suna zaune a parlourn, su Ahyaan Amarya har An shirya jiki duk turare tana tunanin taya zata fita? Dr darma ya shigo da milk d'in jallabiya Ajikinsa wacce tayi masifar yimasa kyau "sai k'amshi ke tashi Ajikinsa"Anutse yayi sallama ya shigo "sai Akayi sa'a Ahyaan na zaune kan kujerar dake gefen k'ofar shigowa"hakan yasa ya zauna gefenta"da sauri tace sannu da zuwa"yauwa habibty tashi muje ki damamun fur...babu inda zataje"ka bari in kun koma gidanku kasakata duk Abinda kakeso Amma banda nan"bana son rashin ta Ido"idan jiya Alh yabarta taje kasakata Aiki to yau nina hana ta kwanta ta huta"beyi mgn ba ya mik'e tsaye yafita cikin fushi"itama Ahyaan kamar zata fashe ta tashi ta wuce d'aki...Adaren ranar sun raba dare suna waya da chats na zazzafar soyayya itada Dr darma "itadai mamy murmushi kawai tayi data lura Ahyaan ma taji haushi"ita tayi hakane sbd darajan Ahyaan d'in,tasan kuma halin dangin mahaifinta ,gashi suna yawan sintiri Agidan karsu dinga lura tana shiga da fice daga d'akinsa zuwa nan suyita y'an maganganu"fatanta sati 3 d'in yacika su koma gidansu. washe gari bayan sunyi break fast"Ahyaan na zaune sanye da shadda riga da siket ta buga d'aurin ture kaga tsiya"tayi wani irin shegen kyau kamar kasaceta ka gudu"fuskarta babu walwala son ganin mijinta takeyi"shi kuma yana fushi da mamy duk yau be shigo ba"ko break fast da Ahyaan ta turo Ab'oye tabada aka masa"yama d'auka koba ita ta turoba sai yace Amayar"saida hamza ya sanar itace ta turosa"sai yayi murmushi ya Amsa"duk mamy na lura da ita saidai bata tankaba"ita Aranta har mamaki yaran ke bata"kowane besan laifin d'an uwansa"suna Ahaka wani yaro ya shigo cikin parlourn yace"daga waje Ance Ahyaan tazo inji Abdallah....dam! k'irjinta yayi wani irin mugun bugawa"tana k'ok'arin mgn Dr darma dake bayan yaron ya shigo kamar Anjehosa"daga Ahyaan har mamy suka bishi da kallo"fuskarsa bbu Alamar rahama ko sassauci Acikinta "kawai ya zauna gefen kujera yana kallon yaron Adak'ile yace"kaje kace inji mijinta baza taje ba....Amma broth baka san dalilin zuwan nasaba ko kai kaje ka....idan zuwa wajen nasa zakiyi tashi maza kije"yafad'a yana binta da wani irin kallo yana jan tsaki ya mik'e tsaye"kai Ina zakaje ne?"wai meke damun ka?"be saurari mamy ba yana huci yafita daga cikin parlourn kamar zai tashi sama.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *63&64* *Littafin kud'i ne!* ........Afusace ya fito bakin get d'in gidan daga waje fuskarsa murtuk. "Abdallah Mashi na tsaye idanunsa jajir yabishi da kallo"daga shi sai k'aramar t shirt da wondo 3 quarter Ajikinsa "ga kanula daure gefen hannunsa"fuskarsa ta fad'a sosai"kallo d'aya zaka masa kasan beda lafiya da cikakkiyar nutsuwa.be damu da yadda yaga fuskar Dr darma na nufosa ba illah kawai shima ya nufesa yana fad'in broth Ina Ahyaan?"dan Allah karkuce naci Amanar ku"wlh bansan nazo nace na fasa Auren taba....hannu guda Dr darma ya d'aga masa yana binsa da wani irin shegen kallo murya Akausashe yace"kadena kiran sunan matar Aure! idan kana ganin zaka cima iyayenmu fuska da ita kanta Ahyaan d'in Agaban jama'a"sai Allah yanuna Ikonsa"dama can baka dace da itaba"shishshigi ne kawai irin na zuciyarka datake son zuciyar data jima da saka soyayyar wani Aranta...kana nufin Ahyaan matarka ce yanzun?"k'warai da gaske"cewar Dr darma cikin tabbatarwa"yana d'age kafad'a yace"gargad'i na dakai na k'arshe ko Ahanya karka sake kanuna ka tab'a sanin matata"kayan lefenka na ciki ko tsinke bata tab'a ba"idan ka shirya na wuce ciki na mik'o maka kayan ka....rintse Ido Abdallah mashi yayi yana dafe kansa dake sarawa yana furta innalillahi wa inna ilaihir raju'un! ba komai haka Allah yatsara "Amma inaso kayi hak'uri kabani izinin mgn da ita"harga Allah bansan meye yashiga kaina ba har na Aikata haka"iya Abinda nasani jiya da yamma kawai nadinga zancenta da cewa zanzo wajenta"Ammi nah ta dinga mun fad'a da cewa na basu kunya na maidasu k'ananun mutane"nace Akanme?"shine ta k'ara fusata tace naje har gidansu yarinya Ana gobe d'aurin Aure nace na fasa Auren ta bayan Angama mgn"yanzun haka mahaifinah baya Amsa gaisuwata dalilin hakan"damuwar hakan yasa na zube saidai kawai na ganni a Asibiti "to dana farko shine nazo nan "Ashe harma An d'aura Auren dakai?"bazanyi takara da hukuncin Allah ba"Abaya dama nayi zaton kuna son juna da Ahyaan Akwai wasu dalilai d'aya saka baku Auri juna ba"Ina muku fatan Alkhairi Allah yabani wacce ta fita....ba k'aramin tausayinsa Dr darma yaji ba"yasan so Akwai zafi da ciwo "balle ga fushin iyaye"ransa yabashi tabbas Akwai wata ak'asa"Atake ummah ta fad'o masa Arai "Ahankali ya matso yadafa kafad'arsa yace"kayi hak'uri zanzo da ita kuyi mgn ta mintina 3 kuma Agabana "sannan naji dad'in yadda ka d'auki k'addara"hakan yanuna kai mutum ne na k'warai "zan kuma yi k'ok'arin fahimtar da iyayenmu Abinda yafaru sbd karsu k'ullaceka"mgn ta k'arshe shine tabbas Ina son Ahyaan tun kafin ka ganta kace kana sonta " kuma Abaya duk cikin masu cewa suna sonta bbu wanda nayi kishi kamarka"Amma bbu damuwa komai ya wuce muna yi maka fatan Allah yabaka mace ta gari"kansa kawai Abdallah ya gyad'a masa bece komai ba"shi kuma ya juya ya shiga ciki, Adaidai lokacin Asma'u tazo zata wuce ciki da yunifoam na islamiya Ajikinta "har zata wuce ta lura dashi"Ahankali ta russinah ta gaidashi "yamata murmushi yana Amsawa"ita kuma ta wuce ciki dukda tana jin zafin Abinda yayima yayarta na fasa Aurenta. mamy na tsaye tsakar gidan tana shawaran kodai ta saka hijab ta lek'a taga ni badai wani Abu marar kyau yafaru ba"tasan halin nurah da bak'ar zuciya kar Abu marar kyau yafaru"gashi bbu kowa yaran duk na islamiya manyan sun fita.tana wannan tunanin ya shigo"saidai ta lura da fuskarsa ba kamar d'azun daya fita cikin fushi take ba"Atake itama ta d'aure fuska"mamy Ahyaan fa?"ban sani ba"ishashshe"shine Ina maka mgn kasanya kai ka fita sbd ban isaba ko?"bafa haka bane mamy dan Allah kiyi hakuri Ashe Abdallan bashida laifi wlh"yanaso yanemi gafaranta ne yama hak'ura"sai kaje tana ciki ka sanar mata"idan kuma bata muradin zuwa karka sake kamata tilas"komai kai baka bi Ahankali daga ta maka mgn shine zaka wani hayayyak'o da fad'a harda su tsaki"Ahaka zaku zauna kana mata haka daga Abu kad'an", to wlh ka kiyayeni Aure ya wuce wasa kuma rayuwar gaba d'aya y'ar hak'uri ce"tunda ka fita na fahimci bataji dad'i ba saita wuce d'aki zata yuyuma kuka takeyi"duk ranar daka koma makaman cin hakan wlh zan baka mamaki"yayi k'asa da kai murya Asanyaye yace"kiyi hak'uri dan Allah "Allah ya huci zuciyarki"in sha Allah zan kiyaye"shiru tayi saidai taji sanyin kalamansa"tasan dama idan yayi ba daidaiba aka tsawatar masa yana d'auka...tana ganin ya shiga cikin parlourn saima ta zauna kan kujerah Anan tsakar gidan....duk fad'an da mamy ke masa Ahyaan na lab'e ta bakin window d'in bed room d'in tanaji"saida taji yana bada hak'uri sannan taje ta zauna gefen bed tayi shiru fuska a tsuke"taji sanyi da kuma k'aunar mamy Aranta "ta tabbatar tayi dacen suruka wacce da wuya Asami kamarta Ayanzun"tabbas taji zafin Abinda yamata"saidai dukda mamy ta masa hakan itama saiya gane kuransa.....tana wannan tunanin taji k'amshin turarensa saita k'i kallon bakin k'ofar"tsayuwar kusan second 50 yayi yanata kallonta kafin yayi sallama Atausashe yana Ida k'arasowa gefenta ya zauna ya rik'o hannayenta..ta fisge cikin masifa tace" ka tashi kaje meye kazo kamun Anan?"tsakin zaka komayi ko wata tsawar zaka koma yimun ??"duk ba wannan ba Ahyaan "naji na d'auki laifinah Ayi hak'uri"haba gimbiya kuma sarauniyar mata"nifa d'an gatanki ne to miye kiyi fushi da bestinki kuma me martabanki?? naji haushi ne da kuma kishi pls kimun uzuri kinji?"in kuma wani punishment za'a bani zanyi indai zaki hak'ura"ta turo baki tace ba tsallen kwad'o zakayiba"sai kuma murmushi ya sub'uce mata"yaja karan hancinta yana fad'in duk zanyi indai Akanki ne"kinga mamy ma tatamun fad'an ban kyautaba" shikenan na hak'ura "yauwa bestie ta"yanzun ki saka hijab muje zakuyi mgn da Abdallah "nidai gaskiya bazan b'ata kwalliyata da saka hijab ba broth gaskiya"tayi maganar cikin shagwab'a tana kwantowa Ajikinsa "kamar yana jira ya rungumeta"murya can k'asa yace "bana so ya kallemun ke"toba Agabanka bane ? koma miye zai fad'amun nidai sai Agabanka"naji yanzun Ina Alk'awarin mu na jiya?"yafad'a yana sinsinar gefen wuyanta da fuskarta yana goga mata sajensa"ta lumshe Ido tana jin tsikar jikinta na tashi"in a low voice tace nidai na k'arya Alk'awarin ka cikani muje yana jira....bakinta da nashi daya had'e yana sumba yasaka Ahyaan yin shiru tana so ta zame jikinta daga nasa Amma yak'i bata damar yin hakan....ganin idan ta k'yalesa zai iya cire mata riga gashi Ad'akin mamy ne suke, yasaka ta fara yimasa chakulkuli "yayi saurin janye bakinsa daga cikin nata yana murmushi ta matsa ya cafkota yana fad'in bakima isaba sai kin bani nayi kissing naki yadda nakeso...pls d'akin mamy fa muke dan Allah ka cikani"yana murmushi yacikata"tayi wuf ta sakko daga saman bed d'in ta nufi gaban mirror rik'e da d'an kwalinta tafara gyarawa sbd ya kwance d'aurin d'azun"shi kuwa mik'ewa tsaye yayi ya gyara t shirt tasa data fara tattarewa yanufi gaban ward rope ya bud'e ta tsakkiya inda Anan ya lura da kayanta suke"hijab k'arama milk ya d'akko sbd ya lura mayafan nata k'ananu ne matar Aure bazata iya sakasuba"bestie wand'annan veils d'in naki saidai ki bama Autar mamah su ko?"gaskiya broth ka gama dani da kake had'ani da yarinyar nan"Ina son Abuna ko cikin gida na saka itama tanada nata"Amma k'ari Ai bai k'in dad'i ko madam?yak'are maganar yana isowa bayanta ya warware hijab d'in"ni Allah banaso sai mayafi.... matseta Ajikinsa yayi yace"kinsan Allah idan kinamun haka zamu fasa zuwa wajen nasa mu kama wata jihar"mayafanki k'ananu ne bazan yadda ki yafasu ki fitaba ,yana kuma daga wajen get"in sha Allah zamuje ki zab'i manya irin colours d'in dakike so"yafad'a yana juyowa da ita gaban sa ya fara saka mata hijab d'in "saidai tak'i yadda ta kallesa....sallamar mamy sukaji sau biyu"Ahyaan ta Amsa tana matsawa daga gabansa"Adaidai lokacin ta shigo tana cewa" wai ba mutum kabari Awaje ba harya Aiko kazo zai wuce?na tsaya ta saka hijab ne"bestie muje"ya fad'a yana yin gaba Ahyaan tace" saina dawo mamy"dato ta Amsa tana kallon saman bed d'in ta girgiza kanta "ko bata gani ba dama tasan Nura bazai rasa fitinah ba"fatanta Allah yasa Ahyaan d'in zata iya ma fitinar tasa. suna fitowa tsakar gidan ya rik'e hannunta guda ya d'alli lips nata"Nima Allah saina rama"kinsan wani Abu bestie?"um um"idan Abdallah d'in yatafi sai muje d'akina ko?"tayi shiru "kinji?"to broth bakai bane sai ka....sai kuma tayi shiru "Ina jinki ki Ida mana"jiyafa nayi kewarki Ahyaan "kuma yau da safe baki zo kika gaisheniba saidai aturo mun text kawai? nidai bazan bika ba dan Allah ka fahimcini Ina jin kunya kuma adinga lura"bece komai ba sbd fitowarsu k'ofar gidan "nutsuwarta ta daidaita ta masa sallama yana tsaye yabasu baya"juyowa yayi ya kallesu ya saki d'an murmushi me ciwo sbd yasan yayi rashi babba"ba k'aramin kyau da dacewa da juna yaga sunyi masa ba"Ahankali ya Amsa sallamarta "ba tare data kallesaba tace Ina wuni?"lafiya qlau"Ina Mai baki hak'uri da Abinda yafaru Ahyaan bayin kaina bane"Ina kuma yi muku fatan Alkhairi Allah yabaku zaman lafiya da zuri'a d'ayyiba"suka Amsa da Ameen"Atak'aice yakoma yimata bayanin da yayima Dr darma d'azun.kafin yaci gaba da cewa" batun lefe idan har kun Amince wlh na bar miki har Abada "sannan Ina neman wata Alfarma gareku"d'an daure fuska Dr darma yayi yace" saidai kayi hak'uri Amma gaskiya bazata Amshi lefen kaba"Alfarma kuma muna jinka"yak'are maganar Adaidai lokacin da Ahyaan ke mitsininsa"sbd har yanzun yana rik'e da hannunta"kamar zata shige jikinsa haka suke tsaye.....idan ba damuwa inaso kuyi min hanya Abani *ASMA'U*! zan cigaba da zuwa wajenta sannu Ahankali har zuwa wani lokaci idan tana sona za'a iya bani ita"idan bata so kuma zan hak'ura"hak'ik'a Ahyaan iyayenku na k'warai ne duk mutum na k'warai zaiso had'a zuri'arsa daku"Dr darma na murmushi yace" karka damu kabar komai hannuna zuwa jibi in sha Allah yadda mukayi dasu Abba zan nemeka"saidai fa Asma'u yarinya ce ko 16 yrs bata Ida cikawa ba"yanzun tana last term SS2.karka damu gadai contact nawa doctor "ba musu ya bashi wayarsa yasaka number nasa"ya musu sallama ya tafi"su kuma suka wuce ciki"suna shigowa cikin gidan Ahyaan tace nidai broth ban goyi bayan Abashi Asma'u ba tayi k'aranta kuma yamata girma"uhmm bestie kenan"shi Al'amarin Aure bbu ruwansa da wannan"zakama iya Auren wacce ka haifi kamarta"kuma koda za'a yi Auren sai tayi SSCE kinga time d'in kusan 17 yrs gareta"kuma tanada girman jiki ba irin jikinku guda da itaba"nan gaba k'ilan yayarki za'a dinga....shiru yayi yana dariya sbd bige masa baki datayi ta murd'e masa kunne"ya rik'eta gefen flowers suna dariya"Adaidai lokacin motar daddy ta shigo cikin get d'in gidan"da sauri Ahyaan ta cikasa ta wuce cikin gidan tana masa gwalo. Da yamma suna zaune su ukku Abba da daddy da Dr darma yana musu bayanin komai dake tafe da Abdallah d'azun "sun tausaya masa sosai"saidai Abba yace gaskiya bazai yi saurin Amincewa yafara zuwa wajen Asma'u ba Azo Amaimaita y'ar gidan jiya ba fata Ake ba"saidai zasu cigaba da Addu'ar zab'in Alkhairi"kuma idan da gaske yakeyi mahaifinsa zaizo sai suyi mgn.dato Dr darma ya Amsa sbd yasan gaskiya iyayen nasu suka fad'a "daddy yace"maganar k'arshe shine yazo ya Amshi kayansa ko kuma mu da kanmu mu maida musu"karka damu daddy komai Abishi Ahankali, ya soma yabar mata kayan nine nace bazata Amsaba"hakan shine daidai. suna Ahaka Asma'u ta shigo cikin parlourn da sallama ta gaida daddy da Dr darma"kafin ta sanar ma Abba ga Alh (mahaifin mama)nan parlourn mamah yana son mgn dashi. dato ya Amsa Atare ma da daddy suka je bayan sun gaisa daddy ya fito ya basu waje"dattijon da zaiyi kusan 78yrs Aduniya ya gyara zamansa kan kujerah yace iliyasu "naji irin Abinda Amina (Ammah) ta maka"banji dad'i ba dabaka tab'a sanar mun ba"itama zainab d'in na d'aki naci mutuncinta"Ai Maryam da kabeer kuda su kun zama y'an uwa"hakane babah babu komai Ai "kayi hak'uri in sha Allah hakan bazai k'ara faruwa ba"Ina shi Abokin nawa likitan yake?da ita ja'irar Amaryar tasa?"Abba na murmushi yace"tana can wajen Maryam d'in dayake Ai tuni take wajenta"Masha Allah Abu yayi kyau"muje mu gaisa na wuce driver na jirana"zainab !zainab!! cewar baba yana mik'ewa tsaye"mamah ta fito daga cikin d'akin "nizan wuce idan mun gaisa da Maryam da yaran nan"kin daiji me nace miki ko?"Eh babah naji"to madallah ! Allah yayi muku Albarka,yabada zaman lafiya baki d'aya "ga wannan keda Maryam d'in da Abokiyar zaman naki"yafad'a yana zaro rafar y'an 1k guda ukku daga cikin babbar rigar jikinsa ya bata"mamah ta Amsa da hannu biyu tana masa godiya Abba na ta yata"bayan sunyi sallama yafito shida Abba suka nufi sashen mamy....Mamy ce da Dr darma kawai zaune Acikin parlourn "yayinda Ahyaan na kitchen tana yanka masa fruit salad"mamy tayi fad'an da korar tasa Amma yak'i yayi zuciya ya tafi yana dai manne"Abba ne yafara yin sallama sau biyu mamy ta wuce d'aki da sauri ta sako hijab ta fito cikin parlourn ta samesu Dr darma na gaisawa da baba ya rik'e hannunsa"har k'asa ta duk'a ta gaida babah ya Amsa cike da kulawa"kafin yamata fatan Alkhairi ga Auren yaran nata"daga bisani ta wuce kitchen ta kira Ahyaan, kusan ma Atare suka fito da ita"ta Ajiye musu ruwa tana murmushi"Ahyaan ta turo baki tace"gaskiya tsohon nan yaka mata ka mutu haka nan"saidai idan ko Maryam da zainab cikinsu wani zai mutu ja'irar banza"duk sukayi dariya gaba d'aya"tazo gefensa ta zauna ta rik'e hannunsa guda kamar yadda taga Dr darma yayi"Abba yabasu waje da nufin yajira baban daga waje"itama mamy tsakar gidan ta fito"Anutse baba ya fara yi musu nasihar zaman Aure me shiga jiki.ya nuna ma Ahyaan tayi biyayya ga mijinta idan tana son ta rabauta duniya da lahira"shi kuma ya zama miji na gari me aldalci kuma jajirtacce Agidan sa"suyi zaman hak'uri da juna banda saurin fushi....yafi mintina 30 yana zaune dasu yana musu nasiha"daga k'arshe yasha ruwan da mamy ta kamasa sannan suka fito Atare"mamy ta dinga godiya da masa Addu'ar Allah ya tsare hanya"bayan fitarsu mamah ta shigo tana cewa" Ina uwar Amarya?"mamy na dariya tace gani nan uwar Ango "sukayi murmushi gaba d'aya ,kafin ta zauna ta mik'a mata kud'in tana cewa gashi inji babah"sbd karbkice ba zaki Amsaba shiyasa yace saiya tafi na baki"wlh babah baya gajiya da hidima"Allah yasaka masa da mafificin Alkhairi yak'ara lafiya "Ameen yah Allah"ita Ai luba dana bata tace ah ah Abarsu bata buk'ata "ikon Allah! wlh kuwa kuma ko gaidashi bata shigo tayiba ban kuma damuba sbd bana buk'atar ta gaida mahaifinah"na sanarwa mijinta yadda tace" yace babu komai sun k'ara Abki shi ya Amshi kud'in ya saka Aljihu"matsalarta ce sun k'ara Abki Ai"kullum fatan mu bak'in nufinta ya koma kanta"in sha Allah"daga haka suka cigaba da wata firan"saida Ahyaan ta dawo sannan mamah ta tafi. **************** tun bayan zuwan Abdallah Mashi da kwana 2 Dr darma ya kirashi ya shaida masa kalaman su Abba. beji haushi ba"bayan kwana 2 kuma da kiran nasa uncle nasa yazo ya sanar musu yana so Abashi dama yad'an fara zuwa wajen yarinyar suna gaisawa sannu Ahankali harta fara sabawa dashi sukaga zata iya sonshi"kayan lefe kuma yabarma Asma'un 'Awannan karon su Abba basu k'i Amsaba sbd sunsan idan suka k'i Amsa sunci fuska kuma babu dad'i "sai Abban yanuna ba komai"da kansa ya nasarwa Asma'u Abdallah yayanta ne duk idan yazo taje su dinga gaisawa tana kuma girmamashi"be sanar mata wai sonta yakeyi ba"wannanan kenan.... tun bayan kwana 3 da d'aurin Auren nasu daddy da Abba suka damk'a Millon guda Ahannun Dr darma acewarsu ya Ida Aikin inda be idaba"kuma daddy yace dole saifa yayima Ahyaan kayan lefe"be damuba ya Amsa yayi godiya yaci gaba da shirye shirye"be sanarwa kowaba yaci gaba da had'a ma sahibar tasa kayan lefe tsawon sati biyu"har fitama sunyi ta zab'o takalmi da gyaluluwa...tun bayan ta kwana d'akinsa sau guda bata koma kwanaba sbd mamy ta hanata zuwa wajensa da dare"idan ya samu gararar zuwa da ita d'akinsa haka zai sameta ya mammatsa"hakama idanya rutsa da ita d'akin mamy"saman bed d'in kawai mamy zata kallah tasan Dr darma ya shigo cikin d'akin.to Ahaka aka cigaba da tafiya, yayinda Ahyaan bata koma wajen Aiki ba,idan mamy tayi mgn zaice sai bayan tarewarsu"yayinda gyaran jiki har yanzun ba'a fasa yi mata shiba"yanzun haka friends nashi sun shirya musu dinner ranar friday"A washe gari da yamma sat day Amarya zata tare gidan mijinta.da kansa kwana 5 da suka wuce ya damk'a lefen Ahannun Ahyaan Akwati6 "komai na ciki me kyau da tsada ne"dukda kayan basuyi yawan wancan lefen ba Amma sunfi na wancan tsada da Aji "sosai Ahyaan tayi farin ciki Abinta"ta fidda kaya kala biyar ta bada d'inki"kayan da zasu saka wajen dinner"daga London aka kamasu su gift daga wani Abokinsa bature yaturo dasu nan Nigeria"dukda Dr darma beso Ayi dinner d'in ba"Amma haka ya hak'ura tunda manyan friends nashi suka had'a musu ita"shi Aganinsa yana ustaz Anyi dinner ga Aurensa ,bayan suke hana Ayi bidi'a ga biki...saidai fa Ak'agare yake su tare koya samu hutu da sakewa da muradin zuciyarsa.....misalin k'arfe 3:38 pm yana zaune d'akinsa saman sofa "sanye da k'ananun kaya da Alama daga masjeed ya dawo"wata ledace fara gabansa irinta ta shopping Ajiye saman center table"yana danne danne Awaya"Ahaka Ahyaan ta turo k'ofar ta shigo da sallama cikin siririyar muryarta"ya d'ago kansa suka had'a Ido"wani tsadaddan murmushi me kashe zuciyar masoyi ya Aiko mata dashi "itama ta mayar masa da murtani"kinyi kyau habibty kamar balarabiyar da gaske"yak'ara maganar yanata kallonta sbd bak'ar jallabiya ce Ajikinta"dawowarsu kenan daga wajen lalle itada Khairiyyah "k'arasowa gefensa tayi ta kwanto Ajikinsa cikin shagwab'a tace duk fa nagaji kuma baka duba lallen ba"Ayya daman nasan saikin gaji tun d'azun naketa sintirin zuwa wajen mamy naji kun dawo ne?"gashi kin saka rigimar ke bakiso nasameki agidan lalle kar mata su kalle miki ni ko?ya fad'a yana kama hannun nata me uban taushi yana dubawa yana yaba kyawun lallen"habibty irin wannan k'amshi haka so kike ki zautar dani ko?"nidai ka kirani nazo bakace komai ba banyi salla bafa"Ai wasu masallatan basu sallameba habibty"dama ga kayan da zaki saka Anjima nan"da murna ta d'auki ledar ta duba tana murmushi da yaba kayan sai godiya take masa.ya rungumeta yana murmushi yace"Ina jin dad'in yadda duk zan miki Abu saikin yaba da godemun Allah ya barmu tare"Ameen my dear"yanzun zanje nayi sallar ko?"kina dai son ki gudu kawai habibty"kiyi sallar Anan mana"Khairiyyah fa tana ciki fa "shikenan tunda tafini matsayi"haba broth! Nina isa nace haka"Ai babu wanda yafika matsayi Azuciyar bestinka"ta fad'a tana mannah masa kiss gefen kumatunsa"wanda yayi mamaki sosai"yana k'ok'arin cafketa ta zille ta fita da gudu tana dariya "yabita da kallo yana lumshe Ido. Misalin k'arfe 7:18 pm.....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *65&66* *Littafin kud'i ne!* ........misalin k'arfe 7:18 pm tun daga farkon shiga layin har k'arshesa maka makan motocine na Alfarma duk afake"wanda Dr darma dake tsaye gefen mu'az Agaban wata had'ad'd'iyar zukek'iyar farar mota yayi mamaki matuk'a"musammun daya san ko iv 50 pieces ne yasaka Aka bugo"ya bama Ahyaan guda 20 ta rabama friends nata"ya raba guda 20 a Asibiti,sai yabama mu'az guda 10 yabama friends nasu Amma gashi yaga mutane tun kafin Atafi.... mu'az ya kallesa yana sakin murmushi Ahankali yace"Ango kasha kyau sai kace d'an k'asar Amuruka"ya k'are maganar cikin raha sbd bak'ak'en suit d'in jikin darma sun Amshesa matuk'a"yau da kansa ya tsaya yayi gyaran fuska"sumar kansa kuwa har walk'iya da shining takeyi sbd gyaran dataji"sai wani irin fitinannan k'amshi ke tashi Ajikinsa"waya na'a hannunsa yana danna be kula mu'az dake surutunsa ba "Ahankali yakara wayar gefen kunnansa yana fad'in" bestie yaka mata ku fito haka nan mu wuce bana son ko 10 pm mukai pls"ya k'are maganar yana yanke wayar"wai bakayi mamakin ganin motoci da yawa haka ba?"d'age kafad'a yayi yace"kasan saka Ido da gulma irin na mutane ko Abokan Aikinta Ai sunzo sbd suyi saka Ido"Ai naji kace nace d'in da Akeyi a face book game da Abdallah mashi yaci Amanarta"wasu suce itace taci Amanarsa ta Auri waninsa"koma miye damuwarsu ce"iya Abinda na sani matata ta gama Aiki Agidan wannan TV d'in"da sauk'i tunda ba duka Aikin zaka hanaba"Dr darma na k'ok'arin mgn Abokansu su biyu suka iso suna bama juna hannu suka yi musabuha"Adaidai lokacin wani irin sanyayyan k'amshi ya bayyana wajen"gaba d'aya suka juya"Amarya da tauwagar friends nata ne ke isowa"Ahyaan ta cakare cikin farar areviat gownt dake jan k'asa"ga takalmi me tsini fari da post duk fara a hannunta"sai net fari da aka yafa mata saman gyaran gashinta"fuskarta ta k'awatu da make up irin na zamani"Atake uban gayyar kishinsa ya motsa"saidai bbu yadda ya iya ya nufesu yana jin mu'az na tsokanarsa wai bazai jira ta k'araso ba?"murmushi ya sakar mata itama ta maido masa, ya mik'o mata hannunsa guda ,ba musu ta Aza nata hannun nasa saman nashi"ya matso da ita gefensa ya rungumota jikinsa suka nufi wajen mota"Atake Aka fara yi musu pics da vedio"saida suka shiga cikin motar sannan Aka dena musu...Ahankali ya Aza tafin hannunsa saman cinyarta ya sark'e hannun nasa cikin nata"tamkar me rad'a yake fad'in"gaskiya habibty dana san irin wannan kyawun zakiyi da An hak'ura da zuwa dinner d'in nan gaskiya.garama danace kar wani me photo d'in gulma yazo sbd babu wuya kika suna yawo a social media pics d'in.ni kaina nayi mamakin ganin yawan motocin dake nan wajen bayan bama kowa yasan da batun za'a yi dinner d'in ba"kin manta d'an Adam kenan?"batace komai ba sbd shigowar mu'az cikin motar"sai bayan yaja motar Dr darma yace"Abokinah Ina uwar gidan?"tana gida kasan ta fara nauyi,ciki 6 month Ina zamuje?"tun Ina shiri taketa fushi nadai samu na rarrasheta "harda warning Aka kashemun"ya k'are maganar yana dariya"shima Dr darma da Ahyaan murmushi sukayi....mrs darma kema nanda nine month zaki bani namu babyn ko?"yafad'a k'asa k'asa"sbd yadda yakejin zuciyarsa game da Ahyaan baya zaton gobe zai iya d'aga mata k'afa "gashi yasan jiya ta sami tsarki period ya d'auke "yana fatan mu'amalarsu ta farko da ita ta d'auki ciki sbd mahaifa Abud'e take.itadai mutuniyar taku tana jinsa tak'i yin mgn "ita yanzun harma ta saba da tab'arar sa"madam kinyi shiru?"wlh Ak'agare nake habibty ki tausayamun nida baby nah dake son zuwa duniya nanda 9 month"ya fad'a k'asa k'asa yadda ita kawai zata iya jinsa"mintsini me rai da lafiya ta sakar masa Acikin tafin hannunsa tana ture hannun nasa daga saman cinyarta"daya tashi saiya Aza kansa saman kafad'arta "tad'an lumshe Ido sbd yadda sajensa ya soki gefen wuyanta"bestie Ina jin tausayin ki Amma shine kike Jana ko?"ba laifin ka bane"wannan bakin bayada linzami ko?"ta fad'a tana d'allar lips nasa"ya rik'e hannunta guda da sauri yad'an cijeta "ta saki k'ara tana yarfe hannunta ta murd'e masa hanci"mu'az ya juyo ya kallesu yakama dariya yana fad'in lallai SO"inaga DARMA ka manta da Akwai ni Acikin motar nan ko?"banza yamasa shi kuma yayi parking yafita"kamar yana jira ya rungumeta sosai"bata hana shiba sbd itama tayi missing nasa"saita shige jikinsa suna shak'ar k'amshin turarukan juna"habibty! uhmm bestie"lips naki nakeso nasha gashi kuma kar Agane"tad'an zaro Ido sai kuma tayi k'asa da murya tace"pls kabari mu dawo sai kayi koma miye kaji?"nidai gaskiya yanzun nakeso"ya k'are maganar yana wani narke mata Ajiki"Aranta tace" hmm! maza ba kunya duk girmansu"d'ago kanta tayi daga jikinsa zatayi mgn mu'az ya musu knocking"hakan yasa Dr darma ya bud'e k'ofar suka fito yana rik'e da hannunta "Atake k'awayenta da nasa da Abokan Aikinsu suka dinga watsa musu flowers da fesa musu turare"lokacin da suka saka k'afarsu cikin hole d'in Aka dinga yi musu lik'i Acikin masu lik'in harda AA Mashi da Asma'u da mu'az da Khairiyyah da sauransu"saida suka zauna a k'ayataccen zaman su kafin ak'yalesu"sai wak'ar music ke tashi sbd ustazah yace beson Asharalle"tun Dr darma da Ahyaan na mamakin ganin mutanan da wasuma basu san suba har suka dena mamaki"Abin takaici harda Ikkhee Awajen dinner"tunda Dr darma ya lura da ita yakira mu'az yasanar masa cewa"ya sanarwa securities Akula da duk wani motsinta "duk yawanci Abokan Aikin Ahyaan sunyi mamakin ganin AA Mashi wajen da kuma irin b'arin kud'in da yayi"saidai basuda Amsar tambayar mesa basu Auri juna shida Ahyaan ba??...bayan MC yayi bayani da welcoming Ango da Amarya da sauran mutane aka buk'aci su yanka cake"gaba d'aya Akayi tsit Ana kallonsu suka taso yana rungume da ita"Atare suka yanka Aka hau tafi"shine ya fara bata sannan itama ta yanka tana murmushi ta nufi bakinsa"saida yabud'e zata saka masa saita janye ta kallesa ta d'aga masa gira guda"Atake Aka hau ihu da tafi"ya wani marairaice fuska saita bashi "be Amsaba saida ya rik'e hannunta guda sannan ya Amsa "be cika hannun ba saida ya sumbata...kowa kallonsu yakeyi kamar TV"Anata musu pics da manyan wayoyi irinsu iphone .sai wajen k'arfe 10: 37pm taro yatashi lafiya sbd yadda Ango ya Azalzala Atashi "kowa yaci ya yasha Abin sai son barka"harta fans d'in *age mate's* saida suka ci suka cashe. tunda suka shigo mota Ahyaan ta fara tunanin hanyar da zata bi ra zillewa Dr darma sbd ta fahimci take takensa"ita har tausayin kanta takeyi"fatanta Allah yasa sex d'in beda wahala"dan yadda ta lura dashi gobe da wuya ya k'yaleta.shiyasa taketa fargaban zuwan goben.... y'an matan DARMA tunanin meye kikeyi??"nidai gaskiya na kashe sunan nan"da wuya ya gogu bestie "har jikokin mu bana zaton sunan zai goge"tunfa a secondary school Ake kirana da haka"yanzun haka A London haka Ake kirana "saidai yadda wasu ke fad'in kalmar sai kinsha dariya musammun ma turawa.toba sai kace musu bestie ta canza maka ba"shikenan indai sunan Ahyaan zai b'ace to nima naji zan b'atar da sunan DARMA"gaskiya ka iya wayo broth"sbd kasan nima zan Musa shiyasa kace hakan ko?maimakon yabata Amsa sai cewa yayi har yanzun bazaki dena kirana da broth bako?"uhmm gobe in sha Allah kamar yanzun zaki tabbatar niba d'an uwanki bane mijin kine"mekake nufi pls?"uhmm !bana nufin komai d'iyar mamy"gobe zaki rabu da ita ki koma gidan bestie ko?"kinga ni tun yauma nagama parking"sbd haka can zan kwana yau koya kikace??.d'an yamutsa fuska tayi tana dafe kanta"menene bestie?"narke murya tayi tace kaina ke ciwo"subahanallahi sannu! harda hayaniyar nan"mlm ka k'ara gudu mu iso gida na bata magani...haba darma! In har ba so kakeyi na kifar daku ba Ai wannan gudun yayi ko?...nidai bestie karya k'ara pls zanji tsoro kasan bana son Adinga sharara gudu saman Abin hawa ko?"hakane"kinma tuna mun da wani Abu"Abaya sbd kawai kimun masifa koki rirrik'eni kina mun shagwab'a yasaka dana d'aukeki da mashin nake sharara gudu"Amma kuma shine kace Ina maka shagwab'a ina yin sanadin....sai kuma tayi shiru"sanadin me?"Afad'amun mana"tak'i yin mgn saima k'ok'arin bud'e side d'in datake zaune takeyi sbd sun iso gida harma mu'az yayi parking"Abokinah bani mintina 10 na fito ka saukeni gidan matata"dariyar shakkiyanci mu'az yayi yace"nidai dan Allah karka shanyani sbd nima y'ar rigimar tawa nacan na jirana Allah yasa dai tayi bacci"ya kafad'a Adaidai lokacin da suke Ida fita"Ahyaan ta wani langab'e kamar da gaske ciwon kan takeyi"bayan nan sarai lafiyanta qlau "kawai tana so ta zame daga wajensa ne shiyasa tayi pretending. yana rik'e da hannunta yace"muje ciki kisha magani ko?"inada magani fa bestie "okay muje na ganshi saiki sha sannan na tafi"inani Ina tafiya matar doctor ba lafiya"tayi murmushi suna k'arasowa cikin tsakar gidan...babu kowa a parlourn sai mamy dake kwance saman 3 seeter harma gyangyad'i yafara d'aukarta"Ahaka suka shigo Ahyaan ta zame hannunta daga cikin nashi"mamy ta kallesu tace"har kun dawo?"Eh mamy sannu da gida"kune keda sannu Ahyaan "maza kije ciki ki canza kaya kid'an watsa ruwa"dato ta Amsa ta saci kallonsa taga yanama k'ok'arin binta....kai! Ina zakaje?"kanta fa ke ciwo mamy zan bata magani ne"Akwai magani ciki zata sha kaje saida safe"insha Allah gobe iwar haka kuna gidanku kona huta da wannan y'ar zaryar da'a kemun"bece komai ba yanata cin magani yafita"Ahyaan naji tayi murmushi kawai"bayan ta cire kayanta ta shiga wanka.....sai bayan ta gama shirin kwanciya bacci sannan ta kirashi"kamar yana jiran kiran nata ya d'auka yak'i yin mgn"bestie! uhmm"aina d'auka koma kiran nawa mamyn zata hana kiyi?wai meyasa kake fushi ne idan mamy tace kaje?"yaka mata ka fahimceta ko?"yanzun kinsha maganin?"Eh "me kikeyi?"na kwanta ne"kaifa?"nima haka"shine koka kirani ?"Toba kunmin laifi ba keda mamynki"tayi y'ar dariya tana rungume pillow tace"to yanzun ka huce ko?"Eh na huce nasan idan nayi hak'uri gobe in sha Allah k'arfe 6 gidana zata miki"su bestie An zama ta Dr darma"ta girgiza kanta tana dariya tace"nidai bacci nakeji da safe katasheni sallar Asuba"ni kuma ba bacci zanyiba tunaninki zanyi"Allah yasa kizo mun a mafarki kamar jiya"kinga dana farka da safe saima danayi wanka sbd jikina duk yab'aci da....da sauri ta yanke wayar tana fad'in Allah ya shiryamun kai bestie.... washe garin ranar misalin k'arfe 5:45 pm Aka fito da Ahyaan daga side d'in su mamy "taci uban kuka Idanunta sun kumbura"ita kanta mamyn saida tayi hawaye sbd Ance sabo turken wawa"yadda Ahyaan ta shak'u da ita ko mama basuyi irin wannan shak'uwar ba."tana sanye da riga da zani na Atamfa super me tsananin tsadar gaske "ta rufe jikinta da lifaya irin kalar zanan Atamfar"su innah Asabe da Inna harirah dasu Anty d'ahara da inna habiba sune ke rik'e da ita ,bayan tayi sallama da iyayen nasu da matan da mazan"duk Ahyaan ta basu tausayi"sai rarrashinta Anty d'ahara keyi"ga Dr darma yadameta da zafin waya yaji sun taho"idan yakira Anty d'aharan bata d'auka ba saiya kira mu'az"gaba d'aya ya kagara.....sai wajen k'arfe 6 na yamma Amarya ta iso katafaren gidanta dake *modoji*! sabuwar unguwa ce irinta wayayyun y'an boko"gashi ba hayaniya"tunda suka shigo cikin get d'in gidan har suka nufi babban parlourn gidan Ahyaan Addu'o I na neman sa'a take karantowa Abakinta....da yawan mutane sunyi mamakin ganin wannan tamfatsetsen gida "harta da Khairiyyah tayi mamaki"su ummah y'an bak'in ciki kuwa Aranta tace "na haya ne ko kuma Aro Aka bashi"gida ne Abinda ke gida"yanada girma sosai"ko haraban gidan zai iya cin motoci guda 8"lambun gidan ne da sashen yara da wajen wasan ninsu ke har yanzun ba'a gama ba"Amma haraban gidan zuwa babban parlourn gidan da shashen me gidan Dana matar gidan komai Angama tsarashi da k'awata shi"harta upstairs suna da d'akunan bacci"da wajen motsa jiki"parlourn yawadatu da kayan more rayuwa"wasu sunyi murna wasu sunyi bak'in ciki,wasu na cewa" iyayen Ahyaan sunyi k'arya"k'arfinsu bekai suyi mata irin wannan kayan ba"ko furnitures biyu ne dana gida Nigeria dana waje"ga kayan kitchen masu kyau da tsada da inganci"Abin saidai san barka"kai tsaye upstairs aka wuce da ita"bayan kowa ya watse su Anty d'ahara da Khairiyyah suka turare ko Ina "suka shimfid'a mata bed sheets sannan sukayi sallar magrib "Alokacin kuma Ahyaan ta fara jin damuwa da fargaba"saidai ta d'aure sosai bata nuna komai ba"tama sake sunata fira da Anty d'ahara wacce Rabi firan nasihane Akan ta kula da tsabtar jiki data gida da kuma kwalliya"kodan sbd tasan waye mijinta kar wata ta mata k'wace "itadai Khairiyyah na murmushi tana jinsu"sbd tana d'an jin nauyin Anty d'ahara dake matar Aminin masoyinta.saida sukayi sallar isha'i Ahyaan ta k'ara yin wanka ta turare jikinta da wani turare na jiki me k'amshi"ta shirya cikin wani embroidery material d'inkin riga da siket"sosai tayi kyau da Annuri "Khairiyyah ta watsa mata d'aurin d'an kwali"Atake ta k'ara wani fitinannan kyau "sai fad'uwar gaba takeji jefi jefi.khairiyya tace" inaga Anty wucewa zamuyi ko?"ni gida zan wuce ke kuma wajen su mamy ko?"Eh Nima gobe zamu koma gida"kafin Ahyaan tayi mgn Dr darma yakira wayar Anty d'ahara "ta kallesu tana murmushi tace" ga Ango nan ya iso"batama d'auka ba suka yima Ahyaan sallama"ta wani b'ata rai tak'i yin mgn"Khairiyyah tace" Amarya sai munzo gobe yin gashi"ta fad'a k'asa k'asa"harara ta watso mata "ta kama dariya suka fita....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§�â€�♀ï¸? *AGE MATES* ğŸ§� *67&68* *Littafin kud'i ne!* .......tunda su Khairiyyah suka fice daga cikin d'akin k'irjin Ahyaan keta dukan Tara Tara.gaba d'aya yau sai taji wata iriyar fargaban kasancewarta dashi"dukda tayi kewarsa sbd rabon data gansa tun jiya da dare bayan sun dawo daga wajen dinner"da Asuba kuma yakirata bata d'auka ba.cikin sanyin jiki ta warware sabon mayafinta dake ajiye gefenta ta yafa saman kanta har zuwa fuskarta"Atake k'amshi dake jikin mayafin ya k'ara cika d'akin"ta d'auki wayarta ta duba time k'arfe 8:26 pm....bugawar zuciyarta yayi daidai da turo k'ofar d'akin da Akayi "ta rintse Ido daddad'an k'amshin turarensa na kawo mata ziyara"....sanye yake da wata dakakkiyar shadda sky blue "taji Ankin hannu"ya Aza hula saman kansa ,yayinda dogayen k'afafuwansa ke sanye da takalmi sawu ciki "fuskarsa k'awace da tattausan murmushin da yayi masifar yi masa kyau"ba k'aramin karbansa kayan sukayiba"maik'on shaddar kawai ya Isa me kallo yayi hasashen kud'inta.sau biyu yana yin sallama cikin k'asaitacciyar muryarsa yana jingina bayansa Ajikin k'ofar "hannunsa guda rik'e da wasu fararen ledoji"manyan idanuwansa Alumshe yana shak'ar k'amshin turarukan wuta da'aka turare d'akin ,ga kuma k'amshin da tauraruwar tasa keyi"duk wanda ya kallesa yasan yau ranace ta musammun Agaresa kodan sbd walwalarsa da murmushin sa da sukayi yawa"dukda yakasance shiba ma'abocin yawaita murmushin bane Amma dai yau ya yawaitashi....*sarauniyar zuciyar nuraddeen Ataso Atarbesa mana*! yafad'a cikin taushin muryansa yana tsareta da Ido be k'araso ba"Ahyaan kuwa tana jinsa da kallonsa ta cikin mayafinta"cike da nutsuwa ya janye daga bakin k'ofar ya k'araso gefenta ya zauna yana fad'in nafa manta su Amare sarakaine musammun ma irin wannan ranar"da fatan bazaki wahalar daniba zakiyi mun mgn habibty pls! yafad'a yana janye mayafin nata"ya lumshe Ido tare da fad'in Masha Allah !yana koma bud'e idon"yabita da kallo "itama nata idanuwan a lumshe.... kissing d'in tafin hannunta da yayi ya sakata saurin bud'e Ido cikin sa'a suka had'a Ido dashi"ya sakar mata tattausan murmushi"ta kawar dakai....Amincin Allah da rahama da falalarsa su tabbata Agareki yake farin cikin mijinta"Ina miki barka da shigowa cikin sabuwar rayuwa Mrs nurah darma! yafad'a Ahankali yana binta da wani irin kallo na zallar k'auna ,yana kuma tuna tun k'uruciyarsu zuwa girmansu.murmushi yasub'uce mata"oh nafa manta bestie kin kashe wannan sunan ko?"tak'i yin mgn illah dai tayi k'asa da kai tana d'an murmushi kawai" na lura k'ilan saina sayi baki tukum zakimun mgn ko? *bafa haka bane mutumin kirki managarki*! na bari ne ka kai Aya Azancen naka kafin nima na dasa da nawa.ya lumshe Ido sbd yadda sautin zazzak'ar muryarta ya haifar masa dajin kasala"in low voice yace"bestie duk Ina kika koyi iya tsara lafuzza masu dad'i haka?"na yadda ked'in farin ciki nace"Alhamdulillah da Allah yabani ke Aminatu"yanzun ki tashi muyi Alwallah sbd zamuyi sallar nafila ta nuna godiyar mu ga Allah daya nuna mana zuwan wannan rana me Albarka da daraja"inada Alwallah dai"to zaki rakani nayi tawa?"uhmm"yauwa habibty inaso ki kasance marar musu kinjiko?"kanta ta gyad'a masa ya kama hannunta suka mike tsaye saidai tak'i yadda ta kallesa"Anutse yanufi bakin k'ofar bath room d'in rik'e da hannunta yayi Addu'a suka shiga"Ahankali ta mik'a hannunta daya dan duk'a ta zare masa hularsa ta rik'e masa"ya saki guntun murmushi ya kalleta saita matso ta rik'e hannunsa ta zare masa Agogonsa shi kuma yayi bissimillah ya fara Alwallah d'in"bayan ya idar ya yarfo mata ruwan saman fuskarta "ta masa murmushi bata rama ba. Bayan sun fito yajasu sallah raka'a biyu,bayan sun sallame ya dafa kanta yana jero Addu'ar da manzon Allah S A W yakoyar Ayi Adaren farko.harda ma wasu Addu'oin duk yaci gaba da jerowa cikin sautin sanyayyar muryarsa "Ahyaan ta lumshe Ido tana jin kamar karya dena .karan hancinta daya ja yasaka ta bud'e idonta suka shafa Addu'ar"shine ya fara tashi ,saita ninke prayer mate d'in ta zare hijab d'in jikinta ta mayar inda yadace shi kuma yafita"data lura da baya nan ta sauke Ajiyar zuciya ta zauna k'asa kan carpet tana tunanin agado d'aya fa zasu kwana yau"ko last time data kwana d'akinsa taji Ajikinta ta hanyar romance da sukayi ,to inaga yau bata san iya Adadin Abinda zai mata ba....tana wannan tunanin taji motsin shigowarsa da sallamarsa"ta Amsa Ahankali tana mik'ewa tsaye tazo ta Amshi plate da cups d'in hannunsa Ahankali tace" basai kace naje na d'akko maka ba?"Aiba laifi bane habibty danna d'auka da kaina ko?"bama wannan ba har Aiki zan dinga tayaki muna yi"idan kuwa kin fara laulayi shikenan zan koma kukun ki"to Aikin fa?"sai suyi hak'uri farin cikin iyalina yafi mun komai mahinman ci"ya k'are maganar yana d'aukar ledar ya zauna gefenta"itadai tana saurarensa batace komai ba fargaba ne sosai Aranta"ita damuwarta shine yace zasuyi wani Abu bayan romance"ita wlh kunyama zataji "yanzun idan wani Abu yafaru da safe zata iya had'a Ido dashi?"kwanaki ma da sukayi wanka Atare itace kawai tasan irin kunyar da tadinga ji....naman kazar da yake k'ok'arin saka mata Abaki yadawo da ita duniyar tunanin data Lula"har zata k'i Amsa sai kuma ta Amsa "baki ci Abinci bako bestie?"ah ah naci, saidai mamy ta bani Abinci da fura nasha sannan ma ta yadda aka kawoni. ni bana jin yunwa,dan Allah zaka dinga barina naje gida duk week end?"in sha Allah zaki dinga zuwa y'ar gidan mamy"to nidai dan Allah na k'oshi "ban yardaba saikin k'ara"batace komai ba suka cigaba daci "daya lura ta k'oshi saiya zuba mata rufaidah yogurt milk Acikin cup ya fara bata"be dena bata ba saida yaji tayi gyatsa"shima yasha ya Ajiye cup d'in ya kalleta yace"tashi muje ki rakani"ba musu ta tashi suka kwashe kayan suka sakko down stairs....sai lokacin Ahyaan tabi ko Ina da kallo"ga k'aton pic nasu daga saitin inda kayan kallo suke daka shigo yana pasin naka"da Alama pic d'in zanene"gaba d'aya komai ya burgeta"wani irin k'aunar iyayenta da marik'anta da kakanninta ta kamata"sbd tasan gaba d'aya kowane yataka rawar gani.... habibty kinga parlourn naki ko?"uhmm komai yayi kyau da tsari"hakane fatanmu Allah yabamu zaman lafiya"ta Amsa da Ameen suna shiga kitchen "shima komai Atsare ,ba k'aramin burgeta kitchen cabinet d'in sukayi ba"bayan sun fito suka shiga bed room d'in ta dake nan k'asa "d'an zaro Ido tayi tana fad'in wow! sbd dubai furniture's d'in sun bala'in burgeta"Dr darma ya rungumeta ta baya yana fad'in ko nan zamu kwana ne?"murya na rawa tace ah ah"okay kinfi son saman ne?"Eh "to muje ki rakani d'akina"to nidai ka cikani mana"k'in cikata yayi saima shafa cikinta yafara yi yana sinsinar dokin wuyanta zuwa bayanta yana lumshe Ido"itama rintse nata idon tayi"sai kawai taji ya d'auketa"ta bud'e idon da sauri tana zille zille"yayi murmushi yana fad'in dama bakida nauyi sosai bestie?"k'ilan saina ratsaki tukum zaki k'ara k'iba da nauyi "ya k'are maganar yana fitowa daga cikin d'akin rik'e da ita"pls mutumin kirki ka saukeni"nak'i wayon"kuma kina kallon wani wajen kina mun mgn"to ba kunya nakeji ba"ai habibty daga yau za'a yi final na cire miki duk wata sauran kunya tawa da kike ji....ya k'are maganar yana hawa stairs d'in "tayi saurin rirrik'esa sbd juwa data fara gani"kai tsaye master bed room d'insu Anan yanufa da ita"babu Abinda d'akin keyi sai k'amshinsa"ga kaya nan gefen bed d'in da Alama d'azun ya ciresu"kallo d'aya tayima tsakar d'akin tasan jiya nan ya kwana"Anan zamu kwana bestie "muje bath room muyi brush saiki saka kayan baccin ko?"da uhmm ta Amsa "sai kawai taga yanufi gaban ward d'insa ya bud'e yazaro wasu kayan bacci pink colour suna cikin ledar su.. Gefen bed d'in ya Ajiye su ya zare rigar jikinsa yayi saura daga shi sai dogon wondo da farar vest "Ahyaan dai kanta na'a k'asa gabanta nata fad'uwa...ya dubeta da kulawa yana fad'in bestie wai meye kinyi shiru ko d'akin ki zakije ki shirya sai nazo na taho dake nan?"da sauri tace" uhmm"ya saki murmushi ya d'auki kayan baccin ya matso ya kama hannunta yasaka mata "ta Amsa ta mik'e tsaye ta fita"ya girgiza kansa tare da cewa"habibty kenan komai wayon Amarya dole fa sai Ansha manta"da kinsan halin danake ciki da kanki ma zaki bani kanki, yak'are maganar yana nufar bath room.be jimaba ya fito ya fesa turare yayi saura jikinsa daga shi sai boxer"hasken dum night kawai ya bari cikin d'akin kafin ya fita"kasancewar d'akin baccin nasa na kallon nata yana fitowa yatura k'ofar d'akin nata"tana zaune gefen bed da hijab mini Ajikinta"ta wani turo baki ta juya masa baya "menene kuma bestie?"bakai bane ka bani rigar bayan tacika nuna tsiraici da yawa"beyi mgn ba sai matsowa yayi ya zauna gefenta ya rungumota jikinsa"Ahankali ya zare mata hijab d'in yana fad'in wow ! kin fito sak a beauty d'in ki bestie "in bacin Abinki sbd ki burgeni fa nace ki saka shine kuma nayi laifi?"ya fad'a yana lakkace mata hanci "ta turo baki"ya d'alli lips nata yana mannata Ak'irjinsa "daga ita harshi saida suka lumshe Ido"muje d'akina mu kwanta ko?"yafad'a cikin rad'a"k'ara shigewa jikinsa tayi tak'i mgn "saiya koma d'aukarta gaba d'aya yanufi k'ofa da ita"bayan sun fito ya rufe k'ofar da k'afarsa suka nufi d'akinsa....d'an numfashi ta sauke sbd ganin Akwai duhu d'akin ba kamar nata d'akin dake k'anyar da haske ba"saman bed ya kwantar da ita,shima yarab'a gefenta ya kwanta da bissimillah yana rungumeta "ta saki kukan shagwab'a "menene kikeso?"ba pillows d'ina bane"bestie rigima kikeji ko?"nida d'akina danma kin samu na gayyatoki zaki mun k'wacen pillows ko?"kuma ni ai nine pillows d'in naki yanzun "sbd bakida inda ya wuce kiyi bacci bayaga saman hak'ark'arina ko? yafad'a yana kama hannayenta ya manna Agefen fuskarsa"ta shafi sajen fuskarsa zuwa sumar kansa masu taushi yana lumshe Ido"shi kuwa mazaunanta yaketa faman shafawa yana lumshe Ido "daga nan har yayo saman k'irjinta yana sinsinarta"pls broth bacci...be bari ta Ida fadar Abinda take son fad'a ba ya cafki bakin ta yana bata hot kisses"Atake itama tafara biye masa suna kashe juna da zazzafan romance"har sukayi fatali da d'an Abinda yayi saura Ajikinsu. Ahyaan bata fargaba da Abinda Dr darma ke shirin yiba saida taji yana Addu'ar saduwa da iyali yana gyara mata kwanciyarta "Anan ta lura da gaba d'aya d'akin dund'um yake da duhu"ta zaro Ido tana son turashi daga jikinsa"murya Asark'e Dr darma ke furta pls bestie idan baki bari muka zama Abu d'aya ba da matsala"sbd zan iya rasa raina"munzo bagiran da bazan iya jurewa ba"ya fad'a cikin wani yanayi yana yin hanzarin bin hanyarsa.... Ahyaan ta saki ihu tana son k'wacewa"Amma Ina yamata ruk'o bana wasa ba"wata gigitacciyar k'ara ta k'wallah wacce ke nuna cewa burin Dr yacika....Dan Allah broth kayi hak'uri zafi ! wayyo mamy ki bashi hak'uri dan Allah "wlh zan tsaya "kaji brothhhhh! shareta yayi daga k'arshe ya cafki bakin ya kama tsotsa"babu yadda Ahyaan ta iya haka ta hak'ura sbd magiyarta dai ba tasiri takeyi ba saima k'ara zugashi da takeyi"yayinda Dr darma yayi nisa baya jin kira"budurinsa yakeyi kawai saman jikinta yana tafiyarta da ita yadda yakeso"saida ya kashe sama da Awa biyu,bayan ya maida ita cikakkiyar mace sannan ya sararawa Ahyaan .da k'yar take numfashi sbd gajiya da mutuwar jiki .gaba d'aya jikin nata ciwo yakeyi sbd rashin sabo"cikin tsantsar farin ciki ya rungumeta ya maidota saman jikinsa "ta rintse Ido duk hawaye sun b'ata mata fuska"I'm sorry baby love kinji?ko wace da haka ta saba"Alhamdulillah ! Aminatu kin gama mallakar zuciyar nuraddeen da komai nasa har Abada nakine shi" tunda kika mallaka masa abu mafi k'ololuwar darajah da duk wata cikakkiyar mace me mutunci ke bama mijinta.Allah yayi miki Albarka ya bamu zuri'a d'ayyiba da Addini zaiyi farin ciki dasu kuma su hidimta masa...Ina sonki ! har bansan sau Adadiba"kin hak'ura baby love?"kanta ta gyad'a masa dukda bata ganinsa"saiya d'auki baby Nokia nasa yad'an kunna fitilar ya haske mata fuska"kai ! gaskiya broth be kyautaba da yayi sanadin kukan Aminatunsa"ya k'are maganar yana manna fuskarsa gefen kumatunta yana lashe mata hawayenta yana manna mata kiss"kin hak'ura ko?"nifa bestie baka mun laifin komai ba"kawai zafin da naji yasaka sai nayi kuka"Amma nidai dan Allah karka koma yimun wannan abun"sai me kikeso?"ya fad'a k'asa k'asa yana shafa Albarkatun k'irjinta yana k'ara matseta Ajikinsa"murya can ciki yace"bestie hak'uri zakiyi wannan Abin shine Auren kuma kin sani"yanzun daurewa zakiyi na baki kulawa sbd ki bani na safe"yanzun ma dan daga farko ne shiyasa kikaji zafi kuma na tafiyar dake yadda baraki ji zafin ba"da yadda zakiji saiya fi haka"wasuma har d'inki zakiga Ammusu Adaren farkonsu.tayi shiru"kinji?"kukan shagwab'a tasaka tak'i mgn"sorry me martaba yayi laifi ko?"uhmm"yanzun pls ki yadda na gasaki sosai zuwa safe normal zaki tashi dakin sha magunguna matar doctor "niba kallonah zakayi yiba idan mun shiga toilet d'in"idan ban kallekiba wacece zan kallah ?"kefa nake so duk duniya"bana jin kosu mamy sun kaini sonki bestie"da zaki tuna ranar da aka saka muku rana da Abdallah har kikace mun wai rashin lafiya nayi sbd na rame?"na tuna mana"uhmm bestie Aranar ikon Allah ne kawai yasa na kwana"zuciyata har umartata tayi da sai yazo kuna fira naje na sokesa da wuk'a"ni kuma kasan ranar dana kiraka wannan banzar ta d'auka?"yayi dariya yace na tuna mana"Ai daga time d'in na fahimci Aminatu nason d'an saurayi kamata kyakykyawa"tayi murmushi tana shigewa jikinsa tace Ina sonka sosai mijina"Nima haka matata"to yanzun ka samu nutsuwa?"sosaima bestie "saidai pls da safe koda romance ne kinji?"karka damu bestie ko wannan zan Amince dakai in har zakayi farin ciki.matseta yayi Ajikinsa yana saka mata Albarka....sun d'auki kusan mintina 30 Ahaka kafin Dr darma yazameta daga jikinsa ya sauka daga saman bed d'in "bayan ya suturta jikinsa ya kunnah haske"Ahyaan ta rufe Idanunta, yakama murmushi yana tsokanarta wai nan gaba Dadi zata dinga ji harma ta dinga cewa dan Allah yazo yamata"saida ta kama kukan shagwab'a sannan yayi shiru ya shige bath room d'in....befi mintina 5 ba yafito ya sameta daure da towel nasa fari da mini hijab"tana d'od'ane gefen bed d'in ko zama bata iyawa.sannu bestie kinji damun fito zakisha magunguna"danma kina tsoron Allura dana miki zuwa gobe kin tashi normal"yafad'a yana k'arasowa ya d'auke ta suka wuce ciki....duk yadda Ahyaan tayi zaton Dr darma ya wuce tunaninta"Abubuwa masu wuyar fad'a yadingayi cikin bath room d'in"gashi ya tub'e wai dole saita kallesa "itadai ta rufe Ido "saida ya gama wankansa sannan yafara yi mata sit bath "sau kusan ukku yana canza mata ruwa sai raki take masa"saidai Alhamdulillah da sauk'i kuma beji mata ciwo ba"da taimakonsa ta tsarkake jikinta"ta saka rigimar ya fita zata fito"bece komai ba yana murmushi yafita"saida yayi kusan minti 10 da fita sannan ta fito tana d'angyasa k'afa "ta kalli gefen bed taga sabbin kayan bacci da pant Ajiye Amma baya cikin d'akin"Ahankali ta k'araso ta lallab'a ta saka kayan ta kwanta.... Ahankali ya turo k'ofar yana rik'e da goran ruwa da wasu magunguna Ahannunsa"boxer ne kawai Ajikinsa ya kalleta yace "Amarya ta ki daure ki tashi na baki magani"yafad'a yana zama saitin k'afafuwanta ya d'ago kanta ya d'ora saman cinyarsa....pls bacci zanyi"karki damu baby love zakiyi harma da tausa zan miki"saina busar miki da gashin ko?"kanta ta gyad'a masa Amma tak'i yadda ta kallesa"shidai yanata rarrashinta yabata maganin Tasha"bayan ta gama ta kwanta....Dr darma kuwa be kwantaba saida ya busar mata da gashinta tsab"sannan ya kashe hasken d'akin ya kwanta ya rungumota jikinsa "ita kuwa tuni baccin wahala ya d'auketa"ya sauke numfashi yana tunanin har bacci me dad'i irin na Angunah ya d'aukesa....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *69&70* *Littafin kud'i ne!* .......washe gari misalin k'arfe 6:38 am Dr darma ya bud'e sexy eyes d'insa yana saukesu Asaman gashin Ahyaan daya rufe masa kyakykyawar fuskarsa da wuyansa"yad'an lumshe Ido yana koma bud'ewa Ahankali ya kalli Agogon dake manne jikin bango yaga sun makara"Anutse ya tattare gashin nata ya maida mata shi Abaya yana shafa fuskarta dajan karan hancinta yana d'an murmushi "gaba d'aya jinsa yakeyi wasai ,zuciyarsa fes da farin ciki"ya shafi cinyoyinta da kusan gaba d'aya suke Awaje sbd rigar baccin dake jikinta ta tattare"me makon Ahyaan ta farka saima koma mak'ale masa Ajiki tayi"yad'an lumshe Ido yana d'ago fuskarta ya manna tasa Agefen kumatunta yana sinsinarta da sauke mata hucin numfashinsa....saurin bud'e Idanunta tayi sabida sajensa dake sukar kumatun nata da wuyanta"saita turo baki ta ture masa fuska...da wannan rigimar kuma Aka tashi Mrs darma?"kukan shagwab'a tasaka tana janye jikinta daga nasa tafara shure shuren k'afafuwa, ita bata gama baccin taba ya tasheta"cike da ban sha'awa yaketa kallonta Ahankali yace"I'm sorry sweetie"sallar zamuyi kinga har 7 am yakusan yi mun makara"da fatan jikin naki da sauk'i?"sai Alokacin tama tuna irin gurzan data ci hannunsa Adaren jiya "sosai taji kunya tak'i yi masa mgn"saiya sauka daga saman bed d'in yana fad'in bestie daurewa zakiyi har sit bath nakeso kiyi yanxun"toka kamun jallabiya da hijab mana"okay ya fad'a yana fita daga cikin d'akin "da sauri ta sauka daga saman bed d'in tana yamutsa fuska"jikin nata da sauk'i saidai batada k'arfin jiki"kuma bakinta ba dad'i"har yanzun kuma wurin na mata zafi sama sama"Ahankali ta shige bath room ta murza key...saida ta fara kama ruwa sannan tayi sit bath da Alwallah kafin ta fito Ahankali daga cikin bath room d'in."Dr darma na tsaye ya shimfid'a praye mate da farar jallabiya Ajikinsa"ga kayanta gefen bed a Ajiye"ya zuba mata Ido yanata kallonta yana jin kamar yaje ya rungumeta"ita kuwa sam tak'i yadda ta kallesa....bestie shine kika mun dubara kika Aikeni kika shige toilet?"b'oye fuskarta da tafikan hannayenta tayi tana y'ar dariya"ba komai zan rama kizo yanzun muyi sallar ga kayan nan"batace komai ba ta k'araso ta d'auki jallabiyar ta Aza saman rigar baccin sannan ta saka hijab d'in ta matsa ya jasu sallar.... bayan sun shafa Addu'a ta matso ta Aza kanta gefen kafad'arsa tace"bestie Ina kwana?"lfy qlau habibty nah ya jikin naki?"tayi shiru"saiya zare mata hijab d'in ya d'auketa gaba d'aya ya nufi saman bed d'in da ita"ita dai Atsorace take dashi"tasan da wuya ya k'yaleta yanzun ma ,ita damuwarta zafin datakeji...."bata gama wannan tunanin ba taji yana cire mata jallabiyar jikinta"cikin rawar murya yace"habibty pls ko iya romance ne kinji?"kanta kawai ta gyad'a masa batayi mgn ba"shi kuma ya zare jallabiyar jikinsa ya matso ya mata rumfa da faffad'an k'irjinsa "ta lumshe Ido da sauri"Ahankali ya fara yin sama da rigar baccin nata yana manna fuskarsa saman cikinta "da sauri ta shafi gashin kansa zuwa bayansa tana lumshe Ido had'e da sauke numfashi"Ida zare mata rigar yayi yayima Albarkatun k'irjinta wata wawar cafka yana sauke wani irin nishi"Ahyaan bata san lokacin data fara shafashi suna kissing d'in juna kamar zasu cinye bakin juna ba"gaba d'aya daga ita harshi sun rikice sun haukata juna da shafe shafen jikinsu"cikin rufewar Ido ya Afkama Ahyaan batare daya shiryaba.itama bata k'i ba saida tafiyar ta fara yin nisa sannan ta fara jin zafi"kasancewar Dr namiji ne ba kad'an ba"sai magiya da kuka take masa, be sarara mata ba saida hak'arsa ta cimmah ruwa"bewar Allah fuskarta duk hawaye"gabanta nata rad'ad'i da zugi "jiki Amace ya rungumeta yana shafa bayanta murya Akasale yace"sorry bestie kinji?"zai dena zafin Akwai wani cream dazan shafa miki idan mukayi wankan xuwa Anjima kinji?"ya fad'a yana kissing goshinta"sai sannu yake mata"ita dai tayi shiru tana kwance lamo Ajikinsa"bestie! yakira sunanta cikin rad'a!"uhuhmm ! ban kyautaba ko?"kiyi hak'uri dad'inki ne yayi yawa shiyasa na mance da komai"nidai dan Allah kadena mun da k'arfi"karki damu bazan koma ba baby love"to ni zanje d'akina na shirya"ban yardaba"kin mgn tayi sai son zamewa daga saman jikinsa da takeyi"gashi babu kaya Ajikinsu ,bed sheet ne kawai suka ja suka rufe jikin nasu dashi.yanzun ki nutsu naje naka maki towel ki d'aura ko?"idan mun shirya sai A yanke mun hukuncin laifina"saina had'aka da mamy "yayi murmushi tare da cewa" kamar da gaske zata iya"yaka mata ace yanzun An wuce zancen kiji kunyata habibty"na lura baki son sakewa dani ko?"bafa haka bane broth....oh har yanzun dai Ina nan a broth d'in bayan Abinda yafaru jiya da kuma yanzun??"tak'iyin mgn"ya kwantar da ita ya sauka daga saman bed d'in ya suturta jikinsa ya saci kallon ta yaga ta rintse Ido "ya girgiza kansa yana nufar bath room"yana shiga Ahyaan tayi k'ok'arin tashi Amma ta kasa ,ta saki k'ara tana yarfe hannunta "Ahaka yafito ya sameta ya kalleta cike da tausayawa yace"sannu kinji?"zai dena zafin Amma dole ki hak'ura na miki Allura habibty kinjiko?"yafad'a cikin tsananin tausayi yana matsowa ya d'agota ya d'aura mata towel d'in "sai cije baki da rintse Ido takeyi sbd Azaba"saidai yadda ta lura da yadamu saita daure "ya d'auketa yanata faman jera mata sannu ya kaita cikin bath room d'in... . k'ara ta saki daya sakata cikin ruwan d'umin ta rirrik'esa "sannu ! broth kaje zanyi da kaina"bece komai ba yafito kamar yadda ta buk'ata.bayan ya fito ya canza bed sheet d'in sannan yaje d'akinta ya d'akko mata doguwar riga ta shadda light green me Aiki,ya had'o da duk Abinda yasan zata buk'ata "saida ya Ajiye mata sannan ya d'auki kayansa irin nata yafita daga cikin d'akin.....cikin mintinah 25 Ahyaan ta kammala wanka da shiryawar ta"sosai shaddar tayi mata matuk'ar kyau da haskata"ta kuma sake sosai wajen shiryawar sbd baya cikin d'akin"Ahankali ta matsa gaban mirror d'in ta shafa lipstick red data gani ya Ajiye mata, ranta yabata yana son ta shafa ne"bayan ta gama tayi d'aurin d'an kwali ture kaga tsiya ta fito da gashinta dake d'aure daga baya"tana fesa turare Dr darma yaturo k'ofar d'akin ya shigo"k'irjinta ya buga!ta cikin mirror ta hangosa sanye da irin shaddar jikinta"ta saki murmushi tana Ajiye turaren ta rintse Ido sbd ganin yana tunkarota....wata kyakykyawar runguma yamata ta baya yana fad'in oya bud'e idon "ba musu ta bud'e suka kalli juna ta cikin mirror d'in suka saki murmushi Atare "kafin yace kinyi kyau habibty ki dinga make up Ina so pls"juyowa tayi ta rungumesa ta kwantar da kanta saman faffad'an k'irjinsa "yamata zobe da hannayensa yana fad'in Allah yayi miki Albarka Aminatu"jiya da yau kin bani farin ciki "nima yaka mata ki samun Albarka Dana kawo miki samartaka na ko?"ba k'aramin kunya yabata ba ta b'oye fuskarta Ajikinsa tana dariya "Allah da gaske nakeyi"nidai Adena zancen "nak'i ya"inma zaki doje ki Ajiye y'ar kunya garama ki Ajiye "ni kece komai nawa sbd haka baki daga cikin mutanan da zanjima kunya"tayi shiru"kinji Amarya?"nidai muje parlourn"saina miki Allura na shafa miki cream"idan munyi break fast saiki sha magani ko?"inaso idan kinyi bacci zan d'an fita kafin ki farka zan dawo"Ina zakaje?"cikin gida na gaidasu"kuma zanje office nayi signing na d'aukar hutu"sati nawa zakayi ?"2 ne habibty"gaskiya bestie yayi kad'an "hak'uri zamuyi bestie dukda nan gaba kad'an k'asar zamu bari"muje Ina?"India! zanyi wani course na 6 month Acan"k'ilan ma ki haihu Acan ko?"haihuwa kuma?"Eh mana "Ai jiya na zuba Ajiyata Anan?"yafad'a yana shafa cikinta"shiru tayi sai son janye jikinta daga nasa da takeyi"ya kama murmushi ya matseta"ta kama yimasa chakulkuli"ya dinga k'yalky'ala dariya yaci kata ta juya zata fita ya cafkota suka fad'a saman bed d'in ya haye samanta"ta rintse Ido"habibty Ina jin tausayin ki ki gane mana"to nidai ka d'aga ni wlh nauyine dakai"banma sake miki ko rabi ba"kina so na d'aga ki?uhmm"to ki tsaya zan shafa miki magani"tayi shiru"kinji?"ko kunya kike jine?"nifa mijinki ne miye zaki b'oye mun ,bayan kinsan ni likitah ne kuma?"batace komai ba"saiya d'agata Ahankali ya ware mata k'afafuwanta yafara janye pant d'in yaduba wajen"saida yaji tsikar jikinsa ta tashi"ya dake ya shafa mata cream d'in ya maida mata pant d'in"ya kalleta yaga Idanunta Arufe "sauran Alluran tana can cikin waccan ward rope d'in "to"shine Abinda ta fad'a "gabanta nata fad'uwa sbd tana masifar tsoron Allura"tana kallonsa ya wuce ya d'akko ya had'a,tun kafin yayi mgn ta kwanta zuwa ruf da ciki"yayi sama da rigar "Atake manyan cinyoyinta zuwa jibgegen k'ugunta suka bayyanah"saida yaji tsikar jikinsa ta tashi"ya shafi cinyoyin nata yana lumshe Ido "broth kamun mana"beyi mgn ya zauna ya maidota saman cinyoyinsa d'in ya matseta sosai yana jin yadda jikinta ke kirma"Ahankali yafara tsira mata Alluran bayan yayi k'asa da pant d'in nata....ahhhhhh! washhhhhh! ta furta tana sakin k'aramin kukan da bbu hawaye tana rirrik'esa"bayan ya zare yafara lailaya mata wajen yanata fama jera mata sannu "ita kuma tanata kuka irin na tab'ara"yayinda mutumin naku harya fara jin wani iri daurewa kawai yayi"Ahankali ya d'ago kanta ta lumshe Ido"habibty sannu kiyi shiru"yanzun muje na miki tausa ko?"ta nok'e kafad'arta "to fad'amun meye kikeso Ayi?"tayi shiru tana shigewa jikinsa "saiya matsa ya jingina bayansa a fuskar gadon ya d'auki wayarsa yana y'an danne danne ita kuma tana sauke numfashi"yaushe rabon da Amiki Allura?"nifa har na manta"ki daure ki rage rakin Allura bestie karki b'atamun yara da tsoron Allura bayan mahaifinsu likitah ne kuma?"ni Ina ruwana dasu"kaima bbu ruwana dakai"yakama dariya yace"nid'in kuma?"Eh mana "beyi mgn ba sbd wayarsa data hau ruri..... Ab'angaren cikin gidan kuwa "da safe da yake ummah ce keda girki mamah bata jira daga gare taba ta shiga kitchen nata sbd had'a Abin break fast nasu"batama yi k'ok'arin had'awa dasu Ahyaan ba sbd tasan mamy zatayi dasu.tun jiya da Khadija ta sanarwa ummah taga Abdallah Mashi da Asma'u suna mgn suna murmushi"kuma wajen dinner Atare suka yima Ahyaan da Dr darma lik'i ranta yabata Akwai wata ak'asa "sai kuma yau da safe Mubarak ke sanar mata yaji labarin wai AA Mashi yanzun Asma'u yakeso"ba k'aramin b'aci da haushi ranta yayi ba"itada Ayau take da niyar cika Aikinta da boka yabata Agidan"Wanda Dr darma zai koro Ahyaan da takardan sakinta"sannan daga baya ta samu ta saka boka Ahada' soyayyar Abdallah Mashi da Khadija sai taji wani zance daban"duk yadda taso ta hak'ura kasawa tayi Mubarak na fita daga cikin parlournta itama ta fito zata wuce d'akin Abba"Adaidai lokacin Asma'u ta shigo tsakar gidan tana fad'in" mamah! mamah!! lafiya sarkin hankali?"cewar mama tana fitowa daga cikin kitchen nata.dama mamy data kirani tace nazo muje nida yaya khaleel yakaini gidan Anty Ahyaan nakai musu Abin kari"to shikenan Allah yatsare ki gaidasu"dato ta Amsa ta wuce d'aki"mamah kuma ta koma kitchen "yayinda ummah taja tsaki ta nufi cikin parlourn Abba....yana zaune kan kujerah yana karatun jarida"yana sanye da jallabiya fara "da mamaki ya d'ago kansa ya kalleta sbd ganin babu ko sallama ta shigo"yana yinta kawai ya kallah yasan ranta Ab'ace yake "shidai yasan yabada duk Abinda za'a buk'ata na kari to kuma miye ya b'ata mata rai?sai bai tan kataba yaci gaba da Abinda yakeyi"banyi mamaki ba sbd kaga ba zainab bace ta shigo y'ar masu kud'i shiyasa ka maida kanka cikin ko in kula"to inda na godema Allah mahaifiyarta batada mak'iyi kamar ka Aduniya"yayi murmushi bece komai ba "na rasa wace irin tsana kayi mun dani da yarana Agidan nan?? kamar ba jinin kaba"yaron nan Abdallah daya fasa Auren Ahyaan "maimakon ka bashi khadijah shine ka tura masa Asma'u"yarinyar dako shekara 16 batayi ba"ga khadijah dake cikakkiyar budurwa....dama wannan zancen banzan yaka ki?shine zaki zo kimun tsaye saman kai kina mun mgn cikin rashin ladabi sbd ga sa'anki?"to bari kiji! bana neman kaida kai da y'ay'a nah"idan ita yace yana so zan Amsa masa"to ba ita yace yana soba ki yarda ko karki yadda damuwar kice"Abu d'aya nakeso na sanar miki shine"zainab d'in nan dai data tsare miki komai Arayuwa itace nakeso! sbd kyawawan halayenta"bana zaton zanso wata mace bayanta ko kamar irin son danake mata"bazan gaji da sanar miki sbd mahaifiyata nake zaune dake ba"muddin kika kaini mak'ura wlh zakiyi nadama"yana fad'in hakan yaja tsaki ya d'auki jaridarsa ya wuce cikin bed room d'in yabar mata parlourn gaba d'aya.. Bayan Dr darma ya gama Amsa wayar mu'az ya shafi fuskarta yace"parlourn zamu koma sbd kar wani yazo idan Anyi knocking ba zamu jiba bestie"to nidai ka d'aukeni mana"Angama sarauniya Aminatu"ko kuma nace Queen minart?ta saki murmushi ya mik'ar da ita tsaye ya jera fuskokinsu ya zaro wayarsa yafara yi musu selfie suna murmushi "sun shagala sosai da yin pics kiran khaleel ya shigo cikin wayarsa"yad'an tab'e baki tare da cewa"kiran me kuma yaron nan kemun?"ka d'auka kaji mana yaya babbah"ya dungure mata kai yana d'aukar wayar "sallama khaleel yayi yace"yaya gamu nan bakin k'ofa munata knocking "ko muba me gadi ne?"ah ah nidai su shigo"cewar Ahyaan dake sauraren su"ku jirah gani nan"yana fad'in hakan ya yanke wayar ya kalleta"bestie wayace miki Ana yima Amare sammakon zuwa?"su kawo su juya"in kuma so kike nayi kissing naki gabansu niba ruwana"ya k'are maganar yana kama hannunta suka fito tana girgiza kanta batayi mgn ba.yana rik'e da hannunta suka sakko down stairs d'in ya bud'e k'ofar Ahankali....."khaleel na tsaye yana waya da Alama da budurwansa yake wayar"yayinda Asma'u ke tsaye daga gefe rik'e da basket d'in "Autan mama k'araso mana"yafad'a yana d'an murmushi suka matsa"Ahyaan ta sakar masa mintsini tare dajan gefen sajensa da k'arfi yasaki k'ara"Khadija da khaleel suka kallesu"Ahyaan ta kama b'abb'aka dariya"yayi saurin matsowa zai cafkota ta ruga gudan bed room d'in Aguje"Atake uban gayyar ya rufa mata baya.... khaleel ya kama murmushi yana fad'in Asma'u Ajiye musu break fast nasu muyi tafiyar mu tunda bata tamu suke ba"itama tana murmushi ta Ajiye musu basket d'in saman center table"suka juya suka fita. Ahyaan kuwa turo k'ofar taso tayi ta rufe, sai gashi ya sako kansa cikin d'akin "ta saki ihu tana fad'awa saman bed tace pls bestie kayi hak'uri kaga banda lafiya fa.lallaima habibty kinsan Aida baki lafiyar kika Jani bayan kinsan Ina tausaya miki ko? yak'are maganar yana haurowa saman bed d'in "da sauri tayi k'ok'arin sauka"ya fisgota ya haye samanta ya sake mata duka nauyinsa gaba d'aya"ta zaro Ido tana sakin nishi da k'yar tace"pls yayanah I'm sorry kanada nauyi ka d'agama mamy y'a tam"nak'i wayon"tunda kin jamun gemuna ni kuma Anan zan rama"ya fad'a yana Aza hannuwansa saman tudun nashanunta"pls broth yunwa fa nakeji"wayyo Allah mamy! ya kama dariya yana d'agata ya d'akkota suka fito daga cikin d'akin"k'asa kan carpet suka zauna kanta na saman kafad'arsa sai shagwab'a take zubawa son ranta shi kuma yana biye mata "sai d'an murmushi yakeyi yana duba komai da mamy ta shiryo musu"Aransa yana jin k'aunar mahaifiyar tasa na nunkuwa Aransa "ya lura k'aunarta da Ahyaan daga Allah ne"yakuma fahimci tasan tabbas sai wani Abu yafaru sbd irin Abincin data dafo sak.irin Abinda yaka mata mace ta cine idan ta tsintsi kanta cikin wannan matakin.shi kansa ruwan shayin yaji kayan yaji da k'amshi"ga naman rago ga shashshe me ruwa ruwa da yaji"wanda Ahyaan na gani taji ya burgeta"shi kansa chips d'in harda soup d'in k'oda aka zuba samansa"Abindai shar "bayan ya had'a musu tea d'in yadinga bata shibai shaba"dataga haka saita dena Amsa tama fara cin naman da tun d'azun k'amshinsa ke dukan hancinta"bestie pls kaci Nima Ai zanci komai ko?in kuma baraka ciba Nima haka"zanci habibty naso dai ke kifara k'oshi kisha magan...be rufe bakiba ta d'auki cup d'in ta nufi bakinsa dashi"beyi musuba suka cigaba da break fast d'in Atare"bayan sun idar yabata magunguna "da yake Akwai na bacci cikinsu danda nan ta kama bacci"ya sunbaceta ya tashi ya fita ya rufe ta da key....sai wajen k'arfe 12 na rana Ahyaan ta farka sbd shima knocking d'in dataji ne Anayi"ta tashi rik'e da d'an kwalinta ga hannu taje bakin k'ofar tana fad'in waye ne?"nice k'awata kona koma ne?"da sauri ta bud'e k'ofar "Khairiyyah da Asma'u suka shigo rik'e da botikan su,dubulan,cincin,Alkaki,nak'iya, dambun naman kaji da sauransu"Ahyaan ta tarbesu da murna suka shigo suka zauna"Asma'u ta kwashe komai takai kitchen "Khairiyyah tace Amarya baki laifi"kona kashe d'an masu gida"duk sukayi dariya gaba d'aya"na d'auka bazaki zoba?"ah ah dama nace bara na biya nayiwa su mamy ya gajiyar biki idan da sak'o na wuce dashi"shine na samu Asma'u zata zonan sai muka taho tare"kafin Ahyaan tayi mgn khaleel da Isma'il sun shigo da kaya na cefane da drinks A hannuwansu"Amsa sallamarsu Ahyaan tayi tare da cewa sbd bestie ya Aiko ku shine kuka zo ko?"ba haka bane Anty Ahyaan "suka fad'a suna Ajiyewa suka fita"Ahyaan ta kira Asma'u ta fito ta dinga shiga da kayan cikin kitchen tana jerasu inda yadace "bayan sun kawo sauran suka sanar mata Anjima zasu dawo cin girkin Amarya "Ahyaan na murmushi ta d'auki wayarta tana fad'in ni baby tunda yafita bema kirani ba"Ayyah Ashe bawan Allah yaturo mun text ma "ta fad'a tana murmushi tana karantawa"Khairiyyah tace soyayya dad'i k'awata "kedai bari"yanzun ki tashi muyi sallah saimu Aza lunch"sbd nacema baby yasanar ma mamy kar Akoma kawo mana Abinci.gaskiya ne me baby "irin wannan soyewa haka"shareta Ahyaan tayi ta kira Asma'u "ta fito daga cikin kitchen d'in rik'e da waya baby Nokia da Alama waya takeyi da Abdallah mashi"ki zauna Anan Auta muyi sallah"idan mun fito sai kije kiyi.kanta ta gyad'a musu ta zauna gefen kujera.... Bayan sallar la'asar...âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§� *71&72* *Littafin kud'i ne!* ........bayan sallar la'asar Ahyaan na tsaye gaban mirror tana d'aura d'an kwalin red d'in lace me zanen golden dake jikinta"d'inkin fited gownt wacce ta bayyanah Asalin shape d'in jikin nata"fuskarta ta d'auki make up "sai wani irin k'amshi ke tashi Ajikinta"ko yaya tayi motsi sai mazaunanta sun juya.Khairiyyah ta bita da kallo tana ninke prayer mate d'in data idar da sallah Akansa tace"k'awata nifa wucewa zanyi dama munyi da Hjy karna wuce 4 ban dawo ba"na kuma lura babynki na hanya ko?"harara ta ballah mata tana fad'in kina nufin sbd shi zakice zaki tafi?"Khairiyyah na k'ok'arin mgn Dr darma yaturo k'ofar d'akin yana fad'in habibty ! Habibty!! kina Ina??ya fad'a yana rufe k'ofar fuskarsa d'auke da murmushi "lips nasa sun bushe"yana rik'e da hularsa ga hannunsa saiya musu sallama yana fad'in sarauniyata tare da k'awarta "Khairiyyah na murmushi ta gaidashi "ya Amsa cike da kulawa da tambayarta y'an gidan?yana kuma kallon Ahyaan data wani d'aure fuska tace"sannu da zuwa! yauwa habibty kinyi kyau sosai"ni kuma inata yawo cikin rana ga zafi ko?...K'awata Ina parlourn ki fito muyi sallama"ta k'are maganar tana fita"Dr darma ya matso yayi hugging nata ta baya"suka sauke Ajiyar zuciya Atare"ya jata suka zauna gefen bed d'in yasata saman cinyoyinsa yana sinsinar jikinta yana lumshe Ido....shine bestie kayi tafiyarka ka barni sai wani kirana zakayi ko?"naso ki d'auka dana kira"Amun Afuwa kinji?"wlh duk nayi busy Amma Alhamdulillah"bayan na fita Asibiti na fara zuwa"daga nan naje gida na gaishesu "sai kuma mukaje cefane "bayan nayi sallah muka tafi wajen zana'idar Abokin su daddy harma da Abba shiyasa kikaji shiru Ayi hak'uri bestie kinji?"nifa dama ba fushi nayi ba"toba kinyi wanka ba ni bandani"tayi murmushi sbd ya bata dariya daya kwaikwayi muryarta"ga jin nauyin ta masa zaune Ale Ale saman cinya tana ji"yaka mata ki had'a Ido dani sai kije wajen k'awar taki kuyi sallama "inaso ki dawo zanyi wanka"zuwa k'arfe 5 su mu'az zasu xo gulma da k'wak'wa "kai bestie baka ji ko?"ta fad'a tana murd'e masa kunne "ya d'ago kansa ya kalleta suka had'a Ido"Atare suka saki murmushi saita rufe Idanunta "kin san Allah ki bud'e idon"ya fad'a yana matso da fuskarsa saitin tata har tana jin hucin numfashinsa "da sauri ta bud'e idon"yayi saurin had'e bakinsa da nata yana tsotsa kamar zai cinye bakin....duk yadda taso ta janye Dr darma kin bata damar hakan yayi"saima janta saman bed d'in yayi suka kwanta yafara lalubarta"gaba d'aya ya shanye jam bakin dake saman lips nata tas"ganin zai zuge mata zif d'in riga ya saka ta rik'e masa hannuwa tana girgiza kanta murya Amarairaice tace"Khairiyyah fa nanan dan Allah,hakama Asma'u,kuma su khaleel zasu zo...Ina ruwana da suna nan habibty?"chakulkuli ta kama yimasa,ya cikata ta sauka da sauri tana dariya ta fice"ya lumshe Ido yana yin matashin kai da hannayensa"gaba d'aya kasala da mutuwar jiki sun dirar masa"ya kalli gefensa yaga duk saman bed d'in ya yamutse"gaskiya habibty dole ki daure ki zama jaruma"ya fad'a yana tashi yanufi gaban ward rope nata ya bud'e ya d'auki towel d'inta dake ninke Ajiye"Anutse yafara rage kayan jikinsa ,sannan ya d'aura towel d'in yashiga bath room....da murmushi A saman fuskarta ta sakko k'asan,Khairiyyah ta bita da kallo ta kama y'ar dariya sbd ganin babu jam bakin saman lips nata ya goge"Anty Ahyaan Ina wuni?"cewar su khaleel da Isma'il da suke zaune a tsakkiyar carpet suna cin Abinci ga snacks da drinks da Asma'u ta kamasu"zama tayi suka gaisa sannan ta wuce kitchen ta had'o ma Khairiyyah kaya masu yawa na dangin su dubulan,cincin,nak'iya da Alkaki da snacks.bayan ta fito ta sameta tsaye gefen k'ofar fita tana waya da hajiyarsu"k'awata gashi ki kaima hajiyarmu sai munyi waya ko?saida ta kashe wayar kafin tace"to shikenan godiya muke"nidai keda ganina sai bayan wata 3 "harara ta ballah mata"Allah kuwa sbd ba'a zarya gidan sabbin Aure "kedai kika sani idan yaran can suka jiki ba ruwana"tana dariya ta bud'e k'ofar ta fita"Ahyaan kuwa upstairs d'in ta wuce "kai tsaye bed room d'inta ta nufa ta samu yana wanka ...shine broth zaka mun wanka Adak'i bayan ga naka d'akin ni bana gayya"ta fad'a tana murmushi ta fita.bata jumaba ta dawo rik'e da wani gogaggyan yadi navy blue da farar vest da boxer data feshe da turaruka ta Ajiye masa gefen bed "ta nufi gaban mirror kenan shi kuma ya fito"ta juyo suka had'a Ido "da sauri ta sunkuyar dakai k'asa"ya girgiza kansa tare da cewa har yanzun kunyar?"nidai baga d'akin kaba?"to Anan nakeso in kuma zaki koreni zo mugani"zan iya mana"to shikenan zoki fiddani ni kuma na miki Alk'awarin har goyaki zanyi"Ahyaan ta saki murmushi me sauti har hakoranta na bayyanah tace"to Ai k'arfi zaka nuna min ko?"ai dama bakida wani k'arfi "shiru tayi tajawo stool tace"zoka zauna na maka shafa"ba musu yazo ya zauna ta d'auki body cream nata da Ayauma ta fara using dashi"Anutse ta fara shafa masa daga bayansa zuwa k'irji da wuya"ya lumshe Ido sbd shine kawai yasan me yakeji Ajikinsa "ganin idan ya bari tana masa wannan shafar komai zai iya faruwa sai ya mik'e tsaye yace"bara na zare towel d'in Ashafa ko Ina"nidai Allah bazan iyaba ka shafa nan mana da kanka"kinma Isa yarinya kece zaki shafamun"yafad'a yana sakin towel d'in k'asa "da gudu Ahyaan ta fad'a saman bed ta b'oye fuskarta cikin pillows tana dariya"be kulataba ya Ida shafa Abinsa ya d'auki boxer da dogon wondon ya saka "kafin murya can k'asa yace"idan kin gama gudun ganin nawa ki taso ki samun rigar"ta d'ago kanta tana turo baki ta wani tsuke fuska"shi dariyama ta bashi saiya zauna gefen bed d'in ya juya mata baya"saita matso ta rufe masa Ido tana fad'in baka jin mgn ko?"rashin jin maganar me nayi bestie?"da rabon daga ni har ke mu canza sabon wanka yanzun nan"da sauri ta janye hannuwan nata daga saman fuskarsa "ya dinga dariya yana tsokanarta da wai tacika tsoro"itadai bata kula shiba ta d'auki rigar ta tayashi yasaka"bayan ya gama ta zauna saman cinyoyinsa ta rungumesa ta saki kukan shagwab'a"menene bestie?"ba yunwa nakeji ba"kuma sbd kai baka ciba shine nima nak'i ci ko?"to Ai hakan Adalci ne A soyayya"saidai banso ki zauna da yunwa baby love"yanzun ki tashi muje kar Abar Autah ita d'aya"Ai su khaleel suna nan"zata iya yuyuwa sun tafi"yafad'a yana tashi da ita Ajikinsa ya rungumota suka fita"Asma'u ce zaune kan kujerah tana kallo ta yafa mayafinta tana rik'e da hand bag nata"motsinsu da taji ya saka ta kallesu ta kauda kanta tana tuna gayan da mama ta mata "Akan cewa banda saka musu Ido idan yadawo ta taho gida"Anty Ahyaan zan wuce gida yamma ta fara"ki bari sai Anjima mana Autah "wlh yaya nurah mama tace karna wuce haka"k'ilanma k'arya takeyi bestie "ni kima huta rantsuwa bana gayya kin gane ko?"ni dama Ai ba wajenki nazo ba "hakane Autah rabu da ita"ta gama cin moriyarki shine zata miki haka ko? Allah bestie ka dena goyon bayanta waya zatayi da Abdallah shine take wannan zame zamen "na bani yaushe nace haka Anty?"duk sukayi dariya "Dr darma ya wuce saman yana fad'in Ina zuwa"Ahyaan ta gallah mata harara ta wuce dining area tafara serving d'in su"Ahaka ya fito rik'e da kud'i y'an 1k ya mik'a mata tare da cewa kiyi transport"zan Amshi 1k yaya nurah"harara ya wurgo mata da sauri ta Amsa ta masa godiya zata wuce Ahyaan tace "kice Ina gaida su mamy "to zasuji"ta fad'a tana fita"shi kuma ya iso yaja kujerah ya zauna ya janyota tana tsaye ya zaunar da ita saman cinyoyinsa"bestie Abinci fa zaka ci haka zan takuraka ko?"Ayadda dai ke kike gani ko?"yafad'a yana jan plate d'in Abincin ya d'auki spoon yafara d'iba yakai baki saiya lumshe Ido ya d'an kalleta yamata Alamar jinjina"ta saki murmushi"tana Amsar wanda yake mik'o mata "suna gab da kammalawa sukaji knocking"sai kuma wayarsa tahau ruri"ya tab'e baki tare da cewa su mu'az ne"habibty tashi ki koma d'aki idan sun kammala zan kiraki kizo ku gaisa"Amma ki sako hijab"bbu shegen dazai kallemun Adonki "kona ranar dinner nine kawai nasan mena ji Azuciyata...nifa bestie gani nakeyi kamar na fika kishi"uhmm kowa nashi yasani"yafad'a yana Ajiye spoon d'in "ita kuma ta sauka daga saman cinyarsa ta d'auki goron ruwa tayi gaba"yabita da kallo yana lumshe Ido "gaba d'aya jinsa yakeyi wani iri"musammun yadda yaga mazaunanta na juyawa"beso ya matsa mata Ayanzun yafiso tad'an huta wajen ya dena zafi"yana wannan tunanin ya tashi yaje yabud'e k'ofar yana fad'in k'attin banza kuyi k'asa da murya karku tsoratamun mata.duk suka kece da dariya....da kansa yazuba musu duk Abinda zasu buk'ata yaka musu"suka zauna su shidda sukayi shagali yadda ya kamata"mu'az da Jameel harda guzuri sukayi"sai gab da magrib suka yi haramin tafiya gida"Dr darma yanufi d'akin sbd ya fito da ita su gaisa"tana zaune gefen bed d'in tana chats"bestie taso ku gaisa dasu"kuma bada irin muryar da kikemun mgn zaki musu ba"Ahyaan na saka hijab ta kama dariya ta matso ta rungumesa "ya rik'e hannunta yace"da gaskiyata habibty ko?"hakane baby nah"Allah da gaske?"Eh mana "yadda nakeji dakai Ai kafima baby ko?"ta fad'a suna fitowa daga cikin d'akin"yana rik'e da hannunta ta musu sallama da gaidasu "suka Amsa da kulawa suna mata godiya da santin Abincin nata"yayinda mu'az ke tsokanarta"tayi dai murmushi batace komai ba"Dr darma ya kalleta yace bestie zan taka musu daga nan naje nayi sallah"k'in mgn tayi ta juya zata koma d'akin ya ruk'ota"sai suka fita suna dariya"suna rufe k'ofar tace"nidai tsoro nakeji da an idar da sallar pls kadawo kaji baby?"bayan ma Ina son samun ladar da Anan gida zanyita bestie"Amma da An idar zan dawo"to shikenan Allah yatsare"murya can k'asa yace"idan nadawo meye zaki bani?"tayi shiru "kinji?"Abinda kakeso"komai?"uhmm Amma banda w.....sai kuma tayi shiru "banda me?"nidai kaje suna jiranka"idan bazaki fad'amun ba suyita jira mana"pls baby kaje mana kaji?"ta fad'a cikin shagwab'a,ya saki murmushi ya sumbaci lips nata ya cikata ya fita cikin farin ciki..... Bayan sallar magrib Ahyaan na zaune kan kujerah Dr darma yayi matashin kai da cinyarta tana shafa gashin kansa sai fira sukeyi irinta ta masoya"can Ahyaan tace"broth yaushe zan koma wajen Aiki dan Allah?"yayi shiru"kaji dan Allah?"zaki koma Amma ba inda kike ba"Akanme?"sbd zuciyata bazata jure AA nacan ba kema kina can?"ban ganeba?"pls habibty karki b'atamun rai bayan muna cikin farin cikin mu"taya zan Amince ki cigaba da Aiki Acan bayan kun tab'a son juna Abaya dashi?? "ba Ina miki wani zato ko zargi ba ah ah kawai nidai bazan sami nutsuwar zuciya idan kina can ba"zan bincika Amiki transfer kawai"dukda nasan yanzun Asma'u yakeso bazai miki wani kallo ba Amma Ina kishinki kin sani ko?"shikenan Allah yazab'a Mafi Alkhairi "ya Amsa da Ameen ,saidai ya fahimci bata ji dad'i ba tadai b'oye masa ne"shi kuma baya jin zai iya yadda ta cigaba da Aikin "to nima gaskiya bazaka dinga zuwa wajen wa'azi ba"in kuma dole zakaje saidai Allah nim na bika"bah damuwa zaki saka dogon hijab da face mask sai kibini muje miye Aciki?"ko Abaya kin sani idan ma dake naje bana kula mata saida dalili"to nidai ko tambayar kadena Amsawa ko?"duk za'a yi hakan uztazah"tayi murmushi tana jan karan hancinsa tace"bakai bane uztazah?"k'warai kamar yadda kika saka mun ko?"na lura rigima kikeji ko bestie?"tayi shiru saima ture masa kansa takeyi yayi murmushi yak'i janyewa "Allah zan kira mamy na sanar mata cutata kakeyi"yakama dariya yana d'aukar wayarsa ya dannawa mamy kirah"Ahyaan ta zaro Ido tana fad'in na shiga ukku ! ta fad'a tana fisge wayar Adaidai lokacin mamy ta d'auka tayi sallama "Ahyaan ta Amsa tana gaida ita"ta Amsa da kulawa tana fad'in meya sami wayar taki ne da kika kira da tasa??"sai yaji duk firan mu"Ahyaan na k'ok'arin mgn Dr darma ya fisge wayar yana fad'in dama mamy nine fa na kiraki shine ta amshemun waya wai yanzun tace zata had'ani dak....dariya ya kamayi sbd chakulkulin data fara yimasa har wayar ta sub'uce masa"mamy na jinsu tayi murmushi ta yanke wayar"dan Allah kiyi hakuri nadena"yafad'a yanata k'yalky'ala dariya"sassauta masa tayi ta d'auki hularsa ta matso ta saka masa tana fad'in tashi kaje masjeed "korata Akeyi habibty?"haba baby taya zan kuma kori me gidana?"to nidai ki jira nadawo muyi wankan ko?"dato ta Amsa suka tashi tsaye"saida ta rakashi yafita sannan ta wuce d'aki tayi tata sallar"bayan ta idar ta cire kayanta ta d'aura towel ta dawo parlourn ta zaunah ta kunnah kallo.batayi zaman cikakken minti 10 ba Dr darma ya turo k'ofar bayan yasaka key ya bud'e "yana rik'e da ledoji Ahannunsa"ya bita da kallo yayi tsaye"saita taso tana fad'in sannu da zuwa"nidai hugging nawa zakiyi"ba musu ta matso suka rungume juna ta Amshi ledar sannan suka dawo cikin parlourn ya zauna ita kuma ta wuce kitchen.... Ahankali ta bud'e ledar tsire ne da zafinsa"ga kuma ice cream roba guda"tasan be cika shan sanyiba saita saka roba guda a fridge ta d'akko roba guda ta fito rik'e da plate d'in da ice cream d'in kuma"yabita da kallo saita masa kamar y'ar 18 yrs"tun daga yatsun k'afafuwanta har zuwa saman dokin wuyanta yaketa kallo"ya fahimci nan gaba kad'an breath nata sai sunfi haka girma indai yana shafar su....be gama wannan tunanin ba ya ganta ta zauna gefensa"ta Aza kanta saman kafad'arsa"hakan yabama nashanunta damar gugar gefen hannunsa"baby Bismillah! zanci wannan Amma bana shan ice cream d'in"kema naso ki hak'ura yad'an fara narkewa"yawan shan Abu me sanyi yana ragewa mace ni'ima"kafin ki kwanta ki tabbatar kinsha had'in kankanar nan me zuma dana baki d'azun kika sha"dato ta Amsa sbd taji da dad'i saidai bata san Amfaninsa ba...bayan sun gama ciye ciyen su"suka wuce ciki"Ada wanka zasuyi wankan da basuyiba sai bayan Dr darma ya gama lagudarta son ransa sannan sukayi wankan suka kwanta"wanda da k'yar Ahyaan tayi bacci sbd Albarkatun k'irjinta dake ciwo"da taimakon babynta tayi bacci.... washe gari da Asuba Abba ya fito zai tafi masallaci"yaga kamar wulgin mutum gefen filawow tsugunnei"saiya haska da touch light d'in dake hannunsa yana fad'in kai waye A nan??"Atake ya hango Mubarak duk'e Ak'asa yana rufe wani Abu....yayi saurin zabura cikin rashin gaskiya "sbd Abbah ya tabbatar dako waye yace"nine Abba Abuna yafad'i masallaci zanje"yafad'a cikin rashin gaskiya.Abba bece komai ba sbd gudun karya k'i samun jam'i"saiya tafi Abinsa, Ana tasowa daga masjeed Abbah ya nufi cikin gidan "gaba d'aya zuciyarsa yaji tak'i Aminta da Abinda ya hango Mubarak tsugunne yana laluba ko binnewa zaice"kawai saiya nufi d'akin Mubarak d'in yasamu Arufe "kai tsaye cikin gidan yakoma yasamo wani k'arfe yazo yana duba daga inda ya gansa tsuggunne"Atake yaga shatin sabuwar k'asa daya tone ya binne"shima saiya fara hak'owa..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! shine Abinda Abba yafad'a cikin jin fad'uwar gaba da sarawar da kansa keyi"yadafe k'irjinsa yana zaro Ido yana bin d'an Akuyan da Aka binne da ransa da kallo harya mutu"ga wasu layu gefe da aka d'aure su daga jikin d'an Akuyan....âœ�ï¸� 😳😱🤭 Sharhi ğŸ˜� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *73&74* *Littafin kud'i ne!* .......ba k'aramin tashi hankalin Abba yayi ba da ganin wannan mugun Abu "Atake ransa ya bashi Akwai saka hannun luba Acikin wannan shirkan"dukda zargi yakeyi bayada tabbas" Amma yasan son zuciya irin na d'an Adam babu Abinda be sakawa mutum yayi"cikin wani yanayi ya zare layun ya saka cikin Aljihun jallabiyar dake jikinsa yafita da mushen Akuyar.....saida gari yayi haske harma Rana ta fara fitowa sannan Abba yadawo cikin gidan"sbd yaje wajen wani malami An bincika masa layun da Abinda suka k'unsa"sannan ya nemi inda Mubarak yake gaba d'aya baya cikin Anguwar be san inda yake ba"ga wayar Mubarak d'in Ak'ashe"mama na lura da yanayin sa daya shigo"ta fahimci yanada damuwa, kuma gashi ba kwananta bane balle ta bishi d'aki taji damuwarsa"ita bata son fitinah"tana wannan tunanin daddy ya shigo da sallama sau biyu "saida ta Amsa sannan ya shigo suka gaisa"yana Amsawa kenan Mubarak d'in ya shigo da sabon wankansa da Alama bacci yaje yayi shiyasa ba'asan inda yake ba"Abba najin muryar Mubarak d'in ya fito tsakar gidan ,dama shine yakira daddy yace" ya shigo ya samesa ciki zasuyi wata mgn "ka k'araso ne Alh kabeer?"Eh muje ciki ko?"okay kai mubarak zonan! saida yaji fad'uwar gaba saiya dake ya biyo Abban duk suka nufi cikin parlourn"Abba ya zauna ya d'auki wayarsa ya dannawa Dr darma kira"bugu ukku ya d'auka, lokacin ya gama motsa jikinsa sunata guje guje shida Ahyaan cikin parlourn su.... Aladabce yayi sallama Abba ya Amsa tare da cewa" Ina son ganinka nanda mintina 15"yana fad'in hakan ya yanke wayar"Ahyaan dake sauraren komai gabanta yafad'i tace"Allah yasa dai lafiya bestie"Ameen "dan nima dai hankalinah yatashi"bara na saka jallabiya natafi idan na dawo nayi wankan"karki damu kinjiko?"k'in mgn tayi sai rungumesa datayi k'irjinta nata bugawa.... Abba na gama wayar ya watsoma Mubarak wani mugun kallo yace"meye d'azun naga kake binnewa??cikin rashin gaskiya yace"ni kuma Abba?"ya matso gabansa yana cewa bansani ba dan ubanka bazaka fad'a ba? ni ban binne komai ba"ya fad'a yanata muzurai"Abba ya d'aukesa da mari yana fad'in dan uwarka bazaka fad'amun ba?"ah ah kabi komai Ahankali dan Allah"cewar daddy yana tasowa ya janye Abba "Mubarak na huci yak'i mgn"Adaidai nan ummah ta shigo cikin d'akin sbd duk taji kiran da Abban ya masa sai taji tak'i nutsuwa musammun data san Abinda ta bashi ya binne"fatanta ba Asirinsu yatonu ba......kai Mubarak dama kana nan?"ya tafi koyon sallama"zaki fita ki bani waje ko kuwa kiranki nayi?"cewar Abbah yana watso mata mugun kallo.ikon Allah! ba zaki tafi ba?"Amma Alh Ai ka tsaya kaji me zance ko?"ta k'are maganar tana kyaftawa Mubarak Ido Alamar karya fad'i wani Abu game da Abinda ta bashi ya binne..koki fita ko kuma bakin Aurenki "da sauri ta fita"daddy dai na zaune bece komai ba sbd yanama ganin hak'urin Abba da harya iya zama da ummah...wlh wlh!! Kaji na rantse kak'i fad'amun gaskiya saina saki ita uwar taku Ayanzun kuma na cireka daga cikin jerin y'ay'a nah"gaban Mubarak ya fad'i sbd ya tsorata da furucin Abba"murya na rawa yace"kayi hak'uri dan Allah Abba d'an Akuya ne na binne sbd Ance idan nayi hakan zanyi kud'i.murmushin takaici Abba yayi kafin yace"karya kakeyi"mintina 2 na baka ka fad'amun gaskiya kona zartar da hukuncina Akan uwar taku da kai kanka.... Mubarak yayi shiru"daddy na jin komai yakuma fara fahimtar Akwai wata ak'asa"Mubarak na k'ok'arin mgn Dr darma ya shigo cikin parlourn"Atake k'amshin turarensa yacika wajen "yana sanye da jallabiya brown me gajeran hannu"fuskarsa tayi shar tana k'yallin Angunci "gaba d'aya tsintar kansa yayi da jin nauyin iyayen nasu"Abba ne ya Amsa sallamar tasa"ya duk'a ya gaidasu ya zauna kan carpet yana kallon Mubarak daya gansa ya had'e rai kallo be isheshiba.Abbah zan fad'a maka Amma dan Allah daga ni sai kai"idan bazaka iya fad'i nan gaban kowa ba kabari"muddin ka bari raina yab'aci wlh sai ka sani"zaka fad'a ko kuwa?"yak'are maganar cikin daka tsawa "dama ummah ce ta bani tace" naje na binne na tabbatar na binne da Asuba bayan kiran sallah kafin Atayar.tashi kaje ka kirata kuzo"ba musu yatashi yafita"Abba ya girgiza kansa idanunsa jajir yadubi daddy yace"wannan karon bazan iya jurewa ba"Allah yagani nayi hak'uri da luba Amma yanzun zuciyata takai mak'ura"da Asuba na gansa gaban flawas yana binne Abu"bayan nadawo daga masallaci naji ban Aminta da ganin hakan ba"shine naje na binne"Abin tashin hankali naga wannan Abin tare da d'an Akuya da aka had'asu Aka binne"da Alama da ransa Aka binnesa"da naga haka shine saina je wajen mlm na Annabi na masa bayani"na tsorata da irin Abinda ya fad'amun"shiyasama na kira nurah yaji komai Ayi komai gabansa.... shiru yyi sbd shigowar ummah"wacce kallo d'aya zaka mata kasan tana cikin tashin hankali...koma miye Alh tsakaninmu be kamata wasu su sani ba"banza Abba yamata yaci gaba da cewa "bayan ya gama bincika yace"zancen gaskiya Alh iliyasu yarinyar nan daka yima Aure shine suke so su raba Auren"Anyi wannan binne binne ne sbd idan mijin yazo gidan zaiji wani irin tsanarta daya koma zai saketa"kuma binciken yanuna mun ko fasa Auren ta na baya gaskiya Asiri ne Akayima yaron yazo yace muku ya fasa..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! cewar daddy cikin nuna damuwa"Dr darma yasaki murmushi tare da cewa" saidai kuyi hak'uri daddy dama gaskiya tuni nayi zargin hakan sbd Nima kwanaki na kama Mubarak.....ya labarta musu komai har zuwa sauran binciken da Akayi"ummah ta fashe da kuka tare da cewa" wlh had'in bakine sbd Amun sharri shine zakuce hakan ko?"Abba yabita da kallo da jajen idanunsa yana dafe da k'irjinsa yace"kaf cikin yarana bbu wanda nakeso nake tausayi kamar matan daga kan Ahyaan har zuwa Maryam "kije na sakeki saki ukku"cutar dani da y'ata da matata da kikayi kije keda Allah "Awa guda na baki ki kwashe duk Abinda kika san na kine ki ficemun daga gida kibar mun yarana"kai kuma nurah Allah yayi muku Albarka ya baka ikon ci gaba da kulawa da Ahyaan "Allah shine ya had'aku babu wanda ya Isa ya rabaku"kai kuma bazan maka baki ba zan maka Addu'a ta shiriya"ummah ta fashe da kuka tana rantse rantsen bata sakuba sai tayi k'arar daddy da Dr darma sune suka zuga Abba ya saketa"daga k'arshe Abba d'aki ya wuce"daddy da Dr darma suka fita"Mubarak ya kalleta yace "tashi muje ummah duk laifinki ne"saida nace miki bazan yiba kikace idan ban binneba zaki tsinemun kinga ga Abinda kika ja mana"yak'are maganar suna fitowa daga cikin parlourn"tamkar wata yarinya haka ummah ke kuka tana burgima ita bata saku ba"tun mamah bata fahimci Ainahin fitinar ba harta fahimta"saidai batace komai ba kuma bata shiga d'akin me gidan ba "ta bari taji zai mata zancen ne"gaba d'aya ummah ta Tara yaranta banda Mubarak ta sanar musu k'arya da gaskiya"gaba d'aya suka dinga kuka"ta kira mahaifiyarta ta waya ta sanar mata"sai cewa tayi kar taje ko Ina gata nan tafe itada innah Asabe... Abba dake daki kwance zuciyarsa na tafasa yafi Awa guda kwance"daya fahimci bata tafin ba saiya fito tsakar gidan da k'yar yake iya tafiya sbd k'irjinsa dake ciwo sakamakon damuwar data masa yawa"ke ! zaman me kike mun Agida da baki tafi ba?"tayi shiru "ya dako masu khadijah tsawa tare da cewa ku tashi ku wuce ciki"da sauri suka tashi"Adaidai nan wani yaro ya shigo yace"Ana sallama da mahaifin Mubarak "da mamaki Abba yace jeka Ina zuwa"yabi ummah da kallon tsana kafin yace" muddin nadawo na sameki sai kin gane bakida wayo shashasha kawai"yak'are maganar yana jan tsaki yafita"beyi cikakken minti biyar ba yadawo yana k'walama mama kira"ta fito ya kalleta yana girgiza kansa yace"bak'in cikin luba dana yaranta shine zai kasheni zainab "Mubarak daya fita d'azun yaje yayi shaye shayen sa son ransa har yaje yayiwa y'ar mutane fyad'e..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! Wlh kuwa zainab yanzun haka yana 'a rufe"Amma wlh wlh bbu inda zanje sai.....sai yayi shiru yadafe k'irjinsa "mamah ta matso da sauri ta rik'esa tana salati"sai gashi ya zube Ajikinta baya numfashi"ta saki salati ,yayinda ummah dake zaune tsakar gidan ke sauraren komai da kallonsu"itama ta tsorata da Abinda taji yana fad'i"mama kuwa ruwa ta d'iba tafara zuba masa Amma yak'i tashi"Aguje ta fita tayi bangaren su mamy bbu ko mayafi tana kuka gwanin ban tausayi"tana k'ok'arin wucewa su kuma su inna salame(mahaifiyar ummah ) da innah Asabe suka iso zasu shigo cikin gidan "kallo basu ishi mama ba ta wuce Abinta...... Atare da Mamy da daddy suka shigo tsakar gidan"inna Asabe na tsugunne gaban Abba yayinda ummah ke sanarwa mahaifiyarta k'arya da gaskiya "sai y'an Harare Harare takeyi"bbu wanda ya kulasu"daddy ya d'auki Abba yashiga dashi cikin parlourn "cikin ikon Allah da Aka dinga fesa masa ruwa ya farka....gaba d'aya yabisu da kallo harda inna Asabe hawaye na zubar masa gefen Ido ya shiga yimata bayanin Abinda ke faruwa"ya d'ora da fad'in ,muddin taci gaba da zauna mun Agida wlh Abu me munine zai faru "na tsani luba bana son ganinta! hak'uri kawai inna Asabe ke basa sbd bata tab'a zaton harda Asiri umman keyiba"ga kuma Aika Aikan da Mubarak yayi.saita baro d'akin tazo ta fara nuna mata bata kyautaba"sai gashi sunyi baran baran sunata zage zage da inna Asabe da ummah da kuma mahaifiyar umman"Abba yaso yafito daddy ya hanashi"daga k'arshe ummah ta kwashe y'an sauran komtsanta tabar su khadijah Adak'inta suna kuka....tun bayan fitar Dr darma Ahyaan ta shiga kitchen tana had'a Abin break fast jefi jefi kuma tana fitowa tana gyara parlourn "bayan ta idar ta shirya komai a dining table ta wuce d'aki cikin far gaban ganin Dr darma shiru be dawo gidan ba"da wannan tunanin ta rage kayan jikinta ta d'aura farin towel ta zauna gefen bed tana danna waya da nufin ta kirashi"hakan yayi daidai da turo k'ofar d'akin da yayi ya shigo da sallama "Ahyaan ta bishi da kallo fuskarsa bbu yabo bbu fallasa idanunsa har sunyi d'an ja"bestie! ta kira sunansa,ya kalleta suka had'a Ido "bece komai ba ya k'araso gefenta ya kwantar da kansa saman cinyoyinta ya rik'e hannayenta duka biyun"meke faruwa dan Allah?"wlh tunda ka fita gabana keta fad'uwa"Allah yasa ba wani abu marar kyau ya faru dakai ba ko cikin gidan....tabbas Abu marar kyau yafaru bestie "saidai Alhamdulillah yazo da sauk'i sbd bamuda hakkin kowa Akan mu ga kuma tasirin Addu'ar iyaye da wacce muke yiwa kanmu"na rasa me muka tsarewa luba Arayuwa datake jin zafin mu da zafin mamah??wani Abun tayi ko ? ya gyara kwanciyarsa yana sanar mata Abinda yafaru har zuwa sakinta da Abba yayi da fad'uwar sa da zuwan daddy har zuwa fyad'en da Mubarak yayiwa y'ar mutane"wanda bayan yatafi daddy ya kirashi yasanar masa yace" yazo.bayan yazo sukaje police station d'in sukayi mgn dasu sbd Abba yayi rantsuwar bbu inda zashi..... innalillahi wa inna ilaihir raju'un! sai kuma ta fashe da kuka tana girgiza kanta"kiyi hak'uri bestie sakayya yanzun ta fara gani"wlh idan kikaga irin dukan da Mubarak yaci a station zaki tausaya masa"har karaya sun masa ,sannan mahaifin yarinyar yace sai Anshiga kotu "daddy dai yabama y'an sandan wani Abu game da karsu koma dukansa.ita kuma saita koma gidan uwarta ta cigaba da zama suna kiwo"dama Ai in zaka gina ramin mugunta toka ginashi gajere"fatanmu Allah ya shiryeta yasa hakan yazama iznah ga y'an baya"Abinda na sani samun wani baya rageka da komai ,haka d'aukakarsa tunda Allah keyi"yak'are maganar yana yad'ago hannunsa ya share mata hawayenta tare da cewa" karki damu ko kiyi fushi, farin ciki zakiyi bestie" taso ta rabamu Allah be yadda ba"shi kuma Abdallah Allah ya bashi Asma'u yasa rabonsa ce"ta Amsa da Ameen tana lumshe Ido"idan ban dawoba shikenan bestie wanka zakiyi banda babyn ki?"yafad'a k'asa k'asa"tayi shiru "kinji?"ya fad'a yana shafar wuyanta zuwa k'irjinta....da sauri ta bud'e Idanunta dake a lumshe sbd jin towel nata ya kwance ya zame"kafin tayi wani Abu Akai Dr darma ya manna bakinsa saman nashanunta yana musu wata kyakykyawar cafka yana lumshe Ido"ta shafi gashin kansa tana k'ara bangare masa "shi kuwa tamkar yaron da yima beci Abincinsaba haka yabada himma yanata tsotseta son ransa"daga k'arshe ya cire rigarsa ya haye saman jikinta ya had'e bakin su waje guda "Ahyaan ba musu ta dinga bashi had'in kai har y'ar me gaba d'aya ta Afku"wanda jumawarsu ta yau tafi ta kullum "ba k'aramin jigatuwa tayiba sbd Dr ba sauk'i "ya tafiyar da ita yadda yakeso ta hanyar styles"da k'yar take iya tafiya"ko bayan sunyi wanka saida ya shafa mata cream d'in jiya sannan sukayi break fast suka kwanta manne da juna..... ************** Kimanin sati biyu kenan da tarewar Ahyaan Agidan Dr darma"bbu Abinda sukeyi sai zuba love"wanka ,cin Abinci,Aikace Aikace duk tare sukeyi"sai jiya daya koma Aiki mamy ta turo wata dattijuwa da zata dinga yimata Aiki"sbd Azatonta itama Ahyaan d'in ta koma wajen Aiki "sosai itada Dr darma sukayi kyau da haske"saidai batayi k'iba ba sai k'ugunta da yayi mugun girma har tana mamaki.sbd wasu kayan musammun siket ko gownt basu shigarta"ni kuwa nace tunda Dr na bada himma Ai dole ki bud'e...tunda tazo gidan uban gayyar baya sarara mata a shimfid'a "daurewa kawai takeyi"wani lokacin saita samasa kuka yake k'yaleta"kusan kullum saiya kwanta da ita sau biyu"har yanzun tak'i sabawa"ga kankana da zuma da kusan duk dare saiya bata"tun bata san manufarsa na bata itaba harma ta fahimta"saidai bata k'in sha zata Amsa tasha duk sanda yabata....tun ranar da zai koma office Ahyaan keson yi masa maganar nata zuwa Aikin Amma tana jin tsoron karta masa mgn ya nuna yaji zafi"saita hak'ura musammun data tuna da nasihar da mama ta mata"ki kasance me faranta ran mijinki,ki kasance idan yanada damuwa zaki shawo kansa har yayi farin ciki"yawan b'ata ma miji rai yana sawa ya rage sonki"duk idan ta tuna da haka sai taji bazata iya tambayarsa ba"kusan kullum sai sunyi waya da mamy....Afannin mubarak kuwa har Anyi zaman kotu An yanke masa hukuncin shekara10 Agidan yari"bisa Adalci da sassauci sbd yana cikin maye ya Aikata laifin.sashen su ummah kuwa tun kwananta ukku Agidan ta fara na damar baro d'akinta musammun sbd Abu biyu"kewar yaranta da kuma rashin samun ingantaccen Abinci" bbu wadataccen Abinci me rai da lafiya"sune babban Abinda yafara yimata karan tsaye"sai kuma kukan dabbobi da warin kashinsu da fitsarin su"idan tayi k'orafi inna salame tayi mata tas"ranar da taji irin hukuncin da aka yanke ma Mubarak Tasha kuka kamar ba gobe.ga Abba ya hana su Khadija zuwa su ganta"ya Amshe wayar Khadija d'in"bayan ya musu Jan Idon mama itace uwarsu yanzun, suka raina masa mata wlh zai iya tsinewa mutum"ita dai mamah iya kyautata tana musu"itama khadijah ba laifi idan taga Asma'u na taya maman Aiki tana kamawa"Abban kuma ba laifi mama na kwantar masa da hankali yad'an rage damuwa....yau yakama Wednesday "Dr darma na tsaye gaban dressing mirror"yaci zazzafan wanka na k'ananun kaya" Ahyaan na kwance saman bayansa tanata zuba masa shagwab'a son ransa"be jima da gama yamutsar taba sukayi wanka"Ajiye cum d'in hannunsa yayi bayan yagama taje sumar kansa dataji gyara"cikin taushin muryansa yace"bestie kefa kikace baraki jeba sbd mamy zatazo yau"shine kuma yanzun kike rigima?"Toba saika fasa zuwa ba mujira mamyn gaba d'aya ko?"ah ah ba'a yi hakaba"kota zo wareni gefe zakuyi tunda mamy bata had'aki da kowa ba"sannan kinga tun bayan Auren ban jebafa sai wannan satin"kuma na sanar musu zanje "rashin zuwan nawa bbu isasshiyar hujjah kinga zaija suji ba dad'i ko?"tayi shiru ta janye jikinta daga nasa ta koma gefen bed ta zauna"p cap d'insa ya d'auka ya iso gabanta ya duk'a ya kama hannunta yana jifarta da tattausan murmushi murya can k'asa yace"kar kiyi fushi da Aljannar ki bestie "samun p cap d'in na wuce hud'u harda kwata"wlh na miki Alk'awarin bbu ruwana da kowace mace kamar yadda kika sani Abaya to har yanzun haka nake"nida nake da kamar ke Aminatu babbar budurwa kuma sarauniyar mata towa zan kallah Awaje??kuma saiki fad'amun meye kikeso idan nadawo na miki tsaraba dashi ko?"saida ta turo baki kafin ta Amshi hular ta saka masa taja masa karan hancinsa murmushi na sub'uce mata"yayi dariya tare da cewa rakinki yayi yawa bestie"gaki da zak'i kamar zuma pls da dare karki mun raki kinji ko?"turashi ta dinga yi tak'i yin mgn"ya sumbaci lips nata da goshinta kafin ya mik'e tsaye ya duk'a ya d'auketa "ta saki k'ara tana zillewa"sai kuma ta kama murmushi dataga yana wani nishi Alamar ta masa nauyi"wlh broth kadinga Adalci"nice zance kanada nauyi "nida ko k'iba banyi ba"Eh bakiyiba Amma nan yayi kibar ko?"yafad'a yana shafa mazaunanta"ta bige masa hannu"ya direta bakin k'ofar tare da cewa saina dawo mr nurah darma"ta saki murmushi tare da cewa Allah yatsare mun kai"Allah yasa duk wacce ta kalleka ta makance"ya dinga dariya ya rungumeta Ahankali yace "kamar karna tafi na barki bestie"ke d'in farin cika nace"ilove you! Ilove you too "ya fad'a yana cikata yafita cikin farin ciki"ita kuma ta dawo cikin parlourn ta zauna "ko zaman mintina 5 batayi ba taji knocking"ta je ta bud'e batare data tambayi ko waye ba"tana bud'ewa saiga mamy tsaye itada khaleel daya kawota da mashin tazo taga d'akin Ahyaan"ihun murna tayi ta rungume mamyn suna dariya gaba d'aya suka wuce cikin parlourn....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *75&76* *Littafin kud'i ne!* ........saida Ahyaan ta cika gaban mamy da Abubuwan motsa baki sannan ta zauna suka fara gaisawa.gaba d'aya yau saita tsintsi kanta da jin nauyin mamyn"gashi ta lura tanata kallonta"saita sunkuyar dakai k'asa tana danna waya "mamy kuwa taji dad'in ganin yadda ta k'ara kyau,haske ,da murjewar jiki"saidai taga bata k'ara k'iba ba sai uban hips data k'ara "tun Anan ta fahimci lallai d'an nata fitinanne ne lamba d'aya"Ajiye cup d'in hannunta tayi tare da cewa" ni Ahyaan da baki kawo Abincin nan ba sbd Ak'oshe nake"kuma kwanaki kin kai mana Abinci balle kice sai naci girkinki"haba mamy niban yardaba "dan Allah ko kad'an ne kici"ta fad'a cikin shagwab'a"khaleel dake zaune yana danna waya ya matso ya d'auki robar lemo yana tashi tsaye yace"zanje nadawo mamy"karfa kajima kazo mu wuce gida"wai mamy basai dare zaki tafiba?haba Ahyaan zaman me zan muku Agida harna kai dare?"danma kin matsa ne Alh yace Eh yaka mata nazo naga d'akinki "ta fad'a tana gyara zamanta tace"kin koma wajen Aiki ne?"ah ah mamy zan dai koma d'in"yo meyasa baki koma ba?"tayi d'an jim sai kuma tace"dama Ina jiran broth ne yace" zaya nema mun transfer d'in wajen aiki.dato kawai mamy ta Amsa taci gaba dacin Abincin suna fira jefi jefi harta idar"tana fad'an khaleel shiru be dawo ba saiga shi ya shigo"Ahyaan ta wuce d'aki ta sako sabilai na wanka cikin ledar shopping ta mik'a ma khaleel tare da cewa rik'e ma mamy"in sha Allah week end zamuzo da broth"Abaya cewafa yayi duk week end zai barni na dinga zuwa shine banjeba"mamy na murmushi tace"wannan dai week end d'in zai kawoki"ranar friday kuma Autah na zaizo sbd yayi kewarki"ko jiya saida nace masa Akawo Auta yace sai week end "karki damu wata ran saima kin gaji dasu"Amma Ahyaan bazan Amsaba ba d'awainiya nazo na kamiki ba....daure fuska tayi ta juya baya"shikenan nagode Allah yayi muku Albarka"kai kaje gani nan zuwa"ta fad'a tana kallon khaleel"bayan ya fita tace"Ahyaan Ina fatan babu wata matsala ko?"idan kuma Akwai ki sanar mun dan Allah karki ji kunya "niba surukarki bace ni uwace Agareki"na sani mamy wlh bbu komai "to Alhamdulillah Ayita hak'uri dan Allah"in sha Allah"ta fad'a tana yo mata rakkiya har bakin k'ofar parlourn "bayan ta fita ta rufe k'ofar ta dawo ta zauna cikin parlourn tana danna waya.....k'arfe 6:48 pm Dr darma yaturo k'ofar parlourn ya shigo rik'e da manyan ledoji Ahannunsa fuskarsa k'awace da tattausan murmushi yana kallon gimbiyar tasa data gaji da jiransa....babbar budurwa bana fushi bane taso ki tarbi babyn ko ? ko kuma nace ogah?"sbd haka naji magulmatan mata na cewa maza wai ogah"murmushi ya sub'uce mata ta d'an kallesa ta gallah masa harara"sorry Amun dago wlh saida nayi da gaske na samu na kufto gida sbd bana so ki gaji da jirana"dukda nasan kina tare da mamy "na kirata tace bata jima ba ta tafi"yak'are maganar yana nufota"ta taso ta Amshi ledar"saiya rungumeta ya rad'a mata wata kalma cikin kunne ta saki dariya tana b'oye fuskarta Ajikinsa tace" nidai babu ruwan bestie "kece kuwa kike da ruwa harma da tsaki, ya k'are maganar yana cikata ta Amshi ledar daya shigo da ita ta wuce kitchen shi kuma ya nufi upstairs....kaza ce da kifi duk gasassu sai kankana,K'wallo guda"ta girgiza kanta ta sakata cikin fridge"naman ta juye cikin tray ta rufe ta fito da nufin itama taje tayi Alwallah"Adaidai lokacin ya sakko k'asan fuskarsa da lemar ruwa ya matso ya yarfo mata ruwan yana d'age gira yace"y'an matan doctor ki tabbatar kinsha had'in nan kafin nadawo pls"waini broth meye Amfanin sane dakake ta d'irka mun shi bbu ji bbu gani kullum??tun Ina marmarinsa harma na dena wlh"uhmmm bestie nasan kin sani kika tambaya"to Amfaninsa saman bed ne"kin gane ko?"yafad'a yana k'asa da murya"saita k'i mgn ta wuce d'aki shi kuma yafita.Awannan dare Ahyaan ta gurzu Ahannun Dr darma.... washe gari misalin karfe 8:42 am"mamy na zaune a parlournta bayan ta gama break fast Dr darma ya shigo da sallama"yaci wankan suit milk colour "yayi masifar yin kyau tamkar d'an saurayi"har wata y'ar k'iba yayi sbd samun nutsuwa da kwanciyar hankali "kasancewar yanzun tunda yayi Aure Aka maida masa lokacin zuwa office 9am"ya tashi 2 pm.Anutse ya zauna suka gaisa da mamy ya mik'a mata wata leda yana murmushi yace"gashi inji y'arki "in sha Allah week end zan daure tazo dai gidan datake kwad'ayin zuwa"Allah sarki Ahyaan bata gajiya da hidima mena samu kuma?"ko jiyama wlh bakaga sabilai da mayukan data bani ba"dana k'i Amsa ta nuna tayi fushi"ko yanzun ma cewa tayi jiya taso ta baki tasan bazaki Amsa ba shiyasa ta bari nataho dashi"hakane nagode Allah yayi muku Albarka "dan Allah Ayita hak'uri nurah"kansa Ak'asa yace "in sha Allah"madallah ! Amma meyasa bata koma wajen Aiki ba?"ya d'ago kansa ya kalleta kafin yace"me Ahyaan d'in tace miki mamy?"kamar ya kenan?Ina tambayarka kana tambayata"me kuwa zatace mun?"na tambayeta ta koma wajen Aiki tace" ah ah "wai kace zaka samu Amata transfer "Akan me zaka mata transfer?"sannan kanada yak'inin har zuwa yaushe zata kai kafin Asamu transfer d'in harta koma?"Amfanin karatu shine Asami Aiki"ita kuma ta samu to Akanme zaka tsiro da batun wani transfer?"Ada ta jima bata samu Aikin ba yanzun kuma Allah ya bata sai tayi Amfani da damarta ko?"sbd haka kabar min yarinya ta koma bakin Aikinta kana jina?"wata ran idan An samu wadatar fin haka kana iya cewa ta dena Amma banda yanzun tunda bata juma da farawa ba...yayi shiru ya sunkuyar dakai k'asa "saidai ransa ya b'aci"haushi biyu ne Aransa,na Ahyaan dana fad'an mamy "Ahankali ya mik'e tsaye tare da cewa" kiyi hak'uri zata koma in sha Allah" daga haka ya fita daga cikin parlourn"dukda mamyn taso ta dakatar dashi.Amma be tsayaba yafita..... kamar ko yaushe idan ta gama tsara girkinta zata je ta d'auki wankanta taci gayunta ta zauna zaman jiran dawowarsa "dan yau harma da lalle na yanke ta sanya ga yatsun hannunta da tafin hannunta"yayi maroon gwanin kyau "tun wajen k'arfe 1:35 pm take zaune sanye da k'ananun kaya ta daure gashinta Atsakkiyar kai"tanata zuba k'amshi fuskarta Tasha make up"har k'arfe 2 Dr darma be dawo ba"har tad'an fara jin damuwa"dama tayi mamakin yau tunda yafita be kirata ba"tadai tura masa text message na kalaman soyayya da nuna tsantsar kulawa ga mutum"be maido reply ba "sai tayi zaton may be yana busy ne"saidai ganin har biyu ta wuce be shigo ba saita danna masa kira....harta shiga ta gama ringing ba'a d'auka ba"ta koma kira nanma haka"gabanta yafad'i! ta Ajiye wayar tana tunanin kodai Fatima matar mu'az zata kira tace ta turo mata contact d'in mu'az ta kirashi,ko yaje Asibintin ya binciko yaji lafiya??tana wannan tunanin taji motsinsa yana saka key ya bud'e k'ofar "da sauri ta mik'e tsaye tana kallon bakin k'ofar"Adaidai lokacin ya shigo cikin parlourn suka had'a Ido "gabanta yafad'i sbd ganin fuskarsa bbu walwala ko kad'an ya wani d'aure fuska"dama ta lura yau da y'an miskilancin ya tashi"taji haushin yadda ya shigo ya wani d'aure fuska bayan be saba mata da shigowa ahakan ba"ko sallamar ma can ciki yayita"saita daure ta Amsa tana cewa sannu da zuwa bestie"beko kalli gefen datake ba ya wuce saman Abinsa.....batayi fushi ba sbd ita rayuwa uzuri Akeyi "sai tayi zaton toko wani yabata masa rai Awaje? matsayinta na matarsa yaka mata taje taji damuwarsa kamar yadda itama idan tanada damuwa yake k'ok'arin ganin ta fita daga cikin damuwar.tunanin hakan yasa itama ta wuce saman"Ahankali ta turo k'ofar d'akin "yana tsaye gaban mirror ya cire suit coat nashi yana k'ok'arin cire ta cikin ta shigo"be juyoba yaci gaba da Abinda yakeyi "rungumesa ta baya tayi ta saki kukan shagwab'a tana cewa"wai broth meke faruwa zaka sani cikin damuwa bayan baka saba shigo mun Ahaka ba??na kuma kiraka shine kak'i d'auka ko?"beyi mgn ba sai hannayenta data masa zobe dasu ya janye tamkar bayaso yace"kinfi kowa sanin meya faru?"Ai sbd dai Aiki kika gayama mamy ko?"to ba damuwa kije kiyi Aiki tunda shi Aikin ya fini mahinmanci Awajenki.yana fad'in hakan ya rab'a ta gabanta ya wuce ya shiga bath room "Ahyaan ta sauke numfashi tana jin wani tuk'uk'in bacin rai nataso mata"dama sbd mamy ta masa fad'an yabarta ta koma bakin Aikinta shine zai shigo yana mata haka?"ita idan tasan sbd ita yake hakan bazamq ta tambayesa meke faruwa ba zata barsa."tasan kuma mamy ba wani abu zatace masa tace mata ba"kawai zata nuna masa yabarta ta koma Aiki shine zai fassarata da duk yadda yaga dama"hawayen bak'in ciki suka wanke mata fuska "ta tuna da nasihar mahaifiyarta.*kiyi hak'uri Ahyaan da zaman ta kewar Aure"wata ran halin Namiji idan yanuna miki zaki d'auka tamkar be sonki"saidai fa dole kiyi hak'uri tunda kece ak'asa*"ta furzan da huci daga bakinta ta zauna gefen bed d'in"bata jima da zama ba ya fito yanata wani ciccin magani "kallo be ishetaba tace"kayi hak'uri ban sanarwa mamy da komai ba saida ta tambayeni na koma wajen Aiki nace mata ah ah"tace meyasa?"sai nace mata kace zakayi mgn Amun transfer ne.bayan haka ban k'ara da komai ba"kuma nasan itama bazata sanar maka sama da hakan ba"Ai sbd batun Aiki ne ko?"to ba damuwa na hak'ura da Aikin gaba d'aya"xanima tura musu sak'o na Ajiye Aikin. bana so na zama sanadin b'acin ran kowa balle kuma mjijin danake Aure "Ina k'ara baka hak'uri Akaro na biyu"ga kuma Abincin ka can idan ka gama saika fito kaci"tana kai Aya Azancen nata ta mik'e tsaye ta fita sbd kukan daya ci k'arfinta.... dab'as ya zauna gefen bed d'in jikinsa Asanyaye. gaba d'aya sai yaga kamar be kyauta mata ba"shi yayi hakane sbd yaji haushin yadda ta nace ga son komawa wajen Aikin"bayan tasan yana kishinta matuk'a "ga ya lura mamy bata son laifin Ahyaan komai tayi daidai ne awajenta.ya lura kamar ma tayi kuka da yana Abath room "saidai yaji dad'in yadda ta bashi hak'uri"kawai zai hak'ura ta koma saiya cigaba da bincika transfer d'in idan har za'a samu"da wannan tunanin ya sakko k'asan"saidai bbu ita bbu Alamar ta"ransa yabashi tana d'aki"saidai izzarsa da jin kansa sun hana yabita"shi kad'ai yaci Abincin,bayan ya gama ya fita yayi sallar la'asar"sai A lokacin Ahyaan data gama cin kukanta ta fito ta taje taci Abinci sannan ta koma d'aki "koda ta idar da sallah zamanta tayi nan bata fitoba har isha'i...duk Abinda yaka mata tayi kafin kwanciya saida tayi"kasancewar d'akinsa dama suke kwana ,suna dai shigowa nan d'akin nata Amma basu kwana"taso Ace ta share da lamarinsa Amma kishin kar yayi waya da wata"da kuma bata so ta saba masa da idan suna fushi da juna su dinga raba makwanci"wand'annan dalilan suka saka bayan ta shirya ta fito ta turo k'ofar d'akin nasa ta shigo da sallama "yana zaune jingine Ajikin fuskar gadon yana danne danne Awaya"Azuciyarsa yana tunanin wai Ahyaan fushi kenan takeyi dashi tunda gashi tak'i zuwa su kwanta "kodai yaje ya duba yaga lafiya??yana wannan tunanin ta shigo cikin d'akin"cikin basarwa ya Amsa sallamar tata"ya saci kallon ta ya lumshe Ido sbd k'amshin turarukan jikinta da suka iso masa"sai bata kulashiba ta nufi can k'arshen gadon taja pillow ta kwanta Abinta.tafi mintina 30 da kwanciya sannan shima ya kwanta nesa da ita...gaba d'aya daga shi har ita kowane da irin kalar tunanin da yakeyi Azuciyarsa"itace ta riga shi yin bacci"shi kuma feeling ne ke damunsa sbd yasaba duk dare baya k'yaleta "Amma yau yana jin baya iya neman wani Abu daga wajenta tunda shi zata shama k'amshi...yajima yana juye juye da k'yar yayi bacci gashi bashida magani balle yasha.washe gari da Asuba Ahyaan tabar d'akinsa ta koma nata d'akin tayi sallah sannan ta koma bacci....tana cikin baccin taji Ana shafar ta da lalubarta"tad'an bud'e Ido"Dr darma ne gabanta ya mata rumfa da faffad'an k'irjinsa "idanunsa sunyi jajir sun k'ank'ance"maida Idanunta tayi ta rufe....duk yadda yake romancing d'inta k'in nuna masa ta shagala tayi"bata hana shiba saidai bata taya saba kamar yadda suka saba yi Abaya"be damuba yaci gaba da hidimar gabansa"saida ya kwashe Awa biyu sannan ya rabu da ita ya kwanta gefenta"ita kuma taja bed sheet ta rufe jikinta"murya can k'asa yace"bestie nan zamuyi wankan ko d'akina?"sosai tayi mamakin jin kalamansa"Amma da yake itama ta shirya nuna masa saiya gane kuransa"saita yamutsa fuska tace"niba yanzun zanyi ba"sai yaushe?"kinsan fa ba'a son zama da janaba Ajiki ko?"tayi shiru "sai bece komai ba ya sauka daga saman bed d'in ya suturta jikinsa ya fita sbd ya fahimci wankan ne ke bata so tayi dashi.... Ummah ce zaune tsakar gidan mahaifiyarta tayi tagumi duk Abin duniya ya dameta"tun bayan tayi sati biyu da fitowa sha'awa ke damunta ta rasa yaya zatayi da ranta "ita damuwarta inma zata samu wanda zata Aura idan ta gama zaman iddah da sauk'i....Assalamu Alaikum! Ina luba?"cewar mak'ociyarsu me suna mmn imaan me dashe" gani ince lafiya dai,tunda ban jima da baro gidan kiba?"itace ta kawo haka"wlh ki fito mun da wayata da kika sace ko kuwa wlh hukuma zata rabamu.kina fita na nemi waya na rasa"bayan kuma daga ke bbu wanda ya shigo cikin gidan "kuma wayar nanan saman fridge kika shigo kika kawo kud'in dashe.....uban kuturu yayi kad'an balle na makaho"ke dan kutumar ubanki kin Isa ki samun sata da mutuncina da komai? mutunci fa kika ce?ban ganshi Ajikin kiba"ba zawarci kike ba kin fito kina zaman idda kokin d'auka bamu sani ba?"ta fad'a tana binta da kallon raini sama da k'asa"kafin taci gaba da cewa" tun muna mu biyu bani wayata salin Alin ko kuwa wlh hukuma zata rabamu"na fiki tashanci da fitinah"ummah ta mik'e tsaye ta matso tana nunata da yatsa tana lailayo Ashar tana danna mata.....ah ah wai fitinar me nakeji ne haka?"cewar inna salame tana fitowa daga cikin d'akin ta"wai inna y'ar iskar matar nan daga na shiga yanzun nakai mata kud'in dashen da kika bani wai na sace mata waya?"wannan wane irin iskanci ne"na miki kama da b'arauniya ne?haka kikace ?"Eh haka nace"batayi mgn ba ta juya ta fita"ummah taja tsaki sbd tasan harga Allah duk rashin imaninta bata tab'a satar Abin wani ba.....kusan shud'ewar Awa guda da rabi saiga y'an sanda 2 suka zo suka tafi da ummah cikin cin zarafi"sbd mijin mmn imaan yabada shedar yana nan ta shigo"kuma wata mata Anan mak'otan su sunga sadda ta shiga gidan harma gaisawa sunyi da ita.Police sunce kota biya 85k kud'in waya ko kuma tayita kwana station saita biya su saketa....tunda ummah take Aduniya bata tab'a shiga damuwa , b'acin rai, bak'in ciki da tozarci irin wannan na yau ba"babban tashin hankalinta saida taga inda zata kwana"gashi har dare bbu kowa nata daya zo"daga k'arshe saida tayi kwana 2 sannan inna salame da babban wanta mlm Amadu suka zo"wanda dama fushi yakeyi da ita sbd yasan mugun halinta itace sanadin kashe Aurenta"kaintsaye ya sanar mata bazai iya biyan kud'inba ta kansa yakeyi"itama inna salame tace wlh bazata iya biya ba batada halin su na Abinci take nema"saidai idan tunkiyarta data siya tana kiwo data siyar da kayan d'akinta data fito"to sai idan ita za'a siyar Abiya ta fito"batayi gaddama ba tace Asiyar Azo Abiya. Awannan rana ummah taci kukan b'akin ciki "ta tabbatar da Mubarak baya gidan yari koda beda su zaiyi Aikin wahala yasamo sbd afito da ita.tunda ta Rabu da Abba bata tab'a damuwa ko nadama ba sai yau"sbd taga sanadin zawarci yaja mata taka sawun b'arawo"ko kuma sharri ne matar tayi mata oho"ta tabbatar idan gidan Aurenta take Akwai ubanda ya Isa yazo har gidanta yaci zarafinta.Awashe garin ranar Aka kawo kud'in Aka biya suka saketa.tunda ta koma tayi sanyi ta kumayi baya da mahaifiyar tata"yanzun damuwarta rashin da take ciki da kuma rashin y'ay'an ta,ga kuma sha'awa na damunta"matsala goma da ishirin.... **************** Kimanin sati d'aya kenan Dr darma da Ahyaan na zaman yiwa juna gwale gwale "gaba d'aya kowanan su yaji jiki musammun Dr darma dan yafita damuwa da yadda tayi watsi dashi"kullum da safe zata gaidashi ta shirya masa Abin break fast"hakama da rana zata masa girki "saidai sun dena,wanka tare ,cin Abinci tare,wasa da dariya ko kokoyin da sukeyi"da hawa jikinsa datakeyi tayita masa shagwab'a"ko kuma ta yadda ya tayata Aiki duk basuyi.sannan duk idan yakirata shimfid'arsa zataje saidai bata tayasa"idan tana parlourn ya dawo zata koma d'aki"ko Abu yabata zatace masa yabarsa ta gode"gaba d'aya Dr darma ya rasa mafitah"har basar da ita yayi na kwana 2 be kwanta da itaba "ya zata k'ilan ta bashi hak'uri ta dawo su shirya sai yaji shiru..damuwar tasa har ta shafi Aikinsa "ita kanta mamy ta fara lura kamar yanada damuwa "Amma data kira Ahyaan sbd taji suna lafiya? saita nuna mata Ai normal suke. yau yakasance Friday tun wajen 8 am ya fita sbd ko break fast beyi ba tsabar damuwar data masa yawa"sai wajen 12 yabaro Asibiti"kai tsaye gidan mu'az yayima tsinke"ya samu shima yadawo daga office sbd yayi shirin zuwa sallar juma'a"saidai tun shigowarsa cikin parlourn zuwa zamansa mu'az ya fahimci yanada damuwa "Fatima kuwa da suka gama gaisawa da k'yar ta tashi ta basu waje sbd cikinta ya tsufa ,haihuwa yau ko gobe.... Abokinah wai meke damunka naga kamar baka lafiya?"ga idanu sun maka jajir?"d'an yamutsa fuska yayi yace "tashi ka cire jallabiya ka sako kaya muje zan maka bayani cikin mota"okay kawai ya Amsa ya tashi ya wuce ciki. be jimaba ya fito suka fita"saida suka hau saman titi sannan Dr darma ya fara yimasa bayanin matsalarsa da irin horon da Ahyaan ke musu"mu'az ya dinga b'abb'aka dariya "yaja tsaki tare da cewa idan dariya zakamun wlh zan tsaya ka fitar mun daga cikin mota"me yayi zafi Abokinah bani nakashe zomon ba.kace mutuniyar nata horo ? gaskiya ta kyauta sbd hakan shine daidai dakai"ni wlh banma yi zaton Ahyaan zata dinga yi maka biyayya irin haka ba kodan sbd Kuna AGE MATE'S da ita .bewar Allah mace ta gari kenan"uhmm kayi kuskure ko wacce ta girmeka ka Aura zata maka biyayya in har tana son tsira balle kuma sa'ar mutum.hakane Abokinah"Amma gaskiya kayi kuskure"laifin Ahyaan kad'an ne Anan "sannan kalaman mamy gaskiya ne"saidai inaso ka fahimci Abinda Ahyaan zatayi da wanda baza tayi ba.bana zaton zata kula AA koda suna had'uwa dashi Acan"sbd haka zamuje zan had'aku na baku hak'uri "saidai gaskiya dole Anan gaba ka kiyaye yin makamancin hakan"shikenan Abokinah naji na Amshi laifinah nidai damuwata matata ta sakko mu dawo kamar da"na fahimci bawai kayi Aure ka kwanta da mace shine farin ciki ba"ah ah"zaman takewa cikin so da k'aunar da wasa da juna sune farin ciki dajin dad'in Aure "wlh sati gudan nan data d'auke wuta kamar maraya haka na koma"mu'az ya shek'e da dariya "Dr darma ya wurgo masa harara yana masa sharrin shima wata ran zata kwab'e masa"ya k'are maganar yana danna horn "bayan get man ya bud'e get suka shige....tunda sukayi parking Ahara ban k'amshin girkin Ahyaan daya shika wajen yakai musu ziyara"Atake tsohuwar yunwar uban gayyar ta motsa"saidai yaji fargaba Aransa "ya kalli mu'az yace" bara na fara shiga na sanar mata zaka shigo"okay yafad'a yana daga tsaye gefen k'ofar "shi kuma yasaka key yabud'e ya shiga....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *77&78* *Littafin kud'i ne!* ........Anutse yake bin illahirin cikin parlourn da kallo Amma bega Alamar Ahyaan tana Aciki ba"saidai gaba d'aya parlourn Agyare yake is very need"sai k'amshin turarukan wuta ke tashi"jin motsi a kitchen da kuma k'amshin girki daya daki hancinsa yasaka yanufi cikin kitchen d'in...Ahyaan kuwa na tsaye gaban gas cooker tana juya miya "tana sanye da doguwar riga k'arama y'ar kanti pink colour me gajeran hannu.wacce iyakarta daidai cinyarta"kanta bbu d'an kwali tana Aikin tana ya mutsa fuska sbd yau ta tashi jikinta ba dad'i"ga haushin mutumin nata daya fita beyi kari ba ya bar mata kayanta be ciba....ji yakeyi tamkar yaje yayi hugging nata"sbd Acikin y'an kwanakin nan ba k'aramin missing wasan su da ita yake ba"ga k'amshin turarukan jikinta dake kashesa matuk'a"duk yayi missing...e hemm !! yayi gyaran murya had'e da yin sallama"saida taji fad'uwar gaba "saita dake ta Amsa sallamar ba tare data juyo ta kallesaba.kizo ga mu'az nan zaku gaisa"yi tayi kamar bata jiba....ko bakiji ne?"yafad'a cikin shan mur had'e da nuna shifa babba ne"naji ! ta fad'a still bata kallesaba"saiya juya ya fita ya shiga cikin bed room d'inta dake nan k'asa ya d'akko mata doguwar hijab"yana k'ok'arin fitowa daga cikin d'akin ita kuma tana k'ok'arin shigowa....sai gata ale ale saman jikinsa bayan sunyi karo"da sauri tayi k'ok'arin zamewa daga jikin nasa"sai yayi saurin k'ank'ameta yana sauke Ajiyar zuciya"mlm wai miye haka ka cikani mana?"ta fad'a cikin tsiwa tana yamutsa fuska "idan Ank'i meye zakiyi ne?"tak'i mgn "yanzun irin wannan rayuwar da kika zab'a mana muyi itace kike ganin tayi daidai Ahyaan? kuka ta saka masa tana turashi"shi kuma gaba d'aya jikinsa ya saki musammun yadda na shanunta ke shafar jikinsa"da Alama ko bra bata saka ba"badan yasoba ya cikata sbd bashida k'arfi Ajiki"ungo ki saka bara nace ya shigo"ni bana son wacce ka d'auka "kuma wai dole sai mun gaisa dashi ne??"bestie meyasa kike son b'ata mun rai ne?"yafad'a yana tsareta da mayatattun idanuwansa "sai batace komai ba ta Amsa ta saka"shi kuma ya fito yana yiwa mu'az flashing"bayan ya kashe wayar ya zauna kan 2 seeter ya Aza k'afa d'aya kan d'aya yana girgiza su"Ahaka Ahyaan ta fito daga cikin d'akin tazo zata zauna...zonan ki zauna guna! ni bana son zama kusa dakai"to shikenan nagode"be rufe bakiba mu'az ya shigo cikin parlourn da sallama "sai Ahyaan ta Amsa fuska Asake tana k'ok'arin zama gefen Dr darma....yayi saurin dakatar da ita da cewa"kince baki son zama kusa dani ?sbd haka saiki san nayi "barama na kira baby nah"ya fad'a yana matsowa sbd karta zauna... Atake Ahyaan ta had'e rai tana saurin zama, sai gata ta zauna saman cinyoyinsa tana turashi had'e da cewa" indai da gaske yakeyi zai kira wata ta gama zama dashi....mu'az ya bisu da kallo yana murmushi"ganin yadda Ahyaan ta haukace masa yasaka shi ba shiri yace wasa yake mata"duk kuma sai taji kunya sbd ganin gasu gaban mu'az"sai tayi saurin zamewa ta zauna k'asa "shi kuma ya rik'e hannunta guda yak'i saki"sai son k'wacewa takeyi Amma yak'i cikata....dan Allah nidai kuyi hak'uri ku bani hankalinku Anan"Ahyaan ke wajenki nazo dan Allah"kanta Ak'asa batace komai ba.yaci gaba da cewa" banji dad'in Abinda yafaru ba sbd sanandin Aikinki"nasan Abokinah be kyauta ba ko kad'an "yau na gansa cikin damuwa na tsaresa sai naji meke faruwa?shine saiya sanar mun"na nuna masa kuskuransa yakuma d'auka "kiyi hak'uri Ahyaan komai ya wuce"dama shi zaman tare zomu zauna zomu sab'a ne"daga yanzun idan an samu sab'ani ba fata nake ba dan Allah kudena k'auracewa juna"kuma zaki koma bakin Aikinki ranar monday in sha Allah Ina fatan komai ya wuce?"tayi shiru "kinji ?"ba komai dukda ni nama hak'ura da Aikin baki d'aya.ah ah baza Ayi hakan ba"to ai tunda naga Alamar be yarda dani ba"kuma wanda yakeyi sbd shi yama bar gidan TV d'in, yanemi transfer tun bayan sati 2 da suka wuce"haka Asma'u ta sanar mun"ban sanar masa ba sbd kar yayi zaton na damu da rayuwar wani"nima mgn ta kawo mgn take sanar mun.to kagani ma Ashe baya Aiki Acan?"Dr darma yace"koma miye nidai Adena zancen ya wuce"to Amma ba cewa kayi ba zaka kira babyn ka?"murmushi ya saki yana sumbatar hannunta yace"tsokanarki nakeyi Aminatu "nuraddeen nakine ke d'aya"bana iya had'a matsayinki dana wata mace Azuciyata.mikewa mu'az yayi sbd ganin k'arfe 1:2 pm tayi,gashi Abokin nasa na cikin shauk'i"Abokinah lokacin sallar ya kusan befi saura 20 minit ba zan wuce kawai "bara nazo mu tafi tunda bada mota kake ba"to shikenan Amarya na wuce"Agaidamun k'awata "saita kiramu zanzo"to ai gab take da kiran naku "Allah yaraba lafiya"ta fad'a yana Amsawa da Ameen kafin ya fita"da sauri Dr darma yadawo k'asan kusa da ita ya rungumeta"itama k'ank'amesa tayi tana shafar fuskarsa sbd tayi kewarsa sosai"bestie kiyi hak'uri kinji?"nafa hak'ura mutumin kirki"kaje kar yaya mu'az ya gaji da jiranka"wlh kamar karna tafi na barki"dandai sallar juma'a ne daba ita bace danayi Anan gida"ko zaki bini muje?"nidai zanji kunya ga yaya mu'az kuma ban Ida girki ba "gashi tun wankan safe ban koma wani ba"to zaki jira nadawo sai muyi wankan?"kanta ta gyad'a masa tana lumshe Ido sbd jin yana zare mata hijab d'in jikinta ya aza hannuwansa saman tudun nashanunta yana yamutsarsu da murzarsu"yana kuma sinsinar dokin wuyanta da bayanta"gaba d'aya idanunsu Alumshe suke sai shafa gashin kansa takeyi... ringing d'in wayarsa yasaka ta bud'e Idanunta da sauri ta rik'e hannayensa da yake k'ok'arin turawa cikin rigarta"pls bestie ki barni kinji?"ya fad'a yana zare hannunsa daga cikin nata ya d'auki wayar yayi picking "murya Amace yace"pls mu'az kaje kawai...be jira cewar saba ya yanke wayar yana janyo Ahyaan saman jikinsa yayi sama da rigar dake jikinta yakaima k'irjinta wata wawar cafka yana sakin nishi"ta lumshe Ido tana bankare masa da shafar sassan jikinsa suna maida numfashi Atare.wata iriyar tsotsa yakema k'irjinta kamar zai cinye su"tun tana jin dad'i har tafara jin zafi Amma beda Alamar denawa"pls broth zafi kayi hak'uri kar....janye bakinsa yayi yamaida saman nata "da sauri ta tallabe kansa suna kissing d'in juna kamar babu gobe har y'ar me gaba d'aya ta afku Anan cikin parlourn "wanda saida Dr darma ya share Awa biyu yana Abu guda "saida Ahyaan ta saka masa kuka sannan yabarta badan ya gaji ba"sai dan sbd tausayinta da kuma sallar dake kansu da basuyi ba"musammun daya fahimci muddin yadinga wuce sama da kwana 2 be kwanta da itaba zata k'ara matsewa.... "da taimakonsa sukayi wanka da sallar Azahar data wuce su"sannan Ahyaan ta samu ta lallab'a shi yatafi masallaci dan yayi sallar la'asar "ita kuma bayan tayi tata ta saka kaya mararsa nauyi ta fito ta wuce kitchen "da k'yar take tafiya har sit bath tayi Amma sai Ahankali"ita Abin nasa har tsoro yake bata"tana kwashe miyar data Ida taji motsinsa ya shigo ,bata juyoba yayi hugging nata ta baya"murya can k'asa yace "bestie yunwa pls"sorry baby yanzun zakaci"tunda dama bakayi break fast ba dole kaji yunwa yanzun "Amma saika fara shan Lipton sannan saika ci wani Abin ko?"meyasa?"sbd y'an cikinka su warware"to shikenan *Dr Aminatu darma*! ta saki murmushi sbd ita tama manta Ashe likitah ne, shine kuma yake tambaya"nidai ba likitah bace matar dai likitah ce"hakane kema wata ran ai har Allura zaki iya ko?"tayi murmushi tana rufe warmer d'in "shi kuma kansa ya kwantar saman bayanta ya shige jikinta sosai"bestie! Uhmm"me kake sone?"ba wannan Abin kebe isheni ba"to shikenan kaci Abinci tukum"ah ah inaso ki huta saida dare sannan "to shikenan"ta fad'a tana d'an jin dad'i Aranta "sbd tasan zuwa lokacin ko yaya ta huta.kawo na d'auka miki ko sarauniya"ba musu ta bashi suka fito suka nufi dining area d'in ajere"ko wane fuskarsa d'auke da murmushi"bayan sun zauna ta had'a masa Lipton yafara kurb'a yanata kallonta"ita kuma tana zuba musu Abinci"can tace wannan kallon fa na meye?"sbd Ina sonki ne"ta saki murmushi cikin jin dad'i "bayan ya gama shan Lipton d'in suka ci Abincin"suna idarwa kuma suka dinga wasanni da guje guje irin na masoya Acikin parlourn "sunata dariya cikin farin ciki Abinsu"sai gab da sallar magrib Dr darma yafita"yana kuma gama salla yadawo gidan"isha'i ma Agidan yayita Aranar "bayan ya gama suka sake bud'e sabon babin soyayya"Awannan dare Ahyaan taga rawar kai iri iri wajen mutumin nata....washe gari suna gama sallar Asuba Dr darma ya d'ora daga inda ya tsaya "bata kuma nuna gazawar taba"saidai ta gaji iya gajiya"gaba d'aya jikinta ciwo yakeyi da Albarkatun k'irjinta"da k'yar ta samu ya sarara mata"saida suna wanka ta lura da gabanta har jini yayi"shi kansa daya lura saida yaji wani iri yana ganin yana matsa mata sosai"yakuma fahimci ko sau guda bata tab'a nuna gazar ta dashi ba.gashi ya lura jikinta da zafi kamar bata lafiya"bayan sun gama wankan da kansa yamata sit bath sannan suka fito ya zaunar da ita ya fara busar mata da gashinta"saidai ya lura zaman ma bata jin dad'in yinsa"bestie! ya kirata Ahankali"na'am "kiyi hak'uri kinji?"bazan koma yimiki komai ba sai bayan kwana 2 ko?"dama harda sbd kwana 2 banyiba shi....ko yanzun kake buk'ata Ashirye nake na Amince dakai mijinah"karka damu nasan wata ran zan saba"bana so na gaza maka da komai....Allah yayi miki Albarka Aminatu y'ar baiwa "tayi murmushi kawai tana Amsawa Azuciyarta.da taimakonsa ta shirya, yamata Allurah, bacci me nauyi na gajiya yyi Awon gaba da ita.....misalin k'arfe 9:12 am Dr darma na tsaye gaban dressing mirror d'in master bed d'insu yana fesa turare. yayi kyau matuk'a Acikin shadda sky blue "yana tunanin zuwa ya tado mutuniyar tasa tayi kari sai suje Asibiti ya dubata"sbd ya tabbatar da zarginsa na Alamar tanada juna biyu da yakeyi....yana wannan tunanin Ahyaan ta turo k'ofar d'akin ta shigo da sallama murya can ciki "bestie dama Aiki kayi ni kuma Ina bacci ko??ta fad'a cikin shagwab'a.juyowa yayi suka had'a Ido"sai tayi murmushi ta b'oye fuskarta da tafikan hannayenta tana cewa" kayi kyau kuma bbu inda zakaje tunda week end ne.ya matso ya rungumeta sosai murya can k'asa yace wannan kunyar na meye kuma babyn babynta?"fita Ai bbu inda zanje sai tare da farin ciki nah wato Aminatu nah ko kuwa?"ya k'are maganar yana shafa jikinta yaji da zafi"bestie baki lafiya gaskiya"muje muyi break fast sai mutafi Asibiti ko?"kanta ta gyad'a masa ya d'auketa gaba d'aya suka fita daga cikin d'akin.....saman carpet ya direta yana fad'in kiyi zamanki y'an mata,yau nine on duty my dear"ya k'are maganar yana bud'e komai ta kallah one by one tana murmushi had'e da mamakinsa"kina mamaki ko?"eh mana" sbd nasan dai muna girki dakai Amma banyi zaton ka iya har haka ba bestie"kuma dama nafison zama Anan na gaji da zama a dining area "nima tunanin hakan yasaka na Ajiye komai Anan"ya fad'a yana zuba musu farfesun y'an ciki dake tashin k'amshi "ga soyayan bread da k'wai"sai kuma soyayyar doya da k'wai "ga ruwan shayi da sukaji kayan k'amshi"Ahyaan dai na murmushi tanata yaba girkin tunma kafin ta fara ci"ko tea shine ya had'a musu yace tayi zamanta ta huta"itadai nata murmushi ne tana mak'ale dashi kamar tip da taya Ahaka suka gabatar da break fast d'in cikin so da shauk'in juna....suna gamawa ya rakata d'aki ta saka irin shaddar dake jikinsa "saidai batayi make up ba"hand bag,takalmi,veil , Agogo,sark'a da d'an kunne duk black ta saka irin kalar Aikin dake jikin shaddar "ba k'aramin kyau da haskawa sukayi ba"ya rungumeta ta baya yanata kashe musu salfie"itadai tana kwance Ak'irjinsa sbd jikin nata ba k'arfi"can yace"da motarki zamu fita koda dawa???mu fita da taka bestie"inaga tawa tayi k'ura ko? Eh gaskiya tunda na kawota Ai ba'a fita da itaba"yak'are maganar suna fitowa daga cikin parlourn yana rik'e da hand bag nata ya sak'alo hannunsa guda gefen cikinta"gaba d'aya suna cikin farin ciki da nishad'i"Ahaka suka iso bakin get suka gaisa damai gadi kafin su shige mota"kanta na saman kafad'arsa suna fira tanata shagwab'a wai su biya gida tunda week end ne"shikenan bestin bestinta"to miya fi ranmu?"babu tawan"kinsan kuwa yarinyar nan An saka ranar ta daga baya kuma Akace An fasa sbd sunji bak'i halinsu"kuma fa ba ishashshiyar lafiya ce da itaba"inaga da wuyama ta iya haihu"wai Ikkhee kake nufi kome?"ita mana"to kai taya kasani?"mu'az ke labarta mun sbd wanda zai Aureta causing d'insa ne"ta tab'e baki tare da cewa" damuwarta ce, dama Ai mugun hali be b'oyuwa kamar yadda hali me kyau be b'oyuwa"yanzun dai ga illar Abin ta gani"shi kuma ya k'are rayuwarsa cikin mutuwar tozarci"ya barma iyalansa Abin fad'a"gaskiya mahuta beji dad'in hali ba"Allah yasa mu dace muyi kyakykyawan k'arshe"ta fad'a Adaidai lokacin da yakeyin parking suka fito Anutse yana rik'e da hannunta da hand bag nata "sai shagwab'a takeyi yana biye mata suka wuce ciki....tun daga OPD mutane ke kallonsu har ya iso wajejen da offices nasu dasuke duba patients suke"dukda week ne Amma Akwai mutane"Anata kallonsu wasu da basusan matar ta saba da suka ganta basuyi mamakin kyawunta,aji da kuma had'uwar Ahyaan ba. musammun da suka san shima waye wajen d'aukar kai da izzah...suna shigowa cikin wani office Ahyaan tace! wow broth nanne office naka?"ah ah" Ai kowane office idan ya kama zan iya shiga na zauna na duba patient"banma sanar miki ba next month fa zamu tafi India"sai munyi 6 month Acan "k'ilan lokacin kin haihu ko kuma kina kan hanya ko?"ya fad'a yana janta ya zaunar da ita saman jikinsa yafara yimata BP "itadai zancen haihuwar dayake mata yana bata mamaki...Ahankali tace" gaskiya naji dad'in tafiyar tamu zuwa India sbd Ina mutuwar son k'asar wlh"to karki damu harma yawo zamu dinga zuwa a week end "sbd Akwai wani Abokinah dake karatu Acan ya kuma san gari"ta mak'alk'alesa tana murna"ya saki murmushi yana d'ago kanta ya sumbaci lips nata murya can k'asa yace" kina so ki tado fad'an da zai miki wuyar ramawa ko bestie?"turo baki tayi batace komai ba "tashi muje kiyi fitsari Anan saina d'ibi jininki ko?"duk Akan me kuma bestie?"ta fad'a tana nok'e kafad'arta ta kwantar da kanta Ak'irjinsa.murya Akasale yace"inaso naga baby nah wata nawa ne?"tunda naga Alamar kina zaton wasa nakeyi ko?"waiku doctors kuna gani har hanji ne?"ta fad'a tana murd'e masa kunne yakama y'ar dariya yace"bestie kenan "karki manta jiya na kwanta dake yauma haka"na jiki ba kamar yadda na sababa"zak'in ki yak'aru"sannan breath naki da yatsun hannuwanki sun bani shedar kina d'auke da cikina Ajikinki koda ban Aunah kiba"tayi shiru "kin yadda yanzun?"uhmm"to tashi muje toilet gashi can"nidai kajira mana "bece komai ba ya mik'a mata y'ar robar"ita kuma ta wuce ciki tayi"bayan ta fito yasaka pt strip ya Aunah Atake ya gano tanada ciki"ya d'aga hannu sama yana fad'in Alhamdulillah "Allah yasa y'a mace zaki haifa mun bestie"ta lumshe Ido tana Amsawa.basu bar Asibintin ba saida yagane cikin Ahyaan sati 3 ne cif"yakuma lissafa yanada wata biyu zasu bar k'asar".....kai tsaye daga Asibintin gida suka nufa"Ahyaan tafi Awa guda a shashen mamy taci wannan taci wancan"mamy nata nan nan da ita"ba kunya Dr darma ya sanar mata Ahyaan nada ciki"be jira cewar taba ya fita yanufi shashen su mamah. Ahyaan kuwa saida tayi sallar Azahar sannan ta wuce side d'in na iyayen nata"Asma'u da khadijah na gefen tape suna wanki "suna ganinta Asma'u tace" oyoyo Antynmu"ta saki murmushi tare da cewa wanki kukeyi ne?"Eh "tun d'azun yaya nurah ya shigo yace tare kuke"harma yafita baki shigo ba sai yanzun?"Ina can wajen mamy ne shiyasa"khadijah tace Anty Ahyaan Ina wuni?"lafiya qlau"ta fad'a tana zaro kud'i y'an 1k daga cikin hand bag nata ta mik'a musu tace ku raba "suka Amsa suna mata godiya"kafin ta wuce parlourn mama"tana zaune tana waya da Ammah"wacce A yanzun tuni ta saduda sbd me gidanta daya mata jan Ido"da nuna mata cewa muddin tayi sanadin kashe Auren zainab ko Ahyaan to itama nata Auren saiya mutu"kar taga sun tsufa tsab zai iya rabuwa da ita.sannan gashi duk cikin dangi da suka zo wajen tarewar Ahyaan sai yaba gidan da Ahyaan d'in take sukeyi"har Ammah d'in tak'i yadda ta tambayi Uncle mustapha ya nuna mata cewa" nan gaba in sha Allah zatayi mamakin Abinda Dr nurah darma zai zama.... sallama mama tayi da Ammah tanata kallon Ahyaan Abinka da manya harta gane tanada juna biyu "sosai taji dad'in ganin yadda y'ar tata ta k'ara murjewa da gogewa...mama Ina wuni?"lpy qlau ya gidan?"Alhamdulillah "Abba baya nan?"Eh sai zuwa yamma zai dawo"okay Ai Ina nan sai dare zamu tafi"to shikenan Allah yakaimu "Ai nuran ya shigo yanzun yacemun wata me zuwa zaku tafi India?"Eh in sha Allah"Ina fatan bbu wata matsala ko?"bbu komai mama"to kidai dage wajen kyautata masa da kuma biyayya "mijinki na sonki da k'aunarki Ahyaan"tun bayan komai ya sauya kowa yasan wanda kika Aura har Azumi nayi na godiya ga Allah .sbd nurah yakai duk inda masoyi na k'warai ke kaiwa"kuma dashi kika dace...ta shiga labarta mata ganin Mubarak da yayi na farko yana binne wani Abu"da kuma irin rubutun daya dinga yimata yana Aikowa dashi Abata da kuma magunguna d'aya dinga badawa Abata na taimako....shiru kawai Ahyaan tayi tana jin tsananin sonsa da k'aunar sa na k'ara bin ko Ina na jikinta"dama haka broth ya bama rayuwarta irin wannan gudun muwar?lallai shi d'in masoyine na hak'ik'a"tana wannan tunanin hamza ya shigo da gudu yace"Anty Ahyaan yaya yace kizo kici Abinci "nifa Ak'oshe nake mamy ta bani Abubawa bana jin yunwa"kidai je kamar yadda yace ko?"ba musu ta tashi ta fita"mamah tayi murmushi tana musu Addu'ar cigaba da samun zaman lafiya me d'orewa...yana zaune kan kujerah yacire hularsa ya tsare k'ofar shigowa cikin parlourn da Ido yana kallo"yayinda mamy na kitchen tana Aikinta"Ahyaan na shigo Idanunta sukayi mata tozali dashi"Atare suka sakarma juna wani irin tsadaddan murmushi.Ahyaan ta shagwab'e fuska tare da cewa"bestie shine d'azun kayi tafiyarka ko? salla naje nayi bestie"zoki ji ga tsarabarki"ba musu tazo ta zauna gefensa ta kama hannunsa guda ta sumbata tana fad'in ilove you so much my sweet husband"you are my everything"rungumeta yayi yana fad'a mata zafafan kalaman soyayya"ta lumshe Ido suna shak'ar k'amshin turarukan jikin juna"Ahankali tace"bara naka maka Abinci da ruwa"to shikenan bestie dama yunwa nakeji"nidai banaji mamy ta cika mun cikinah"ta fad'a tana masa gwalo,zata gudu yayi kamar zai biyota ta saka dariya tana shiga kitchen"bata jumaba ta dawo rik'e da tray data jero masa drinks da plate d'in Abincin Agefe "yanata kallonta ya mik'e tsaye zai Amsa sai tak'i bashi ta duk'a ta Ajiye gabansa tana murmushi tace"to zauna kaci mutumin kirki"ba musu ya zauna ta zuba masa ruwa,yana cin Abinci yana kallonta suna sakarma juna tattausan murmushi.Ahaka mamy ta fito rik'e da plate me d'auke da wainar fulawa tace"Ahyaan ga wannan kici"ta fad'a tana d'an murmushi sbd dai tasan me ciki dason kayan kwad'ayi "sannu mamy"kar Akoma dafa mun komai"yau nice zanyi girki Agidan nan"ah ah nama kusan idarwa kiyi zamanki ki huta"wai mamy ni baki ganni bane?"tana y'ar dariya tace na ganka mana me zan maka?"Ahyaan ta k'yalky'ale da dariya tana masa gwalo"ya harareta"mamy ta wuce tana musu dariya.... Aranar sai bayan sallar isha'i suka koma gida bayan Ahyaan ta gaisa da iyayen nasu maza"ko wane saida ya mata Alkhairi...duk yadda Dr darma yaso ya k'yale Ahyaan Awannan dare yadda ta dinga nuna masa tarairaya besan lokacin daya Afka mataba... *bayan shekara goma*....âœ�ï¸� wannan book d'in na kudine! idan kina buk'atar siya serious 500 normal grp vip grp 1000 Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki 08100084251 dan girman Allah da dajarar iyayenki karki mun mgn idan baki shirya siyaba Bana son kira a what's app kawai zakimun mgn Idan kika karantamun book baki biyani hakk'ina ba ko kika siya kika fitar mun Allah ya isa banyafe miki ba 7/21/24, 11:01 - Buhainat: ğŸ§� *AGE MATES* ğŸ§�â€�♀ï¸? *79&80* *Littafin kud'i ne!* *bayan shekara 10* .......dafe yake da gefen kafad'arta suna sakkowa daga matattakalar jirgin"yana sanye da suit bak'ak'e"suit jacket d'insa na rataye gefen kafad'arsa.hamshak'in matashin likitan mata da yayi suna duniya"wato *Dr Nurah kabeer Darma*! wanda Ayanzun yake da shekaru 38 cif Aduniya"ya k'ara kyau da cikar kamala da kwarjini,yayi k'iba bul dashi sbd samun nutsuwa da kwanciyar hankali had'e da samun ishashshiyar kulawa Awajen matarsa"ga wani haske da gogewa da fatar jikinsa tayi"nabi matar daya dafa da kallo"wacce ta shirya cikin jallabiya bak'a me masifar kyau da tsada ta yane kanta da mayafin"choko face nata kawai da tafikan hannayenta Ake gani"Ashe wai Ahyaan ce"data k'ara zama hamshakiyar mace"tayi k'iba sosai kamar ba itaba"saidai da Alama Jan Ajin ta da izzar nan tata na nan daram"ta Dad'e da eye glass irin na gayu faskeke "tana sab'e da babyn su da batafi 2 month da haihuwa ba"bayansu kuma yara 3 ne "babbar y'arsu mace y'ar 9 yrs da k'annanta maza biyu"duk suna sanye da surutu na Alfarma suna biye dasu"ko wanansu fuskarsa d'auke da Annuri sbd murnar shak'ar k'amshin k'asar su ta haihuwa da sukayi....lah ! daddy hardasu Uncle khaleel kenan Aka zo tarbar mu?"cewar Ahyaan tana murmushi"hakane kuma bance kiyi hugging d'in kowa ba"ki duba kiga yadda suka zama k'atti ko wane da matarsa da d'ansa"yafad'a cikin kamilalliyar muryarsa yana binta da kallo fuskarsa d'auke da tattausan murmushi... bestie ba zaka dena wannan kishin naka bako?"saidai idan mutuwa nayi to zan dena"yafad'a yana sakin murmushi suna Ida sakkowa yayi hugging mu'az da yariga kowa isowa gabansu"khaleel da Abdul Aziz kuwa wajen yaran suka nufa"kasancewar sunsan su ta waya"idan suna vedio call,sannan kuma suna turo pics nasu,shima Dr darma yatura musu na yaran"saidai yaran basu cika jin hausaba daga indian ci sai turanci suke ji"bayan su khaleel sun kwashe kayansu suka shige mota....mu'az yayi mamaki da yaji yadda Ahyaan ke mgn da yaran da Indianci"ya saki murmushi yana kallon Dr darma dake gefensa yace"Abokinah kace dakun k'ara jumawa kuma dakun manta da yarenmu sai indian ci kawai ko?"kamata yayi kayiwa uwar gidan k'anwa da ba'indiya mana....nidai ba ruwana karka jamun darunta ya motsa"bestie kina jin Abokinah ko? Ina jinsa daddy Amma bazance komai ba tunda kishiya yake mun fata"duk sukayi dariya suna d'aukar hanyar zuwa *gida biyu*! kasancewar Anan zasu sauka su fara gaisawa da mutane sannan su wuce gidansu da yamma zasuyi taro na murnan cika shekara goma da Aure cif da sukayi....kasan cewar tun bayan sun tafi tanada shigar yaron ciki basu koma dawowa gida Nigeria ba sai yanzun"sunyi zamansu Acan Dr darma da sukaga ya zama babban k'warararan likitan mata sai suka rik'esa,shi kuma yabiya gwabnatin kasarsa kud'in data kashe masa yayi karatu"saiya cigaba da Aiki Acan da kasuwanci "sai gashi cikin ikon Allah yana turo da kud'i Anan,sannu Ahankali har Aka gina masa tashi Acikin Acikin shekara biyu kacal Akayi Aikin aka gama last month"yanzun bikin bud'e Asibintin yarage Ayi "tun suna Acan sukaje saudiyya da wasu k'asashen yawan hutawa"Ayi fad'a Ayi dad'i haka dai suke rayuwa a India suna matuk'ar kulawa da tarbiyan yaransu"yayinda Dr darma ke kulawa da ilimin yaran na Addini"babbar yarsu taci suna zainab (Amnah)sai jaririyar Maryam(Arfat) sai mazan Mohd da Ahmed......tunda suka doso cikin layin baya jidda road Ahyaan ke murmushi tana kallon layin tana girgiza kanta Aranta tace Allah sarki rayuwa! tabi bangon gidan nasu da kallo har zuwa bakin get "mu'az yayi horn ,gat man yazo yabud'e.masha Allah! gida biyu yyi mugun canzawa kamar ba shiba"komai ya k'ara zama classic Agidan.duk Abinda ke Akwai wannan shashe hakama wannan shashe Akwai "dan yanzun bayan Dr darma khaleel da Abdul Aziz kowa nada Abin hannunsa.mamah An had'e mata d'akinta da parlourn ummah "sai bed room d'in ummah aka maidashi d'akin yara"sun zama y'an gayu"ko haraban gidan motocin hawa kusan guda shidda ne A fake"tunda Akaji horn d'in motoci"mamy da mama da Asma'u da matar khaleel data Abdul Aziz"sai kuma Khadija ,duk suka fito suka tsaya a haraban gidan....Asma'u da uban tsohon cikinta na ukku, ga yaranta duk mata guda biyu gefenta"itama tayi jiki shar da ita sbd tana hutawa gidan AA ,yana kuma kulawa da ita iya iyakar k'arfinsa"shekara 8 kenan da Aurensu da AA"yayinda khadijah shekaranta 5 yanzun da Aure da yaranta biyu"Mubarak kuwa tun last month yafito daga gidan yari"duk wanda ya gansa dole ya tausaya masa"idan ka gansa yanzun zaka d'auka ya girmi Dr darma sbd yadda jikinsa ta lalace"iyayen sun masa fad'a da nasiha sosai"yanzun haka Anyi mgn idan Dr darma yadawo zasuje Ayi mgn da iyayen yarinyar da yayi reping zai Aureta"sbd har yanzun batayi Aure ba.ummah kuwa tana nan zaune gida har yanzun "bayan ta shekara biyu da rabuwa da Abba tayi Aure"uwar gidanta ta k'onata da ruwan zafi sbd basu zaman lafiya"saita fito suka rabu da mijin dama hak'uri takeyi ba wata tsiya yake mata ba"daga nan tazo har gida ta rok'i Abba da mama gafara harma dasu Ahyaan"sukace sun yafe mata sbd darajan y'ay'anta"taso Abba ya maida ita d'akinta Amma yace ya gama zama da ita har Abada"taimako dai yana yimata iya k'arfinsa "hakama khadijah dake gidan Aurenta,itama tana k'ok'arin taimaka mata"wannan kenan! Ahyaan da suka fito daga cikin mota ta mik'a ma Dr darma babyn ta kwasa Aguje ta nufi wajen mamy ta rungumeta tana dariya"gaba d'aya yaran suka nufi mamyn da mama "nanfa kowa ya rikice da murnah"one by one haka suka dinga gaisawa da mutane.kamar daga sama Ahyaan taji Ana fad'in Anty Ahyaan! ta juyo sukayi Ido hud'u da Mubarak "da yayi wata iriyar rama da bak'i"hak'oransa duk sun dafe sbd rashin wankewa"khadijah data lura da Ahyaan na mamaki tace"yo Ai Anty yazama mutum Anan tsawon wata guda"Ahyaan ta sauke Ajiyar zuciya ta matso suka gaisa tana jin wani irin tausayinsa Aranta"ta jawo yaran nata ta nuna musu shi sbd shine kawai ke basu sani ba"tace"kunga wannan ?shima uncle d'in kune kamar su uncle khaleel Kuna jina?"duk tana maganar ne da indian ci"su Asma'u nata dariya wai suma zata koya musu.....daga bisani gaba d'aya su Ahyaan sukayi shashen mamy da nufin suci Abinci su huta sannan su tafi nasu gidan Aci gaba da hidimar murnar cika shekara goma da Aure da sukayi....misalin k'arfe 4:30 pm gaba d'aya haraban gidan Dr nurah darma ya k'awatu da decorations na Alfarma, ga tables &chairs da mutane zasu zauna"daga nesa kuma wata kujerah ce 2 seeter Ajiye wacce zasu zauna shida Ahyaan"ga cake babba Ajiye saman wani table"dangi da y'an uwa da Abokan Arzik'i na zazzaune wasu ma'aikata nata raba Abinciccika da drinks da namomi"gaba d'aya gidan Ankara canza masa fasali"yayi kyau k'arshen kyau"Abin sai godiya"Anutse wata mota ta shigo tayi parking "kafin wata mace da yara 3 suka fito daga ciki"saida na duba sosai naga Ashe Khairiyyah ce"yara biyu mace da namiji na biye da ita"sai wata baby girl da zatayi 8 month rik'e A hannunta"kai tsaye katafaren babban parlourn gidan ta nufa.....Dr darma da Ahyaan na zaune tare da yaran nasu me photo nata musu"suna sanye da riguna iri d'aya"wanda daga bayan rigar An saka *happy Anniversary Mr &Mrs nurah darma*! gaba d'aya duk riga da wondo ne suka saka"Ahyaan ce kawai ta saka siket na jeans navy blue irin kalar t shirt d'in jikinta ta yane kanta da veil navy blue....tana daga gefen Dr darma zaune ya dafa gefen kafad'arta suna murmushi,yayinda yaran ke tsaye su biyu"sai Ahyaan ta rik'e babyn"yayinda Ahmed ke zaune saman cinyar Dr darma "ba k'aramin kyau sukayi ba"Ahaka me photo ya d'auka "Ahyaan ta kalli Khairiyyah ta wurgo mata harara tare da cewa ki koma mana. haba k'awata! tunfa jiya mukazo garin nan muka kwana Agida sbd jiran dawowarku"gobe kuma nakeso na juya kar both yadamu ko?"wlh nayi missing naki sosai k'awata "yarana kuzo mu gaisa"ba musu suka.nufeta sbd sun santa itama ta waya.dr darma ya matsa suka gaisa"kafin su had'e kai itada Ahyaan suna k'us k'us "yana murmushi yace"gulmarmu Akeyi idan kun gama ki taso muje daga waje"dato ta Amsa gaba d'aya suka fita"sai sautin kid'an music ke tashi"MC na hangosu yafara mgn da Asaurara"hakan yasa kowa yayi shiru"sai kallonsu Akeyi har suka iso suka zauna"Aka bud'e taro da Addu'a Dr darma yayiwa kowa barka da zuwa kafin suje su yanka cake"aka dinga yi musu tafi"sai gab da magrib taro ya watse saidai muce Masha Allah.....bayan sallar magrib suna zaune a parlourn Ahyaan na mgn da sabbin masu yimata Aiki yayinda Asma'u ke kwance saman 3 seeter "sai kallonta Ahyaan keyi tana d'an murmushi had'e da girgiza kanta"sbd tasan komai Allah keyi"yanzun Asma'u duka shekarunta 25 Aduniya gashi zatayi haihuwa ta ukku"ita kuwa saida tayi 28 yrs sannan tayi Aure "tanada 29 yrs tayi haihuwar fari"ta tabbatar tsaikon Aurenta nada Alak'a da Dr darma ne mijinta da kuma sanadin zuwan AA rayuwarta har haka yafaru ya Auri k'anwarta.... Assalamu Alaikum! muryar AA ta katse mata tunani "ta d'ago kanta ta kallesu shida Dr darma daya shigo dashi ciki"rabonta data gansa tun ranar dayazo neman gafaranta kwana 2 da Aurenta da Dr darma "garama takan ga pic nasu shida Asma'u. Amma ko mgn ta waya basu tab'a yiba.....fuska Asake ta Amsa tana murmushi tace"Abban khalifah! kaine Agidan namu?"yo Ai bestie da bance ya shigo ba wai daga bakin get zai tsaya sai kace wani bak'o?"cewar Dr darma suna zama kan kujera "AA ya kalli Asma'u ta sakar masa murmushi,shima yamaida mata duk Ahyaan na lura dasu"cikin barkwanci suka gaisa yana tsokanar Ahyaan wai matarsa dai batayi Aikin wahalaba kar Abarsa dayin tausa da dare"duk sukayi dariya "ita Asma'u nauyinsu ma takeji"ta tashi ta wuce d'aki Ahyaan ta biyota"kusan Akwati guda ta bata tsaraba dake cike da kayan baby"sannan suka fito tare ,harma AA yafita shida yaran.bayan sun fita Dr darma ya zauna gefenta zai kwanta saman cinyarta tayi saurin cewa"bestie karfa yaran nan su shigo?"Ina ruwana ni"kinsan me?"saika fad'a "wlh duk idan na tuna AA yasoki sai naji zafi Araina"sadeeq kuwa har yanzun iyakata dashi gaisuwa"tunda yasan na Aureki ya k'ullaceni"Hjy kafin ta rasu sau kusan biyu muna waya tana cewa karna yi gaba da sadeeq "to ai gashi ita ta mutu ko bestie?"ya kamata ka manta da komai tunda shima yayi Aure ko?hakane bestie "wlh munyi Abubuwa ba kad'an ba"kinga idan nakiraki sadda muna gida naji wayarki busy ko bacci bana iyawa"nayi kishinki kamar hauka"duk masu cewa suna sonki nafi kishin sadeeq da Mahuta "naga Alama Ai"ta fad'a tana dariya had'e da murd'e masa kunne "ya rungumeta yana fad'in yaka mata bestie ki k'ara bani yara biyu kinga 6 kenan"daga nan in sha Allah saimu rufe haihuwa sun ishemu rayuwa"yanzun da munkai 45 yrs haihuwa zata miki wahala sbd kin d'auki hanyar girma ko?"nidai broth haihuwar da wahala"in bacin Allah yasa kana likitah da wahalar da zanci saita fi haka" daurewa zakiyi ki k'ara banaso har mu Aurar da Amnah kina haihuwa"wlh kuwa bestie da kunya siriki yaji wai sarkuwarsa ta haihu, bazan iya wannan kayan kunyarba"hmm! saidai idan be kamaba Amma ko Ajikinah"miye Aciki dan sirikinmu yasan mun haihu?"Alamar baban nasa nada ishashshiyar lafiya kenan ko?"yafad'a k'asa k'asa yana d'age gira "nidai daddy ba ruwana ka tashi kaje masallaci kabi jam'in sallar isha'i"to shikenan habibty"idan nadawo Anjiman pls ki dubani"2 days fa yaka mata ki tausayamun "ta sunkuyyar dakai tak'i mgn"kinji bestie?"nidai baby kaje kayi sallah mana"ta fad'a cikin shagwab'a "ya lakkace mata hanci yatashi yafita....washe garin ranar misalin karfe 9:18 am suna tsaye gaban mirror a master bedroom d'insu "dataji kayan k'awa tamkar suna k'asar turai...lolx"suit ne golden brown Ajikinsu"sam fuskarta bbu walwala "tana gyara masa suit d'insa ta feshesa da turare"habibty wai wannan fushin duk na meye?"yafad'a yana rik'e hannayen ta"ni kuma?"murmushi ya saki ya rungumeta Ajikinsa tayi lamo"murya can ciki yace"nasan kishi ne ke damunki "nifa nakine kin sani?to meye na damuwa?"so nakeyi daga nan mu wuce gidan mu'az ku gaisa da Fatima sai mu wuce tare dashi"Ayi komai gabanki is okay?"to wai ma'aikatan da zaku d'auka ba duk y'an mata bane?"koma sune me ruwana dasu?"kinga dake nurse ce shikenan muna tare har Asibintin ko?"tayi shiru tak'i yin mgn"bestie kenan bazaki girma ba ko?"dama Ana girma ne wajen miji?"ah ah jinki nakeyi kamar y'ar 2yrs "tana k'ok'arin mgn sukaji knocking"ta yamutsa fuska tana fad'in nasan yarinyar nan ce Nanny d'inta ta maidota"ta fad'a tana zare jikinta daga nasa taje ta bud'e k'ofar....Hjy gata ta farka Angama shiryata dama"batayi mgn ba ta Amsheta ta wuce da ita ciki"gefensa ta zauna ta gyara rigarta ta fara shayar da ita"ya bisu da kallo yana murmushi yace"saifa kinyi sauri bestie time na tafiya "gashi inaso naje skul d'in da Akayima yaran nan transfer muyi mgn"to kodai kaje tunda sauri kakeyi?"bestie yau na lura kina so muyi fad'a dake ko?"haba bestie! saidai idan Allah yaso hakan Amma bana son Ina maka laifi sai bisa kuskure"hakane mace ta gari"kadena fasamun kai mutumin kirki"duk sukayi murmushi Atare yanata kallonta da breath d'in nata yana jin tsikar jikinsa na tashi"ya lura har yanzun mamanta basu fad'i ba.... bestie rik'eta na d'auki hand bag nawa"ni idan mun dawo gida zaka rakani nataho da yaran nan"to sarauniya Angama"kai ko broth?"ta fad'a tana murmushi ta matsa ta d'auki hand bag nata yana sab'e da babyn suka fice daga cikin k'ayataccen bed d'in nasu cikin farin ciki......!! tamat bi hamdilillahi ğŸ™� Anan nakawo k'arshen wannan littafi me taken Age mate's! kuskuran da nayi daku baki d'aya yah Allah ka yafe munğŸ‘� *Godiya* ta musammun ga Allah S W T daya bani ikon farawa lafiya har zuwa kammalawa"tsira da Amincin Allah su tabbata ga fiyayyan halitta manzon Allah S A W Ina mik'a sak'on d'inbin godiyata gareku jama'ar da kuka zuba kud'inku kuka biya wannan littafi Allah yasaka muku da Alkhairi yak'ara bud'i da lafiya me Amfani Ina yinku totally guys Love all😻🥰 sai mun had'e a sabon book d'ina me taken NAYI SAKE! 🔥💔 Wannan book d'in na kud'i ne duk wacce ta karanta bata biyani hakiinaba kota fitar mun Allah ya Isa ban yafe ba har Abada karma la'ananniyar data mun mgn wai takaranta na yafe mata Sadaukarwa ne gareki Hjy Amina saudiyya mmn noor ina Alfahari dake 🥰 Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels