Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ๏ปฟ๏ปฟ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ 13/7/2023 Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) Marubuciyar : Namiji k'arin kunama Zaman takewa Akula damu Nida haidar D'an Adam butulu Sakayya free book Halacci ne paid book 200 Aminatu free book 200 Ina mafita paid book 200 Gidan marayu paid book 200 Yancin mata paid book 200 *Zakibiya kudinki ta wannan acc din Amina maaji 4271914014 fcmb** *Ko katin *mtn ta wannan* *number* *08068748974* *Jan hankali banyadda wani ko wata su cenzamun labari ko siyi suki buritsi a kan hakan ba wannan babban laifine .wannan labari true life story ne banyishi dan wani ko wataba in labarin yazo dai dai darayuwarki ki tintib'eni ta wannan number 08068748984* Free page 1/8 Paid book 200 Page 1๏ธโƒฃโญ๏ธ2๏ธโƒฃ """"""""""""''Fauziyya,kifice mun,daganan tunda ke,a mahaifin nakima sai kinyiwa bak'in ciki dayake ke dangin matsayata ne masununa ,suwani ne. Anty Halima "bazan tab'a aikata abunda kikeso kiga na aikatashi ba koyaya ne " wai hayaniyar menakeji ne kuwa meke faruwa" fauziyya ce "me fauziyyan tayi kenan gatanan tace inda katurata bazataje ba . " saboda me? gakai ga,ita ka tambaye ta Abbana kayafemun zina kukeso na aikata karkuyimun asaran shekarun dana bari a baya kutayani tattalin mallakan hankalina da kuma tinanina wayace miki zina zamuturaki wannan mutumin tunda yabigeki yaketa hidima damu, har aiki yabawa mahaifinki. "Fauziyya kinsan Allah kiwuce kitafi gun Alhaji Gali dan tund'azu yake tafaman jiranki " ni gaskiya bazanje ba"toh kisani bakida matsuguni a gidan nan sannan abinci an daina baki kisani da kyau. Inaji inagani Abbana da kanshi yakaini gun Alhaji Gali "Malam zakar Kaine? eh nine dakaina nagode Sosai kasan ba iya aikin zanyi ba kasan yanayin abunne sai a hankali .. Tayaya kenan bangane batsai iya aikiba shi gurgune ko Mara hannu neda bazai iya aikin nan ba gida ko datti babu. Ina tsaye Abba dakanshi yakawo mun tsintsiya yace kije kifara sharan ,inna tinada tunsafe banci komaiba har cikina murd'amun yakeyi sai inji duk raina yab'aci nida gidan ubana amma ace bazanyi rayuwa mai yanci ba haka natsaya tinani amma basharan mai kyau nakeyiba dan duk nashiga rud'ani inaganin akabawa Abbana kudin daban San konawa neba yasa,a aljihun riganshi duk abunnan da ,akeyi inata taya jikina karb'an y'ancin tane . " fauziyya in kingama share d'ayan d'akin kizo kid'auki abun gogewa dan inason rintsawa, kingani tunda nasauk'o cikin garinnan bansamu sukuniba d'akuna ukune a gidan ga gida babba ne amma bashida daraja dan rashin mace ina ganin . Alhaji Gali yashiga wanka danagama gyara d'aya d'akin nacigaba da gyara sauran bansan yanaciki ba nashiga a she yana band'aki sai jin fitoh warshi nayi yatura k',ofar yasaka key yarufe " dan Allah kabarni zanfita nafasa gyara d'akin daman Alhaji Gali babban mutum ne haka yatureni nafad'a dabaya a she a kan gado nafad'i inagani yamun runfa d'a k'irjin shi" dan Allah karka rabani da mutunci na inada shekara sha takwas kullum acikin kare martabana nake. Tunbayau ba nakeson ki na zama banaji bana gani duk akanki surorin jikinki sunyimun kamun da sai mutuwa ne zatarabani da shi kiyimun agaji wajen mallakan wannan zumar. A she kabada kud'i dan mahaifina yasiyar maka da mutuncina bansaniba wannan shine sharan? Meyasa bakanemi almajiri ba kanemoni. meyasa baka nuna halinka ba a she kai ba,uban kirkibane ",banason musu fauziyya bakiyi kamada matar talaka ba nikadai nasan darajanki nadad'e inaso in kasance dake", ina matarka? Matana, tananan amma kamar karragone adafa babu komai aciki mezan samu " karkashiga gwonan da banaka ba katsaya a naka sai Allah yamaka zab'i irin Wanda yakeyiwa salihan bayi inaji ina gani duk wannan magiyar danayi mishi abun bai wani ratsa jikinshi ba sai da ya ketamun haddi yarabani da abunda nafi k'auna wato martabana magana nakeji sama,sama amma ko k'afata nagagara d'agawa daga inda nake watsa ruwa yaje yayi sannan inagani yajunamun ruwa yayi zafi "fauziyya gimbiya tashi keji kiyi wanka " wannan bashine zaihana auren muda keba "kisani niban aikata zinaba an d'aura mun aure dake tunba yauba nace kar,agaya miki har sai kinkai shekara ashirin a duniya " bazan iya jure kullum ina ganin abuba amma ,a tauyeni gaskiya bazan iyaba. Ninasan komin k'iyayyar da mahaifina yakeyimun bazai aurar dani ga mutumin da baisan halinshi ba . Sanin dakikayiwa mahaifinki bana yanzuba kinga yasan darajan aure shiyasa yakawomun ke "yayi kuskure da bai jira natayi mishi magiya ba a k'asar hausa bantab'a jiba yanata surutu amma abunda yadameni ya dameni inagani Yau nine fauziyya na aikata zina kaicu ni yazanyi da tarin zunubin da nad'auka Allah ya,isa tsakanina dakai . Ficewa nayi daga gidan ina dosan k'ofar gidan mu,naga Abbana yana zaune wajen k'arfe hudu darabi da alamu ba,ajima dayin sallah ba haka nadaure nashiga ina shiga naga meimei tana yanka kayan miya d'aki nawuce nawuce toilet nayi wankan gaskiya nadad'e ina rok'on Allah " Allah kayafemun kartasa nadiyar mahaifina kasani a wuta Allah natuba kayafeni kaji k'aina Allah ya,isa bazantab'a yafemaka ba mungu azzalumi macuci k'arshenka bazaitab'a zama mai kyau ba . Duk abunda nakeyi har nakimtsa ko meimei ta lekwo ta,tambayeni haka nagama duk abunda zanyi hawaye sunjik'amun gaban hijabina inacikin kuka saudat tashigo . "Ke fauziyya meyake damunki tund'azu nazo inata sallama shiru bakomai saudat kigayamun gaskiya meke damunki ? Shikenan zantafi naje aikene nace barina dubaki dan d'azu nazo akacemun kinje anguwa Abba ya aikeki .eh kawai nacemata saudat tayi mamaki duk yadda mukeda ita amma nak'i fad'amata damuwata har Abba yashigo yanata kirana namik'e kamar in mutu saboda banajin dad'i ga yunwa ga rashin kuzari hmm Sai ganin meimei nayi a kaina " ke fauziyya meke damunki ne? babu shine kinsameni ina aiki koki kulani? Kiyi hak'uri Anty Halima,wallahi banajin dad'ine shiyasa "kije Abbanki yana kiranki sai naji duk duniya babu Wanda natsana sama da mahaifina shine yajefani cikin garari dakanshi yakaini wuta mai uban zafi Wanda zanhallaka Haka natashi nafita naje Abbana farine amma abunda yamun yazama gawayi yafishi haske agareni [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) *Jama,a kushaida nasadaukar da wannan littafin gaba d'ayanshi ga aminiyata Aisha Hussaini** jiyallen* *mamma* *Alkairin *Allah* *yakaimiki har inda kike* *ina matukar jidake koda* *mutane* *zasuk'iki* ni* inatare* dake halayyanki *yana burgeni* *marubuciyar* *Namiji k'arin kunama* *Nida haidar* *Akula damu* *Sakayya* *D'an Adam butulu* *Halacci ne* *Aminatu* *Ina mafita* *Gidan marayu* *Y'ancin mata* *Wannan labari zai zagaya ,ko,ina yatab'o kowani waje, dan zakudinga jin salon yana cenzawa kubiyo ni kusha karatu karkusake ayi babuku akwai tarin fad'akarwa da nishad'antarwa a cikin tafiyan* Paid book 200 Free page 1/8 ```A ranan danagama wannan littafi zankarb'i naira d'ari 100 in yawuce kwana biyu d'ari biyu 200 zaku biya kudinku ta wannan asusun Amina* maaji Acc no : 4271914014 Fcmb ,ko shedar biya ta wannan number 08068748984 Ina jinjina agareki qawar amana aminiya y'ar uwata Badi,at Ibrahim Mrs bukhari marubuciyar Gishirin zaman duniya* allah yahad'a fuskokin mu da amana cikin sauri najinjina miki matuk'ar gwargwadon iyawarki mun amince da shawaran juna ke tadabance y'ar gargajiya "jinjinan bangirma agareki .``` Page 3๏ธโƒฃโญ๏ธ4๏ธโƒฃ Anguwar Jankwano nan ne anguwar mu dake garin potiskum dan duk Wanda, akacemishi potiskum yasan garine daya tara mutane dayawa ga yaruka dayawa sarakai guda biyu na bolawa daban ngizim daban . Sallama nayi ya amsa " fauziyya kindawo bakicemun komai ba ? Mezan gayamaka Abba sokake nacemaka kakaini inda aka ketamun martabana ko sokake nace maka katurani anyi mun asaran shekarun dana d'auka ina kare martabana . Bantab'a ganin uba mara Tausayi ba sai kai meyabaka meyazugaka ina sonda kakemun ina, sunan mahaifiyarka dakake ikirari kafi sonta ,kacutar da rayuwata kazalince ni koda duniya zata taru a kaina bazan yafe makaba. Tsawa yadakamun bansan lokacin danasamu waje nazauna ba."bakida hankali ne ko bakida tinani taya ina matsayin mahaifinki zakidinga jifana da wannan furucin ina iliminki yadosa. Abba Kaine zanyi maka tambayan nan taya Alhaji Gali yasiyeka,ashe aikin da yasama,maka bada zuciya d'aya ba inkuwa hakane Allah yawadar wannan aikin yaro kamar d'an cikinka amma har yanemi yayi maka wayo "kasani muddin abu yafaru dani zakusha mamaki dan zansa a d'aureku . Tashi yayi ya gauramun mari ga azabar ciwo ga mari da wanne zanji wannan wani kalan zamanine Wanda iyayen mu abun duniya yarufe musu ido . Ficewa nayi nakama hanyar fita naji, yace" Fauziyya nikike jifana da kalamai Mara ma,ana kinsan a waye kike fad'an wannan kalman kinsan wannan shine kuskuren dazaki aikata mafi muni ,tunda dai haka kika zab'a muzuba mugani " babu abunda zangani tunda kafita daga sahun mahaifi ka koma mak'iyi na ko sauraron amsar da zaibani banyi ba nafice wajen shiga d'aki har mangaje Anty halima nakeyi . A ranan ko bacci nagagara da safe haka nafitoh nagama duk abunda zanyi nafice babu Wanda nagayawa wannan maganan hanyar policestation nanufa dake kusa da gidan sarkin bolewa gefen gidan sarki daga b'angaren hannu dama tafiya kad'an zakayi yakaika kwaltan babban asibiti wajen *MADINA* Nayi Kuwa sa,a wasu sunfitoh wani bawan Allah ne yadakamun tsawa "ke inazaki shiga? " nakawo k'ara ne "meyafaru? K'aran wa duk a lokaci d'aya yakeyi mun tambayan " k'aran mahaifina nakawo . Jana gefe yayi "yarinya shekarunki nawa shekarata sha takwas da watanni kingama makaranta ne? nagama a shekarannan k'aranwa kika kawo k'aran mahaifina ,meyayi miki? " yakaini inda ,akaci zarafina "sajen saifullah yace muje kigaya mana abunda yafaru sannan kigaya mana wani anguwa kike binshi nayi har muka,isa wajen naga police dayawa a wajen bani wani kujera, sukayi nazauna, sai dasuka gama wasu abubuwa sukayimun magana . " muna jinki daman mahaifina ne yakaini gun wani babban wani attajiri yaketa mun haddina "garin yaya kenan ? Duk abunda yafaru nagaya musu take sukace inje zasu biyoni nak'i tafiya har sai dawani yace muje tare haka ko tsoro banjiba nakama hanya mukashiga mota .muna zuwa k'ofar gidan mu nanuna gidan nace wannan shine gidan mu take sukahau kwankwasa k'ofar Anty Halima ce tafitoh " lafiya kuwa ?"maigidan muke nema " meyafaru bawajen ki mukazo ba gunsa mukazo ,ganin mutane sunfara taruwa ne,sajen saifullah yahanani fitoh wa daga cikin motar ina gaba . Anty halima cetayi cikin gida danta gayawa Abbana duk abunda yafaru "menayi yan sanda suke nemana ? Wannan ne sai kafita zakaji ,muje ransa a b'ace yafito daga cikin gidan kowani, tambayan shi basuyiba suka saka shi ,a mota mukawuce ina gaba yana baya yakifa kanshi dan bayason mutane Susan meke faruwa. Mutane dayawa sunata surutu Iliya mai rake yagagara zuwa k'ofar gidan mu dan abun sai yaji babu dadi . Saudat tashiga rud'ani gurin Iliya tayi" meyafaru naga antafi da Abban fauziyya ? "Saudat kezan tambaya banida masaniya nima ganinsu nayi ,toh ikon Allah amma bazan,iya zamaba dan Allah kijiremun wannan ko kuma kikira fahad k'anin ki zanbisu " amma bakasan wani station sukaje ba . Karki damu saudat zanje akan fauziyya zan,iyayin komai dan in fitar da mahaifina kiduba irin soyayyar da sukeyiwa junan Ku ,ina fauziyyan take ?"ancemun tafita Fita !kuma fita kuma!! eh tunsafe dan Anty Halima batasan inda tajeba kekensa, yad'auka yahau Wanda bashida masaniya akan inda akakai Abban fauziya . A lokacin da muka,iso anhanani fita inagani a kasaka Abba agaba suka shige sai tambaya yake "menayi kuka kawoni babu wani bincike haka ake aikin ne? Kabari muje zakaji komai ,saifullah ne yace muje nasauk'o nanufi cikin office d'in bayan Abba yazauna sai ganinan nashigo" daman kece kikakawo ninan lalle Fauziyya kinnuna mun ban,isa dakeba . Tsawa akadaka mishi yayi shiru "yarka ce take k'aranka akan kakaita anyi mata fyade " nikuma "wannan ba gaskiya bane nadai kaita gun ubangidana akan tatayashi aiki dan bashida kowa anan garin " toh jiya yayi mata fyade kuma Kaine sila "ya tsakanin Ku dashi Allah ne yahad'amu" yataimakeni yabani aiki dan a lokacin dako nake a kasuwa nad'auki kayan wani shine buhun shinkafa yab'ata yace sai nabiya muna cikin haka shine yabiya shinkafar nikuma ya sallameni a she anguwarmu d'aya ... [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Y'ANCIN MATA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) Paid book 200 Free page 1/8 ๐Ÿ…ฟ๏ธ4๏ธโƒฃโญ๏ธ5๏ธโƒฃ *Zakubiya kudinku ta asusun nan Amina maaji acc no 4271924014 Fcmb ko katin mtn ta wannan number 08068748984* Bansaniba watarana nafitoh zanje masallaci a she yaganeni ya tsaya mukawuce sallah dashi har muka fitoh tare "a anguwan nan kakene? eh bamuda nisa da masallaci gacen gidana . Nak'arayimishi godiya gameda taimakamun dayayi bakomai har dubu biyu yabani ,a lokacin banida komai yataimakemu Sosai" bawai muntambayeka ka dinga bamu wani labari ba ,abunda y'arka tafad'a gaskiya ne ?"banida masaniya da wannan abunda nasani"Alhaji Gali ba mazauni bane yacemun yanason in cewa fauziyya tayimishi shara ,nagayamata tak'izuwa shine nakaita nibansan yamata fyad'e ba .yamata fyade yanzu zamusa a je a bincika mana,ita dan abubuwan sutafi yadda akeso "ina hankalin ka yatafine.? Mutumin da ba muharramin taba tayazakace sai taje tayi mishi shara, anhada nida wata police tarakani suntabbatar da fyade ne dan yanayina zaka gani kagane inacikin rud'ani har HIV sai dasuka gwada komai Abbana a gark'ame yake fitoh wa,dashi akayi lokacin da mukadawo ,ina isowa nacikaro da Iliya " fauziyya daman kema kunsamu labarin y'an sandan dasukazo kama Abba? Banso Iliya yabiyoni ba danna san irin damuwa dani dayayi zai bar komai dan yafaranta mun . "banida bakin yin shiru dole nace" mekazoyi ne ? Haba Fauziyya yakikeyimun wani tambaya "sajen Saifullah neyace yabar wajen " mukuma nashige. Anje neman Alhaji Gali bayanan yatafi Jos in katsare Abbana bazai, tab'a sanin inane garinsu ba kawai yadda ne irin na d'an Adam . Babu komai a fuskan Abba na sai tsanata dan yanayin shi zakagani kasan zai iya kasheni ma akwai maganganu a bakinshi amma takaicin kawoshi policestation danayi yagagara magana sai hawaye danake zubarwa . "Yanzu kai abunda zamuce maka munbaku nan da wata uku duk inda wannan mutumin yake muna buqatan shi sannan yace mata yabaka sadakin ta har andaura aurenta dashi amma yace sai tacika shekara ashirin a duniya ? " hakane ko inaso inga Abbana yayi magana amma yakasa sallamar mu,akayi tare dayimishi gargad'i Duk abunnan Iliya yana kusa da wajen har mukafitoh yana tsaye "da sauri ya k'arisa gun Abbana " meyafaru ,sukayi maka cin mutuncin nan Abba? Ko kallo bamu,isheshi ba"kisani karki yadda kitaka koda anguwan nan muddin kikataka toh nida hannuna zan kasheki. Mashin yatare yahau sukawuce ambarni da Iliya dayaketa mamaki meyafaru. Anty Halima Tun lokacin da akazo akawuce da Abba mutane dayawa sunzo jajanta mata amma burinta taga Fauziyya suna cikin magana Abba yashigo bai tsaya ko,ina ba sai d'akin shi "lafiya kuwa? eh bakomai " karkusake kushigo mun da Fauziyya gidan nan muddin kunason lafiyan Ku"meyafaru"k'arata tayi wai naturata yamata fyade "fyade kuma!! Fyade!! Tabbas haka ne" amma taya bazata bari mu shirya komai acikin hankali ko mukashe wannan magana ba "kad'auki son duniya kad'aurawa Fauziyya ga,irinta nan kad'an kagani . Bandamu da gargad'in da Abbana yayimun ba haka nashige cikin d'aki Anty Halima sai kallona takeyi dan kitchen nanufa nad'ebi abinci naci inacikin ci naji anrufeni da duka ta,ko,ina yana dukana Anty Halima nayi [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat) *Zakibiya kud'inki ta wannan acc no Amina maaji 4271914014 FCMB ko katin Mtn na dari biyu zakibiya kisha karatu* *Kwana biyu tsakanin gama Free page zakibiya d'ari d'aya batare da kinsha wahala ba in yawuce kwana biyu yadawo d'ari biyu* Paid book 200 Free page1/8 ๐Ÿ…ฟ๏ธ7๏ธโƒฃโญ๏ธ8๏ธโƒฃ Kificemun daganan yarinyar dabata kirkiba harke wuyanki yayi kaurin dazaki toh namun asiri "toh kisani bani bake " in banda asara ma,mezaiyi dake mutum duk kud'i ya zauna mishi asararriya duka ,da yakemun babu Wanda yakarb'eni dan tsakanin k'ofar gidan muda cikin gida da nisa Sosai kuwa "kinyi asara Fauziyya k'aran mahaifinki " dayake ba a y'arki akayiwa fyade bako karki manta yaranki suma suna wani wajen yadda kikahanani samun sukuni kema haka za,ayi wayaranki . Dafe zuciyarshi Abba yayi zankai hannu in taimakeshi naji ya gauramun mari da sai danaga taurari "zanbarki ki zauna a gidan amma kisani abinci sai dai kiyi aikin k'arfi kisamu amma nikam badaniba kisani . Innace dukan bai shigeni ba nayi k'arya r dan dukane irin namutanan da ko,ina duka akeyi " Halima ki tattaromun kayan Fauziyya duka tabarmun gida "hak'uri zakayi yakike bani hak'uri sai kace bakida zuciya " karkayi haka duniya zata zagemu kaduba mutane dayawa basusan meyake faruwa ba karkayi kusan wauta mana . Tinawa da wani saurayina nayi da Abbana yadauki yadda yabashi in yazo guna sai yakusan tab'a jikina ,a lokacin daya yaudari Abba ma,aikacin NEPA ne yacewa Abba zaibashi kudi yayi jari yasiyi magani har gun aikinsu nabishi yayiwa Abbana alkawari na dubu goma muna cikin haka yace inzo in huta a she d'akin wani abokinshi yakaini inata zama bayan yatab'a wasu abubuwa dake jikina aka,kirashi yace zaidawo dawowar da baiyiba inata zama cen abokinshi yashigo naga sai tab'amun jiki yakeyi so yake yayi fasikanci dani na kwad'a mishi mari nan ma nazo in gayamishi abunda yafaru ko,ajikin Abba da bashine yahaifeniba zance ni y'ar tsintuwace . Ya Abba zaiyimun haka amma bakomai "kintsaya kinata kallona bazaki barmun gida bako,zanyi maganin ki " Halima kisani ko guntun tuwo kikabawa Fauziyya banyafemiki ba . Babu ko tausayi gaskiya Anty Halima kamar ba mace ba ko kishi magana ake akan fyade amma son zuciyarsu yarufe musu ido amma bakomai tun tashina ban San waye mahaifiya taba. amma inason duk indatake tadinga tinawa dani tunda ance kurciya akayi mata amma bansan yaushe zanzama inada gata,a duniya ba gidan Su Saudat sunfimu wadata nesa bakusaba ban saniba ko zangaya mata musan meyene mafita. Naci kukana dayawa Saboda takaici har dare yayi ko abinci babu Wanda yamun tayi ga yunwa kamar zanci babu fita nayi Iliya yanagun rakenshi nan wajen har kunu ake siyarwa "Fauziyya yadai ?" Inaso insha rakene bari in yanka miki zankuma sha kunu kasancewar daminace yunwa tana yawan damun jama,a kunu dayawa yasiyamun nasaka sugar har gyad'a yasiyamun .. A zaure nashanye kunun nadawo"ke Fauziyya nafuskanci tunda kikasan maza shikenan mukuma munshiga uku,ina kikaje ne da dare takwas fa yayi "naje gidan Su Saudat ne " kinje gun masu kulli dai dai susuke zugaku bayan uwarki tsallakeki tayi tagudu karuwancin ta shine kikabiyo halinta ana hangamiki, abu mai kyau kekuma rake kike sokisha ko zakigane . Duk wannan surutun ko jinshi banayi dan Iliya yafimun kowa a Anguwan in kacire Saudat. Wucewa d'aki nayi nabarta washe gari bayan nagama aikina gidan Su Saudat nanufa "Fauziyya jiya ina kikaje akazo aka tafi da Abba " mubar maganan akwai abun karine ?dan yunwa nakeji ... [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat Kai tsaye Ku tuntub'eni 08068748984 ๐Ÿ…ฟ๏ธ1๏ธโƒฃ1๏ธโƒฃโญ๏ธ1๏ธโƒฃ2๏ธโƒฃ "Rabi,atu kinyi bacci ne ? " nayi bacci mama kindawo ?nadawo kizubomun abincin inci kinkarb'i kudi' kinsiyo barkwano da maggi nasiyo bacci nakeji haka nadaure,nazubo abincin taci ko sallah batayi ba dan mahaifiya ta sallah bai dameta ba adashe da yawan yawo shine yadameta nasan bata duba mahaifina ba dan wataran sai yayi k'wana biyu basuga juna ba dan mahaifina shine kezuwa sugaisa batare da ya ji shine a sama da,ita ba.muddin mamace zata koyamun yadda zanyi biyayya tabbas wuta zanshiga Ko bacci nagagara yi sai kusan asuba bacci yayi awun gaba dani namakara sallah dan naji dad'in alluran da,akayi mun Sosai . K'arfe bakwai 7am Mama tafitoh tanemamun abunda zanci har kunu tasiyomun nasha amma ina tina me mahaifina yaci yanzu "Rabi,atu kishirya yaufa sau biyu zakifita talle dan inason in fara zubin wani adashen ." Mama kibari infitah da yamma kinga zaifi babu wannan zancen "zanyi wanki a Babane kiji wani shisshigi meyasa zakice zakiyi mishi wanki shi kuturu ne ? haba mama . Duk yadda naso kar,inje Talle amma mama takafe . Baba kabari inna dawo sai inyi maka wankin tunda mama tace bazatayi ba komeye dalili " Rabi,atu karki damu kinji kije Tallenki sai kindawo ki,kula da tarbiyarki karfa ki yadda jama,a suyi miki wayo kinji Toh nagode Abba . Amma !Amma!! Amma !! "Karkice komai kinji kije nima zanfita ana kawo kaya zamuje musauk'ar zanfita Allah yamuku jagora Amin ya rabbi .. FAUZIYYA Shiru nayi hawaye masu zafine suka fitoh daga k'wayar ido na "wai mahaifina ya kawoni in daza,a salwantar min da rayuwata ya ruguzamun Farin cikina shine sanadin fyade'n da a,kayimun amma yanuna kud'i da a bun duniya sunfi ,ni mahaimmanci agareshi rayuwa kenan . Awa biyu tsakani naga yafara motsi har yabud'e ido " ki lalumomin wayata kibani in kira likitana dake kusa dan zan,iya mutuwa sannan ga key kisamu ki fice daga gidan nan dan y'an sanda karsuyi zarginki " mungu banida fargaban koya yasan halin danake ciki dan wani daraja nake karewa yanzu "bamuda lokaci kinji amma dan Allah kitaimakeni kibani wayata sannan kid'an kimtsa wajen banason a samu matsala. Zuciya ta tabushe bandamu da duk wani abunda zai fad'aba ko Tausayi banjiba na nemi key nabude na fice nadawo gida . Anty Halima " ina Abbana ?,zaki tambaye ni kinbani ajiyan shine kiduba yana d'aki "Abba gacen Alhaji Gali nafasa mushi kai yana cikin jini ko motsi bayayi kaje ka ,taimakeshi amma komai zai,iya komawa kanka. " na shiga uku yanzu Fauziyya shine zaki kashe mutum amma ko,imani babu "a she nima zaki,iya kasheni wannan yarinyan Allah yamiki abunda kikeyimun Duk yarikice samun Anty Halima yayi " kiduba yarinyan nan takashe Alhaji Gali. Wani Alhaji Gali? "Ke Halima banason maganan banza ,inaganin Abbana yazube ,a k'asa saboda takaicin da yafaru ..โœ๐Ÿฟ Ina matuk'ar Alfahari da marubuta [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Y'ANCIN MATA* ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) *Kibiya kud'i kisha karatu a kan d'ari biyu kacal* *zakibiya kudi tawannan* *Asusun Amina maaji* *Acc no 4271914014* *Fcmb ko katin mtn ta wannan Number 08968748984* Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ9๏ธโƒฃโญ๏ธ1๏ธโƒฃ0๏ธโƒฃ "Akwai kunu da taliya muje kizubamun " nifa gaskiya Fauziyya kincenza jiya kad'ai a yadda nasanki nasan kinsan darajan manya dasanin danamiki kenan .ko kulata banyiba nawuce cikin gida muka gaisa da ummin ta nashige d'akin da,a kaware dan Saudat ina zaune ina tinanin yadda Alhaji Gali yamurdeni ya aikata alfasha a kaina wannan rayuwar abun dubawane inason inyi maganin mahaifina ko tahalin yayane dan yazama,izina ga masu sa,yaransu su,aikata ba dai dai ba. Har Saudat takawomun komai naci nak'oshi nadad'e inata tinani har bacci ya kwasheni sai kusan sha biyun rana natashi daga bacci ganin babu Saudat a d'akin nafice da sauri "ummin Fauziyya " har kintashi eh natashi ummi "daman inaso muyi magana tsugunawa nayi " Fauziyya inason kigayamun dalilin dayasa ,lokacin da y'an sanda sukazo tafiya da mahaifinki bake nan ina kikaje? Karki boyemun komai dakeda Saudat duk d'aya ne nasan yadda muke qawance da Nafisa watoh mahaifiyarki bazata tab'a barin yarana batare da ta tsawatar musu ba ,kigayamun "kuyi hak'uri Ummi bansan meyayiba nidai ina shigowa anguwarnan a kacemun y'an sanda suntafi dashi kinji kenan " karkiyimun k'arya dan jiya naje zanshiga gidanku naji Abbanki yana ,cewa kibar mishi gidanshi anyi haka "eh anyi haka Sosai makuwa matsala mukasamu kinsan halin Anty Halima .kigayamun babu Wanda zaiji babu komai toh Allah dai yarufa asiri amin ,in har kinada damuwa kidinga zuwa kina gayamun kinji kitsaya kici abinci kodai in angama Saudat takawo miki eh takawomun karkuma in dad'e tad'auka dawani manufa . Ina fitoh wa Iliya ne yamun magana " Fauziyya akwai abunda yakefaruwa duk dabanason kisan kome yake faruwa amma yanada kyau kigayamun ko da shawara ce sai in baki koya kikagani babu komai karfa kasaka komai a ranka "zansaka da Abbanki yana karb'an gaisuwana amma yanzu nagaishe shi yaki amsawa ko kulani baiyi ba karkadamu kaci gaba da gaishe shi haka nabarshi a gun nayi tafiyata ko k'ara jin muryanshi banaso nagama kamar sauri yakeyi zaiwuce sabon tasha yasaro Rake . *Anty Halima* Ina shiga tahau bala,i" ke zonan inakikaje tund'azu nake nemanki wato tunda Alhaji Gali yamaidaki mutum shiyasa kikafara bin maza kodai yauma cend'in kikaje dan nasan abun da uwa tatafiyi kenan Dan Allah kidaina aibata mahaifiyata da wannan k'azamin hanya wallahi batada masaniya sannan bakisan kotana raye kobatanan ba yakamata kisan da wannan in sha Allahu zankare Y'ancin mata ,a ko,ina babu abunda zai sameni Sharri kuma zaikoma gareki .wataran sai nagayawa Anty Halima magana nakesamun Sauk'i d'akinmu d'aya da ita ciki da parlour ne bandamu da duk wani abunda zatafad'aba . Alhaji Gali Malam zakar naji kace kana nemana meyafaru "Fauziyya ce takai k'arana wai kacemata kabada sadakin ta eh nine nagaya mata dan nagaji da irin abubuwan da kaketa wani k'unbiya k'unbiya " kace mubari takai shekara a shirin "nafasa sannan in kaga dama kace tatare dan komai inadashi basai kakawota da komai ba " zanbaka abunda za,adafa tatare bakomai amma sai nagayayi wuri da maganan auren Fauziyya "nidai nagama magana shine kawai abunda zancemaka kasani " menayi y'an sanda suke nemana "daman akan maganan ne sunyi mata gwaji sunce fyade akayi mata " tayazakace haka aurenta nayifa kaida kanka a gidan nan ka auramun ita har da shedu amma suce fyade ka amince "kayi hakuri bansan ranka ya baciba " bakomai jeka sannan katuromun ita zamuyi magana jiki a sanyaye Abba yabar gidan yara sukabishi da buhun shin kafa inaganin Abbana yashigo ko mun magana baiyi ba dadane zaicemun "Fauziyya baki ga Abbanki bane yanzukuwa ko kallon banza ban ,ishe shiba" ki shirya Alhaji Gali yana kiranki in kuwa bazakije ba,ga Antyn ki tarakaki "haba Abba mekazamar dani sokake naje ya k'ara aikata abunda yaga dama dani kenan babu inda zanje " nikike gayawa haka ko shikenan tashi muwuce fuskar Abba ko fara,a babu yakama hannuna mukaje ina shiga na zafgamishi harara ina tsaye "zaka,iya tafiya malam zakar Abba ko tausayina baijiba ko d'igon imani babu baya tinanin za,aci zarafina yatafi zuciyarshi fari yanafita Alhaji Gali ya matso " haba bebyna meyasa kikakai k'arana meyafaru "mungu azzalumi macuci k'arshenka bazai tab'a kyau ba tunda kazamar min da uba *kawali* kasani zakayi nadama ko kunya baiji ba yakamoni ya wargani kan gado nanne nayi ido hudu dawata kwalba na fasamishi a kai har sau biyu sai ganin jini nayi yanata malala ,ko ajikina dan nasan banyi nadaman hakan ba gashi duk k'ofofin a rufe komawa gefenayi na zauna dan duk duniya in kace in nuna makiyina Abbana zanfara nunawa kafun Alhaji Gali.. [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) Ku tuntub'eni ta wannan Number 08068748984 Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ1๏ธโƒฃ3๏ธโƒฃโญ๏ธ1๏ธโƒฃ4๏ธโƒฃ Fauziyya kinkasheni da raina yazakiyi mun haka ,akan wani dalili "Halima tun farko nace kibani abu in mangare yarinyan nan kinki . " ni yanzu ba surutu zakayiba katashi kaje kaduba koyaya ne in kuwa kasheshi tayi wallahi guduwa zanyi in barku karku shafamun kashin kaza. "Halima kitayar dani in dubo, kokizo kirakani dan Allah ,taya zakace in rakaka haka zakaje kaduba ,inaganin ya mik'e yada'u hulanshi yatafi kodamuwa banyi ba,shigewa d'aki nayi cen nafitoh nawuce gidan Su Saudat " Fauziya meyasa yanzu bake yawan zama ,a gida naje Anty Halima tace kinje yawon dandi mekenan ",kekuwa ina zansan wannan abun amma bari na tambayi ummi ko tasani ", ummi menene dandi ?" Iskanci oh yanzu daman abunda Anty Halima tafad'a kenan gaskiya "Ummi zamuyi magana amma inason kuzamemun sheda toh muna jinki Fauziyya meke tafe dake" akwai wani attajiri a anguwan nan sunan shi Alhaji gali wajen kantudu yake duk abunda yafaru nagaya mata har k'aranshi danakai komai nagaya mata ,hawaye masu, zafi ne suke zubamun a idona har nagama basu labarin " Kinga jarabawa a rayuwarki yanzu duk wannan abun mahaifinki ne yajefaki cikin uku ba ya tarwatsa duk wani farin cikinki ya rabaki da martabar ki, lalle biri yayi kama da mutum . Amma yanzu ina Abban naki yake yafita "kiyi hak'uri karki kuskura kice zakiji tsoron su harsu nemi d'auraki a kan keken b'era kinji sannan gobe kizo muje Asibiti a duba lafiyanki kar kuma ciki yashiga bamu sani ba " Ummi wani ciki kuma bayan sau d'aya ne ,koma yaya ne Alhaji Gali Malam Zakar meyafaru naga kadawo "nazone in baka hak'uri Fauziyya bata kyauta munba ko kad'an " metace maka? aa karka damu yanzu natashi na kimtsa wajen kar likita yazo ,amma batada laifi fad'uwa nayi shiyasa "amma wannan wani zafin fad'uwa ne sai jin sallamar Doctor khamal bayan sungaisa " lafiya kuwa? "Babu komai Fad'uwa nayi yanzu " kai sannu dole zamuyi d'inki gashi banzo da abun d'inkin ba "karka damu bari malam zakar yasuyoma, na ,karubuta mishi . da sauri a karubutawa Abba yaje yasiyo d'inki akayi mishi mai kyau ya sallami Doctor khamal " malam Zakar kaje gida babu komai nima yanzu zanfita amma ga wannan kayan kaje kawanke kata, sawa dan jini ya b'atashi nikuwa basake sawa zanyi ba. karka damu a gaishe da Fauziyya .. RABI,ATU Nafita talle nabiya shagon allurana a kayimun nak'ara shan magani Abdul nagani yanata biyoni Rabi,atu ya jikin da Sauk'i ya Abdul "nata jiranki baki fitoh ba nace lafiya kuwa " yanzu nafitoh "karki damu wannan agun mahaifiyarki kike nikuma da nawa mahaifiyar tunda tahaifeni tarasu ,Allah sarki Allah yamata rahama Amin ya rabbi " zankoma gida dan karta nemeni tace kar,in kai mangari ba ,"kije kigaishe da mutanan gida ga wannan "ya Abdul nagode Sosai baka gajiya,ya zangaji kefa ta dabance dubu biyu nayi Dan wani yasiyi gyada sannan akwai sauran cenjinshi d'ari yace yabar mun nahad'a da d'ari biyar din nasaka a bakin zanina ,lokacin da na,iso ganin mota ne a tsaye a k'ofar gidan mu naci burki " gaisawa mukayi mawuce , "ga yartawa wannan ce eh itace yanzu kishigemun gaba ina sonta dubu talatin yabawa mama amma tadawo tanamun tijara Fauziyya kinyi kusan daina tellen ma," saboda me mama? wannan mutumin sonki yakeyi shiyasa amma wannan Rusheshen mutumin ina zankai shi ne, yadda yacemun aurenki zaiyi "aure kuma gaskiya ban yadda ba taya daga had'u wanku zakice kinbada ni haba mama," ki matsamun yanzu yan adashe zasuzo nikuma wanna dubu talatin din zanje Yau muci dad'i gyalen ta tadauka tawuce cen naganta da kaya dayawa,anshigo dashi,murhu bibbiyu tahad'a cikin minti kadan tayi komai cen sai ga Babana "sannu da dawowa baba yauwa Rabi,atu Rabi,u yana gaisheki munyi waya, Inaganin mama tazubawa Baba abinci yaci tare da santi" kodai Yau and'au a dashe "kai dai bakaci arziki ba kajira kawai. [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat Zakibiya dari biyu ta wannan acc din Amina maaji 4271914014 FCMB ko katin mtn 08068748984 Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ1๏ธโƒฃ5๏ธโƒฃโญ๏ธ1๏ธโƒฃ6๏ธโƒฃ "Taya zakice inci zan tambaya tunda ban nemoba yazama dole in tambaya "kabari zuwa gobe zangaya maka. " kigaya mun zaifi banason cin kayan daba ta hanyar arziki a kasame shi ba . "Yanzu zargi nakakeyi ?" Taya zan zargeki bayan tun farko ba zargi ne yahad'amu ba .bake d'auka na a matsayin miji ,agareki nida bola duk d'aya muke agareki kiji tsoron mahaliccin ki shi talauci ba wasa bane sanin kanki, ba,a haka nataso ba kinsan koni waye a cikin dangi ne. Meyakawa zancen nan da duk lokacin da zakayi magana sai kanemi ka takuramun kodai kayimun gori ?"banayi miki gori saboda haramun ne ,bazan gaji da sanin inda kikasamu kud'i ba yanzu dubu goma Rabi,u yaturama na zanfita inyi mana cefene saboda muhuta k'wana biyu"lalle yaron nan wato shine nibazai turamun ba sai ubanshi ko ,kinyi gaggawa "bayan kudin siyan abinci yabaki dubu uku nawama haka na Rabi,atu dubu d'aya yabata gasunan anciromun zanbaku " garakam bani in k'ara jari zaifimun dubu ukun yabata tabar wajen ina bacci Mama tatasheni "Ke Rabi,atu kitashi kinsan wannan Alhaji Yusuf d'in dakika ganmu tare? bansan shiba toh yazo neman auren kine yace sunrabu da matarshi, shikuma yaci alwashi bazai tab'a auren y'ar boko ba gara yanemi y'ar datasan darajan mutane yace a gunki yakesiyan goro " nikuma mama toh sai mekenan ? auren kizaiyi a NASARAWA yake yamun bayani yaransa uku matansa Biyar biyu basu haihuba suka rabu "amma shine yazagayo in zama tashida kenan? eh kizama tashida .. Nikuma nace na amince har yabani dubu talatin yanzu gashi naje, nayi cefene ga dubu uku kisayi hoda da abinda bakida shi ,juyawa nayi nayi bacci na, inaji tana magana " in mutuwa zakiyi keda mahaifinki sai dai Ku mutu amma aure yace nan da sati biyu za,ayi shi banzaye kawai tun farko nace muku keba matar talaka bane baki yadda bako , Ina tashi gidan su Binta nawuce mungaisa da Innar ta tace mun gatacen a kitchen "lafiya Rabi,atu da sassafe ?" Kibari Bintu kinsan Mama ce abunda mama tagayamun shina gayawa Bintu Jan hannuna tayi "kitashi muje gun Inna tabaki shawara dan ita uwa ce agaremu duk kan mu . Tsugunawa duk kanmu mukayi " meyafaru Inna kinji Mama ce keson aurar dani ga wani gardin mutum dan taga yanada kud'i matansa biyar duk yasakesu "tab babban magana " kiyi hak'uri kici gaba dagayawa Allah dan lamarin Mamanki sai addu,a dalilin gayamata gaskiya yanzu bata huld'a dani "kiyi mata biyayya karki kuskura ki d'aga murya har tamiki mummunan addu,a kinji ko kiyi hak'uri" Babanki yasani ne? "bansani ba tunda Inna tafara magana hawaye kezuba daga ido na nafisan karatu da aure inna zama wani abu sai inyi auren amma primary nagama banci gababa saboda talauci shekaruna sha bakwai ko sha takwas ban kaiba " kiyi hak'uri kije kita gayawa Allah zai yimiki maganin komai har bakin k'ofa Bintu tarakoni ,ina zuwa naga motar Alhaji Yusuf a k'ofar gidan mu dan haushi bansan baya cikin motar bama hararan motar, nayi ,ashe yanacen gun Baba sai jin Baba nayi yana cewa "nifa bazanbaka Rabi,atu ba dan batakai inyi mata aure ba shekarunta sha bakwai ne a duniya sannan matanka biyar kibi kadawo da biyu amma Rabi,atu bazan tab'a mai da,ita k'aramar bazaura ba kasani da kyau. " Baba kayi hak'uri zan rik'eta da mahimmanci bazan yimata komai ba har sai takai shekara ashirin kafun ko sha tara "koma meye ne nagama magana duk da inacikin talauci amma bazan tab'a sai da d'iyar dana Haifa ba . Mama " bari kaji musa bazan lamunci irin wannan ba aure ne koda zanyi yawo tsirara sai nayima Rabi,atu aure da Alhaji Yusuf in ba mugunta irin nakaba ka,kafe wanna y'ar taka kakeyiwa bak'in ciki kayi asara ,tashi Alhaji muje mugama maganar mu zaifi mana. Ina ganin suka fita ko kallon arziki basu samu daga gareni ba ikon Allah wannan wani irin jarabawa ne .. FAUZIYYA Ganin Abbana dakaya,a hannu yashigo "Halima ga kayannan ki wanke mun kinga yadda yarinyan nan tafasawa Alhaji Gali kai kuwa ,in bamai sonka ba waye zaice a bar wannan maganan kiduba buhun shinkafa daya bamu sannan duk wani hidima yimana yakeyi yarinya sai ,hassada batada wani aiki"batun farko Kaine kake goye mata baya ba ,in bahaka ba taya yarinya ka haifeta tafi k'arfin ka " kibarta zanyi maganin ta tunda mutane ne suke zugata da shegen yaron nan mai sai da rake sai da sukayi bacci naje na debi abinci naci dayawa shinkafar da taliyan shima nad'iba kwana biyu naje na boye, . Washe gari Policetetion nanufa ina zuwa sajen Saifullah yagane ni "Fauziyya kece? eh mekuma yafaru?" Alhaji Gali yadawo banji kunkirani ba inatasa,ido "yazo nan yanuna ya aureki yabada sadaki sannan sunbada sheda ankawo mutane uku da suka halicci d'aura auren sunzo sunbada sheda"karya ne babu Wanda ya d'aura mun aure sunyi abun son ransu sunbada cin hanci an cutar dani anzalince li Allah yabimun hakkina. Na dauka kai na Allah ne kanagun aka cutar dani na d'auka nasamu yaya a she kaima d'an sanda bogi ne macuci wallahi kuji tsoron Allah . Jana gefe yayi " kiyi hak'uri duk yadda kika d'auka ba haka bane lokacin da sukazo dan zalinci aike na akayi waje mai nisa bandawo ba sai da suka kusan gamawa na tabbata akwai abu, a k'asa karki damu nasaka wayata k'arama acikin rigar sanyina na kunna recording nasan na,ajiye komai sannan nayi saved amma bantab'a sauraro ba Ranan asabar zan kwatanta miki gidana kizo muji tare harda matana da mamana dan suzama sheda. Yanzu kitafi zanrubuta sai in fitoh in baki a rubuce kin,iya karatu ?eh na,iya jirani ina,zuwa... [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) Ku tuntub'eni ta wannan Number 08068748984 1๏ธโƒฃ7๏ธโƒฃโญ๏ธ1๏ธโƒฃ8๏ธโƒฃ POTISKUM LOKAL GOVERNMENT Da sauri sajen saifullah yaje ya rubuta yakawo mun nayi godiya Sosai nawuce har da Number waya a jikin takaddan ,a hanya nata mamakin mutane daya wa, basuda amana kokad'an . Ina isowa nahad'u da Iliya"ina kikaje naganki haka ?"naje anguwa ne "meke faruwa ne duk kinwani lalacewa ko fara,ar dana sanki dashi babu kodai akwai wani abu ne? " babu komai Iliya taya zan manta dakai kawai banajin dad'in garin ne shiyasa sannan ina cikin rud'ani dayawa gaskiya ina buk'atan addu,ar ka dan Allah . "Babu komai Fauziyya nidaman kullum in ganki cikin fara,a shine damuwa ta,kinyi mun alkawarin aure kirfa ki cenza ra,ayi Muyita addu,a Allah yamana zab"in abunda yafi zama alkairi amin " kitsaya kitafi da rake tunda na yanka karkuma kik'i karb'a dan Allah "daka barshi zaifi komai amma kawo nagode,duk yadda nakeson Iliya saboda nutsuwar shi tun, lokacin da Alhaji Gali yarabani da Marta ba na sai naji komai yafice mun ,daman abunda mace ke tattalin shi kenan natsaya tinani har ya yanka kaman tsofi ne zasu sha .. " Nagode Sosai Allah yakawo kasuwa" Wucewa gida nayi ina saka k'afana Anty Halima tafara surutu"ina kikaje ? wato anji maza shi kenan anzama karuwa kenan dad'ina da gobe saurin zuwa daba kince keta Allah ba yanzu k'arshen alawa k'asa ,ko kulata banyi ba nawuce kayana ,lokacin da zanfita shinkafar dana d'iba naje nasiyar da kud'in nabiya kud'in mashin amma tsabagen iskanci ko ganewa batayi ba nake ganin itama siyarwa takeyi a satin da yawuce yakamata inga al,adata amma shiru babu labari, halama daya ke nunamun banji ba haka nata daurewa babu wani sukuni banga alaman wani abuba kuma. Bana shiga harkar kowa a gidan dan ko,isa ta kallo basuyi ba gashi duk nafice musu a rai daman Abbana shine mai kula dani tunda yacemun karna shiga har kanshi ban k'ara shiga ba . RANAN ASABAR Tunda wuri na shirya dan yanzu ba shiga tsafgar Su nakeyi ba mashin nahau nace yakaini Nahuta wajen masallacin ,da ake sallah jumma,a ina zuwa naga wani yaro"dan Allah inane gidan Saifullah police baban Jiddah "gacen gidan zakiga da bishiyan mangoro " nagode naira biyar na bashi ,sallama nayi Kasance war zafi ne suna zaune a gindin biyi shi amsa mun gaisuwar akayi yarinya k'arama da bazata wuce shekara shida ba duk yadda a,kayi Jiddah ce "sannu kece me sallama eh nice Babanki yana gida kice Fauziyya ce toh da gudu tatafi, " ance kishigo Gida ne babba Wanda akwai d'akuna dayawa a cikin gidan b'angare uku nagani "sannu da zuwa yauwa sannun ki kinsha hanya sannu tashi tayi takawo mun ruwa bayan nasha muka k'ara gaisawa Saifullahi yagabatar dani Fauziyya ni dan asalin garin nan ne a kasuwar NPN aka,haifeni ,anan nayi wayo har nagama makaranta nasamu aiki nazo nayi,aure nadawo gidan nan ,tun ina haya nazo nasiya mahaifina yarasu nida ,ya rana da mahaifiya ta ne yarana uku kinji tarihi na . Allah yaraya amin kunna wayar yayi, har Hadiza matar shi zata tashi yace ta tsaya " muryan Alhaji gali naji yana cewa "DPO yarinyan nan nabawa mahaifinta kud'i dayawa yabiya bashi nace mishi shine sadakin yar shi ,sannan ya amince yace yabani na buk'aci yabari ta gama karatu ya amince nazo nafasa shida kanshi yakawo mun ita" waye shedarka, "gaskiya mu biyu mukayi shirune ya biyo baya " zanbaka dubu hamsim zankawo shedun k'arya dan su amince suce and'aura mana aure a zahirin gaskiya sadaki na biya batare,da andaura ba "amma karfa kowa yasan maganan banason a zubar mun da kima " dakazo da mutanen nazo dasu "amma kasan aiki ,gaskiya jin murya, mutane, dayawa naji" kunshirya dan fad'an gaskiya ? eh munshirya zamufad'a "kunanan aka d'aura auren Fauziyya? eh munanan mune sheda" shi kenan zaku iya tafiya. Tunda aka fara banji muryan Abba naba sai da ,akayi kusan gamawa naji DPO yayi tambaya "da amince warka Fauziyya taje gidan eh " nine nakai ta da hannuna . Tsaf mukagama ji tun farko dana faraji hawaye natayi Hadiza tabani hak'uri "karki damu ni Saifullah zan taimake ki, hak'ika anzalin ceki amma akwai Allah da sannu gaskiya zaiyi halin shi" amma Fauziyya tunda aka ,fara wannan kes d'in kinyi period ne? Banyi ba tun 27 yakamata in yi yanzu har munshiga wani wata "karki damu ni a Asibiti nake aiki ni ingozuma ce na fannin mata kije kiyi fitsari mu gwada karkuma ciki ya shiga dan gaskiya ina miki kallon mai ciki Ciki ! Ciki!! Ciki!! Eh ciki shi kenan wani roba tabani nayi fisari tacire abun, godin futsari tabar wajen cen tadawo " tazauna tasaka yayi mintina kad'an naga ta d'ago ta zuba mun ,ido [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ1๏ธโƒฃ9๏ธโƒฃโญ๏ธ2๏ธโƒฃ0๏ธโƒฃ DAMATURU YOBE STATE *Unguwar Malam matari* "Mama kina ganin za,a bani kuwa, kinsan yadda mahaifin yarin yannan yazage dayawa yakamata a ce nan da sati biyu a wuce wannan batun gaskiya " mahaifinta nada San abun duniya in har kanada wani Abu kabayar a bashi zaifi ko babu komai zai sau k'o daga wannan zuciyan ,wallahi nima hak'uri nake da shi . "Bari naduba motar nawa dan nasan komai kud'i ne ke siyan shi haka ne kam kud'i ya mik'awa mama, ina kallon su dan na biyo na lab'e inji mezasu ce ,bansan yaushe Mama tazama haka ba " zan koma gobe nakeson inji ina maganan muta kwana "kar kaji komai ka kwantar da hanka linka babu komai duk yadda za,ayi naga mama sai fara,a takeyi ko tatina Yau kwana d'aya banje talle ba amma ko a jikin ta " meye kinwani zuba mun ido badai auren dazaki huta ne bakeso ba zaki gane kuranki tunda ke duniya bazata yimiki fad'a ba . Baba ne yakirani "Rabi,atu karki yadda da abunda mahaifiyar ki tazo miki da shi nasan duniya kisani zakizo kiyi dana sani, taya mahaifiyar ki abun duniya yakeson tsokale mata ido " Taya ! Taya!! Taya!! "Amma karki damu kici gaba daya gayawa Allah kukanki zan tayaki"Baba kaduba mata biyar ya aura so take ta zamar dani k'aramar bazaura ayya Mama ce tahaife ni kuwa gaskiya ina da ja. "Mahaifiyar kice tad'auki cikin ki na wata Tara da kwana Tara tahaifeki cikin wahala da rashin lafiya tun cikin ki yana wata biyu tayi bankwa na da lafiya sai da ta haife ki " Ku shida Allah yabamu sauran duk sun koma kune na k'arshe kuka zauna "in kuwa ina da rai babu Wanda zai gaya miki magana ko yace zaiyi miki tijara ko yaja ra,ayin ki ,in kuma kina so ,wan nan ne banida matsala da hakan . " kidai na da mun kanki dan zakijawa kanki wani ciwon da ban Wanda bakisan Yau she zai barki ba dan haka ,kikiyaye kitashi kije Allah yamiki albarka Amin . "Rabi,atu ki d'auki tallen nan kifita da shi kiga goro yakusan bushe wa, banida zab'i haka nad'aure na d'auka robar gyad'a tana d'ayan hannu na ,Inata tafiya har yan yobe line na nufa manyan mutane masu cin goro sukata siya ,har sukayi mun dubu d'aya gyad'e na d'ari uku zagayawa nakeyi hijabina har k'asa dan su uku yayana ya d'inkamun ina da girman jiki in ka ganni zakace nayi shekara ashirin da biyu jinayi an kirani" Rabi,atu juyawa nayi a she yaya Abdul ne "meya kawoki talle nan kuma ?" Yau nace bari na cenza hanya "kodai bakeson had'uwa dani ba ?ba haka bane kawai " bawani kawai na fuskanci bake sona a duk lokacin da zandage in nuna kulawa a gareki sai kinkawo wani hujja . "Ya Abdul ba haka bane ka dubeka,da kyau taya da matsayin ka zaka auri ,iri na dana fitoh da ga gidan talauci "nata b'a gaya miki ina da kud'i ko wani abu ,kiyi mun adalci bamu tab'a maganan nan dake ba ya zakiyi mun haka " nine naganki naga kin kwanta mun wani abu ne dan nace ina sonki . Sai jin wani murya mukayi"Abdul meyakai ka tsayiwa da y'ar tasha kuma ? Kai wato baka d'aukan kanka ka,ajiye akan abun da yake dai dai ,ko . "Toh uwata tunda ke ce ragamar rayuwa ta yake hannun ki ,kifita ta hanya ta tasha ne munraka Safiya dan haka,ba gida zan koma ba kiwu ce kitafi gida . Dafani tayi " ke nice Wanda zai aura bakiga mun dace ba kirki bata lokacin ki ,akan Abdul dan yafi k'arfin ki dubeki y'ar talaka dake, kiwani tsaya wa yana hure miki kunne. "Safiya kiwu ce nace zanci mutuncin ki bana,son muyi haka dake a layi, a hakan ne zan aure ki koda kin cenza halinki wallahi sai dai in mutu banyi aure ba ,wannan ita nakeso bakida ikon hanani kiji da kyau jaka Wanda batasan Y'ANCIN MATA ba,ki wuce naga ta tura baki tabar wajen mota tashiga taja tabar mu a tsaye . Tashin hankali nabaro a gida gashi na k'ara cin karo dawani tashin hankalin wannan rayuwar Allah yayi mana sutura,duk yadda ,Abdul yaso muyi magana naki sauraron shi . Ina zuwa gida ban samu Mama ba sai ganin kaya nagani a k'ofar d'akin mu shin kafa taliya mai manja ,har da garin masu kud'i muda mukecin dawa da masara ,banbi takan kayan ba nawuce naduba Mama tayi miya amma bata tuk'a tuwo ba dan anka she itacen hura wuta nayi na d'aura abincin k'arfe shida nagama cen naji muryan Baba " Rabi,atu ina mamar taki ne?"Bansan in da taje ba nima ban dad'e da dawo wa ba "kunyi abinci ne ?nayi Baba kizuba mun bari naje masallaci kafun ya huce dan tun Karin safe banci komai ba " toh baba zan zuba maka yanzu Bai wani dade ba yadawo a k'ofar mu na shinfid'a taburma na zuba mana munaci tare "wannan kayan fa?" Nima anan nagan su bansan kowaye yakawo ba,bai k'ara cemun komai ba ya cigaba da cin abincin har muka gama a gida yayi sallah har kusan k'arfe sha d'aya naji dirin rufe k'ofa ,rufe ido na nayi kaman ina bacci . "Rabi,atu kinyi bacci ne ko kishiga mana da kayan nan kitchen haba"Mama bansan kayan waye bane taya zan shigar in kuma ba namu bane "namu ne Alhaji Yusuf ne yakawo ga turamen zani guda hudu da shadda da less har manyan hijabin da kike sawa yakawo shine a cikin zanin kinsan banbawa salame komai ba data haihu shine nakai mata guda d'aya ." amma Mama yazakiyi haka sokike sai kin salwan tar dani kenan wai shin kinyi bincike a kan mutumin kuwa ? Waya gayami ki yanzu a na tsanan ta bincike so kike mu jawa kanmu ruwa ko,ga ci ga rashi ,juyawa nayi nabarta tanata surutu inaji aka kirata tafita Mama "kinaji nasamu wani malamin da gobe ki shirya zamuje a Nguru yake aikin shi kamar yankan wuk'a amma nakira shi yace kitafi da riga da zanin Rabi,atu da gajeren wondon Babnta " karki damu Salame goba zaki ganni sai munyi magana "amma kuwa dake za,aci arzikin ... POTISKUM " Fauziyya ciki ne dake ,a razane Sajen Saifullah ya d'ago ciki kuma eh ciki ,amma bari na shirya tunda ina da aiki zanmuje mu gwada a Asibiti zaifi sai ayi rubutu yadda kowa zai sheda dan gaskiya,ancuce ta bana kad'an ba Allah yabi mata kadun ta, bari mu shirya dan har HIV sai mun gwada "bari nima na biku dan inganewa ido na." Kibar kuka in sha Allahu zamushiga kotu da su bazasu tab'a cin zarafin ki in barsu ba tunda su mutanen banza ne hawayen bak'in ciki da rud'ani da farga ba duk sun dameni shikenan yanzu Iliya yazama ba mijina ba duk irin kulawan dana ke,samu daga gareshi yazama a banza . Mashin muka hau sai asibiti k'arami,dake cikin garin namu potiskum, muna zuwa tace muzauna bayan tagama kimtsawa tace muje ,nabita ta kaini aka d'ibi jinina a ka gwada komai nan ma yanuna a kwai ciki salati nayi kowanne an gwada HIV ne sunce in dawo in nayi wata uku .. [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat ) Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ2๏ธโƒฃ1๏ธโƒฃโญ๏ธ2๏ธโƒฃ2๏ธโƒฃ """"'''''''Yanzu yazamuyi anty Hadiza ?"karki damu Fauziyya komai zai shige miki cikin duhu yanzu amma kibada lokaci zai zama tarihi duk abun yadamu sajen Saifullah" ki koma gida ninasan yadda za,ayi zamu shirya duk wani abu da mukasan zamu gurfanan da Alhaji Gali da mahaifin ki .amma kisani zaki jajirce ne dan musamu mafita kinji " in bake bacci kifara in bake ,laulayi kifara na k'arya har Antyn ki tagano menene silan yin hakan "Anty Hadiza na dad'e da fara amai amma ba kullum ba."tunda sune suka jefaki cikin wannan hanyar Wanda dana sani nezai biyo bayan hakan " Ga wannan kihau mashin kitafi gida duk abunda kikasan zakiyi dan bayyanu war wannan cikin kiyi "Sannan in kinyi sati biyu kidawo policetetion d'in dan musan abunyi kinji " na gode sosai Allah yabiya Ku amin Ina zuwa gidan su Saudat nawuce duk nagala bai ta "Lafiya kuwa kuka natayi duk rarrashi na da Ummin Saudata tayi nak'iyin shiru har nagaji nagaya mata duk yadda nayi" na shiga uku na yanzu haka rabo yake kenan yazanyi da wannan k'addaran data tun karomu yazamuyi kenan "karki damu kaman yadda kika ce in kwantar da hankali na zan kwantar amma ina son kisani da sannu zasuga ne suntab'oki zan shige miki gaba akwai wata lawyer da zan had'aku da ita dan tatema ka miki, kinwuce karfin shiga babban al,amarin na tausaya miki matuk'a Allah dai yasa muda ce Amin ya rabbi na gode . " Fauziyya ina tare dake ko yaya ne bazan tab'a juya miki baya ba ke tawa ne nasan waye ke, a rayuwa "na gode saudat kin taimakeni kema Allah yabaki yadda zakiyi " ina son kekam kikai darajan ki kisan kinkai kimarki gidan miji "in sha Allahu,"abinci tazubo mun naga nacinye tas nakoyi wani cin masifa ,wucewa gida zanyi Iliya ya tsayar da mu " Saudat ko kema fishin kike dani ne naga ko magana bayimun kikeyi ba"iliya kayi hak'uri bawai duk abunda kake tinani ne ba nashiga rud'ani da tashin hankali amma in komai ya lafa zangaya maka"shikenan Allah yarabaki da wannan damuwan "Amin " ina tausayin iliya sannan akwai ayar tambaya a kanshi bantab'a sanin inane anguwan suba bai wuce shekara d'aya ba yafara siyar da rake a anguwan nan gashi bai yikama da talaka ba ko wadda fatar jikinshi zai nuna yana cikin wani yanayi na babu,na tsaya tinani har Saudata tagaji muka wuce gida ina shigowa Anty Halima tana "ka ganta ko " meyasa yanzu kindai najin magana ne Fauziyya, bakamar na dab'a" tun Yau she kika fita "ni gaskiya bazaki baci dan gin mahaifinki su zargeni ba kiji da kyau yarinya tunda kikaje kika zubar da kimarki shikenan kuma " kizo mutafi d'aki Saudat "ki shiga zankoma sai gobe, nasan halin Saudat ranta ne ya baci sosai A mai na kirkiro har na gaskiyan yafitoh " mezan gani yanzu ke ciki kikayo mana kenan Abban Fauziyya ka fitoh kusan, tayi wannan aman bana lafiya ba kwana uku dakawu ce naga tayi ,irin shi"bana ce kar,abun yarinyan nan yashafeni ba shi, ne kikeson damu na"amma kune sanadi dan haka kune zaku tsaya a bakin dan haka muje a gwada ta sannan a gano meke damun ta dan bazan zuba ido mutane su hau, la,anta na ba. Dafe kanshi naga yayi Amma Alhaji Gali zangaya wa yasan abun yi tun wuri dan wallahi kashin sa ,zai bushe kitaso muwuce Asibitin, da yafi kusa mugani ,hijabi na saka duk kanmu muka tafi munyi sa,a kuwa duk ma,aikatan sunanan Bayani mukayi aka,sake gwadani a karo na biyu ciki ne gareni Result din da,aka bawa Abba na har Hannun shi rawa yakeyi amma da yatina wani abu ko jiran mu ,banga yayi ba yawu ce .. [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Zakibiya kudin ki dari biyu ta, wannan asusun Amina maaji 4271914914 Fcmb Ko katin Mtn ta wannan Number 08068748984 Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ2๏ธโƒฃ5๏ธโƒฃโญ๏ธ2๏ธโƒฃ6๏ธโƒฃ "Amma Salame nan kam ba k'auye bane cikin gari zakicemun "haka ake kiran wajen saboda batar da k'afa "kedai Allah yabamu sa,a Amin " amma inkuwa Rabi,atu ta auri Alhaji Yusuf kibari nasan har makka zata kaini . Nikuwa ya labarin Rabi,u ne yana Enugu ko inane ma kunsan shi nida na haifi yaran amma abun haushi duk sunfison wannan tsumman mahaifin nasu Wanda tsiya duk tadame shi ga yanzu zai yimun ,bak'in ciki wato bazaki, gane mata basuda imani ba sai anje gun wani bokan ko malami "Kekuwa Salame ina kikasan mutumin nan ke nicefa Halima kinsan ni komai zan,iya kudai ba kuna gida ba mekuka sani kuntsaya kama kananan malamai Wanda sai kikashe kud'i babu biyan buk'ata. Sunata hira har layi,ya iso kansu suka shiga ciki ,malam yana zaune ga magunguna da tarin littafi a gunshi da wasu littafai da kwarya da k'asa a ciki. " Salame kune? eh mune "jiya nakira nayi maka bayani ga tanan " wanine yake neman yar cikina ga yanada arziki yarinyar bataso mahaifinta shi ma bayaso yanzu ya zamuyi"wannan aikin mune bari nagani ,wani tsurbun shiyayi ya d'ago kai "wanna mai Sauk'i ne zaku siyi abubuwa sannan kuntaho da kayan sawan yarinyar eh da na baban nata eh " muntaho da shi . "Zaku bar mun kayan sannan taure mukeso bak'ikirin zamuyi *Duna*,abu na biyu makahon zakara Wanda ido d'aya baya gani da shi ,in Kuwa baku samu zakara mai ido d'aya ba Ku nemi ku ,soke ido d'aya nagefen hagu sai yagama jinya kikamo kikawo mun in Kuwa bazaki samuba zancen za miki wani maganin . Da farko zamu mallake miki Alhaji Yusuf da mahaifin yarinyar sai abunda duk kikace musu,yarinyar kuma mubata wani lokaci dan itama akwai motsi a kanta " ga wannan dubu ashirin ce zan d'awo nan da kwana biyar zanje in samu zakara inada shi a gidana ,wannan maganin abakin kofar mijinki zaki samishi wannan kuma tiraren wuta zakisa kowa ya shak'a na anguwan koda gida uku ne babu Wanda zai yadda ya bude bakin shi yayi magana akan auren . Sannan wannan a ruwan wankan yarinyar zaku d'iga mata sai yadda kikayi dasu "na gode Sosai zamuwuce kuce zakuwuce garin governor kenan kugai sheshi dariya sukayi . " Salame kinsan bantaba zuwa Nguru ba gaskiya garin ya had'u dayawa akwai malamai addini akwai na tsiyar ma,kibari kinga hanyar machina akwai wasu k'auye aikin malaman garin kamar yankan wuk'a . Tasha sukawu ce ga yunwa ga ishir ruwa balangu suka,siya da lemo suka sha har rake kifi doya gamje gamje sukataci ,har motan yacika basu,iso gida ba sai bayan k'arfe takwas . "Yanzu Salame mufara zuwa gidan nawa kafun in fitoh in rakaki,kinga sai mubatar da k'afa ko ya kikace eh muje badamu wa nida Baba muna tsakar gida sai jin sallamar su Mama nayi naga Fuskan Baba yahade ta " sai yanzu ?"eh malam sai yanzu ya k'arin hak'uri kabari malam yarinyar abun Tausayi ga mutuwar miji, Salame ce tace" Baban Rabi,u sannu da gida yauwa tashi yayi yawuce d'aki dan ankawo wuta sai da Salame ta dade kafun tatashi dan tawuce gida yaronta tayi mishi wanka. Sunsha hira a hanya mama tadawo ,abinci tazuba Wanda miyar taushe nayi da biski inagani tasaka ,dayawa ga daman mama cine da ita kamar Wanda in tafara cin abinci kamar ta had'a da kwanon bacci ,wajen k'arfe biyu Mama tatashi ina ganin ta dan tunda sukafita wannan karon ban yadda da fitarsu da Salame ba nabud'e ido na cen naga batanan inata jiran tadawo cen na hangota tana dawowa daga b'angaren Baba ,bansa komai a raina ba nace taje bashi hak'uri ne kodan taga ranshi ya baci ga wani masifan zafin da akeyi .ina ganin ta saka ruwa a bokiti taje tayi wanka nima naji tace" Rabi,atu kitashi ki watsa ruwa kiga gumin da kikeyi Mama sai gobe"baki isa ba wallahi tashi raina bayaso haka nayi wanka da ruwan da tasamun nafitoh . Cen kuwa bacci ya d'aukeni nata mafarki Mara ma,ana ga abun tsoro. FAUZIYYA Da safe Alhaji Gali ne ya zo har cikin gidan mu Anty Halima sai rawan kai takeyi duban sunayi duk nak'are musu kallo in da akwai fetur zan,iya watsa musu in huta da wannan tashin hankalin da suka sani "Alhaji ina wuni " lafiya uwar gida ya Fauziyyar da jiki toh Allah ya bata lafiya"a ci gaba da bata kulawa banda hantara duk wata kinada dubu biyar in kikayi ,mun haka"banda takura "ka gayawa mahaifin ta shine dan yahanata koda shan ruwan gidan ne" a kan mekenan matar tawa"nifa nake bada kayan abincin nan sannan ni dan ita nake bayarwa in siyarwa zatayi wannan natane asalima kune kukecin arzikin ta. "Hakane zamu gyara ,sannan wannan kayan shayi ne da abunda zata buk'ata Allah yabata lafiya" ka tsaya tafitoh kugai sa mana inajin takun Anty Halima nashige bayan k'aure tashigo "Fauziyya kifitoh kugai sa mana da d'an Albarka " bazan jeba "zanci mutuncin ki raina bayaso haka Anty tasani a gaba har da kamo hannu na" Fauziyya ya jikin ?dalla mishi harara nayi tare da jan tsaki "Allah yabaki lafiya dubu sha biyar ya bani " zanyi tafiya kwana goma zanyi in kinyi kikirani in kinada wata da muwa"mezai sa in kiraka macuci Wanda yafi son kanshi da wani Allah zai tarwatsa duk wani a niyar ka . Yana fita nafice sajen Saifullah nakira nace "yayana inason in zo in d'aga wannan k'aran dan ban yadda ba " Fauziyya kunje kunsa ke gwajin ne ?eh munje "kibari sai gobe Yau bananan naje Nangere zandawo da yamma kakarmu ce ba lafiya" Allah yabata lafiya na gode.. Iliya "Fauziyya ya jikin Saudat tace bakejin dad'i " eh banajin dad'i "gaskiya dan sai wani haske kikeyi kardai bakida jinine" Iliya kenan inada jini...โœ๐Ÿฟ [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat ๐Ÿ…ฟ๏ธ2๏ธโƒฃ3๏ธโƒฃโญ๏ธ2๏ธโƒฃ4๏ธโƒฃ Me yasa zuciyar ka bata gaya maka dai dai ne yanzu da kataho bazaka sa,mutanan nan su zargi a kwai wani abuba "bayan munce mijin ta baya gari . " Halima kenan aikin gama ya gama jiran mezanyi kayan bak'in ciki" al,amarin nan Halima ba,ason raina abun yafaru ba babu yadda zanyi shiyasa . "Kaduba lamarin nan zaifi ,in bahaka ba asiri ne zai tounu duniya zatajiku"me mukayi Halima ?"tambaya takakeyi kenan hmmm Allah dai yarufa asiri Amin Da safe anci kuwa sa,a Alhaji Gali yana gida dan,tunda abun yafaru bai koma ba yanata jira ya warke bayason yaje garinsu yasha tuhuma daga mutane dayawa Sallama Abba yayi ya amsa Bisimillah "meya faru?" daman akan Fauziyya ne ciki ne gareta munje mun gwada ,wani dariya da Alhaji Gali yakece dashi "Alhamdulillah ina masucewa bazan k'ara samun yaro ba a she k'arya ne gashi Allah zai mun kyau ta. Kaci kyauta gaskiya malam Zakar " yanaga kashiga damuwa anyi mun k'aruwa amma no farin ciki bakayi "karka manta fa bata hanyar da yadace kayi abun nan ba " dakata burin ma,aurata shine sadaki kuma nabiya mekakeso kenan ? Ga dubu goma nafad'an tukuccin sanar dani dakayi shine sai nazo amma gaskiya zanso ,tadinga ciin kayan dad'i gaskiya "anjima kazo kad'auka muku abunda mai ciki kasan zata buk'ata ,kai kawai Abba yad'aga mishi yafice Tunda mukadawo Fauziyya sai kuka takeyi Sosai kamar ranta zai fita" kamar yadda nagani ina da ciki gobe zankoma policetetion zankoma inji wasu manyan labarin RABI,ATU Da safe ina ganin Mama tanata shiri bansan in dazataje ba dan yawancin ba fad'a takeyi ba ,sai dai inji batanan " Rabi,atu zanyi tafiya wajen rasuwa dan haka ba sai kinje talle ba ki zauna a gida kiyi muku abunda,zakuci Toh mama zanyi batasa hijabi ba tawuce d'akin Baba inaji tace "zanje gidan rasuwa sai mundawo " amma ,kisaka hijabi mai mutunci mana "kai dai bakace inje ba zantafi ,sai mundawo . A tasha suka hau mota Sauran kud'in mutum d'aya tsabagen sauri mama ce tace, zata biya kusan sha biyu da rabi suka sauk'a wani kauye suka kama hanya *kadawa* a cikin kauyen Nguru garine da yahad'a mutane dayawa ,a cikin ta akwai wani malami a garin da tambaya suka,isa gidan akwai layi kam ,yawancin mutanan sunata surutu da hira sukeyi salame tace" sannun ku yakuke y'an uwa wata mata bakinta duk goro tace yauwa "akwai layi ko eh akwai zaku jira ko eh zamujira in sha " daga ina kuke? Damaturu kuce kunsha hanya. [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ YANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ2๏ธโƒฃ7๏ธโƒฃโญ๏ธ2๏ธโƒฃ8๏ธโƒฃ Fauziyya duk in cenza daga yadda na sanki "yauwa Iliya inane garin Ku "kodai kai d'an nan ne ,a wace unguwa kuke? Ras gaban iliya ya tsinke karfa ya rinyan nan tagano ni aikin mu yazama koma baya Wanda har yanzu bangano wani abune Alhaji Gali ke aika tawa ba " magana nakeyi "Fauziyya kenan sai Yau zakiyimun wannan tambayan " eh Iliya sannan amsa nakeso ko zuciya ta zata yadda dakai "daman baki yadda dani bane ? " na yadda so nake na tabbatar "ki shirya duk ran dakika shirya kizo in kaiki gidan mu zaifi ko " amma Yau kuma meyakawo wannan tambayan sa,idu mai mazar kwaila sai da hantarshi ta kad'a da yaji Fauziyya tana tambayan iliya ,ido yayi mishi akan ya sallame ta,tawuce "sai anjima Iliya nagode . Iliya babba ne d'an sanda ne nafarin kaya shida sa,idu anturo sune daga Jos dan suzo nan potiskum anguwar da Alhaji Gali yake suyi bincike dan ana zargin shi da safaran yara k'anana da safaran powder ibiliis gashi manyan laifi yayi guda biyu Wanda bincike ne zai tabbatar da hakan shiyasa Sa,idu ke siyar da mazar kwaila Iliya kuma Rake dan batar da k'afa wayar hannun su lobari ce aka d'aure wayar kullum kayan jikin su bana kirki bane amma sunada kekkewar alaqa da mutanan anguwan . RABI,ATU Lokacin da natashi duk jikina ciwo yakeyi Sosai zuciya ta babu dad'i har mama tagama abun karyawa tasaka wani turaren wuta mai warin gaske " Mama wannan turaren kamar na aljanu duk bawani dadi gaskiya "banza gidana kibari in kinje naki gidan karma ki saka turaren wannan ruwan kine tari natayi har Baba shima tarin yakeyi " a ina kikasamo wannan turaren ne? duk kinda memu da sassafe sai kace wata yar maiduguri "kace katina da tsuhuwar matarka mana ba sai kabiyo ta bayan gida ba dariya,yayi yawuce zanfita " adawo lafiya Allah yabada sa,a Amin ,duk abun yabani mamaki Yau din "Mama bari nayi wanka nafita da sauran goron in yakare sai kisaro mana wani" Rabi,atu kenan kice tallen yafarayin dad'i kenan "Mama kenan ,nashirya nafitoh mata har sunfara kawo kudin adashen su dan Yau yankwasa zasu kwasa y'an zubi su,suba nawuce kayana ,Yau sai naji banida wani kuzari ,sonake inga Abdul ,wucewa shagon shi nayi lokacin k'arfe goma da rabi nasamo mutane dayawa a shagon nasamu nazauna har akasiyi gyada na dari uku " Rabi,atu jiya najiraki baki zoba "Mamace taje gidan rasuwa sai dare tadawo" kice danaje gidan jiya Yau kam in zaki tafi in rakaki inga anguwar naku dan mushirya yadda zamuyi bikin mu kafun yan uwanki da nawa sushiga maganan . "Kaida kakeda yar uwarka mezakayi dani ?" Meyasa zakice haka kifitoh fili kice bake sona amma karki kafe dawannan "shikenan kasan ina sonka " inaso kakiramun yayana Rabi,u zamuyi magana ,kijirani bari na d'auko wayar in kirashi in had'aku . Cen naga yasaka wayar a kunnan shi ,gashi "tafiya yayi cikin shagon yabarni nafita daga wajen shagon " ya dai Rabi,atu meke faruwa naji Baba yace Mama zatayi miki auren dole dawani mai kud'i "nagaya mishi duk abunda nasani,sannan Mama bata cenza halinta ba Wanda kasani sai, macin gaba da tayi ga sabbin fuskokin data k'ara sani lamarin Mama sai addu,a" ki kwantar da hankalinki nayi kusan dawowa inason samun wani kud'i ne Wanda inna zo bazan tagayyara ba ,karki damu babu wani mahaluk'i da zai saki ki yi wani abun da bara,ayin kiba kisani "nagode sallama mukayi naje nakai wayar Abdul " bari naje talle in ina dawowa zanzo muwuce sai kindawo ina fita nafara ciniki har dubu da dari biyar nadawo gyada kam babu yak'are ,lokacin har Abdul yafitoh bakin shagon naganshi da leda gari yadau zafi guda biyu "muje taran mashin mukayi sai unguwar mu ,a kusan k'ofar gidan mu muka tsaya ,ko lora da motar Alhaji Yusuf banyi ba munata dariya nida Abdul " inane kofar gidan hango Mama nayi kace, saurayin tane Alhaji Yusuf d'in "waye wancen me motar " dan uwan mune "toh muk'arisa mana mugaisa da shi" mama tana hangomu ta hade fuska "sannu mama" yauwa kune kace karako kanwar taka yasu maman naka sannu ko Allah yasaka kushiga mana kasha ruwa,abun sai yazomun a wani kala,a ina mama tasan Abdul kodai duk wannan cikin hikima ne kar Alhaji Yusuf yagane batasan shiba. " ka kwantar da hankalin ka gobe kasake zuwa ka iutuntub'i mahaifin nata sannan zan shirya ta kazo ka d'auke ta da yamman taje taga gidan da akwatin da kace karka damu mungode"wanna yaron yar uwata ne "ayya bakomai a gaishe shi dagani yanada kirki Sosai gaskiya kam Allah yasa mudace Amin a bashi wannan gashi abawa baba wannan sai nazo ki tabbatar kin Shiryata tsaf kafun nazo karkaji komai in sha Allahu Jan motar yayi tashigo Abdul ne yakara gaishe ta " sannu yaro yauwa sai dai bangane jaba? "Ina Famfamari ne gidan Alhaji usman mai fata " yayi kyau muna mutunci ne Yau nace bari nazo mugaisa kakuwa kyauta mungode Sosai ,sana,ar mekakeyi inada shagon sai da kayan gyaran mota ne sannan ni ma,aikacine a gidan NEPA yayi kyau kuce kune masu dauke mana wuta "ina Baba ?bayanan " zankoma mik'a ledunan hannun shi yayi duka biyu Mama tayi godiya naraka shi yatafi,ina shigowa "ke zonan menene tsakanin Ku da shi sona yakeyi mundad'e da shi tun bayau ba " kicemishi anyi miki miji dan anjima zaki rakashi kuga gidan dazaki zauna "wallahi bazanje ba Mama " Rabi,atu nikike gayawa haka dan bakida ta,ido bari naduba meyakawa,sabulun wani ne da mai sai turare da omo da tarkace dayawa da kud'i dubu uku ,a ciki "kiduba yarinya ta da goshin ta,na arziki in kuwa Alhaji Yusuf yafasa a shizan bayar dan daganin shi dan manya ne " kiwuce kishirya "Mama bari nadawo zanje gidan su Bintu na dawo " karfa kidade kinji ko Babane yashigo "kadawo Malam nadawo Yau da farin ciki" toh namene ne haka "nasamu gadi ne a wani gida*Two fifty*anan damaturu aikin gadi ne " ayyiriri nanaye "kace munhuta da talauci " har nawa ne kudin "ban sani ba konawa ne kudin " amma gobe ne zamufara dan yanzu dubu goma "shine nasiyo mana kayan abinci" amma da baka siyoba gashi munada shi dayawa "zai iya k'arewa yanzu na tabbatar " magani yafara kama malam Har karfe hudu bandawo ba Mama gidan su Bintu tazo innar Bintu tace banzo ba haushi yakamata sai kusan magari ba nadawo lokacin Alhaji Yusuf yazo yatafi yace gobe zai dawo [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) Ku tuntub'eni ta wannan number 08068748984 PAID BOOK 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ2๏ธโƒฃ9๏ธโƒฃโญ๏ธ3๏ธโƒฃ0๏ธโƒฃ FAUZIYYA Dawuri na shirya naje gun matar Saifullah nayi sa,a tananan mungai sa kenan Saifullah yashigo . "Yanzu Fauziyya tashigo kaman kuna tare" nima sauri naketayi karmuyi sab'ani bayan Anty Hadiza tabani ruwa muka shiga gaisawa wa dasu "yanzu ya a keciki ? " yasan da maganan cikin sannan mahaifina ko ajikin sa dan bana gaban shi damuwa ta bashiba ne a gaban shi damuwar shi yasani shine yafi mishi,,sannan Alhaji Gali bai fasa yiwa iyayen nawa hidima ba taya zanji dad'i a raina inad burin yin karatu amma salon k'addara tane tazo da hakan littafin maimuna tijjani iyam kunema kusha karatu da hakan . "Amma yanzu zamuje a d'auki photon cikin dan musan wata nawa ne" yanzu wata nawa bakiga period d'inki ba?"watana biyu kenan zan shigana uku bari muje a duba "banida kud'i kodai kyauta akeyi ?aa Fauziyya da kud'ine bazasu wuce dubu d'aya ba " karki damu zamuje kidai kisake jikin ki kar kiji tsoron kowa . "Sannan zaki k'ara komawa policestetio kik'ara kai k'aran kinuna kinada ciki suzame miki sheda. Sajen Saifullah" Bazaki gane mutanen muba yanzu duniyar tab'aci bakamar daba in dane za,a tsiya mata amma yanzu ko fyade akayi babu Wanda yake kula damasu k'aran inda Hisba ne sunfi tsayawa a mutum fiye da ma, k'aran mu ."amma yaushe duniyar tazama haka ? Tun lokacin da imani da Tausayi sukayi k'aranci a lokacin komai ya tarwatse . Ikon Allah kenan !! Yanzu meye Abun yikenan "wato laifin mahaifin tane da har yanzu yagara cemata ya aurar da ita batare da sheduba sannan bai maida ita abakin komai ba iyayen yanzu basuda amana" Hadiza kenan nagaya miki son zuciya yashigo cikin lamarin sai muyita addu,a "kuje kudawo sai in kaita gida ko dukkan mu muje a mota na dan gudun wani Abu da zaikai yadawo . Amma ina mahaifiyar ki ? " tunda nayi wayo natashi Anty Halima nakegani daga baya maman Saudat tace da safene a kanemi mahaifiya ta akarasa har yau mahaifina bai k'ara tambayan taba kotana raye ko ta mutu sannan shine bansani ba "ita maman Saudat din batace miki ga garin suba Eh bata gayamun ba tacedai mahaifiyata yar Nguru ce zan tambaye ta amma inna koma gida " shikuma mahaifina cemun yayi ta mutu kinji abunda yasakani sark'ak'iya " numfashi duk Kansu sukaja kowa da abunda yake kitsawa da tararrad'i Allah ya kyauta. Amin ya Rabbi munje wajen gwaji cikina wata biyu da kwana goma muka dawo sannan sukarako ni har anguwar mu dagacen nesa muka sauk'a muka taka har k'ofar gidan mu nakai Su . Ikon Allah ! Ikon Allah!! "Kushiga mana " bakomai Fauziyya wataran zamudawo in sha Allahu tun da mukazo Iliya nata kallon mu koya kifta har suka juya zasu tafi nayi musu godiya nawuce bantsa saurarun Iliya ba nashiga ,nasamu Abbana yana Alwala "kezonan ina kikaje?naje gidan Su k'awata ne " toh bari in gayamiki muddin wasu suka zigaki kika zubar da cikin nan zakuyi Shari,a da mahaifin shi dan yanzu duk duniyar babu abunda yafiso sama da, wannan yaron shiyasa nake gargad'in ki "amma Abba cikin shegen ne har kake magana a kan, rashin y'ancin y'arka ayya kaika haifeni kuwa da kdaure, kakaini gun mahaifiya ta sannan wannan mungun azzalumin karshen Ku bazai tab'a yin kyau ba tunda nibaka rik'e amanar da Allah yabaka akai naba" yanzu Fauziyya mahaifin naki kike gayawa haka kinzama Mara kunya tunda kinyi abunda cikakkun mata sukeyi "kibarta tasowa yayi ya gauramun mari lafiyayyu guda biyu " kisani ni mahaifin kine inada ra,ayin aurar dake ga duk Wanda naga dama tunda hakki ne akai na nazab'a miki Alhaji Gali Nera a matsayin mijin ki muddin kika k'ara gayamishi magana ko rashin kunya *ban yafemiki* *ba*"Abba nicefa Fauziyya da kafiso nice Wanda kake kirana da mamana nice Wanda in banci abinci ba bakaci nice in ina rashin lafiya kake kuka"nasani tundaga ranan dakika bijiremun a ranan kika ficemun daga zuciya kisani sannan muddin bazaki gyara kalaman ki ,a gareni ba zan tsine miki"Anty Halima cetayi magana "meyayi zafi haka malam " kirufemun baki munafuka kema "sannan karki kuskura kina sakewa kice tasan namiji wannan de d'iyata ne banawa niba kikiyaye harcen ki wajen ai bantamun yarinya ,jin firicin mahaifina ya girgizani amma zuciya ta tashiga rudani sosai Nashiga d'aki nasha kuka kamar ba gobe" yanzu ninazama tsumma kenan ina Saudat zatashigo tasan halin danake zuciya ta zata fashe Sosai in har Abba na zaici gaba da boyemun wannan al,amarin kukan danayi kaina yata ciwo Sosai har bacci ya d'auke ni na wahala Washe gari Da sassafe natafi policestetion wani mutun nagani yafitoh sanye da uniform din shi natareshi "nazo ganin DPO ne " lafiya eh zanyi magana da shi "kibari yana shan shayi in yagama zankai ki " amma lafiya kuwa" k'aran mahaifina nasakeyi akaro na biyu shida wani mai kud'i ya sa anyimun fyade batare da yaji wani abuba "innalillahi " kiyi hakuri bari naduba, jikin mutumi. Yayi sanyi yanata kallona da alama yanada y'ar data kaini a haife bansan mesukayi ba naga yazo yakirani inata dubawa kozanga Saifullah cen na hangoshi yamun magana da ido . Ina shiga DPO Ibrahim ya kalleni yanayimun magana ta turanci"banajin turanci "kifad'i meyakawo ki kike son magana dani "Nasan kaganeni nice Wanda nakawo karan mahaifina wata biyu da sukawu ce nagani" karki k'ara zuwa nan mahaifinki yace ya aurar dake ga mutumin daya dace yakikeson inyi miki mutumin yakawo shedu guda uku sunyi rantsuwa "toh yanzu ciki ne dani yakenan ?wannan kuma kekika sani dan banida lokacin wanna Abun naku " kaifa ubane na tabbata kanada d'iyar da kahaifa sa,ata in diyar takace zakaji dadi "wannan kuma kekika sani zankira mahaifin ki muyi komai a gabanki amma inason ki tausasa harcen ki Allah ya kyauta" nasan baka d'aya daga cikin yan sanda masucin haram kasani rayuwa zata juyamaka baya watarana bakada Abun fad'a ranan da kowa littafin sa zai karanta da kanshi . Kificemun daga office yarinya k'arama dake kinsan Allah kitsaya a waje za,aje a taho da mahaifin ki yanzu ,wayar da sajen Saifullah yabani tanata recording a bakin zanina yake fitoh wa nayi ,naji dadi da Saifullah nezaije ya kira Abbana shida wani . Awa biyu sai gasunan sai da suka shiga bantsaya ance inshiga ba nashiga karfin hali "DPO ne yafara magana" wannan diyar takane tazo da wani batu wai cikine gareta "eh munje an gwadata ance cikine toh mekuma yafaru shi Alhajin yana kulawa da ita harda mu yanzu shekaran jiya yaje ya sallamemu akan zaije k'asar waje Nima banso hakaba nine na,isa da ita bawai itane zata kai karana ba amma tunda hakane zanyi maganin ta " wai kamar Fauziyya har ta,iya kai karan mutum "yanzu duk ranan da Alhaji Gali yadawo kuzotare har da yarinyan mungode in sha Allahu " sannan bamason kaci zarafin ta kodai kafadi wani kalamai a kanta kune da laifi ba,ita ba"za,akiyaye Allah ya kyauta . Yanzu zamu rubuta yadda cikin yake da kuma lokacin da zata haihu mungode Sosai saida nabari yafita kafun nafara tafiya naji DPO yakirani najuyo "Karki damu zamu tsaya miki sannan babu Wanda zaici zarafin ki koda shine yahaifeki" Ina fitoh wa narasa Abba nahau mashin nayi gida banshigo ba gidan Su Saudat nawuce nasamu Ummi tanata shara abinci nazuba naci har da kunun gyad'a mutumina nak'oshi Sosai "Saudat bari kiji wani abu kunna musu Recoding din danayi tsaf mukaji ,mamaki duk takamasu"yanzu meye Abun yi kotu zankai Su " aa karkiyi haka kisamu wani malami Wanda shine babba yagaya miki ya matsayin auren naku ,in kuma zaki kai k'aran nasan mezai hana kuyi zaman sirri tsakanin iyayenki da Alkali da lowye d'aya "narasa mafita in mutane suka gano cikin nan darajata zata zube" gaskiya ne dan har Iliya yafara tambaya ta wai kinyi haske dayawa gashi kinyi kumari ....โœ๐Ÿฟ [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: RABI,ATU ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat True life story ๐Ÿ…ฟ๏ธAID BOOk 200 "Yanzu ke Rabi,atu haka zaki yimun kenan kiwatsa mun k'asa a ido meyasa baki dawowa ba,inama kikaje ne tund'azun ? " mama naje gidan su Amira ne, "uban mekikajeyi wato sokike muzauna a talauci " kisani bakida hurumin da zaki datsemun jin dadi kibarni a cikin wahaka abinci ma yagagre mu ,kisani " Mama kiyi hakuri tunda ranki yab'aci hango zakara Nayi idon shi sai yoyo yaketayi "Mama meyasamu wannan zakaran ne?" wayasani ganin shinayi haka "amma da safe lafiyan shi kodai wani mara imanin ne yasoke mishi idon. " kindame ni Rabi,atu gashi kinb'atamun rai Sosai "kiyi hak'uri Allah yahuci zuciyan ki gobe zanje ,haka nawuce Baba yana b'angaran shi ,ko magana baiyi ba yayi shiru bayan sallan mangariba naji sallama,lokacin Mama tana gun wasu mata sunkawo kud'in adashen su jin muryan Salame nayi natina tsakanin mu,akwai nisa amma ko nisan wajen batagani tunda ita bataganin nisan karo d'aya natsani Salame dan mutanan nemasu son d'aura mutanen akan tafarkin rashin gaskiya dan haka inayi mata kallon tuhuma " Salame meyakawo ki da daren nan ?"nazo inji ko kin aikata abunda akasaka ki " tun yaushe kuma dan har soke idon zakaran nayi "shikenan jibine zankoma " gobe Alhaji Yusuf zaizo wajen malam zasu gama komai "jibi sai muje Allah yakaimu yakuma bamu sa,a " yanzu yazamu d'auki zakaran batare da ansamu matsala ba ,"karki damu zamuje nifa akan cikar burina komai zanyi . har kusan tara kafun tawuce gida rashin sallah Mama bak'aramin damuna yakeyi ba . Washe gari nagama komai ,sai jiin mama nayi tana cewa bisimillah kashigo mana, b'angaren Baba sukayi ina kallon su Bayan sun gaisa Alhaji Yusuf yafara magana"daman nadawo akaro na biyu kadaure kabani yarinyan nan dan Allah zan rik'eta bisa gaskiya da amana ,tunda yafara magana shiru Baba yayi kamar and'aure mishi lakan shi "muddin zakarik'emun ita amana banida matsala " wato kabani ita kenan shiru Baba yayi baice komai ba Alhaji Yusuf yatashi ko kunya bayaji Mama kuwa kamar bazaurin ta "kagani ba anbaka,ba " banfaji yace yabani ba shifa kalma d'aya yafad'a "in zaka rik'emun ita amana mezai hana " muyi amfani da wannan daman muce yace yabaka. "Yanzu ya zancen tafiya anguwar taku ?kibari sai jibi zanzo sai muje in sha Allahu babu. Matsala sai mujed'in " Baba karka badani a wannan mutumin dabai son mutunci ba"Rabi, atu bazan tab'a yimiki abunda bakeso ba nine nan mahaifin ki ,amma ,kisani banyafe ba muddin aka cutar min dake gobe zanfara zuwa aiki sai cen yamma zandawo in d'auki abinci toh Baba Allah yakai mu darai da lafiya . Washe gari da kusan safiya wajen karfe goma na safe Alhaji Yusuf yazo lokacin Mama zasutafi Nguru da Salame"nazo mutafi da Rabi,atu ne "kabari sai muntafi kadawo dan Baban tama bayanan yaje aikin gadi wani gida kanta keyi mata ciwo nabata magani " Toh Bari ,in tafi . Su mama sunkama hanyar tasha dan Yau sukeson dawowa mota suna zuwa motar yacika sunbiya kud'in su kafun mota yatashi sai Nguru. Wajen sha biyu na rana Alhaji Yusuf yadawo maganin datasha tayi bacci Alhaji Yusuf baizo da mota ba mashin yahau ture k'ofar yayi Bacci nakeyi bansan mekefaruwa ba sai jinayi anhuramun iska a kunnena ,bud'e idon nayi gabana ne ya tsinke รงeรฑ nayi karfin hali "meyakawo ka har dakin mu mekazoyi " kafuta ko inyi maka ihu kwartoh wani Abu yafesamun bank'ara sanin inda kaina yakeba inajin ana Amfani dani amma jikina duk amace ko hannuna bazan iya d'agawa ba bakina yayi nauyi sai dayayi duk abunda yaga dama kafun yatashi inagani yasaka kayanshi tsabagen azaba suma nayi daga baya yafice . Jini dayawa yab'ata zanin gadon danake ko d'aga k'afata nakasa nayi kukan babu mai taimako na dan tsakanin cikin gidan muda kofar gidan akwai nisa Sosai Salame wajen k'arfe biyu da rabi suka sauk'a sunyi sa,a babu koma "kune tafe eh mune kunkawo munkawo gashi" irin yadda mukeso kuwa "amma abuna farko zakisamu aiki a gida yana jiranki " sannan zamuyi duk yadda kikace amma kisani babu ruwan mu "na yadda " wannan kisaka a pillow da take barci wannan kuma ร  tsakar gidan zakisa kinji ko naji amma kikiyaye wannan kuma k'asan kafarshi zaki debo kihad'a da nata zamuyi amfani da shi ... [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat PAID BOOk 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ3๏ธโƒฃ5๏ธโƒฃโญ๏ธ3๏ธโƒฃ6๏ธโƒฃ ALHAJI GALI NERA Cikekken sunan Alhaji Gali nera shine asalin sunan shi wanda kowa yasanshi da shi acikin anguwan layin Ajayi anguwa ce data had'a kabilu da yare kala kala a cikin garin Jos gidan shi bawani boyayye bane kowa yasanshi d'an kaduna ne kasuwanci ne yakawo shi nan Jos Allah yamishi arziki mai tarin yawa yanada gida je dayawa a manyan anguwan nen da suka amsa sunan su kamar su Bulbula da gangare yawanshin mahauta ne sukafi yawa a unguwan ga yana da shaguna a kworarrafa duk wani ,d'an Jos yasan unguwan irin kudin da Alhaji Gali yakeda shi hankalin Jama,a yadawo kanshi kasashe,dayawa yake zuwa matan ,sa hudu d'aya tarasu akwai Hajiya Amina da Fiddausi ,da Hasiya su kansu bazasu tantance wani sana,a yakeyi ba uwar gidan shi yaron ta d'aya Mohammed sauran duk lokacin da suka haihu da dare a ke neman yaran da suka haifa a rasa babu Wanda yakawo komai a ranshi Haiya fiddausu ciki ya girma haihuwa ko Yau ko gobe taje d'akin Alhaji Gali zata d',auki wani abu acikin jakarrshi taci karo da hannun jariri yana shigowa "mekaka zoyi a d'akina kin kalli asiri na Yau bazaki kwana a duniya ba " bazan toh namaka asiri ba kayimun afuwa . "Haba fiddausu kecefa baki, abun magana nasan kifa " kid'auki wannan kisha wani kwano yanuna mun nak'i sha haka mukata fama dan lokacin kusan k'arfe tara nadare haka nabar parlour shi nadawo nawa d'akin inaji Alhaji ya murd'a kofar yashigo wani Farin yadi ya rufemun fuska ya bude bakina ya d'uramun wani abu mai kama da jini yafita yabarni cikina sai murd'awa yakeyi gashi bakina yarufu nagagara yin magana haka jini yata zuba daga baya wajen sallar asuba ta amsa kiran mahaliccin ta tatafi da d'an cikin ta kowa mutuwar Fiddasi yabashi mamaki Sosai. Mohammed shikuma an mayar dashi kaman wawa yawu yata zuba daga bakin shi ,babu Wanda yakawo wani abu da Alhaji Gali keyi ga dila ne na kwaya da safaran yara k'anana . Matan suna samun ciki zaizube ko yaran yazo babu rai ko a sace yaron da dare a kwai wani d'aki Wanda bakowa ke shiga wannan d'akin ba sai shi kad'ai shima tsirara yake shiga in anyi bacci duk matar da taganshi a ranan zata wuni batayi magana ba. Dayaga mutane sunsamishi ido shine yanemi gari mai cinkoso da yawa a yobe yasiyi gida a potiskum babu kalan jin dadin da matan shi basayi yaran sa, Mohammed yafita bakin hanya mota tayi daga daga dashi bashida kowa ko tsinke sai matan sa guda biyu suna samun kulawa daga gare shi . Bincike a keyi a kanshi da duk wani motsin shi babu garin dayake sakewa irin potiskum shiya sa,ya siyi gida ne a unguwar dan yab'atar da k'afa har Allah yahad'a shi da Abban Fauziyya .babu Wanda yasan garin da yake da dare yake hudimar shi a kwandon zubar da shara yake ajiye kwayar da koken Wanda suke siya zasuyi shigen matsu tsince tsince su dauka . FAUZIYYA Zaki bani number wannan dan sandar ina so in bar mishi komai agare shi ,sannan zantafi gida ga sa,idu yananan kema kitaima kemu duk wani motsi nashi ,inason kidinga gane mana sannan koda kinje gidan shi kiyi mana bincike ta yadda bazai taba ganoki ba,kitashi kishiga kar ayi miki magana kikula da kanki "Kinsan dalilin dayasa nace ina sonki " aa naji Abban ki a lokacin suna zancen ki akan zai bada ke a shi sannan yar jejeniya sukayi ,shine nafad'a sonki kinji duk cikin aiki ne amma babu zancen soyayya "haka ne na fahimce ka nakuma gane" yanzu kam mezakayi dani . RABI,ATU "Kibarta bacci takeyi daman yayan tane yace zasu gaisa" kawuce zan kirashi a waya ta su gaisa"bakiyi abun kari bane"yanzu zan d'aura ina jira hawaye duk suncika mun ido ,mama ce tashigo d'aukan wani abu a cikin d'akin "Rabi,atu kiyi hak'uri kirufa mun asiri in ba sokike in rasa auren wannan tsumman mahaifin nakuba " amma shi zuciyar shi a tsaf tace yake ba ,irin naki ba "ficewa tayi inajin fitsari amma mama tace inyi a bokiti tazubar kar in fita Baba yace meya sameni banda tsinewa Alhaji Yusuf babu abunda nakeyi shida zuriyar su gaba d'aya sai da Baba yaci abinci yafice kafun ta d'auko waya tata kiran Alhaji Yusuf ya d'auka . " a she kai bunsuru ne a she kai maciji ne baka ramin kanka shine zaka fallasa ni a idon duniya toh duk in da kake kazo mukai yarinyar asibiti "ganinan zuwa " yafi maka dan nafika tashan ci Sosai mutumin banza kawai Minti ashirin yakawo shi sallama yayi Mama ta fita ina gani tasaka wani kwalli a idon ta tafice waje yana ganin ta ya tsuguna"kashigo muyi magana "meya kaika kan kadona har ka shiga gonar da ba,a siyar maka ba" ayi hak'uri zankawo komai a d'aura mana aure jibi gudun kar mutane sugane meyafaru "yanzu Asibiti zaka kaita kuma tare zamuje " shiga mota mukayi sai Babban Asibiti munyi sa,a wata likita ne mai kula da b'angaren abun da yashafi irin wannan abun bayani yamata na k'arya inaji tanata yimishi fad'a "meyasa baka bita, a hankali ba shigo da ita muduba ... [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ3๏ธโƒฃ3๏ธโƒฃโญ๏ธ3๏ธโƒฃ4๏ธโƒฃ Magungu na dayawa yahad'amu su suka taho tasha da murna dan yace musu ankafe Alhaji Yusuf sai yadda sukayi da shi su biyu ne a cikin motar shine yabasu daman yiรฑ maganan "Salame Yau kam zuciya ta sai tsinkewa yakeyi " kiyi addu,a zai dai na ,shiyasa naga jikinki yayi sanyi kodai zakaran da aka bunne da ranshi shima ya tsรณritar dani sosai sunata hira har motar ta cika k'arfe hudu motar tatashi . Rabi,atu ko motsi nakasa ga babu Wanda yashigo baran tana yabani, taimakon gaggawa duk yawan shiga dafitan da a keyi kodan siyan goro ko gyad'a nasuma wajen so biyu amma babu Wanda yataimake ni har na farfad'o ga Baba Yau acen zai kwana sai da safe zaidawo gida dan gad'in dare ne saboda b'arayi nasha kuka sosai ko muryanta yakasa fita "yanzu cin mutuncin yakai haka a d'akin mahaifiya ta a ketamun haddi narasa mutuncina da darajan da Allah yayimun na y'a mace lalle yazama mun dole in kai k'aran wannan mutumin kotun musulunci zankai shi ta inda za,a karb'omun y'ancina wannan abun nawa yafi muni fyade a d'akin mahaifiya ta " mama san abun duniya yajawo miki narasa martaba na,inaji a jikina nayage sosai dan jin iska yana shigana ta,ko,ina kaicun uwar da batada tausayi nikam banyi sa,ar uwa ba sai kusan mangari ba mama tadawo tundaga bakin k'ofa nakejin muryan ta na rintse idona ko ganin ta banason yi natsane ta tsana mafi muni ,kirana take banida bakin amsawa har ta k'ariso tana shigowa ana kawo wuta,ko lura batayi ba Rabi,atu "tunda nabarki ko motsi bakiyi ba a bubuwan da nabari ko tattarewa bakiyi ba ,ina miki magana juyowa tayi tadubeni " lafiyan ki kuwa?"Mama kincutar dani ganin jini datayi da sauri tak'ariso wajena "meyafaru da ke wayayi miki wannan d'anyan aikin ?" Wanda kika bashi izinin shigowa gidan nan Wanda abun duniya ya rufe miki ido shiyayi mun fyade har kan kadon ki yatafi ko imani babu "nashiga uku wannan shine aikin dazan zo in gani 'kitashi " bazan iya ba barina tayi a d'akin tahad'a wuta ta tasar dani tacire zanin gadon ranta duk yab'aci tawanke zanin gadon ruwan yatafasa taciro ganyan magarya da gabaruwa duk munada shi a cikin gidan mu baho babba tasaka ruwan tace in shiga ,nashiga k'ara dana saka haka nata daurewa har naji dadin jikina kayan jikina nacire tawanke tabani zani,tafiya nakeyi kamar yar kaciya saboda a zaba ,naga damuwa sosai a fuskan Mama sosai bantab'a jin anyiwa mutum fyade a d'akin majaifiyar shi ba sai a kaina"Rabi,atu kirufamun asiri kar jama,a suji wannan abun zaiza memun kayan gori "Mama kenan ke kare martabarki kikeyi ina kuma Wanda tarasa nata y'ancin ,bazan yafemuku ba sannan duk duniya sai sunji da bakin ki a ka cutar dani " Kiranshi taketayi a waya amma ko d'aukan wayar bayayi kusan kwana tayi baya d'auka hak'ura tayi ,har bacci tayi da safe tak'ara tafasa ruwa naje nayi wanka da shi har tahad'amun shayi nasha dan rabona da abinci tun da safe danasha magani ban k'ara cin komai ba,ko girki gagara d'aurawa tayi naga damuwa amma bawani sosai ba a fuskan mama . "Rabi,atu karki gayawa mahaifin ki dan Allah kibari Alhajin ya d'auki wayar zamusan yadda zamuyi a rufe zancen " haba Mama fyade fa ,ake magana akai "koma menene zamudu ba lamarin ,inna tinada Abdul duk sai inji wani kala ya kwallafa ranshi akai na ashe bazama muyi auren ba hawaye masu zafi kezuba daga ido na cen naji muryan Baba" ina Rabi,atu nasiyo mata masan datake so "kiramun ita" tana bacci kanta ke ciwo "lafiya kuwa ? " mekagani ,bari na dubata ,inaji yashigi baccin k'arya nayi .. FAUZIYYA Kibar zancen Iliya shidaman haka yake kamar wani d'an bincike ,kinga bari natashi naje gida karkuma, Abba ya k'ullace ni dan naga tsana a fuskar shi "bari na rakaki mana kibar shi zantafi banason Abba ya ganki karyayi tinanin kukuke zugani ,bari naje " amma fa cikin yafara fitoh wa kozaki rage fita ne zaifi "haka nayi tinani kozan rage ne ,jaraba ina fitoh wa iliya ya tareni " Fauziyya kitsaya in zo muyi magana kinji"iliya kabari zuwa gobe dan yanzu nagaji "shikenan Allah yakaimu goben " Amin " Wucewa nayi Abba yana tsakar gida shida Anty Halima"sai yanzu kikadawo daga kaini k'aran "kisani muddin nine nahaifeki bazaki tab'a cin galaba a kaina ba in kuwa kinci nafarko na biyu bazaki samu nasara ba " sannan zakigane tsakanin sugar da mad'aci tunda ke bakisan abunda keyi miki ciwo ba kamar ni kikai ,k'arata y'ar cikina . "Zamani yazo da mutane dayawa sukan tsinewa yaransu bakomai kekawowa haka ba sai dan bijire musu da sukeyi ne " Abba banida laifi ko tausaya mun bakayi ninefa Fauziyyar ka ,"adane kenan yarinyar da takai karana dan a walak'anta ni ",shigewa d'aki nayi naso Anty Halima tasaka baki inyi mata tas dan haushin tanake ji sosai . Ina shiga nayi wanka dan band'akin mu a cikin d'akin mu yake wanka nayi nazuba abinci gashi wani cin dana keyi in ta jin yunwa haka muka kwana ,inason inji abunda Iliya zaice mun in nalek'a in ga bai fitoh ba cen kusan k'arfe goma nafita "iliya ina kwana" lafiya" gani bari musamu waje muzauna . Sunana Iliyasu Abubakar usman ni dan sanda ne nafarin kaya a cen jos nazone yin wani bincike akan wani attajiri da yake garin jos amma nan ne anguwar dayake sunan shi Gali nera yana safaran kayan maye shine bincike yahau kanshi Alhamdulillah mun kusan gama aikin mu,karki damu da batar da k'afar da mukayi wannan duk cikin aiki ne murmushi nayi . Amma kuwa kaban mamaki ,karki damu wannan duk a cikin aikin muyake bakida matsala amma wannan maganar tsakanina dakene banason kowa yasani kingane dan mukam mu ,bamu yadda da junan muba baranta nawani kigane "amma Iliya taya kukasan yana aikin nan " abunda yasa nagaya miki naga yashiga gidan Ku har sau biyu ,bansan kuma meyajeyi ba numfashi naja sosai gaskiya iliya yabani mamaki gashi shid'in babban mutum ne mai daraja wataran takalmin shi da leda yake d'aure wa ikon rabbi "Menene tsakanin Ku da Alhaji Gali ?" Iliya labarin yana dayawa amma bari nabaka kozaka taimaka mun ,tun farkon haduwan su da Abba nagaya mishi har cikin dake jikina,yasha mamaki sosai ,amma kince sajen saifullah zai taimaka miki eh sunakan taimako ,"karki damu kihad'amu zamuyi magana "sannan karki kuskura kizubar da cikin dake tare dake na tausaya miki zamu kama Alhaji Gali dan binciken mu saura kad'an " Allah yabaku sa,a .... Maman Khairat ce [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ3๏ธโƒฃ7๏ธโƒฃโญ๏ธ3๏ธโƒฃ8๏ธโƒฃ Shiga dani sukayi ciki dinki a kayi mun tare da gyarani naji dadi kuwa "ina mijin naki wannan ai dabban cine taya zakahau mace kamar wani doki kiduba yadda ya yagaki fita nayi amma bana wani d'ingishi muka isa garesu suntaso cikin tambaya" lafiya kuwa likita "kazo inason ganin ka,binta nayi da kallo suka wuce masifa,tayi mishi sosai tare da rubuta mishi magunguna tarubuta . Motar muka shiga dan tafiya gida muna zuwa naga Abdul yana jiran mu" ya Abdul kaine ?"eh nine "kushiga mana kuntsaya " kai kuma wallahi muddin bakazo angama duk abunda za,ayi ba nice mai toh namaka asiri kaji da kyau "bazama ayi haka ba gobe zansa yan uwana suzo ,sai kisanar mishi a Baban " wallahi kasa nafara rashin yadda da kai kai wani irin bunsuru ne mai bin akuya har gaban uwar ta "ayi dai hak'uri " yanzu kawo abunda zan dinga jinyar ta har tawarke "ga dubu hamsim zatayi ai ko " eh zatayi bakada matsala . "Rabi,atu meyasa kiketa kuka wani abun ne yadameki ?" Abdul ina cikin damuwa ga banida kuzari "wai meke damun ki ne zakibar ni a cikin rud'ani " katayani da addu,a shine gatan dazaka mun ,mama ce tashigo "sannu mama ya gidan ya mai jikin da Sauk'i Allah yabata lafiya Amin. " kishigo kisha maganin ki zaifi miki"kishiga zanwuce gobe zanzo dubaki in ga ya jikin naki "nagode kigaishe da gida sallama sukayi tawuce " yana tafiya mama takoma wajen da bakin laida a hannun ta kasar takalmin Alhaji Yusuf ta debo tazo tawuce "ko kulata banyi ba " ganan magun gunan kisha ,kodan lafiyan jikina zansha maganin Washe gari K'arfe sha d'aya yan uwan su Alhaji Yusuf suka shigo Baba yananan ko magana yakasa bayan sun gana ne d'aya Alhaji usman yayi magana"zamu gama komai zamubada sadaki da komai nan da sati biyu mukeso a d'aura auren ba,a son ran Baba yakarbi komai na auren ba sai dai ba yadda ya,iya ,an tsayar da ranan auren sati biyu "nasha kuka Wanda tsabagen kukan ciwon kai ne yasakani a gaba ,banga a laman dangan taka tsakanin mutanen da Alhaji Yusuf ba dan ko kama babu . Har zasu tafi " ina son magana da kai "yanzu menene abun yi kenan zandawo gobe Allah yakai mu " Babane yakirani "Rabi,atu Yau nabada ke amma zuciya ta bata amince da auren ba ,kiyi hakuri kinji hakan mabazai sake faruwa ba kizamo me hak'uri kekam bakiyi sa,ar uwa ba Allah yamiki Albarka" zanzauna da shine dan kai amma bana son shi . Cen yamma Salame tazo "kibari Salame komai yafaru amma zanje Nguru in kaiwa malam k'asan takalmin nasu dan yahad'a zuciyo yin su an tsayar da maganan auren nan da sati biyu masu zuwa" kubari dan dai banida hanci da nayi guda.,kodai zanbiki"banida kudin mota in zaki rakani zan baki "mezai hana kiraka ni,muje. [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ story and writing by Amina maaji maman Khairat Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ3๏ธโƒฃ9๏ธโƒฃโญ๏ธ4๏ธโƒฃ0๏ธโƒฃ ******** a lokacin da suka isa nguru hadiri ne ya mamaye cikin garin kafun sufita a tasha har ruwa ya sauk'o ruwa a keyi kaman da bakin kwarya "a kwai wani kauye kallari zankai ki dan wannan malamin bazaki bar wajen shiba sai buk'atan ki yabiya a hanyan machina yake" zamuje gunshi kedai bari mugama sallamar wannan "amma Salame a kwai wani yaron da yakeson Rabi,atu in badan Alhaji ya rigashi ba da a shi zanbayar daga ganin yaron d'an babban gida ne ,wayar mama ce tahau ringing " Rabi,u ne yakira "munwuni lafiya mama " lafiya ya aikin da godiya da zandawo kwanan nan amma yanzu nafasa ,nasamu aiki a wani kamfani a nan enugun "to Allah yamuku jagora ," Ya jikin Rabi,atu ?"da sauki "waye yagaya maka batada lafiya ,Babane ya gayamun " sannan Abdul maya gayamun "kibata wayan mugaisa " naje unguwa "amma mama Rabi,atu ance tanajin jiki, shine kika fita" toh ubana ko mai gidana ,Allah yabaki hak'uri "natura ma,a Rabi,atu dubu goma a siya mata zanin da zata d'aura da hijabi . " nifa ?"zanturo naki karki damu,sai anjima . Ruwan yafara tsayawa muka kama hanya ,munsa meshi a cikin rumfa yana bada magani a wasu mata cen wani saurayi ya shiga "yauwa Ba,ana wannan a abunsha zaka saka mata ,wannan kuma turare zakayi a jikin kud'in da zaka bata ga wannan a goshin ka zaka saka ku had'a ido da ita ,zataji duk duniya babu Wanda takeso fiye da kai shima yafitoh muka shiga " Salame tamu ta amana kece tafe "kinkawo abunda muka ce sannan kinje kinga abunda yafaru " eh nagani ,bani k'asan saka a wannan kwalban "zata soshi amma zucityar ta bazata yimata dad'i ba ga wani saurayi matashi da yafi wannan kud'i da anyi auren da kunhuta duk kanku ,amma yanzu a kan shi Yusuf din zamuyi aiki" amma kuwa nacuci kaina ,yanzu wannan yaron ne yafi Alhaji Yusuf kud'i . "eh dan nashi kudin masu Albarka ne ba,irin na shi Alhajin ba ,gashi kuwa muรฑyi duk abunda zamuyi yadda auren bazai mutuba " ina son ka mallake mun shi yadda komai zai yimana shi batare da ansamu matsala ba, sannan mijina a zamar mun dashi sai yadda nace in yana gabana ,amma yazama yanada zafi a waje "wannan aikin mai saukii ne ,kibar mun komai ,sannan ,wannan kisaka a k'asan murhun da kike abinci a kai .. " yanzu kuma in kinkoma zakiga abun mamaki,malam kagayamun dan nashiga rud'ani Sosai "bama fad'a zaki gani da idon ki,kitafasa wannan ki bata manne, sunan shi zata dawo kamar budurwa godiya mukayi mishi dubu goma na,ajiye mishi muka fitoh. FAUZIYYA Number Sajen Saifullah na bashi yaciro wayar shi yayi saved daman Sajen Saifullah yabani waya k'arama yace inyi amfani da shi na boye ," zantura maka wani abunda nayi recording "bakomai shiga gida ,a lokacin da yake magana a nan ne na tabbatar shima hukuma ne daga C.I D take yajuya daga Iliyan da nasani,naji banida wani da muwa ,amma me Alhaji Gali yake aika tawa har a biyo shi nan yobe numfashi naja tunda babu Wanda zai bani amsar tambayan da nayi " Fauziyya "na,am ,kiyi mana wanke wanke banajin dadi Yau " babu komai Allah yabaki lafiya Amin "kinsha magani ne?" ban sha ba "bari nakawo miki Nagode! Nagode!! Nagode Wani kulawa da Anty Halima take bani tundaga ranan da Abba na yace tadai na goran tamun bata k,arayin hakan ba,shima yana amsa gaisuwa ta a kan da, in na gaishe shi ko amsawa bayayi waya ce tafara neman agaji ,nafice . Sajen Saifullah ne " Wanda kika turo babban mutum ne ko shi ya,isa ya d'auka miki mataki sannan naji dadin had'ani da shi da kikayi nagode"bazan tab'a biyan Ku ,abunda kukayi mun ba, sannan kikula da cikin jikin ki a kwai qalubali da yawa a kan jaririn . Sallama mukayi nakoma cikin gida Saudat ne tazo mukayi hira Sosai da,ita amma banga ya mata matsayin Iliya ba,. "daman Ummi ce tace in kinsamu lokaci kizo zakuyi magana da,ita " gobe zanje da safe Allah yakaimu Amin Mama Suna isa kowa takama gaban ta ,a lokacin na gama girki Baba yana cikin dakin sa ,"Rabi,atu wannan kayan fa? "Abdul ne yakawo mun " kaji yaron arziki sai washe baki taketayi da murna har da zani da yakawo ,a mama a ranan Alhaji Yusuf yazo da dare "ya jikin da sauki Allah baki lafiya" karki damu zamuyi auren mu babu Wanda zai gane meya faru "amma " kiyi hakuri kisoni zan zamemiki gata sannan bongo abun jingina, sai na tsinci kai na da ina son shi kuma har banason yatafi babban mutum ne ga nasaba,amma bansan menene tarihin shiba ayya bada wani manufa ya me son aure na ba ,kuwa ."ki lissafa duk abun da kikeso zansiya miki ko nawa ne ,sannan banason kusiyi komai sai kayan kitchen shi din ma nizan bada kudin Wajen goma na dare yatafi"mama a she yanada kirki ,duba gun da nayi girki nayi sai naga kamar an touna wajen ,amma nakawar da kai na banason in yawai ta sa, ido "mama nikuwa ina zakaran nan ne " kodai ya b'ata ne... [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ4๏ธโƒฃ1๏ธโƒฃโญ๏ธ4๏ธโƒฃ2๏ธโƒฃ RABI,ATU "Zakara ya gudu nadu bashi ban ganshi ba ko,ina yaje"amma mama meyasa kika bari Alhaji ya shigo gidan mu,sannan kika tafi kika bar ni?"Rabi,atu kenan duk bansan haka zata faruba a kasi ,a kasamu "amma a kasi har da na budurci na ayya mama kina son mukuwa,?ga ba d'aya na lura kinfi son kud'i da rayuwar mu data mahaifin mu,sannan ina son kiyi bincike da kyau kigano waye Alhaji Yusuf " bai tab'a gaya miki inane garin suba ,meyasa wannan tambayan bakiyi mishi ba sannan kinsa ya ,Baba yayi abu ba,ason ranshi ba"Rabi,atu bacci nakeji "mama ancemun anganki kin hau motar nguru har sau biyu lafiya. Ko kulani batayi ba shiru tayimun batare da tayimun magana ba ,anata shirye shirye in da Alhaji Yusuf yace zan zauna a gidan sa dake Nasarawa bayan local government a cikin Damaturu, gida ne mai kyau komai na,adon zamani akwai a ciki anata shiri . Wani rana naje gidan Su Bintu " Inna ina Bintu ,tafita taje gidan malam shehu na,aike ta zata siyomun fulawa "bari na jirata " inna aure za,ayi mun nan da kwana goma ,amma auren dole za,ayi mun "kiyi hak'uri Maman ki tawuce duk in da nake tsammani bata jin shawara ko kad'an kiyi mata uzuri dan abu nata sai a hankali " yanzu meye kuke shiryawa ne?"inna nibawa ni shiri da zanyi Abdul nakeso shikuma nake fata yazamo miji a gareni"aikin gama ya gama kidai na zubar da hawayen ki dan zakiyi a saran hawayen kine kawai "Bintu kindawo eh wata magana naji kunayi " aure qawarki zatayi . "Haba dai da gaske shine tazo gaya mana"hmm wannan lamarin sai dai mutayata da,addu,a mushiga daga ciki" Bintu yazanyi da Abdul bai cencenci haka daga gareni ba" ki gaya mishi kawai karki cutar da shi daga kanki zaki jawowa mata dayawa rashin yadda daga gareshi. "Haka ne yazanyi ,kina da gaskiya ,wallahi banason Alhaji Yusuf garama jiya ne nafara son shi shid'in ma bansan dalili ba" hmm kiyi addu,a Allah zai baki mafita, "ina mafita na maman Khairat " wani mafita kenan tunda bakida waya kikirashi a wayar mama zaizo sannan kice an hanaki talle sai kigaya mishi kinji"nagode bari in je Ina zuwa mata sunfi a shirin suna ganina ga amarya sukafara tsokala ta ,kinyi goshi irin wannan Alhajin toh Allah yasa yaran mu a dam shim ki,ko kulasu banyi ba"Rabi,atu shine ko kigai sheni "ban ganki ba Salame ya yaran ina jariri" jin muryan Baba nayi yana kirana"Rabi,atu shin kin amince da auren ne? "Zabin Ku shine nawa yazanyi haka Allah yarubu ta mun amma ko d'igon son shi babu a raina " zanje in siyar da gonata na k'auyen Tarmowa sai in zo in siyamiki kayan kitchen d'in "karka wahalal da kanka Baba ,abun da nasamu shine nawa ka gayawa Rabi,u yasan zanyi aure" kunyar gaya mishi nakeyi. Kabani in yimishi magana ,in da kud'i a wayar taka akwai Rabi,atu "ina yini yayana qanwata mundade muna waya komai nagaya mishi amma ban furta kalman fyaden da mama tasa ,ayimun ba " gashi bamu dade da fara aikin ba zantaho ko kwana biyu ne zanyi gobe ina hanya Allah yakaimu Amin . Da dare Alhaji Yusuf ne yazo da abokin sa Alhaji sadi mundade muna hira "bakida k'awaye ne ga kud'in komai har anko da zakuyi duk kuyi" mun gode Sosai ,mundade kafun suka kama hanya komawa saboda dare yayi . Alhaji Yusuf "Nikuwa in yimaka tambaya mana" ina jinka "meyasa kazo gidan k'ananan mutane neman aure duk matan ka yaran masu kudi ne " Alhaji sadi "kasan nina sanka " malam Dauda ne yasani wannan aikin yace in nemi yarinya maisuna Rabi,atu uwarta Rabi,atu kakarta Rabi,atu sannan Baban yarinyar Rabi,u kakan yarinyan Rabi,u yayan yarinyan Rabi,u "shine nanemo nasha wahala shekara na,biyu ina nema kafun nasamu" shege nawa sannan yacemun itace matar arzikina yara da dukiya nida talauci munyi hanun riga "Allah ya taimakeka,shiyasa in ba haka ba mezanyi da gayyar nan " amma fa yarinyan tanada kyau ,uwar ta kuma son kud'i uban nedai bashida surutu da gayaniya. FAUZIYYA Cikina k'ara girma yakeyi yanzu wata uku kenan ,munje Asibiti an gwadani bana d'auke da cutar HIV Alhaji Gali tunda yatafi bai dawo ba amma kowani rana yana yimana aike na nama dan mai sai da naman ne yake kawo mana wai inji Alhaji Gali ,babu kalan dad'in da bamaci abinci kuwa yanzu har awani muke bayarwa,waya tane take ringing Iliya ne "yadawo kuwa har yanzu shiru bai dawo ba,kisamu lokaci zakuyi magana da Saifullah " an hanani fita saboda wannan k'addarar ren cikin shikenan zaizo amma zai rufe fuskan shi ,misalin karfe biyu kisan yadda za,ayi kifita "nagode kodai matar shi tazo ne " aa ba komai a Ranan sajen saifullah yazo agun raken Iliya muka tsaya "zamu d'aga k'aran ne kodai mubi shawaran Iliya sai kin haihu " inason malamai sushigo cikin wannan batun ne,a nawa shawaran mubari sai kin haihu sai a gama gaba d'aya dan yanzu za,a k'ara ma,aikata dayawa dan bincike "amma meyasa suke neman shi ne?wan nan nebanida masaniya gobe iliya zai dawo... [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ4๏ธโƒฃ5๏ธโƒฃโญ๏ธ4๏ธโƒฃ6๏ธโƒฃ Alhaji gali yagama yawan shi yadawo Jos ya zauna zaiyi kwana biyu"Hajiya Amina ta tambaye shi "nikuwa yanzu kafiye tafiye tafiye " kibari yanzu abubuwan sunfara yawa ga babu Wanda zai tayani ,da yanzu inada yaro shizan d'aura akan dukiya na "ka daina fad'an haka Allah zai bamu wataran " shiyasa duk cikin matana ina ji dake"jibi zanyi tafiya in sha Allahu. FAUZIYYA "Fauziyya lokaci ya k'ure mun sai dai mu gyara na gaba, amma Abba " kitashi daga nan tunkafun raina ya b'aci dan bana wasa ,dake "gobe zanje gidan su Saudat " dan rashin fitan yanzu kafafuna sunfara kumbura,Anty Halima"ni abunda yake bani mamaki ma,meyasa k'afafun ki suka kumbura haka ne kidubeki,cikin da bai wuce wata hudu ba."wannan nekuma banida masaniya, akai kodai kina nufin cikin yayi girma d'ayawa ne? "Bahaka nake nufiba,tashi nayi daga gun nanufi d'aki alwala nayi,zanshiga d'aki Amma Abba ko tashi banga a lama zaiyi ba ,cen yatashi" gobe zakuje da yarinyan nan awu"bazan jeba kuda cin kudi nida wahala bazan iya ba"yanzu Halima a nikike gayawa haka saboda bakida kunya"angaya maka ,nifa wannan auran ya,isheni ,ni ba haihuwa ba ba komai ba sai wahala ,daman sai da aka gayamun "rufemun baki tunda kika shiga rayuwa ta,kullum ina tare da masifa " nid'in ko eh, shikenan .. RABI,ATU "Mama kibani wayarki zankira Abdul " waye Abdul kuma?"wanda ranan yazo ,mezaki gaya mishi"zangaya mishi zanyi aure ne"kibari Saura kwana biyu "aa mama wannan cutar tayi yawa taya zankai wannan lokacin ban gaya mishi ba" Mama zuciya na sai yadinga tashi sannan zazzabi nakeji,Ras gaban mama yayi "kardai ciki ne da ,ita in kuwa hakan ne gara a ce ayi auran nan kowa ya huta suje cen suta lissafi " ga wayan ,kiranshi nayi gobe in yanada lokaci yazo ko yau yacemun da yamma zaizo ,sallamar Bintu naji "Mama ina wuni ya gida lafiya" ina innar taki tana gida kice ina neman ta,"zangaya mata in sha Allahu . Lafiya kuwa Rabรญ,atu "sai in dinga jin zazzabi ne lokaci d'aya " yakama ta kije Asibiti karkije ayi aure mufara ganin ki,a asibiti jinya ,kai Bintu"jibi Rabi,u yana hanya , "Kai da gaske eh zaizo shegen auran nan ne"kidai na fad'an haka mama tana jin mu gaskiya " mazan ce ,kedai kiyi hak'uri "mezamu shirya ,babu komai sannan ban yadda kigayawa kowa ba kedai ga wannan kud'in kije Bayan tasha ki siyo mana zannuwa masu kyau guda biyu da gyale da komai iri d'aya kibada d'inki " duk wannan" kud'in ? "Shi ,kiyi sauri kidawo sai Ku gaisa da Abdul dan yace kusan k'arfe d'aya zai zo,kar Baku gaisa ba" bari naje babu damuwa sai na dawo ,wanka nashiga nayi naci abinci,in narufe idona abun da yafaru dani nake gani , fyade a dakin mahaifiya ta kaicun wannan kaddaran mara yanci ,shikenan maza sukan cutar mana da rayuwa dan su ,sunga basuda abun kunya ko,tun safe mama tafita yawon karban adashe bata dawo ba sai kusan k'arfe d'aya. Yaro Abdul ya aika na fitoh "ya jikin da Sauk'i mushiga kota bakin k'ofa naga duk jama,a sai kallon mu sukeyi " Abdul kayi hak'uri "wannan mutumin da kaganshi ba d'an uwan muba ne" Wanda mama takeson had'ani da shine komai dana sani nagaya mishi"amma ya zakiyimun haka ,bayan natsayar dake, a matsayin wacce zan aura,nine nadace da zama mijinki ,banason auran Wanda ba yar talaka ba so baruwan shi da kud'i ko talauci nasaba yakeso"na tabbata wannan mutumin ba sonki yakeba sannan akwai abunda yakawo shi gareki, bayan son da nakeyi miki akwai tausayi a cikin son danake yimiki,wannan bazai baki rayuwa mai inganci ba"basu gayamun aurar da kezasuyi ba da nafitoh "ko Yau akace aure a shirye nake " nace zaki koma makaranta in gina miki rayuwa mai inganci Rabi,atu ban San dalilin da yasa nake sonki ba, kinfiye mun komai in kacire iyaye na"kayi hak'uri bazan tab'a mantawa da duk wani kyauta tamun da kayi ba ,kayimun halacci kasoni Wanda bankai kai katsaya daniba kajawo mutane da yawa suna darajani banida tamkarka,hawaye, duk Kansu sukeyi,cikin tausayawa"ba komai Rabi,atu ki d'auki wannan a matsayin salon kaddaranki ,kunemi salon k'addarata Ku karanta na maimuna Tijjani iyam akwai darasi a cikin littafin ga ya fad'akar ,Bintu ne tadawo"sannu Abdul "yauwa" wannan qawata ne Bintu tun muna yara muke k'awanta ka, "Abdul kayi hak'uru babu yadda zamuyi da mama ,ko Baba bai,isa ya cenza wannan abun ba ina mai neman afuwanka ," ba komai Bintu "bazan manta Rabi,atu ba a rayuwa ta,dan haka yawuce " Yau she ne auran? Yau saura kwana shida "Zantafi sai anjima gobe zandawo da misalin karfe uku na yamma" duk Kansu kuka sukeyi zuciyoyin babu dadi sallama ya musu"ke Rabi,atu meyafaru?"mama "yanzu akan yaron nan kike kuka" kiyi hakuri nayiwa Alhaji Yusuf alkawari amma koni yaron ya kwanta mun ,"Salame zatazo tayi miki gyara kinji "salame kuma? " yaushe ta,iya gyara"tacemun ta iya "hmmm mama kenan [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ4๏ธโƒฃ3๏ธโƒฃโญ๏ธ4๏ธโƒฃ4๏ธโƒฃ "Kwai bayanin da iliya yayimun kuma na gamsu" amma me, Iliyan yace game da shi Alhaji Gali kodai wani ,abun yake aikatawa ne"kunfi kusa fa ,Fauziyya taya ke bai sanar dake ba ni zai sanar dani"wan nene gidan Alhaji Gali ?"in kasha wancen kwanan ne shizai baka, daman ganin gidan amma yanzu kam babu daman kagani daga nan . "Ina Anty Hadiza da yaran " sunanan tace wai yanzu yakamata kifara zuwa awu dan a duba abunda ke cikin ki"a cikin da banida tabbacin na shegene ko dai na halak ne ,shine zanje wani awu nikam bazan jeba"amma karki duba wannan lafiyan ki akeji kibar ganin laifin da akayi mishi wannan yaron bai San anyi laifin ba"haka ne ,Sa,idu ne yazo suka gaisa "ya aikin munata fama Allah dai ya mana jagora Amin ya rabbi " ki shiga gidan kar a nemeki nagode . Barin su nayi bansan mesuke fad'a ba har nashigo cikin gidan Abba na nasamu a gida Wanda mutuwar zuciya duk ya aure shi "sanรฑu Abba yauwa Fauziyya " Abba taya zanje Asibiti dan duba lafiyan cikin nawan ?"zamuyi magana da shi amma number baya shiga yace yaje wani ,k'asa zai dawo kawo mun wayata in gwada "toh Abba zuwa nayi na d'auko wayar nabashi bugu d'aya number yashiga " sannu Alhaji yauwa "daman batun zuwa awune yarinyan takeson fara zuwa toh bamusan ko kana so ba" yana da kyau taje zan turo kud'i a kawo mata gobe laraba sai taje amma matar ka taraka ta zaifi dan gudun kar,samu matsala muddin cikin nan yasamu matsala, zan d'aure duk wani zuriyan Ku"babu ma,abunda zaifaru"me naman daya ke kawo muku nama zai kawo muku kud'in kashe wayar yayi . "Abba Ina son kasanar min ya matsayin auren da kace kayimun " Fauziyya ki zauna "na aurar dake ne ba,a bisa shawara ba sannan banyi shi cikin yadda addini ya tanadar ba na aurar da kene bisa karban sadaki amma kuma shedu basu tantance ba Alhaji Gali ya taimakeni kinsan da ina gadi a wani babban shago a kasuwan hatsi toh Alhaji Garba yace yabar kud'in shi miliyan biyu sannan babu wanda ya k'ara shigowa garaban shagon tun bayan tafiyan su,sai ni tunda nine nake gadi a wajen ,anduba kudi babu shine yace sai nabiya shi ko yakaini k'ara a na cikin wannan tashin hankalin ne Allah yakawo Alhaji Gali ya tambayi meyafaru a ka gaya mishi shine yace,zai biya abashi nan da sati biyu ,har sunyi yarjeje niya ya Amรญn ce" kintina lokacin da kike tambaya na akan bana bacci "eh " A lokacin ina cikin tashin hankali wanda ko gidan nan baifi miliyon d'aya Zata kai ba munanan Alhaji Gali ya biya kud'in nafara dako a kasuwa yana yawan mun alheri bansan a unguwan nan yakeba daga baya nasani sai da muka yi kusan ,wata biyu yace zanbada ke a shi a maimakon kud'in sa sannan kud'in da yabiya shine sadakin ki ,na amince nace nabashi yace bayason kowa ya sani har goro da minti duk yasiyo yabani, duk abunda ake nema sannan yace mun zaiyi miki akwati amma sai kin tare a gidan shi goron kasuwa nakai da cimgam din nasiyar dan a Ranan babu abinda za,aci a gidan nan ,mukuma mezamuyi da goro ,yabada sadaki amma shedu basu tabbatar ba sannan sadakin yabayar ta hanyar yarjeje niya"amma Abba wannan auren shida babu duk d'aya katab'a ganin in da akayi aure batare da wasu sharud'a ba wannan ba aure bane .. Meyasa katurani gareshi ?"gani nayi kinzama matar shi ,tunda yabada sadaki da komai "bafa abunda bai bayar ba nine dai na cinye.. Aure babu waliyi na da nashi duk da kana uba amma kenan kai ne kazame mishi uba sannan Kaine kazama waliyi na kenan bakuyi aiki da addini ba kenan wannan cikin yazama na shege dan bantaba ganin irin wannan auren ba gaskiya. " yazanyi Fauziyya kinfison na k'are nayuwata acen gidan maza kenan ?"Abba bance haka ba da kunyi a rubuce Wanda kai zaka saka hannu shima haka... [8/28, 19:49] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ4๏ธโƒฃ7๏ธโƒฃโญ๏ธ4๏ธโƒฃ8๏ธโƒฃ Wasa gaske saura k'wana biyar aure Baba ne yaje yasiyo komai na auren da kud'in gonar da yasiyar biki bidiri ranan laraba Rabi,u yadawo "mama shin bazaki gayawa yan uwan ki bane ? banga sunfara zuwa ba sai dai dangin Baba amma bai kamata su sauk'a a dakin Baba ba " kai kenan dakayi hankali amma su q'artin banza ne ko tina wannan basuyi ba sai zagina suketayi "inason ganin mijin Rabi,atu kunyi bincike mai kyau a kanshi tundaga aiki yanayin auren shi addini nasaba" zanci mutuncin ka kanaji ba banason shishigi tunda ubanta yabada ita toh kai kam kazuba ido kayi kallo"yace mana yarabu da mata yakai biyar sukuma,rashin hak'uri ne yakawo haka"mama kenan Allah ya kyauta da dare naga mama tafitoh tana waya "Salame kinsan halin Rabi,u so yake ya titsiye ni da tambaya wai ya munyi bincike,kijimun dan bantan uba " kibani number malam in gaya mishi shima a rufe mishi baki karya samu daman yin wani magana"kituramun gobe zan kirashi "kigaishe da yaran gobe zamu zo sai bayan gama biki zamu koma" mun tambayi Auwali ya barmu.. Da dare ya Abdul yakawo mun wani abu yace kar,in duba sai naje gida nace toh nasiha yamun Sosai Wanda ko iyaye na basuyi mun nasihar ba kamar yadda yamun munyi bankwana, nasan in banda Allah babu Wanda zai had'a wannan soyayyar nasan yadda nakeson Abdul shi har yafini . A na saura k'wana biyu dangin mama sukazo a ranan har nama mama takawo mana mukayi abinci lokacin da za,akai abincin su inna safiya da baitu ko nama babu duk ta tsince a lokacin Baba yana gunsu"yanzu kai bazaka samu yanci a kanka ba sai yadda tayi dakai mufa Fulani bama yin haka,kayi tinani da kyau. Ina ganin mama tasaka magani a cikin miyar tuwon dare kowa yaci gidan kanwar Baba takawowa yan uwan shi abinci ko tuwon basu kulaba so take tarufe, bakin kowa duk abunda akayi kar kowa yayi magana har a gama sha biyu tatashi ta bunne laya a tsakiyar gidan . RANAN AURE Gidan mu yacika Sosai banda cin tuwo babu abunda akeyi dan kayan abincin Alhaji Yusuf ne yakawo shiyasa yace duk abunda babu ayi mishi magana zai kawo a ranan Alhaji Yusuf yakawo mun shadda doguwar riga Wanda tasha aiki guda biyu daya nagun malamin Alhaji Yusuf biyu nagun tela malamin kayan yayi kusan wata a wajen shi yana aiki a kanshi '' ga kayan nan tiraren jikin shi naji take zuciya ta yatashi sai mai a motar shi ya d'auko ruwan gora na kunkure bakina sai jeramun sannu yakeyi"yaushe kikafara wannan aman ?"Yau kwana shida kenan. Kishiga gida zamuzo da dare mu dauke Ku ,ko magana nakasa. Wanka nayi nasaka shaddan Bintu"kinsha kyau amaryan mu "Binta kenan ina ajiyan dana baki tana gidan mu ki ajiye mun sai naje gidan sai kikawomun " angama cikar da gidan mu yayi bazance yayi yawaba dan mama mai jama,a ne ,karfe biyu aka d'aura auren ,kannen Baba ne sukayimun nasiha Sosai cen mama tata nemana "ga wannan kishanye zaiyi miki amfani" inason a kaini Asibiti banajin dadi ne"kinci ubanki a na biki ne kekuma Asibiti kike fatan zuwa kibari in kinje sai yakaiki "mama dazu fa a gaban shi nayi amai toh yazakiyi ,kiwuce kije kici abinci haka a ranan nadinga a mai amma babu Wanda ya tambayeni sai kanwar Babana Baitu" Rabi,atu bakida lafiya ne? eh zazzabi ke damuna ,sannu kinsha magani kuwa? Eh nasha magani "Allah yabaki lafiya. Da dare a kazo d'auka na Alhaji Yusuf ne da kanshi shida a bokin sa ,na shiga motar nida bintu ,a lokacin da nafitoh Alhaji ne yakamoni ya shafa mun fuskata da hannun shi duka biyu ,naji warin magani da tirare a hannun shi " kishiga keda k'awarki mutane hudu su shiga wancen motar ",gobe sai mutane suje mu al,adan mu ba,a cika a gidan amarya " bakomai ,ba mutsaya ba sai Nasarawa Bayan lokal government,fitoh wa yayi yabude GET d'in muka shiga komai tsaf kitchen yayi kyau dan ankashe kudi komai irin na talakawa masu rufin asiri a kayi "Alhaji kirana yayi kusan k'arfe goma naje parlour shi nasame shi" a nan zaki kwana muhaka mukeyi "amma kibari mu kwana tare da su," sune suka biyamun kudin sadakin ? Shiru nayi kishiga kiyi wanka,kizo muci abinci mu kwanta tawul yabani na d'aura duk sai kunya ta rufeni ,tirare nagani na shafa nazo na shafa mai "kizo muci abinci nama nagani nazo na zauna mukaci banji yace muyi sallah,ba,yawatsa ruwa muka kwanta da gyale na zan rufu saboda AC dake cikin d'akin jawoni jikin shi yayi nine bargon ki cen naji yace yakamata a bani hakki na " meye hakki kuma nahau yin kuka Sosai "kiyi hakuri tun lokacin da na dandana zakin ki nakasa samun sukuni kiyi hak'uri karki sa na zama mai ciyo ,a Daren ya dirzeni iyakan dirza bakalan wasan da baiyi mun ba har ta dubura na sai da yayi abunda yaga dama kafun wani roba mai fad'i yakawo mun ki wanke, gabanki sai kusan asuba sai kiyi wanka, " bakiji zafi irin na ranan ba ko? Naci azaba amma sonake ya barni nace eh "a she gabana da nawanke a roba a malam zaikai ruwan a gora ya d'ura ya ajiye yadawo ya watsa ruwa ya kwanta,ina ganin yafita parlour jinayi yana waya ,banji me akace ba nadai ji yace ya dura ya ajiye bacci nayi amma ko ganin shi a kusa dani banyi ba sai kusan k'arfe biyu yazo ya kwanta gabana kaman yacire dan zafi sai daga baya naji kamar Barkono aka sakamu. A she a daren yakai ruwan da nawanke gabana a malamin shi yadawo duk ban saniba .. Washe gari kunyar kowa nakeji banason sugane meya faru dani" aure dadi "nikuwa Bintu da ya Abdul zai yadda da kin aure shi " rufamun asiri wannan d'an gayen mezaiyi dani "bashida matsala"kedai mubar zancen da safen ankawo mana abun karyawa dayawa kowa taci har muka rage Sosai . Ranan asabar da yamma kowa ya watse ya barmu mu biyu ina shan wahala, a kwana bakwai ba ranan da Alhaji Yusuf bar kusan ceniba baya barina nayi wanka sai dai na wanke gabana in kwanta haka da yauki zan wanke ko ina yacemun kar nazubar nace toh har nagama kwana bakwai din shi . FAUZIYYA Munje Asibiti nida Baba anyimun duk abunda yadace dan Anty Halima tace bazata jeba ,naso zuwa da maman Saudat amma,banason Baba, yace suna goyon bayana an tabbatar mun yan biyu ne a ciki na ,wasu murna zasuyi nikuwa ko murna banayi ,lokacin da muka dawo nasamo Maman Saudat ita da Anty Halima" kundawo ya jikin naki' Allah yabaki lafiya Amin "bari nakoma daman Saudat netace bakejin dadi " yanaga cikin ki yanata zama babba"kodai kin had'u da kumburin ciki ne daman tafad'a ne taji me Anty Halima ,zatace Anty Halima ce"abunne a dunkule waya sani kodai yar taki zakusamu jika "kintaba ganin in da a kayi ciki batare da Anyi aure ba yaushe aka d'aura mata aure " yayi wata hudu auren sirri ne"toh shine baki gayamana ba sai muganki da ciki?shiru nayi nagagara yin magana sai jin muryan Baba mukayi"kuwuce bamason shishigi kodai aikoki a kayi ne? Kayi hakuri sai anjima Takaici duk ya dameni natsani in bude idona inga wannan cikin a ranan Alhaji Gali yadawo washe gari yace in zo haka naje dan in kawo raho toh a Iliya Ina shiga sai naga wani da buhu yana tsintar abu a bola,jinayi Alhaji Gali ya kirashi "kai ga bolan nan kaje kazubar mun " d'auki ,juyowa nayi naga sun had'a ido da matashin yamishi ina gani nashige wani buhu nagani cen nazauna ya shigo "amarya shine bazaki cemun ya hanya ba " ya hanya "lafiya ya yarona naji ance yan biyu ne Allah ya raba lafiya ,ina zuwa ganin yatashi na lek'a wani d'aki naga bak'ar bunsuru amma abunda yabani mamaki,bantaba jin kukan bunsurun nan a gidan nan ba ga ansaka mishi, wani Abu ja a bindin shi da saman kanshi ,dawowa nayi ina zama yashigo ,naganshi da wani k'elle fari da baki ya d'aura kanshi da shi" ya naganka da wanna ? "eh kaina kemun ciwo shine na d'aura " meyasa baka sha magani ba, ji muka anyi sallama,naji yace kadauki buhun yana parlour toh mungode naji ance" dawowa yayi yarufe k'ofar"gani kace in zo,zabura yayi naga yanufi in da Bunsurun yake yarufe window yadawo"nida matana mekikeso gacen tsarabar ki,sannan matana suna gaishe ki,banza nayi da shi "wai taya zaka dinga cemun matar ka, yaushe a kayi taro wajen daura mun aure da kai" kinsan zubamun ido yayi nakasa cewa komai... [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ4๏ธโƒฃ5๏ธโƒฃโญ๏ธ4๏ธโƒฃ6๏ธโƒฃ Alhaji gali yagama yawan shi yadawo Jos ya zauna zaiyi kwana biyu"Hajiya Amina ta tambaye shi "nikuwa yanzu kafiye tafiye tafiye " kibari yanzu abubuwan sunfara yawa ga babu Wanda zai tayani ,da yanzu inada yaro shizan d'aura akan dukiya na "ka daina fad'an haka Allah zai bamu wataran " shiyasa duk cikin matana ina ji dake"jibi zanyi tafiya in sha Allahu. FAUZIYYA "Fauziyya lokaci ya k'ure mun sai dai mu gyara na gaba, amma Abba " kitashi daga nan tunkafun raina ya b'aci dan bana wasa ,dake "gobe zanje gidan su Saudat " dan rashin fitan yanzu kafafuna sunfara kumbura,Anty Halima"ni abunda yake bani mamaki ma,meyasa k'afafun ki suka kumbura haka ne kidubeki,cikin da bai wuce wata hudu ba."wannan nekuma banida masaniya, akai kodai kina nufin cikin yayi girma d'ayawa ne? "Bahaka nake nufiba,tashi nayi daga gun nanufi d'aki alwala nayi,zanshiga d'aki Amma Abba ko tashi banga a lama zaiyi ba ,cen yatashi" gobe zakuje da yarinyan nan awu"bazan jeba kuda cin kudi nida wahala bazan iya ba"yanzu Halima a nikike gayawa haka saboda bakida kunya"angaya maka ,nifa wannan auran ya,isheni ,ni ba haihuwa ba ba komai ba sai wahala ,daman sai da aka gayamun "rufemun baki tunda kika shiga rayuwa ta,kullum ina tare da masifa " nid'in ko eh, shikenan .. RABI,ATU "Mama kibani wayarki zankira Abdul " waye Abdul kuma?"wanda ranan yazo ,mezaki gaya mishi"zangaya mishi zanyi aure ne"kibari Saura kwana biyu "aa mama wannan cutar tayi yawa taya zankai wannan lokacin ban gaya mishi ba" Mama zuciya na sai yadinga tashi sannan zazzabi nakeji,Ras gaban mama yayi "kardai ciki ne da ,ita in kuwa hakan ne gara a ce ayi auran nan kowa ya huta suje cen suta lissafi " ga wayan ,kiranshi nayi gobe in yanada lokaci yazo ko yau yacemun da yamma zaizo ,sallamar Bintu naji "Mama ina wuni ya gida lafiya" ina innar taki tana gida kice ina neman ta,"zangaya mata in sha Allahu . Lafiya kuwa Rabรญ,atu "sai in dinga jin zazzabi ne lokaci d'aya " yakama ta kije Asibiti karkije ayi aure mufara ganin ki,a asibiti jinya ,kai Bintu"jibi Rabi,u yana hanya , "Kai da gaske eh zaizo shegen auran nan ne"kidai na fad'an haka mama tana jin mu gaskiya " mazan ce ,kedai kiyi hak'uri "mezamu shirya ,babu komai sannan ban yadda kigayawa kowa ba kedai ga wannan kud'in kije Bayan tasha ki siyo mana zannuwa masu kyau guda biyu da gyale da komai iri d'aya kibada d'inki " duk wannan" kud'in ? "Shi ,kiyi sauri kidawo sai Ku gaisa da Abdul dan yace kusan k'arfe d'aya zai zo,kar Baku gaisa ba" bari naje babu damuwa sai na dawo ,wanka nashiga nayi naci abinci,in narufe idona abun da yafaru dani nake gani , fyade a dakin mahaifiya ta kaicun wannan kaddaran mara yanci ,shikenan maza sukan cutar mana da rayuwa dan su ,sunga basuda abun kunya ko,tun safe mama tafita yawon karban adashe bata dawo ba sai kusan k'arfe d'aya. Yaro Abdul ya aika na fitoh "ya jikin da Sauk'i mushiga kota bakin k'ofa naga duk jama,a sai kallon mu sukeyi " Abdul kayi hak'uri "wannan mutumin da kaganshi ba d'an uwan muba ne" Wanda mama takeson had'ani da shine komai dana sani nagaya mishi"amma ya zakiyimun haka ,bayan natsayar dake, a matsayin wacce zan aura,nine nadace da zama mijinki ,banason auran Wanda ba yar talaka ba so baruwan shi da kud'i ko talauci nasaba yakeso"na tabbata wannan mutumin ba sonki yakeba sannan akwai abunda yakawo shi gareki, bayan son da nakeyi miki akwai tausayi a cikin son danake yimiki,wannan bazai baki rayuwa mai inganci ba"basu gayamun aurar da kezasuyi ba da nafitoh "ko Yau akace aure a shirye nake " nace zaki koma makaranta in gina miki rayuwa mai inganci Rabi,atu ban San dalilin da yasa nake sonki ba, kinfiye mun komai in kacire iyaye na"kayi hak'uri bazan tab'a mantawa da duk wani kyauta tamun da kayi ba ,kayimun halacci kasoni Wanda bankai kai katsaya daniba kajawo mutane da yawa suna darajani banida tamkarka,hawaye, duk Kansu sukeyi,cikin tausayawa"ba komai Rabi,atu ki d'auki wannan a matsayin salon kaddaranki ,kunemi salon k'addarata Ku karanta na maimuna Tijjani iyam akwai darasi a cikin littafin ga ya fad'akar ,Bintu ne tadawo"sannu Abdul "yauwa" wannan qawata ne Bintu tun muna yara muke k'awanta ka, "Abdul kayi hak'uru babu yadda zamuyi da mama ,ko Baba bai,isa ya cenza wannan abun ba ina mai neman afuwanka ," ba komai Bintu "bazan manta Rabi,atu ba a rayuwa ta,dan haka yawuce " Yau she ne auran? Yau saura kwana shida "Zantafi sai anjima gobe zandawo da misalin karfe uku na yamma" duk Kansu kuka sukeyi zuciyoyin babu dadi sallama ya musu"ke Rabi,atu meyafaru?"mama "yanzu akan yaron nan kike kuka" kiyi hakuri nayiwa Alhaji Yusuf alkawari amma koni yaron ya kwanta mun ,"Salame zatazo tayi miki gyara kinji "salame kuma? " yaushe ta,iya gyara"tacemun ta iya "hmmm mama kenan [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ6๏ธโƒฃ1๏ธโƒฃโญ๏ธ6๏ธโƒฃ2๏ธโƒฃ """"''''''''''''''''''''''Jama,a da dama sunji mutuwar Alhaji usman mutum ne nakowa bashida fitina sai da,akayi kwana uku kafun Hajiya Amina suka sani duk kansu sunyi kuka musamman H Amina dan a shi take kawowa k'ara in Alhahi Gali yafara iskancin sa "ya isa haka ,kindami mutune da kuka kaman wani dangin kin" amma Yau dan y'an uwanka sun shiga damuwa ko a kasin haka dan na damu nayi laifine?"meyasa baka sanar da muba da wuri,mezakuzo kuyi kodai zaku dawo mun da shi ne?"mun,isa bamu isa ba Allah yamishi rahama ,sai da sukayi kwana bakwai,yaran duk abun tausayi,yarasu yayi "yanzu kam komai ya tsaya,kunutsu Ku iyalan shi kuyi takaba yadda yadace, Wanda suke makaranta nizanci gaba da d'aukan d'awainiyar su" ke jamila da Rahama ,kuzauna da iyayen mazajen Ku lafiya Ku d'aukesu a matsayin iyaye ,kunga yanzu duk wani gata da za,ayi muku ,bazai burgeku ba dan iyayen Ku sund'aure muku baya amma yanzu hakuri zakutayi fatan mudai Allah yasa mudace ,zan d'auki Sadiq tunda shine k'arami zanbawa Amina tayi hidiman shi,ras gaban gaban Kaltum amaryan Alhaji usman ya tsinke,daman bawani shiri sukeyi da Alhaji Gali ba ta ya zaice zai d'auki d'anta da yake primary one "Gali gaskiya a barmun shi zan iya kula da shi ,da wasu yaran nifa ina aikin bank ,bank mada duniya ta sanshi,first bank zan kula da su ,sannan bamason a raba mana yara tunda yanzu su uku ne suka rage " wannan ne baki isa ba kuma"kayi kuma kadan, kana nad'e taburman kunya da hauka ne ,na fad'a babu irin halinka da bamu sani ba, nikam bazan bada yarona ba. "In kuwa kadage zannuna maka ni asalin kanuri ce ni, lokacin da dan uwan naka yana rage meyasa bakace zaka d'auki yaran ba, sai dakaga bayanan ,yace bai yadda a raba mishi kan yaran shiba, in banda bala,I sai da a kayi kwana uku da rasuwan kafun matan ka sukazo,muzuba mugani,kasani bada tsinke a ke biyana ba da kud'i ne, ko gidan nan zan,iya kula da su kasani, duk kanmu kanmu a had'e yake" ke Kaltum ni kike gayawa maganar banza, yaran naku wani abun ne, karki manta nahaihu bawai bantab'a haihuwar ba"ka binciki kanka, wannan kuma kai tasha fa"ke Amina Ku shirya kuwuce Jos Yau d'in nan kunji .nida kaina zan wuce da Ku, bankuma Amince kuyi zumunci da mutanan gidan nan ba.. "Shiyafi nono Fari ,kowa ya rik'e kanshi, muda man bamuda muda taimakon ka ba, mezamuyi da shi,Wanda bamuda tabbacin ya a kayi ,barin wajen sukayi kowa jimamin hayani yar sukeji a ransu " Kaltum meyasa kika biye shi "Anty Balki ,bakisan waye Gali bane, mungune" nifa a jikina nakeji wallahi ba mutuwar Allah ne ya kashe Alhaji ba,akwai Abu a k'asa kiyi tinani, lokacin da ya d'auke shi da zumar zai kaishi a Asibiti sai da suka kwana da safe ne,suka kaishi a Asibiti ,bayan nan "bakiji lokacin da wani Likita yace" wannan ciwon nashi lokaci d'aya ya kama shi, sannan sungama da shi dan tunjiya babu wasu a bubuwa a tartare da shiba, gangan jikinsa ne ketare da shi"amma yana nufin ciwon taci karfin shi kenan "Anty Balki ,shikenan na tabbata komai zai wakana,tunda nace miki, a kwai matsala kince aa. Matan Alhaji Gali fitoh wa sukayi,da kayan su zuwa bakin mota " Ku shiga mutafi mutanen banza kawai dan zan taimaka musu ,shine zasu gayamun magana,surutu yatayi suna mota har suka isa gida ,Jama,a dayawa suka gani a bakin get na gidan "lafiya" wannan tinkiyar ce tazo bakin get d'innan ta haihu,abunda ta Haifa shiba dabba ba ba mutum ba dan jikin abunda tahaifa kaman mutum kanne ,na rago,kari sawa yayi, salati ne yabiyo bayan . "Amma taya wannan tinkiyar tarasa in da zata zo tahaihu sai k'ofar gida na,ganin abunda tinkiyar ta haifa yayi abun duk ya firgitar da shi dan rabi irin jikin dan Adam ne sai kuka abun da ta Haifa take tayi,ga shi a daf bakin mashiga gidan in a nason a wuce sai an matsar da ita," waye zai d'auke wannan abun daga nan ,kowa yace bazai iya ba abu duk ya dame su ,gefe ya matsa,k'arshe shiga motan shi yayi, ya kira shugaban nasu"a kwai matsala"nagani ,nima nakasa gane mehakan yake nufi,sannan tabbas in kuwa kanason a bun nan ya matsa, Kaine zaka d'auke da hannun ka,"in kuwa ba haka ba,to akwai matsala,dan mutuwa zatayi a wajen daga gani,akwai matsala.. A rud'e Alhaji Gali yake,taya shima fa tsoro yakeyi gaskiya"wanda ya d'auke zan bashi dubu hamsim ,babu wanda ya kula da wannan wasu ma barin wajen sukeyi,wannan yanuna a kwai watara na da kud'i bazasu amfane nida komai bakenan yau ga ranan ,addu,a yayi"Amina kizo ki tayani"tabb bazan iya ba jikina fa rawa yakeyi,ki d'aure tak'i yadda haka ya nufi gun tunkiyar ya kauda ta kefe yaron ma haka, ya shiga matan sunki shiga gidan ,shikad'ai ya shiga"in kuwa baku shiga ba duk a bakin auren ku"nikam na yadda. "Ke kinada hankali kuwa" nifa ko nashiga bazanyi bacci ba, kabarni in wuce gidan mu kamo hannun su yayi ya hankad'a su yarufe k'ofar sallah mangar ba a gida yayi shi babu wanda ya rintsa ,dan gidan a kwai tafiya mai nisa kafun get basuji hayani yaba. Washe gari Kusan k'arfe bakwai yafitoh ko tsoro bai yiba tunkiyar tadawo in da ya d'auke su"wannan wani kalan masifa ne"wani a bu yagani a dunk'ule shiba lodin kashi ba ba jiniba tarkace ne a ciki har kashi ,biyu yana k'ari sawa tazuba mishi ido cen ta kwantar da kanta a kaji tayi k'ara kaman mutum ne yayi cen tayi birgima rai yayi halinsa daga tunkiyar har abunda ta haifa sun mutu. Da gudu ya k'ari sa cikin gida "ku fito kugani ta mutu amma ,haka a kataru kowa sai magan ganu yaketayi shida kanshi ya jidaisu yakaisu cen ya yasar a bunda yafi bashi mamaki wannan abu kaman kashi da jinin ne yagagara kwashewa ,kiran k'ungiyar yayi " a kwai matsala,da munsani da bamu tab'o yayan kaba,muma a cikin masifa muka kwana "jen k'ellen zaka rufe kan abun zai b'ace ,amma sai karfe biyun darรฉ,da dare yayi duk abunda a ka cemishi cen yanemi abun yarasa Allah ya rabamu da irin su Alhaji gali dan masifa ne, shi, bashida imani ko kadan [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ6๏ธโƒฃ3๏ธโƒฃโญ๏ธ6๏ธโƒฃ4๏ธโƒฃ Bayan wata hudu A bubuwa dayawa sun faru a ciki har da rasuwan Hasiya,amma rasuwan bata Allah bane sanadin Alhaji gali hakan yafaru Hasiya tana bacci sai jin kwad'o a wajen baccin ta ,tatashi tafitar da shi,in takaishi,waje haka zaidawo cen tayi addu,a tayi baccin ta tana bacci tana mafarki yarik'ema ta wuya farkawan da zatayi taga kwad'on a wuyan ta, tata kwok'arin tacire tun tana numfashi har Hajiya Amina tajiyo ta,ganin kwad'on a wuyan Hasiya abun duk yabata tsoro anyi sa,a yana gari da gudu tafita"Alhaji kazo kwado a wuyan Hasiya "wani irin kwad'o kuma ?yana shigowa numfashin Hasiya ya tsanan ta " Alhaji ka k'arisa kacire mata mana "ke bakida hankali ne nine zancire wannan abun sai dai muje Asibiti saka mata hijabi" a kwai babban malamin da yazo unguwan nan bari na kirashi. "Kibari wannan a bu na Asibiti ne, muwuce Hajiya Amina takamata duk yadda tayi yafita abu kam gam yayi sunfara tafiya kenan Hasiya tacika" Allah yamata rahama"Alhaji tarasu"rasuwa fa kikace "eh samun waje yayi yayi parking" mujuya gida kawai,Hajiya Amina tayi kuka Sosai saboda mutuwar Hasiya abinci jiya itatayi musu duk abunda yafaru yata dawo ,mata suma tayi a kawuce da ita Asibiti,yan uwan Hasiya sunzo a ka yimata sutura a kakai ta gidan ta na gaskiya ,babu Wanda rasuwan bai ratsa shiba. Taya kenan! Taya kenan !! Za,ace kwad'o kaman masifa"wannan na tsafi ne dan haka mu y'an uwan ta bazamu yadda da wannan mutuwar tataba"dan Allah kuyi hak'uri muzama masu tawakkali,ba dawowa zatayi ba,kowa a kagaya mishi yadda rasuwan yafaru sai yasa ayar tambaya a kai ,ga kishiyar tata tana Asibiti ko magana batayi "wannan a bun nasu sai addu,a kwanan Hajiya Amina biyar a ka sallameta . Y'an uwan Hasiya sunce zasukai k'ara kotu ,mahaifin ta yace ya yafe, in da sa hannun wani a cikin mutuwar Hasiya Allah ya tona a sirin Wanda yayi hakan kowa yace Amin banda Alhaji Gali. Potiskum Babu Wanda ya tambayi ina Alhaji Gali yake daga Fauziyya har mahaifin nata wani ranan lahadi ne sukaji sallamar shi da rana ,lokacin Hasiya mai aikin Fauziyya tananan itace ta amsa sallamar tafita" wani kallon kallo ne yabiyo baya "kice Fauziyya tafito a na sallama da ita" waye zance "kice Alhaji Gali ne" ke y'ar gidan ce ?"aa mai aiki ce "ok bayan taje tafad'i sak'on ", kice ya shigo an hanani fita, zuwa tayi dan ta sheda mishi,bankad'o k'ofar yayi ko sallama babu lokacin Abba baya gida " sannu da zuwa "meyasa nakiraki kikaki zuwa? "Baka ganin halin danake ciki ne,baki nemeni ba,banida waya mahaifin ki fa,wannan tsakanin kune," matana tarasu Yau sati biyu kenan "ayya ya hak'uri " mun gode Allah"cikin naki wata nawa ne yanzu ? Wata, bakwai munshiga na takwas ,kice kinyi kusa kenan "ina so in kin haihu kikoma Jos da zama, kinga Hasiya tarasu" nikuma mezai kaini Jos "zaman aure mana" Amma kana mantawa nawa auren ba,a d'aura shi a kan hanyar dai dai ba ,ba ayi yadda addini ya tanadar ba"wace irin magana kikeyi ne ?"kagane duk abunda nake nufi,"sadaki fa na biya da kudin auren ki,akwati ne sai kin haihu za,a baki in kuma kinaso yanzu zan ,iya kawo miki. "Badani kukafara zancen auren kuba taya zakazo guna da wannan batun meyayi zafi kenan " kigaya mishi abunda nace"bazan fa fad'a ba, Fauziyya ina ragemi ki dan kinada ciki ne shiyasa in ba haka ba,wallahi da zan nunamiki a salin waye ni,mata basayi mun raini ki tambayi sauran "kada meni katashi kaje abun ka,mungode" kice mahaifin ki,nazo karb'an ajiya na,ko kinsan in daya ke,kakira shi a waya mana ,Hasiya duk tanajin abunda yake fad'a har yatashi yafice " Wannan shine Alhaji Gali? "eh shine kinsan shine?aa bansan shiba," kigayamun abunda kikasani game da shi "a bubuwa da yawa a ke tuhuman shi da shi,amma muna aiki ne a kan shi ni bantab'a ganin shiba"Hasiya munzama d'aya gaskiya tanada dad'i " hakane Gani nayi Abba yadawo tare suka shigo gida da Alhaji Gali ya d'auki kayan da yabashi a jiya daga ganin abune mai tsada a ciki,kamawa sukayi,ko ajiki na sai naji zuciya ta tasamu nutsuwa"tunda a kakawo a jiyan nan banida wani farga ba MAMA Nguru suka je wani garine hanyan machina a kwai mai magani a garin sunyi sa,a yananan "wannan diyar taki angama da ita " kinsan dalilin da mijin nata ya aure ta,aa zaki sani nan gaba,sannan ita din matar arzikin shine "amma duk ya dabai baye ta da asiri " ga wannan kisawa mijin ki a ruwan wanka,wannan kibawa d'iyar taki tasa mishi a ruwan wanka"malam nawa zanyi ita kuma bazata saba"to ga wannan ki barbad'a a bakin k'ofar shiga gidan "mungode zakiga washe gari yazo gaishe ki,kafun yazo kishafa tiraren a fuskan ki Ku tabbata kun had'a ido da shi ,komai zaki gaya mishi zai yadda. " a bun sadakan fa"kije sai an dace muke fad'an abunda za,a bamu ,suna isowa bataje gida ba gidan Rabi,atu tawu ce tayi abunda a kasata ko shiga batayi ba tadawo gida. "Rabi ", ina kikaje ne" haba malam yaushe kafara tambaya nane"kiyi hak'uri "Haba ko hutawa mutum bai yiba" Yau she kadawo yanzu na shigo,nifa tun d'azu ina gida "bari nayi wanka" ka debi ruwan ne ?nakai a band'aki,bari nayi fitsari"ki shiga mana,kudaina barin fitsari ya matsaku,tana shiga tasuba maganin tafitoh babu Wanda zai gane zuba a bu akayi... [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ6๏ธโƒฃ7๏ธโƒฃโญ๏ธ6๏ธโƒฃ8๏ธโƒฃ **********Kaman Alhaji gali yasani a ranan bai zo d'aukan yaran ba ga k'ungiya sai damun shi suketayi da kira yaki d'auka cen dai ya d'auka"wai sokake kaja mana masifa ne ko yaya meyasa munata kiranka kak'i d'auka ga aikin da mukasaka baka yimana ba yakake so muyi"na manta da d'auko zanin natane amma gobe zanje da dare duk yadda a kayi zan d'auko "shikenan zanyi duk yadda kukace a rikice nake ne " a kwai powder iblis gobe yaro zaizo ya k'arb'a zamusa a wani gawan yafara yimana wari"bakuda matsala a ce yaron yazo zai taho yaro,bara yakeyi kakira shi kace zaka bashi abinci kasaka mishi a robar baran nashi . Cen darana wani dan saurayi yata bara lokacin Alhaji gali bai jiba yana band'aki yaron sai da yayi magana"a taimaka mun da abinci yunwa nakeji koda loma d'aya ce,kafun yaji yakira shi"nata bara bakaji ba shiga gacen a bincin a kan risho ka d'auka "nagode yana waje yaron haka yaje yayi yadda ,akace mishi. Iliya duk a shirye yake Saifullah yakira " yakama ta kazo dan ka,k'ara wani d'aukan darasin aiki ma aikatan mune dayawa a cikin unguwan nan wasuma bazaka tab'a gane suba dan akwai masu sai da gauta kasan yanayin aikin namu daban da naku"wato zama danayi dakai nasamu ilimi mai yawan gaske "Alhaji gali azzalumi ne mungune barin su a cikin al,umma zasuyi b'arna dayawa" nifa Baban Fauziyya yana yawan bani mamaki taya za,a d'aura aure daga kai sai mijin yarinya"kai yanzu ka yadda da wannan auren ne? "Wannan auren da shi da babu duk d'aya ne tausayin yarinyan nakeji da a halin ta gab'a d'aya" bakomai akwai aikin danakeyi zanzo anjima aikin yamma nakeyi. Bayan sallah isa,i Alhaji gali yashigo ko sallama bai yiba tsumma an wanke su da fallen zani guda d'aya da kayan jarirai duk suna kan igiya hamdala yayi zare zanin yayi ya k'unshe yakai cikin mota yadawo matan gidan suna cikin gida basusan abunda kefaruwa ba yana cikin sawa a mota Hasiya tazo wucewa taje siyan sugar,"sannu Hasiya kinata fama"bakomai munzama d'aya "ga wannan dubu goma yabata suka shiga tare amma jikin ta yabata a kwai wani abu da Alhaji gali yayi dan jikin ta yabata Sosai " sannun ku Anty Halima sai Washe baki takeyi"bakuda matsalan komai ko?"babu komai gaskiya duk tashi sukayi daga wajen suka nufi tsakar gida" "A kwai damuwa ne ?" aa zuciya nane yake tsinkewa duk banida kuzari,maganan zuci yayi saura kad'an burina yacika "kiyi hak'uri ki kwantar da hankalin ki kinji" babu komai gacen nama nakawo in kina da buk'ata"bana iya cin komai gaskiya "haba Fauziyya mai kyau nifa kinfi matana duka kyau ,amma Hasiya kyau ne da ita Allah yamata tahama" Amin" Anty Halima taje d'ebo kayan da ta wanke tasan yabushe, tayi mamaki dan bataga zanin da Fauziyya take d'aurawa ba har zaifita sai yaji"Hasiya kind'auko zanin da Fauziyya take d'aura wane?"aa bangan shiba har naduba bayan gidan ko ya fad'i ,murmushi yayi ,yafice abun shi. RABI,ATU Tunda Alhaji Yusuf ya debi k'asan takalmin Bintu wajen sati uku bata k'ara samun lafiya ba take gefe d'aya yayi sanyi dan anbashi tabbacin ta sanadiyan Bintu asirin shi zai tounu shine yace gara ya kwantar da ita kafun ta warware mishi komai babu Wanda zai yadda a kan shi yayi abun ,takai mana ziyara sunyi kusan tafiya yakirata,akan tazo takarba musu kud'i mashin a wajen dayake hutawa a cikin gidan suntsaya yanata janta da hira kafun yabata tana tafiya ya debi kasan gurbin k'afan ta bayan kwana bakwai da zuwan su tafitoh daga band'aki tafad'i . HAJIYA HAUWA Nifa banason yarinyan nan Tahaihu shiyasa duk lokacin da tazo nakeyin girki mai dad'i kinsan mai ciki sai in samata magani a ciki "yanzu na tambaye ta,cikin watan shi nawa tacemun wata shida" kamar yadda ya lalata mun rayuwa bata yadda zai Iyu shima ya haihu koda komai nawa. Bata yadda shima zai haihu daga zuwan, yarinya har tasamu ciki "zanyi duk yadda zanyi yaron bai zo darai ba badai abinci na tafi soba zanta samata magani in kashe yaron " banta b'a zama da kishiya mai biyayyan Rabi,atu ba amma banason abun cikin ki kenake so dan kin kirani da kalman mama... [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat) *Littafin na kud'i ne zaki tuntub'eni a kan number waya kamar haka 08068748984 08021480943 08167261913* ๐Ÿ…ฟ๏ธ6๏ธโƒฃ5๏ธโƒฃโญ๏ธ6๏ธโƒฃ6๏ธโƒฃ RABI,ATU Da safe Alhaji yusuf ya shirya "ina zakaje ne ?" gidan kuzanje in gaida mama ,shine dacin a dannan "eh kinsan gidan sirikai,a dawo lafiya " daka kaini gidan Anty Hauwa"ke kod'an kishin nan bakeji ne sau d'aya tazo miki keku ma,kinje yayi sau uku"ni abunda ya dameni ko dangin Alhaji bantab'a gani ba ,gashi inason tambayan Anty Hauwa inajin nauyi Yazanyi kenan!!! "Ita ce fa babba taya kake tinanin ita cezata zomun "ki shirya in ajiye ki sai in wuce" ina zuwa mayafin na,nad'auko sai tafiya babu wanda yama d'an uwanshi Magaรฑa har muka sauk'a"ka shiga mana"kekam akwai fitina ,muje tunda ke haka kike ,Sallama mukayi shiru,babu wanda ya amsa,shiga d'akin yayi "ina ta sallama baki amsa ba Hauwa,u " banji abunda kace ba sannan sallamar banji ba"gacen k'anwar ki nizan wuce "meyasa baka gayamun,zakuzo ba" toh daman shishigin Rabรญ,atu ne nace tahakura basan ziyaran kikeyi ba,yana fad'a yana d'aga murya dan in ji"karka juyamun zance ka had'ani da Rabรญ,atu "nidai nawuce Banga ne kawu ce ba!! Koku lani bai yiba yawuce kayan shi,shigowa nayi " sannu da aiki Anty "Amarya kinsha qamshi ciki dai sai girma yakeyi" yanzu wata nawa ne?"zai kai shida in ba baifi ba toh Allah yaraba lafiya. Bari nagama aiki na tukunna,kin kyau ta da kikazo mun " yauwa nikam in tambaye ki,naga Alhaji yanzu sai wani kud'i yaketayi yanzu gini yakeyi a ,abasha wata unguwa ce "ga bashida matsalan komai ranan a gana masgo ya shigo da shi,Abun tsoro yake bani." ban sani ba bai gayamun ba,sannan tunda kika shigo abubuwa sai faruwa yakeyi,masu dadi"jiya yakai a gidan mu,kayan abinci ,ya kyauta ,bari na kwanta,"cikin nan nauyi yakeyi mun Sosai ma"kodai yan biyu zaki haifa mana,da kuwa munji dad'i "Anty ban tab'a haihuwa ba,sannan banje gwajin cikin ba,da zai yadda dana rakaki,kozaki tambaya me" sai gobe Yau d'in banajin dad'ine . ALH YUSUF Kai tsaye unguwar mu yanufa malam matari mama tad'auko gyalen ta zata fita shikuma yana tsayuwa a "sannu mama yauwa kune take" eh daman nazo ne mugaisa ,ina zuwa komawa tayi ta shafa tiraren da malam yabata tasaka kwalli tafitoh"mushiga mana sai kace ba gidan kuba "suna gaisawa Baba yafito daga d'akin sa" ina kwana Baba ,lafiya Yusuf ya Rabi,atu lafiyan ta a gaishe ta nizan fita"Allah ya tsare,a dawo lafiya Allah yabada sa,a inji mama,wani sabon biyayya agun ta,"daman nakawo kayan abinci ne, baka gajiya ne,bakomai muje in samu yara,sunduba bakowa shiya shigo da wasu,wani kuma tare suka kama yashigo da shi,zan koma "mungode a cewa Rabi,atu Anyi haihuwa gobe suna kowa yana tattara abun da zai kai" ga wannan asiyi abu a bata ,cikin nata yayi nauyi banason tana yawo dayawa "karka damu kace tayi zaman ta zaifi,inane gidan su qawarta Bintu" mezaka jiyi ne?"tace inje in gaishe ta batada lafiya"haka ne Bintu tana shan jiki,bari na rufe gidan in raka,ka zaifi tafiya sukeyi sai hira suke zubawa,tun farko daman mama ba mai kunya bace har suka isa k'ofar gidan . Ita ce tafara shiga kafun suka shiga tare,bayan sungaisa da Inna "ya jikin naki "da Sauk'i Allah yabaki lafiya Amin ya rabbi" tace in gaishe ki ,ayya ina amsawa ,ajiye musu kud'i yayi da yawa suka fitoh"kai da zaka bani in mik'a musu"bakomai mama. FAUZIYYA K'wana biyu tanacin azaba nak'uda ce tatashi gadan gadan bata gayawa kowa ba sai Iliya da Hasiya da Saifullah dan sunce tasanar da su da wuri za,a turo ma aikata dayawa zasuyi wani babban aiki sai datayi kwana biyu tasanar da Anty Halima"yanzu muje Asibiti shizaifi,nemo mana abun hawa sai muwuce asibitin zaifi, a guje tayi waje ansamu mashin din da zai kai su Hasiya ce tarik'e ta suka tafi suna zuwa ma,aika tan suka taho sata a kujeran daukan marasa lafiya labour room akayi da ita cen Doctor Salamatu Ahmad mala tafitoh "haihuwa ce da saura amma in munyi a wa,uku bata haihuba zamuwu ce da ita d'akin tiyata CS " badamu wa inji Hasiya " mun yadda,a wa uku yayi babu wani matsi shiru lebour ta kwanta ma "zamuyi mata aiki " ina mijin ta yazo yasa mana hannu "baya gari sai dai mahaifin ta shima sai munjira shi" Ku hanzar ta,kiran Abba ,akayi yak'ari so Asibitin yasaka hannu an shiga da ita awansu biyu sunshiga na,uku kafun sukayi nasaran Ciro yarinya cen aka ,kara Ciro yarinya "yaran fa uku ne cen aka ,kara Ciro yarinya ,duk sukayi abunda yada ce,kafun likitan yafita doctor mustaph fitoh wa Doctor Salamatu tayi bakin nan a yashe" ina tayaku murna y'an uku ta haifa duka mata ne"yan uku madam Alhamdulillah ,inji Hasiya d'akin hutu a ka kaita,bari nagayawa mahaifin ta"fauziyya ta haihu yara uku duk mata ta haifa"wannan Albishir ne mai dad'i bari nagayawa Alh "Alhaji Fauziyya ta haihu yara uku ta haifa" dagaske malam zakar ?" eh da gaske muna Asibitin ma yanzu haka aiki a kayi mata,ga gunmu babu kud'i "kaje subaka number acc sai a tura musu nima bana gari naje India amma gobe ina hanya" Allah ya kiyaye,. Alhaji gali kiran k'ungiyar tasu yayi yasanar dasu"kayi duk yadda zakayi ,tunda yan uku ne munason biyu "munyi daku daya kukeso taya zanbaku biyu kuma?" Wannan ne kuma sai kasan yadda zakayi Wanda yafara zuwa daga farko shi mukeson a kawo mana . Washe gari wajen k'arfe shida ya,iso Asibitin yawuce duk abun nan da akeyi da Hasiya ko gida bataje ba,ina shiga d'akin da Fauziyya take ya hango yara duk suna bacci ,karisawa yayi "masha Allah yara sak ni,wani haushin sa nakeji Sosai" sannu Fauziyya kinyi mun komai da nakeso yanzu nakai miki akwatin da nayi miki Alkawari yana gidan Ku,"Yau she ne za,a sallame Ku?gobe inane kemiki ciwo yanzu,su sallameki Yau mana"haka sukace kabari sukai goben shikenan ,ko ya tambaya me,aka samu maza ko mata,dan naga halama maza yakeso sai zancen maza yakeyi. Washe gari A ka sallame mu,Hasiya ce naji tana waya cikin harcen turanci sai jin tanakeyi tana cewa yes sir ,duk wani ma,aikacin da yakeda hannu a wannan aikin duk suna unguwan mu,har wata mata da tazo muka wuni da ita tace ita dangin Alhaji gali ne, a shiya turo ta Alhaji gali yagama duk shirin sa ranan irin zirga zirgan dayake yi har tambaya yayi waye yafara zuwa farko"waya gayamaka maza ne,mata ne fa"mata kuma meyasa baki gayamun ba,komawa gefe yayi yafadi cewa duk mata ne,banji abunda ,aka ceba sai jinayi yace duka kuma haba. Jami,ar tsaro duk sunkewa ye gidan mu babu Wanda zai gane a kan ma,aika tane kowa harkan shi yakeyi ,Hasiya tattaro kayan ta tayi daga wannan yar uwar Alhajin sun had'a ido sai inga sunyi murmushi. [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ6๏ธโƒฃ9๏ธโƒฃโญ๏ธ7๏ธโƒฃ0๏ธโƒฃ ALHAJI GALI NERA Nama dayawa yakawo gidan su Fauziyya "ga wannan kowa yaci a saka sauran a miya Wanda , karabawa kowa yaci d'anye aka silala ,Hasiya ce bataci ba dan tunda tafara aiki a gidan ta nuna batacin nama,ita da Wanda tazo a matsayin yayar Alhaji gali, tun bayan mangari ba wasu suka fara yin bacci saudat tak'i ci haka tatafi gida batare da tasaka komai a cikin taba y'an uwan maman Fauziyya Washe gari suna hanya kafun k'arfe tara mutanan gidan sunyi bacci banda Hasiya texs tatura a sauran ma,aikatan akan suzama cikin shiri dan ya shirya wani abu duk yan gidan sunkwan ta bacci . " kuzama cikin shiri kurage hasken wayar Ku ta,in da zaku,iya amfani da shi batare da tayi k'ara ba toh canal godiya nake Magani ya barbad'a a cikin naman dan shine shawaran shi na k'arshe a kwai wani Wanda zai taya shi aikin wajen k'arfe biyu sukayi shirin su cikin hikima shida musa babu Wanda zai kallesu yace suna a hankali suka k'arisa k'ofar gidan da rarrafe suka ,isa sunbud'e kenan basu tsaya ,ko ina ba sai cikin d'aki a lokacin sanyi a keyi Hasiya hijabi biyu tasaka duk tana kallon su,jijjaga kai Alhaji gali yayi"ina son Ku amma k'ungiya tafini buk'atan Ku zanbada Ku nasan maman Ku zata haifamun Wanda sukafiku duka maza ,guda biyu ya d'auka musa ya d'auki d'aya sunfara tafiya kenan Hasiya tatura texs "Jami,an tsaro duk sun zagaya k'ofar gidan shi,har yafitoh suka shiga cikin gidan shi yaran a falo a ka ajiye su " Alhamdulillah munsha wahala k'arfa hudu zamu kama hanya musa"inji waye zaku tafi kafarmu k'afarku"police guda uku a cikin gidan shi tun yamma sunanan batare da Alhaji gali yasan dasuba husur suka hura jama,an tsaro sunfi goma kowa da b'andiga a hannun shi"Yau a sirin ka ya tounu azzulumi mungu,juyawa yayi zai d'auki k'ellen nashi canal kabir "kaduba cen gacen wuta yanaci mun kona duk wani abun mugunta daka ke gadara da shi,zufane taketou mishi har sai da yayi fitsari" kana motsawa zamu fasa maka kai duk abunda kakeyi babu kalan abunda bamu saniba,gashi andaure mishi k'afa da ankwo,musa sai rawan sanyi yakeyi"shikenan oga asirin mu ya tounu watan cin ubanmu yakama a bunda muka shuka shizamu girba,ina sana,a ta kuka jawoni cikin masifa ban mori kudin ba gashi an kamamu "duka sukayi musu Wanda ko tashi bazasu iyayi ba kafun da safe kowa yafitoh Hasiya ne tatashi Fauziyya uwar d'akina kitashi kibasu nono da gigin bacci tatashi" Hasiya ina yarana"Bazaku gansu ba "ubansu ya biyo dare ya sace su yanzu duk kuzo muje k'ofar gidan Alhaji gali kuga ikon Allah " a gigice suka tashi suna zuwa an fitoh da Alhaji gali bakin shi duk a kumbure"ina yarana?"dakata Fauziyya, wannan mijin naki dan safaran mutane ne sannan sunada k'ungiya yasace miki yarane zai kai gidan tsafin su munyi kwana shida muna aiki batare da kinsan komu waye ba"Hasiya ma,aikaciyar muce haka kazalika yayarshi da mukace muku,asali bai Santana aiki muke da ita"kai daga idon ka kasan wannan ?"mai bawa fulawan gidana ruwa ne wannan mai wankemun takalmi,wannan fa"Wanda nake siyan nama,a wajen shi ne,duk binsu da kallo yakeyi"Abban Fauziyya abun duk ya dameshi"Allah ya,isa tsakanin mu da kai,duk yaduba ya ga mai mazar kwaila "tabbas Yau zangirbi a bunda na shuka nadade ina zaluntar mutane Yau gashi sanadiyar yarinya k'arama asirina ya tounu Fauziyya sai kuka takeyi rungume yaran ta yayi. " gani Abba bakasan halin shiba Yau kasa komai ya tarwatse wannan wace irin ranane"kiyi hakuri fauziya kiyafemun "haka aka saka Alhaji gali a mota a ka rufe gidan yara sai ihu suke yimishi Hasiya" Yau nabar aikin nagama da aikin ki ga wannan kud'in Wanda kike biyana da Wanda yabani kiyi amfani da shi kafun a yanke mishi hukunci"kai kuma kakula ajiyar da Alhaji gali yakawo maka da yayi sanadiyar mutuwar ka motoci uku ne sukabi bayan su ,har Saifullah sai da yabisu dan yayi namijin kok'ari Sosai kuwa.kusan a zahar suka,isa cikin jos An fitoh da Alhaji gali a wahalci duk kansu hannun su ,a d'aure bazaka gane Alhaji gali ba in kasanshi,kafun kace meye zance ya shigo unguwar su matar shi Hajiya Amina har taji"daman nasani Alhaji gali ba abun Allah yakeyi ba Allah Nagode maka da bai biyo ta kaina ba"dabasu kona mun kayan aiki naba dannawa zanyi in b'ace wani waje dakin horo a ka kaishi bayan gana mishi a zaba hak'orin sama har sun cire fitoh wa da shi sukayi "Zaka gaya mana abunda kakeyi" zan fad'i gaskiya duk abunda nakeyi .. [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat True life story ๐Ÿ…ฟ๏ธ7๏ธโƒฃ1๏ธโƒฃโญ๏ธ7๏ธโƒฃ2๏ธโƒฃ Rashin lafiyan Bintu yadamu inna tarasa yadda zatayi kodai shawaran mutane, zata d'auka ne takaita gun mai magani ko Allah zaisa tasamu sauki"wannan ciwon, kaman na,asiri"wazai yiwa Bintu haka za,ayiwa mai kud'i ne kodai irin Bintu da ko nera d'aya batada shi"shifa makashin ka yananan tare da kai"Inna karku zargi kowa a she Allah bazai jarrabeni ba?" nagodewa Allah tunda yayini bai jarrabeni da ciwo mai tsanani ba sai yanzu dan haka Alhamdulillah zanci gaba da addu,a Allah ya yafemun yabani lafiya" Hakane amma kibari muje misau in sha Allahu komai zaizo da sauk'i kibari kawai "inna banayi miki musu amma yau Alfarma nake nema kiyi tawakkali ki fauwalawa Allah lamarin mu ,kiduba Rabรญ,atu irin jarabawar data keta afka mata,ita kuma mezatace? " rayuwar ki data Rabรญ,atu daban ne ita nata jarabawar tasan tushen ta son abun duniya ne kawai irin na mahaifiyar ta dabin malamai . FAUZIYYA Lokacin da suka koma gida kowa shiru yayi mutane sai shigowa suketayi dan jajanta, musu kafun ,kace kobo duk labarin yazagaye unguwar kowa da irin abunda yake fad'a "Abba kaga abunda nake gayama ka ko,yanzu wa gari yawaya daga taimako a she d'an safaran yarane da manya har jarirai bai bariba ,wannan wace kalan masifa ne wannan wani irin a zaba ne" kiyi hak'uri Fauziyya yaudai Allah yarabani da masifa guda uku "ke Halima ina matana kezan tambaya uwar Fauziyya na dade bana kallon ta,ganin ta na k'arshe nabari kinayi mata kitso,nayi mamaki da kika yadda da ita keda bake sonta ras gaban, Anty Halima ya tsinke yaudai malam Zakar yagano nice sanadi" ina tambayan ki ,kinyi mun shiru jin Sallama sukayi a she kannen maman Fauziyya ce, sukazo,kushigo mana ya zaku tsaya a waje "yanzu nake tambayen Halima ina matana take duk sai da sukaja numfashi Fauziyya kuka taketayi bata samu daman yimusu sannu ba " wannan matar taka azzaluma ce tayi mata kurciya a maiduguri,a ka tsince ta ita bamai hankaliba ba mahaukaciya ba duk abunda suka sani duk suka zayyana musu"yanzu kece kika salwantar mun da mata bakida imani kika jefani cikin masifa kiduba yadda rayuwar ta tarwatse mana nad'auka mungama a she kekin gama dani jikinshi rawa yaketayi tashi yayi yarik'ota ya gaura mata mari har sau biyu Yau ,sai kinfad'a da bakin ki kafun in sakeki,irin halin na kikayi shiyasa mijinki ya sakeki nikuma na aura "kayi mun afuwa nice sanadin komai nina jefata na tsani in bude ido inganta ita da d'iyarta nidanake amarya kafu sonta a kanni shine nakarb'o magani na tilasta ta,nayi mata kitso da shi Wanda in ta b'ace,babu Wanda zai tambaye ta ko dangin ta bazasu tambaye taba kokaima " nayi sanadiyar da aka koreka daga aiki dan tabbas in har kana aiki zakafi takuramun ",Allah ya,isa tsakanina da ke kinruguza mun rayuwa kin cutar da iyalina Allah zai sakamun " kije nasakeki saki uku ko a lahira bana fatan musake had'uwa dake nida iyalina bazamu yafemiki ba,k'annen mamana kallon su suketayi"wallahi tunda kika cutar mana da yar uwa kema abunda kikayi sai munkomar kanki karfa,kimanta mufa y'an nguru ne . Tsugunawa tayi tana kuka tana bada hak'uri barinta sukayi suka shiga d'aki sunsamu Fauziyya tana basu nono yaran suna sha"kekuma kalan naki jarabawar kenan ,kiyi tawakkali kinji karki jefa kanki cikin ukuba Allah yana tare da ke babu wani abunda zai sameki Allah zai baki mijin da yafi wannan azzalumin . "zanzauna dake har a gama wannan shariar kafun kinmanta dakomai sai kidawo" nagode Abba shiri yayi yawuce gun matarshi,kanshi kaman yacire dan ciwo da muwa duk yamishi yawa. ALHAJI GHALI NERA Kufitoh dashi ga matarshi tazo a daddafe a ka fitoh da shi" yakasa,d'aga ido ya kalli Hajiya Amina "yanzu duk abunda kake aikatawa kenan a she kai mungune mai budurwar zuciya gaskiyan Kaltum datace bamusan kokai waye ba shiyasa muke zaune da kai Allah ya,isa azzalumi a she kayi aure a cen garin da bamma san hanyar, garin ba" Hajiya daman mun aika akwai yayanshi yazo kemuke jira zamuyi mishi tambayoyi a gaban ku kuji abunda yafaru ,wani ne yawanka mishi mari har sau uku ya matse kafan shi d'aya cen yayi k'ara wawulan shi ya bayyana a she yan sanda masu farin kaya sunfi hukunci a kan masusa uniform. "Kabude baki muna jinka sannan masu video suna d'aukan ka photo gidan Tibi duk zasu d'auka da y'an jarida TVC ko wani gidan Tibi mun gayyace su muna jin ka,zaka fad'a ko sai mun hukunta Kane. " zan fad'a nidan kasuwa ne nafara wannan sana,a tun lokacin ina karami Wanda banwuce shekara talatin ba d'aya ba wato a shirin da tara nahadu da abokina a Abuja yabani shawara,akan akwai cigaba nikuma sonake nayi kud'i kota ina shine na yadda a lokacin ana shirin aurena da Amina,dawuri nasaka lokacin a kayi Abokina sulaiman shiya, fara koyamun sana,ar safaran yara muna kaiwa k'asashen k'etare,jikinsu kaman hannu kafa azzakarin namiji da ido sai duburan jaririn matana uku duk sun haihu ninake biyo in sace yaron a kasashe, gari basuda yawa Wanda muke harka da su sannan a chana munada wata k'ungiyar mu duk ranan da mukaje chana zamuyi wanka da jini mukuma sha duk wanan abunda mukeyi a nan Jos k'ungiyar mutafi zafi a kan na k'asahen k'etare dan su sunfi tsanani duk kanmu manyan mutane ne sunfara buk'atan in basu mahaifina nabasu bayan wata d'aya sukasa nabasu mahaifiya ta,Wanda hatsari tayi tsakanin kano da Kaduna ,Abokina sulaiman nabada shi a k'ungiya makwafcina zaisamun ido na kasheshi da hannuna da taimakon k'ellen danake tare da shi,yarona Muhammad nasa anzamar, da shi wawa daganan muka kasheshi ta sanadiyar mota matana farida taga yatsan jariri zata tounamun asiri na kashe ta,yayana k'ungiya tace tanaso nakawoshi ,gunsu yazama kurma washe gari yarasu matana, Hasiya kwad'o na turomata yazama ajalin ta ,powder iblis nake safaran shi tare da safaran coken ,yarinyan da nanema banyadda a tara mutane ba dagani sai mahaifinta mukayi auren ,munyi yarjejeniya da su in Tahaihu za,abawa k'ungiya yaron daga baya a kace yan biyu na yadda sunce Wanda yafara fitoh wa daga farko shi sukeso ,ina murna zansamu yaro d'aya sai tahaifi yara uku duka mata,sunce duka sukeso shine naje in debo musu yaran . "Yanzu duk abunnan da hankalin ka,kakeyin shi,"eh mubama rashin lafiya, inada shaguna da gidaje sama da tamanin a kwai shaguna guda uku a katsina wannan kudin halak ne bana had'ashi da kowani kudin haram gida,je shida nawane halak ni ma,aikacin government ne na land and safe da kudin nake duk abun alheri da shi ,wanine yazo ya make bakin a she yayan shine " kacuce mu Allah ya,isa a she kai ka kashe Alhaji usman da mama ... *Koni page nan banso rubuta shiba abun tausayi yayi yawa a ciki* [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ7๏ธโƒฃ3๏ธโƒฃโญ๏ธ7๏ธโƒฃ4๏ธโƒฃ RABI,ATU Ciwon ciki ta,tashi da shi numfashin ta sai sama yakeyi kumfa zuba yakeyi 'fito warshi keda wuya ya ganta cikin wannan halin "Rabรญ,atu meya sameki ?nuna cikinta tayi cikin gaggawa ya sureta sai asibiti tsabagen kidemewa TH yakaita " kayi hak'uri bama duba masu ciki a b'angaren nan kawuce da ita cen Doctor khalil ne yaduba ta manyan likitoti irin su Doctor Babagana suka dubata tasha Allurai kafun sunsha wahala a kanta kowa jijjiga kai yakeyi"kaine mijinta eh nine mijin ta"zaka,iya gaya mana abinda taci kafun abunnan ya sameta"eh toh gaskiya nidai a nawa sanin nida kaina takarb'o mata masa dayar matan nawa tayi shine taci takwanta bata k'ara cikin komai ba"akwai ragowa ne? eh akwai nida kaina nakai kitchen "muna buk'atan shi da gaggawa " bari nakawo a tamanin ya,isa gidan kitchen yanufa ya d'auko yasaka,a mota ,mutane dayawa a cikin office d'in yatusa kai"yallabai gashi "jeka zamu nemeta bari a rakak'a d'akin da a ka kwantar da ita. Ruwa ne a jikin ta tana bacci ko motsi batayi,ya manta bai tattari kaya ba,babu abunda ya tattaro, kiran wayan Baba yayi," daman Rabรญ,atu ne batada lafiya "yaushe? d'azu muka kawota a gayawa mama tazo tazauna da ,ita"shikenan gamunan wajen azahar kafun suka,iso" Rabรญ,atu meyasa meki?"meke damun ta likitoti suna bincike a kai ne"sannu Allah yabaki lafiya Amรญn mama"bari nakoma gun likitan naga yakirani"Rabรญ kidai na wannan kukan kiyi mata fatan alkairi shine kawai amma kisaka yarinya a gaba da k'aton muryan kin nan kita ,kuka,a mutane "haba malam meyasa zakace in yi shiru kaduba yadda yarinyan nan tazama" Bayan ya k'arisa gun Doctor khalil "wannan masar akwai guba a cikin ta sannan tadade tana cin wasu a bubuwa yaron cikin nata ya kwanta a gefe yanashan wahaka motsin ma baya,iya yi " guba fa kace "kwarai guba ,kana mamaki ne,?" kishiyar ta cefa nake ganin bazata yimata haka ba naga sundamu da junan su,waya kawo masar? "nine to kaine kasaka kenan ?" nikuma"mudai mungama namu aikin zatayi kwana shida kafun mu sallameta,ya akayi matarka take dauke da hawan jini"shekarun ta yayi kad'an wajen kamuwa dawannan ciwon"bansani ba afusa ce yabar Asibiti ,tundaga bakin get yake kiranta ,Hauwa,u ,d'auke tayayi da mari guda uku "so kike ki toh namun asiri kome kike nufi?kigayamu saunawa kika zubawa Rabi,atu *guba* a cikin abinci?" nikuma eh ked'in kuna mamaki yadda akayi nasani ko duka yayi mata ,amma takasa fad'an komai,tayi mamaki yadda suka gane"likita ne yace guba ne a she ke bazaman lafiya kikeyi da ita bakenan a she ke munguwa ce "toh bari kiji yanzu zankira police sai kigaya musu tunda nikin rainani ,kinbani mamaki . Police yakira a kazo a ka tafi da Hauwa,u " ku ajiye ta har sai tafad'a da kanta a kan Rabi,atu ko uwar da ta haifeni zanyi fishi da ita. Komawa Asibiti yayi da kayan dazasuyi amfani da shi "me likitotin sukace " guba a kabata taci a kan abinci matana"nagaya mata tadaina shishige mata tak'i yanzu gashi abunda yafaru"matar ka kuma?"itace lalle makuwa"da takashe mun yarinya da sai nad'aure ubanta"kirufe mun baki Rabi"haba malam "kiyi mata fatan samun lafiya zaifi kinji ko . K'wanan ta uku yaron had yafara , motsi mai kyau,a na bata kulawa Sosai ga mama wuni takeyi tana cinye cinye" mama ya jikin "Bintu" da Sauk'i "zasuje gida ne ma wai asiri a kayi mata" asiri fa waye zaiyi mata asiri wani azzalumin ne"ina zansani . Amma "Rabi,atu kishiyar nan taki batasan niba ko"mama kenan gaskiya bata sanki ba" ba,irin wannan sani da kike nufi ba.. [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ7๏ธโƒฃ5๏ธโƒฃโญ๏ธ7๏ธโƒฃ6๏ธโƒฃ Suncika k'wana shida a ka sallame su,sunkoma gida da sharad'in bazatayi aiki ba dan yaron yasha wahala sun amince a kan Rabi,atu Alhaji Yusuf bai yadda da kowa ba har shi. HAUWA'U Taci duka kafun tafad'i gaskiya"nine nake zuba mata guba a abinci banason tahaihu ne saboda ni yalala tamun mahaifa da bani magunguna shine,nima zanrama bazai haihuba shima"amma da sai kirama a kanshi ba,akan matar shima ance yarinyan tanayi miki biyayya "to daganan har k'arshen rayuwar ta muddin wani abu yasame ta zamu d'aure ki har sai igiya ya saura,tasha azaba ga babu wajen kwana mai kyau abincin ma sai a hankali" ga kayanki ,wani zuciyan yace in tafi garin mu wani zuciyan yace a aa in kin tafi kintafi kenan ,dan wannan mutumin ko binki bazaiyi ba gida nadawo nasamu mai gadi ne,yabani key nabude d'akina nayi kuka kafun natashi nawatsa ruwa. ALHAJI GHALI NERA Bayan attara bayanai gangami a kayi dan tafiya gid'an k'ungiya Alhaji gali ne yabasu sirrin kamasu "muddin kunaso,kamasu toh sai kunshiga daga baya baya sannan sannan kubari sai ran talata a ranan muke meeting a wani d'akin da babu abun tsafi ko d'aya a cikin ,hakan kuwa a kayi manya mutane nesuka zagaye gidan wasu sukasamu nasaran shiga d'akin. Tsafin suka banka mishi wuta kafun suna tsakiya da taron a ka shigo musu duk a ka,kamasu Fuskokin su duk yacenza kamanni tunkafun a k'ariso da su anyi musu duka duk Kansu babu Wanda bayi bayanin abunda yakeyi ba wani laifin shi yafi na Alhaji ghali muni Sosai kuwa . An shigar da k'aran su zuwa kotu dan tayanke musu hukunci dai dai da ,abunda sukayi sati d'aya za,afara shariar su har potiskum a kaje dan tahowa da Fauziyya da mahaifin ta.. [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ *Aminiya ta Badi,at ibrahim Mrs Bukhari B4B gidan qamshi ina tayaki murnan kammala littafin ki mai suna, mai ido a tsakarka duniya Allah yasa kifi haka yak'ara miki lafiya duk Wanda bai karanta littafin kiba an barshi a baya ina yimiki fatan alkairi* ๐Ÿ…ฟ๏ธ7๏ธโƒฃ7๏ธโƒฃโญ๏ธ7๏ธโƒฃ8๏ธโƒฃ MONDAY A yaune za,a shiga kotu dan yankewa su Alhaji Ghali babban kotun duniya a cikin garin Jos tacika da mutane dayawa matan Alhaji usman duk Kansu sunzo da,yaransa dasu gida jensu babu Wanda basu halacci wannan kotun ba har y'an unguwa a gidan su Iliya Fauziyya ta kwana ita da mahaifinta da yanzu yakejin sonta a ransa . An shiga kotu bayan Alkali yazauna a kafara karantoh wasu laifikan samari uku Wanda sukayiwa yarinya y'ar shekara goma fyade bayan an yanke musu hukunci kafun a kaje da Shari,a nagana Shari,ar Alhaji Ghali bayan zayyano manyan laifikan da yayi kafun a ka zayyano laifin k'ungiyar shi tare da manyan laifin su Alkali yanata rubutu cen ya d'ago da kanshi "da farko ina yarinyan da aka d'aura auren ta ,batare da ka,ida ba kotu tanasan ganin ki" tunda a ka d'aura miki aure da Ghali kinji kina son shine"bantab'a jin son shi ko kway'a d'aya ba babu abunda nakeji game da shi ,a salima Allah ya,isa ne tsakanin muda shi. A bisa la,akari da wannan hujjoji da k'orafe k'orafi da farko kotu zata ruguza wannan aure tunda ba,ayi shi a cikin Al,adan bahaushe ba muna buk'atan Alhaji Ghali bayan yashigo ya tsaya bazaka tab'a kallon Alhaji Ghali kace kasanshi ba dan k'uraje ne ajikin shi masu mungun wari gashin kanshi ma cirewa yakeyi ga fuskan shi a kunbure likitoti sunce yanada ciwon Suger da Hawan jini ga kwodar shi tafara cenza kala"zamu raba auren nan ,kuraba dan ko kunbarni da raina ba rayuwa zanyi ba dan haka kuyi gaggawan yankemun hukunci in ratayeni za,ayi ayi da sauri duk da bamuyi auren cikin ilimi ba amma ni ta bangarena nasake ta koba,a fad'a ba ina neman kotu ta bani izini zanyi magana. "Kamar yadda nace inada gida da shaguna na halak wannan gida guda shida nabawa yarana kowanne guda daya daya su uku Fauziyya nabata d'aya matana Amina nabata guda biyu duk ga takaddun gidan shaguna biyu nabawa yarana har abun cikin shagon d'aya nabawa matana Amina " kudi inada nera million bakwai kudina na halak ne million biyu abawa k'anne na,abawa yarana million daya d'aya abawa Amina million biyu sauran Million d'aya abawa Fauziyya a kwai shanaye guda goma da tumaki arabawa yarana da matana har Fauziyya sauran ayimun sadaka da shi, motoci ina da guda hudu uku nawa ne, asiyar abawa yarana da matana kud'in akwai d'aya da kudin haram nasiya a saka mishi wuta a kona shi.duk Wanda ya,, kalli Alhaji Ghali zai baka tausayi dan ko tsayuwa baya iyayi,"katu zata yankewa wannan azzaluman mutanen hukunci duk Kansu sunkashe rai masu yawan gaske "kotu tabads, umarni a yimusu horo mai tsanani tare kashe su ta hanyan rataya kotu ta kona gidan tsafin su da duk wani abun tsafin da ke cikin gidan " akwai Wanda yake binsu bashi zai iya yin magana, sannan babu zuwa musu ziyara duk Wanda yakeson yamusu kallon k'arshe zai iyayi a yanzu zuwa a wa hudu bayan kotu tatashi,sannan , Alhaji Ghali yabuk'aci gidan da yake ciki shida iyalin shi a siyar a kai kud'in gidan marayu "muna mai bawa kowa hak'uri in wannan hukunci bai yimuku ba kuna, iya d'aukaka k'ara ,Alkali yabuga wannan gudumar,kotu tatashi,kowa da abunda yake fad'a wanine yafitoh yana magana" amma sunbani tausayi "da anbashi yaran yamusu kallon k'arshe" baka ganin jikin shi da kuraje karfa yaran su kamu da cutar shi,shikam ma bazai kai wannan wata biyun ba Allah ya yafe musu," Wani yafewa har da mahaifan sufa ,amma suncika azzalumai gaskiya son zuciya ya shigo cikin lamarin Allah ya yafe musu . FAUZIYYA B'antab'a jin tausayin Alhaji Ghali ba sai yanzu lalle,duniya abun tsoro ne yanzu ina izzar shi ina jiji da kanshi tak'ama duk babu Hajiya Amina ce tak'ariso gun su Fauziyya "muga yaran Allah sarki duniya kenan kiyafe mishi dan Allah " bakomai na yafe mishi,kibani number ki zan kai miki ziyara dan ganin su "bakomai gashi sallama sukayi mutane dayawa sunata zuwa kallon yaran masu kama da mahaifin su a wajen sunsamu kyauta da yawa daga wajen aboka nan shi na kirki kowa yayi takaicin halin Ghali. Kwanan su Fauziyya shida suka kama hanyan dawowa potiskum ita da mahaifiyar ta da mahaifinta sai Sajen Saifullah da aka ,k'ara mishi matsayi babba yazama inspector DPO an dakatar da shi daga aiki saboda rashin rikon amanan shi. *Duniya kenan Allah karabamu da son* *duniya* . Bintu Dangin mahaifin ta suntafi da ita misau gidan magani mutane dayawa cen layi ya,iso kansu kafun suka shiga bayan gaishe da malam Abdallah " meke tafe da kune?"yarinya bata iya koda zama"dunkule hannun ki kukaranta fatiha, da salatin Annabi goma goma bayan sungama yabata wani turare ta shafa"bude yana ta jijjiga kai sosai cen ya d'ago"wannan asiri akayi mata da kasan takalmin ta mijin kawarta ne yayi mata da ance itace sanadin tounuwan asirin shi shine ya cutar da ita "ga wannan kushafa mata na kwana bakwai duk wanda yafara zuwa dubata toh shine yayi mata" sunrasa wani azzalumin ne. Komawa damaturu sukayi ,sunci gaba da yin magani kwana uku da farawa Rabi,atu tahaihu yara biyu dukkan su maza babu Wanda yasan yan biyu zata Haifa yaran farare tas dasu kamar uwarsu mama sunje Nguru a hanyan dawowar su tayi hatsari kafa biyu duk sun karye da hannu d'aya... [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ,๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ7๏ธโƒฃ9๏ธโƒฃโญ๏ธ8๏ธโƒฃ0๏ธโƒฃ "lokacin da ake d'aura kafan mama cizo naushi babu kalan Wanda batayi ba har duwawun ta duk a waje sai Baba ne ke gyara mata zaman zanin har a kagama kaman tasuma babu kalan wahalan duk tabawa mutane tausayi. "Rabi meku kajeyi a nguru sannan ance da rubutu a cikin jarka a jakarki da magunguna,amma ance anga wani abu da aka nunamun yarikitani " kan zakarane annade shi da farin zare "gashicen wucewa yayi ya d'auko " wannan meye kenan "ina jinki"haba malam kabarni in huta mana kaduba irin wannan matsalan da nasamu,in kinga nabarki" toh kingaya mun abunda ya shige mun duhu ne"ki kira Wanda zai kula da ke "ni abunda yadame ni Rabi,atu da take d'akin jego ga banida lafiya" amma kinsan na tambaye ki ko?"in kuwa baki gayamun ba zan k'arya d'aya hannun naki "kayi hak'uri malam zan gayamaka ,amma kayi mun alkawari bazaka gujeni ba " yanzu kafara zuwa kakira Wanda zai zauna dani kafun nan ,nakira sunce babu Wanda zai zo sai yanzu kikasan ina da amfani ko dangin ki ,kinmanta abunda kikayi musu ,hmm duniya kenan yanzu kingani ko. "Malam kayafemun natuba zanfara gaya maka, malam ninaza mar dakai lusari,bakada tinanin kanka sai in nine nace maka kayi abu kafun ,duk abunda tayi sai da ta fad'a har da fyaden da Alhaji Yusuf yayiwa Rabi,atu a dakin ta duk sai da ta gaya mishi har zakaran da ta makanta shi . " yanzu na karb'o magani dan in k'ara mallake kane kai da Mijin Rabi,atu wannan kan zakaran a kark'ashin gadon kazan saka maka "maganin zanje in saka a cikin d'akin Rabi,atu dan duk abunda nace ta,amince mun " kin kashe ni kina nufin,Rabi,atu da ciki a kayi auren ta cikin ma nashege ,kwarto har kan gadon ki "Allah ya isa tsakanina dake bazan tab'a yafemi kiba sannan haka zaki k'are rayuwar ki babu Wanda zai taimake ki,sannan nasakeki saki uku ,kije gidan Ku ayi miki magani . Gobe zansaka ki a mota a kaiki gidan ku tare da takaddan ki,da ani kikayi zan yafe miki amma a y'ar cikina kikasa a ka zo har gida a kaci zarafin ta,munguwar uwa k'arshen ki bazatayi kyau ba kinga dai Salame tarasu kekuma Allah yasoki ne ,zanje nataho da Rabi,atu har sai duniya tasan me Alhajin naki yayi," karufa mun asiri karkayi mun haka,ina sonka karka manta auren saurayi da budurwa a kayi mana" Tun lokacin da Rabi,atu taji labari babu irin kukan da batayi ba,akan hatsarin da mama tayi duk tinani ya mata yawa k'anwar Babace mai kula dani Lokacin da Alhaji Yusuf yafitoh daga d'aki "ina zakaje " zandubo k'awarki ce"ayya kace ina gaishe ta Sosai ayya Bintu "sai nadawo" Bintu yau kwanakin yacika Inna tazuba ido taga waye ne cen sukaji muryan mijin Rabi,atu ya iso "sannun Ku ya maijikin Allah yabata lafiya cen Bintu tatashi daman tanada makare kaman zata wuce takamo rigarshi sai dukanshi taketayi babu Wanda yasan metakeyi ihun shi aketaji cen ta girgiza kanta " wayace ka kwantar dani menayi maka, kananufin bansan mekake yiwa Rabi,atu ba nasani kallon kanakeyi tab'arya ta d'auka jikake dim ta kwad'amiki a gadon baya ,mutane suka taru tagaya musu duk abunda yamata"wannan azzalumi ne yacutar dani ya cutar da k'awata jikake dim tak'ara kwad'a mishi tab'arya a k'afa sai kuka yakeyi "ka shiga mota kajamu muje gidan naka badai dukiya ba kana nufin bansan meyasa ka auri Rabi,atu ba dukiya ne kayi ta yanzu malamin naka yau antashi da rasuwar shi," kiyi hak'uri"sai duniya tasan kai waye ne kafun in barka ,jawo wani tayi shiga Garba kakaimu nasan ka,iya mota"ita dakanta take kwatancen gidan kanta ko d'an kwali babu buga k'ofar takeyi jawoshi tayi duk girman Alhaji Yusuf sai tazama Bintu tafishi k'arfi Jin hayaniya Rabi,atu tafito. "Rabi,atu wannan mungune ko kinsan shi,"wannan shine Wanda mamana tace sai na aure shi tayimun auren dole bantab'a jin sa a raina ba mungune fyade yayimun a d'akin mamana,lokacin Baba ya k'ariso kenan "Bintu ne tadaka mishi tsawa " zanfad'a ninayi mata fyade mahaifiyar tane taturani malami nane yace sai nasamo Wanda sunan ta Rabi sunan maman ta Rabi sunan yayan ta Rabi,u sunan mahaifin ta Rabi,u shine naje nanemo nayi kud'i Sosai kuwa shekaran mu d'aya natara abubuwa dayawa"ina kake kaimata ruwan da take wanke gaban ta dashi ?*gun malam nake kaiwa ina kakai mata wondan ta gun malam mai kukayi da shi "to kasani kai da matarka malamun ku d'aya sauran matan naka guda biyu matarka Hauwa,u ce takashe su"muddin ina duniya babu Wanda zaicutar da Rabi,atu jijjiga shi tayi jigake tas mudai bamuga gun mariba amma munji ihun shi" zantafi da Rabi,atu zama dakai ya k'are kajefani a cikin masifa. Jikake dim Bintu tafad'i abun sunbar jikin ta "kafa da baya duk sun k'arye ko tashi baya iyayi mutane suntaru yara sai jifan shi sukeyi,Rabi,atu tattare kayan ta tashigayi ita da Baitu kanwar Baba duk abunda tasan natane sai da ta,tattare suka fitoh Baba yayiwa, Bintu addu,a ta farfad'o.. [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story And writing by Amina maaji maman Khairat *Rayuwa kenan duniya Allah yayi mana kekkewan k'arshe munyi rashin y'ar uwa marubuciyar da ta,taka rawar gani a duniyan marubuta ta ilmantar ta fad'akar ta nishad'an tar Allah ,yamiki rahama ya gafarta miki munyi Rashin ki Anty Hadiza Salisu shareef Allah yakai haske kabarin ki har yau inajin lokacin da kike bani shawara rayuwa nagagara* *mantawa da mutuwar ki marubuciyar So da Salรณn So Allah yakai rahama kabarin ki.*๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ ๐Ÿ…ฟ๏ธ8๏ธโƒฃ3๏ธโƒฃโญ๏ธ8๏ธโƒฃ4๏ธโƒฃ """""""""""""""""""""Fauziyya taje lokacin da za,a harb'esu Alhaji Ghali,yabata tausayi lokacin da ya durkusa a gabanta yana"kiyi hak'uri Fauziyya naruguza miki rayuwa na musguna miki Allah yana sonki da bazancen nan a,keyi ba lokacin da nad'auki zanin ki daman salwantar dake zanyi Wanda bazaki tab'a gane inane garin kuba a she nine zan mutu duk shedan ne .kiyafe mun da son zuciya irin nawa inada kud'i tun kafun nashiga masifan nan "ga yarana kibasu tarbiya Sosai dan nasan ke uwace tagari ,inama zangera gobe na danine mijinki na hak'ika keda Amina kune matana " wannan fa ?"mahaifiya tane " Allah sarki ,ina gani akazo aka tafi dasu yana kuka muna kuka"sai yanzu nakejin tausayin shi tazaiyi da hakkin mutane da ya d'auka lalle duniya in bakada y'anci zakatafi cikin rud'ani Allah nagode maka yanzu yarana haka zasu tashi basusan kowa ba a dangin mahaifin su wayyo duniya"Fauziyya kidaina tinanin nan wallahi Allah sai yabaki Wanda yafi Alhaji Ghali daraja da mutunci ki ,kula da wannan kinji ko. Rayuwa mai dad'i sukeyi tsakanin Abba da mommy na,sai sukazama tamkar sabbin ma,aurata ansa bikin saudat kwana goma masu zuwa yarana sunyi wayo Sosai babbar Amina na biyun meenat na ukun menal, dan duk takwaran nasu Amina ne mahaifiyar shi sunan ta Amina matar shi sai asalin sunan Mommy na Amina ne ,in na kallesu duk sai inji dad'i da kyau tan da Allah yamun . ALHAJI YUSUF K'afa tak'i warke wa, da k'ashin bayan tak'i had'ewa ana cuku cukun tafiya da shi waje dan neman lafiya,haka yata kuka wai sai an kawo mishi Rabi,atu yarok'i gafaranta Baba yace bazata zoba in ya matsu yazo da kanshi "karfa ki kuskura kibar yarinyan nan taje gun wannan mutumin" Baba bazuwa zanyi ba,ina yimishi fatan Alkairi da samun Sauk'i "yafi miki ,a satin babu yadda ba,ayi ba yak'i yadaina kuka,in yatino abunda yayiwa Rabi,atu sai ya rintse ido ,bai tab'a jin haushin Bintu ba,duk abunda tayi mishi yanzu yazama izina,a gareshi,duk yadda Hauwa,u takai ga fitinan ya saketa amma yaki yace sai dai tamutu,in tatafi gida a korota ,a cikin damun su dayake yine ana washe gari jirgin su,zai tashi sai ya matsa aka,kawo shi gidan su Rabi,atu " kiyafe mun banason in jecen ba,a dace ba in mutu da hakkin ki"nayafe maka duniya wa lahira "wannan yana cikin k'addara ta ban,isa na cenzawa k'addaran suna ba Allah dai ya yafemu gaba d'aya " ga yaran Addu,a yayi musu yanajin son yaran a ranshi Sosai Salim da Salman Allah ya rayasu,Bintu ne tasaka musu wannan sunan . Washe gari Jirgin su Alhaji Yusuf yatashi su biyu da shi da matar shi Hauwa,u bataso tafiyan ba sai da,akayi mata wayo a kan za,a yi mata aiki dan tasamu ciki kafun ,mace daraja ne da ita duk wani mulki na d'a namiji bazai iya tarayya batare da mace ba dan ita ce jigo na rayuwar shi bango abun jingina . MAMA duk wani kulawa ana bata amma duk lokacin da akace za,a duba k'afan sai tasha wuya haka zata tacizon mutane Wanda sukace zasuyi mata gyaran hannun ya gyaru k'afar sai a hankali ta,iyu su koma Asibiti azaba takeji Sosai,bayan sunje Asibiti sunyi bincike kafar tarub'e guda d'aya sai dai a yanke tanaji tana gani aka yanke k'afar ,tundaga gwuwar ta har k,asa y'an uwan ta duk sun gujeta ,lokacin da Su Rabi,atu sukaji labari sunje dubota a lokacin take sanar musu Rabi,u ne yabada kud'in aikin "nagode Sosai " Rabi,atu wannan ita ce matar Baban naki?"ita ce "ga Rabi,atu kirik'emun ita amana karkiyi mata abun da nayi mata " bakomai yaro na kowa ne karki damu Allah yabaki lafiya zamu koma malam bai son mun fitoh ba dan yace karmuzo"yanzu nazama bola a gareshi. "Meyasa kikaje dubo Rabi" malam kayi hak'uri babu Wanda zaiga mahaifiyar shi acikin jinya yace bazai kula da ita ba kasani duniya tab'aci yaran yanzu basa biyayya a iyayen su amma naka yaran daban suke "shikenan nagode.. [8/28, 19:52] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ ๐Ÿ…ฟ๏ธ8๏ธโƒฃ1๏ธโƒฃโญ๏ธ8๏ธโƒฃ2๏ธโƒฃ ALHAJI GHALI Asibiti a kawuce da shi k'afan aka fara d'aure wa kafun likitan k'ashin yazo"rayuwa kenan"meyasa in nace maka yajiki baka amsawa? Hauwa,u kinsan laifin da kikayi mun ance mun malamin mu d'aya dake "eh a wayarka nad'auki number shi" meyasa kika kashe Sadiya da Amira "nikuma ?" eh kedin kina mamaki yadda nasani ko "haka zamu k'arishe rayuwar mu dake batare da nasakeki ba" yazame maka dole kasakeni sai daka samu matsala kabarni"inje insamu wani inyi auren kozan samu rabo dan Allah " "Haba mama meyasa kikabari shedan yamiki huduba " Rabi,atu kenan naga ishara da bala,i rayuwa ce tajuyamun baya ina zamana mutane suka zugani gashi sunkaini sunbaroni babu abunda na amfana da shi ga kud'in a dashen mutane da shi akayimun d'auren "yanzu ina malam d'in ?" Yawuce gun aiki" Kiga irin abunda yasamu Alhaji Yusuf tijara a gaban mutane"yanzu duk abunda kuka shuka shizaku girba,wucewa d'aki sukayi tunda a kafara babu abunda Baituu tace dan cutane ,ancutar da d'an uwanta sai dai sakayyan Allah . Washe gari Baba yasaka Mama a mota yakaita gidansu,kowa yayi Allah wadai da wannan abunda Rabi tayi duniya a satin Baba ya auri wata bazaura Wanda itama wanke wanke da shara takeyi a gidan da Alhaji yake gadi tanada kirki kullum yaran ne abayan ta suna zaman lafiya Sosai. ALhaji Ghali A yaune za,a rataye su bayan sunyi bankwana da iyayen su da matan sutarasu a kayi duk aka harbe su iyalen su da kuka suka dawo duniya kenan.... [8/28, 19:53] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji maman Khairat Paid book 200 8๏ธโƒฃ7๏ธโƒฃโญ๏ธ8๏ธโƒฃ8๏ธโƒฃ Tammat Tammat Tammat ๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š๐Ÿ”š ______ ________Wasa gaske an shirya bikin Bintu da Rabi,u gida mai kyau ya gina musu cikin ikon Allah a ka d'aura aure an sha hidima dan yaran mama Sadiya susukayi komai sunce yabari ,abun farin ciki bayan bikin ya wuce da amaryan sunbar garin Watan Su Alhaji Yusuf uku yawarke babu komai suna cikin jirgi zuciyan shi tabuga rai yayi halin shi sai dai muce Allah yamishi rahama ya kuma yafe mishi,kukan da Hauwa,u tayi na nadaman abunda ta yimishi tasha kuka Sosai yaran Alhaji Yusuf Amir da Aliyu ,a ka rabamusu gado komai daya da ce yaran Rabi,atu kuwa rubutun da mahaifin su yayi a kaduba yawan abunda yace ,abasu ,Hajiya Hauwa,u tana bacci a tsakar d'aki maciji ya sareta,a hannu da ciki,kafun a ce za,ayi yunkuri nemo mai magani rai yayi halin sa,duniya kenan . Note Duniya batada tabbas yanzu duk suntara dukiyar basuci ba wasune daban zasuci Allah karabamu da son zuciya da aikin dana sani kuduba rayuwar Hajiya Hauwa,u ,ba kudin ba yaran ba mijin sai hakkin Wanda suka zalin ta. FAUZIYYA Yara sunyi wayo babu in da sa zuwa abun takaicin babu Wanda yatab'a zuwa da zancen yana sonta babu ,irin da muwan da batayi ba, yanzu saura wata d'aya sucika shekara biyu suna wasan su ansha hidima a auren Saudat har yanzu suna mutunci dan d'an unguwan ta aura ,fauziyya tanashan gori daga gun mutane wasu habaici wasu rashin mutunci ,babu kalan Wanda bata fuskan ta daga gun mutane mahaifiyar ta tanabata shawara Sosai game da yadda da kaddara cikin ikon Allah wani mai mata yafitoh a kano yanuna da gaske yake sunyi auren su cikin salama da kwanciyar hankali fatan Alkairi.."Rabi,atu kinji nawa labarin ko mai shige da naki"naji Allah yasa su dade RABI,ATU Abdul suna shirya da iyayen shi yakawo kud'in komai yayi mamaki da abubuwa sukafaru da mama rayuwa batada tabbas anti auren cikin kwanciyar hankaki ansha hidima Sosai babu abunda basuyi ba suna zaune lafiya da masoyan Asali .wani kalan so yakeyi wa Rabi,atu mai tuwan fassara "Fauziyya kinji nawa labarin " naji an dai cutar da mu gaskiya Allah yasa muda ce Amin Alhamdulillah a nan nakawo k'arshen wannan littafi mai suna y'ancin mata zan sake muku , sabon littafina Halin maza daga bakin maman Khairat ina mana fatan Alkari sai kunjini kushirya zakuji dad'in littafin da zanyi mai suna Halin maza ,kukasan,ce dani maman Khairat ina Alfahari da Ku masoyana. [8/28, 19:53] MAMAN KHAIRAT CE๐Ÿ“–โœ๐Ÿฟ: ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Y'ANCIN MATA ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ๐ŸŒธ Story and writing by Amina maaji (maman Khairat ) Paid book 200 ๐Ÿ…ฟ๏ธ8๏ธโƒฃ5๏ธโƒฃโญ๏ธ8๏ธโƒฃ6๏ธโƒฃ ******************** ********************* "Bintu nagode Sosai kin taimakeni " Rabi,atu bansan nayi komai ba dana sani bazan ma faraba ko yaya abun yake"ina son kiran Abdul"Abdul kuma?"kibari bayanzu ba "duk da Abdul yafi k'arfina amma kuma bazan bari wannan rashin zumunci yaci gaba da wakana a tsakanin muba" hakane ki ,kirashi gaggawan d'aukan wayata nayi na kira number da tagaga gogewa,a cikin ruhina da jikina. Bayan sun gaisa wake magana ?"Rabi,atu ne"haba Rabi,atu banace karki famamun in dayake yimun ciwo ba?"fashewa da kuka tayi ,in akwai abunda yatsana bai wuce kukan mace ba,"shi kenan fad'amun meyafaru"Albishi "goro meyafaru ?" aure na ya mutu Yau wata uku kenan "haba Rabi,atu naji dad'i amma kuma nayi bak'in cikin mutuwar auren kida ya mutu ," daman nagayawa ummi zaki dawo gareni "amma nahaihu nasamu twins" naji dad' Sosai gobe zandawo nagagara mantawa dake mahaifina har yayi fishi dani ,sundad'e suna hira kafun suka tsaya"kaji Wanda yasan Y'ANCIN MATA"kibari kawai zantafi sai anjima gobe zandawo"Bintu ya tsakanin kuda Rabi,u "kedai bari sai nadawo zakiji komai. MAMA SADIYA Matar Baba ta,taramu " yau ina son in baka labarin koni wacece "a salina ni y'ar Gaidam ne yak'in boko haram yakashe mun mijina da d'iya ta,guda d'aya yarana guda biyu ne suka rage dukan su mazane,mijina yanada kud'i dan d'an kasuwa ne yanada gidan mai sun kai hudu biyu a nan biyu a Gashua bayan sun har beshi yara na maza guda biyu dash ka rage,babu Wanda yakeda takaddun komai na mijina Alhaji Ba,ana shi kanuri ne nice bamangiya bayan rasuwan shi yan uwan shi suka sani a gaba babu Wanda baya bibiyan mu,game da dukiyar dangina nayi na shi nayi abunda nasani duk Wanda suke rik'e da dukiyoyin shi masu amana ne gida muka siyar komai babu a bunda bamu siyar ba gidajen mai nekawai bamu siyar ba sai filaye dan sunsan yancin mata,iyayen shi duk basanan sunrasu yayun shi guda biyu ne na d'angi dare daya natashi goni da girema muka gudu bayan munsayar da komai muntafi wani gari gumsa a ka siyamana gida muka zauna a cen na shekara guda a garin,muna da numbobin mutanen da muke da amana tsakanin mu,kotu mukawuce taraba mana gadon mu kowa yarik'e nashi naturasu kano suyi karatu yanzu duk suna aiki manyan mutane ne nazab'i in nemi wanke wanke ne in gane waye mai amana,haka nata lalume har nadace dakai banida iyaye sai dangi "kawuna da yayana dukiya ta sukeso " ina da gida da motoci anayi mun jigila da shi "gobe zamu bar gidan nan mukoma nawa nabaka shi duniya wa lahira kofar gidan akwai shago sai kadinga zama kabar aiki a k'asan mutum . "Sadiya kenan yanzu kece kika aure ni Rabi,u mai zaman banza Wanda bashida komai sai tsumman kayan shi da wannan gidan " in sha Allahu shekaran nan maza kaje makka "nagode Sadiya Allah yabiya ki ,washe gari duk abu masu amfani suka tattara suka dawo sabon fegi babu abunda babu acikin gidan damasu aiki " ke matar Alkairi ce zanyi alfahari dake kece kika sharemun hawaye na"nikam bazan haihuba in kanason kasamu wasu yaran zaka,iyayin auren ka"nima jiya nasiyar da gidana ga kud'in "zaka ajiye saboda auran Rabi,u da Rabi,atu " duk yadda kikace ."wani aure kuma bazan haihuba nima muyi rayuwar mu mai dad'in gaske Allah yasa a Aljanna kece matana ba Rabi ba. Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels