Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels Compiled By Umar Dalha Funtua. Copied By Maman Mamy. [7/12, 10:57 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 1⃣ *In the name of Allah the most beneficent the most merciful* Alhamdulillah ina rokon Allah yabani damar rubuta dede yadda nafara lpy Allah yabani ikon gamawa lpy amin. Sadaukarwa ga *sis zulaihat rano* alherin Allah ya sameki a duk inda kike, kisani inayinki bazan manta alherin da kikamin ba ina godiya da kulawa faseelat yarinya ce and she's not above 21yrs tana da kyau sosai babban jiki ne daita fara ce sosai fuskarta is ready made ko ba tai kwalliya ba batada matsala abinda yafi daukar hankali ajikinta shine kugunta tanada babban kugu da big breast kusan ma sune suka sa ta kiban amma kibar ta me kyau ce saboda bata da tumbi bata da fadi, faseelat kyakkyawa ce de sosai, Gidansu matsakaita ne ba masu karfi bane kuma ba matalauta ba, mamansu ita kadaice awajen babansu su 5 ne mamansu ta haifa faseelat itace ta biyu kuma ita kadaice mace ta taso cikin gayu tun tana yarinya har girmanta mamanta cikin gyaranta take dayake ita kadai ce mace, yayanta sunanshi omer, se ita se abulkhair se ishak se auta Mubarak, Babansu meson karatu ne sam be wasa da ilimi ta sauke kur'ani kuma tagama secondry sede mamansu taki yarda tawuce makaranta, wai sanadin lalacewar yawancin yanmata kenan, babanta alhaji maaruf yayi iyakar yinshi amma ummi taki wai sede tabari setayi aure tayi, Yanzu haka faseelat bata zuwa koina se islamiya shima se weekend duk aikin gidansu itace keyi batada hutu ko kadan, ta kware wurin sanwa sannan kwararra ce wurin gyaran jiki saboda abinda mamanta ke koya mata ne, kullum ummi kamar yar 30yrs take saboda bata wasa da gyara kanta duk abinda ya shafi gyara ko abinci ko kwalliya wannan yasa abbansu yakasa yi mata kishiya dan ko kallon mace bayayi dan yasan inyaje gida tashi tafita. Har mazan gidan suma basa yawace yawace unlike other houses da namiji se ma ya kwana ba gida ba, su ko duk abunka karfe 10pm acikin gida takemasu. Faseelat ba mummuna bace bare ace shiyasa batada saurayi kawai Allah ne be kawo ba har yau ba wanda ya taba tunkararta da kalmar so, wannan yana matukar damun umminta saboda ita burinta ta ganta adakin aurenta lami lpya kuma shine gurin kowace uwa akan yarta, shi ko abba be damu ba cewa yayi komi lokaci ne, itama faseelat abun baya damunta amma tanada buri a soyayya yadda take fara fari takeso, tanada kiba to mijinta ya zama siriri dogo, tana masifar son saje a fuskar namiji, yazama dole mijinta ya zama jarumi me karfin zuciya kuma sannan ya zama yana da rufun asiri da ilimi to shine mijin aurenta kuma shine burinta, So da dama takan zauna da mamanta su tattauna akan aurenta itade faseelat abun mamaki yake bata gani takeyi mamanta bata yarda da tarbiyyar da ta bata ba ,ko tagaji da ganinta kusa daita, Yau sungama cin abincin rana itada ummi saboda tare suke cin abinci, ummi ta kalleta tace "faseelat Allah yabaki miji nagari ki tafiyarki ki huta kullum addua ta kenan ba dare ba rana " faseelat batasan lokacin da hawaye suka zubo mata ba, Tasa bayan hannunta ta goge ummi na ta kallonta da mamaki, Faseelat tace "ummi shin akwai ranar da zata zo ta koma baki maganar aure na ba? shin ummi kingaji da nine? Koko nikadaice wadda takai wadannan shekarun a gidan iyayenta,? Ummi tunbana sa komi a raina har nafara zargin ko de baki yarda dani bane? " Kallon mamaki kawai ummi kebinta dashi tace "haba faseelat burin kowace uwa taga yarta gidan miji nasanki kaf ciki da waje nice mahaifiyarki ni na haifeki nasan halinki bawai inafada bane dan ranki ya baci abinda ke gabana kenan banda Mace se ke duk kanku ina alfahari daku kuma kullum ana yabon yara na dan haka kidena zubar da hawaye kinji diyata? " tajawo ta akan kafarta hawaye faseelat ta share, ita fa bacin feeling da takeji ai bataki tayita zama gidan suba, to shaawa tayi mata yawa so da dama tana yawan mafarki, kuma dakinta ba toilet aciki tsakanin dakinta dana ummi toilet yake se can farkon shigowa gidan nan dakunansu ya omer suke suma da toilet tsakiya shi ko abba ciki da falo da toilet ne yakeda, tun asuba take lallabawa tayi wanka inde tayi mafarkin sam batasan ummi tasani ba ,shine ma yasa take kara son aurar daita dan itama ummi haka take da yawan shaawa ,bare faseelat ga girman jiki tunda ko mata suka ganta sede suce tubarkalla dan duk yaddda tayi tafiya kugunta da breast dinta rawa suke . Ummi ta saki ajiyar zuciya tace "Allah yamaki albarka faseelat duk aikace aikacen gidannan ke kadai keyi kinhanani komi ni har tausayi kike bani " Abulkhair ne ya shigo agajiye yadawo daga school yana shigowa yaji yadda ummi kesawa faseelat albarka, Ya zauna tareda fadin "wlh ummi bamu yadda ba kullum faseelat kadai kike sawa albarka muko baruwanki damu, Allah ina tunanin rabon daki samin albarka tun kan ki yayeni " da faseelat da ummi suka fashe da dariya ummi tace "abul inayimuku kuma ko ban bayyana ba, kaima Allah yamaka albarka dasu gabadaya " Yace" amin ummina, ya faseelat mi kika dafa yau? " tace "aifa new student in university, abinda bakaso akayi danwake da souce " Yace "nashiga ukku ni abul ummi ya zakuyi dani wlh nakusa karasawa lahira sora kiris inbaku temaka min ba idawa zanyi " Suka babbake da dariya faseelat tace "katashi katube kashiga kitchen kawai " Yace "pls pls ya faseelat do help me " Tace "naki din " Ya tabe fuska "nide dama nasan yaya bakisona ko kadan "ya mike tsaye. Ummi dake dariya tace "itako ke sonka tayimaka rice beans se kaci da soese din" Yasaka hannu biyu a kirji yasauke ajiyar heart huuuuum "yaya Allah yabarminke inasonki kamar rai " ummi tace "jeka de kaci kahuta tukun " Yajuya yatafi dasauri itako faseelat ta mike tsaye ummi tace "se ina? " Tace "wanka zanyi ummi kafin marece infito indora muku dinner" Ummi tace "bakigajiya da wanka faseelat to zakiga dilka saman windon toilet kidanyi kafin wankan " Tace "Tom ummi se nafito " [7/12, 10:57 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 2⃣ Dedicate to *sis zulaihat rano* A Al'adar gidansu faseelat bayan asuba sukan hadu suyi murajia, bayan isha kuma suyita fira basu cika kallace kallace ba, itada yanuwanta akwai kyakkyawar fahimta,ya omer bayanan yana Niger karatu kuma can ne asalin mahaifiyarta asiya, sun hadu da mahaifinta ne yaje kasuwanci a can kuma ya samu nasarar sace zuciyarta har akamusu aure, sukan je niger amma ummi tafi yawan zuwa, Bayan kwana biyu yau tun asuba faseelat ta farka a firgice tasha mafarkai kala da kala Cikin sauri ta sa hannu ta shafo kasan pant dinta taji shi da lema, ta dafe goshi tareda fadin "oh god" Babban tashin hankalinta sanyin da ake surarawa gashi dole tayi wanka, ta tsaya tana ta nazari can dasauri ta dira daga kan bed ta jawo towel sauri -sauri ta sabule rigar baccinta tai waje jin shiru dakin ummi tagane bata tashi ba, wuf tashige toilet ta sakarma kanta shower yayinda take cudawa da hannunta sauri kawai take kar ummi ta tashi. Karar ruwan dake sauka ne ya tayarda ummi daga bacci ta tashi zaune ta buga tagumi tausayinta yakamata ko ita inde zatai wankannan takansa ruwan zafi, kamar tatashi tafita se kuma tafasa dan karta bata kunya, seda faseelat tagama wanka tafito tawuce dakinta sannan ummi tafito jikinta a mace tashiga toilet itako faseelat salla ta kabbara, Ummi se sake sake take bazata manta yadda tasha wahala ba lokacin da take budurwa don har azumin dole takeyi, Alwala tayi ta kabbara salla tana ta adduar Allah yakawo wa faseelat miji nagari ,bayan faseelat tagama tafito dakin ummi tashiga tazauna sannan ta gaisheta ummi ta amsa tana lazimi har ta tashi ummi takira sunanta "faseelat!" Tace "naam ummi " ummi tace "dawo kizauna zamuyi magana " tace "to " tadawo ta zauna Ummi tagyara zama tace "faseelat ni ce mahaifiyarki ni na haifeki tambayar ki zanyi kuma inaso ki bani amsa a matsayina na mamanki, dole ne yasa zan miki maganar nan duk da tamin nauyi " gaban faseelat harbawa ya rika yi sosai da sosai, Ummi ta cigaba da cewa "ina kula da ke tun kina 18yrs na kula kina yawan yin wanka akai akai kuma nasan dalilin hakan ,amma inaso kifadmin da kanki miye dalili " Hannu faseelat ta dingi dannawa yana bada sautin kas -das Ta sunkuyar da kai, kunya duk ta cika ta, Ummi tace "dama nasan bazaki fadamin ba amma don Allah ina rokon ki faseelat kiyi hakuri da yanayinki ki jure karki gurbata rayuwarki ki rike mutuncinki na roke ki" Faseelat gabadaya jikinta yayi sanyi tace "ummi banida wannan tunanin kuma namiki alkawari bazan taba zubda mutuncina ba ki cigaba da yimin addua adduar ki nake so " Ummi tace "addua munanan munayi faseelat sede mukara akan ta" shiru ummi tayi sadaf sadaf faseelat tabar wurin, duk ji tayi jikinta ya mutu batareda ta je wurin da suke karatu ba ta wuce daki ta kudundune, Ummi bayan ta gama addua tafita bayan Sun gaisa da abba tawuce kitchen taga ba faseelat, ta girgiza kai tafara aiki, tasan dama me wuyacine yau ta saki jikinta. Suko su abba karatunsu sukayi har xuwa 7am sannan suka tashi me bacci ya kwanta me zuwa school yafara shiko abba shigewa yayi yafara shirin office. bayan ummi tagama hada breakfast suka yi suka fice gidan yayi tsit kamar ba kowa ciki, Ummi wanka tayi tashige daki, batareda ta waiwayi faseelat ba, itako faseelat bacci ne ya dauketa, Can wajen 10am ummi tafara jin sallama tana fitowa taga wata kawarta a aikin hajji suka hadu matar ta girmi ummi nesa ba kusa ba amma jininsu yazo daya saboda a room daya suka zauna lokacin hajji ita kuma ummi tana matukar girmama na gaba daita, wannan yasa suka shaku da maman khalil, ko bayan Sun dawo daga saudiyya suka cigaba da zumunci. "maraba maraba da maman khalil " Hjy saratu tana faraa tace "yawwa Hjy asiya " Ummi tace "shigo ciki mama naga kintsaya waje mushiga ciki " Maman khalil na murna suka shige ummi tanata nan nan daita takawomata pure water da zobo taajiye sanan ta zauna ,"sannu Hjy ,sannu da zuwa, yasu khalil? " Hjy saratu tace "lpyarsu lau siyama ma na gaida faseelat" Ummi tai faraa da cewa "ihhhhn siyama kenan kullum tana gida kamar ba macen aure ba " Hjy saratu tace "mijin tasamu me sauki shiyasa " Ummi tai murmushi Suka cigaba da fira can Hjy saratu tace "Hjy dama wata muhimmiyar magana nake tafe daita Allah yasa zansamu abinda nazo nema " Ummi tai shiru tana saurarenta Hjyar ta cigaba da cewa "kinsan yara na biyu kacal khalil da siyama, siyama de tayi aure gashi harda jikoki na samu, amma khalil shiru yaki ya fiddo mata gashi yanzu har yana batun Shiga shekara 35 kuma bayada niyya na mishi magana baso daya ba ba biyu ba amma shiru, to daga baya na Yanke shawarar zabar masa mata,saboda shi mata basa gabansa kwata kwata. nayi tunanin ,na duba na hango yarki faseelat ce ta dace dashi, batun yau ba ina fadamiki yaranki na burgeni wannan yasa nakeso inhada Zuria dake, inaso yaro na yazo sugana da faseelat in sun dedeta se ayi buki. Ummi hamdala kawai take cikin ranta Allah ya amshi adduarta, ta danyi shiru sannan tace ".......... [7/12, 10:57 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ *Writing by MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 3⃣ *Dedicated to SIS ZULAIHAT RANO* Sannan tace "naji dadin wannan maganar Hjy kuma inafatan zasu fuskanci juna Allah ya tabbatar mana da abinda yafi zama alheri * Hjy saratu tace "amin amin Insha Allah gobe zezo su gaisa daita din saboda baniso a dau lokaci" Ummi tai murmushi "tom madalla zansamu faseelat da maganar" Hjy saratu tace "ni tunda nashigo bangantaba nade san su Mubarak ana school" Ummi tace" inajin bacci takeyi, bari natado miki ita " Hjy tace "aa barta bari na tashi nawuce gida " Ummi tace "tom nagode kigaida gida " Suka fito ummi tayo mata rakiya suna fitowa tsakar gida sega faseelat ta fito zata shiga toilet wanka tana daure da towel ,tana ganinsu ta sunkuya ta gaida Hjy saratu dasauri tashige toilet, Hjy saratu ta bita da kallon birgewa sannan tawuce, Ummi wasai ta nufi kitchen ita kuma faseelat tai wanka tai brush sannan tafito neman abinci, tana shiga kitchen ta tarda ummi na aiki batareda tace komiba ta debi kunun tsamin daakayi tafita shaf shaf ta shanye ta dawo tace ummi ta bata tayi aikin, ummi tace "a,a barshi zan dan tayaki se muyi tare " Faseelat tace "a, a ummi kibari nayi " Ummi tace "to" tasamu wuri tazauna tace "miko min albasa da latas din na yanka miki " Faseelat ta mikomata ummi nayanka take magana, "faseelat! " Faseelat ta juyo "naam ummi " Ummi ta cigaba da cewa "Hjy saratu ce tazo da maganar tanason danta khalil ya aure ki shine ta zo neman izini zezo kugaisa kufahimci juna" Faseelat tai kasak'e can zuwa tace "to ummi " Ummi tace "gobe yana nan zuwa seki shirya sannan inaso Dan Allah badanniba ki saurareshi " Faseelat takara cewa "to ummi " Ummi ta cigaba da cewa "Hjy saratu mutunniyar arziki ce tun bayan dawowarmu daga saudiyya ta daukeni kamar kanwa tana sona da zuria ta baki daya, gashi hartanason hada jini dani, Allah ina rokonka kasawa abinnan albarka" shiru faseelat tai ta cigaba da tsintar waken dake gabanta. itama Hjy saratu tana komawa gida tafadawa mijinta yanda Sukai yace Allah yasa haka shine mafi alheri . se 2pm khalil yashigo gidan dakin Hjyar ya wuce yafada kan kujera "I'm very tired hjy " Ta harareshi "se kace wanda yayi dako " yace "Allah Hjy barci ne a idona sosai bari na tashi naje naci abinci na kwanta " Har ya mike Hjy saratu tace "kai dawo kazauna" Yace "to "yaxauna yana jiran mi zatace "dazunnan naje munyi magana da wata kawata zakaje kaga diyarta intamaka shikenan, tunda kai kakasa fiddowa da kanka gwara ni na zabarma, kashirya gobe kaje kaganta inka tashi kamin magana zanbaka address inafatan kagane? " Tunda tafara magana yake kallonta "amma Hjy kinaganin ba matsala ni da kinkara min lokaci banfa isa aure ba gaskiya " Hjy ta watsa mashi harara "tashi kaban wuri " Ya tashi har ya kai kofa ya juyo "amma Hjy kinaganin ita yarinyar zata amince? " Hjy saratu takara watsa masa harara Abinda yasashi juyawa kenan ya fita dakin yanajin duk ta takura masa aishi be tashi aure ba gaskiya shi ko kallon mata bayayi bare soyayya,kusanma tsoron matan yake ranar kwana yayi beyi bacci ba ya nata saka da warwara Karon farko da ze tunkari mace me zece mata? Mi zasu tattauna shine tunaninshi kawai. Itama faseelat batai bacci ba will he be like her dream guy? gaskiya bazata taba yin aure ba harse tasamu muradin ta idan ya mata fine inbe mata ba bazata aureshi ba ko, Haka ta kwana sake sake, Washe gari Bayan tagama aikace aikacenta na yau da kullum sannan ta shirya tasa ka riga da sket ta yafa gyalenta ta zauna jiran tsammani dan ummi sunyi waya da hjyar tace karfe 11 zezo, agogo ta kalla taga karfe 11 saura ta zare gyalen tana tsoki ta kwanta kan bed baccin da bataiba ya dauketa 11 dede ya iso kofar gidan wata yarinya yasamu yace ta kira masa faseelat, gabanshi nata dukan goma -goma. Yarinyar nashiga ummi tace kice gatanan zuwa, tashiga dakin faseelat ta tadata"kitashi kigyara fuskarki maza " shaf -shaf ta sauka daga gadon ta kara kallon madibi bata tsaya kara shafa komiba tafita she's eager to see him. tana fita kofar gidan ta diba hannunta na haggu taga roba -roba fa ke ,cikin ranta tace oh God ko yar honda bedaita mtssssw. Tayi sauri ta juya hannunta na dama, se gashi tsaye yanata son ganin fuskarta tana waigowa ya zuba mata ido itama shi take kallo daga saman sa zuwa kasa. baki ne amma not that black idanuwansa a bit tiny hancinsa gajere with medium mouth kayan jikinsa kaftani ya taso hula gaba har kan goshi daf da ido tsawon shi takalla dogo sosai shantaly kenan 😂🙊zufar dole ce tashiga keto mata, *da akwai matsala fa*🤣 in next page zamuji ya firarsuzata kasance. Inaganin best wishes da adduoinku Nagode Allah yabar kauna [7/12, 10:58 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ Writing by *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣ *dedicated to sis ZULAIHAT RANO* *All praise be to Allah* Shi ko kallonta yake saboda ta tafi da hankalinsa tabbas faseelat mace ce da inka kalleta seka kara kallonta, kallon kallo suke wa juna and ita nata kallon tanayi ne kawai amma hankalinta baya tare daita magana ma take da zuciyarta ga abinda take cewa "allahumma ajirni fii musibaty wa aklifly khairan minha, to musiba mana gabadaya tunaninta ya Kare akan mamakin tsawon sa dama duniya a kuma Katsina akwai masu irin wanga tsawo haka? Ta cigaba da cewa ya Allah kaceceni mu rabu da bawannnan naka lpya. Shiko tashi zuciyar tuni ta kamu da kaunar faseelat , Can zuwa ya tattaro natsuwarsa bakinsa na dan kyarma yace "Assalamu alaikum" firgigit ta dawo hayyacinta still zufa na karyo mata se kace mejin kashi, Tana mazurai tace "sannu da zuwa shigo ciki" Wani iri yaji jin muryarta yayi tsaye itakuma tashiga cikin zauren gidan ya bita zalalo zalalo kamar rakumi da akala. Har cikin zauren babban zaure ne dan already har an ajiye sit din roba biyu tai tsaye ta juyo sannan yakaraso tana nuna masa kujera tace" bismilla " Ya haye ita kuma tasa gefen gyalenta ta share wata zufa data tsiyayomata ganin kafafunsa Sun dan baud'e kadan, jiki sanyaye taja kujera ta zauna ta dukar da kai sam bata kaunar ganinsa, beyi mata ba, mi zatayi da baki?dogo kamar ba samude sam baze yiwuba. Tunanin ta yakatse ne da yafara magana voice dinsa na vibrate saboda yadda yake jin tsoro yace "sannu malama faseelat, Da farko de sunana khalil shekaruna 35 ina teaching a all brighters academic, Hjy ta ta umarce ni nazo naganki mu dedeta ina fatan zamu fahimci juna ni da ke " wata iriyar murya ce dashi gatanan de, ita kuma faseelat tana son miji me siririyar murya shi ko gata de, kamar wadda aka mara tashiga jijjiga kai, shiru ne ya biyo baya can ta tuna bata kawo masa drinks ba, ta tashi ta kawo masa dudu milk ta tsiyaya a cup ta mika masa, yayi kurba daya ya ajiye shiru beda abin fadi kanta na kasa amma duk dagowar da zatayi seta ga ita yake kallo, Can zuwa yayi karfin halin cewa "kibani no din wayarki " Faseelat gabanta na faduwa tana inda inda tace "ni banda waya" yayi shiru can yace" ba damuwa inafatan nasamu karbuwa? " tai shiru can zuwa ta daga kai Yace "Alhamdullilah se na sake dawowa ko? " Haushi ya kashe faseelat se tambaya yake kamar tsohon makaho ta dago tace "ihhhhhh" Aiko yayi shiru ya tashi tsaye"ni nawuce " Afili tace "tow agaida Hjy, a Zuci tace agayas " yajuya yafita daga zauren takara bin bayanshi da kallo kuttt se yanzu ta lura rigarshi ta wuce gwiwa tsabar tsawo Ta kai minty 5 zaune sannn ta tashi tai cikin gida, Shiko Karon farko da yafara fira da mace dadi kawai yakeji yanda ya sameta ya tada babur dinshi yayi gida. Faseelat nashiga cikin gida da sallama ummi ta amsa, zuwa tai zata wuce ummi tashiga daki ta kwanta ko ta samu ta dawo dede, ummi tana kallonta tace "zo nan faseelat" Tana daga kafa daya kan daya kamar wadda kafar taiwa dayi tazo gun ummi ta zauna, Ummi tace "ya kukayi" Faseelat ta sosa kai tare da cewa "naam" ummi ta harareta tace "eh " Sosa kai faseelat ta fara labbanta na kyarma tace "ummi beyi kama da mijin da nikeson aure ba " ummi tarika jifanta da mugun kallo can tace "dan ubanki har wani kalar mijin da kikeso kika tsara? wallahi faseelat ki shiga hankalinki tom," Faseelat ta zumburo baki gaba "wlh ummi bani sanshi baki ganshiba beda kyau ko kadan " ummi ta rike haba "faseelat? Dan kina ganinki fara shine zaki ce haka, ke kekikayi kanki haka hala? To kamar yadda kike haka fara shima haka Allah yayishi baki kuma haka yakeson ganinshi " faseelat ta matso hawaye "Allah ummi ni banisonshi " ummi tace "rufemin baki kar in mazgeki, dan kinsamu ze temakamiki ma wa yataba cewa yanasonki? Dankawai ze rufa miki asiri? To barikiji wlh inkinga baayi aurennan ba to abbanku ya binciko wani mummunan hali atare dashi ne ko in Allah ya kaddara Ke ba matarshi bace amma ina tabbatarmiki se anyi bikinnan " Faseelat ta dora hannu akai "nashiga ukkuna ummi dan Allah ki temakamin " Ummi tace "temakon da zanmiki knan in aurar dake " Faseelat tafasa kara tana kuka sosai ummi ko tatashi tabata wuri tace "ai seki tayi " "wayyo Allah na ni wlh bansonshi " Hardasu majina saboda kuka sallamar abbansu ne yasa ta gudu wurinshi ta rungume "abba dan Allah banisonshi karku auraminshi " cikin mamaki yace "share hawayenki diyata " Tasa hannu ta goge still wasu na biyowa yace "bawanda ze miki auren dole kinaji ki wuce kije ki kwanta " Faseelat ta wuce sundum sundum ummi tafito daga kitchen "amma de alhaji kasan bazanji kunya nai magana biyu ba nariga na amsa musu yanzu mi kakeso nacema uwarsa ince bata sonshi? " Abba cikin sanyin murya yace "haba asiya kibi komi sannu mana, wai ma duka Nawa faseelat din take ne? Duka fa yanzu shaekararta biyu da graduate, kibari komi asannu akebinshi ai yau suka fara haduwa may be su dedeta zuwa gaba" Faseelat dake labe tace "wlh aa banisonshi bazan so sa ba harabada "sede bawanda yajita dayake ta Shiga daki Ummi tace "hmmmm" Tashige kitchen Shiko abba ya shige daki yana girgiza kai, yarasa daliin ummi da ta kagara ta aurar da faseelat. faseelat kan gado ta mike tanata sharar kwalla har bacci ya kwasheta. shi ko malan mudi da farin ciki ya isa gida, Bayan ya shigar da babur dinshi yawuce dasauri dakin Hjyarsu Hjyar na tsefe gashinta da rabi yafara zama furfura ya shiga, Hjy saratu ta dago tana kallon fuskar shi tagane yana cikin farin ciki, Ya zauna tare da cewa "Hjy kiniya zabe wlh tayi komi yayi dede, gata da kyau ga iya wanka " Hjyar tai dariya" marar kunya kawai, aibaka isa aure ba " Yayi shiru yana dariya "toya ita faseelat yanayinta ta amince? " yace "eh Hjy " "to yaushe Zaka koma? Kukara ganawa, kafin atura su kawu " yace "gobennan Hjy " Hjy tace "hmmmm Allah ya kaimu, sede dan Allah ka natsu kuma ka rika yimata kyautuka saboda takara sonka sannan kuma ka san maganar da zakurika yi " Yace "to " Yakagara gobe tayi *nace da akwai matsala kufa? 🤣* [7/12, 10:58 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ Writing by *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 5⃣ *Dedicated to SIS ZULAIHAT RANO* Ya kagara gobe tayi ko yakara ganin kyakkyawar fuskarta. Wasa -wasa har dare faseelat taki tafito waje, ummi de ta share ta su abulkhair suna ta tambayarta sede ummi tace bacci take , Har abba ya dawo gida bayan ishai ummi da abba suna daki suna fira while ishak abul da Mubarak na tasu firar, dan auta ya kasa hakura da rashin ganin ta ya leka dakinta tayi rubda ciki amma ba bacci take ba, abin duniya ne kawai ya sha mata kai, ganin idonta rufe yasa yaja mata kofar, Dakin abba ya shiga ya samu ummi ya zauna gefenta "ummi kode ya faseelat bata lpy? Naga tundazu da rana bata fito ba yanzu naje dakinta na ganta kwance har yanzu " Ummi tace "to bana ce maka bacci take ba? Ka tashi kaba mutane wuri " Yace "to ummi kode a tado ta ni wlh gidan ba dadi da babu ita " Ummi tace "kai kasani ai " Abba yace "wai tun dazu bata fito ba? Kuma kika kyaleta haba Hjy kinsan fa ulcer na iya kamata " "to ya kake so na mata? Ko so Kake naje na rarraso ta tunda na mata laifi " Abba yace "yaro dan rarrashi ne in kika lallabata se ki shawo kanta amma bata haka ba, kinsan faseelat na da saukin kai ai " "Alhaji kabarta kawai in yunwa ta kusa kasheta zata fito, nifa duk abinda nakeyi saboda ita ne yarinyar nanfa da kake gani kusan kullum se tayi mafarki, taya kake tunanin hankalina ze kwanta tana zaune gidannan gwara ai mata auren tun kan ai abun kunya " Abba yayi shiru yana nazari,yace"eh ki de bita a sannu, wa ma ta gado inbake ba da jarabar tsiya in baayi miki 3 rounds ba baki koshi "ya ida yana dariya Tace "eh naji din ai kai ma shine da har kake iya yin ukkun " Suka sa dariya Mubarak fa yadade da barin wurin tunda aka korashi. Ummi nata zuba ido faseelat zata fito cin abinci amma bata fito ba, se kuma tafara shiga damuwa. Itako faseelat muguwar yunwa takeji ga, zazzabi da ya rufeta kwance kawai take tanata tunanin yadda zatayi rayuwa da khalil. Can 12am samarin duk sunyi bacci ummi tafito daga dakin abba har zata wuce se kuma ta shiga dakin faseelat, Tana kwance rubda ciki still ummi ta matsa "ke bana hanaki kwanciya haka ba?" faseelat ta birkita ba tare da ta dago ba Ummi tace "wai dani faseelat zaki fushi ?dan kawai ina fadamiki gaskiya? Ya kikeso nayi ne? So kike nabarki na zuba miki ido? Bayan ga hanya Allah ya kawo, haba faseelat wlh kinbani mamaki da har zaki bijirewa magana ta shi dake namiji ya amince da umarnin mahaifiyarsa, amma ke kinkasa ". faseelat ta fashe da kuka tana sheshsheka ummi tace "aa kidena kuka faseelat bazan takura miki ba tunda bazaki iya aurenshiba shikenan gobennan zankira uwarshi in fadamata bakisonshi tunda burinki ki kunyatar dani, ni wlh daace kinada wanda kikeso da baabinda zesa na matsa miki amma keda bakida kowa ihhhhm? Dama ace ke lafiyayya ce amma kinada larura ki duba fa yanayinki faseelat, shikenan anfasa auren ki tashi kije kici abinci " Ummi ta juya zata fita faseelat na kuka ta kira sunanta "ummi "! Ummi ta waiwayo ta cigaba da cewa "Dan Allah ki hakuri baniso ranki ya baci karki fushi dani " "bazanyi fushi da keba faseelat sede ki sani zaki sani cikin zullumi da tunani dan wlh inde ban aurar dake ba banida kwanciyar hankali " Faseelat daga kwancen de take magana cikin rashin tunani tace "na yadda ummi zan aure shi inde zakiji dadi " Ummi tace "dako kinfaranta min rai dan inada tabbacin bazaki kuka ba in Allah yaso" faseelat tace "na amince ummi kuma kiyi hakuri da bata miki rai da nayi " ummi tace "bakomi Allah ya miki albarka ki tashi kici abinci karkijawa kanki ciwo" Faseelat tace "bazan iyaba ummi masassara nake tun dazu " ummi tace "subhanallahi "tana hawa kan gadon ta fara tattabata gabadaya jikinta rau yake har kafafunta, ummi tace "sannu kinji bari na kawo miki magani " Ta tashi ta fita wani kuka ne yazowa faseelat ita kanta tasan ta amsa ne kawai amma tasan haka zatai ta rayuwar hakuri harabada, tasa hannu ta share hawayenta yanzu de koba komi ta farantawa mahaifiyarta rai da tun tasowarta tana ganin yadda take fifita ta akan yanuwanta. Motsin da taji yasa ta kara goge fuskarta ummi tashigo dauke da tray ta ajiye ta bude flask ta debo taliyar hausar da ta dafa da daddare ta dora kan bed ta debi ruwa ta ajiye sannan ta zauna bakin gadon tace "tashi ga abincin diyata " Faseelat na ciza baki ta yunkura ummi taida tadata zaunen jikinta har kyarma yake saboda yunwa, Ummi tafara bata abincin a baki da yake tana jin yunwa taci abincin sosai sannan ta bata magani ta koma ta kwanta se sannu ummi ke mata sede ta daga kai, tashi ummi tayi taja mata kofa tana mata seda safe. ko bayan fitar ummi faseelat kuka ta rikayi ga bacci ya kaura cewa idanunta, Ba abinda take tunani se fuskarshi da jikinshi tana tunanin yadda zasuyi rayuwa tare wuri daya gida daya daki daya gado daya. Se asuba bacci ya dauketa, ummi na Gama azkhar taje ta gaida abba yake tambayarta jikin faseelat da yake wurinshi ta amso maganin tace dasauki ta fita dubota, tana shiga ta tada ta faseelat bude ido kawai tayi ummi tace "ya jikin "tana tabata faseelat tace "dasauki " Ummi tace "naji haryanzu da fever din kitashi ki salla inje in hado miki tea kisha kisha magani " Faseelat tace "I'm off" Ummi tace "kinada pads ne? " Faseelat tace "eh amma beda yawa " "OK anjima zanba Mubarak yasiyo miki wata tashi kije ki kimtsa ko kinji dadin jikin " faseelat tace "to "ta mike ummi taga har tangadi take ummi tace "zakiiya wankan kuwa " Faseelat tace "eh "tafara bin bango ummi takamata ta kaita toilet sannan tai kitchen, Da dai daya yanuwanta suka rika shigowa suna mata ya jiki kafin su bar gidan, shi ko Mubarak harda hawaye danba karamar shakuwa sukai ba daita. Bayan tasha tea din da magani ta koma ta kwanta, Can wajen 12pm ummi nata aikace aikacenta wani yaro yazo yace ana kiran faseelat . Ummi ta danyi jimmm sannan tace "gatanan zuwa " Yaro yaje ya kai sako itako ummi tashiga dakin faseelat har lokacin tana bacci ummi tafara tapping dinta tana kiran sunanta faseelat ta bude ido, tana kallon ummin. Ummi tace "ki daure kitashi ki dan kimtsa ga khalil can yazo " Faseelat gabanta ya bada dudum, tasan datace bata iyawa ran ummi ze baci dan dole ta mike tsaye ummi tace "zade kiiya ko? " Faseelat tace "eh ta jawo hijab har kasa ta saka ai gwara tajema ta kara ganinshi maybe jiya batai masa kallon tsaf ba. Tana saka hijab din tafita ummi ta girgixa kai tana kallon yadda take tafiya a kasalance. Faseelat na fita taganshi a..... Next page loading........ [7/12, 10:58 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 6⃣ *Dedicated to SIS ZULAIHAT RANO* a zaune kan roba-robar shi kallo daya tai mashi ta dauke idanunta, jikin bango ta jingina kanta na kallon sama ta cije baki saboda Marar ta data murda , Shi ko yana ganin fitowar ta ya mike tsaye yana gyara riga ganin ta jingina a bango tana ya mutsa fuska yasa shi jin badadi, Bakomi yasa faseelat dauke kai ba se dan ganin kara jiya da yau, shadda ce jikinshi fara kall ya kawo farar hula akanta ga takalmi fari, wayaga balbela🤣 Shi gashi baki abin se ya dagule, itada tafito ganin canji se taga gara jiya, shaddar se sheki take tsabar fari. Shi ko be samu ganin fuskar taba saboda kanta na facing up ganin Sun kusa minti ukku yasashi cewa "barka da fitowa" Batare da ta sauke kanta ba ta dan juya shi ta zuba mai jajayen idanunta wanda suka kumbura saboda rashin barci da kukan da tasha , Yace "subhanallah, faseelat lpya kike? " Ta juya sannan tace "ban lpya " Cikin jimami yace"miyasameki?" Tace "fever"tana tabe baki. Yace "ayyyah "da karfi wadda tasa seda ta mike daga jikin bango saboda yadda gabanta ya fadi, Ya cigaba da cewa "Allah shi sawwake shi baki lpya " Faseelat kamar ta dora hannu aka tasa ihu haka takeji, ashe ba karamar illa takeso taiwa Kanta ba ko magana be iya ba, shi ga bahaushe wani abinda ta dan lura dashi shine kamar maganarshi daga hanci take fitowa. yakatse mata tunani da cewa "ga wannan" Ta kai kallonta ga ledojin da yake miko mata, daya babba daya karama, dan dole ta mika hannu ta amsa can ciki ciki tace "Nagode"yayi kamar be jiba sema yace "dama zuwa nai mugaisa gashi bakya jin dadi yanzu ni zantafi se munyi waya ga waya nan da sim da komi " Batare da wata murna ba ta kalli ledar hannunta ta yamutsa fuska. Yace "se anjima agaida ummi " ta juya kawai ta shige gida tana saka da warwara , yadda zata kuma ganinshi in ya dawo dan kullum kara gano muninshi takeyi. tana shiga gida ummi tayi shimfida kan barandar gidansu kafafunta a mike tana huce gajiyar hidimar da tasha, ta je ta kwanta kan kafafunta, Ummi tace "sannu faseelat kode mutafi asibity? " Ta girgiza Kai ummi ta kai dubanta ga ledojin da suke zube ta jawosu tana fadin "shi ya baki wannan?" Faseelat ta daga kai idonta na kawo ruwa batare da ummi ta dubeta ba ta Fara bude ledojin, daya cosmetics ne kawai ciki, danginsu perfume, Nivea lotion, roll on, powder irin big pack dinnan wadda Zaka samu su concealer da foundation, da janbaki duk a ciki, se lip gloss. dayar kuma waya ce ciki me suna infinix hot 6, ummi tace "aaa!masha Allah Allah yasa alheri, faseelat kinga kaya ko? " faseelat da duk abinda zaa daga wani kululu ke tokare mata makoshi tace "ihhhhm " Ummi tace "to ga waya faseelat tunda wayarki tasamu matsala har yau alhaji babba be aiko da wata ba toga khalil ya hutar dashi " faseelat ta mike tsaye zata wuce dakinta dantagaji da jin maganganun ummi, kawai wayar tafara ringing, ummi tace "zo zo gashi har ya kira ashe a bude take " Faseelat takoma ta amsa kamar zatai kuka tashige daki tana shiga ta danna ta a key dif ringing ya tsaya ummi duk a tunaninta faseelat ta dauki wayar ne, kiran na yankewa shiru be sake kira ba faseelat ta tabe baki, Ta haye gado tana tunanin rayuwar da zatayi nangaba, Hannunta ta dora kan kirjinta taji yadda yake fat..fat ta fara hawaye. khalil yana be koma gida ba se 2pm dan daganan school ya wuce, Yana shigarda mashin dinsa yayi hanyar dakinsa Hjy saratu da ke alwala zatai salla tabar alwalar tana bin bayanshi da kallo har ya kusa shigewa Hjy tace "kai zonan khalil" ya juyo yaisa wurinta dan slope din dakinta da take kai anan ya zauna tana kallonshi tace "lpya kake naga ka dawo haka kamar marar lpya? " ya cire hular kanshi yana fifita yace "Hjy naje gidansu faseelat na sameta bata da lpya sosai " Hjyar tace "ummm se akai yaya? " yace "shine nakeji nima bani lpyan " Hjy saratu tai kasake tana kallonshi shi kuma dagaske yake maganarshi ,Hjy tace "to Allah ya sawwake ,saboda bata lpya shine kake wannan yaushin? kamar ba namiji ba, tashi da Allah kaban wuri " Memakon ya tashi se yace "Hjy yaushe zakije ganinta? " ta banka mai harara "se ran da na shirya " "to me ze hana kije yau? " Cikin haushi tace "saboda ban ga dama ba " Ze kara magana tace "aa da Allah kyaleni fita xanyi yanzu idan na dawo zan biya ingano tan " yace "tom "ya mike zakadai -zakadai ya shige dakinshi, wata kan jiya daga jiya zuwa yau faseelat ta zama wani bangare na cikin jikinshi, ku jifa 😂kunsan irin su dasaurin shiga hannu , wayar shi ya fiddo a aljihu ya kara kiranta bata dauka ba faseelat lokacin ma batasan inda kanta yake ba dan gabadaya masassara ta rufeta tana cikin bargo tana kyarma lokacinma ummi na wurinta zaune tana jiran abba yazo su tafi asibity. Koda kiran ya tsinke ajiye wayar yayi shi a kaidar shi baya missed call biyu, (audu ka'ida kenan) Hmmm shifa ba ordinary mutum bane shi rayuwar shi daban take da yadda aka saba gani kude biyoni muji tasu salon soyayyar. Au 😂nayi mistake, kaso a soka ai shine so, kaso a ki ka fa?shi kuma me zaakirashi? [7/12, 10:58 PM] Maman Mamy: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LBBVKSXqmrj3oaalNYWqmS ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 7⃣ Dedicated to *SIS ZULAIHAT RANO* Abba na zuwa ummi ta kama faseelat da temakon kaninta abul saboda ko tafiya bata iyayi ga zazzabi ga ciwon mara ga tension abun da yawa, har cikin mota akasakata, babansu yana da mota amma ta kwana biyu sede batayi tsufa can can ba ,yayan abba wanda sunansa salisu suna kiranshi baba babba ummi kuma na kiranshi alhaji babba mutum ne me kirki da arziki duk da de bawani arziki ne me yawa ba amma ba laifi tunda yana da zuciyar temakon yanuwan sa shi yakai su ummi hajji ya siya wa abba mota shine ya dauki nauyin karatun ya umar, kuma a gidansa yake zaune a Niger Republic din da yake shi alhaji salisun shima dan kasuwa ne yana yawan zuwa can shine yayi aure kuma yabar matar a can kasar. Shi kuma abba tuni ya dena zuwa Niger din iyakar shi nan gida Nigeria duk da ummi can duk ilahirin dangin ta suke amma alhaji be bari ya zauna a wani gida ba se a gidanshi wannan kenan. Asibiti suka kaita da zuwan su aka sa mata ledar ruwa, bayan allurai da aka mata, Se bayan laasar ta farka likita ya shigo yana tambayarta mike damunta yanzu, Jiki ba kwari tace "ciwon mara da nan " Ta fada tana nuna setin zuciyarta likitan ya dan kura mata ido ta glass sannan yayi yan rubuce rubuce, Ya juya wurin ummi da ke tsaye tanajin duk abinda ke faruwa yace "Hjy ire iren ciwon marannan inba aure akayiwa yaranba zeyi wuya ya barsu, sannan batun ciwon heart din rashin cin abinci ne da isashshen bacci wannan kesa ulcer ke kama mutum wuf daya, se akiyaye duk abinda na fada banda abu me tsami ko yaji ko mai da yawa arika bata abinci akai akai "ya juya bayan ya gama jawabin yana kara kallon faseelat, ummi tace "insha Allah zaa kiyaye, kuma ankusa yin bikin ta ma " Likitan ya Mike tsaye yana gyara ta kaddun hannunshi, shi da har ya fara tunanin ya samu ta ukku, matanshi biyu, ya killace a gida dukansu farare ne tass dan yanada gurin ajiye fararen mata kuma dukansu a asibity suka hadu daya ma kauye take daga amai da gudawa ya aure ta. Fita daga dakin yayi yana fadin ,"Allah ya sawwake, " ko da abba ya dawo hospital din samu yayi an sallame su dan lokacin kusan 6:40 ya biya Bill suka wuce gida. Bakin wani pharmacy suka tsaya abba ya Shiga ya siyo magungunan da aka rubuta musu sannan suka wuce . suna isa ummi takama faseelat suka fito har zuwa dakin ta ta kwantar daita malt da milk ta hado mata tasha tasha magunguna ta kwanta baadade ba bacci ya dauketa. Can ana kiran sallan ishai se ga Hjy saratu kamar daga sama tana sallama ummi da fitowar ta wanka kenan ta amsa tana mata marhaba Hjy saratu ta shiga ummi tai mata iso har daki, bayan sun gaisa take tambayar ummi ya me jiki? ummi tace "dasauki dazunnan ma aka sallamomu daga asibity dan seda suka saka mata ruwa" Hjy saratu tace "Abu beyi dadi ba Allah ya sawwake ya bata lpy ai tundazun naso zuwa se kuma na makara wajen fitar diyar kanwata ta haihu shine muka tafi suna tundazu inata so na taho se yanzu Allah yayi ina rokon Allah yabata lpy " Ummi tace "amin" Hiya saratu tace "tunda Khalil ya koma naga ne ba lpya ba dan kamar kwai ya fashe masa a ciki haka yayi " Ummi tai dariya "khalil kenan ai dazun da yazo ya cika faseelat da abun arziki harda su waya a cikin kayan, Allah de ya kara budi na alheri " Hjy saratu tace "amin amin,bari naje na dubata na wuce gida" Suka mike suka fita zuwa dakin da faseelat ke kwance, Har lokacin tana bacci ummi tace "bata tashiba kila cikin drugs da aka bata akwai na saka bacci ciki " Hjy tace "to ni zanwuce Allah ya kara bada lpy " Ummi tace "amin " Ta na mata tattaki zuwa bakin kofa seda suka kai can ummi ta dawo ta shige daki ta'ida shiryawa, sannan tafito. Ana gama isha'i duk suka hallara ummi takawo masu babbar cooler datake zuba musu abinci se plates da spoons suko sunbaje akan tabarma, kowa ya dibi nashi suka fara ci, Mubarak yace "ummi ni de nakoshi tunda yaya bata lpya" Ummi tace "haba dan auta na, ka daure kaci ga faseelat can tana cin Nata itama " Yace "dagasske ummi? " Tace "eh kai sauri ka gama cika cikin ka se kaje wurinta yace to "yafara buga loma. Su ummi basu dade da barin dakin ba tafarka ba laifi massaran ta sauka tun asibity ciwon ma ya lafa, sede ciwon da zuciyarta ke mata, baa jima ba taji wayarta na vibrate taja dogon tsoki kamar ba marar lpya ba afili tace "dan wahala" Hjy saratu na'isa gida take bawa khalil labari tace "ashe haka faseelat ke jin jiki ?umminsu tace dazun har seda aka kwantar dasu asibity" Yace "Hjy suna asibitin yanzu? " Tace "a, a an sallamo su agida na samesu " Ya tashi tsaye daga shi se jallabiya ga zungureriyar casbahar shi yana ja yace "bari na dawo hjy " Hjy na kallonshi tace "kai dawo nan ina zaka? " yace "yanzu zan dawo fa hjy gidansu zanje " Tace "Kai baka da hankali da zaka je gidansu yanzu? " Kawai ya juya "sena dawo "ya fice Niko nace hjy barshi kinsan dogo dama be cika hankali ba 🤣🙊 Ya fidda babur dinshi yaja akan hanya ya tsaya wata supermarket ya siyi chivita da hollandia da malt da short cake da big biscuits gefen shagon ya siyi fruit irinsu orange, banana da pineapple daya wuce gidansu, lokacin kusan karfe 10pm dan har Sun kulle gida ya yi parking machine dinsa ya fara kwankwasa gidan, Be dade da fara kwankwasawa ba ishak ya fito bema sanshi ba hakanan yace masa "inayini " Khalil yace "lpya lau, ya me jiki? " ishak yace "dasauki " Khalil yace "Allah shi kara afuwa, ga wannan ka kai mata " Ya mika masa ledar ishak ya amsa yace "injiwa? Za a ce?" Yace "khalil " ishak ya juya yasaka sakata ya shiga cikin gidan abba da yake zaune shi ma yace "waye ne ?" Ishak yace "yace khalil ne kuma yabada wannan yace abata " Abba yace "kai ma ummi tana can wurinta Ya juya zuwa dakin ummi kadai ya tadda tana gyara wa faseelat gado ita kuma tana toilet yace "ummi gashi inji khalil yace yana gaida me jiki " Ummi tace "oh cikin darennan ya taso to kawo " Ta amsa ta ajiye shi kuma ya fita baa jima ba faseelat tashigo dakin, Wajen wardrobe dinta tawuce ta kimtsa kanta sannan ta dawo ta zauna kan bed. Ummi tace "ga kayan marmari ankawo me zakisha? " Faseelat tace "nakoshi ummi ruwan zafi kawai nakeso insha " Ummi tace "to bari in je inhada miki amma ki tashi ga ayaba nan kici ko kadanne kinsan tana rage menstrual cramps " Tace "to " Ta amsa ta bare tana ci tana yamutsa fuska. [7/12, 10:58 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 8⃣ Dedicated to *ZULAIHAT RANO* Lokacin da ummi ta dawo har faseelat taci biyu, mika mata tea din ummi tayi tana fadin "bansa sugar ba amma nasa miki citta da yawa saboda tana koro jini da wuri " Faseelat ta amsa "Nagode ummi " Ummi ta zauna tana kallon faseelat tace "dazun Hjyarsu khalil tazo kina bacci tana gaidaki da jiki " Faseelat tai shiru bata ce komi ba, Ummi tace "baki tambayi wanda ya kawo miki fruit dinnan ba " Faseelat ta kurbi tea tace "nayi zaton abba yakawo " Ummi tace "a, a khalil ne ya kawosu yanzu da darannan " Kuts-kuts ta zubdo tea din bakinta wani kuma ya sarketa tafara tari, Ummi tace "kibi a sannu mana inya miki zafi kibarshi ya huce tukun " Faseelat ta goge gefen bakinta taajiye copyn tea din tai shiru tana mamakin wane irin mutum ne khalil itade ba sakarmishi fuska take ba sannan bawani sabawa sukai ba ballatana ya dinga yi mata wadannan abubuwan, Ummi ta katse mata tunani da cewa "kind ace da miji faseelat alamu duk sun nuna haka yaro me kunya da tarbiyya, duk dade bansan halinsa ba amma ina mai kyakykyawan zato, Dan Allah faseelat ki saki jikinki sosai naga tunda yazo kike ciwo bansaniba ko hakanan kika amsamin amma baki son auren shi " Faseelat tace "ummi gaskiya na amince ne saboda kawai kiji dadi ba dan inason shi ba " Ummi tace "ai nangaba zakiso shi " Faseelat tace "hmmmmm " ummi tai dariya "kiyi magana mana nasan nangaba ko ance auren hadi akai muku mutane bazasu yarda ba danni nasan nabaki many lessons daga tasowarki zuwa yanzu Wanda ko bankara da komi ba sunisheki zaman gidan miji, kuma kina da komai da zakija hankalin namiji dashi inde har kinmeda hankali mallake namiji baze miki wuya ba ,zaki so shi ki haifa masa yara Kema kizama uwa me koyarwa kamarni"ummi ta'ida maganar da murmushi fuskarta. faseelat batace komi ba batasan komi ze faru nan gaba ba amma bata tunanin zataso khalil ko ta so shi bawani so sosai ba, saboda tadan fahimci wasu abubuwa dangane dashi. Ummi ta katse shirun da cewa "ga kayanda ya kawo ki dauki abinda kikeso na kaiwa yanuwanki sauran " Faseelat tace "ni nakoshi ki tafi dasu kawai " Ummi tace "to ki sha tea din kar yayi sanyi kuma "ta dauki ledar tai waje Faseelat ta yi tagumi ji yadda komi ya jagule mata lokaci daya saboda kawai ummi ta kamata tana wankan janaba inda bataganta ba bazata matsa mata haka akan aure ba, faseelat sede taji hawaye Sun zubomata anata abubuwa kamar gobe ne auren why? ita tai kanta haka ne haka Allah ya halicceta mata nawa ne irinta? Maza nawa ne Irinta suma haka iyayensu ke matsa masu akan aure ko se ita dantana ya mace tilo gun mahaifiyarta? Ta share hawayenta tana daga kai cikin zuciyarta tace bazan kara zubda hawaye na akan batunnan ba zanyi kokarin hakan. (yo anya zata iya?) ummi nafita ta kaiwa abba kayan ya gani tace "me zaabaka? " ya dauki hollandia yace "wannan yayi " Ta tashi su ishak nata fira abul na gefe yana duba handout ummi ta zauna tsakiyarsu tace "Mubarak kawo wuka" Ya tashi domin daukowa, Abul ya kalli kayan "wai ummi waye ya kawo kayan nan " Tace "kubakusan antinku aure zatayi ba? " Ishak yace "wannan kai " abul yace "yaakayi ne" Ishak yace "lokacin da na bude gida naganshi tsaye ya bani tsoro dogo ne sosai nazata ma aljani ne " Ummi ta rumtse masa baki da hannuwanta tace "ubanka so kake ka kara tunzura yayarku"ta juya tana kallon wajen dakinta Abul ya kece da dariya ,"ummi kibarshi ya ida mana" Ummi ta harareshi "kayi dede Allah yayi maka albarka " daya daga cikin sirrin ummi ko wane laifi zaaimata sede tace Allah yayi albarka bata taba cewa komi fiye da wannan sede harara. Mubarak ya dawo da wuka hannunshi yana mita wai wukar can karkashin kwandon wanke wanke ya ganta ummi tace "to me kauda kayan bata lpya se inta tashi tukun "ta yanka kayan marmarin suka fara sha sunayi suna labari. Hjy najin motsin mashin din khalil tafito waje seda yayi parking tace "kai dogore seda kaje dinko? " alhajinsu ya leko tunkan khalil yayi magana "ai gwara da yaje zasu kara ganin yadda take da mahimmanci a wurinshi " Hjy ta rike haba "ah to yayi ka ganta ko? " Yayi shiru ya shige daki.like mother like son wajen shegiyar tambayar yaya akayi aka haifi uwarka. The following day....... [7/12, 10:58 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 9⃣ Dedicated to *sis Rano* Ta kama ran Friday salla day awurinmu musulmai, bayan ya dawo daga masallaci da asuba ya shiga ya gaida Hjy ta amsa ciki -ciki yace "Hjy lpya? Ko nayi miki wani abu ne? " tai shiru ya kara memetawa Tace "da Allah tashi kaban wuri " "Hjy dan Allah kiyi hakuri innayi miki laifi bada sani naba " "bakasan laifin da kayi ba kenan? Jiya ban hana ka zuwa gidannan ba da daddare amma seda kaje, tunda kaje kaga yarinyar nan shikenan ba saura ba kingi duk ka zauce, aka gaya maka haka akeyi ? ko dama can kana santa bansaniba?" Maganganun hjy sun matukar bashi mamaki yace "haba Hjy kefa kikayi wannan hadin ni ina zan santa ma bare na so ta, kuma ni wlh hjy banga wani abinda nikeyi ba dede ba, jiya kuma Banyi tunanin tafiya ta zata bata miki rai ba, kiyi hakuri " Tace "to naji why kake ta kashe kudi har haka danna ce kai mata kyauta aiba cewa nai kaita kashe kudi ba . Shiru yayi kanshi duke tambayar kanshi yake mi yasamu Hjyarsu. can zuwa yace " bawani kudi bane fa sosai waya kawai na siyo mata se cosmetics that's all " Ta Harare shi "eh ba kudi bane masu yawa tashi kaban wuri, ai gwara ayi ai auren ko kasamu kanka, ni wlh dama kauye naje nasamo maka yar yarinya" ya tashi tsaye ya shafi sumar kanshi can zuwa yace "Allah yabaki hakuri "ya fita Tace "amin" Khalil kusan Karo sukayi da alhaji yayi saurin zukunnawa gaida shi alhaji ya amsa ya wuce ciki. Khalil ya tashi ya tafi saboda shirin makaranta . Alhaji yana shiga yafara wa hjy fada "wato de sararu bazaki bar halinki na banza ba ko? saboda nasan halinki fa shiyasa ban kara aure ba danna san duk wacce na aura kashe ta kadai ke bakiyi, yanzu kuma ga matar danki zaki koma, to kibi Ahankali wlh tun kafin yaronnan ya fahimci manufarki " komi batace ba ta tabe baki a ranta tace "aini ma bansan haka yake ba nazata ze cigaba da halinsa na rashin son auren. 7:30 khalil ya fito da shirin shi yau kam yayi kyau wani yadi ne ash color yasa mishi bakar hula da bakin takalmi rigarde tazarce ce da alamu duk haka dinkunansa suke hular ma tayi gaban goshi sosai shima da alama haka yake saka hular shi, ya leka kitchen hjy se diminiya take dan kawai karyayi kalacin danwake ne zatayi amma tai nan tai nan batare da ya damu da rashin hada kalacin ba yace "Hjy natafi " Tace "Allah ya bada saa "fuskarta ba yabo ba fallasa. Ko damuwa beba ya bar gidan se sannan hjy tagama danwaken, karfe 9 siyama ta shigo gidan tareda yaranta biyu "Fatima da farida " hjy saratu tace "oyoyo oyoyo yan albarka " siyama tana fara'a tace "hjy ina kwananku " "lpy lau ya jikin kwana biyu da kikai ba lpy kamar kin kwana goma wajen sunan ramla se tambayarki suke " Tace "eh wlh hjy amma jiya na aika mata da sako kuma Bayan kwana biyu zanje gidan na gano takwara, ai wlh naji jiki hjy danbana iya komi, abdulkadir ke komi har girki " hjy tace "Allah yasa kaffara ne," siyama tace "amin su yaya ana makaranta " hjy tace "uhm antafi ai yayanki ya kusa zama ango " siyama na murna tace "dan Allah Hjy wacece yarinyar " Hjy saratu tace "eh ba wata bace se faseelat " Siyama tana murna tace "faseelat de wadda nasani Hjy? " "itafa " siyama tace "gaskiya naji dadi hjy Allah yasa alheri ai faseelat full option ce komi yaji, tana dariya tace "finally yaya zaayi aure " Hjy tai dariya siyama ta mike tsaye "Hjy mi zaa dafa muku yau ?" Hjy tace "komi kikayi yau de jumaa komiye de da miya zaki " "ayi taliya da miya NE? " Hjy tace "a, a kide yi shinkafa kinsan khalil beson taliya gwarama in anyita da safe shima se anci saa kawai kiyi shinkafar se ki dafa masa wake, dan kinsan shinkafar ma baya sonta ita kadai " Tace "to "tai hanyar kitchen. Khalil ko school ya wuce ,jss classes yake koyarwa duk jiki mace yake komi maganganun hjy nata mashi yawo yanata kara nazarin su,, ga rashin lpyar faseelat data dameshi. 12:30 aka tashi saboda sallan jumaa direct supervision store yawuce ya siyi su peak milk , bournvita,cornflakes,block sugar, golden moon da tea bag, da different sweet , kusa da wurin akwai oasis bakery ya saye big bottle ice cream da snacks ya nufi gidansu faseelat . yana isa yayi dede da dawowar Mubarak daga school , Mubarak se kallonshi yake, khalil ya jawo shi "abokina zo mugaisa " Mubarak de yayi tsaye yana kallonshi khalil hannunshi ya kamo yasaka a nashi yace "ummi na gida?" Mubarak ya daga kai Yace "yayar ku fa ya jikinta " Mubarak yace "dasauki dan dazun naganta tafito zatai shara ummi ta hanata " Yace "good kaje kafadawa ummi cewa khalil yazo yana so ze shigo ya gaidata " Mubarak yace "to" ya shige gida seda yafara shiga dakinsu ya ajiye jikkarsa sannan yaje ya fadawa ummi, ummi tarike baki "Allah sarki yaron kirki ,jeka ce ya shigo "har ya tafi tace "Mubarak dawo jirani " tashige dakin faseelat, faseelat taji sauki sosai dan wayar da yabata tasaka wa tsohon sim dinta, tai checking balance babu kudi ciki tanayin Wanda ya kawo taga 1000 ta tabe baki ta siye data tayi download what's up tai installing messages sunata shigowa ummi tashigo ,"ke ki tashi ki kimtsa ga khalil nan shigowa " faseelat tace "khalil ?"tana zaro ido Ummi tace "eh ki tashi gashinan shigowa "ta juya Tabar dakin faseelat tace "mtssww shikenan fa khalil khalil maganar kenan ta kalli riga da wandon dake jikinta fakistan tace "ni shirye nake danban kara irin gayunnan saboda shi " Ummi nafita tace yashigo tashige daki ta sako hijab. Tare da Mubarak suka shigo yana dauke da katuwar bakko, Har bakin dakin ummi yayi sallama ummi ta amsa tace "maraba ka shigo " ya dan sunkuya dukda tsayin kofar ya shiga memakon ya zauna kan kujera ya xube kasa, a sannu ummi ta saci kallonshi tace "kambuu da wannan ne faseelat ke kushewa ina laifinsa yanda mazannan sukayi tsada, Ummi tace "a, a katashi kazauna saman kujera "tana sunkuyar da kai na surukai, Yace "ina yini, "batare da yakoma ma waccan maganar ba. Ummi ta amsa akunyace yace "ya me jiki? " Ummi tace "dasauki " yace "Allah shi bata lpy dama zuwa nai nagaisheku"kanshi a kasa shima kunyar yakeji Ummi tace " amin angode kwarai " Dama da shigowar shi ya jingina bakkon jikin cushion hannunshi ya cusa cikin aljihu ya zaro kudi a kalla sunkai 10 ya ajiye sannan yace"ni zanwuce " Ummi tace "to angode bari na kira maka faseelat din " Bece komi ba ummi tafita Mubarak de na zaune ummi nashiga tacewa faseelat "ki tashi ki shiga ku gaisa " faseelat da tunda taji sallamar shi taji zazzabi ya fara rufeta ta tashi tafita kamar me koyon tafiya, Ummi tace "yar rainin hankali har ciwon ya dawo ko " Faseelat ta shiga da sallama bakinta, wani sanyi ya mamaye zuciyar khalil ya dago kananun idanunsa ya zuba mata, kallo daya ta masa ta samu kujera ta zauna. Yace "inawuni malama faseelat,"faseelat ta kalli zungure riyar hijab din dake jikinta tai shiru, yanata kallonta yace "ya jiki?" ta lumshe ido ta bude tace "naji sauki ai " Yace "da sauki zaki ce de, tunda baki warware ba " Tai shiru Yace "to Allah yasa kaffarane " Tace "amin "kasa-kasa Ta dago ta saci kallonshi Sukai 4 eyes seda gabanta ya fadi ta rasa wane irin kallo yake mata, shiko kallon luv ne yakeyi, to da yake de sabon shiga ne se kallon yayi kama da kallon ruruwa🤦🏻‍♀Inajin harda kallon luv se kun koya mishi 🤣 Faseelat ta kauda kai sannan ta dago ta kara kallonshi lokacin ya dauke ido yana magana da Mubarak harda kudi ya bashi, wannan ya bata damar kallon dressing nashi a zuciyarta tace not bad, Ya mike tsaye yana jifanta da wannan kallon yace "ni zanwuce " tafara wasa da hannunta, yace "ba bankwana?" Tai shiru yace "to natafi amma plss ki rika daukar kira na i have called you several times but you don't pick my calls why? " Faseelat seda murmushi ya kufce mata saboda jindadi atleast de yana iya kwantar da murya wajen pleading kuma ya iya turanci daya daga cikin abunda take so wajen mijinta. akan idonsa tai murmushin wani farinciki ya mamaye shi ganin smile a fuskar ta, Yace "I'm pleading I hope you will accept my request " kawai ta girgiza kai dariya tazo kufcemata ta jawo hijabinta ta rufe fuskarta. yayi dariya yafita ummi bata waje danhaka yawuce har kofar gida Mubarak ya rakashi khalil nata masa labarai,. Yana wucewa Mubarak ya shigo gidan dede fitowar faseelat daga dakin taci dariyarta se kuma daga karshe ta dinga buga tsoki, sukayi kicibus da ummi. Mubarak yace "gaskiya ummi yana da kirki sosai jibi kudinda ya bani "ya fiddo yan 200 guda biyar da yabashi sabbi fill Ummi batabi kan maganar shi ba hankalin ta na kan faseelat daketa murmushi ummi tace "wai lpya kike ta dariya ke daya " Faseelat ta daure fuska "bakomi "tashige daki da sauri Ummi tace "hmmm Allah ya shirya ki " Ta Shiga dakinta, tana zare hijabin jikinta ta jawo bakkon ta bude kaya niki -niki, ta fiddo Ice cream da snacks din ta ajiye gefe guda, Kudin da ya ajiye ta kirga nera dubu goma ciff ummi tai murmushi ta jawo wayarta tace "bari na kira hjy saratu nai mata godiya " Batare da tunanin komi ba ta dannawa lambarta kira..... [7/12, 10:58 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 🔟 Ringing biyu Hjy saratu ta daga bayan gaishe gaishe ummi tace "yanzu khalil ya fita yashigo har gida mungaisa, mun gode da abun arziki " Hjy saratu tana ta faraa kamar duka knan tace "ah bakomi wlh ai anzama miye aciki " Sukai bankwana ummi Nata godiya sede bata fada mata yakawo wani abu ba Hjy saratu tace "hmmm yanzu haka wani abun ya kai musu, kowa na haramar tafiya masallaci shi yanata surukai," taja dogon numfashi "nasan abinda zanyi komi zezo karshe " Shi ko khalil masallaci ya wuce daga gidansu faseelat, hankali kwance, gabadaya jiyake kamar bashi ba, soyayya ta fara sauya masa rayuwa. Faseelat kau seda ta shiga daki ta kara jan tsaki "komiye na mishi dariya ma? Nan fa se yayi tunanin tafara sonshi ne "ta kara jan tsoki, Ta jawo wayarta messages sungama shigowa abinda ta lura groups dinta Sun ragu dama inka dade baka online groups fita suke, bin groups din tafara yi taga wadanda suka fitar daita, Taga kusan group bakwai ta fita, se tafara bin numbers dinta tayi wa friend dinta magana a medata wasu ,akwai wani group sirrin mu mata, shi ta fara shiga saboda tanajin dadin group din, messages din wasu Sun bude wasu basu bude ba, tatura sallama ,suka amsa tace "plss masu group suyi adding dina ko abada number ta asani nadade bani online ne " Se akafara mata reply da welcome masu turo sticker na turowa, wata me suna maman amira tace akwai wani group amma se kinbiya 500 ake adding naki ana karuwa sosai ciki, faseelat tace "anayin share and self? " Maman amira ta turo mata "eh anayi, Ko kati ko BTU ko transfer " Faseelat tace "kiban no din admin zantura mishi through share and self saboda banda kudi " maman amira tace "ayya zan biyamiki asaki ki dan jira " Faseelat tace "amma de Nagode aunty Allah yaraya amira " maman amira ta turo mata smile face. daganan faseelat tai taganin new groups na matan aure wasu na novels ana sakata, Seta bi maman amira PC tana mata godiya maman amira tace karkidamu sister sunanki kawai ya burgeni ,faseelat tace zan'iya adding number dinki? maman amira tace"yes zakiiya nima zanyi adding taki " Faseelat ta tura mata thanks you" (the Fateful relationship just begun) Ko minti 10 baaiba akayi adding nata ta tura" slm " Maman amira taturo "you are highly welcome friend " Faseelat tace "I'm grateful " Fitowa tai a group din tafara bin status daya bayan daya sannan ta sauka online, fitsari ne ya matseta ta tashi tafita waje dasauri, Ummi tagani tafito daga kitchen hiyaki ya korota, tai sauri tashige toilet ta biya bukata ta dawo, ta tafi gun ummi "ummi for god sake miyasa kikeson wahalar da kanki nace naji sauki kibari nayi " ummi tace "ai gwara narinka shiga ciki ko na saba tunda tafiya zaki kibarni ni daya " Faseelat tace "eh naji amma bari nashiga inbani nan kyayi din " Ta kutsa kai kitchen din duk da hiyakinsa inda sabo ta saba . Hjy saratu kau alhaji ta dannawa kira, bayan ya amsa yace "lpy de ko kira gab Shiga salla " Tace "eh dama so nike ince maka inason zamuyi magana inka dawo " yace "To saurin mi akeyi da antaso masallaci zanshigo gidan " Ko to batace ba ta yanke kiran, Siyama ta fito daga kitchen tana kai abinci daki har ta gama sannan ta zauna tana "wash Allah na " Hjy ta kure ta da ido tace "wannan dan aikin? To ko de ciki gareki " Siyama tai murmushi batare da tace komi ba, Hjy tai dariya "to Allah ya raba lpy " Siyama tai tsit can tace "bari naje nai salla " Hjy tace "har lokaci yayi ne " Tace "eh karfe 1:40pm" Hjy tace "bari mutashi muma " Ana saukowa masallaci alhaji ya taho gida yana shiga da sallama bakinsa yaran siyama suka gudu suka tarboshi ya tallabo kawunansu sukayi ciki, yanata jindadi, Dakinshi ya wuce kai tsaye ya rage kayan jikinshi ya dan kishingida sega siyama takawo masa abincinsa suka gaisa ya mata ya jiki ta fita tareda yaran. Yana tsakiyar cin abinci Hjy tashigo ta zauna sannan tace "sannu da zuwa " yace "yawwa yana Kai loma bakinsa " yace "wai maganar mi cece da baajira na dawo " Tace "dama bawata magana bace seta khalil da faseelat " Ya ajiye cokalin hannunsa yace "inajinki" Tace "nace mi zaihana akai kudin neman aurensu tunda de akwai su, bayan ansa rana se su cigaba da fahimtar juna kafin auren, nasan shima khalil din zeso hakan." yadanyi nazari for some minutes sannan yace "yanzu de kifara yiwa mamanta maganar duk yadda kukai se inji saboda kamar abun yayi wuri " Tace "haba bawani matsala amma bari na kirata " ta kwalawa siyama kira tace mata ta miko mata wayarta, takawo mata ta juya. hjy tayi dialing number ummi Tadanyi ringing sannan ummi ta dauka da sallama, Hjy tace "kinga na sake kira ko,dama maganar yarannan ce to munyi magana da alhaji kiyi magana da abbansu in anbada izini zaaturo " Ummi tace "to ba matsala nasan yanakan hanyar dawowa Inya dawo zamuyi maganar duk yadda mukayi zakiji " Hjy tace "to Nagode kwarai se na jiki " Ta yanke kiran Alhaji bece komi ba ya cigaba da cin abincinsa. Khalil siyama nafita ya shigo tafara zaulayar shi, yana dariya yace "siyama bakiji ni kuma ake zolaya? Ni yayan. " Tace "hmm yaya kenan ,yanzu de kabar number anty ta mufara gaisawa " yace "zanbaki amma ba yanzu ba, kije ki daukomun abinci na tukun inna gama se muyi maganar " Ta kawo masa abincin yafara ci dan mutuminnaku be wasa da k'oto. Seda ummi tabari abba yagama cika cikinsa da daddadan abincin da faseelat ta dafa sannan tafada mishi yadda akai yace "kunde nace ga hadin nan auren hadi matsala ne dashi in aka samu sabani, " Ummi tace "insha Allah bawata matsala" Yace "to yanzu de su bamu lokaci kamar nanda sati daya, dan inaso nayi bincike, bama wannan ba ita faseelat din ta amince ne? " Ummi tace "eh mana ko akirata ka tambayeta? " Yace "eh kiramin ita " Ummi tatashi ta fita kiranta daga can bata dawo dakinba, Faseelat ta zauna "gani abba" ya kalleta sannan yace "kinji iyayen khalil zasu aiko me kikace? " Faseelat gabanta ba karamin faduwa yayi ba tai shiru ta sadda kai kasa, Abba yace "kin amince? Yanzu kina sonshin? " Kuka ne yazowa faseelat tai saurin rufe fuskarta da hijabin jikinta, Abba yayi tunanin ko kunya ce yace "to tashi kije? " Ta tashi da gudu tashiga dakinta ta fara kuka me cin rai. [7/12, 10:58 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* *dedicated to rano sister* 1⃣1⃣ Kukan nata bame sauti bane ,zeyi wuya kaji shi inba dakin kake ba, Tadau tsayin minti 15 tanayi, se tafara magana da zuciyar ta, "ba kince bazaki kara kuka ba to me kikeyi yanzu" Dayar zuciyar tace "i have to ko don na rage zafin da ke tsatstsafowa a raina" Dayar zuciyar ta tace " you're only wasting your tear, ba abinda zaafasa, so you better stop it" "you are right fa "ta sa hannu ta share hawayen nata. Tambayar zuciyarta take "to me yakamata nayi? " Dayar tace "don't ever take decision in haste, kibari ayi auren mana " Shiru tayi tana tunani Can zuwa ta Saki murmushi ita kadai tasan abinda ta kulla, se ta mike zaune, ta jawo wayarta ta fara chart. Bangaren khalil ko seda cikin shi ya cika tabbb sannan yasha ruwa sukafara labari da kanwar shi, har yabata number faseelat din kamar yadda ta bukata, shiru shiru Hjyrsu bata fito ba seya fita zuwa wurin best friend nashi wanda suke tun suna yara amma saboda irin yanayin khalil basa sharing problems nasu ma juna, ana taren ne kawai. Ummi na komawa abba yace "ba matsala tunda ta yarda ki kira ita hjyar ki fadamata yadda mukayi " Ummi tace "to " Ta kira hjy tafada mata duk da de hjy ba haka tasoba amma se tace "ai bakomi sati ai kamar gobe ne " Alhaji najin yadda Sukai yace "to Allah yakaimu satin zanyiwa su yakubu magana dan su shirya da sunbamu rana se suje " hjy saratu tai murmushin jindadi. Faseelat na tsaka da charting kiran siyama ya shigo ta dauka tai sallama, daga can bangaren aka amsa, Akace "antinmu inawuni " Faseelat tace Anti kuma? Ai batada kanwa mace sannan bama haka ake kiran taba ta daure tace "wa ke magana? " Siyama tace "kanwar mijinki ce siyama" sora kirisss faseelat tai ta bargaza dan harta hade baki da niyyar yin tsoki tai saurin fasawa, tace "ina yini " Siyama tace "lpy lau anty dama cema yaya nayi yaban number ki mugaisa " Faseelat tace "ihhhhn Nagode " Siyama tace "bakomi se anjima agaida su ummi " Faseelat tace "ihhhhm "takatse kiran ta turo baki gaba tare da cewa "Se kuyi tayi ai nide nawa ido" Kiran wata number yashigo wayarta da alamu number Niger ce saboda digit din farkon number din, tadesan baze wuce danginsu ba ko ya umar, yaushe rabon ma suyi waya ankwana biyu Ta daga kiran ta kara wayar a kunne "assalamu alaikum" Ta fada ,murmushi ya doki kunnenta akace "waalaikumussalam" Tunda taji murmushin ta gane me magana, yanayin yanda ya amsa mata sallama da zolaya ya sata tafara dariya, Tana dariya tace "yaya na, kaine kamanta dani kwana biyu ko? " shima yayi dariyan yace "ina ni ina mantawa dake duk in mukayi waya da ummi ina cewa ta gaidaki bata fadamiki ne? " "Allah ni bata fadamin"ta zumburo baki kamar yana ganinta. Yace "to laifin ummi ne ba nawa ba tunda kinsan bakida waya yanzu ma hakanan nace bari nakira layinki se gashi tafara ringing, kice baba babba har ya siyi wata, dan nasan ummi de bazata se miki waya ba tunda kudinta kaff suna karewa ne wurin se miki cosmetics, kuma nasan abba baze siyamiki waya ba ya fiso ki karatu besan shiririta " Tace "a, a ba shi yasiyamin ba fa " Daga can yace "to waye? " Tadanyi shiru sannan tace "yaya su ummi da abba are planning to get me married" Tai maganar kasa -kasa. yace "very soon haka with whom? " tace "wani ne sunanshi khalil dangidan kawarta " Yace "to, what's in your mind did you like him " Tai shiru Yace "faseelat are you with me? " tace "yeah ,honestly yaya bana sonshi but I will marry him, as they wish" Yayi shiru saboda problem da yaji daga wurinta can zuwa yace "will you... Se yayi shiru "faseelat zama da wanda baka so, will not give you a good and peaceful marriage life, akwai wani freind dina ya auri wadda bata sonshi at the end auren mutuwa yayi dan ko 5 months ba suyi ba, " Tace "yaya tunda de ummi na so to zanyi hakuri in aure shi haka " Ya fitar da iska "huuuuuuh, to naji Allah yasa haka shi yafi zama alheri all the best " Tace "amin, ina su dije su hanne su fatouma su kawu " Yace "actually i really don't know cos nayi Week banje gidajen su ba " Tace "kana nan wurinsu fadila sun rike ka " Yace "bahaka bane fa, I'm very busy we are about to start exam ,karatu ne kurum ya hana . tace "to Allah ya bada saa, agaida ammah da su fadila da husna ka fadamusu ina missing nasu " Yace "OK bye " Ya kashe kiran ta sauke ajiyar zuciya da ma ace kanwa na auren yaya da ya omer kawai zata aura, ji yadda yake magana gashi kyakkyawa ga daukar wanka best dress dinta English dress, tace "gaskiya yaya matarka ta mo re wlh" Abba bugawa baba babba waya yayi ya fadamasa abinda ake ciki, yace baya gari se next week ze dawo amma yanzu zeyi sqeesing ya dawo, saboda shine madaurin auren faseelat, Abba be yi kasa a gwiwaba ya fadawa abokinshi yace Dan Allah ya masa bincike akan khalil abokin nashi yace ba matsala, sannan ya wuce wurin kannenshi yafada masa shima yace ze bincika abokinnashi har unguwarsu khalil yaje ya tambayi manyan mutane gamedashi, hakan be isaba seda yaje yasamu principal din makarantar su ya mishi bayani shima, haka suka dage bincike. Bayan kwana hudu zuwan khalil gidansu faseelat ya ragu inyaje yau be zuwa gobe amma suna yin waya tunda ta samu lpya shikenan se hankalinshi ya kwanta amma fa duk zuwan da zeyi se ya ajiye mata bandir din 50 nera guda biyu da Alamu canzo kudi masu yawa yayi, in yabata bata amsa shiyasa yake ajiye mata kawai ya tafi. Bangaren faseelat ba wani improvement saboda har yanzu de ba sonshi take ba watarana in yan wulakancin na kai inyazo ko kallonshi batayi har yakara sa inda indarshi yatafi. bayan sati baba babba ya dawo shima yasa ammishi nashi binciken duk binciken da akeyi abu daya ne ke fitowa bakinsu cewa "mutum ne me kunya da ibada kuma me yawan ambaton Allah, gaskiya khalil ya samu yabo wurin mutane, Hjy saratu ko tana nan ta zuba ido akan al'amuran khalil duk da de batason wainar da yake toyawa bayan idonta ba, yau ummi takira ta tafada mata zasu iya turowa jibi Hjy saratu taji dadi sosai alhaji yana dawowa tafada mishi shi kuma yafadawa wakilansa, Jibi nayi sitting room din baba babba ya cika da manyan mutane su 5, akai gaishe gaishe da ciye -ciye bayan sun gabatarda kansu, sannan suka bada nera dubu 100, Alhaji babba da yake dattijon mutum ne yace karsu kara kawo sisi duk radda suka shirya suka wo kayan sa rana, daya daga cikin wakalan yace su ko yanzu a shirye suke buga waya kawai zeyi akawo kayan sa rana, Baba babba da yake abba ya bashi labarin matsalar faseelat din ya amince ,akasa rana nan da wata ukku, ko minti 15 baaiba se ga kwalayen biscuits da huhun goro biyu manya manya ana shigowa dasu, dayake dama alhajinsu khalil yayi retire shine yabude babban supervision store da kudin retire nashi. da Faraa abba yashigo gida ummi na masa sannu da zuwa tace "wai lpy kake ta faraa " Yayi dariya "surukanki har sunzo sun tafi " Tace "eh se akai yaya? " Yace "uban diya har yasaka rana nan da 3month ran Friday " Ummi farin ciki ya lullubeta tace "to Allah yasa alheri " faseelat na kitchen tanajin abinda suke fada lokaci daya cikinta ya juya ji Kake kululululu, ta tashi da sauri tatafi kewaye tafara fetsa zawo, [7/12, 10:58 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 1⃣2⃣ *dedicated to sis zulaihat* Shikenan yanzu tagane kowa baya sonta har shima baba babba baya sonta, ta dauki mintuna kafin tafito, Su abba ko shigarta kewaye ba su gani ba dan Sun riga sun shige daki, Faseelat wani dutse ne ya tsaya mata awaya, tana tuna firarsu da khalil ta jiya, wai ya mata missed call daya da safe be sake kiraba se dare, ana cikin fira yake tambayar ta wai bata ga missed call dinshiba? Tace tagani amma daya ne yace dayan ai, ai ni bana missed call biyu innayi daya ba bukatar insake maybe Wanda na kira yana busy " Tace "ko? " Bakaramin haushi maganar shi tabata ba, dazun da safe ma yakira bata daga ba, tariga tayi alwashin seta sakashi ya rika mata many missed calls. Lokacin da khalil yaji labarin bakaramin farin ciki ya shiga ba wanda yakasa boyuwa ko da akan fuskarsa ne, Hjy saratu ta banka mai harara tajin haushi tace "seka fara shirin biki bawai yin wata hidima ba " Ya sosa kai "ai Hjy lefe ne kawai aiki na kinsan abba ya dade da bani wani gida da yagina can a layout fenti kawai zaayi se kantoci " Tace "eh dukda haka lefen da Kake gani bakomi ba se yazama aiki, kai lefe fa yana cin kudi sosai ,dan haka yanzu kameda hankali kawai akan abinda ke gabanka " Yace "to Hjy "ya tashi ya fita, tace "shashan banza kawai kamar anmasa bushara da aljanna ko kunya bayaji mtsssw" Shi ko dakinshi yawuce ya ciro wayarshi yayi dialing number faseelat, Faseelat na kitchen stew ma ce take soyawa wayar na hannunta tana chart ya kira, harta tsinke baa daga ba, ya ajiye wayar Ahankali murmushin dake kan fuskarshi Ahankali ya bace, gashi so kawai yake suyi magana, yace "bari na bari zuwa anjima" Faseelat naganin kiran ya tsinke tace"kasake kira in abun ya matse ka " Ta koma charting dinta, kawai se ga maman amira ta turo a group "slm yanuwa inamaku bankwana zamuyi tafiya ni da mijina zuwa Cyprus, se Allah ya mana dawowa I'm going to miss you " Ta tura ma group din da tasa akasa ka faseelat,sega best wishes Nata shigowa, wasu naturo zamuyi missing naki muma da alamu ta dade da sabawa da yan group din, tun ranan da sukayi saving contact na juna basu kara magana PC ba sede a gaisa a group, se faseelat ta bita prvt "anty tafiya zakuyi ne? " Maman amira ta tura mata "eh faseelat gobennan around 4am zamu tafi tareda mijina " Faseelat tace "amira fa? " Tace "wurin momy nakeso mu barta nima nadan huta, inde daddynta ya bari" Faseelat tace "anty kitafi daita mana " Maman amira tace "ai duk takare dole mutafi Daita dan daddynta bana tunanin zeiya 3wks batare daita ba " Faseelat tatura smile emoji tace "yanzu se yaushe knan? " Maman amira tatura "2 to 3 months only " Faseelat tace "zanyi missing naki anty" Maman amira tace "ki dena kira na anty kila ma kin girmeni " faseelat tai dariya tace "yakamata ko insanki " batare da bata lokaci ba maman amira taturo mata pic dinta a kasam sa ta rubuta "my name is aisha, I'm just 23 years old married with one girl name amira " Faseelat na bude pic din ta tsaya kallonta kyakkyawa ce black beauty gajera ce amma baso saiba bata da kiba inde kaganta Zaka iya cewa shekarata 19 Daganinta tana jindadi, ko kayan jikinta Sun isheka kallo, Bata gama kallon Nata ba taga Anturo wani ta bude kasan sa an rubuta "baby amira " Ta tsaya kallon yarinyar yar 3yrs fara fesss irin farinnan ba ja ba gashegen kyau tana sanye da gownt fara tasha twisting, bakaramin burge faseelat yarinyar tai ba, tawani rike kugu ta sunkuya harda su turo baki gaba faseelat tace "duniya inda ranka kasha kallo yaran yanzu da zamananci ake haifarsu jibi yadda tai wani style "har cikin ran faseelat taji tanason amira, faseelat ta tura "wow maman amira kibani amira mana inasonta sosai " Aisha tace "hmm faseelat da se me wannan diyar ya daureki, zande baki aro " Faseelat ta tura dariya "nide wlh inasonta kunyi kyau sosai, amma duk da haka kingirme ni sunana faseelat b maaruf shekaru na 21 " Ta tura hoton ta, Ta tashi tafara zuba miyar da take soyawa a cooler dan tuni ta sauketa har ma tafara kamu, tana juyewa ta bude wayar, Ga reply din maman amira "faseelat kina da kyau sosai inama ni ce ke danaji dadi Kindace a komi ko a suna " Faseelat ta tura mata "Nagode sosai maman amira se anjima ko kuma ince Allah yamedoku lpya" Maman amira tace "amin mommyn amira " faseelat bata iya tura komi ba saboda kiran khalil da ya shigo, tai rejecting abun yabashi mamaki ko second baaiba wani kiran ya shigo faseelat ta fashe da dariya "kai da kace baka kira biyu yanaga haka? " takara datse kiran khalil besan lokacinda yakara kiranta ba ta dauka ta yamutsa fuska tai shiru, Yace "haba faseelat mi yayi zafi da zaki rika rejecting kira na?" faseelat ta murguda baki "bakace bakayin missed call biyu ba? shine na ke gwadawa, ashe abun naka bame daurewa bane "tai dariyar rainin hankali. Yayi shiru "ba da wata manufa nai wannan maganar ba faseelat ,baki fahimceni bane" Faseelat tace "na fahimta mana " Yace "to kiyi hakuri in missed call din ne kikeso kinsamu shikenan? " Tace "bansaniba" Yace "to Allah yabaki hakuri se anjima" Ya kashe kiran kiran ta ma yayi ya fadamata abun farinciki amma tasako wannan batun. maman amira kau itama sauka tai tunda tagama rabawa duniya cewar zasuje Cyprus dukda ba zuwanta waje na farko bane, A sannu lokaci ke tafiya abubuwa masu dadi da marar dadi na faruwa har anyi wata daya dasaka baikon su khalil gaba daya yangidansu faseelat bawanda be saba da shiba dukda de bai cika sakin fuska can-can ba, Faseelat kau gyara takesha daga sama har kasa, to da anyi na banza ma bare yanzu me dalili, Lefe Nata haduwa har ansiyi akwatuna anata zuba duk abinda ya samu akwati 6 ne setin hello Queen, Hjy bata nuna komi dan itama burinta ta fita kunya dan tana daga cikin masu zuwa ganin lefe gidaje inbe yiba aita surutu. Bangaren soyayyar khalil da faseelat kau abunde ba cigaba firarsu a waya bata wuce 2mnt saboda besan firar da zasuyi ba, be iya tsara mace ba sam, Inkuwa zuwa yayi to befi yayi 20mnt ba kusan rabin lokacin duk kan kallonta yake tafiya. Yau ya kirata zezo danhaka tafito tana hadamasa abinda zeci dan ummi ce ta koya mata yi masa girki da drinks in zezo. [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 1⃣3⃣ *Dedicated to ALL RAGGON MIJI FANS* Kuma hakan bakaramin dadi yakemasa ba dan sakin jiki yake yaci abincin sa wanda hakan bakaramin mamaki yake bawa faseelat ba, Gaba daya ummi tayi tayi faseelat tabar shiga kicin saboda gyaran jiki da ake mata, faseelat taki ita bazata iya kwanciya ba mahaifiyarta kuma na aiki, Dole ummi ta siyo gas cylinder yanzu dashi faseelat ke girki, saboda gyaran da faseelat ke samu har wani damshi damshi da maiko fatar keyi,gashi ta kara haske yanzu kam faseelat kamar fitila ce . Gas din tadora shaf shaf tai masa alkubus da stew, tun jiya da daddare ta bada ishak ya siyo mata banana, garin Katsina garin manoma zeyi wuya ka nemi wani naui daga fruit ka rasa ko da wane lokaci gasunan bakin titi suna wali, Banana milkshake take so ta masa, shaf shaf ta Gama ta zuba a jug tai arranging abincin a dakin ummi dan yan zu har cikin dakin ummi suke fira. Da yake khalil yafi zuwa da safe yau ma duk da be fadamata ba tasan bewuce yazo karfe 11 ko 12 ba. Tana fitowa wanka ta zauna bakin madubi tana kallon kanta, kumatunta ta dan latsa tasaki murmushi, "wlh ni me kyau ce dubi yadda na kara haduwa " Tace "bari de natsaya na tsantsara kwalliya saboda gudun raini kullum yana gani na ba makeup aise ya rainani " Ta zauna ta tsantsara kwalliya uban ubansu ta saka doguwar riga baka ganin doguwar rigar dankwalinta na da girma se bata saka hijab ba, ta yafa gyalen rigar, ta tsaya gaban madubi ta jujjuya . Tana cikin juyawa ummi ta shigo dakin tana ganin abinda take, se tai dariya tace "to gashi can yazo seki fita karyaita jiranki" faseelat ta dauko turare ta kara feffesawa sannan tafita zuwa dakin ummi. Tunda ta tunkaro dakin kamshi ya sanarwa khalil faseelat na gab da shigowa dan haka ya kurawa kofar ido, tana tafiyarta normal amma shi awurinshi kwarkwasa take, har ta zauna kan kujera. Ta sadda kai sannan ta dagoshi a hankali ta Kalle shi, duk lokacin da yake mata irin wannnan kallon bakaramin haushi yake bata ba, ta dauke ta ja gyalen sama sama ya rufe mata rabin fuska, Cikin sanyayyar muryarta tace "sannu da zuwa " yayi firgigit tareda gyara zama, kusan 2mnt sannan yace "na sameki lpya?" Ta yamutsa fuska "lpya lau " Yace "ya hidimomi " Tace "suna wurinku " "mu suwa " Tace "ku manya " yayi dariya "to yayi " Shiru na wani lokaci, sannan faseelat tace "ga abinci nan bismillah" Tai zauniyyarta dama ba ita keyin serving dinshiba, yadanyi danne dannen waya sannan ya zuba, milk shake din a copy tunda yakafa seda ya shanye yaajiye, ya jawo kular abincin alkubus goma ne a kular saboda shikadai taiwa, ya zuba guda biyar ringis ya zuba miya gefe, Cas...cas..cas karar cokali ne kawai ke tashi, faseelat kau dukewa tai tana charting da wayarta, ya cinye biyar dinnan tas, ya sake juye biyar din, suma tass ya cinye ya kara tsiyaya madarar a cup ya shanye sannan yabuga uwar gyatsar sa wadda tasa faseelat dagowa ta Kalli kulolin gabanshi kular alkubus bude take alamun bakomi ciki, ta kalli jug din taga yafi half, ta daure fuska. Shiko ba ruwanshi handkerchief ya fiddo daga aljihu ya goge bakinshi, tare da furta "alhamdulillah, gaskiya girkin yau yafi karfinki nasan bake kikayiba ummi tayi " Tace "ihhhhm" ta yatsina hanci sama tana mai kallon wawa. Ya jawo wayar shi ya lallatsa bayan minti biyar ya medata aljihu ya kalleta "ni zanwuce se na sake waiwayo "ya ajiye mata bandir din 100 guda daya. Tace "to yayi " ya mike yayi hanyar fita yanata mata kallon bankwana, har yakai kofa yaji tace "Allah yakiyaye" ya waigo yayi murmushi wanda yasa bakinsa kara fadi ya juya yafita, faseelat tace "kam wlh daace bakinka haka yake da ko kasuwa aka kaika bazaka siyuba. yana fita ummi ta shigo dakin, tana kallon faseelat, faseelat ta mike tsaye, zata fita ummi tace "wai duk ya cinye alkubus din ina tunanin in ya rage inzo inci naji kamshi Nata tashi lokacin da kina girkawa" faseelat tai dariya "waccan wawan ze rage sa ne? Ya cinye shi tass, ga sauran madara nan yabar miki ki dan kora, wlh natsani namiji me yawan cin abinci kamar mace ai mata akasani da ci, kuma shi ba kunya gidan surukai yasaki jiki ya tande plate " Tunda take magana ummi ke hararta sede da yake ta juya mata baya bata gani ba. Ummi tace "amma faseelat baki da daa, ya kikeso ki meda kanki kina girma kina kara rashin wayau, haka zaaimuku auren kije kitamishi yadda kika ga dama? To wlh kibari tun kan kishiga gidanshi, yo inama laifinsa da kika samu yaci, da beci ba ai bazakiji dadi ba kema." Cikin ran faseelat tace "da yaci da kar yaci uwarsu daya ubansu daya " amma a fili ta langabe kai "Allah yabaki hakuri ummi " Tai sauri tabar dakin ummi tabita da harara "shashasha kawai wadda batasan ciwon kantaba, yaro nata miki hidima ke kina wulakantashi"taja tsoki taje ta dauki kudin da yaajiye tai daki, bayan sati biyu, faseelat ce rike da troly tsakar gida ta rungume ummi tana kuka, ummi ma hawaye take can zuwa ummi ta banbareta daga jikinta, tace "haba faseelat kamar yarinya kinata kuka harnima kinsa nayi kukan ni wlh bacin yan hade -haden da nakeso amiki aida bazaki tafiyar nan ba, kiyi hakuri mana " Ta goge mata hawaye sannan tace "ki gaida min so dijen da su ammah, ki tabbatar kin zagaya dangi kinmusu bankwana kafin ki dawo " Ta daga kai ta juya ishak ya anshi trolyn suka fita tana rike da auta Mubarak. Gidan baba babba suka rakata zasu tafi Niger kanwar ummi ce ta ce taje can su gyarata gyaran ze dauki lokaci shiyasa zasu tafi yanzu ,su ishak na ajiye kayan suka juya danbasu son ganin tafiyarsu, kiran khalil ne yashigo wayarta, ta share hawaye ta dauka tai shiru, Yayi sallama bata amsa ba, can zuwa yaji ajiyar zuciya, yace "faseelat kuka kike? " Tai shiru yace "dukafa wata daya ne" tai shiru shima dauriya kawai yake maganar da yakemata, can zuwa yace "ganinan zuwa muyi bankwana, kina gidan baba babban? " Tace "eh " Yace "ganinan zuwa yanzunnan" Ta datse kiran matar baba babba wadda suke kira baaba tace "amarya, amarya ki adana kukanki se ranar da zamukai ki gidan miji sannan, " Faseelat tadan fadada bakinta, sega kiran khalil har yazo, ta tashi tafita, yana ganin fuskarta tai jawur ya bata fuska kamar zeyi kuka "kiyi hakuri mana faseelat," Faseelat ta daga kai yace "ga wannan inkinje kinyi amfani dasu " ya mika mata wata leda ta amsa tadan leka cikinta sweet -sweet ne kala -kala se wasu yan dubu -dubu dunkule kila sunkai ashirin , Ta rufe tace "Nagode, ni zanwuce kar baba yafito " Yace "to Allah yakiyaye " Tace "amin "ta juya ta shige cikin gidan, tuni idanun mazaje yacika da hawaye ya samu yayi ta maza ya shanye su, ya dade tsaye sannan ya tafi. Be dade da tafiya ba baba babba yafito daga sashensa cikin shirinsa, ya kalleta "diyata harda kuka canma ai gida ne " Ta dukar da kai yace "to tashi mu wuce " Lokacin kusan karfe 10am na safe suka dau hanyar niger. Faseelat a niger........ Team khalil on top 🤪 [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 1⃣4⃣ *This page is all for you sweetie* *ina godiya ga masoya na, ina ganin sharhinku kuma inajin dadi, insha Allah zakuji dadin labarinnan dan bamuyi komi cikin shiba domin akwai doguwar tafiya a gaba, faseelat na gaida masoyan ta all over the world, khalil kuma yace a fada maku akwai ga garumar walima kuma yana gayyatar ku zuwa daurin aure*. Tafiya ce me dan tsayi ga wanda be saba yin ta ba, suna tafiya, baba babba yanata dan janta da labari yace "faseelat wace color ce best color taki? " Tai murmushi tace "brown " Yana kallon titi yace "kin tabbatar? " Tace "eh baba" Yace "to ba matsala dama dan asiyo miki kayan daki irin kalar da kikeso dan inaga duk lokacin da zaai wannan bakinan naji ance wata daya zakiyi " Tace "eh " Yace "Allah yakaimu, ai hakanan ma kike kuka nasan omer yana can yana murnar zuwanki " Tai shiru itafa bata kaunar dan karamin abunda ze rabata da ummi ko da na kwana ne. Bayan laasar suka isa, Wow Niger garin buzaye garin rakumma garin sahara lol , direct gidanshi ya wuce yayi parking faseelat tafito tana kara kallon garin rabonta dashi kusan she Kara daya kenan, Batare da tabi kan trolynta ba tai gaba da sauri zata shige cikin gidan, Baba babba yace "zo zo faseelat dauki akwatinki ki wuce dashi ciki " Se sannan ma ta tuna da wani akwati ta dawo ta dauka tai cikin gidan. Tana sallama yaran dake nan suka ruga wajenta suka rungume ta ,tana ta raba ido taga fadila bata ganta ba, sega ammah ta fito jin hayaniya tana faraa tace "sannunku da zuwa amarya " Faseelat tai murmushi "ina wuni ammah" ammah tace "lpy lau ya gajiyar tafiya ?ki shigo ki ci abinci kiyi salloli " Faseelat "tace ina su fadila da husnah? " ammah tace "ai suna islamiyya amma nan ba da jimawa ba zaki gansu " "yaya omer fa? " Ammah tai dariya "yana school shima yakusa dawowa kishigo ki huta mana inje in kula da mijina nima " faseelat tai dariya taja trolynta zuwa cikin dakin ta zauna kan kushin, ammah ta kawo mata abinci a plate tafita, faseelat ta tashi ta shiga toilet ta yi bawali ta wanko hannu sannan tafito ta zauna ta bude plate din shinkafa da miya da salad ce, tasaka cokali tana ci a sannu, Bayan tagama ta yo alwala ta kabbara salla, dayake kasaru tayi shiyasa bata dauki lokaci ba, ta dade tana addua, Sallamar fadila ne ya katseta, fadilan tana ta jindadi ganin motar babansu kuma mamansu tace tareda faseelat zaya zo, Dasauri faseelat tafito dagudu fadila ta rungumeta "oyoyo yar uwa " Faseelat tai breaking hug din ta Kalli fadila sama da kasa tace "yar uwa Kin girma hardasu kidayar dangi akafara " Fadila ta bata fuska "da ya kike so ne? " Ta harareta shigowar husna yakatse faseelat suka rungume juna suna murna, sannan suka shige daki. bayan kamar 15mnt omer yashigo gidan da sallama,aikuwa faseelat da gudu tafito ta rungume shi se kuka, Ba karamin kashe mashi jiki tayi ba da kukanta, a sannu ya dagota yana goge mata hawaye, "miye na kuka kuma? Ki shiru plsss kukanki na daga min hankali " tai shiru tana ajiyar heart yana tallabe da fuskarta yana kallon kwayar idanunta yace "kinyi kyau kanwata "tai murmushi kawai ya Saki fuskar ya kama hannunta zuwa dakinshi, Tana zaune ya rage kayan jikinshi ya rage daga shi se singlet da wando jumper ya shiga toilet din dakin ya yo brush yadawo ya zauna cin abinci yana ci yana kallonta itama shi take kallo kullum de bazata gaji da yabon danuwanta ba yayi a kowane Fanni, ya katse shirun da cewa "yasu ummi da auta?" Tace "lpya lau suke, suna gaidaka " yace "ai ummi takirani jiya tace zakizo in kula dake " tai shiru yace"kitashi ki shirya mutafi gidan dijen " Ta tashi tsaye ya dago ya kalleta har tafita ya girgiza kai a zuciyarshi yace "tunda bazaki bi shawara ta ba ai shikenan " he have been advising her ta je ta fadawa baba Babba bata san auren amma taki a karshe ma Cewa tai tafara son khalil din ,shiyasa ya kyaleta, Yana Gama cin abinci ya tashi ya watso ruwa ya shirya suka tafi gidan dije shi da ita da fadila, Suna isa dije se murna take takawo masu abinci tai nan tai nan, su omer da fadila suka barta suka koma gida a tare, domin shi omer tuni Sun dedeta da fadila wadda dama can tasu tazo daya. tun daren ranar akafara gyaren faseelat taff,ko sati baaiba takara jin shaawa ta mata yawa, abun mutum baze yarda ba domin har zuba takeyi kamar me mensis, nasan wasu zasu ga cewar novel ne kawai amma it's happening wlh dan wani lokaci irin wannan yanayin harda ciwon mara yake Saki, Kiri-kiri faseelat bacci nason ga gararta saboda shaawa, itaba abun ta dau azumi ba tunda shaye-shayen da take wasu ma dasu take breakfast, dubarar da tayi shine tadena zama ita daya kullum tana like da fatoum wadda tama girmeta, bata aikin komi tunda taje, *Bayan 3wks* Lefe ya Gama haduwa hjy ta kikkira danginta da abokanta da makwabta ganin lefe, ba lefi lefen yayi kyau kuma de anyi kokari wajen kala 45 bag 5, 10 shoe's include bathroom slippers, 6 hijab, kaya de sunyi. Mutane dodo-dodo ake zuwa ganin lefen dadi kam yakashe hjy domin ita macece meson ace komi Nata yafi na kowa, bangaren su ummi kuwa tuni anje angano gidan faseelat matsakaicin gida ne, ciki da falo da toilet se waje kitchen store da toilet na waje da dakin khalil falle daya, tsakar gidan beda girma sosai se get dake makale da bangon gidan, Baba babba yariga yabada kudin yimata furnitures se nanda 10days zaagama kitchen plaza kawai yaje yace ahada mishi all kitchen material, aka hada yana zaune ya Kalli kayan yace akaro, irinsu food flask da jugs set 5, aka hada kayan kusan million daya ba abinda babu har su gas toaster oven d. s. Ya bada ATM aka cire, suna da motar kai kaya danhaka har kofar gida aka kai kayan aka zubasu a old garage nashi kafin ran jere. Khalil kau sukan dan taba waya da faseelat amma ba sosai ba saboda rashin lokaci dabata dashi, gaskiya yayi missing dinta dan kullum da tunaninta yake barci. Bayan sati, yau faseelat shirin tafiya kawai take, gashi motar haya zata hau dole ta fita da wuri yanzu kusan 7am tana fitowa daga dakin tana kiran "dije.. Dije! Na shirya" sega ya omer Yana kallonta yadda ta canza yace "zuwa nai muyi bankwana, zan wuce school ne kigaida ummi,Se nashigo daurin aure " Bata iya bashi amsa ba ta bishi da ido, ganin ranshi bace yake, seta fara tuhumar kanta mima yasa ta fadamishi bata son auren gashi tabarshi cikin tunani, danuwa kenan me hana kansa sukuni saboda matsalar dayan danuwan. Baffa dan yayar ummi shi yakaita tasha yanata tsokanarta wai ta kode tai kamar aljanna karta je ta tsorata mijinta. Yana kai ta suka dau hanya, motarsu ta samu matsala a hanya ga shi cikin daji, sukayi cirko cirko suna jiran su samu wata. Da kyar suka samu ana daukarsu da dai daya wannan yasa se Maghreb taisa, se murna kowa yake, harta kwanta kiran khalil ya shigo kamar karta daga se kuma ta daga, ya mata ban gajiya ta kashe. Washe gari aka kai lefe gidan baba babba mutane suka fara zarya biyadin ma biyadin. Seda yayi kwana biyu aka kaishi gidansu faseelat, ko kadan lefen be mata ba ,ba English wears ko daya se tarin atamfofi kamar me, haka de taje takai dinki. yau saura kwana goma auren, kamar daga sama sega wata kawar hjy da suka dade basu haduba, bayan gaishe gaishe, kawar wadda ake kira rakiya tace naji ance danki zeyi aure " Ummi tace "eh abu yazoma sauran kwana bakwai, " rakiya tace "naji ance diyar hjy asiya ce wadda ke can kofar durbi wadda kukaje hajj tare " Hjy ta washe baki "aiko haka abun yake" Rakiya tace "kina aikinmi, Zaki hada jinin ki da nasu asiya, tobari infadamiki asiya ko kara ta aje alhaji maaruf be tsallakewa nasanta sosai munyi zama unguwa daya kafin su tashi, tariga ta mallakeshi, cewa ma akai danginsu wani lakani garesu inde aka kusancesu to shikenan Sun mallake mutum se yadda sukace, ke mi zaki hada jini da yan niger? Kinsan su da tsirface tsirface da shan kayan matan tsiya kamar danshi aka halicce su, aiba hakanan suke ba " Hjy tsoro ya da baibayeta jikinta har kyarma yake yi saboda tashin hankali ,tace "aiko wlh dole afasa aurennan, muddin ina numfashi bazaai aurennanba kawai? Wlh rakiya tunda yaronnan yaje ganinta shikenan ya sauya ashe har an fara asirce shi wlh bazeyiwuba sam " ta jawo wayarta ta kira alhaji,yana dauka tace "alhaji kataho gida ba lpya " hularshi kawai yasaka ya nufi gida a 360.... [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 1⃣5⃣ Rakiya tace "ni bansan me ya kaikiba duk matan da ke yawo a katsina ga sunan birjik in auren hadin kikeso ki sama mishi a dangi mana amma kinje zakija jubo wa kanki masifa, ke da danki sede kallo dan ita zata zama uwar ke kuma matai" Hjy ta cire dankwalin kanta tana fifita da hannu wani gumi ne ke tsatstsafo mata tace " wlh rakiya kamar ammin asiri inata tunanin yarinyar da zan turashi wurinta se ita kawai tafadomun kuma naji inason abun amma tunda naga yanata rawar kai naji abun ya siremin, kibari de alhaji ya shigo bazaai bikin nanba wlh " Rakiya ta tashi tsaye "to nikam zanwuce karya sameni anan Allah ya kyauta" Dasauri ta zuri ta kalminta tabar gidan. Baa dade ba alhaji ya shigo dasauri yanata tunanin me ke faruwa, Yana shiga dakinta ya ganta se kai kawo take tana hada zufa yace "wai lpya de? Mi yafaru NE naganki hargitse " Ba wani tunani tace "alhaji so nike a fasa auren khalil, kuma a anso masa duk kayansa " Ya Saki baki yana kallonta yace "kina da hankali kuwa? Yau saura sati biki kike wannan maganar anriga angama komi se kice a fasa? Ya jawo hannunta ya zaunar daita shima ya zauna yace "inajinki " Tace "wlh alhaji se anfasa auren nan gabadaya duk gari fada ake danginsu yan asiri ne ni kuma inason dana dan haka dole a fasa shi " Ya game hannunsa biyu ya saita su akan geme yana nazarinta yace "wannan ba magana bace kide nemo wani abun fadin, kuma aure kamar anyi angama ne " Cikin tashin hankali tace "alhaji ya zakaimin haka? Inace ni na hada abun to yanzu na raba ai shikenan" Alhaji ya zuba mata idanuwa he can't seee sense in her brain, yace "hjy are you out of your sense ?" Tace "ni ban damu ko kakirani mad person amma a fasa aurennan kawai " Ya tashi tsaye yana tafiya yace "ni inada hankali na inke naki ya bar jikinki, wa zan tura ya tunkari dattijon nan da wannan maganar? Mutane masu mutunci masu halacci, ki gama duk haukanki ki dawo dede na gayamiki, ni na fita wurin sanaata" yayi tafiyar shi da ido kawai tabishi ita yake kira mahaukaciya, toyayi kyau, ta jawo waya ta kira khalil, Yana school yayi saurin baro makarantar saboda muryar ta da yaji some how. Yana zuwa ya shiga dakin yana binta da kallo dan haryanzu bata tashi daga zaunen da take ba yace "hjy lpya? " Ta sauke tagumin da tayi tace "khalil ni na hada aurenka da faseelat yanzu kuma banason kasancewar sa " Yace"bangane ba hjy" tace "nade fadamaka ka gaggauta zuwa kasamu alhaji kace kafasa " Yayi sauri ya tashi tsaye cikin tashin hankali, how he will live with out faseelat se kawai ya duke akan gwiwoyinsa ya hade tafukan hannayensa yace "hjy Dan Allah kiyi hakuri inma wani abu ya faru be dace kiyi wannan hukuncin ba, kiyi hakuri dan Allah wlh inasonta hjy " tatashi tai kanshi ta falla mishi mari tareda cewa "shasha kawai katashi kaje kai abinda nace tunkan in saba maka" Idanuwan khalil cike da hawaye hannunshi daya dafe da kumcinsa ya tashi tsaye ya fita daga dakin yanata zazzaro ido saboda tashin hankali, direct shagon alhaji ya nufa, alhaji naganinshi yasan ba lpy ba ya ja hannunshi ya fito dashi waje, suka matsa can suka zauna kan wani slope, Alhaji ya fara magana "ka rabu da maganar saratu mutane kawai ke zugata, ita kuma ta dauka ka kwantar da hankalinka ka je ka cigaba da hidimiminka " Khalil yace "tace dole se anfasa shi inde inason zaman lpy " Alhaji yayi murmushi "kayi hakuri da abubuwan da zatai tayi komi ze wuce, nide ne me daura auren kuma se an daura " Khalil jiki sanyaye yabar wurin be koma gida ba har dare koda ya koma ta rufeshi da fada alhaji ne ya saka ta dole tai shiru shikenan ta dauki fushi da khalil da alhaji ta dena bacci da duk wata hidima, Yau kwana ukku kenan ana jidali amma da alamu de aurennan se anyi shi, danhaka ba bata lokaci ta tafi gidan rakiya suka shige daki, Hjy tafada wa rakiya yadda ake Ciki rakiya tai shiru can zuwa tace "akwai mafita " hjy tace "tame? " Rakiya tace "kawo kunnenki kiji "hjy ta mika kunne rakiya tafada mata, se hjy tai kasake rakiya tace "Allah kuwa hankalinki kwance ba wani tension " Hjy tace "kuma fa kai Nagode kawalliya shiyasa nike sonki" suka tafa hannu hjy tace "bari natashi na tafi se Kinzo har hankali na ya kwanta?"ta tashi ta tafi. Shikenan hankali kwance ta cigaba da hidimar biki. Se kuma lokacin ta sakarwa alhaji da khalil mara, Faseelat da friends nata sunata shirye shirye kuma tunda ta dawo ummi ta cigaba da nata gyaran ,gaba daya faseelat ta rame saboda tunani har yanzu ko digon son khalil babu a ranta tayi adduar tayi adduar shiru haryanzu batajin sonshi, duk wanda ya ganta se yayi tunanin ko rabuwa yasata rama kuma de it's normal thing mafiya yawan amare na rama,. Yau saura kwana biyu biki yan biki tuni suka fara cika gida mutanen Niger su dije da ammah dasu fadila duk har suniso, anata hidima faseelat tasha kunshi anyi mata relaxer da kitso jelar gashin har kafada,tayi kyau sosai, shima angon duk ya rame yayi wuri -wuri dashi saboda hidima, abubuwa sunyi yawa, Yau din kuma akaje akaiwa faseelat jere, anata yaba kyan kayan har dakin khalil ansakawa kujeru da karamin gado. Gobe NE daurin aure dukda de bawani event amma maza zasuuyi walima ita kuma faseelat yau sukayi setting, wannan yasa duk suke busy khalil rabindshi ma da faseelat tun jiya, Can bayan Maghreb alhaji yaji duk bejin dadi tunda hjy ta sako fitina hawan jininshi ya tashi hakanan yake shan drugs be kwanta ba, yau abun yayi yawa gida ya dawo ya shige daki ya kulle, bawanda ma yagansa suna can ciki suna hidima, Yayi kwance yana dafe da zuciyarshi yana meda numfashi, Sega rakiya tazo hjy saratu ta jawota kofar dakin alhaji dan privacy, suna magana kasa kasa rakiya tace "inafatan kinnyi duk yadda malam yace? " hjy saratu ta babbake da dariya "yo mi zanjira? Kede Allah yabarmu tare "suka cigaba da magana alhaji yanajinsu, gabadaya tunda suka fara magana hankalin shi ya tashi nan ciwonshi ya taso haikan, yanata meda numfashi yana fiddo, suko su hjy suna Gama magana sukabar gun bayan Sun kamo wata fira daban, Alhaji ko zuciyarshi kamar zata fashe haka ya keji dandanan yafara karanto hailala yana ta memetawa har ya cika, Se bayan ishai sosai wajen karfe 10 :30 hjy taje kofar dakin tasan de yanzu yaisa ya dawo ta fara kwankwasa kofar shiru gata kuma a kulle daga ciki, se ta koma ta window ta haska torchlight saboda ba haske dakin seta hango alhaji kwance, tai ta kiran alhaji amma shiru ta kwartsa ihu "ni yau nashiga ukku na Lalace ni saratu alhaji ya mutu " ihunta yasa duk kowa ya fito su siyama da sauran yanbiki duk suka yo out, kowa nata sallallami suna leka windon itako ta zube kasa tanata ihu, siyama na kuka takira khalil ta fada masa ,hankali tashe yayo gida da temakon zarto aka yanke kubar suka shiga dakin, alhaji de ya mutu, kuka kawai sukeyi ba yaro ba babba dandanan labarin mutuwarshi ta game dangi da yanuwa, Su ummi tunda akadamata tafara hawaye, Allah kenan me iko akan komi, shine kadai yakeyin komi a duk lokacin da yaso,mutuwa bata da notice kuma baajin alert ko wani sign zuwa kawai take, ana gobe daurin auren dansa shi kuma ya mutu, Allah yajikan musulmai ya musu gafara. Su faseelat anbaje kan bed itada friends da dangi labarin aure kawai suke yadda zasu kula da mazajensu se ga ummi da wannan labarin suma Sukai jingum jingum. da karfe bakwai aka kai alhaji gidanshi na gaskiya, sabon gida inda mutum ke girbar abinda ya shuka. tare da baba babba akai janaiza bayan sunkoma wurin zaman makoki shi da daya daga cikin wakilan khalil Sukai magana akan daurin aure zaa dagashi se next week, Waccan dattijon ya juya ya na kallon khalil da kanshi ke sunkuye hannunsa kan gwiwa duk Bayan seconds yana share hawaye, ya girgiza kai. Hjy saratu da siyama sunsha kuka kuma suna kanshi gidan biki yazama gidan makoki ,bayan kwana ukku da yawa daga cikin yanbiki suka koma gida kafin ran bikin yayinda yan niger tuni sunkoma gida senanda 4 days din. Tunda abun Yafaru khalil ya sake komawa wani kala dan haryanzu a hurhurce yake, faseelat de takirashi ta mai gaisuwa, har yanzu basu ga juna ba, ************* Bayan kwana hudu yau daurin aure yan biki tuni duk sundawo abubuwa ake da sanyin jiki, Taro yayi taro a masallacin abu ubaida, bayan gama salla aka daura auren khalil usman da faseelat maaruf akan sadaki dubu 40 lakadan ba ajalan ba. Ango khalil ansha tsadaddun hill din corver shoe's hakan yasa ya kara tsayi yasha milk shadda, as usual hular nan na kusa da ido se washe baki yake yana gaiswa da mutane a bangare guda akai walima da hotuna. Bangaren amarya faseelat ............ yo Anya tayi wanka ma ita 🤔 [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 1⃣6⃣ *dedicated to umar dalha my bazawari 😂 & all golden pen members luv u all* Faseelat kau kukanta take ta sha tunda garin Allah ya waye bawanda besa baki ba amma taki tai shiru, da yake tana gidan baba babba,dan nan sukayi setting kuma nan zaa dau amarya, Matasan yanmata irinsu fadila husna da manya irinsu fatouma da rahma Sun sakata tsakiya suna ta kallo kowacen su taci gayu banda faseelat, sun rasa kukan me take saboda cikinsu bawadda tasan batasan auren se fadila kuma bata fadawa kowa ba, Baaba ta shigo dakin taga haryanzu faseelat bata bar kuka ba taje wurinta ta zauna faseelat ta dago jikakkun eyelashes dinta ta zuba mata amma kanta na a sadde, baaba tace "kiyi hakuri haka faseelat Kowa da kikagani dakin miji seda yaga irin wannan ranar, nasani akwai damuwa saboda rabuwa da iyaye amma hakuri akeyi, yanzu kina ta kuka so kike ciwo ya kamaki ne? " Faseelat ta girgiza kai ,baaba tace "Tom kiyi hakuri ki tashi kije kiyi wanka tun dilkar safe har ta bushe jikinki kinki ki wanka kitashi, nasan zuwa yanzu an daura aure, kitashi ki shirya kuje gidan ummi wurin waazi kafin dare " Faseelat hawaye suka kara zuraro mata ta share duk wurin Sun zubamata ido fadila ma ta danyi mata kwalla saboda ita kadai tasan reality na abun, Rahma cousing dinta yar ban dariya bata da kunya ko kadan tace "baaba kubarta tayi kuka zata je gidan Sandar famfo ku barta tayi "yanmatan suka fashe da dariya, baaba ta girgiza kai taja faseelat har bakin toilet seda taga shigarta sannan ta bar dakin, Tana fitowa wanka wata kawarta makeup artist ce tai mata kwalliya, tsantsarar rar kwalliya wadda me karamin tunani baze iya ganinta ba, ta saka lace wanda daka ganshi kasan dole yayi tsada, white and red ga uban stones jikinshi head din ta ja, haka purse dinta da takalminta se tayi gyale da dankwalin lace din, wow sukaita fada, nan fa suka fara shooting pictures cikin farin ciki itako hjyar ko murmushi amma kuma tanayin kyau, Kawarta ta zainab ta raba gefe ta kira abokin khalil ta fada mashi yazo ya daukesu zuwa gidansu faseelat din , Aliyu yaja khalil gefe daga cikin friend yafada mishi zeje daukar su faseelat, khalil ya dade besa sanyin idaniyar shi cikin ido ba, yace bari su shiga motar Mohammed su tafi haka akai har kofar gidan baba babba, aliyu ya kira zainab se gasu sunfito tunda suka fito yake kallonta feeling like going to hug her, suma mazan ita suke kallo sunajin inama tasu ce, Itako faseelat da dai daya take jefa kafa jikinta a matukar sanyaye shikenan fa ta zama tashi mallakinshi, har suka isa bakin motar khalil be dawo daga shock daya Shiga ba, yanayin kamshin wurinne ya dawo dashi tunaninshi saboda yadda faseelat ke zuba kamshi, Friend dinta suka fara zaulayarshi ango, ango!, ya dan dara zainab taja hannun faseelat har gaban khalil, kanta sunkuye, Kasa magana yayi sede kallonta kawai da yake a sannu ta dago Sukai 4 eyes, itama ta kura mishi ido kamar tana kallonsa nayan seconds wanda kafin ta dauke ido har aliyu ya masu picture wanda sekace shahararrun masoya ne wadanda suke cike da dokin juna haka pic din yayi, Duk yadda yaso ya dedeta Yamata magana yakasa haka suka Shiga mota suka wuce gida, Ummi na ganinta tafara koda ta "amarya!amarya !kinsha kyau yau se gidan ango khalil " Faseelat ta kwabe fuska zatayi kuka ummi ta jata jiki tana mata dariya gabadaya mazajen gidansu cikin damuwa suke especially ya omer da suka matukar shaku da juna. Wata malama aka gayyato tayi waazi waazi me shiga jiki Wanda kacokam ya tafine akan hakkin miji akan matarsa. faseelat waazin ba karamin shiga jikinta yayi ba se kuka take har ummi tayi iyayinta taki tayi shiru, ummi ta aika akakira mata omer yashigo gidan kai tsaye yayi dakin abba inda akasaka faseelat, Ummi tace "gatanan taki tai shiru kuka -kuka tun jiya kila kai ka iya mata magana tai shiru danni kam nagaji "tatashi tafita ta basu wuri. Ya matsa wurinta tafada kan cinyarshi tana kuka, idanunsa jawur ya tallabo kanta yana sharemata hawaye da kyar yayi kokarin cewa "it's okay plss " Yana cigaba da share mata hawaye, ya dan samu tayi shiru yace "why all the crying? Bakince zaki'iya ba?,yanzu dole kiyi hakuri kuma be dace kina kukan nan ba zaki daga ma kowa hankali, kiyi hakuri hakanan"tai shiru tana ajiyar heart ya cigaba da cewa "inafatan zaku zauna da mijinki lpya, ki daure kiyi masa duk biyayya zakici ribar biyayya " Ta daga mishi kai tana kara janyo hawaye ya share mata ya dagata tsaye yakama hannunta sukabar dakin har dakin faseelat Wanda su ammah ke ciki yanzu, seda ya zaunar daita sanan yafita idanunshi jawur, Ammah da dije suka fara tasu nasihar "faseelat yanzu kinshiga cikin inuwar aure, akwai nauyiyyika da ke kanki wanda da baki saba da suba, mijinki na da hakkoki akan ki ,wadanda basu da iyaka, an ruwaito daga Aisha R. A tace manzon Allah (S. A. W) yace"da akwai wani gyambo a jikinsa Wanda yake fitar da ruwa da jini me wari tarika saka halshe tana lasar sa, bata biya shi hakkin sa ba" kuma antambayeshi rasulillahi acikin mutane wa yafi hakki akan mace yace mijinta. Ki kiyaye ganinsa, jinsa, da dariyarsa da damuwarsa, ki zamo masa mace tagari wadda da ya kalleki koda anbato masa rai duk damuwarsa zata gushe, faseelat mijinki shugabanki ne, jagoranki,ki masa duk wata biyayya kibasa dukkan girma domin kuwa shine wutanki shine aljannarki.... nasiha suka cigaba da yimata me Shiga jiki wanda ya tasomata wani kukan, Da dai daya suka rika barin dakin suna fita dije ce tabata wani turare tace, taje tai wanka dashi, Bayan ta fito wankan ta saka wata bakar lace atamfa me bakin lace purple da stone fari, tayi kyau sosai sede idanunta har Sun kumbura, suka fita, ya omer shi ya kaisu gidan baba babba, itada friends dinta, Suka cigaba da hidima da friends dinta masu zuwa da sukayi aure. ana Maghreb aka sakata tai wani wankan shima da wani kalar turaren a ciki, gabadaya duk inda ta gifta kamshi ne. Lokacin har anyi ishai, su ammah da baaba dasu dije dasauran dattawa kowa albarkacin bakinsa yake ta fada, Har yan daukar amarya suka zo dije tashigar daita mota se gidan ango khalil, Suna isa aka fiddota kanta lullube suka shiga ciki daita, friends nata na gefenta dattawa duk sukabar gurin rahma se ta bargaza take "wato amarya kina ban tausayi, yau zakiga Sandar famfo har kisha ruwan cikinta, wayyyo Allah sarki amarya "wata kawar faseelat taja rahmar waje bayan ta mata karyar ana kiranta da kyar ta jata suka bar gidan, faseelat de shiru kawai take tana ta tunani, suko yanmatan suyinan suyinan cikin gidan antayar masu inji sunata daukar hotuna, se yaba kyan gidan suke ana haka ango ya shigo da abokansa, Akai siyen baki dubu 15 suka kwashi yanmata zuwa gidajen iyayensu. Ango khalil besan yanda zekira yanayin da yake ciki ba dan ya rasa me ya keji, a hankali ya matsa gaf daita kanta rufe da gyale hawaye na diga daya bayan daya. Bazato sede taji ya sdora hannunshi kannata , Yace "faseelat ina matukar farin cikin mallakarki da nayi, inafatan Allah yabamu zaman lpya, ki tashi kiyo alwala muyi wa Allah godiya da ya nuna mana wannan rana me dumbin farinciki da tarihi a gunmu " hakika ba abinda ke saurin karyar da zuciya taji tana tsoron mahaliccinta irin waazi jin waazi na gyara zuciya ya wanko ta tasss lokaci daya, waazuz zukan da tasha kawai ke mata yawo aka. a hankali ta yaye mayafin jikinta ta tashi zuwa toilet, yabi bayanta da kallo yana hadiye yawu yellow din cotton material ne jikinta me zanen baki anmata gownt dashi telan yayi kokari ya zana jikinta sosai a dinkin wannan yasa rigar tai zaune a jikinta, kugunta yabi da kallo Wanda yafara gani yau nan take duk yanayinsa ya sauya. Be zauna ba yafita yayi amfani da toilet din waje tana fitowa ya shigo dakin yanata binta da kallo ta yafa gyalenta ya jasu salla rakaa biyu ya dafa kanta ya mata addua, itama tanata yin tata har ta shafa sanan shima ya shafa, Ta tashi ta koma kan bed shi kuma ya zare rigar shaddar jikinshi yabar singlet ledar kazar da ya shigo daita ya dauko yaxo ya budeta kasan gadon yace "amarya bismillah " ta girgiza kai tare da cewa nakoshi " bawani rarrashi ya zauna yaci kazarshi faseelat se kallon shi take tanajin wani iri da abun yaso tabata seta juya ta kwanta. shi ko da yakoshi sauran ya tattara ya aje yaje ya wanko bakinshi tareda yin alwala ya dawo dakin ya kashe light ya hawo gadon , Can kusa daita ya matsa ita har baccin gajiya yafara fizgarta taji ya zagaye hannunshi zuwa cikinta. Bata ce komi ba se bude ido da tayi da yake ta bashi baya, wani abu takeji tadan tattara natsuwarta bakome bane se hannunshi da yake rawa rawa, ahaka ya fara shafo kugunta zuwa saman kanta hannunshi na kyarma ya zare dankwalin kanta yana Shashshafa gashin kanta dukda kayan dake jikinta ba karamin dadi yakeji ba, a sannu yakai hannunsa saman tudun breast dinta yana fidda numfashi, yayi kokari ya sa shi cikin rigar yana shashshafa saman nonuwanta, jiyayi rigar na takurashi cikin matsananciyar kyarma yaja ziff din rigar rigar ta bude yafara yawo da hannunsa kan lallausar fatar jikinta da tafi ta jariri laushi faseelat tayi kasake wani abu na mata yawo a cikin kafa, lokacin da hannayensa suka je kan breast din se jikinshi ya kara matsananciyar kyarma ya tallabo su yana matsawa yana fidda numfashi ko 2 mint ba aiba faseelat taji ya kankameta yana fidda numfashi da mourning,jikinshi se rawa yake. Faseelat abun be dameta ba sede rikon da yamata gam ya takurata se da yayi 2mnt ya sassauta rikon da ya mata a sannu bacci ya dauke Shi. Faseelat ta dade sannan bacci ya dauketa saboda wasan da yadanyi da breast dinta yasake jefa ta wani yanayi fiye da wanda take ciki a da. Da asuba ya tashi yayi wanka ya tafi masallaci khalil me son ibada ne duk da gajiyar jikinshi seda ya tafi masjid, itako alwala kawai tayi ta tada salla tana gamawa ta bingire gurin bacci, yana dawowa ya haye gado dan bayason tashinta, yana kallonta kamar yaje ya rungumeta bacci ya daukesa. Karfe 7 saura wayar shi tafara ring yana dubawa yaga hajiya ce, ya dauka ido cike da bacci, hjy tace "kazo yanzunnan inason ganinka" Dole ya tashi yafita zuwa kiranta. *Ina me ba makaranta wannan buk hakuri duk me son cigaban buk din ze biya ta hanyar tura 200 zuwa ga wannan account number din.* *Account number 3128737902* *account name Amina lawal* *bank name fist bank* *ko ki/ka tura 200 zuwa ga number ta 07063721063* ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *I'M VERY SORRY FAN'S* *RAGGON MIJI daga yanzu zaku biya 200 domin samun cigaban wannan buk din, ayi hakuri plss, nasan masoyana da yawa zasu siye ne badon dadin buk dinba se dan kawai soyayyar da suke min, inafatan zaku biyoni danjin karshen labarin domin ba muyi komi ba aciki,nagode da soyayya* *Donjin karshen novel din se ki/ka tura 200 ta wannan account din* *Account number 3128737902* *Account name Amina lawal* *first bank* *Za kuma kuiya turo katin 200 din ko VTU ko share&self,duk ta wannan number 07063721063* *se ki/ka turomin screen short da suna dan in gane mace da namiji* *kadan daga cikin abinda ze faru a gaba*...... "khalil yakamata ka nemi magani ni se nake ganin kamar baka lpy" Khalil yace "lpy ta lau kuma ni banison in fara shaye-shayen magani nafison ki saba dani ahaka"............"fahad! Fahad! kadagani dan Allah kamar kukan amira nakeji, " ..................cikin kuka tana girgizata tace "amira ki tashi kitashi plssss karki tafi kibarni"ta bingire zaune tana kuka "seda nace kadaga ni kadaga ni " "kinsan wlh hjy ki ka kara rikemin miji har wannan lokacin se ranki ya baci"........."mommy! Mommy ki temakamin plssss faseelat ta cuceni............... *Zaku samu cigaban ta hanyar tura 200 ta wannan account number 3128737902* *ko ki/ka tura katin 200 ta wannan number 07063721063* *your beloved faseelat is waiting for you in paid group* [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* 1⃣7⃣ Fitarshi ta tada faseelat daga bacci, ta tashi tafara yan gyare -gyaren gidan har ta gama ta shiga toilet tayo wanka, tana fitowa ta danyi shafe-shafe sama-sama ta saka riga da sket na atamfa jar atamfa tayi mata kyau sosai dukda de bawani makeup sosai tayi ba ta fesa perfumes ta haye saman gado ta jawo wayarta tabude data, messages nagama shigowa tafara shiga group din "mijina aljannata"wanda maman amira tabada aka sakata saboda ana matukar karuwa sosai saboda firarsu da posting da ake musu duk akan mallake mijine, kwatsam se taga message din maman amira tace "I'm back friends thanks for your dua,mundawo lpya se kunzo ansar tsaraba" Faseelat tai murmushi tayi mata magana a PC "anty barka da dawowa, inafatan kundawo lpya" Bayan yan sakonni maman amira tabude message nata ta tura mata "lpya lau faseelat ya kk" Faseelat tace "lpy ta lau ina diyata amira?" Maman amira ta dauki pic din amira dake bacci ta turawa faseelat tace "gata tana baccin safe" Faseelat tabude pic din "wow "tafada ta dade tana kallon pic din itade Allah ya sanya mata son amira, ta turawa maman amira "sleeping angel knan anty amira tafi ki kyau sosai kamar bake kika haifeta ba " Maman amira ta tura mata smile face tace "nabaki ita ,ai amira duk daddinta ta dauko don harma ya fita kyau " Faseelat tace "Allah sarki" Maman amira ta tura mata pic dinsu ita da mijinta da amira a kasar waje Faseelat na ganin pic din seda ta mike zaune ganin handsome man din da ke acikin pic din tadade tana kallonshi, sannan taturawa maman amira "wow kunsha kyau wlh, anty kinyi dacen miji " Maman amira tai dariya tace "nasani faseelat shiyasa nake mutuwar son shi kuma nake kokarin faranta mashi rai kullum ,kema Allah yabaki kamar shi. Faseelat tai murmushi "anty kenan aini jiya aka daura min aure " Maman amira tace"kice amarya kike to Allah yabada zaman lpya da kazantar daki, bari na sauka se munkara haduwa" Faseelat ta tura mata "amin anty to semun kara haduwa" Itama se ta kashe datar ta, ta koma ta bude picture dinsu maman amira tana cigaba da kallon mijin Nata, yana dariya ya dan rike kumatun amira, itama maman amira ta riko hannuwanshi dikkansu sunata dariya, ta sa hannu ta shafi pic din tace "my dream husband " Ta kure mijin da kallo ,fari ne sosai sumar kanshi baka kirin tasha gyara yana da dogon hanci da idanunshi farare matsakaita labbanshi tabi da kallo they are pink in color, tabi fararen hakoranshi da kallo dariyar ta mugun yi mashi kyau,se kawai ta Saki murmushi, se kuma ta tuna da fuskar nata mijin, Wanda so daya ta taba ganin dariyar shi, ta kuma tuna darensu na jiya, tadanyi shiru tana nazari tama saka wayar a key, cikin ranta take tambayar kanta miya hana khalil kusantar ta jiya? Romance only amma shikenan tana karantawa a novels yanda maza keyin release kenan har ya samu gamsuwa a taba ta kawai, tai shiru can tace "maybe dan yana farin shiga ne zuwa gaba nasan ze fahimta" Ta tashi ta koma falo ta bude pic dinsu maman amira tai zooming fuskar mijinta ta cigaba da kallonshi. Khalil na shiga gida dangi wadanda basu tafi ba suka fara zaulayarshi "ango kasha dadi ina kabaro amaryar "ko ansasu beba ya shiga wurin hajiyar, Hjyar na wanka se ya zauna jiranta har tafito, tana zama ya duka gaisheta ta amsa tana kallon fuskarshi so take tagano wani abu amma bata fahimci komi ba tace "ya kwanan faseelat? " Yace "lpy lau " tace "yayi kyau, dama bari nai agama biki kadan natsu tukunna inmaka maganar, kai ne zaka cigaba da zama a shagon mahaifinka saboda ni ban yadda kabarwa wannan yaron shagon shi kadai ba, donhaka nakeso ka rika zama da kanka shagonma se yafi bunkasa. " Tunda take magana yake kallonta, zuwa yanzu yagama gano hjy batason faseelat, yace "amma hjy kinsan ina zuwa school kuma da na dawo dole ina bukatar hutu, gaskiya hjy bazan iya ba, kibari zansamu wani yaron se inhada su da salen " hjy tuni tacika tai ta tum tace "khalil ni kake fadawa cewa bazakaiyaba? Ni khalil? Lalle Kayi aure ai dole ka nunamin ka girma" Hankali tashe yace "hjy kiyi hakuri Dan Allah ki fahimceni wlh abubuwa cabe min zasuyi " Hjy tana banka masa harara tace "jira kaji khalil kai ba kai girman da zaka bijerewa abinda nasaka ba, dole ko kaki ko kaso se kayi Kana jina ai" Khalil yace "naji hjy sede senan da sati zanfara zuwa lokacin na koma school tunda ina hutu yanzu" Ta ballamai harara "ni zaka fadawa kana hutu? Toni bansan wannan ba goben nan zakafara fita sakare kawai " Kamar zeyi kuka yace "to hjy "ya mike ze fita yasan inhar yana son zaman lpya toyayi yadda tace kawai inba haka ba yabani da masifar ta, don duk ta sauya ko dan wasan da suke na uwa da da anbari saboda aurennan. tace "a, a ina zaka? Dawo kazauna gashi can ana hadama amarya breakfast se katafin mata dashi " Ya dawo ya zauna ba dan ya soba, shi gabadaya kanshi ya kulle besan taya ze shawo matsalar hjy ba, ya daga kai ya kalli agogon bangon da ke dakin karfe takwas da minti 5, so yake ya koma wurin faseelat amma ba hali, yana nan zaune aka gama abincin, aka zubo shi a cooler har siyama tafita hjy takirata "jeki zubo ma yayanki yaci nashi anan " Khalil ya dago yana kallon hjy, ya daure yakama bakinshi yayi shiru aka zubo mishi ya fara dan tsakura. ummi kau sama-sama tai bacci tunanin ta kacokam ya tafi ne akan faseelat, ya daren su ze kasance, har garin Allah ya waye, zuwa yanzu zuciyar ta nabata faseelat na bukatar temako saboda abubuwan da take tunanin Sun auku, tagaza hakuri taje ta samu fatouma ,tabata wasu magunguna a leda tace [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* 1⃣8⃣ Tace fatouma" kede ba yarinya bace dukda bakiyi aure ba amma zakiiya gane wasu alamu in wani abu yashiga tsakanin namiji da mace, kije gidan faseelat inde kinga wani sign to kibata wadannan magungunan duk jikinsu da bayanai tayi amfani dasu,amma wannan karkibata keda kanki nakeso ki dafa mata shi ta shiga nasan ita bata iya komai yanzu" Dije tashigo dakin tace "haba yaya, fatouma zaki aika gyara ?ai abun ba na yara bane ba, bani ke fatouma i tafiyarki ni da kai na zani, maybe ma Tana can ita tana sanaar kuka". Fatouma sam bataji dadi ba taso taje tayo ganin Kwam tana tuttura baki tabar dakin . Dije ta sabi hijabinta tanata sauri ummi tace "wlh dije jiya banyi barcin kirki ba inata tunanin faseelat, tundazu nakeso nakirata amma se nafasa Don karta kara tadamin hankali " Dije tagama kimtsawa tace "nide natafi ki kwantar da hankalinki insha Allah lpyarta lau "tafita zuwa gidan. Mashin na ajiye ta tafara kwankwasawa ,faseelat na tsakiyar kallon pic din mijin maman amira gabanta har wani dukan ukku ukku yakeyi taji ana buga gida, tai sauri ta ajiye wayar tatashi taje tabude kofar, wa zata gani ta rungume dije tana jawo hawaye, dije ta jaye ta daga jikinta tace "miye kuma na kuka? Daga zuwa na karkisa inkoma " Faseelat ta share hawayen tai tsaye dije tace "to nan zaki barni muje ciki mana" Faseelat tai gaba tana tafiya, dije tabi tafiyarta da kallo tanaso ta gano wani abu amma lpya lau ,suka Shiga ciki, Suna zama dije tace "ina megidan? " Faseelat tace "bayanan ai ya fita tunda safe" Dije tace "halan jiya bemaki komi ba ?" Faseelat ta dukar dakai tana jan yatsa dan kunya ta girgiza kai, Dije tai shiru tace "to yanzu de ga wadannan magungunan da zaran ya kusanceki kiyi amfani dasu,sannan faseelat plss kirike sirrin mijinki da gidanki ko umminki bakomi yakamata kina fadamata ba kinaji ai?kuma ki kula da jikinki, ke me kyau ce Allah yamaki kira, karkiyi sake kidage kindega yadda yaya take dukda ta tsufa, amma bata daina gyaran kanta ba, daga karshe kiyi hakuri da yadda kikasami mijinki kinsan kowa da irin yadda Allah ya halicceshi, ko yaya yake kiyi hakuri duk sadda ya nemeki ki amsa kira, kinsan malaiku na tsinewa macen da mijinta ya nemeta taki, da wadda take cewa tana haila, ki kula sosai, mu kuma yau dinnan in Allah yayadda zamu koma nasan se munzo suna kuma" Faseelat tafara hawaye , dije tace "nide yanzu ma zantafi seki tayi ke daya, "tamike tsaye, faseelat tai sauri ta rungumeta dije na aikin rarrashi tasamu tabar gidan. Bata dade da fita ba khalil yashigo faseelat na zaune tayi tagumi tana kuka yana shigowa tai shiru, tana goge fuskarta, silver cooler dake hannunshi ya ajiye ya je wurinta, Ya zauna kujera daf da tata kanshi kusa da fuskarta yace "lpya faseelat? " Tai shiru yace "I'm sorry natafi nabarki hjy ce ta kirani ga breakfast tace akawomiki " Faseelat ta mike kurum batare da tace komi ba ta nufi kitchen ta dauko plates da spoons ta kawo tana cikin zubawa yace "ki zuba kici kawai ni naci abinci " Tadago ta kalleshi ta meda kanta tazuba ta zauna tanaci asannu, ita faseelat cin abincinta yanajan lokaci koya takejin yunwa bata iya cin abinci da sauri ba, Yanzu haka yunwa takeji saboda rabonta da cin abinci tun jiya da safe, tanacin abincin ya kuramata ido tundazu yake kallonta gabadaya shaawarshi tagama tasowa , Itade cin abincinta kawai takeyi bata ko kallon wurinsa, ta dauko spoon zata kai baki ya rike, takai duba wurinshi yana mata kallonnan me ban haushi ya zukunna gabanta ta sakarmashi cokalin ya debo abincin ya kai bakinta tai sauri ta sadda kai, yace "kunya ta kikeji ne? Bayan munzama daya nazama ke kinzama ni " tai shiru ta kyaleshi yakura wa tudun boob's dinta ido can zuwa ya ajiye spoon din yace "it your food I'm leaving the room" ya tashi dakyar yajanye jallabiyar jikinshi yajuya ya tafi toilet, Faseelat ji tayi duk abincin ma ya fita ranta, seta tashi ta kai plates din kitchen tadawo taga jallabiyarshi yashe kan kujera taja tsoki ta dauketa ta meda bedroom tana mita itafa bata saba da kaude kaude ba dakinta ita kadaice kuma basuda yara masu bata wuri. Yana fitowa ya shiga bedroom din saka kaya itakuma tahau gado ta dan kwanta tayi bacci, Ya dauki towel karami yana goge lemar jikinshi yana kallonta idonta a rufe yake tana sauke numfashi da dai daya ,ya juya ya tafi bakin gadon yana kare mata kallo tunda ga kafa har kai, Dasauri ya haye gadon jin motsi yasa ta bude idonta taganshi kwance ba riga daga shi se short, gabanshi bakikirin yake da gashi tai sauri ta rumtse ido zata juya ya riketa ta hanyar zagayeta da hannushi ,hakan ya hanata motsi, idonta a rumtse se kallon Yadda gabanta ke sama da kasa yake ,yakara matsawa daf daita, har nunfashinsu na haduwa bazato taji bakinshi kannata yana tsosar nata bakin with passion ,hannunsa kuma na yawo saman jikinta touching every where faseelat farko abun haushi yake bata saboda yadda hanninshi ke rawa yana shashshafata tunda ya fara massaging breast dinta taji shaawarta ta motsa, aiko da shi kadai ke kissing din se jiyayi itama tafara kissing nashi tasa hannu ta tallabo fuskarshi ta cigaba da lasar koina a dimauce, shikuma yana massaging nata, ko minti biyu baaiba ya kankameta sosai yana gurnani faseelat ko a matukar bukace take yanayin matsar da yamata ne ya dawo daita hayyacinta, asannu ya rika sakinta yana kallonta itakuma duk se kunya takamata tai sauri tajuya mai baya ya dora hannu kan kugunta yana shashshafawa saboda yadda yake matukar birgeshi, har xuwa wani lokaci Sannan ya tashi ya shiga toilet wanka, faseelat ji take Kamar tai hauka gabadaya ya rikita mata lissafi yayi tafiyarshi tana kwance tagame hannayenta a kafa ya shigo tai sauri ta gyara kwanciyarta kallo daya kadai yayi mata yafara shiryawa yana sauri yaje yakawomata cefane tayi abinci yana gamawa yajuya wurinta tai kamar me barci yajuya yafita daga gidan, yana fita ta tashi zaune tanata hada zufa saboda marar ta dake ciwo, rasa me zatayi tayi takoma ta kwanta tana juye juye, har kusan 30 mnt, ganin ba mafita ta tashi tashiga kitchen ta kunna gas ta dora ruwan zafi suna danyin zafi ta sauke, ta zubo su hakanan a cup tanasha da zafi zafi, dandanan tahada gumi, marar ta dan rage ciwo, ta tashi tashiga toilet tawatsa ruwa da ruwan zafi, tadawo ta saka kaya amma dukda haka she's not alright, Ta lallaba ta dawo Palo ta dauki wayarta itama batayi zato ba sede taga ta bude picture din dazu, ta cigaba da kallonshi, shine ya dauke mata hankali har tamanta da ciwonta , Karfe 12 da wani abu yashigo da cefane da kaji, tai masa sannu da zuwa ya amsa ya ajiye ledojin ya shige daki, se lokacin taji ciwon maran ya dawo tunda dama ba tafiya yayi ba kallon dream man dinta ne ya shagaltar daita, bayadda taiya ta mike tashiga kitchen saboda yadda marar ta ke ciwo takeso tai suphagett dan ta samu tagama da wuri, ta bude kajin memakon agric kaji setaga na hausa, sam bata cika son kajin hausa ba saboda basu mata dadi kuma sunfi delay gun aiki, ta yamutsa fuska ta wankesu ta zuba a tukunya ta dora ta nane. Tanayin aikin tana yamutsa fuska saboda ciwo, shiko goga yana daki yabaje saman bed yana baccinshi cikin jindadi, Aikin ya dauketa 1hr sannan tagama lokacin har daya da wani abu tawuce toilet tayo wanka lokacin da tafito yatafi masallaci tai sauri ta shirya tafita falon, ta kwanta kan 3 seater tana dafe da cikinta. Yana dawowa yaji kamshi ya kacame dakin, memakon ya shige ciki se ya zauna ya jawo cooler ya na bude abincin yayi sauri ya dago yana kallonta. [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* 1⃣9⃣ Yayi sauri ya dago yana kallonta ya meda murfin kular ya rufe batare da duban yanayinta ba yace "faseelat miye kika dafa haka?" Faseelat tana cikin juye juyenta taji maganarshi kamar daga sama, kamar an dakatar daita tai cak ta tsaya ta dago ta kalleshi ta Kalli kular tace "abinci mana " Yace "taliyar ce abinci? ai ko zaki dafa ta a kalla de kinyi mata ko stew ne amma jallop fa? " Tai shiru tana kallonshi shima ita yake kallo be san wuyar da tasha tai girkin nan ba ta meda kanta kan kujera tace "kayi hakuri " Yace "daga yau kar asake yin taliya ita kadai a matsayin abinci sede ko breakfast domin bana sonta, sannan bana son sakwara, kuma banicin cous cous gabadaya, kuma nafison abinci da wake inafatan zaki kiyaye?" Ta daga kai tana yamutsa fuska saboda haushi yace "ki tashi ki dafamin wani abu " Faseelat ta yamutsa fuska "bazan iyaba banijin dadi " Ya taso da sauri wurinta ya zukunna gabanta yace "subhanallah miya sameki ne? " Ta yamutsa fuska tace "cikina" Yayi sauri ya dora hannu akan cikin Nata yace "wane kalar ciwo yake yi ne? " Tace "ciwo de kawai yake " Ya janye hannunshi ya mike tsaye "bari naje na samo miki magani a chemist maybe ko abincin da kikaci dazunne ya bata miki ciki "Don shima bewani ci abincin ba. Tai sauri ta tashi zaune tace "a, a kabarshi kawai zansamu sauki,ya ma fara barin ciwon " Yace "Tom Allah ya sawwake ,bari na tafi gidan hjy naci abinci acan " Faseelat tace "a gaidata " Ya shiga daki ya dauko key ya fita, Yana fita tabi bayanshi da harara, tace "wai baya cin taliya, cous cous, sakwara, to shinkafa zaai ta ci kullum?wai kullun asa wake ga abinci wake kayan tusa, Allah yakiyaye" Ta dafe mararta saboda juya mata datayi takoma ta kwanta tana juyi, tace "nabani ni faseelat Allah katemakamin in rage feeling " Ta dauki wayarta ta danna kiran ummi, ummi na dauka faseelat ta fashe da kuka, ummi tai shiru tana saurarenta dije ta riga tafada mata lpyarta lau bawani abu da yashiga tsakaninsu tace "faseelat kukanme kike? Kode kinfiso kita tadamin hankali ne? " Faseelat ta rage volume din kukanta tace "ummi ban lpya cikina ke ciwo " Ummi tai shiru tana tunani tabbas dole cikinta ma yayi ciwo tace "to kiyi hakuri mana ze bari kinji ko? " Faseelat tace "ihhhhm" ummi tace "yanzu kije ki dan kwanta ko bacci kisamu kiyi Allah ya baki lpya " Faseelat tace "amin ummi " Ummi takatse kiran, faseelat kuma ta shiga bedroom ta haye gado, tana jiran bacci shiru har kusan 15 mnt ba bacci sede tadanji dama, se ta bude data, kai tsaye tawuce status, ga na friends nata nan wasu sundora pictures din bikinta suna mata best wishes, har ta kai ga number maman amira, ta bude nata, kusan hotuna 5 ta dora fist one amira ce, da karamin short da yar vest kusa da swimming pool tana dariya, na biyun itada mijinta ya rungumeta ta baya kanshi kan kafadarta hancinshi setin wuyanta ita kuma maman amirar na dariya, na ukkun shikadai yana zaune kan wata resting chair yana karanta jarida da Alamu ma besan andauka ba, jikin status din ta rubuta "my only"da emoji na kiss Na hudun Kuma su duka ukun da manyan coat jikinsu da alamu kasar waje aka dauki pic din dukansu sunsha hulunan sanyi suna wurin shakatawa, na biyar shi kadai ya saka jar shirt jikinta an rubuta "luckiest guy" yana tsaye jikin wasu flowers, kasan pic din ta rubuta "my blood my sweet baby, my honey my precious, my life, ur love is increasing in my heart every second in the day," Faseelat se taji wani haushi yakamata ta sake biyo pictures din tana kallo lokacin da taje gun da yake shakar kamshin Aisha zuciyarta har halbawa take tai sauri ta wuce shi tanajin balai -balain kishi, duk tabi tai saving pictures din amma banda Wanda suke su biyu, tana jin zafi cikin ranta ta shiga message din da maman amira ta turo mata yanzu. "amarya ya jiki? " Faseelat ta tura mata "miya sameni? " Maman amira ta tura mata "ciwon first night mana, kinsan wlh ni kwana na biyu asibity kafin a sallamomu dan dinkin da akamin yakai 3" Faseelat tai shiru tana tunani cikin ranta tace kaga jarumai can masu sumar da mata nikam aigani se Allah, dan bana tunanin wanga shantalin ze iya wani katabus. Seta turawa maman amira "anty kenan ni baai komi ba tukun" Maman amira tace "kice har yanzu baa wuce wurinba gaskiya yayi kokari bakowane namiji ke daga kafa ba, to mude ayi a kashe arna muzo gashi 😂" Faseelat tai murmushi ta canza zancen da "anty naga status naku kunyi kyau sosai" Maman amira tace "thank you " Dukansu sukayi shiru Hakan yasa faseelat sauka daga online bayan ta gama medawa friends nata da suka turomata messages reply, se ta shiga group dinsu tanabin charts dinsu one by one, Wata ta turo tambaya wai plss ya zatayi mijinta ya cika takuramata bashi da aiki se sex ita kuma tagaji kuma tanajin zafi , kowa da amsar da yake bata wata tace "ni wlh dama ni, ni kinganni har maganin karfi nake zuba masa a lemon " Wata kuma tace "kiyi hakuri kawai kicigaba da bude masa kafa 😜" Wata kuma tace "ni se ayi wata baaiba kullum sede yajuya yabani duwawu 😏" Wata tace "ni bayason kasancewa dani in yana dakin kishiya ta kullum ne amma ni se ya ga dama" Maman amira tace "ni ko my fahad karshe ne wurin sex wlh se ya kwana yanayi da rana ma inbe je aiki ba be sassautawa, so biyu ina miscarriage saboda jarabarshi" Wata tace "to ke ya kike zama har ya miki illa" Maman amira tace "hmmm wlh inyanaso ko da karfi se yayi, shiyasa nake hakuri ayi ta ruwan sanyi, " Waccan tace "irin haka se ka tsani mutum " maman amira tace "ko sau daya ban tabajin haka ba cos inason abuna kuma yaiya kula da mace " Waccan tace "to kice me tambaya ta samu yaruwa to kibata shawara tunda kuna facing desame problem " Maman amira tace "yo shawara ta wuce wadda momyn annur ta bata, kawai ta cigaba da bude masa kafa yana kwasar gara 💃🏼 sede dole ta nemi kayan matsi da niima saboda kar ya kwakware abun ya koma neman me dadi " Maganganu ga sunan barkatai faseelat tai shiru irin charting dinnan ma kara tado mata da shaawa yake, tafita daga what's up din ta koma gallery ta bude pic din fahad tana kallo, takura masa ido tana ayyana wasu abubuwa a ranta. shi ko khalil na zuwa gidan hjy mutane duk antafi har siyama tayi gida daga hjy se farida Ya samu wuri ya zauna hjy na fitowa tace "lpya kafito cikin ranan nan?" Yana shafa sumar kanshi yace "lpya lau nazo cin abinci ne " Ta zauna "cin abinci anan yo ita faseelat din batayi girki ba " Yace "eh wlh bata jin dadi ne " Hjy tace "miya sameta hala? " Yace "cikinta ke ciwo" hjy ta dan fiddo ido "ashsha Allah ya bata lpya, katashi kaje kitchen kazuba abincin shinkafa ce da taliya da miya sukayi " Ya tashi ya fita hjy ta jawo wayarta ta dannawa rakiya kira, rakiya na dauka hjy tace "kina ganin de lpya lau nifa nafara jin tsoro " Rakiya tace "haba karki wani damu kanki " Hjy tace "to, to se anjima "takashe kiran saboda shigowar khalil ya zauna yana cin abinci hjy nata kallonshi tana nazari. Yana gamawa ya koma gida sede fa shi yana falo ita kuma kurya. Se daf Maghreb faseelat ta tashi ta sakeyin wanka se lokacin ne tasamu taci abinci tayi Maghreb ta zauna tana karatun alkurani har akayi isha i, tayi salla ta sake Shafa turaren da dije tabata tadawo falo tabude data, Shima tunda yafita Maghreb se isha i ya dawo yana shigowa da mashin kitchen kawai yawuce.... Kome zeyo kitchen kuma 🤔 [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* 2⃣0⃣ Yana shiga ya bude tukunya bakomi a ciki seya bude kular da faseelat ta zuba abinci dazun, kusan cike kular take taliya leda guda ce ta dafa ba abinda akaci se dan wanda taci dazun ga uban nama cikinta, hannunshi na rawa ya dauko kular da hannu biyu yafito daga kitchen din zuwa daki ,duk Dade taji dawowarshi amma batasan abinda yahanashi shigowa ba , Tana tsakar charting taji motsin shigowar shi ta na daga kai ta ganshi rike da kula hannuwa na rawa yanata raba ido ,ta mike zaune tana kallonshi kan tayi magana muryarshi na rawa yace wannan uban abincin fa faseelat? Haka zaabarshi ya lalace ?" Cikin mamaki tace "toya zaayi dashi fridge din ba sanyi Kuma ba almajirai unguwar " Hanninshi na cigaba da kyarma yace "kenan nufinki barinshi zaayi ya lalace,to bade a gidannan ba, ni nasan darajar abinci inke baki sani ba " Faseelat ta Saki baki tana kallon ikon Allah cikin ranta tace "sannu almajiri wanda se yayi bara yake samu yana ci ai dole kasan darajarshi ni ko ai bansaniba tunda zanbar suphagett ta kwana" Ta dan yi jimm tace "kayi hakuri duk rashin wuta ne matsalar "ta dukar da kai, Shiko ya samu wuri ya zauna ya tsince kaf naman da ke ciki ya cinye faseelat de ta zuba masa ido tana kallo, sannan ya tashi ya fita daga gidan faseelat tabishi da kallo tace "to Allah yakyauta" Ta tashi ta shige bedroom ta saka kayan baccinta ta haye gado da wayar ta ahannu sunata chart da friends Nata, Shiko seda yayi tafiya me dan nisa yaje wata makarantar almajirai ya basu abincin ya dawo da kular, kusan karfe 9 Sannan ya tada engine ,faseelat ta tashi ta kashe wayarta ta jona chargy ta koma ta kwanta, Can se gashi ya shigo ya cire kaya ya watso ruwa ya dawo ya tsaya gaban gadon, faseelat najinshi amma idonta a kulle ,yana ta bin ta da kallo saboda kayan jikinta sunyi luf a jikinta kana ganin komi nan take ya ji yana shaawarta, be zauna kan gadonba yace "faseelat,!faseelat!! " Faseelat ta bude ido tana kallonshi tace "naam " Yace" kitashi muje muyi kallo mana " Tace "a, a barci zanyi ban lpya " Yace "haryanzu cikin ko de mutafi asibity gobe? " cikin ran faseelat tace kaine asibitin afili kuma tace "a, a zanji sauki ma Kafin goben in Allah yaso " Ya sa hannu ya kwantar da joystick dinshi da ta mike saboda mood da yake ciki yace "tom Allah yasa" Ya juya ya fita falon ya rufe sannan ya dawo ya kwanta bayanta ya jawota jikinshi ya na shashshafata, yana fidda numfashi faseelat dama a matse take dandanan tafara amsar sakonsa, yanata ya mutsarta sannan ya kai bakinshi yafara kissing nata, faseelat ta amshe nashi bakin itama tana tsotsa ita bata san lokacin da take meda mashi martani ba, a sannu takai hannunta kan joystick dinsa da keta motsi tundazu yace "auchhh!! " Ta fara massaging dinta shiko yana nishi, a kasalance ya sabule mata rigar baccinta da wandon ganin surarta yakara gigitashi yakaiwa breast dinta cafka yana tsotsarsu yana wasa da dayan itakuma faseelat idanta rufe tana wasa da joystick din burinta kawai tajita a jikinta suna haka baai ko 2mnt dinba yayi mata damkar da ya saba ya kankameta faseelat ji tayi kamar ta dora hannu aka tasaka ihu tana kwance a saman shin taji yana numfashi alamun yayi bacci, tasa hannu ta zare mashi hannuwa cike da jin haushin shi, ta kwanta tana jin mararta kamar zata tsinke, ta samu ta meda kayan jikinta tana ta tunanin wanga lamari bacci ya dauketa, Tana cikin bacci tai mafarkin fahad mijin maman amira suna having sex, can wajen karfe 4 tafarka jinta jike ta tuna mafarkin da tayi tasaki wani kayataccen murmushi tana dora hannu akan boob's dinta tuna yadda yayita sambatu lokacin da take mafarkin yana sex daita, tana juyawa idonta ya sauka kan khalil yayi dai daya yana bacci hankali kwance taja dogon tsaki ta mike ta shiga toilet tai wanka ta dawo ta canza kaya ta kwanta. Da asuba yana tashi yaganta cikin doguwar rigar net gabadaya daita da babu duk daya, ya matsa yakurawa twins dinta ido daga cikin net, a ranshi yace gaskiya faseelat Allah ya miki sura nikam na more samun kamar ki, yafara yamutsa ta cikin bacci taji bakon yanayi ta farka, tana jinshi tai kamar me bacci yagama ya mutsata har yayi release sannan ya tafi yayi wanka yayi alwala yawuce masjid, tunda ya shiga toilet faseelat ke jan tsaki, shikenan daga ya tadomata shaaawa seya tashi ya barta haka akeyi gaskiya tafara takura, Ta lallaba tai wanka tai salla takoma ta kwanta. Can kusan karfe 7 saura ya tada ta wai tahada mishi breakfast ze tafi aiki ta kalleshi tace "aiki fa khalil? Nazata zakayi week kana hutu " yace "eh hutu na ke, shago zani kinsan yanzu nike kula da shagon alhaji " tai kasake aranta tace yo kadau hutun school ma bare wani shago, tatashi ta nufi kitchen yabi kugunta da kallo shaf -shaf ta hada ruwan tea ta soya kwai ta kawomishi, ya zauna yaci tana zaune tana kallon yadda yake cin abincin kamar rago nacin abinci se wani karkata baki yake yanaci da sauri yana gamawa ya mike yace "zan tafi mi zaa kawo? " Tace "akwai sauran nama da cefane se a siyo kayan lambu peas ,grean beans,carrot,carbage Yace "to natafi" Tace "Allah ya kiyaye" Batako jira fitarshiba ta juya cikin daki, Shi ko seda yafara biyawa ya gaida hjy sanan yawuce super market din, Faseelat tai kwance tana tunani ,wai mi ke faruwa ne,? Shekaran jiya da aure yau fita kasuwa, anya wannan adalci NE? Ya tsaya ma ya gamsar daita yakasa, tace "nifa bazan iyaba wlh haka kawai sede aita jawo wa mutum jaraba atafi abarshi " Tai shiru tana tunanin rayuwarta a gidansu, Ya umar ya fadomata a rai ta tashi ta dauko wayarta ta kunna tana gama booting tai dialing number dinshi. Ya omer na cikin bacci yaji ringing din wayar yajawota daga kasan pillow yayi picking call din batare da ya bude ido ba, Tanaji ya dauka tace "yaya ina kwana" Cikin muryar bacci yace "kanwata "yayi shiru. tace "na tada Ka ko? I'm sorry so nake naji Kana lpya, duk jiya baka kirani ba" yace "I'm Fine jiya muna cikin mota rashin network ne ya hana ni kiranki " Tabata fuska "yaya ka koma tunjiya batare da munyi bankwana ba "taida maganar muryarta na rawa. Ba shiri ya tashi zaune yace "plss don't cry, kinsan banason jin kukanki, kinsan de bazan zo gidanki ba, and innakiraki zakimin kuka ki kara tadamin hankali shiyasa na wuce kuma miye na damuwa next week zanfara nysc ina gamawa zandawo kullum ina gida duk lokacin da kikaso ganina zakiganni, " Tai shiru yace "kinaji kiyi hakuri to nayi laifi, kafa na a kasa, hannu na kan kunne na " Tai dariya "no yaya stand up I forgive amma i felt very bad" yace "sorry ina mijinnaki kika kirani this early morning" Tace "ya fita aiki " Ya memeta "aiki ?to Allah yabada saa agaisheshi " Tace "thank you yaya bye " Yace "take care " ya ajiye wayar haushi ya gama kashe shi yana ganin khalil baiwa kanwarsa adalci ba ,kamata yayi ace yanzu yana gida yana kula da ita, Faseelat ta tashi dasauri dasauri tai shara tai mopping tayi wanke wanke, tai wanka ko makeup ba taiba tazo ta zauna ta na breakfast ta kunno pic din fahad tana ta kallo tana jindadi sannan ta kunna data, Ta shiga status cikin jerin status harda na maman amira, ta shiga cike da burin samun wasu pic din fahad, luckily da nashi tafara cin karo he was sleeping fa amma maman amira ta dauki pic ta dora a status writing "my cute husband "on the picture, faseelat naganin picture din suma ne kawai ke batai ba he look so good, tai sauri tai saving tana meda numfashi, Sannan ta cigaba da kallon sauran, wani yana rungume da maman amira wani kuma tana kan cinyarshi yana bata abinci, Faseelat tabuga tsoki ta ajiye wayar ta ture Cup din tea din gabanta har seda ya dan zuba, ta cigaba da doka tsaki, can kuma se tayi shiru tace "a, a what's happening to me ne?kode na hauka ce ne? Miyasa nake son kallon pic din shi, why nake kishi da matarshi, in na fahimta son shi nakeyi, "ta dafe kai tareda fadin "oh god" taja wani sauti da baki "shishhhhh, I'm deceiving my self fa ,ni da ke da aure, kuma ma yafini akomi koda banda aure he will not going to love me "tai shiru bata gama tunanin ba ta jawo wayarta tabi messages da aka mata hoping that taga na maman amira, Tana ta bi har kan number tai sauri tashiga, maman amira na online faseelat har mamaki takeyi why take online ko da yaushe maybe tanada house maid ne cewar zuciyar ta, tafara karanta message din ta kamar haka "antin amira kintashi lpya? " Ta duba time da akai message din be dade ba saboda 8 akayi shi, faseelat ta tura mata" lpya lau ,ya amira " Maman amira na tsaka da charting taga message din faseelat tashiga tai mata reply da "lpya lau ya zafi ?" Faseelat tace "gashi muna tasha, kuma ana maku zafi sosai garinku ?" aisha tace "eh gaskiya katsina akwai zafi dan in muna Abuja be kai haka ba " Faseelat tace "kina katsina anty? " maman amira tace "eh anan mijina yake nima anan na taso, " faseelat tace "ai nima yar katsina ce " Maman amira ta turo mata 💃🏼"kice zanga faseelat watarana " Faseelat tace "insha Allah " Maman amira tace "Allah ya yarda da zanji dadi sosai " Faseelat ta tura mata smile face sannan ta sauka jin sallamar Mubarak bakin kofa, ta aje wayar tafita suna murna suka rungume juna, sannan ta sake shi, tana dariya tace "auta se yau? Amma de wuni zakamin ko?" Yace "eh yaya se 2 zantafi " Tace "yawwa dan kanin muje ciki " Tajashi cikin dakin tanajin dadi ganin dan uwanta. da karfe 12 tashiga kitchen tai white rice da stew da coslow, sannan ta dafa mai wake daban, tana gamawa ta zuba a warmers ta kai daki Bayan ta Dora su a big plate , Tawuce toilet tai wanka tai shafa bayan ta saka kaya, ta zubo musu abinci itada Mubarak a plate daya suna cikin ci, Sega khalil yayi sallama. [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *PAGE* 2⃣1⃣ Suka amsa atare itada Mubarak faseelat tace "sannu da zuwa" Yace "yawwa ya gidan? " Tace "lpya lau " Khalil yace "a, a abokina kaine a gidannamu" Mubarak yace "ina wuni " Khalil yace "lpy lau, yasu ummi ?" Mubarak yace "suna lpya " Khalil yace "madalla "yana kallon yanda suke cin abincin sosai abun ya burgeshi, ya wuce daki ya rage kayan jikinshi ya shiga toilet, Faseelat bata tashi ba seda ta koshi cin da sukeyi da Mubarak yasa takarajin dadin abincin sannan ta ajiye cokalin ta mike ta dauki tray din ta kaimishi daki, har lokacin be fito ba, tana ajiyewa tafito suka cigaba da firarsu da dan auta, Khalil yana fitowa ya zauna cin abincin koda yabude bowl din cow slow din ya meda ya rufe ,saboda be taba ci ba donshi dan gargajiya ne, ya zuba shinkafar shi da wake yacika cikinshi saboda yaji dadin girkin ya kora da ruwa ya dan kishingida, Se karfe ukku Mubarak ya tafi sannan shima khalil ya fito ya koma shago, Itako faseelat bakaramin dadi take ji ba in bayanan hankalinta kwance taita charting dinta inko yana nan to duk se taji ta atakure, *Bayan sati daya* har yau khalil be taba yunkurin kusantar faseelat ba saboda dandanan yake release da zaran ya tabata, ita kuma faseelat yanzu gabadaya batada walwala saboda a matse take ba ranar da bata ciwon mara shiko kullum se ya lagude ta wani lokaci ma se yana shago ya dawo ya lallaguda ya koma, wani mugu mugun haushin shi takeji, yanzu ko ya tabata bata jin dadi don tasan wahalar da zata sha, A dan zaman da sukayi basu wata fira atare, kuma bawata soyayya zama suke kurum kuma kullum faseelat kara gano abinda bataso take a wurinshi, na farko de shi mutum ne me bin diddiki duk abinda ke faruwa agidan yana lura dashi, sannan duk yawancin abinda yake so ita faseelat batason su, kwata-kwata bayayin wani abu da ze burgetta, kuma yanada mako tun bayan kaji biyun da yakawo na amarci haryau be kara kawo wasu ba sede ya siyo jan nama ko kifi ayi miya dashi, dama wasu mazan da kashigo ciki shikenan, wani karin takaici se tusar da yake bugawa a gabanta hankalinshi kwance yayi ta barka tusa, to ba dole ba kullum wake kullum wake aidole arika tusa, dan dole faseelat ke kwana bedroom daya dashi, Yanzu kusan kullum da ciwo take wuni da bakin ciki da haushi yau jumaa bayan yayi breakfast yace ta shirya karfe 12 ze dawo ya kaita gidan hjy ,in antaso masallaci ya kaita gidansu da marece se yaje ya dauketa, Tana murna tace to ta tashi tana shiri da sauri, Shi kuma ya fita, tana gama shiryawa taje ta dafa faten doya da wake saboda tai sauri tana gamawa tai wanka ta shirya, ta zauna jiran dawowar shi, Wayarta dake kan center table ta jawo ta tsaya ta karewa wani new pic na fahad da ta dauko daga status din maman amira kallo sannan ta shiga what's up, zuwa yanzu Sun matukar sabawa da maman amira dan yanzu baya ga charting har waya sunayi, ita kuma faseelat son fahad bakaramin damka yayi mata ba, baya ga kyanshi kullum maman amira cikin zuzuta mijinta take a group, tana ta yabonshi tana fadin wasu abubuwa da yawa a rayuwarshi, yanzu haka faseelat tasan mi ya fiso a rayuwarshi, tasan best drink nashi tasan best food nashi tasan style da yafiso, ita maman amira batada labari a fili amma a chart akwai surutu kuma baruwanta taita fadin mijinta kaza mijinta kaza, ga dora pic nashi a status da bata dauka bakin komi ba, faseelat ta shiga message da maman amira ta aiko mata "kawa muntafi china kiyi hakuri ban fadamiki ba nima bansan da tafiyar ba, maybe muyi 1 month sannan mu dawo, zanyi missing naki bye " Faseelat se taji ba dadi ,taso suyi bankwana jiya baki tai tayi shiyasa bata samu damar hawa online ba, tai shiru tana tunanin rayuwarsu maman amira su kullum cikin tafiye tafiye suke yanzu suntafi bazata kara samun pic din fahad ba ,ta bata fuska tanajin haushi, ji tayi kamar ta kirata tayi mata bankwana se ta fasa tana tunanin sun riga Sun daga, Ana haka sega khalil ya dawo ya yi sallama ya shigo room din ta tashi zaune ta gyaggyara zaman rigarta ta mike tsaye tace "ai na shirya bari na dauko hijab dita " Shi ko yayi sototo yana kallonta bata taba sa kayan ba, riga da sket blue atamfa kugunnan ya fito sosai, nonuwan kuma Sun yo sama, saboda dan matsewar da rigar tayi, har tafara tafiya ya jawo hannunta ta fado kan jikinshi tasaki kuwwa, ya kure ta da kallo itama ta zuba mai ido tanajin haushi yanzu kuma kwalliyar tata ze bata kila, Ya cigaba da kallonta dan zamannan da sukayi son faseelat yakara ninkuwa a ranshi fiye da can baya, taga de beda niyyar sakinta tafara mutsu mutsun kwacewa ,me makon ya saketa se yasa dayan hsnnunshi yakara zagaye ta, Ta turo baki gaba "ni ka sakeni plssss " Yana mata kallon love yace "shine zakiyi gayu haka? ki rikita ni bayan kinsan fita zamuyi " Ta balla mai harara tana kara tunzuro baki yace "to yanzu mushiga in biya wannan tsadaddar kwalliyar, Faseelat ta fiddo ido waje cikin ranta tace "ni nabani da khalil " tadan tsuke fuska tace "kasaken plsss mutafi idan mundawo se kabiya " Yace "to naji amma se kinmin kiss a nan" Yanuna gefen kuncinshi, faseelat ta kalli wurin tace "to sakarni ai sena kara tsawo sannan " yana sakinta ta gudu daki, ya girgiza kai yana murmushi ta sako hijab dinta tafito tana sauri tai waje yabita da kallo yatashi ya bita, Suna tafiya bame cewa komi har suka isa gidan tana sauka yayi parking suka shiga tare , Hjy na cikin wanki suka shigo tabisu da ido tanajin haushi tace "aaa maraba da amare " Faseelat ta zukunna har kasa ta gaisheta, hjy ta amsa tana fadada faraarta, faseelat Tawuce cikin dakin hjy ,sannan khalil yace "hjy wanki ake " Tace "eh wlh na kwana biyu banyi ba shine nake rarragewa" Sega faseelat tafito har ta ciro hijab tunda tafito hjy ta kafeta da ido ganin surarta me cike da tsari kamar ita tai kanta, shima khalil Ita yaketa kallo, Faseelat na kawowa wurinsu ta ja sket dinta sama ta duka ta fara dauraye kayan da hjy ta saka a bokiti, Hjy tace "faseelat kibarshi mana karki bata jikinki yanzu nagama " Kan faseelat kasa tace "ki barni na karasa hjy rana tayi zafi, ki koma daki " hjy tace "daga zuwanku to shikenan bari na rage wadanda suka bushe ki samu wurin shanya " Khalil na gefe tunda faseelat ta duka rigarta ta zazzalo yake kallon breast nata, yanajin dadin yadda ta mutunta mahaifiyarshi, hjy ta kalleshi tace "to kai ba masallaci zaka ba? Katashi ka tafi kar ka makara " Ya dago yana sosa kai yamike yace "to Sena dawo " Ya juya yana tafiya yana juyowa yana kallon faseelat, so daya ta dago taga yana kallonta takoma ta duke ta cigaba da wankinta, Hjy na kallonshi tace aranta "wawan banza kawai se wannan abu yake ko kunya beji " Ta juya daki tana gama linke kayan ta shiga wanka shaf shaf faseelat tagama wankin ta shigo dakin tana daga kai taga duk yana ta tashi ta dauko duster ta sharo ta tayi yan kakkabe kakkabe ta share dakin tai moping tasaki labulaye ta fiddo wata madarar turare daga jikarta ta goggo a kujerun dakin, Nan da nan dakin ya cika da kamshi ta koma waje tayo alwala ta dawo tana diba agogo har 2pm tayi ta bude jikarta takara yin makeup ta kabbara salla, hjy na fitowa falon taji kamshi ya kacame koina gashi se walkiya yake har wani extra iska ke kadawa a dakin hjy tai murmushi saboda taji dadi a ranta ta wuce kitchen takawo wa faseelat abinci faseelat taki ci, ana cikin haka sega khalil ta tashi suka fita bayan hjy tamata kyautar sabullai, Suna cikin tafiya yajuya wurinta yace "ki shirya anjima karfe 6 zanzo mutafi" tace "to naji "tana kauda fuska gefe Bayan sun isa har ciki khalil ya shiga ya gaida ummi sannan ya tafi faseelat se murna take su abul da ishak suka shigo suka zauna anata labari laasar nayi ummi takira faseelat daki tana kallonta tace "yanaga duk kin fada? " faseelat ta kalli kanta tace "bakomi " Ummi tace "lpya de kuke ko? " Faseelat tace "eh " Ummi tace "to aita ladabi da biyayya da hakuri kuma kirika kula da kanki, yanzu ma ga wata gumba nan tunda kikace zakuzo na hada maki ita, anshi ki shanye," Faseelat ta amsa tai kasake don bataso ta jawowa kanta matsala ummi tace "kisha mana kinyi tsaye, jira ma kinashan wadancan da aka kaimiki ko ajiyarsu kawai kike?" faseelat tace "..... [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *PAGE* 2⃣2⃣ *aslm, masoya na wadanda sukai paying namayar musu Nagode sosai Allah yabar soyayya,wadanda suka barmin kudinsu kuma ina matukar godiya kun nuna mun duk soyayya Allah yakara maku budi,* *ina makaranta ragon miji wadanda basuiya biyan kudi dan su karanta, to kuzo ku karanta gashi ya zama free, kowane lokaci wani nacin albarkacin wani zan karasa novel dinnan ne saboda real fans dina, ina wadanda ke zagina ina wadanda suka ci mutunci na, kuma kuzo ku karanta dama rayuwa tagaji haka Allah ya kyauta* *bazan cigaba da ansar kudin real fans dina ba wasu kuma na karantawa a free ba shiyasa na medashi free da masoyana da makiyana duk ina sonku* *kuzo kutayani ci plsss 😂 it's now for free🤣* Faseelat tace "eh Inasha" tana zumbura baki gaba, Ummi ta kalleta tana nazarinta tace "Allah yasa dagaske ne, in kinki sha ma kanki kikawa don yanzu mata suntashi tsaye ko kana da kyau ka kara da wanka " Faseelat tai shiru tana tunani rabonta da shan haki tun wan shekaren da aka kaita, yanzu ummi ma ta tuna mata data koma zata aikawa makobtanta tallan kayan gwara ta sai dasu kawai ta amshi kudinta , Tana gama tunanin ta kalli ummi taga ita take kallo tai sauri ta kafa kofin ta shanye gumbar tass sannan ta aje ,ummi tace "ko kefa yanzu ga wasu ma nan nasiyo miki ki cigaba da sha "ta ajiye mata wata bakar leda agabanta cike damm da kayan mata, faseelat tai sauri ta dago ta kalli ummi se kuma tai shiru, Suna nan kafin yazo daukarta har taiwa su ummi abincin dare sannan tai wanka, tana cikin yin shafa taji wayarta na ringing tana dubawa taga shine ta dauka yace "kifito mu tafi" tace "ganinan zuwa" Ta ajiye wayar ta jawo hijab ta saka tafito tace "ummi natafi har yazo " Ummi tace "Allah yakiyaye to se kun kara lekemu Allah yamuku albarka " Faseelat tace "amin" ta fita, ummi tai murmushi yanzu wasai take jinta, tunda ta aurar da faseelat hankalinta ya kwanta. Faseelat nafita taganshi zaune kan babur dinshi, taje ta hau, yaja suka tafi gida yana ajiyeta be ko shiga gidanba ya juya, ita kuma ta shiga gidan tana cire hijab ta leme kan gado yanzu ba abunda zatayi tunda abincin da tayi tazarce ne, ta jawo wayarta ta bude pic din muradinta wato fahad, kwata kwata bata gajiya da kallon pic dinshi ita kanta har mamaki takeyi yanda take wuni kallonshi amma bata gajiya ga wata irin shaawar shi da takeyi tanaji kamar takai kanta wurinshi, ta kure picture dinshi da kallo nan take taji shaawa ta dabaibayeta ga yanda take ga kuma maganin da tasha yanzu kallon pic dinshi yakara zuzuta wutar shaawar tata don haka ta ajiye wayar tana nishi tai kwance ruf da ciki, tana cije lebo batasan ya zatayi ba amma ji take in har baa kusanceta yau ba zata iya fadawa wani hali, tana ta tunani har bacci ya dauketa bacci me nauyi dan bata farka ba har khalil ya dawo, ya ganta leme kan bed tana bacci da alamu ko sallar Maghreb batai ba, ya matsa yafara bubbuga gefen katifar ta bude idonta da sukayi jawur ta kalleshi yace "ki tashi kiyi salla yanzu fa karfe 9 :40pm " ta yunkura tatashi cike da jin haushi ya katsemata jin dadinta, mafarki takeyi suna sex itada rabin ran amma yazo ya tada ta, ta tashi tana layi ta fara tube kaya tana wurgasu kan bed din seda ya rage saura bra da pant sannan Tai hanyar toilet din tana tafiya kamar yar maye, kamar status haka khalil ya zama gabadaya tsikar jikinshi ta mike manhood dinsa ya mike, ya tallabo ke yarsa da hannu yana cije baki, kamar yabita toilet din yakeji, ji yayi cikinshi na neman abinci hakan yasa ya juya ya fita falo, yayi serving kanshi ya zauna yana ci. Tana shiga toilet tai wankan tsarki tanata cije lebo gaskiya maganin da ummi tabata yana aiki sosai don jinta take kamar ba ita ba yadda takeji yau is different from always, ta samu ta warwatsa tafito, tasaka doguwar riga tai sallolin da ke kanta, tana gamawa ta yakice abayar da rigar ta dauko wata sleeping gownt tasaka rigar very transparent ce komi available ta tsaya ta kalli kanta a madubi komi ya bayyana, takure kanta da kallo yau de ita zataiwa khalil tayin kanta ko da beyi niyyar kusantar ta ba she had fade up, ta sa hannu ta sabule bra dinta wannan yasa gabadaya breast dinta suka bayyana suna a mike, a rigar kan nipples dinta ma duk suntashi, ta dauko wani perfumes da ummi tasiya kusan 20,000 ta bulbulashi a jikinta tana Cat walk ta fita falo, Khalil har yagama cin abincinsa yana zaune yana kallo to ba dole yayi saurin gamawa ba yadda yakecin abincinsa kamar zaa kwace masa yake yi, kusan suman zaune yayi lokacin da idonsa ya sauka kan ta ga wani mugun kamshi da takeyi se karairaya take komi nata na motsi, Ta samu wuri ta zauna tana kallonshi yau de she hope ze kashemata kishirwar da tadade tana fama daita, ta dan sakarmishi murmushi wadda tasa seda khalil ya Saki dogon numfashi, sannan ta meda kallonta kan TV, yau de suna da nepa gabadaya komi Nata yake kallo tuni jikinshi yafara rawa, ya tashi dasauri ya koma kan kujerar da take zaune 2seater, sede faseelat taji mutum yana yawo da hannunshi kan soft body nata, yanayi ne cike da salo dandanan taji jiknta na yammmm, yammmm ta jiyo ta na kallonshi tana lumshe eyes, adan haukace yana shash shafata yace "bazaki ci abinci ba NE? " Ta daga kai tana gantsaro kirji jin hannunshi kan nipple dinta yace "muje ciki ko? " Ta daga mishi kai da sauri, yace "OK bari na kulle gida wait for me in the bedroom" Ya tashi ya fita faseelat tabishi da ido feeling like ta kamoshi kar ya fitan, ta tashi ta shiga bedroom tai kwance tana jin yadda prvt part dinta ke zubar da ruwa, Sauri sauri ya rufe gidan ya dawo ya kulle falon ya kashe wuta da TV ya wuce ciki, yana shiga ya hangota kan bed jikinshi na rawa ya kashe haske ya zare dan boxer din da ke jikinshi ya haye gadon, tanajin ya hau ta tashi zaune he didn't ask her amma ita da kanta ta cire rigar jikinta ta sabule pant din jikinta, ya rungume ta yana fidda numfashi yau ne suka fara having body contact skin to skin, sunsunarta yafara yi yanabi da halshe aduk sassan jikinta yana nishi abunda yake ma faseelat yakara hargitsa mata lissafin kwakwalwa tafita gabadaya a hayyacinta, suna zaune suke romancing juna gabadaya dukkansu tsotsar juna suke khalil hardasu sambatu saboda yadda faseelat ke bin kowace gaba tashi da kiss ga joystick ahannu tana massaging feeling that tana tare da fahad ne, wannan yasa ya haukace sambatu, "oh, wayyo dadi, uhhmm, ni nafi kowa, kece rayuwata faseelat, so... So "itako bata ma San abinda take ba, can zuwa yafara wani gurnani ya damke ta ajikinshi har seda kasusuwan jikinta suka amsa, ba arziki tabude ido jin wasu uwayen ruwa na bulbulowa saman hannunta lalle rahma tayi gaskiya da ta kirata sandar famfo 😂🙈 Rasa abunyi tayi dan jikinta kamar anamata waiwayi takeji koina kaikayi yake mata more especially her prvt part, tana rungume dashi Byan 4 mnt ya saketa ya tashi ya shige toilet yayi wanka ya fito tuni faseelat ta juya mai baya tana hawaye, yayi tunanin tana bacci yahau gadon yakwanta tareda dora hannu kan cikinta, yanajin yadda kowace gaba ta jikinshi ke kara son faseelat itako ji tayi kamar ta wurgar da hannun daga kanta, tana ta hawaye cinyoyinta a matse har yaya barci can wajen 12am ta tashi tasaka rigarta tafita falo ta fara rusa kuka saboda yadda takejin kamar tai using wani abu a prvt part dinta,tashige tsakankani kujeru tagame kai da gwiwa tana kuka me cin rai, Can cikin bacci khalil yaji sautin kuka sama sama ya bude ido yana laluben faseelat batanan dasauri ya diro daga kan gadon ya fita falo yana shiga ya ganta tana ta kuka tana zufa, jikinshi na makyarkyata ya karasa wurinta yana dora hannu kan jikinta ta dago tana kallonshi tanajin kamar ta daukeshi da mari, bakinshi na rawa yace "faseelat me yafaru?..... Ina godiya masoyan buk dinnan kufito mu cigaba da ci as albarkacin albarkaci 😂🤪 [7/12, 10:59 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *dedicated this page to spiffy,and rukayya isma'el thanks for the love and everything* *PAGE2⃣3⃣* Bata bashi amsa ba ta duke ta cigaba da kukanta, gabadaya ya rikice jikinshi na cigaba da rawa yace "faseelat magana nike miki baki lpya ne? " Tai banza dashi ta cigaba da kukanta ya yi zaune yana kallonta, tana ta kuka kamar ranta ze fita shima se yafara hawaye, ita batasan ma yanayi ba can zuwa setaji sheshshekar kuka, tai sauri ta dago tana kallonshi ya dafe kai da hannu yanata kuka, wani malulu ya tokare mata makoshi ta tashi dasauri tai cikin daki tafada kan bed ta cigaba da rusa kuka Allah kadai yasan yadda takeji tagaji, tagaji kullum ta kwanta da miji a gado daya amma baya katabus kanshi kawai yasani be damu daita ba , Tana cikin kuka ya shigo dakin da ka kalleshi kasan yana cikin tashin hankali, kuma har lokacin yana kuka, ya samu ya hau kan gadon ya jawota jikinshi, yasa bayan hannu ya goge hawayen fuskarshi sannan ya fara gogemata nata, bata bar kuka ba shi kuma be dena goge mata ba, Ya samu dakyar yana ajiyar zuciya yace "faseelat ki dubi girman Allah kifadamin mike damunki, lpy lau muka kwanta dake amma kintashi kina kuka, " Tai banza dashi tana cigaba da kukanta ai halin da take ciki sede akirata marar lpya gabadaya duniya ta rasa me ke mata dadi tana kuka ta bakanta shawarar gwara taje taga likita don inta cigaba da zama haka zata iya jefa kanta cikin halaka, ya cigaba da cewa "bazakimin magana ba faseelat? Ko Kinfiso kiga nima ina zubar da hawaye ,wlh faseelat jin kukanki nake kamar ana yankan naman jikina ki temaka kifadamin damuwanki " Ta dago tana kallonshi duk yayi koje koje dashi idonshi jawur murya a shake ko kadan be bata tausayi ba sema wani tsanarshi da taji cikin ranta, tana sheshsheka tace "ban lpya cikina ne ke ciwo sosai da baya na "ta mishi karya . Hannu na rawa ya dora a kan cikinta cikin nuna tausayi yace "sannu kiyi hakuri kinji zaki samu lpya "ya fada dasauri Ya kwantar daita dasauri ya tashi ya fita ya debo ruwa, ya zauna ya fara tofi a cikin Cup din ta dan dago ta kslleshi ta cigaba da kukanta ,ya tofa fatiha 7,da Allahumma rabban nasa, azhabal baasa antashshafi la shifa'u illa shifa'uka shifa'un lah yugadiru Sakman,da a'uzu bi izzatillahi wa kudratihi min sharri ma'ajidu wa uhadiru7,(insha Allah in mutum be lpya ya dage da wadannan insha Allah zesamu lpy) dasauri ya tada ta zaune ya dora mata Cup a baki cike da kyankyami ta shanye tana meda numfashi yace "insha Allah yanzu ze lafa gobe da safe se muje asibity sannu kinji"to wai dama tofi na maganin shaawa ne? 😂toga de ustaz ash sheik khalil yayi se kujira kuga if its work kurikayi😜. ya kwantar da kanta kan cinya yana shashshafawa dayan kuma yana kan cikinta yana cigaba da tofa mata A, uzu bi izzatillahi.... Tai shiru tana ajiyar heart, shima ajiyar zuciyar yake dan yasha kuka Ahankali ahankali bacci ya dauketa badan ta dena jin feelings ba, har tayi bacci yana mata addua jin tayi bacci ya ajiye kanta ya gyaramata kwanciya ya kwanta gefenta ya na kallon yadda fuskarta ta kumbura da tausayinta taff a zuciyarshi barawon barci ya daukeshi. tunda asuba ya tashi ya Jona masu electric, yayi wanka ya tafi masallaci, har ya dawo tana bacci, kamar kar ya tada ta amma dole ya tadata saboda zuwa asibitin, Kiran sunanta yafara yi ta bude ido tana kallonshi yace "ya jikin idan zaki iya ki tashi ki wanka mu tafi asibitin ko baza ki iya ba? " ta rumtse ido tana magana aranta, "to in ban iyawa kai zakamin wankan?kajimin mutum" Ta mike zaune tana cije baki ta dafe kai, sosai kanta ke ciwo saboda kukan da tasha ta saukar da kafafunta ta tashi tsaye se sannu yake jera mata ta shige toilet ta yo wanka tana fitowa tai salla ta saka kayanta, sega shi ya shigo da tea ya Mika mata ta sha, shi already har yayi breakfast suka hau mashin suka tafi asibitin lokacin wajen karfe 7da20 suna shiga asibitin ya ajiyeta ya fiddo kudi ya mika mata yace "ki shiga kiga likitan zanwuce school don ban dauki excuse ba in kingama ki kirani zanzo mutafi " ta anshi kudin kawai tajuya tana yatsina fuska ,ya dauki school kamar rayuwarshi har haushi takeji dan kullum 7 yabar gida. Be tafi ba yana ta kallonta har tashige cikin reception don siyan kati sannan ya juya ya tafi. Tana Shiga ta siyi card ta zauna jiran likita, fuskarta a duke abun duniya duk ya isheta tunani kawai take tayaya zata fadawa likita damuwanta, zuciyarta ce taita karfafa mata gwiwa ana haka taji ankira faseelat maaruf ta mike jiki ba kwari ta shiga office na likita, Tunda tashiga likitan ya kafeta da ido he has never seen a cute and beautiful lady like her before har taja kujera ta zauna yana kallonta ta cikin medical glass dinshi, Ta zauna tai shiru kanta kasa saboda kunyar abinda zata fada, likitan ya dawo tunaninshi ya gyara zaman glass dinshi ya meda kallonshi kan file nata yana memeta sunanta can zuwa yace "yanmata mi ke damunki "? Tai shiru tana jinjina maganar yace "ehenn me ke damunki? " Ta daure can kasa kasa tace "desire ne yamin yawa shine nakeso abani wani magani da zandena ji" takarasa maganar muryarta na rawa, Tunda tafara magana yake kallonta cike da mamaki ,lokaci daya yaji yana sonta kuma he's willing to married her saboda be taba haduwa da such beauty ba da kuma irin tarin baiwa ta dadi ba, yes dadi mana duk macen da feelings yama yawa aidole tai dadi, Jin shiru ta dago ta kalleshi he's black beauty kuma dagani beda shekaru, ta sadda kai tanajin nauyi ganin yayi kasake yana kallonta. dakyar ya jawo tunaninshi yace "ammm zanbaki shawara mana dukda de u r young amma kifadawa iyayenki kina son aure, don duk maganin da zan baki yana da side effects kingane aure shine kawai solution and medicine to ur problem " Tai sauri ta dago batare da tasan lokacin da tai maganar ba tace "I'm married woman fa plss likita ka temakamin zan shiga wani hali inna cigaba da zama haka "Idonta na kawo kwalla. Duk dade likitan ba dan iska bane amma he has felt for her, jin tanada aure be mishi dadi ba, cikin mamakin tana da aure take neman maganin shaawa yace "mijinki baysnan ne? Ko baki samun satisfaction dashi?" Ta dago tana mamakin tambayoyin ta girgiza kai, yana basarwa yace "ki bani number dinki ni zan temaka miki da maganin matsalarki....... [7/12, 11 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* *PAGE* 2⃣4⃣ *MESSAGE TO ALL MALE AROUND THE WORLD* *maza kutashi ku nemi maganin maza 😜majority maxan yanzu bakwa iya gamsar da matanku sukuwa kullum tunaninsu ya kare ne ta yin abinda zakuji dadi shawarata gareku ku tashi tsaye kuma kurika bawa matanku duk hakkinsu dan tseratar dasu daga fadawa halaka a yanzu lokacinan akwai matan aure da yawa masu neman maza don kawai basa samun a gidajensu, ku tashi ku nemi maganin basir😂da na sanyi ku tsira da mutuncinku a wurin matanku, mata mu munason harka sosai 🙈inde Kana badawa dede yadda zaaji dadi to zakaga kana samun wata good care awajen matarka, yes akwai mazanda suna da karfin da zasu gamsar da matansu ko ba magani amma kadanne ,kutashi ku nemi maganin saurin releasing kai ma kanka ai zakaso ka dade kana jin nice ,amma inde u r poor matarka zata rika tsanarka ne, 🙈I'm sorry fa amin uzuri gaskiya ce, Dan Allah muhada karfi mugyara rayuwar aurenmu ta hanyar kashe kishirwan Juna,inafatan maza na bibiyar novel dina dan sakon ba na mata kadai ne ba* *🔊🔊🔊Maza a tashi asha tsumi aja girma🙈arika bawa mata kulawa a gado* *dedicated this page to all married woman amma masu hakuri da yadda mazajensu suke* Tana mishi kallon banganeba yace "ni ba dan'iska bane bantaba having sex da kowace mace ba, amma naji inasonki ki yadda in temakamiki zan baki duk kulawa, kuma zaki sameni jarumi saboda nasan kaina," Tunda yafara magana idanunta suka fara kawo ruwa takara fiddosu waje that make her extra beauty,hannunta na rawa ta dora shi saman bakinta tana cigaba da zaro ido, yana kallon yadda ta firgice lokaci daya ya janye glass din idonshi yace "come down, come down my friend, idan bazaki amince dani ba ki kashe aurenki ni wlh inasonki zan aureki nabaki duk wata kulawa da kikeso" Tai sauri ta mike tsaye shima ya tashi "ki tsaya faseelat mu fuskanci juna plss"gani tayi yana niyyar kawo hannu ya tabata ta kwasa aguje tana kuka, yabi bayanta da sauri, yana fitowa nurse ta tareshi tana cewa "doctor patient dinnan gata can tana bleeding " Cikin jin haushi yace "kije ki kula daita gani nan zuwa "ya diba aguje, ko da yafita harabar asibitin ba faseelat ba alamunta don tana fitowa tai saa wani me agwagwa da buje ya ajiye wata tai sauri ta shige, Cikin jin haushi ya kaiwa iska bugu sannan ya tallabo keya dayan hannun kuma ya rike kugu, yana jin ya tafka babbar asara da yabar faseelat ta kufce daga hannunshi, ya sauke hannunshi yana kara jan tsoki sannan ya juya ya tafi duba patient dinshi,. Faseelat ko a cikin adedeta se kuka take me napep din lokaci to lokaci yana kallonta ta mirror yana tunanin me kyakykyawa kamar ta takewa kuka har haka ,bata sanma yanayi ba dan gabadaya ta hargitse , Yana ajiyeta bakin kofar gida ta bude jikka ta zaro dubu daya ta mika mishi ta shige gida , yayi sakaf da dubu ahannu sanan ya girgiza kai tare da fadin "Allah ya kyauta" Tana shiga ta samu ta bude kofar falon ta burma ciki da shigarta ta wullar da jakar hannunta ta zare hijab din jikinta ta wurgar tai jifa da dankwalin kanta ta duke ta dora kanta akan hannun kujera tana kara volume din kukanta, wai mi ke shirin faruwa daita ne? itace akewa tayin zina? Dukwa yaja mata wannan inbasu ummi ba tace bata sonshi, abarta mana gashi abunda ake gudu na shirin faruwa, ta wage baki tace"Allah ya kiyayeni wlh bazan taba aikata haka ba acikin hankali na "tacigaba da kuka can zuwa tace "Allah yaisa na, Allah yaisana khalil Kana cuta ta ban yafe ba,nide ancuce ni wlh " Tai ta kuka seda tayi tagaji har bacci ya kwasheta, Tundazu khalil ke faman kiranta amma baa dauka besan dalili ba gashi duk hankalinshi a tashe yake tunda yaje makarantar, ganin har 12 tayi yasa ya nemi excuse ya tafi gida tunda yana tunsnin taje dawuri iwar haka de ta dawo, Yana zuwa yaga kofar gidan hangame ko rufeta batai ba yashiga da hanzari falonma bude ya kutsa kai ciki yana shiga ya bude ido duk tayi fillingin da kayanta sannan ita kuma tana bacci kanta kan hannun kushin, bawan Allah dasauri yaje wurinta ya zukunna yaga fa dagaske bacci take, baze iya daukar taba dan haka yajawo filon kujera ya aje ya dauko kanta Ahankali ya dora sama, yana ajiyeta ta saki ajiyar zuciya alamun tasha kuka, wani tausayinta ya kamashi duk atunaninshi ciwon ne, ya jawo Jakarta ya bude ya ciro wayarta ga missed call dinshi nan rututu ya aje ya caje jakar ba magani ko daya ya dago ya kalleta, ya tashi ya duba falon ba wata leda, se kanshi ya daure ko bata sawo maganin ba ko ba a rubuta mata magani ba, tambayoyi fal ranshi kuma beso ya tadata dole ya samu wuri a gefenta ya zauna yana mata fifita ganin tana ta zabga zufa. se 1 saura ta tashi firgigit ta mike zaune tana niyyar tashi ta gudu ya riketa, "sannu faseelat ya jikin? " Tadan dedeta kanta tace "dasauki" Yace "kinsha maganin kuwa?wai ina magungunan da aka baki inbaki siyo ba kiban takaddan na siyo miki," Ta fiddo ido waje tana neman karyar da zatayi bata samuba dan haka tace "ina shiga wurin likitan shine -shine wai yace yana sona, ni kuma sena gudo gida " Khalil yace "what? "yamike tsaye nan take jikinshi yafara makyarkyata yace "tashi muje asibitin ki nunamin daniskan " Ta harareshi tana fadin ba duk kaika ja ba cikin ranta, sannan tace "bazanje ba ni " Ya riko hannunta "ki tashi kikaini wurinshi please " Ta turo baki gaba "kayi hakuri ni baxanma gane shiba innaje, don banwani tsaya kallonshi ba " Yayi kwafa yace "Allah ya temakeshi wlh da se ya ci..... " Faseelat haushi ya kasheta aranta tace "kai burr ragon banza me zakaiya yi masa baya ga tusa "ya katseta ta hanyar matsowa wurinta yace "ki tashi mutafi prvt hospital " Tace "a, a na warke, kuma nagaji sosai yanzu "tana fadin wa zaije yakara kai kanshi halaka, Yace "to Allah shi sawwake ,me zakici a siyo miki? " Tace "bakomi nakoshi " ya tashi tsaye "bari na tafi na gaido hjya acan zanci abinci " Tace "Allah yakiyaye " Yace "amin kitashi ki watsa ruwa ko kindan kara warware wa " Tace "naji "tana juya kai takagara ya fita ya bata wuri, batare da yaji me tace ba yabar gidan. Yana fita ta jawo wayarta ta bude pic din fahad gwara ma ta ganshi ko taji dadi cewarta tana bude pic din tafara sakin murmushi, ita kanta batasan miyasa take wasting time dinta kan kallon fahad ba ,badon tagaji ba taaje ta tafi tayo wanka ta kabbara salla, bayan one month Haka faseelat ta cigaba da hakuri da khalil abun ma nashi kullum ja baya yakeyi dan dacan don suna sabon aure ne yanzu kullum kara rage nemanta yake sosai abun kewa faseelat dadi dan da yarika mata dandane gwara yabarta haka taita hakuri, yanzu faseelat baruwanta kudi take samu da ummi ta mata aike ake zuwa a siye kusan duk sati se ta mata aike itako ta saida ta amshe kudinta tai hidimarta ,don khalil abun nashi ya tabarbare, komi in yakare se yace se karshen wata madara wagga 1 big tin dole se tayi wata inko takare shikenan, bata ma tambayar shi kudi inzata biki ko suna da kudin hajarta take siya sede dan abinda yabata takara akai, Ko a shago ya dauko infection oho da ya dawo gida inba kirce kircen nan ba ba abinda yakeyi sosai abun ke bawa faseelat haushi da takaici, har zuwa yanzu bata taba nuna masa batajin dadin shiba, shi kuma yaki gane komi, wani lokaci ma ba romance ba komi yake attempting shigarta amma baya iyawa don da yaje bakin wurin ma yaji wet din gurin se yayi release, Soyayyar fahad sosai taiwa faseelat muguwar damka wadda bata san lokacin da hakan yafaru ba, yanzu haka pic din shine a wallpaper Nata da screen saver kuma bata damuba kowa ya gani ba,jiya tana cikin aiki maman amira takira faseelat, faseelat jikinta har rawa yake ta daga maman amira tafada mata sundawo, faseelat taita jindadi tace mata insha Allah zata zo ade ajiye mata tsarabarta, sosai maman amira taji dadi tace mata se tazo, yau faseelat shirin zuwa gidan maman amira kawai take don harta fadawa khalil zataje gidan kawarta kuma yabarta har yama bata kudin mashin, Shiri kawai take tasha uwar makeup tayi matukar haduwa, har zata fita ta ja ta tsaya tabude Jakarta ta fiddo wayarta ta danna pic din khalil ya bayyana ta saki kaya taccen murmushi a ranta tana fatan yau zataga dream guy dinta azahiri. Wai waye fahad dinnan, zamuji a next page insha Allah, I really like and love your commenting keep commenting and I will keep posting you new and hot page my commentators 💋 [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMIESCO😂* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* *PAGE2⃣5⃣* *Da sunan Allah me rahma me jinkai* *Dedicated this page to my mamy i luv u my dear 💋* Fahad dawud shine sunanshi cikakken namiji me kyau da kudi wanda kowace mace zataso ta mallaka, mahaifinshi dawood me kudi ne sosai lokacin da yaga maman fahad rukayya yanaso ita kuma bashi take soba tanada wani saurayi dankwallo Ahmed musa ba 😜shine ya tafi France shiru bashi ba labarinshi ,amma ita rukayya kullum dashi take kwana take tashi, mahaifin fahad yayi iyakar yinshi ya shawo kanta taso shi amma firr taki amincewa dashi, shiko yaki Hakura yaje yayita zubawa iyayenta kudi suka auramishi ita dondole ba Don tanaso ba ,bayan anyi aure ba jimawa ta haifi fahad amma sam inde dawood nanan bata nuna masa soyayya se in bayanan taita kula da abinta ana haka har yayi 3yrs, kwatsam se Ahmed ya shigo gari aljihunshi taff da nera yazo da wata mota wai ita benz tana farkon shi gowa, har yau yanason rukayya kuma yama dawo ne saboda ita se yaji wai ammata aure nanfa yafara hauka irin nasu na yan ball,ya rasa ina zesaka kanshi, yaje ya samu kawar maman fahad ya bata makudan kudi yace taje ta shawo mashi kan rukayya, tana murna ta amsa tana zuwa tafara kodashi tana bawa rukayya labarin yadda yakara haduwa, rukayya ko tsohuwar soyayya na nan ,nan da nan idanunta suka rufe kawar ta kira Ahmed sukai magana da rukayya, nan take taji tana son komamishi yadda taji yana nuna mata soyayya a wayar yanayin maganarshi kadai yaisheta jindadi, saboda baban fahad baya ma da lokacinta se dare yayi wannan fa ba fashi ya dauki a wanni yana hakarta amma da rana neman kudi kawai yake, don haka ta tatada balai a gidan tadena mishi girki tadena bashi kanta tadena kula da fahad, har akayi week baban fahad ya zuba mata ido kawai saboda yana sonta sosai. Watarana da daddare ta tashi taita balai ta hana baban fahad bacci ita wlh seya saketa tagaji dashi, ya mata banza sede kallonta kawai da yake dama can be cika surutu ba, shouting da takeyi ya tada fahad a barci ya taho yana kiran umma! Umma!! Yana zowa gab daita ta daukeshi da mari nan ya kife wurin cikin tashin hankali dawood ya diro daga kan bed yayi wurin fahad don duk duniya ba abinda yafiso irinshi sanin hakan nema yasa ta tai wannan wulakancin ,ya dago fahad har ya suma ga jini a bakinshi dawood ya rude yanata jijjiga fahad itakanta seda hankalinta ya tashi amma ta dake tai kamar bata damuba, yanata jijjiga fahad shiru ba ya motsi idanunshi sunyi jawur yace"kije na sakekin saki ukku " Jiki na bari ta saka hijab tabar gidan dan Sheri cikin dare ne sosai kusan 1:30am amma tafita tai tafiyarta gidansu, shi kuma yakira likita dakyar aka samu fahad ya dawo hankalinshi amma seda ya dade yana jinyar kunnensa saboda zafi ya rika masa, Iyayen mamansa ido ga nera tuni suka aurawa rukayya Ahmed Bayan tagama idda, Sukai tafiyar su francer. Shi kuma mahaifin fahad se ya hadu da maman aisha, yanzu shi burinshi be wuce me kula mashi da danshi ba, da yaganta da yarinya shine yakara yadda daita yana tunanin zata kula mashi da yaro, Haka kau akai momy tarika nunamasa duk kulawa fiye da wadda take nuna ma yayanta wannan yasa mahaifin fahad tsananin sonta, sunata haihuwa har tai haihuwa ukku duk mata bata samu namiji ba se kuma haihuwar ta tsaya, itama maman fahad bata kara samun namiji ba hartayi yara 5 duk mata gabadaya son danta ya dabaibayeta amma ba yadda zaai ta ko ganshi se daga baya ne take danasanin abunda tai anahaka mijinta ya samu matsala a kafa karo na baadadi wannan yasa doctor yabashi shawarar dena ball, dasuna can France din daga baya ta matsamishi suka dawo gida Nigeria saboda yaranta suyi aure anan. To ita kuma momy kullum cikin ba fahad labarin abinda mamanshi taiwa mahaifinshi dashi take wannan yasa ya tsaneta ko kadan be damu daita ba, lokacin da ya girma ya tafi Mexico yayi Master's akan computer, sannan ya dawo lokacin da ya dawo bakaramin haduwa yakara yiba dama tun tasowarsu akwai shakuwa tsakaninshi da Aisha ita kuma sonshi ne take, ko da ya dawo momy taiwa daddinsu magana akan suna soyayya yaji dadi sosai saboda jindadi har kyauta yabata, ba boka ba malam de ta mallake dawood, Daddy kiran fahad kawai yayi yace yasaka ranar aurensu da aisha, abin yabashi mamaki tunda baya sonta amma se be nuna ba saboda soyayyar da mahaifinshi ya ke masa yana ganin komi ze masa be biya shi ba, gashi dama yana bukatar auren don Allah nema kadai ya tsare sa acan da tuni ya afka neman mata, itako aisha dadi har kunne, Akayi biki aka sha shagali ,baa Dade da bikinsu ba yafara aiki companin daddy, as manager, ba adade ba kuma wani company da ke China suka yi branch Nigeria daddynshi ya mishi hanya aka daukesa a internet bus manager yana kullum aikinshi kawai tuttura kudi, kaya through internet, wani lokaci aikin dare yake wani time safe wani time da rana, wani lokaci ko fita bayayi agida yake aikinsa. Bayan one year aka haifi amira wanda Allah ne kadai yasa zata zo duniya saboda tasha fama saboda yawan sex baadade da haihuwarta ba daddy ya rasu, Gabadaya fahad baya tunanin mamanshi, kullum burinshi yayi abinda zesa momy jindadi saboda kaunar da take nuna masa,wannan yasa yake kula da aisha kuma yake matukar sonta, fahad mutum ne me barkwanci sede fa komai da lokacinsa akwai lokacin dariya akwai na aiki akwaina..... In yana aiki sam baya son wasa, sannan in yana kan network kukan yaro be hanashi bari, yana matukar son amira don ko kuka tai se ran aisha ya baci, shi kullum akan bukata yake maana de hariji ne dukdade Aisha bata da son sex irin matannan ne wadanda basa son sex amma hakanan take Hakura tai tabashi, fahad bayason raini kuma saurin duka ne dashi tun gida in yan miskilancin suka motsa da kayi abu ze zane kannensa aisha na ganin in sunyi aure zedena dukanta amma ina ko yanzu intayi mishi badede ba Zaneta yakeyi hankali kwance kuma ko yana cikin bugunta yaji shaawar shi ta motsa se yayi abunsa, in kuwa tana period a takure yake yayita kumbure kumbure abu kadan fada, amma yana nuna mata soyayya sosai shi be damu tai girki ko kartayi ba shide kawai akula da shimfidarshi, be damu tana kwance tana chart ko bacci ba ya gyara gida yayi wa amira wanka yayi girki ba saboda yasan tana kokari sosai dashi, ko unguwa zasu many time shiyske parking tana charting dinta, shi baya son yan aiki agida aganinshi zasu takurashi tunda kusan kullum yana gida, megadi kadai garesu shima tsoho tuguff ne, wato fahad na da matsanancn kishi Aisha ko fita zatayi to ko Vaseline bata shafawa inko tayi makeup to baya bari, da yake dan boko ne kuma be koshi da islamiya ba shiyasa be damu yasata saka nikab da hijab ba, da gyalenta take yawo. Aisha nada problems duk da tasan yana da yawan bukata amma kullum se anjamashi aji sannan ya samu, kuma ita kadai ta mashi kadan amma hakanan yake hakuri saboda beda tsarin auran mata fiye da daya, kuma bata damu da kula da jikinta ba tana shan kayan mata kam amma banda gyaran jiki, gata itama da tsinannan kishi kamar shi agari, inkagansu dole su burgeka ka kara kallonsu. Cigaban labari faseelat ta meda wayarta jaka tafita gidan tatari adedeta tace "G. R. A zanje nan gaba kadan da kalamu wahid shopping mall" Me adedeta yace "muje hjy " Tashiga tanata sakin murmushi ita kadai. wai kode akwai abinda faseelat ke shiryawa ne 🤔 comment comment comment I love comments 😍 ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION💫💫💫~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* *PAGE2⃣6⃣* *Dedicated to RAGGON MIJI FANS GROUP 1* *KUSANI INAJIN DADIN COMMENTS NAKU YANA SA INJI CIKINA ZE FASHE SABODA DARIYA INA MA ZAN IYA LISSAFO KU AMMA KUNYI YAWA, KUSANI PAGE DINGA NAKU NE MAMAN MAMY NA GODIYA DA NUNA KAUNA* *INA FASEELAT MUTANEN NIGER🤣the harija🤭inamiki sonso ana mugun tare* Ta fiddo wayarta ta kira maman amira tace "gani fa nafito yanzu kinganni, wane kalar gate nema kikace? " Aisha tace "black and golden color " Faseelat setaji muryar maman amira very silent kamar Marar lpya se taji ba dadi tace "lpya de kike ko? " Maman amira tace "sede Kinzo inajiranki"ta datse kiran, Faseelat tai shiru tana tunanin ko me ke damun maman amira oho, ta danna wayarta screen saver nata ya bayyana ta cigaba da kallon pic din ta. Suna zuwa bakin gate din gidan tace me adedeta ya ajiyeta gidan beda wuyar ganewa saboda yayi bakin titi sannan ko da kwatancen gate din gidan kawai zaka iya ganewa tangamemen gate ne yasha zanen golden,ta mikawa me adedeta kudinshi ta isa bakin gate din tafara kwankwasawa tana kallon saman katangar gidan duk flowers Sun baibayeta. Me gadi ya bude yana kallonta ya gaisheta ta amsa tana meda mishi gaisuwar ya bata hanya tashiga ya bita da kallo yana iya cewa tunda yafara gadi gidan ba macen da yataba gani tazo da hijab se faseelat, sede suzo da gyale, after,ko himar, ko hakanan gidigai-gidigai, yakoma ya zauna yana cigaba da sakar hulunanshi. Faseelat tunda ta shiga gidan ta sake baki tana kallon girma da kyan gidan ga yan rumfuna nan irin wanda bature yayi acikin gidan ansa masu furnitures kamar wurin shakatawa, sannan ga dan karamin swimming pool dinsu ga wurin ajiye motoci, motoci reras sunfi biyar a pake masu kyau da tsada, ga wurin wasan amira anzuba masa kayan wasa iri iri, kai gidanfa ya hadu komi yaji, ta samu ta yakice kauyancinta don kare girma 🤪 ta isa bakin kofar shiga ainihin gidan tafara danna door bell, Maman amira na kwance kan bed taji ana danna bell tafito tana kara rage damuwarta don baadade ba fahad ya mare ta sabida kawai tana bawa amira ruwa seta kware shikenan ya dauketa da mari yaja diyarshi sukabar gidan tasha kuka sosai shiyasa har muryarta ta canza har faseelat tagane, taje tabude kofar tana kakaro murmushi, Faseelat ta saki murmushi tanajin dadi tai tsaye bata shiga ba, maman amira taje ta rungumota tajawota ciki tana cewa "wow kanwata kinganki kuwa? Wai dama haka kike?wlh pic muni ma yake miki kinhadu "ta saketa tana kara kallonta, Faseelat tai dariya "hmm anti kenan wai miya sameki naga idanunki sunyi ja kamar ma kumburi a fuskarki "tana kara kallon fuskar, Maman amira ta waske maganar "ki zauna mana kinyi tsaye ya hanya yaude Allah yayi naga kawata kuma kanwata " Faseelat tai shiru tana kallon aisha tace "anti bazaki fadamin ba? Ga muryarki nan har ta canza miya sameki jiya fa lpya lau mukayi waya da daddare " maman amira tai murmushin jindadi "why faseelat zaki damu kanki bugewa nai da kofa na zauna nasha kuka na shinefa kikaga muryata har ta sauya" faseelat tace "sannu anty gaskiya banji dadi ba Allah ya baki lpya "tana bata fuska alamun tausayinnan, maman amira tai dariya "zo, zo "tajata har kan kujera irin kujerun nan masu amfani da AC inba ita suna saurin lalacewa, itama ta zauna tana fuskantar faseelat tace "ya amarci ya jindadi? " Faseelat tai murmushi tace "ehinnn anti kenan " Maman amira ta juya ido tana mata hararan wasa tace "bari nakawomiki abinsha "tatashi tai hanyar kitchen, faseelat tasaki ajiyar zuciya ,ta daga kai tana kallon gidan daga main palo se daku na biyu se kitchen se upstairs,kai gaskiya gidannan yafi karfin gida sede akirashi da mansion 🤣ta dawo da kallonta cikin Main falon tana bawa idanunta hakki, idonta ya sauka kan pic din fahad tangamemen enlargement shikadai ta na kallon pic din tagane ya kwana biyu saboda yanzu yafi cika tazama magidanci, ga sunan pictures birjik wasu shida maman amira wani su da amira,, wani pic takurama ido ya ruko maman amira ta baya itakuma tana dariya shima yanayi, dandanan taji idanunta suncika da kwalla tai sauri tasa yatsa ta debe wadanda suka zubo ta cigaba da kokarin meda sauran, sega maman amira ta fito daga hanyar kitchen din dauke da babban plate tazo ta ajiye, gaban faseelat tana ta kakaro faraa saboda bata saba ba tanayi ne kawai don faseelat tagane tayi murna da zuwanta, ta zukuna ta bude drink din berries king non alcoholic ta tsiyaya mata a cup cikin plate din kuma ga wani snack nan a ledanshi ta mike tace" bismillah" tana komawa tazauna kan kujera, faseelat tai murmushin dole don tana ganin pic din nan duk ta nemi farin cikin ta rasa ta dauki cup din ta kurba ta meda ta ajiye, Ta dago ta kalli maman amira tana mata kallon kurilla, abun yabata mamaki tana cikin irin gidannan amma gatanan a rame, duk dade kiba halittace amma ita ta ramar daka gani kana iya cewa rashin abinci ne ko damuwa, Tana cikin tunani maman amira data meda idonta akan katuwar plasma dake mamaye a bangon falon kallo, ta dawo da dubanta kan faseelat tace "to ya megidannaki yana lpya? "don abinda yasa tai saurin kara sakin jiki daita kenan jin tayi aure shiyasa har ta barta tazo gidanta. Faseelat tace "lpya lau ,anti wai ina my daughter zuwannan fa Nata ne ita kadai ba Don ke ba " maman amira tai murmushi tace "dazunnan suka fita itada daddinta amma tunda kikaga sundade haka to ya kaita wurin momy ne, kuma nasan bazata barta ta dawo yau ba don nasan tayi missing dinta sosai " Faseelat ta bata fuska tareda cewa "ayya banji dadi ba gaskiya naso yau taga antin ta itama kullum sede muyi waya, gaskiya banji dadi ba "acikin ranta harda rashin jindadin ganin fahad , Maman amira tace "I'm sorry, ko da bakizo ba nidakaina zan kai miki ita watarana har gida " Faseelat tace "hmmm " Maman amira tai dariya "take it serious, dagaske nake " Faseelat tace "Allah yakaimu " Sukai shiru maman amira tayi kokari sosai jan faseelat da wannan doguwar firar duk tanayi ne don faseelat ta sakijiki sosai, don yanzu ma data ganta taji takara son muamala daita ganinta cikin decent dressed kuma looking wisely and educative, Can zuwa maman amira tace "ina charting ananan ana fama ko? " faseelat tai murmushi "anty ai kinfini zama online kusan anytime kina online har mamaki nake " Maman amira tai dariya tace "wani lokaci kina ganina online ne kurum amma bana kai, wani lokaci kuma I'm doing nothing shiyasa nake hawa in samu in rage kewa ,ina wayar ki ne? " Gaban faseelat yabada dummm har seda yan hanjinta suka motsa saboda kaduwa se yanzu take danasanin saka pic din fahad as wallpaper and screen saver, Hannunta na Rawa ta zage zif ta fiddota tace "gatanan" Maman amira ta amsa tana jujjuya ta aganinta faseelat tafi karfin rike wagga wayar infinix hot 6, Itako faseelat cikinta kuka kawai yake dan tasan inde maman amira taga pic din kashinta ya bushe, Maman amira tamika mata wayar batare da ta ko danna taba tana tabe baki don ita ba Mace bace me binciken abin wani ba, faseelat ta amsa tana godiya ga Allah aranta, sede taga maman amira ta tashi ta haye upstairs dasauri, Faseelat ta saki katuwar ajiyar zuciya tana kallon wayar tai sauri ta sakata jaka, aranta tace bari ta tashi ta tafi hakanan, Can bayan kusan 20 mnt maman amira ta sauko daga upstair din tunda ta sauko faseelat ke kallonta gaskiya ba lefi aisha na da kyau itama matsalarta daya de rashin kayan aikin boob da bombom 🤣 rigar jikinta faseelat tabi da kallo green din gownt ce tabi koina na jikinta dayake roba ce, seta tuna fahad fa yana ganin wagga shigar , ranta ya baci ta dauke kai tana jin kishi a ranta, maman amira ta sauko takaraso wurin tana cewa "sorry na barki ke daya " faseelat tace "bakomi anty " Maman amira ta daga wayarta tana latsa, faseelat tabi wayar da kallo dagani tsadadda ce bata saniba ko tama shigo Nigeria oho, Maman amira ta jawo kwalin iPhone 7 da ta ajiye gefenta ta mikawa faseelat tace" ga tsarabarki" Faseelat ta amsa tana murmushi tana dubawa taga kwalin waya ne da sauri ta fiddo ido waje ganin an rubuta iPhone7 ta dago tace "anti wannan ce tsarabata? " Maman amira ta daga mata ido, faseelat takara kallon wayar inbata manta ba dubu 150 kwanaki taji abul na cewa take, Tai shiru ta rasa ma me zata ce, Maman amira tace "karfa ki tunanin nabaki wata kyauta wannan ba komi bane kinfi karfin ta agurina wlh, ki amsa plsss karki medo min in kika ki amsa bazanji dadi ba kuma zanji cewar baki dauki kawancen mu yanda na dauka ba " Faseelat tai murmushi ai dama Batai niyar medawa ba tace "to Nagode anty Allah yasaka da alhairi ya kara budi " maman amira tace "amin ya kuma barni da habibina " Faseelat tai yake tace "amin " Maman amira tai dariya tace "nafison irin wannan adduar fiye da kowace, don inde inatare da dad din amira to nagama samun komi " Faseelat tai yake tace "anty ni zanwuce " Maman amira tace "tunyanzu? To jira na dauko mayafina na kaiki " Faseelat tace "anty dama kinbarshi karki wahalar da kanki zan hau napep " Maman amira tamike tsaye tana Cewa "inani ina barin momyn amira ta hau napep? Allah se na kaiki daganan se naga gidanki kinga innatashi zuwa base kintsaya yimin kwatance ba " bata jira cewar faseelat ba ta haye bene ta dauko key da gyale ta zo ta yafa tace wa faseelat "muje to " Faseelat tai gaba tana mamakin yadda zata fita da wannan rigar dukda de driving zatai amma rigar ta kamata sosai ga gyalen dan tsito, Maman amira tafita taja kofar Tawuce gaba faseelat na binta abaya har bakin mota ta shiga ta bude faseelat ta bude ta shiga, taiwa me gadi horn ya hangame mata gate tafita da motar, Suna hawan titi fahad na isowa bakin gidan ,yabi motar Aisha da kallo yana mamakin ina zata, dama megadi be rufe gate ba ya shigar da motarshi cikin gidan. Su faseelat na tafiya suna fira, alhamdulillah maman amira taji dadin zuwan faseelat dan yanzu jinta take wasai kamar ba abinda ke damunta, Faseelat kau firar kawai ake amma hankalinta na can tana tunanin yau tayi rashin ganin fahad to yaushe zata ganshi ? Tanawa maman amira kwatance har lungun su, ana zuwa kofar gate din gidanta tace atsaya, maman amira ta tsaya ta juya ta kalli gidan tace "nan ne gidanki, insha Allah ki tsammaci zuwanmu nida amira, " Faseelat tace "se kunzo Nagode sosai anty bazan taba mantawa dake ba " maman amira tai murmushi tace "nima haka " faseelat ta bude motar ta fita tana kallon gate din gidanta seta ganshi very small . Maman amira taja motar ta tabar wurin, faseelat tabude kofa tashiga, tana Shiga falo ta zube kan kujera tana lumshe ido a ranta tace" yaushe ne zanaganka inji sautin muryarka? " Se kuma tai shiru afili tace "anty nada kirki sosai i love her kindness and the love that she is showing to me "ta dago kwalin wayarta tai kissing tace "nasamu makamin yaki " Tai dariya, Ta duba wallwatch taga to 6 ta mike tana jan tsaki tace "bari naje naiwa wannan alaramman tuwon da yace kafin yazo yafaramin makyarkyata 🤣 *#team fahadsee💋* *#team fakasee 😍* *duk ana tare,* [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* *PAGE2⃣7⃣* *this page is for sayyada nahaja one love*💓 Cikin hanzari ta shige kitchen tafara hadawa oga khalil tuwon masara miyar kubewa, wlh khalil bagidaje ne na karshe wai bayason tuwon semo wai dandanan yakejin yunwa in yaci shi , cikin sauri take komi ta Gama ta samu ta gyara jikinta dan dukda baa yabawa se tayi abunta tai kwas kafin ya dawo amma ba yabo ba ko dan kiss dinnan, Maman amira nashiga gida tai parking ,tana fitowa taga motar fahad alamun ya dawo kenan ta tsuke fuska ta shiga gidan, Yana zaune kan kujera yana latsa laptop ta shigo ko kallonshi ba tai ba tai hanyar upstair tana zumbure zumbure, ya dago ya kalleta yatashi yabi bayanta, tana shiga bedroom yana shigowa ta daga hannu da niyyar yaye gyalen jikinta taji ya rungumota ta baya tareda sakala hannayenshi ya zagaye ta, ta turo baki tafara janye mashi hannu dan ya saketa, memakon ya saketa se yayi sama daita kamar yar baby har saman bed (amfanin ramar kenan😜) Ya bi ya mata rumfa tana meda numfashi tace "ka kyaleni fahad " ya na binta da mayen kallo yace "duk fushinne? I'm sorry for what I did "cikin zazzakar muryar sa. tabata fuska hawaye suka fara zubo mata ya dagata yana cewa"oh my God "ya tashi zaune ya jawota ya rungume kan cinyarsa ya dago fuskarta yace "please my cutie stop this crying i made a mistake pls forgive me " Hawayen na cigaba da gangarowa tace "se yaushe ne zakabar duka na fahad? I'm amira mom ba yadda zaai na cutar da ita, amma se karika duka na saboda ita, wai yaya yaushe zakadena duka na akan small abu? I'm tired " Yasaka harshe yana lashe hawayen dake zubomata yace "I'm sorry baby I apologize kiyi hakuri nasan kina hakuri amma kema yakamata ki kula mana dazun fa kina bata ruwa ne in haste har kika sa ta kware amma de kiyi hakuri kinji? " Tai shiru tana ajiyar heart ya meda bakinshi yayi kissing kuncinta yace "thanks my love shiyasa nakeson ki innayi laifi nabada hakuri anayi i so much love you " Ta saki dan karamin murmushi yace "daga ina kike nazo a sani a microwave na tarar bakinan dole na matse desire na " Ta dora hannu tana shafa styling sajen shi tace "kawata ce tazo shine nai dropping dinta gida " Yana lumshe ido saboda jindadin abunda take Mai, yace "meyasa kikafita da wannan dressing din ?" Tace "haba yaya acikin mota fa nike kuma ban fita ba ina ajiyeta na dawo " Ya lumshe ido ya bude dukda shi be cika magana akan komi ba amma wani lokaci dole yake wa maman amira saboda she's careless girl, Ya kawar da maganar yace "alright yanzu nide i need you i want to see me flying on the cloud " ta saki murmushi tana turo gaba "baka gajiya my heart desire kowane lokaci u r in need " Ya dora hannu kan breast dinta yana cewa "why i would be tired ? being with u make me feel like no one is lucky like me " Yasa hannu yafara jan zif din rigarta tace "i love you so much " Yace "love you too dear " yana sauke rigar kan kugunta ya cire bra din ya wurgar yafara sucking breast dinta ,don ba abinda yafiso jikin mace irin breast da kugu. Tuni suka cigaba da faranta wa junansu rai seda yayi romancing dinta sosai sannan ya kwantar daita a bed, shi yafison yin sex a tsaye, ya jawota gab bakin bed kafafunta kan hannunshi shi kuma yana tsaye Yana ....... It took him like 15 minutes sannan yayi release ya koma suka cigaba da romancing juna ya kara yi amma a zaune wannan karon, bayan 10 minutes yayi release still going for third turn, the problem is ita aisha some times a romance kawai tayi release, shikenan kuma bata jin new feeling a time din, shi kuma gashi ga yadda yake haka take kokari dashi, seda ya kara one more round doing sex with her a kwance sannan ya kyaleta ya jawota ya rungume abarshi yanajin sonta nakara mamaye illahirin jikinshi can ciki ciki yace "I have enjoyed your honey u r getting sweeter every day, i love you honey" Ya sumbaci gashin kanta ya cigaba da shafashi, tai tsit ta kara shige mai har bacci ya dauketa, ya gyara mata kwanciya akan kirjinshi yana jin tausayinta don wani lokaci ba wetness a jikinta gata a tsuke tanajin zafi sosai inyafara sex daita bfor wurin ya bude. Ya kara sumbatar wuyanta tareda meda kanshi kan filo ya rumtse ido. Ko kafin khalil ya dawo faseelat tai wanka tasha gayu tana zaune tana karatun kurani da yazame mata jiki duk bayan sallar Maghreb se tayi ,ya shigo dakin ,ya zube kan kujera tareda fadin "wai Allah " Seda takai aya sannan ta dago ta kalleshi tace "sannu da zuwa " Yace "yawwa ya gidan? " Tace "lpya lau, "tatashi ta dauko mishi abincinshi ta ajiye mishi, yace "yawwa "ya tashi ya wanko hannu yazo ya zauna yana zabga loma, Faseelat tai kasa k'e tana kallonshi can zuwa ya kai loma yace "faseelat wai aina kika koyo tuwo " Tana mishi kallon raini tace "awajen hajiyarku mana " Yayi dariya "aida kin iya irin tuwon hjya da se na rika baki kyauta" tajuya taja tsaki kasa kasa, ya cinye abinshi Tass ya fita, tana zaune sede taji tangarararan, kwam "marfin tukunya ya fadi taja tsoki a fili ta shige bedroom, wai kurum se yarika mata bincike ko sanwa take sede taji anbude tukunya ko tazo ta sami marfi bayadda tabari ba, shegen bin kwakkwafin tsiya, yanzu zuwa yayi yaga yawan abincin dake kitchen din, tana zare bra din jikinta tace "aikin banza kawai waini haka zankare yar I love you dinnan ma sede nagani a film kullum sede in ta kunsar kayan haushi," Ta daga kai sama ya Allah ka kawomin dauki ga baiwar ka na neman taimako. " Har zata kwanta ta fasa ta fita falon yagama kulle kofa ya shigo tace "khalil dubi tsarabar da kawartawa tayomin " ya amshi wayar ya Jujjuya yace "ita kawar taki ta baki? " tace "eh " ya mika mata wayar yace "tayi kyau "yawuce ciki, Tabishi da kallon haushi abinda ma zece kenan, Ya yo wankan shi yazo ya kwanta, tashigo ta ajiye wayar ta shiga toilet tayo bawali ta zo ta kwanta ta bashi baya, kamar yana jira yakawo hannu yana latsa mata duwais🙈 cikin ranta tace "dama nace seya tabashi Nifa nafara gajiya da wanga iskanci na tabamin duwais, ko ina cikin aiki inde zan bi gefenshi se yakaimin tafka haka kurum wlh nafara gajiya " Da dubara takara matsawa can karshen gadon, yabita yakara dora hannu akan duwais din, ah khalil fa ansamu promotion yanzu abun yazama jiki baya kyarma in ya zo tabata lol, faseelat gabanta yafadi tau yau jarabar ta motsa kenan, yau ba baccin tsiyar zaaiba, laguda ta zaai abarta da hauka, tai wuf ta tashi zaune ta dafe cikinta tafara matso kukan karya gwara de ta rufawa kanta asiri tasamu tai baccin ta lpya lau, yayi sauri ya tashi zaune with total care ya dafata yana tambayar "cikinne? " masu tambayar maganin karfin maza su siyawa hubbies nasu 🤪da maza masu son sunan to kunbiyoni bashi in next page zaku gansu lodi lodi thank you 💋 [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 2⃣8⃣ *kamar yanda nai alkawari ga wasu magunguna na samo muku names dinsu zan rubuta na bature a nan sama akwai kuma na itace wadanda zaki iya hadawa a gida, bayan kungama shan karatu zakugansu karshen page Nagode muku* *here are some, max man, tiger king(tablet), max sex, revive, boosta man, qurratul rijal gahwa(coffee), man power,* *Big boy soap, gold fly,,here are some kuma inna kara samun wasu zakugansu a next page* *bismillahirrahmanirrahim* *(so whosoever does a good equal to the weight of an atom shall see it, and whosoever does evil equal to the weight of an atom shall see it)* Ta daga kai tana matso hawaye nan da nan ya rikice ya jawota jikinshi yana mata sannu tana yarfa hannu take daga mishi kai, bawan Allah se yamutsa fuska yake donji yake kamar shi ke ciwon, yace "faseelat bakiji tun yaushe nake cewa muje asibity kin ki " Tai shiru ya janyeta ya tashi dasauri ya fita, faseelat tace "Allah yasa ba ruwan miyon zaaimin ba abani nasha don dole na, tofi da ko sau daya akayi aciki yayi amma kaita jibga miyau ciki, kai Allah ya gyaramin kai khalil" Tana rufe baki ya shigo yana sauri da cup a hannu tofinnan de zaayi, ta cigaba da yarfa hannu tana matse ciki ya zauna ya tofa mata adduoi ya bata ta rumtse ido ta shanye yace "sannu "yana jawota jikinshi ya daga rigar baccin ya debo sauran ruwan yana shafa mata aciki, yanayi yanabin cinyoyinta da kallo dan doguwar riga ce jikinta, daga shafa magani ya zarce yana shashshafa cinyoyin zuwa cikinta, tana jin haka ta kara damke ciki tace "wayyo Allah na" Yace "sannu Allah ze baki lpya "amma de bedena shashshafatan ba yanayi yana mika, faseelat taja tsoki a ranta yo miye amfanin karyar ciwon da take? Ta yunkura ta tashi zaune tana yamutsa fuska tace "ya dena ciwon ma " Yayi doguwar mika yace "to alhamdullillah mu kwanta to " Ta matsa can nesa ta kwanta yayi dariya wato gudunshi take? ya kara matsawa kusa daita ya dora mata hannu tai shiru tana kallon sarautar Allah, kamar baze lagude tan ba har tafara bacci taji yanayin abinda ya saba, dole ta Hakura yayita bidirinshi, tunda safe ta aika aka siyo mata lemon makwabta taita sha don a wahale ta kwana. Haka suka cigaba da zaman faseelat tanajin matukar kunya ta tunkari khalil da maganar bata gamsuwa dashi, duk randa yayi abinshi ita kuma tunda safe zata fara shan lemu, wani lokaci cikin daren ma, Tuni tabawa ishak tsohuwar wayarta ta cigaba da amfani da iPhone 7 dinta bata da aiki se taci gayu taita daukar pic, Kwanakin baya maman amira takawo mata ziyara, tai kusan awa 5 gidan faseelat suka sha labarinsu ana raha don sunkara muguwar shakuwa, amira kan cewa tai abarta wurin faseelat dakyar suka tafi . Yau faseelat tunda safe takejin jikinta ba dadi, tanajin kan ta very week sannan cikin ta kamar ana hura mata wuta aciki, ga kasusuwanta jitake kamar ana daddatsasu da karfin hali irin nata ta fara hadawa khalil abincin rana, ta samu ta dafa mishi shinkafa da wake da kyar tagama ta koma daki tashige cikin blanket baa jimaba jikinta ya dau zafi sosai tana ta makyarkyata, Karfe 3saura khalil ya dawo daga shago Don cin abinci, Ya shiga yayi sallama bega faseelat falo ba ga kulolin abinci nan ajere, se yayi tunanin ko tana bacci ya zauna ya jawo plate yacika cikinshi yayi hamdala sannan ya tashi don komawa shago, har ya tafi ya juyo, ya Shiga bedroom dinsu, can ya hango faseelat dukunkune tana nishi a hankali, dasauri ya isa bakin gadon ya dago kanta ya janye blanket din yaji jikinta rau , cikin tashin hankali yace "innalillahi wainna ilaihi rajiun faseelat me ya sameki "yayi maganar da karfi, faseelat ko magana bata iyayi harta lebonta rawa suke , Nantake jikinshi yafara rawa saboda tsoro kamar ze kuka yace "zaki iya tafiya kuwa mutafi asibity?" Ta daga kai tana kara dukunkunewa jikinshi yace "kiyi hakuri faseelat zakisamu lpy bari na dauko maki hijab mutafi hospital " Cikin tausayi ya ajiye kanta ya dauko mata hijab ya tada ta zaune yasaka mata ya tallabo ta ta mike tsaye kanta kan kafadarshi jikinta jingine da nashi suka fita waje, tasamu dakyar d temakonshi ta hau mashin suka tafi wata prvt hospital me suna annur, da yake prvt ce ba layi suna siyan kati suka Shiga wurin likita, likitan ya mata tambayoyi akai mata tests, suka fita jiran results bayan 30mnt likita ya kira su yana kallon khalil yace "ta kamu da typhoid, da malaria, yanzu zan rubuta muku drugs kuje kusiya, Allah ya bata lpy " Khalil yace "amin "itakam lumshe ido kawai take don itakadai tasan yadda takeji, doc ya Rubuta masu maganin suka fita, khalil rike daita, Acikin asibitin suka siyi drugs sannan suka tafi suna isa gida ta leme kan center carpet yaje ya dauko pure water yazo ya balli drugs din yace "faseelat tashi kisha maganin " tai shiru ya sa hannu ya dagota ta bude baki ya zuba maganin ya dora mata ruwa tana gama sha ta fara sheka mishi amai ajiki, idanunshi cike da hawaye ya ke mata sannu tana gama aman takoma ta kwanta tana meda numfashi, khalil ya tashi ya canzo kayan jikinshi yazo ya gyara wurin itama ya canza mata kayan jikinta ya tallabeta zuwa kan gado ta kwanta ya mata lullubi ya fita yakwashi kayan ya wanke su tasss ya shanya, ya dawo ya zauna kusa daita ya buga tagumi, Tana kwancen bacci ya dauketa ,shi ko bebar wurinba seda akai kiran Maghreb ya tafi masallaci. Har wansafe tana kwance taki cin komi se ruwa kawai takesha data sha ta amayar, karfe 9 yafita daga gidan yaje makaranta ya dauki excuse dan kula daita, daga nan yawuce gidan hjya, Bayan Sun gaisa tace "yau ba school dinne naganka yanzu? " Yace "akwai faseelat ce bata lpya shiyasa banje ba " Tace "miyasameta ne? Kuma saboda bata lpya seka ki zuwa aiki? " Ya marairaice fuska "hjya wlh jikin yayi tsanani jiya seda mukaje asibity likita yace typhoid da malaria ne " Hjya ta tabe baki tace "Allah yabata lpya " yace "amin akwai abinci ne? Dama so nake ince zan rika zuwa ina amsar abinci " Tace "to yayi ga abinci can kaje ka dauka " Ya tashi ya fita, koda yakaima faseelat abincinma bata ci ba se yoghout da ya siya mata kan hanya tasha, Bayan 2 days faseelat tai wata muguwar rama tai fesss harwani yellow tayi, saboda masassara tasha mata jini sosai, Khalil ya dan fita ya anso masu abinci don tunda tafara rashin lpyar shike jinyarta ya mata wanki dama can yana mata wani lokaci, ya kaita toilet ta dan watsa ruwa, kwatsam sega ishak yazo gidan yazo ya sameta sheme tsakar gida kan katifa, hankalinshi ya tashi yaje kusa daita yana tambayarta "yaya bakida lpy me yasameki? " Dago ido kawai tayi ta kalleshi batace komi ba sosai takejin jiki, Hankali tashe ya ciro wayarshi ya kira ummi ringing biyu ummi ta daga tace "yaakayi ne ko faseelat din batanan? a tsorace yace "ummi Yaya bata lpya sosai bakiga duk yadda ta rame ba, ummi inajin ma batada jini don bakiga yadda jikinta da idanunta yadda sukai yellow ba," Ummi tace "subhanallahi bata wayar " yace "ummi bata magana " Tace "kace ciwon yayi tsanani kenan to kajirani gani nan zuwa yanzu "kokadan ummi batada hakuri game da rashin lpyar diyanta dandanan take rudewa, tana ajiye wayar tace "itakuma faseelat nata cikin me laulayi ne kenan ai gwara ta dawo gida tai renonshi inta samu ya girma ta koma "ta jawo wayar ta kira hjya saratu, bayan sungaisa ummi tace "dama yanzu ishak yaje gidan faseelat kai mata sako seya tarar bata lpya sosai don yace min ko magana bata iyawa shine nace ai gwara ta dawo gida tai renon cikin kafin ya girma " Hjya tace "khalil ya fadamin bata lpya amma befadamin abun yayi worse ba, to insha Allah yanzu zan kirashi ya medota gida, dan sunje asibity likitan yace typhoid ce " ummi tace "base ya kawota ba yanzu zanje na daukota " hjya tace "to bakomi shima kila yanzu yana gidan dan yanzu ya fita daganan Allah yabata lpy " Ummi tace "amin Nagode " ta kashe kiran dasauri tasaka hijab tafita se kan hanyane ma tafadawa abbansu faseelat din, Tana zuwa ta shige gidan, faseelat na ganinta ta fashe da kuka, ummi tace "sannu faseelat tashi mutafi gida, sannu kinajin jiki " Ummi da ishak suka kamata ta mike ummi ta dauko mata hijab suka fita ishak ya taro masu napep suka bar unguwar, Basu dade da tafiya ba khalil ya iso kofar gidan dama ya biya siyo mata yar kaza ce ko taci, Yayi mamaki ganin gidan kulle ya bude ya shiga wayam ba faseelat ya rike kugu yana zare ido. *1.* *YAJIN MAZA* 1 yakuwar maza 2 sauyar gaude 3tsintsiyar maza 4 kai coma 5 me kan kura 6 sauyar burgu 7 ganyen tsaiduwa 8 bakin manda Za'a hadesu a adakesu luk'ui a ringa zubawa cikin miyar kuka ko a gasasshen nama yanaci. *yana kumbura azzakari, ya karamasa tsayi,sannan ana dad'ewa ba'ayi releasing ba* *2* *Karin sha'awa* 1 dabino 2 yayan zogale da furensa 3 garin habbatussauda Abusar da furen zogala da yayan a cikin inuwa sai a core kwallayen dabino ahadesu da garin habbatussauda a dakesu a dinga zubawa cikin nono ko madara peak anasha. *3* *Emergency na maza* Nonon rakumi babban Kofi guda sai k'wai guda uku na kazar hausa sai garin kananfari tea spoon guda ki hadesu cikin kofin nonon a shanye 2 hours before sex zakaga canji. MAGANIN KARFIN MAZA SADIDAN/MEN POWER Jama'a da dama suna yawan tambaya ta"Shin don Allah wacce hanya ce ko wani magani zamuyi amfani da shi domin samun karfin maza" to Alhamdulillah ga wata ingantacciyar hanya wacce insha Allah duk wanda ya jarraba zai samu dacewa kuma zaiga changi sosai da sosai. Za'a nemi. 1. Danyan kwai(Egg) 2. Man Zaitun (Olive oil) 3. Garin habbatussauda (Black seed powder). Zadda zaa hada. Da farko zaka fasa kwan(Egg) Kamar guda biyar sai a kawo garin habbatussauda (Black seed powder) kamar chokali daya da rabi 1/2 sai a kada kwan da garin sosai a suya su da man zaitun kamar yadda ake soya yainar kwai.a soya kamar kashi biyu za'a chi kashi daya da safe daya da yamma. Za'ai haka tsawon sati daya, insha Allah zaka bawa wani labari. Abin sadaqa ayiwa Annabi Salati. LIKE AND SHARE. MAGANIN KARFIN MAZA(MEN POWER) DA NAMIJIN GORO. A yau zamuyi bayanin hanyar da za'a bi domin samun karfin mazakuta cikin sauki ba tare da kashe kudi ba,kuma wannan hanya bata da illa ga lafiya,sai dai kara lafiya. ZA'A SAMU 1. Garin Namijin goro 2. Zuma Da farko za'a samu Zuma tacecciya mai kyau a kwaba ta da garin Namijin goro sai a rika shan chokali 3 sau 2 a rana,zakai mamaki sosai. LIKE AND SHARE. [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 2⃣9⃣ *Bismillahirrahmanirrahim* *K'auluhu ta'ala:-faman yaamal misk'ala zarratin kairan yarah, waman yaamal misk'ala zarratin sharran yarah.* *Gawasu de ankara samu, double power, kongy capsule ,extra large sizetablet,,gamyka herbal powder* Yana haka wayarshi tafara ring ya dauka dasauri ganin hjya ce, ko sallama batai ba tace "ka koma gidan? kadauki diyarsu ka meda musu kar ta mutu nan, dan ummi takirani tace zatazo ta dauketa yanzu " jikinshi nantake ya mace yace "ai har ma Sun zo suntafi da itan " Ummi tace "to yayi ai hakan ne dede kaga kaima yanzu seka cigaba da yan hidimomin ka " Yayi shiru yana tunanin yadda ze kwana shikadai batare da faseelat ba, hjy ta yanke kiran, tana jan tsoki. Ko zama beba yajuya ya tafi gidan nasu lokacin har sun'isa faseelat na kwance kan kafar ummi tana ta kuka ya shigo gidan da sallama, Ummi ta amsa mishi ya zukunna ya gaisheta yafara tambayar ya mejiki? " Ummi tace "gatanan de, ai da tuntuni ma kamedota gida irin ciwace _ciwacennan na masu ciki beda ranar warke wa " Yayi shiru yana tunanin maganar ta kenan tunani take ciki gare ta, Ya buda baki yace "munsami likita yace tana fama da typhoid ga magungunanta nan acigaba da bata" Ya ajiye ledar maganin da kazar da ya siyo mata da yoghurt Ummi tace "ai typhoid batajin maganin bature yanzu tunda ta na nan zaa samar mata na gargajiya " Yace "Tom mungode ummi ga wannan kunsiya magani "ya ajiye masu dubu goma, Ummi tai godiya ya tashi tsaye yana kallon fuskar faseelat itama tun dazu shi take kallo dan tunda ummi tai maganar ciki takafeshi da ido tana so taga yanayinshi yace "Allah ya saw wake faseelat natafi " ya juya ya fita jikinshi a mace gabadaya jiyayi kamar anraba shi da duk kuzarin sa, ya ja mashin dinshi ya tafi, Yana tafiya ummi tace "cikin wata nawa ne dan insan maganin da zaabaki " Faseelat ta zumburo baki dukda bata lpyan can ciki ciki tace "ummi nifa banda komi yanzu haka ma mens nakeyi " Ummi ta rike haba duk zumudin ta ya koma tace "aure wata 6 amma shiru, ke kuma taki haihuwar me jinkiri ce " Faseelat tace "hmm" kasa-kasa inama zata iya fadawa ummi matsalar ta amma bazata iya ba , Ummi tace "to Allah yasa jinkirin alheri ne aini har nafara murna zansamu jika me tayani wasa " Faseelat batace komi ba, suna haka sega abba ya mata ya jiki yana tausaya mata, ummi tafada mishi abinda ke damunta yace bari yaje wajen wani me bada maganin typhoid ya amso mata . Yaje ya amso maganin akafara bata da na wanka da na sha dana suraci, ko da akai mata da rana da marece da dare segashi faseelat tadan fara jin sauki, karfe bakwai wayarta tafara ringing ta dauka tana murmushi ganin maman amira ce, maman amira tace "momyn twins rashin lpyar ce ta boye minke har yau " Faseelat ta saki murmushi "anty kenan wlh ban lpya sosai inama gidanmu aka medoni dazun " Tace "ayya banji dadi ba, babyn mu nata baki wahala, tun shekaran jiya da kikace min baki lpya nashiga damuwa nata kiran wayarki kashe " Faseelat tace "eh ni kaina bansan ina nike ba se yanzu ne naji dan dama na kunna wayar " Maman amira tace "ayya Allah yabaki lpy naso nazo dubaki to gashi kuma gobe zamu tafi London zamuyi one week sede in mundawo zanzo " Faseelat tace "bakomi anty Allah yakiyaye ya bada saa" Aisha tace "amin " Faseelat tace "agaidamin amira I'm going to miss both of you " Maman amira tace "don't mind bazamu dade bama ki kula da unborn dinmu bye " ta kashe wayar faseelat tai murmushi ita kadai ta dora hannu akan cikinta tana shafawa tace "inaso inganni dauke da cikin my love naji ya masu ciki sukeji, "tai shiru canzuwa tace "Allah amin " Bayan isha khalil yaje gidan hjya cin abinci ta zubomasa tanata jan shi da labari yana meda mata amsa sama sama abincin ma bawani ci yakeba gabadaya bayajin dadin jikinshi, Hjya talura dashi tace "wai yau lpya kake de naga ko abincin ma bakaci sosai " yana yamutsa fuska yace "banijin dadi ne hjya " Tana tabe baki tace "to dama ya zaai kaji dadi gimbiya na can gidansu ba lpya " daga jin maganar yasan gatse take mishi, Ya dan matsar da plate din gabanshi yace "hjya bari natafi gida nasha magani Kaina ke ciwo " Hjy tace "to aita himma "ta tashi ma tashige daki saboda takaici, Khalil ya girgiza kai ya fita gidan, Bayan yaisa yayi wanka ya haye gado gabadaya kewar faseelat ta cikashi, hanunshi kan gefen da take kwanciya yana ayyana da yanzu itace gun, Ya dauko wayarshi ya diba time karfe 9 da rabi, duk dade dare yafara yayi dialing no din faseelat ko yaji muryar ta ya rage zafi, Faseelat na kwance dakinta kiran ya shigo ta mika hannu ta dauka ta kara wayar akunne with out saying something, Yayi sallama ta amsa can kasa yace "ya jikin? " tace "dasauki " "Kinci abinci?" Tace "eh " Yace "faseelat na kasa bacci saboda rashin jinki kusa dani" Faseelat tai shiru cikin ranta tace "dan rainin hankali kada kai baccin ni anan nafisamun natsuwa " yakatse shirun da cewa "ina kewarki sosai" Tace "nima haka seda safe " Yace "to Allah yakaimu " Dif takashe kiran tai kwanciyar ta, shima yagama tunaninshi ya kwanta, da safe ya koma wurin aiki, ana tashi yatafi gidansu faseelat, haka taita jinya kullum yana gidansu ya siyo mata wannan ya sai mata wannan, ummi sosai takejin dadin yadda taga yana kula da diyarta, Bayan 5 days faseelat ta warware abba da kanshi yace faseelat ta shirya takoma gidanta aragewa khalil zarya, ummi tace "dama anbarta tayi koda sati ne " yace "kina gani de yaronnan a takure yake gara takoma yafi " ummi ta yadda da shawarar abba tace amma se gobe zata tafi, ranar ummi tabawa faseelat magani yafi 5 dana matsi dana sha da dubara faseelat batai gangancin amfani da ko daya ba, wanshe kare da yake weekend ne wajen karfe 11 khalil yazo ya dauketa suka tafi, seda suka biya gidan hjya sannan suka wuce dan hjyar tata zarya dubiyar faseelat din, Suna zuwa gida dakin ya harmutse ba masaka tsinke cikin jin haushi faseelat ta hau gyaranshi. Tun kafin dare ma ta tanaji lemunta ta dafa ta zuba a flask dan tasan yau akwai bidiri. hakan ce tafaru ko tana ganin yayi bacci tasamu ta sauka ta hau shan lemon dinta tana sha tana tunanin khalil saboda yau so biyu yana attempting shigarta amma yakasa saboda wani irin son yara yakeji yanzu, niko nace malan khalil se anbada himma fa 🤣 ranar litinin faseelat takira maman amira dan tana tunanin sundawo, tai saa ta sameta tana dauka tace "patient ya jikin dazunnan muka dawo insha Allah gobe zan zo inga ya unborn ya medaki " Faseelat tai dariya tace "to anty se kinzo inafatan de kundawo lpy? " Aisha tace "lpya lau diyarki na gaidaki inafatan de kinkoma gidanki? " faseelat tace "eh na koma " Maman amira tace "se nazo to kimun wainar filawa irinta rannan" Faseelat tace "ba matsala " Tunda safe faseelat takara gyara gidan komi yayi fess tayi abincin rana shaf shaf ta gama ta soya wa maman amira wainar sannan tayi wanka ta zauna jiranta, Karfe 4 faseelat taji knocking dinta taje tabude mata tai sauri ta dauki amira tana jindadi , sika shiga ciki maman amira na zama tace "kai amma unborn be kyauta ba kinga yadda kika rame " Faseelat tai dariya "Allah anty babu komai typhoid kawai ce, kinsan bazan tsaya boyemiki ba " Tace "to naji ayi sauri de a samarwa amira kane aikun shana da yawa 6 month kuna jindadi? " Faseelat tace "hmm anty ni bansan wannan dadin ba haryanzu " cikin rashin fahimta maman amira tace "zaki sanshi ne " Suka cigaba da fira sannan faseelat takawo masu wainar su da zobo da tayi da ruwa maman amira naci itakuma faseelat tana bawa amira suna labari har suka gama, Maman amira ta tashi tafita wanke hannu, jin karar toilet yasa faseelat matsawa ta dauki wayar ta dake ajiye gefen kujera luckily ba password ta shiga call log direct ,batare da shan wuya ba taga an rubuta heart beat ta shiga cikin contact din ta karance number tsaf, dandanan ta hardace ta, tana rike da wayar maman amira ta shigo ta zauna faseelat tana jujjuya wayar maman amira tace "gaskiya anty wayar ki nada kyau " Aisha tai dariya "eh kuma tana da dadin amfani " faseelat ta latsa wayar tace "laah anty bakisa key lock? " maman amira tace "a, a ai daddyn amira bayason locking waya cewa yayi seyaga kamar da wani abu shiyasa nadena sakawa don shifa time to Time yana checking wayata yaga me nake daita " Faseelat tace "koda naji " Aka cigaba da labari can zuwa maman amira ta bude Jakarta ta fiddo wata riga me kyau cikin kwalinta ta mikawa faseelat tace "gashi aiwa ango khalil kwalliya " Faseelat ta amshe tana kiran "Wow tayi kyau anty kamar kinsan best color na purple ne " maman amira tace "to yayi kyau bari muwuce se kinzo ko? " faseelat tace "insha Allah " Maman amira ta mike ta yafa gyalenta amira tafashe da kuka itafa batasan wannan ba haka tajata suka tafi faseelat Nata masu waving da hannu har suka bace, Takoma gida ta zare hijab din jikinta ta jawo wayarta cikin tsananin farin ciki ta rubuta numbern fahad tai saving dinta da my hope. 🤦🏻‍♀ yar uwa ki kula da number mijinki wlh saboda tunaninki baze taba hango miki wadda, zata cutar dake ba harse aikin Gama ya gama, wata makwabciya kullum kullum intazo gidana number da mijinta ke kiranta ba suna, nace wai ke shi ogan baa saving number dinshi tace kam a,a ai tana cikin brain dina kinga ko no need in yi saving harwata taji dadin kwasa, nai dariya ina mamaki don nide nayi saving no din abuna,. [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 3⃣0⃣ *Bismillahirrahmanirrahim* *k'ad aflahal muuminun....... Wallazina hum li furujihim hafizun, illah ala azwajihim au mamalakat aimanuhim fainnahum gairu maluumin* Ta tashi tanajin dadi takai kyautar ta daki ta dawo ta gyara wurin ta koma ta sheme kan cushion, Ta dauki wayarta ta bude data ta turawa maman amira message "anty Nagode kwarai da duk abunda kikemun Allah ya barmu tare harabada, ina amira ta fatan ta hakura, ya gajiya?inafatan kun'isa lpya" she's offline dan haka ta wuce tana responding to friends nata, tana gamawa seta bi numbers dinta na what's up, suddenly taga number fahad shima yana chart kenan ta shiga number tana son ganin last seen dinshi amma yasa shi privacy don haka bata samu gani ba, tai shiru tana nazari can zuwa ta fara mishi message kamar haka "aslm yaya ya kake ya aiyuka Allah yabada saa, kullum kana raina my yaya kuma Kana cikin adduoina a kowace salla, fatana Allah yakara tsaremin kai ,ina sonka, tareda kewarka data addabi zuciyata a kowace dakika " Ta tura masa ta tsaya tana tambayar kanta "ai yayi ko? Kar in saurin tura mishi hot message yaje yayi blocking dina, gradually de zamu kai gun " Ta fito ta shiga dp nashi pic din flower ne purple jiki an rubuta "i like purple like no other color exist in the world " Tai murmushi tace "that's why i started loving the color although my best color was maroon" Hakanan taji tana son bude instagram and facebook da tanayinsu amma tunda khalil yabata waya batai ba tana fatan fahad nayinsu nan danan tai installing dinsu ta shiga facebook ta tura mishi friend request, ta shiga instagram tai following dinshi, tana ta jindadi, ana haka akai kiran sallar Maghreb ta kashe datar ta tashi tayi alwala tai salla ta dauki kurani tana karantawa har akayi isha'i tai isha i ta tafi tai wanka ta saka sleeping dress dinta ta dawo ta zauna, ta dauki wayar ta bude data, Cike da burin ganin reply na fahad, Tabi messages luckily har da na fahad tai sauri ta shiga ga abinda ya turo mata "thanks for your duas May Allah accept it, all thought I don't recognize you, who are you ,you are not familiar" Tai murmushi tace "u will know me very soon " Ta tura masa "I'm ur lover and sister to you also " Fahad ya bude message din don maman amira ma is busy chatting with her friends, Ya dade yana kallon message din duk tunaninsa ya kare ne akan yaruwassa ce ko bangaren momy ko cikin dangin ummanshi, Ya dan ja tsoki bazata fadi sunanta ba kenan?kamar ya shareta se kuma ya tura mata "plss may i know you? " Tai dariya ta tura mishi "sure, but u have to promise me that, zaka cigaba da charting dani bayan kaji kowacece, kuma baza kai blocking dina ba " Yace "yeah " Ta tura masa "sunana faseelat shekara ta 21 going to 22 ,kuma ni yaruwarka ce tunda ni musulma ce, nadade ina kallon pictures naka bana da sukuni inban Kalle suba, nafada sonka batare da na shirya ba, inafatan zaka bani dama " Yana karanta wa yace "rubbish " ya fita daga chart dinta, Shiru shiru ba reply gabanta ya fadi karfa yayi blocking dinta, tai sauri ta tura mishi "a good believer always fulfill his promise " Yana charting da friends nasa besan ya shigo ba, dan haka be mata reply ba, faseelat ta hura iska daga bakinta ta rumtse ido tana tunanin pictures dinshi da tagani a instagram, Cikin ranta tace "I have to do something kar ya shareni kamar bola " Tai sauri ta bude gallery tanabin pictures Nata daya Bayan daya ta tsaya kan wani picture da abul ya dauketa tana tsaye ta dan juya baya kadan tana sanye cikin riga da sket atamfa, tana murmushi, Ta kara kallon pic din ko ita kanta tasan yayi kyau, ta dora shi a dp nata, Sannan ta koma ta cigaba da charting dinta, Fahad se da yagama duk abinda zeyi sannan ya bude message dinta saboda yanaganin she's insane da har zatai tallan kanta gareshi, Yana ganin abinda ta rubuta yayi murmushi yace "young girl " Yana fita message din yaga akwai dp hakanan yaji yanason sanin kowacece, ya shiga dp din, yana kallon pic din yayi shiru, "yeah she's beautiful amma ban tunanin na taba ganinta ko aina ta sanni ne? " Yaja tsoki ya fita daga what's up din gabadaya, yayi zama abroad yaga mata kala kala wasu ma half naked donhaka pic din faseelat be kai pic din da ze tsaya yana wasting time akanshi ba, Khalil na dawowa ta turawa fahad "tunda ka shareni seda safe ka shafamin kan diyata amira " ta sauka online ta kawo mishi abinci yana ci yace "kinsan siyama ta haihu? " Tace "a, a me aka samu? " Yace "namiji " Tace "Allah yaraya kace zarya gidan jego ta gammu " Yayi dariya kawai tai shiru tana kallonshi, wai shi baya ganin mutane na haihuwa ne? Ko a tunaninshi a romance kawai ake samun ciki ? Nace maybe 🤣 Yana Gama cin abinci ya jawo faseelat kan cinya yana shinshina ta yace "muma nangaba zamu samu yara Masu kyau kamarki " Faseelat tai shiru cikin ranta tace "ai da yake a ruwa akesha " Anan yaita romancing dinta sannan ya jata zuwa bedroom yau ma yayi attempting shigarta sede ina abun yaki shiga, faseelat jitai kamar Andora mata leda da ruwa cikinta kan prvt part dinta, da safe bayan ya tafi tagama aiyukanta ta tafi gidan jego tana zuwa se nan nan daita suke suna mata surutu wai uwar biyu aiwa babynsu hakuri yana bata wahala sede tai murmushi kawai, in tazo yin aiki suce aa karta wahalar da baby, maganganunsu ma takaici suke bata, kullum se faseelat ta turawa fahad message na addua tareda nanata mishi tana sonshi, Kuma yana budewa bayade yin reply, Ranar suna aka sawa yaro fawax su faseelat sunsha kyau dan anko sukayi, Da daddare har ta kwanta ta tuna bata turawa fahad message ba yau, ta tashi har khalil yayi bacci ta dauko wayar ta tura mishi "sorry yau bakajini da wuri ba ammin haihuwa ne muna wurin suna thanks for ignoring my texts " Ta tura mishi pic din da aka dauketa cikin pitet gownt, tana cikin turawa khalil ya tashi yana kallonta tana latsa waya yace "faseelat dare ne fa ki ajiye wayar nan ki kwanta" Tace "to "Tana turo baki ta kashe wayar tana gunguni tunda kai bakasan dadin charting dinba ai inkaga anayi se ka zuba wa sarautar Allah ido "shi khalil naganin chart is just wasting time shiyasa bayayi, da safe tana cikin aiki taji wayarta na ring tana dibawa taga maman amira ta dauka tana murna "anty kece? " maman amira tace "eh, wai yaushe zaki zo kinsan fa ankusa fara azumi " Tace "anty yaushe kikeso nazo? " maman amira tai dariya "yau nikeso " Faseelat tai dariya "to yaude kinga marece yayi kuma banfadawa khalil ba amma gobe zanzo " Maman amira tai dariya "bake kikace yaushe nake so ba, any way sena ganki goben " Faseelat tace "thank you " Suka yanke kiran, faseelat tai murmushi tana jin dadi fatan ta de taga fahad eyes to eyes she don't care yasan kowacece ita. Yau tunda safe ta shirya 11 tana bakin gate din gidansu dan yau yini takeson yi musu, me gadi ya budemata ta shiga tana gaidashi ta wuce ciki. Tana isa ta danna door bell sau biyu fahad da ke zaune falo Yana aiki da system dinshi ya jawo remote ya latsa kofar ta bude, Ganin kofar ta bude faseelat ta kutsa kai ciki tana ta faraa, Tana shiga tace "assalamu alaiiiii.... "takasa kara sawa ganin fahad zaune taja tai tsaye gabanta na bugawa, tanayin sallama ya dago ya kalleta ya meda fuskarshi kan system jin ko sallamar baakara sa ba anyi shiru yasa shi ya dago ya zubamata ido, yana kallonta from head to toe, [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 3⃣1⃣ *Bismillahirrahmanirrahim* *fans inajin dadin comments dinku, naga yadda ku ka caccaki faseelat 😂,kusani faseelat yarinya ce ,kuma dan adam ajizine kuyi mata uzuri mana inafatan zaku cigaba da biyoni dan jin cigaban labarin* Yayinda itakuma ta sunkuyar da kai kasa, ashe duk abinta na chart ne kawai yanzu gashi ta ganshi takasa komi, gabadaya ya mata kwarjini bata kara sanin shi kyakykyawa bane se yanzu data ganshi face to face. Shi ko kallonta ya cigaba da yi, yeah she's that girl to mi yakawota nan? yake tambayar kanshi yana cigaba da kallonta tayi mai kyau sosai ba abunda yakara burgeshi se shigarta in long hijab, Zuwa can ya dauke ido ya cigaba da aiki a system dinshi, Faseelat kamar kwai ya fashe mata aciki taja kafa taje ta samu wuri ta zauna, ta dan saci kallonshi yana ta aikinshi hankali kwance, siririn hancinshi da dan karamin bakinshi lebunansa pink color ga abinda take mutuwar so sajen shi a kwance yana sheki, Ta dauke ido ta hadiyi miyau tana matse kafa, shiru 2mnt bawanda yayi magana cikin jarumta irin tata tace "ina wuni " Yayi banza be amsa ba kuma yajita sarai sede ya dago suka hade ido tai sauri ta dauke nata, ya kara kallonta na wasu seconds ya koma ya cigaba da aikinshi, kawai yana mamakin Karfin halinta, yadda taiya yi mishi magana, Faseelat ganin shiru yasa ta fiddo waya ta kira maman amira, Maman amira da ke wajen saloon ta dauka tace "momyn amira yaushe zaki zo ne? Ko kintaho?" Faseelat tace "anty gani nazo " Maman amira tace "ayya wlh bansan zakizo da wuri ba nazata seda marece, gashi ni ina wurin saloon, zaaimin da wankin kafa, ita kuma amira ai mata kitso " faseelat tace "to bakomi anty bari natashi natafi se bayan salla in Allah yakaimu " Maman amira tace "au kina ciki kenan, ashe daddyn amira ya dawo, to tunda kina ciki kijira ni mana daman dan kar in shanyaki waje, ki bani 30 to 40 minutes inazuwa " Faseelat tace "Tom anty se kindawo " Ta yanke kiran dan koda 2 hrs maman amira tace tozata iya jira saboda ko kamshin turaren fahad kawai da ya mamaye falon yasa ta tsaya bare ga kyakykyawar fuskar shi tana kallo, Tunda tafara waya yake kallonta se lokacin ya samu amsar tambayarshi wato kawar aisha ce, he wonder ina ta samo wannan, ya meda kanshi kan aikinshi cikin ranshi yana cewa "she has sweet voice too" Faseelat tai zaune dukda de adarare take amma she love the moment, a dan sace take samu tana karemishi kallo, yana sanye cikin white shirt blue trouser, yayi kyau sosai ta cigaba da satar kallonshi she don't think ta fishi da wani abu dan inma fari ne har ya fita , Suna zaune ahaka shima suna musayar ido da wannan ya dauke nashi se wannan ya soma, Can de fahad yameda hankalinshi kacokam kan system nashi, Faseelat ta rasa abinyi zaman yafara isarta seta jawo waya takira aisha, maman amira na dauka faseelat tace "anty I'm feeling hungry " Maman amira tace "ayya I don't think zaki samu abinci amma ki bude fridge na hanyar dining ki samu ko snack ne da drink kici " faseelat tace "ayya anty ni abinci nikeso fa " Maman amira tace "no be problem kishiga kitchen ki dafa abunda kikeso kafin na dawo " Faseelat tace "OK I'm waiting " Ta kashe kiran ta tashi tsaye ta ajiye Jakarta takama hanyar kitchen fahad yabi bayanta da kallo hijab din jikinta roba ce ta dan fito mata da shape kadan, tana shiga kitchen tabude freezer wow ga freez chicken nan ga fish, liver and kidney ga chicken breast nan ma na company " Ta danyi tsaye tana tunanin mi zatayi, can zuwa tace "le me do yam porridge and toastedchicken " Ta fiddo kaza da sauri da ice fish ta wanke tasa kasu a oven on law heat don Ice din dake jikinsu tayi melting, Ta fiddo kayan miya tai blending tadora tukunya a gas tafara soya su, Ta fiddo kazar da fish din har sunfara zafi ta ajiye tai grettin tarugu da albasa tazo tai hadin kazar ta shafa mata ta kai fridge don tayi marinated ta cigaba da aikinta for like 20 mnt ta fiddo ta ,ta saka a foil paper takara hada mata spice tasaka a oven, Ta koma ta cigaba da hada faten doyanta for like 30 mnt da shigarta kitchen yaji kamshi yana kawowa inda yake, 40 mnt dede ta gama komi ta dan zuba wanda zata ci a plate ta zuba nasu a hotter takai dining, Yana zaune yaga tafara zarya dining to kitchen yatashi ya dauki system dinshi ya haye sama, faseelat na fitowa bataganshi ba, Tasaki murmushi "kagama duk wani jiji dakanka zaka shigo hannu ne "tafada saboda karfin hali,yo karfin hali mana🤣 Ta zo ta zauna tana cin nata hankali kwance tana gamawa takira maman amira, tana dauka tace "anty har yanzu kusan 1hr fa kenan da zuwana " Maman amira tai dariya "sorry gamu kan hanya " Takashe kiran tana magana da amira "zakiga momy ko? " Amira ta daga kai tana murna, Faseelat na zaune amira ta shigo da gudu ta rungume faseelat, faseelat ta dauketa tana jindadi, aisha ta shigo tana faraa tareda cewa "sorry I keep you waiting " Faseelat tai dariya "bakomi anty " Ta cigaba da wasa da amira, Maman amira ta haura sama, ta samu fahad nata aikinshi tafada jikinshi tana fadin "washhh! " Tace "yaya I'm very tired "tana shige mai, Ya matsar da laptop din ya kara jawota sosai kan cinyarsa yana Shafa kanta "kinyi kyau sosai honey " Aisha tai Far da ido tace "thanks you my heart beat " Ya na mata kallon bukata yadora hannu kan boob's dinta yana matsawa yace "I want to have you ..." Ta katseshi "but not now yaya kaga fa inada bakuwa plss kabari na sallameta sannan " Yayi murmushi yace "who is she to you " Tace "just a friend " Yace "good" Ta tashi tsaye "let me attend her karta ga na dade " Kallo kawai yabita dashi har tafita, tana fita yasa hannu ya na shafar sajenshi tareda furta "ahmmmmm" aisha na fita ta hangi warmers akan dining tayi gun ta bude tace "wow so delicious " Ta rufe tafito tana zama tace "faseelat har wahala kika bawa kanki? " Faseelat tace "a, a bawata wahala anty " Aisha tace "thank you yau zamuci ur delicious cooking gaskiya kin iya girki " Faseelat tai dariya tana cewa amira "my angel kitsonki yayi kyau, anty nima fa naiya kitso ni zanwa faseelat na salla " Aisha tai dariya "kinada kokari gaskiya Allah yakaimu, da inayin kitso da har ni zakiwa to sede bana kitso daddinta bayaso ya fison ganin gashi haka " faseelat tai murmushi ta dubi agogo to 2 ta mike tsaye "anty bari nayi salla nawuce " aisha tace OK, "ga toilet nan daga kofar fita kitchen, bari nakawo miki carpet " Faseelat ta juya ta tafi tayo alwala ta dawo tai salla suka dan yi labari ta tashi zata tafi maman amira tamata kyautar perfume, ganin zata tafi amira tafasa ihu wanda yasa fahad lekowa daga saman bene, Amira tana kuka tace "i want to follow you mommy "da maganarta da bata ida gogewa ba, ta rikewa faseelat hijab, Faseelat tana rarrashi aisha nayi faseelat har suka fita, fahad na Sama yana kallo su basuma san yanayi ba, suna fita ya saki murmushi, Faseelat tabar gidan sannan aisha ta dawo tanata wa amira wasa har ta samu tai shiru, sega fahad ya sauko tace "yaya muje muyi lunch I'm hungry " ya amshi amira yana fadin "my blood what do you want ?" Aisha tace "rabu daita ta cika rigima " Har kan kujera ya zaunar da amira ya zauna aisha tai sarving dinsu ta zauna tafara ci, spoon daya tayi ta rumtse ido tana fadin "yummy"tana juya kai, amira tuni take ta kai spoon baki tanacin abincin yana zaune yanata kallonsu, baya tunanin waccan insane girl din zatayi wani abun kirki, Can zuwa ya daure ya kai spoon baki, wani dadi ya ziyarci kwakwalwarshi ya rumtse ido, inda akabar aisha baya kenan ba ruwanta tana ma iyayin sati batai musu abinci ba sede suje waje suci ko yayi musu da kanshi, tun tana gida mommy ta shagwabar dasu komi se me aiki ce keyi baruwansu sede charting bacci da kallo, fahad yaji taste yakara dauko spoon yakai baki besan lokacin da yace "wow" idonshi rumtse, Aisha har ta dau spoon zata kai baki ta meda ta ajiye wani haushi da kishi suka taso mata, taja plate din gabanshi "girrrrr " Ta medoshi gabanta, Ya bude ido yana kallonta idanunta har sunyi ja tatashi tafara hada abincin cikin cooler har da wanda amira keci, Yana kallonta idonta tab da kishi yace "aisha plsss mana kibari muci abincinnan yamin dadi " Ta watsa mishi harara hawaye na neman fito mata tace "wlh baba tsoho zan kaiwa shi bawanda zeci abincin nan " Ta cigaba da juye abincin, yahade hannu wuri daya yana kallonta, ta gama juyewa ta rufe kular ta dauka, Amira tafasa kuka "daddy talk to mommy to bring my food back " aisha tawatsa mata harara tai waje, Yabita da ido ya girgiza kai, ya jawo amira yana tapping dinta yace "it's okay bari muje restaurant muci kinji? " amira ta cigaba da kuka, yana cikin rarrashinta aisha ta shigo tana ta hade fuska ta hau step din bene har takusa hayewa ya kira sunanta "Aisha! " ta juyo fuskarta da hawaye tana kallonshi...... [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 3⃣2⃣ *Bismillahirrahmanirrahim* *dedicated to yan amana 🤣* Se yaji badadi ganin hawaye fuskarta yayi alamar tausayi da fuskarshi, bata jira shiba ta haye sama, yayi murmushin takaici ,bega wani laifinsa ba ita ta gayyato shi cin abincin honestly speaking abincin yayi dadi b4 yafara santi she's the one that begin, ya juya kan amira yace " angel muje mu rarrashi momy she's angry with us " Yaja amira suka haye sama, suka shiga dakinta aisha tahaye saman bed tana rusa kuka yanaganin abinda take ya dafe goshi, yaja hannun amira suka fita yakaita dakinshi yabata game ya fito ya koma gun aisha, Tana kwance tana shan kukanta yazo yazauna kan bed din yajawota jikinshi, ta cigaba da kuka don wani katon abu taji yatsaya mata a wuya, Yana rungume daita tana cigaba da kuka yace "ya Allah"yana rumtse ido dan jin kukanta yake har cikin zuciya, Magana yafara mata "aisha plss stop this crying, kukan ki na tabamin zuciya,nayi lefi kiyi hakuri plss, bansan zakiji zafi ba da bance abincin yayi dadi ba " Ta dago ido tana cigaba da kuka tace "i love you yaya bazan iya hakurin abinda kayi ba inajin ciwo a zuciya ta sosai " Ya fara share mata hawaye yana cewa "it's okay haka baze kara faruwa ba, nifa nakine ke daya sweety dan haka just wipe your tears and stop this crying " Ta dago ido tana kallonshi yace "plss mana ko kinaso nima nayi kukan? " Ta girgiza kai yace "toki hakuri my one and only " Yana kashe mata ido daya, batasan lokacin da murmushi ya kufcemata, yayi murmushi shima yace "that's my girl "ya kai mata kisss, ya riga yasan aisha akwai kishi amma tana da saurin hakuri, Yasamu ya rarrasheta sannan suka tafi Chinese restaurant cin abinci, Faseelat tana isa gida tai ta juyi itakadai tarasa ina zata saka kanta don dadi finally yau de taganshi , Ta zauna kan kujera ta jawo wayarta ta tura mishi "kayi kyau sosai " Ta ajiye wayar tai shiru tanajin haushin kanta yadda tai da ta ganshi. Ko da khalil ya dawo da daddare take ce masa maman amira nagaidashi kuma tabata turare, Yace "Allah sarki tanada kirki sosai gaskiya " Lokacin da fahad yaga message din faseelat dariya ma abun yabashi yana tunanin yadda yaganta a tsorace, se ya tura mata smiling face, tana gani ko seda taji dadi. Ana haka aka shiga watan azumi, tunda aka fara azumi shikenan khalil ko romance din ma yadena yi da yayi bude baki ze cigaba da jan cazbi daganan yawuce masjid suyi isha da tarawih ya dawo da yagama cin abinci ya cigaba da laziminshi itakuma taita charting dinta da friends, Har akayi azumi 15 wani problem da faseelat ke fuskanta azumi ake amma ita shaawar karuwa take dan ko baccin rana takeyi mafarki take, shi ko khalil gajiyar azumi da aiki ce tahanashi katabus, Abun ya damu faseelat ta rasa ina zata saka kanta taji dadi, atleast ma tasamu wanda tafadawa zata rage wani abu, Yau bayan ya dawo daga tarawihi ya zauna yana lazimi, ita ko faseelat sede ta juya ta kalleshi tayi tsoki kasa Kasa "waishi khalil miyake nufi ne?akace masa su uztazan basa bawa matansu lokacinsu ne? Basa wata fira me tsayi be taba cewa yana sonta ba sede aukin santi in yana cin abinci, Hakanan taji tana son sharing problem dinta da maman amira, akai saa tana online faseelat ta tura mata "anty ansha ruwa lpy? Anty ina cikin matsala, shaawa tamin yawa, mijina be damu dani ba " Maman amira na karantawa taji badadi tai mata reply "subhanallah, abu beyi dadi ba kiyi hakuri " ta tura mata "anty shawara zakibani" Maman amira tace "shawarata kije ki sameshi ki masa maganar, mijinki ne fa ba wata kunya tsakanin ku, ki masa maganar ku zauna kushawo problem din" Faseelat tace "to Nagode anty " maman amira tace "bakomi ai anzama daya " Faseelat ta sauka online tana tunanin ta ina zata fara, don gaskiya hakurinta ya tafi karewa, Har Sun kwanta takasa mishi maganar can de tai ta maza ta fara kiran sunanshi ya amsa yana saurarenta, Tace "khalil banajin dadin yadda muke having sex" Tana inda -inda tace "ni se nake ganin kamar baka lpya ya kamata kanemi magani " Yayi shiru yana nazarin maganarta ya jawota jikinshi yace "I'm sorry faseelat,amma ni lpyata lau banaso na fara shaye shayen magani nafiso ki saba dani ahaka, faseelat bantaba koda rike hannun mace ba seke bantaba muamala da mata ba nike ganin shiyasa abubuwannan suke faruwa haka kiyi hakuri zuwa gaba komi ze dedeta " Tai shiru ya dan matse ta cikin wasa yace "kinji " Ta daga kai, yace "kuma cikin azuminnan wlh agajiye nake aiki yamin yawa shiyasa ko feeling banaji amma kiyi hakuri bayan salla komi will be normal " Tace "to "tanajin haushi aranta itade tagama yarda da zuciyarta bashi lpya,ya zaai yace rashin sabo ne wata 7 ba kwana bakwai bane, suna haka bacci ya daukeshi while ita ko bacci batai ba, Bayan kwana biyu de abun na cigaba da damunta ta rubuta tambaya ta tafi daita wajen tafsir, ta saka a akwati, Kaidar malamin seya fara karanta questions sannan afara karatu tana zaune aka karanto tambayarta, "Aslm inama malam fatan alheri Allah ya shirya zuria yakara ilimi, malam munyi wata 7 da mijina amma be taba kusanta ta ba ,da abun ya daman namasa maganar yace min lpyarshi lau inyi hakuri dashi ahaka, malam ina cutuwa sosai, har ya kai matakin da bazan iya hakuri ba ina neman shawarar malam " Bayan yagama karanta tambayar yace "bewar Allah kina cikin jarabawa daga cikin jarabawoyin duniya akwai shaawa, saboda tana saurin halakar da mutum, shawarar da zanbaki ki hakuri ki cigaba da kame kanki, sannan ki kai maganar ga magabata tunda kinmishi be gyara ba,inaba maza shawara kuji tsoron Allah kurika sauke hakkin matanku na aure saduwa shine banban ginshikin aure bazaka ajiye mata dan kabata ci da sha da sutura ba kace kagama mata komi, a, a akwai hakkoki da suka rataya akanka daga ciki harda kawar mata da shaawarta, da zama daita kuyi wasa da dariya bata labari da debe mata duk wata kewa da zata hanata ganin wani namiji awaje, dan wasu mazan iyakarsu sex shikenan ba dariya ba magana me dadi, mata suna bukatar kulawa sosai saboda masu rauni ne, muna miki fatan zaku dedeta da mijinki Allah ya dedeta tsakanin ku, idan kuma anfada wa magabatan be dena ba kina iya neman ya sakeki, saboda auren ya haramta tunda akwai cutarwa ciki Allahu aalam " Faseelat tunda taji an amsa tambayarta memakon taji sauki se ma tashin hankali da tashiga wa zata samu da maganar 'ummi? Gaskiya baxata iya ba gwara de ya sawwake mata yafi, tai shiru tana tunanin khalil gaskiya yana matukar sonta kuma yana da halin kirki sede tarin kayan haushin shi, tai shiru tanajin tausayinshi, tana komawa gida takira maman amira awaya dan itakadai ce tasan matsalar kuma itama bata fada mata gaskiya ba tunda bacewa tai be taba kusantar ta ba, Maman amira na dauka jiki badadi faseelat ke bata labarin tambayar da tayiwa malam da amsar da yabada, maman amira cikin jimami tace "kiyi hakuri faseelat komi zewuce " Tace "nagaji ne maman amira haryanzu zuciya ta takasa sonshi har nafara son wani daban " Maman amira tace "subhanallah gaskiya be dace ba tunda de kinajin bazaki iyaba ki rokeshi ya sakekin" Faseelat tace "to anty Allah yatemakeni ya yarda" Takashe kiran ta zauna dabass kan kujera tanajin tausayin khalil, bangaren fahad ko yanzu sunfara charting da faseelat don yafara meda mata reply shima hakanan yakejin wani feeling akanta saboda pic datake ta turomishi any how, Kuma sosai yakejin dadin adduoin da take mai saboda bayada me mishi addua, mommy batayi befi tace mishi good luck ba a wayance, haka maman amira sede tace mashi best of luck, ko safe trip ko something de, Faseelat sosai tasha kuka saboda batajin dadi kwata kwata hakanan taji bazata iya tarar khalil da maganar ba, Aranta tace "kayi hakuri khalil dole se nayi abubuwan da zesa ka sakeni " Anya ko khalil ze iya sakin faseelat 🤔 [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 3⃣3⃣ *Bismillahirrahmanirrahim* *Kad aflahal muuminuun...... wallazinahum anil lagwi muuriduun* *Dedicated to golden pen writers, ko nima zansamu aban matsayin gimbiya😂🤭 kuzabe ni plss ni nacancanta abawa, 🤭ina maku gaisuwa da rokon iri👏🏼😂* Wajen karfe biyu khalil ya dawo gida don dukda ana azumi yakan dawo da rana ya dan huta, har lokacin faseelat na zaune tana faman kuka da sake sake yana shigowa yaganta zaune idanu jawur da sauri ya isa wurinta ,ya durkusa ya dafa cinyoyinta yace "faseelat lpya meyafaru? " Faseelat naganin yanda ya rude ganin tana cikin damuwa tana sheshsheka tace "bakomi kawai azumin ne ke bani wahala " Yatsaya kallonta don be yadda da maganar ba, Can zuwa yace "faseelat karya bataimiki kyau ba, saboda baki sabayi ba kifadamin meke damunki plsss" yariko hannunta . wani kukan ya kufcemata cikin kukan tace "wurin waazi ne akai waazi akan azabar da akewa yan wuta shine ya firgitani" Ya dubi hijabinta dake gefenta don tunda ta dawo take nan ya rumtse ido ya bude yakara damke hannunta yace "idan anji waazi ba kuka akeba komawa ake ga Allah ta hanyar kaucewa aikata duk wani sabo da kara kaimi wurin aikata alheri, ke mi zesa ki daga hankalinki, kina karkashin inuwar aure, manzon Allah (S. A. W) yace duk macen da ta mutu kuma mijinta ya yarda daita zata shiga, akwai hadisin da kuma yace idan mace takiyaye sallolinta biyar, ta kiyaye azuminta da farjinta da hakkin mijinta to zata shiga aljanna ta kofar da taga dama, me ze dameki kina min biyayya bamu taba samun sabani ba kuma kina da yawan ibada, ki shakuruminki ni dake duk yan aljanna ne gabadaya in Allah yaso, " Ta kureshi da ido tana jinjina maganganunsa, Ganin takure sa da ido ya sa hannu yana sharemata hawaye yana cewa "ki kwantar da hankalinki mata ta yar aljanna " Tai shiru tana zazzare idanu wani mugun tsoro nakara shigarta. Ganin tayi shiru sannan ya tashi," bari naje na dan kwanta kitashi kiyi salla " yawuce cikin daki, har bayan 15 mnt da shigar shi faseelat takasa tashi, dakyar ta mike ta shiga don yin salla, Bayan tafito ne wayar ta tafara ringing ta dauka tana dedeta maganarta ishak yace "yaya kin sauke? Ni har nafara ta biyu "yana murna Faseelat tai dariya tana tabe baki "lazy boy dani kakeso kaja? Hhhh dasauranka ni kaga nakusa sauke na biyu, ina ummi tayi ta farko ma? " Yana dariya yace "ummi najin azumi fa ta de kusa yin rabin sauka " Faseelat ta babbake da dariya "kafadamata se ta taho " yayi dariya "anti kina kokari asamu a addua " Tace "karka damu ka gaida kowa, kuma kafadamasu se suntaho " Takashe wayar tana dariya, wato su yar rige sukeyi a sauka cikin azumi wanda ya wuce kowa ummi na mashi kyauta ta musamman, Ajiye wayar tayi tafara karatu seda akai laasar ta shiga kitchen, bayan ansha ruwa khalil ya tafi masjid ita kuma har tagama tata tarawihi ta dauko wayarta, tana Bin chart dinta da fahad, duk reply dinshi bewuce thanks, ameen, i love it, ko u look pretty good, tai dariya tana jindadi, ta rumtse ido tana tuno yanda yake ta aiki a tsanake ranar nan yanzu muryar shi kawai takeson ji, zataso taji ya voice nashi tasan jinta kadai zesa tai bacci cikin farin ciki, Batare da jinkiri ba ta bi numbers tai dialing my hope, Fahad dawowarshi kenan daga masjid yana cikin mota ko fita beba wayarshi tafara vibrate, yana ganin number yagane number insane girl dinshi ce, Ya dauka yayi shiru jin andauka faseelat tai Kasa da murya tai sallama, ya amsa yana lumshe ido tareda dora kanshi kan seat, Faseelat wani irin dadi muryarshi tai mata jitai kamar ba muryar namiji ba tsabar dadi, Tadanyi jimm sannan tace "inafatan kasha ruwa lpya? " Yace "yeah "yana mamakin yanda yakejin wani abu namasa yawo tace "Allah ya karbi ibada, ina anty da my meera " Yace"they're all fine " tace "naji dadin jin hakan, Inajin muryarka kamar honey or sweet ,nakirawo ne naji muryar ka ko nasamu peace of mind, daddin amira tun ranar da naga pic naka i fall for you " yayi shiru cikin ranshi yace, "u have nice voice too " jinshiru tace "I'm sorry na takura maka it's your love that make me gone crazy,im sorry for all my disturbances, " Yayi murmushi me sauti wanda yasa taji wani abu na zubo mata yace "why do you force me to start loving you, yeah you force me to fall for you ,u know what? I love everything about you, ur smile ur voice , ur duas for me ur cooking and your beauty, I love everything about you" Saboda dadi faseelat batasan lokacin da ta mike tsaye ba, sautin muryarshi nata kaikawo a brain dinta, Wata irin dariya ce marar tsayi takeyi me cike da mamaki tana rufe baki tace "did you? ....." Takasa karasawa, kamar yasan me zatace yace "yes I love you, I love you beauty " Dadi yakashe faseelat da karfi tace "thank you so much I love you too " Ta datse kiran tana tsalle ,can zuwa takwara baki tace "I love you " Saboda zafin da ake tsakar gida take sallan, khalil tsayuwar mashin dinshi kenan yaji maganar ta da karfi tana fadin I love you, ya shigo gidan don bude gate, tanajin karar kofa tai tsaye wayarta rungume da kirji, Yana mata kallon mamaki yace "kedawa kike waya kike daga murya haka? " Tana inda inda tace "ya omer ne munkwana biyu ba mugaisa ba shine yamin albishir nakejin dadi " Yajuya kawai ya bude gate din yafita, tasaki ajiyar zuciya tana zaro ido waje ta shige daki, Fahad jin yanda take murna yakara sashi cikin wani Yanayi, Ya rumtse ido shikadai yasan yanda yakeji gameda ita, brain dinshi tana hasko mishi irin murnar da takeyi yace "be happy always my cutie, Ya samu yashige gida ya je ya sauke duk abinda yakeji gun aisha. tundaga ranar kullum se faseelat ta mishi barka da shan ruwa kuma suna chart suna fadawa juna zafafan words da suke kara narkar da zuciyoyinsu. Salla saura 5 days maman amira ta fadawa faseelat zasuje dubai acan zasuyi salla, faseelat kamar tai hauka takira fahad, he was busy doing office work be dauka ba seta turamishi message "zanyi kewarka my heart, inamaka fatan nasara akowane abu da Kasa agaba Allah ya ya kaika lpya ya medoka lpya " Seda aiki ya lafa yaga miss call nata da message yana gama karantawa yayi murmushi ya tura mata "why did you fell sad, we will continue chatting with each other and I will call you time to time stop worrying your self we will only spend 10 days only going to miss you too " ya turamata tana ganin message din tai murmushi, ko minti biyu baaiba yakirata yana rarrashi yace taturamasa account number dinta ta tura masa nan take taji alert din 200,000. kusan zaucewa tayi tanata kara karanta zero zeron taga ko de bata karanta dede ba. Manage it 🤦🏻‍♀ [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 3⃣4⃣ She's very happy, his gift is the best gift for her, can kuma setaji murnar duk ta tafi she don't want his money she want him ,not the money he own, bayan 15 mnt da turomata ta kirashi ya dauka yana driving to home, yace "menene kuma cutie? " Tai murmushi "naji alert a account dina, bazance banyi murna ba saboda kyautar will always be the best gift amma ni I don't want the money, kai nake so ba kudi ba, zanmeda ma kudinka, Nagode sosai " Yayi dogon murmushi yace "naji kuma nasan hakan ,amma inkin medo min kudin bazanji dadi ba, zama ki tabbatarminne bakisona kina fadane kurum " Tace "Tom bazan medoba dan banason ranka ya baci " Yace "kokefa yanzu I entered home se munyi waya anjima " Tace "wait nifa bansan me zanyi da kudinnan ba " Yayi dariya yace "kisa su a bola kinji ko "ya datse kiran yana dariya, yace " you're not serious " Tanajin ya kashe kiran ta saki murmushi, ta rungume wayar, Khalil yaga sauyawar faseelat sede be dauki abun serious ba, Da daddare ya kirata don gobe ne zasu tafi ta dauka tana shagwaba shi kam dariya kawai take bashi yanajin dadin yadda take shagwaba"plsss i don't want to you to go there pleas" Yayi dariya "OK shikenan nafasa tafiyar are you happy? " Tai dariya tana zaro ido " wasa kake ko? " Yaja numfashi "dagaske nake munfasa tafiyar tunda bakiso saboda banason abinda zesaki damuwa " Tace "a, a,kuje kawai kunriga fa kungama komai se kufasa? Na hakura kuyi tafiyar ku" shima yayi muryar shagwaba yace "a, a ni de nafasa saboda kar masoyiyata tashiga tunani " Tafashe da dariya tana zumbura baki tace "plss mana kutafiyarku" Ya fashe da dariya sannan yace "OK, OK zamuje tunda kince, me zaki bani na bankwana? " Tace "kome kakeso " Yace "I want hot kiss from you " Tai dariya "how i will do it bayan bama tare? " Yace "muna tare idanuna suna hangomin yanda bakinki ke motsawa a yanzu da yadda kike shagwaba, kiyimin kiss a waya I will feel like kamar azahiri ne " Tace "zaka samu fiye da yadda ka bukata, where do you want me to kiss ?" Yace "my cheek " tace "alright " Muahw! Taiwa wayar kiss Yace ash yana dafe cheek dinshi alamun yaji dadin nan tai dariya tace "do you want more " Yace "yes's " Tace "where I'm going to kiss now? " Yace "my lips " Tai murmushi takara jan wani deep kiss, wanda yasa fahad kusan haukacewa yanda yaji sautin, Tana gamawa tace "want more? " Yace "noo" muryarshi a dishe tace "why? " Ya shafi sajenshi yana rumtse ido yace "i will die if I have the third kiss " Tafashe da dariya yayi shiru saboda his Mood is totally change jiyake dama tana kusa he want to squeeze her body, he's in need . jin dariyar ta nakara mishi kaimin jin desire the way she's laughing is different saboda tanayi ne tana jan numfashi wanda yakejin shi kamar they're doing sex ne takeyinshi, Dole yatafi gurin aisha yasamu relief, Yacewa faseelat "baby I'm going inside take care of yourself, I will call you the time we have reach there " Tabata fuska sannan tace "miss you my handsome man " Yace "going to miss you too tace care bye " Yakatse kiran yanajin double feeling, yadan zauna ya dan dedeta kanshi sannan yashiga gida, Wannan karon banda amira zasu yanzu tana gidan momy, yana shiga daki aisha nata charting dinta, yaje ya zauna kan bed din yafara balle maballe, Aisha ta juyo ta kalleshi tana ganinshi tasan what he capable of doing, ta sakarmishi murmushi ya meda mata yana jawota jikinshi suka cigaba da kissing juna kan su afka ga babbar sunnah, Seda sukagama tana kwance tana huce gajiya yamusu parking suka shiga toilet sukayo wanka sannan suka kwanta don 12 jirginsu ze daga. 12 dede jirginsu ya tashi going to Dubai Faseelat nagama wayar ta shige toilet don yin tsarki kaida ne inhar sukai irin firannan se ta kama ruwa dan jikewa take jagabb, Tana fitowa khalil yashigo gidan taimasa sannu da zuwa ,yazo ya zauna ya aje ledar hannunshi ya mikawa faseelat yace "kizabi kalar da kikeso guda biyu sauran na hjya ne " Tabude ledojin atamfofi biyu da laces biyu, ta kara binsu da kallo ai wannan dama yariga ya tsarosu da kaloli masu duhu da masu haske tasan masu duhunne dede ita, Ta dago ta tabe baki tace "meyasa baka daukeni naje nazabo kalar da nakeso ba? Ni ko agida nikeyin siyayyata bayimin ake ba, " Tunda tafara magana yake kallonta ya rasa meke damunta ranshi ne yabaci ya tashi tsaye ze shige daki yace "ni agida na mace bata zuwa kasuwa, ko super market ko wani wuri kingane ai " Tace "to wlh kaxo ka dauke kayanka bana bukatarsu kuma senaje super market din sede kayi abinda zakai " Har yazo shigewa ya juyo cikeda mamaki yace "faseelat ni kike fadawa magana haka? " Tace "anje anfada maka gobennan zanfita insiyo abinda yayi min, zaka wani kawomin wadannan banzayen kayan kadauke abunka bani so, kahada su duka ka kaiwa saratu ta dinka " Gabanshi yayi wani mummunan faduwa jin ta ambaci uwarshi kai tsaye, ya dafe zuciyarshi sannan yace "faseelat kinsan abinda kike fadi? " Tace "bansaniba tunda ni mahaukaciya ce, sakarai kawai da komi nashi na kauyanci ne bawani wayewa, harni zakaiwa kaya iri daya da hjya? Ai atleas ka tambayeni wace color nakeso, ka kwashi kayanka bani bukata matsiyaci kawai " Jijiyoyin kan khalil tuni suka firfito yayi tsaye yana kyarma yana kalonta tana xaune tana shuka rashin mutunci hankali kwance jiya ke kamar ya rufeta da duka, ya dunkule hannunshi yakaiwa iska naushi. Kutstsss, hhhhhh tafashe da dariya tana yamutsa fuska tace "ran yan maza ya baci, ta kwashe da dariya "yo shi iska miye nashi nice nan nayi lefi azo a daken in an isa "tana jinjina wa sekace inyazo bugunta zata iya katabus, Rai bace yabar wurin taja tsoki tace "mtswww wlh damma cikin azumine Allah yakaimu bayan salla kasha mamaki " ta hau what's up ta danyi replying na messages da akaimata ta sauka don yanzu ko tana online basu cika charting da aisha ba inde fahad na online. Seda ta ga dama sannan ta kwashi ledojin ta shiga daki yana kwance yanata kallon silin hannu saman kai mamaki da bakin ciki Sun addabeshi be ji shigowarta ba sede yaji kaya samanshi "ridididif " Ya tashi zaune zuciyarshi na harbawa da sauri yace "faseelat kina tsoron Allah kuwa? " Tana banka mishi harara tace "inbanji tsoron Allah ba tsoronka zanji? " Ta wani murguda baki ta rike kugu sannan ta juya ta shige dakin ko minti biyu ba aiba ta fito cikin sleeping dress ta wuceshi, yana zaune sede yaji ta bude dakinshi ta shige da alamu can zata kwana. Ya dade zaune dan gabadaya gani yake kamar anmasa musanya, dakyar ya samu yayi bacci, Dasafe tun kafin tafito yabar gidan don wani mugun tsoronta ne ya shigeshi. Yana zuwa gidan hiya bayan sungaisa ya mika mata Nata kayan sallar, ta amsa ayatsine tace?"Allah yasa albarka " Badadi yabar gidan kanshi na mugun ciwo, Shiko fahad karfe 11 da rabi na safe yakira faseelat yafadamata sun sauka taimishi ya gajiya sukai sallama saboda azumi. Haka faseelat ta bullo da wasu sabbin abubuwa da suka rikita ma khalil kwakwalwa, da yanzu tsoron shiga gida yake inko yashigo har kyarma yake wani lokaci ma da yashigo sede kiji kwammmm! Mashin yafadi daga hannunshi saboda yanda hannunshi ke rawa, ba ruwan faseelat da taji karar faduwar tai ta babbakar dariya se tagama taja tsoki, gaba daya ya rikice idanunshi kullum awaje yana rarrabasu more especially inya shigo gida. Ranar salla faseelat taci gayu ta turawa fahad, yayi ta kodata don bakaramin haduwa taiba don seda taje kasuwarnan ta zabo materials masu kyau takai akamata dinki, Yanata aikomata da kisses daga karshe yakirata suka cigaba da waya, Wan safen salla, khalil ya dauki faseelat a mashin zasuje suyiwa su ummi barka da salla, Hankalinta kwance shiko yana tuki hannu na rawa, se warning takemasa "wlh kabini asannu don inka kadani Kasa naji ciwo wlh abakin aurenka don dolenka se ka sakeni " Yayi shiru sede hannunshi daya kara gafgaf yana rawa saboda bacin rai tana kallonshi tana dariya kasakasa da farko tausayi yake bata intana mishi tsiya Amman yanzu haushi da takaici yakebata tana ganinshi kamar ba namiji ba da wani ne da tuni yabata red card dinta ahannu. Tana ganin an hau titin da ze kaika gidansu tace "dakata, dakata " Yaja burki ya juyo yazata ko zata gyara zama ne, yana kallonta ta tunzuro baki gaba ta sauka tace "ina zakakaini ne naga munyi nan? " Yace "gidan hajya zamu fara zuwa sannan muwuce gidanku " Tana mishi kallon raini tace "wace hjyar? Wai hjya saratu? To banzuwa kaje ka gaida uwarka nima inje ingaida tawa " Rumtse ido yayi da yanabiye zuciya da tuni yafara jibgarta, Cikin tsawa yace "faseelat !ya isheki kiyimin duk wulakanci amma karki kara ambatar sunan mahaifiyata " tace "me zaka iyayi?innafada inba raba ido ba, "taja tsoki da Allah kakara gaba inkaje ka gaida saratun " ta juya, cikin zafin rai yaja mashin yabi bayanta. khalil ai hakuri kar amedata gurguwa🤣 [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* 😂🤭 *ZINARIYAR GOLDEN👑* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 🅿 3⃣5⃣ *hakika ina cikin farinciki, na tabbatar ana so na anayi dani, jiya naga dubban comments da wanda ma banganiba, kowa nata fadin raayinshi da hangenshi, ga ruwan adduoi da na sha nida yarana, ina godiya Sosai Allah yabar soyayya* Cikin zafin rai yabi bayanta ya sha gabanta da mashin tai tsaye ta rike kugu da hannu daya, Cikin dauriya da fin karfin zuciya yace "ki hau muje gidan ummin" Tana mishi kallon up and down tace "kayi hanyar ka daban inyi tawa, bana bukatar ka kaini kaji ko dan hjya " Ta zagaye shi Tawuce ya rumtse ido idanunshi tuni sukai ja sede baze iya bari tayi doguwar tafiya a kafa ba , ya kara danne zuciyar yabi bayanta yakara shan gabanta ,ta game fuska tana kallonshi tace "malan khalil kafara takura ni nace katafiyar ka, aa ko ana dole ne?" Cikin muryar rarrashi yace "kiyi hakuri ki hau muje kalli titin nan ba abin hawa doguwar tafiya zaki sosai " Ta wurga mishi harara "to ina ruwanka? Nace karabu dani " Yace, "Dan Allah ki hau mutafi " Taja tsoki ta hau babur din tana cewa "ande ji haushi ba zuciya ko kadan kare yariga ya lashe" Yana jinta yayi kamar be ji taba ya juya yakama hanyar gidan ummi, Yana zuwa ta sauka ta shige, yayi parking ya kutsa kai shima, Tana shiga ta yaye hijab" ummi ga khalil nan shigowa fa " Ummi tace "to bari in dauko hijab dita, " Khalil yayi sallama ya shiga har cikin daki ummi ta shiga ciki suka gaisa da yatashi tafiya ya aje mata bandir na 50 yace abawa yara, Ummi tace "to angode sosai Allah yakara budi, aitade hakuri shi zaman aure dole seda hakuri da kai zuciya nesa Allah yabaku zuria dayyiba " Yace "amin "yanata sadda kai maganar ummi ta dan ragemishi zafin da yakeji kamar tasan tsiyar da faseelat ke shukawa a cikin gidan ,ya tashi ya fita, faseelat se wurga mishi harara takeyi beko damuba ya Saki murmushi yace "ki shirya 6pm zanzo na daukeki "be jira amsar ta ba ya fita. Shikadai yaje gidan hjya bayan sungaisa take tambayarshi faseelat yace"ai tana gida tundazu " Hjya tai shiru ta cigaba da hidimunta, tunda yazo ya zauna yaketa sake-sake da tunani, wai miyake damun faseelat ne yau kusan kwana goma sha basa kwana daki daya, ba magana me dadi, batayin duk wani abu da tasaba yi, yayi shiru yana nazari, seya tuna last maganar su datake mashi korafi akan sex, tunanin shi da kwakwalwarshi ya tsaya nan, se kuma ya cigaba da neman mafita, akarshe yayanke shawarar zuwa wajen masu man power na Islamic, yana cikin tunanin hjya tashigo cikin dakin so biyu kenan tana giftashi be sani ba har tazo kusa dashi tana kiran" kai!kai ! "amma bejiba seda ta dafashi ya dago ta tsuramishi ido tace "wai lpy kake? Dukkabi ka rame kafita hayyacinka mike faruwane? " Yace "bakomi hjya azumine ya medani haka " tana mai wani irin kallo tace "to yayi tunda bakaso naji damuwarka sede inaso ka kwantar da hankalinka, banison ka shiga wani hali na rasa mahaifinka baniso na rasa ka ," Yace "hjya bawani abufa, Ki kwantar da hankalinki " Tace "Allah yasa "tana kara karemishi kallo, Yadan kara zama ya tashi yafita be zame ko inaba se alhayat Islamic center, yaje ya siyi kati kasancewar salla ce ba layi yashiga gun malamin, ya mishi bayani a kunyace, malamin yarubuta mashi magugunan sa karfi na maza, khalil ya siya ya nufi gida ya dauki biyu ya shanye su tass yayi kwance yana ta tunani abin duniya duk ya dameshi, Karfe shidda yaje ya dauko faseelat tunda ya daukota batace uffan ba, saboda itama ummi seda tai mata tata yar nasihar, Yana ajiyeta yawuce masjid ita kuma ta shige gida, kusan karfe 7: 30 fahad yakirata sukai ta fira har isha, shi ko khalil a daddafe yayi salla ya taho gida saboda yadda yaji yana ta samun erection, Ko da yazo betsaya shigo da mashin ba ya shiga gida, sam faseelat batasan ya shigoba, sunata firar soyayyar su da fahad, Tunda khalil yashiga dakin yaji wayar da take tana ta noke murya tana shagwaba da duk wani abu da zeja hankalin namiji, hankalinshi ya tashi, kafafuwansa na kyarma ya samu kujera ya zauna ya dafe kai da hannu biyu, yana tunani "meyasa? Meyasa faseelat takeso ta lalata rayuwar aurensu? meyasa takeso ta jefa kanta a cikin halaka? " Tunanin shi ne yakatse jin sautin kisses dinta ,ya mike tsaye yana kyarma, faseelat nakiran "good night have a sweet dreams " Khalil yashigo tai sauri ta kashe kiran ta mike tsaye tana raba ido dan bataji shigowar shiba, Tana ta sadda kai shiko ya tsaya yana kallonta, da wani yabashi labari baze taba yarda ba wai faseelat dinshi ce ke fira da wani, Ya samu dakyar yace "faseelat kinaso kigama da duniya lpya ko? da aure na akanki kike waya da wani kato " Faseelat ta juyo dasauri ta daga mishi hannu "hehehee,karka kara cewa fahad dina kato kaine de babban katon bashi ba " Ta rika murguda baki, Ranshi ya baci sosai, batai tsammani ba taji ya tura ta kan bed yabi bayanta ya fara kokarin cire mata riga suka cigaba da kokawa har ya janye rigar ya danne mata hannuwa ya fara bin jikinta da kisses ,tana ta kuka tana kokarin janye hannuwanta, ko minti daya be dauka ba yayi hanyar shigarta ,abun mamakin shine yanajin shaawar beyi release ba amma yana zuwa shigarta yaji abar ta kwanta, he was very surprised, ganin baze iya ba yasa yatsa yafara kokarin yiwa kanshi hanya don yau yakudurci se yayi sex daita, Faseelat sede taji yatsa na neman shigarta a tsorace ta kurma ihu yasa hannu ya toshe bakin tadage cincin karfinta ta gartsa mashi cizo, yayi sauri ya dagata yana duban hannun yana nishi, ita ko taja gefe guda tana kuka tana fadin "Allah yaisa, banyafe ba mugu azzalumi, daniska "ta cigaba da kukanta yana samu zafin cizon ya rage ya mika hannu ze kara kamota ta tashi da gudu ta shige toilet Tana cigaba da kuka tana Allah yaisanta bata yakeba. Yayi kwance yana tunanin lamarinshi yanzu haka ga abar a mike, to me yahana ya shigeta? Yanata tunani , itako tana toilet tana cigaba da bankomai Allah yaisa, dukda shi masoyin bacci ne amma bacci beyi gigin daukarsa ba saboda tashin hankalinda yake ciki, itama tana cikin toilet tana kuka saboda yunkurin rabata da virgin dinta da yayi wanda yanzu burinta be wuce takaishi ga fahad ba. Har sha biyu bata fito ba ya tashi yaje bakin kofar toilet din Yana kwankwasawa "kifito faseelat dare ne fa kina cikin toilet for many hours ki fito plsss baabunda zanmiki " tana jingine da kofar tace "baza a fito ba din mugu azzalumi kawai " Yace "eh naji kifito bazan miki komi ba, kinsan fa toilet matattarar iska ce " Tace "yo ba kwara iskan ba da mugun abinda kakeson yimin dan zalunci " Yace "kifito plsss OK tunda bazaki fito ba ni natafi dakina acan zan kwana kifito ni natafi "ya juya yabar dakin, Seda taji tsit sannan tafito dasauri ta sakawa dakin kuba, ta koma taita rizgar kuka saboda ita kanta tasan abinda take badede bane amma takasa hakura wanda yanzu bama zata iya kwana daya ba batare da jin muryar fahad ba, Khalil dakyar bacci ya daukeshi batare da yagano abinda ke damunshi ba, itama faseelat dakyar tai bacci, Da safe har karfe 8 faseelat bata fito ba gashi yanason fita shago, yaje yana kwankwasa mata, seda ya dade yanayi sannan ta tashi tana zumburo baki tazo ta bude tana mishi kallon tsana, Batare da yadamu da kallon da takeyi mishi ba yace "ki sauri kihada min break fast nayi late "yawuce cikin dakin Ta tabe baki tai hanyar kitchen, dukda yace yana sauri seta tsiri yin danwake, kuma it take much time, har ya shirya ya zauna jiranta, se kusan 9 saura kwata takawomishi abincin ta dangwarar da plate din Kasa ya dauka yana girgiza kai, don shi dakanshi ke tausayin kanshi, yafara cin abincin, Tana ta yan gyare gyarenta, tana waiwayowa taga khalil yana cin abincin yana bata fuska yana karkace baki irin ba dadin nan, Beyi aune ba yaji ta wafce plate din, ya kalleta yace "bani plate dinnan faseelat" tace "anki abaka ni zaka raina wa hankali insha wuya inmaka girki kazo kanaci kamar yadda jaki keci to kaGama cin abinci na wlh daga yau kanemi wurin cin abinci ko karika shiga kitchen da kanka ka girka " Yatsura mata ido yana memeta jaki,can yace "faseelat nine jakin? " Tai dariyar rainin hankali tace "ai gwara jakin ma da kai " Tai waje ta zubda abincin a dustbin dama dan tayi tsiya tai girkin ba dadi, ta dawo ta dora plate din kan cinyarshi tace "kakai shi kitchen alaramma "ta shige daki yayi galala da baki yana kallonta, ya ajiye plate din yatashi yabar gidan gabadaya, tagama abubuwan da take tai wanka ta sanya wata yellow din gownt tana zaunawa kan mirror fahad ya kira ta ,abun mamakin shine video call ne ba kamar yanda suka saba ba, batare da wani laakari da ko dankwali babu kanta ba ta dauka ta ajiye wayar setin ta, Dukansu kallon juna sukarika yi ba wanda yace uffan shi yana zaune akan wata resting chair ne yana sanye da armless riga ,yanata aika mata da kallon love, ya kure ta da ido yana kallonta especially her boob's and her beautiful face and hair, tayi matukar yin kyau, Can zuwa ya daure yace "hi! " Tai murmushi tana gyara gashin kanta da ya jike ya zubo kan fuskarta sannan tace "hi " Ya cigaba da kallonta tai murmushi ganin be magana ba tace "kayi kyau sosai " Ya danyi dariya "kinga na kiraki video call ko? " Tadaga kai tana sunna kai tana mai wani irin kallo Yace "nakasa hakura ne har nadawo naganki, inason ganin motsin kyawawan lips dinki da ganin ur beautiful body shiyasa na kira I hop banyi laifi ba? " Tace "laifi? Ai baka laifi " yayi murmushi "kinyi kyau sosai, se yanxu nasamu natsuwa dana ganki " Tai dariya tace "thank you " Yace "kinsan me? " Tace "a, a sekafada " Yace "jibi zamu dawo Nigeria " Ta zaro ido tana jindadi tace "wow im Very happy to hear that " Yace "and I want to meet you on that day" Ta dan rage faraar ta don batasan ko aina zasu haduba, Seyaga duk ta sauya yace "bakiji dadi ba? " Tai dariya tace "I'm very happy mana, that I will meet my handsome " Yace "good yanzu what do you want me to buy for you ?" Tana murmushi tace "everything kasan komi abunso ne aguna inde daga gareka ya fito " Yanata kallon yanda take motsa lip dinta yace "I like ur lip " Tai murmushi "can I have a good kiss from you? " Tai dariya tana bin lip's dinshi da kallo tace "where? " Bece komi ba yadora yatsa a lip dinshi, Ta dan sunkuyar da kai kasa yace "plss mana I'm watching" Ta dago tai kiss me sauti ta hura masa tana rufe fuska, ya dafe zuciya tare da fadin "ashsh " tai ta dariya yana kallonta ko kiftawa babu yace "I love you faseelat " Tai tsit tanajin dadi namata yawo koina, Ahankali tace "love you too dear " yayi murmushi tareda fadin "bye " Bata iya bashi amsa ba se yatsunta biyu da ta motsa alamun bye, yakashe kiran, faseelat tai zaune gun tana tunanin ta yadda zasuyi su hadu daga karshe taja tsoki, tace "kawai anan ze sameni se me? "🤷🏻‍♀ Haka akai 2 days dinnan faseelat batawa khalil girki in ma ya dafa seta dauke ta cinye koba dadi dan kawai yaji haushi, Kuma kullum se sunyi video call da fahad ba so daya ba biyu ba dan dukkansu jindadin ganin juna sukeyi duk Sun dimauce dukansu, Kafin ranar da zasu dawo faseelat tasha dilka ta kara kilewa ya fadamata 11am zasu sauka zezo wurinta da marece se dadi takeji kamar ta rafka ihu, 11 am su maman amira suka sauka Nigeria, suna makale da juna as usual suka isa gida sukai wanka suka fita zuwa dauko amira dan daddinta kullum cikin fadawa aisha yadda yayi missing dinta yake, dukda suna waya yana ganinta Sun dauki lokaci agidan momy sannan ya daukosu suka koma gida, lokacin marece ne wajen karfe biyar saura. Ya fito daga gida suna waya da faseelat har bakin kofar gidanta, yana zuwa few minutes later tafito daga cikin gidan, tana hango mota Sabuwa dal tagane shine ba bata lokaci ta isa gun motar ta bude ta shiga, Hmmm kamshin turarenta kawai ya rikita fahad se mayen kallo yake binta dashi itama seta kalleshi tasaki murmushi, yanajin kamar yajawota ya rungume yace "me kyau kinason kasheni ne ko " tai dariya ta girgiza kai yace "se kara kyau kike miye sirrin ?" Tai dariya tace"ai kaine sirrina " Yayi dariya tace "ya hanya inafatan kundawo lpya? " Yace "lpya lau "yana lumshe ido Tace "ina my anti da daughter na? " Yace "suna lpya suma " Tace "alhamdulillah" Duk sukai shiru sunata kallon kallo can zuwa ya fiddo wani dankaramin akwati da kwalin iPhone8s ya mika mata, ta karba tana duba kwalin wayar ta zaro ido tana kallon wayar duka befi 3wks taga tallon ta a insta ba 500,000 ta kai hannuwa ta rufe baki, sannan tabude akwatin sega haddadun zinare da yankunne da sarka da yan hannu takara rufe baki tana mamaki shiko kallonta kawai yake kamar yau yafara ganinta tace "all this for me? " Ya daga mata kai tace "thank you very much, Nagode Allah yakara tsaremin kai ya kara buda duk kofofin arziki " Ya lumshe ido ya bude yace "amin my baby " cikin kasala dan gabadaya ta rudashi yace "me zaki bani? " Tai karamin murmushi tana sadda kai Kasa tana fatan kar yace tai kissing dinshi don bazata iyayi ba a zahiri, Yace "koba za aban komi ba? " Ta dago tana kallon shi tace "me kakeso?"tana rufe fuska, yayi dariya yace "nothing but you " Tana jin kunya tace "I'm all yours " Yace "alright I need your hot kiss that always make me go crazy " Ta zaro ido ta tunzuro baki "plss not now, I'm feeling shyness ," Yace "bazan samu ba kenan? "yana langwabe mata Tace "I will do that on the phone " Yayi dariya yana kallonta wai kunya takeji yace "alright bani wayarki naimiki exchange na sim "don yasamu yadan taba ta, Ta dauko ta miko mishi yahada da hannunta sannan yajanye kamar irin mistake dinnan,yana amsa ya rumtse ido again yadora kan seat jin soft and smooth na hannunta inaga b..... Fa Tana kallonshi thinking that duk gajiya ce ya sauya mata sim card din yabata sabuwar a hannu yasaka tsohuwar a kwali ya mika mata nan ma yasamu yadan taban batare da damuwa ba tace "thank you " ya kalleta kawai tace "I'm going inside se yaushe? " Yace "anytime, " Tace "OK bye ka kulamin da kanka " tana mishi wani kallo me kara dulmiya mutum ta fita daga motar,ta shige gida yayi murmushi ya girgiza kai yace "I love you my lady " Yaja motor yabar unguwar, khalil isowarshi kenan unguwar yaga faseelat tafito a motar ta shige gida dauke da leda ahannu cikin daukewar wuta yabita da kallo har tashige yakuma Bin motar da tafito daga ciki da kallo har tabar layin ,yayi wuf ya sauka daga babur dinshi ko parking beyi ba yasaki mashin din ya fadi kasa, cikin sauri da bacin rai na fitar hankali ya nufi cikin gidan yana kwalawa faseelat kira. Toh fa kaka,kara,kaka ina kaunarku yan golden pen nagaida kowa [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 3⃣6⃣ *Dedicate to golden pen members expecialy* *mijina dangatana* *princess mazadu* *my bazawari* *sarauniyar golden*😏 *khadejat young novelist* *maman ashefat* *deeja luv* *And all Allah yakara maku basira, wannan page din na tsakani da Allah ne 😂kar ace nafito campaign na 👑kungane de*💋 Tanajin khalil nakwala mata kira gabanta yafara faduwa ,segashi yashigo dakin komi na jikishi na kyarma yana nunata da hannu yace "ubanwa ye ya ajiye ki yanzu? " Duk tsoro yakamata ganin yanda ya rikice sosai ta tattaro duk jarumtar tahadiye miyon tsoro tana mishi wani kallo tace "masoyi na mana wanda nike mutuwar so "taida da murguda baki. Cikin zafin rai yace "keeeee "yakaiwa bango naushi nan hannunshi yafara zubda jini, Batare da ya damu da ciwon ba yace "kina da hankali kuwa faseelat ko kinfara shaye shaye ne bansaniba? " takara hadiye tsoro tace "hankali na garas sede giyar soyayya dake dibata" Yana ciccije baki yakara kaiwa bango naushi cikin bacin rai yace "ke danubanki ni kike fadawa haka? Zan babballaki, anan" Tana mai kallon sama da Kasa tace "Allah ko? To bismillah " Yakara ciccije baki jijiyoyin wuyanshi awaje yace "da aure na kike fira da wani kuma kirika fita dashi? Wai faseelat kinason kiga annabi kuwa? " Taja tsoki "yazaai inso ganinshi aise ku waliye," Yana binta da kallon bacin rai Ya samu wuri ya zauna ya dafe kai don inya cigaba da tsayuwa ba abunda baze faruba, Da kuma tunawa da koyar War manzo (S. A. W) da yace inkayi fushi ka canza mazauninka inkana tsaye ka zauna inkana zaune Ka kwanta in a kwancene ka sauya wuri, Tatabe baki "ni wlh kana bani kunya mutum ba zuciya nace ka sawwakamin kaki kai wlh uwarka tayi asarar haihuwa don bata Haifi namiji ba anan " Tuni ya mike tsaye ranshi yakara baci yace "faseelattttttttt" Da karfi wanda seda yan hanjinta suka kada ya juya yakara kaiwa bango naushi hanninshi ya rika tarara jini, yanata huci yana waige waige kamar wanda ke neman wani abu, tace "kuma ka sawwakemin inka haihu ga uwarka da ubanka" Ya rika nunata da yatsa yakasa cewa komi, Ta juya ta yaye hijabin jikinta tana jan tsoki tace "andeji haushi wlh saratu de tayi asarar haihuwarka " yana kyarma yana ciccije makoshi yace "ke ke kije kije na sake kin "yanata huci duk ya harmutse. Ta juyo ta mai kallon sama da Kasa tace "simple abu amma katsaya bani wahala kabawa kanka, to yanzu nasan ka haihu, Allah yabamu alheri " Ta meda hijab dinta ta shiga bedroom don ajiye ledar hannunta cikin kayanta, Khalil ya durkushe wurin yafasa kara yana kuka sosai hannunshi biyu yana tumurmuza gashin kanshi dasu, ga jini yanata Bin hannun. Ta ajiye kayanta ta dauki new phone dinta tafito tana kallonshi duk yabata tausayi, har tafita ta dawo idanunta na zubda hawaye tazo ta durkusa gabanshi tana kuka ta jawo hannunshi ta ciro head din kanta tajashi ya yage tafara kulle masa hannun nashi, Tunda ta dafa shi yake kallonta har zuwa yanzu da take kulle mishi hannu , Cikin kuka tace "kayi hakuri khalil ka yafemin duk abinda namaka dan Allah ,wlh duk nayi ne saboda ka sawwakamin, amma abinda kagani yanzu ba haka yake ba Allah bantaba zina ba, kayi hakuri banso natafi da hakkinka, inaso kayafemin dan soyayyar da kakemin,dukda nasan be kamata Ka yafemin ba na cutar da kai na kuntata zuciyarka pls forgive me " Tana gama kulle mishi tasa tafukan hannuwanta ta rufe fuska tana kuka, Shegina faseelat seda tagama tsula tsiyarta take neman afuwa hohoho 😂🤸🏼‍♀ Yana kallonta cikin zubda hawaye bece komi ba , ganin bece komi ba ta tashi tsaye ta juya zata tafi ya riko hannunta ta juya tana kallonshi tana zubda hawaye, shima hawayenne ke fita daga idonshi ya girgiza mata kai yace "karki tafi faseelat plsss ki hakura ki zauna dani haryanzu inasonki " Ta sa hannunta daya ta zare nashi tana zubda hawaye tace "khalil zama na da kai hatsari ne arayuwarmu duka, domin zan jefa kaina cikin sabon Allah kai kuma zan cigaba da tauye maka hakkinka rabuwar mu shine yafi zama alheri Nagode da duk soyayyar da kanunamin da kulawar da kabani " Ta juya tafita dasauri tana kuka shima kukan yakara kufce mai, ya zauna yayi tayi, Tana fita har anfara kiran Maghreb tasamu adedeta tahaye se gida, Shima yatashi ya wanko fuska ya fito daga gidan ya tada mashin dinshi ya nufi gidan hjya ko yaje yarage jin ciwon da yakeji a duk ilahirin jikinshi. Me adedeta na ajiye ta ta mika mai 200 ta shige gida tana kara volume din kukanta. Ummi na ta aikin dare Mubarak na alwala ummi na kiran" auta yi sauri kagani karka rasa sal......."bata idaba faseelat tashigo tana kuka, Ummi ta tashi tsaye faseelat ta ruga ta rungumeta, ummi innalillahi kawai take memetawa gabanta na faduwa, Mubarak me alwala tuni yamike, ummi tasamu tace "ke lpya? Kika shigo kina kuka haka ?" Faseelat ta dago ido da hanci jagege tace "ummi khalil ya sakeni " Ummi ta dafe kirji "saki? Ke karya kike khalil baze sakeki ba, to ma ubanme kikamishi ya sakeki?" Faseelat tace "banmishi komi ba kawai saki na yayi " Ummi tace" karya kike ai ruwa baya tsami banza, hakanan khalil baze sakeki ba yaro me hankali da girmama manya, bari nakira hjya inji miyafaru " Ta saki faseelat tai daki dauko waya takira hjya, Mubarak yaje ya dafa faseelat yana tayata kuka. Khalil kau yana isa yashiga ya haye saman slope din hjya ya cigaba da kuka, hjya na toilet tafito taji kukan mutum tafito waje cikin tashin hankali tace "khalil lpya kake kuka haka kamar yaro " Yana kukan yace "na Saki faseelat hjya" Hjya ta tabe baki "to mi taimaka ka saketa? " yana kuka yace "hjya nasamu faseelat na fira da wani akofar gidana " Hjy tafara sallallami tana tafa hannu sannan tace "oh Albasa batai halin ruwa ba to kai miye na kuka kamar an aiko maka sakon mutuwa ta? " Ya girgiza kai yace "inasonta hjya wlh inason faseelat " Hjya ta wurga mai harara tace "gafara can marar wayau kawai tana bin mazan zakace kana sonta, ai gwara da ka saketa tundade yariska ce " Ya girgiza kai "hjya inasonta sosai bazan iya rayuwa babu ita ba " Ta banka mai harara tace "tsaf kau zaka cigaba da rayuwa se kace bakada kishi zaka nace ma yariska, hmm ai nasan ba komi ne yakejan hankalinka ba se farinnan da yan abubuwan duniyar kasha kuruminka insha Allah zansamo maka wadda tafita a komai " Ya rika girgiza kai yana kuka seta lura da hannunshi dake kulle jinin har ya dan fito tai sauri ta matso wurinshi takama hannun, tana kallo, ya cigaba da kukanshi Hjya cikin jin tausayi ta kwantar da kanshi kan jikinta tana rarrashin shi "kayi hakuri kaji dana haka Allah yaso ka daure, dubo duk kaji ciwo saboda zuciya, " Ya dena kukan yana ajiyar zuciya yana tunanin faseelat, maganar da tai masa akarshe, Wayar hannun hjya tai ring, hjya ta dauka da sallama daga can bangaren ummi tace "faseelat ce tadawo gida tana kuka wai khalil ya saketa shine abun ya dauremin kai nace bari nakiraki naji ko kinsan wani abu don nasan khalil baze saki faseelat hakanan ba, " Murya a raunane hjya tace "gashinan shima kukan yake, tonima haka yake fadamin ya saketan " ummi tace "antaba Saki hakanan ba wani laifi? " hjya tace "to ya de ce samunta yayi tana fira da saurayinta " Ummi taja salati tace "hjya dan Allah kibawa khalil hakuri, Nagode se anjima " Tai tsaye ta kurawa faseelat ido faseelat nata kuka ummi tace "kai Mubarak yi tafiyar ka masallaci " Ya tashi yafita faseelat batai aune ba taji ummi ta rufeta da bugu ta koina, ta samu tatashi tana zagaye gidan ummi tana binta tana tafka "sena kashe ki yau dinnan ni xaki kunyata baki isaba "tana fada cikin nishi, Kwatsam sega abba yayi sallama da gudu faseelat taje bayanshi ta boye ummi tazo tana nishi tace "alhaji bani yarinyar nan inci ubanta dan Allah " Yace "haba hjya meyafaru haka kike mata irin wannan bugun da baki mata a yarinta ba " "wai alhaji yarinyar nan dan bata tsoron Allah take kawo maza suna fira kamar wata budurwa, wama yasan iyakar abinda takeyi kabani ita ingama cin ubanta kuma sena medata gidan khalil dole tabashi hakuri, yo da hakanan ya aka kare bare yanzu datasan dadin namiji," Faseelat na labe bayan abba tana tari, cikin dan dauriya ta manya yace "kiyi hakuri mu zauna muji ta bakinta wuce mushiga ciki " Ummi tace hmm tai gaba shikuma yajawo faseelat daga bayanshi tana ta zubda hawaye yajata suka shiga dakinshi. To ko faseelat zata fasa Kwan? Ko zaa sasantasu ta koma gidan khalil? To muje de zuwa yanuwa, My battery is low 🤨 [7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 3⃣7⃣ *dedicated to princess mazadu, I love you, I love you I love you I love you from the bottom of my heart😂inafatan Sun isheki, inasonki kinyi ba karya ,kinfi karfin page dukda haka ga wannan ki hakuri dashi love you always💋* *inajin dadin inga ana ruwan comments, yakansa ni inji ni a saman bakwai.... Lol ina godiya masoyan buk dinnan kusani maman mamy ta kuce💃🏼* *seni shalelen golden 😂🤸🏼‍♀🤸🏼‍♀🤸🏼‍♀* Ummi na zaune kan kujera haka abba itako faseelat tai zaman dirshan kasa kanta kasa, ummi se banka mata harara take saboda takaici, Abba ya kalli faseelat yace"faseelatdagaske yaganki da saurayi kuna fira ?" Ta daga kai tana share hawaye ummi tai kukan kura zata riko faseelat abba yariketa, faseelat takara matsawa can nesa, Ummi ta kalli abba tace "alhaji dan Allah kabari Inci ubanta ko na rage jin zafin dake raina wannan fa karamar bazawara ce agabanka, ni banma ko yadda a fira abun yatsaya ba maybe ma kamasu yayi cikin daki suna iskanci " Abba yayi saurin cewa "subhanallahi" Faseelat tafara girgiza kai tanayin baya baya "ummi wlh a, a dan Allah kiyi hakuri " Abba yace "faseelat da ilimin ki kika aikata irin wannan sakarcin? Haba kinbani mamaki ai amfanin ilimi aiki dashi ina duk ilimin naki ya tafi har kikabari shedan yayi nasara akan ki eye? " Faseelat tana kuka tace "dan Allah abba kayi hakuri, bazan sake ba Allah " Ummi tai wuf ta hau kanta tana jibga tana fadin "kinci ubanki da sakewar yar iska kawai "tana ta jibgarta faseelat ihu kawai take abba yayi zaune yana ta kallonsu don kafafuwanshi Sun mashi nauyi, Kuwa kawai faseelat keyi ana haka wayar abba tafara ringing ganin baba babba ne ya dauka sede baaji dole yatashi ya fita yana fita kofar dakin yagasu ishak sunbi layi kowa jiki mace,yawuce yafita daga gidan yana magana da alhajin, Baba babba yace "wai lpya gidannaku yake? Naji anata kuwwa haka? " Abba yace "wlh ba lpya ba faseelat ce takaso aurenta wai mijin yaganta tana fira da wani awaje, shine ita asiyar taki hakura cewa tayi ma medata zatayi " Baba babba yace "subhanallah, kaje kabata hakuri, sannan kace nace karta medata abari nadawo daga nijar inason ganin faseelat din " Abba yace "Tom hakan zaai " Baba babba yakashe wayar batare da yayi maganar dalilin kiran nashi ba, Abba yana shiga gida ya samu ya kwaci faseelat, ai tanajin an dagata wuf da gudu tai waje ta shige dakinta tasaka Key, Abba ya zaunar da ummi saboda hawaye ma take yace "haba asiya in rai ya baci bekamata hankali ya gushe ba, kiyi hakuri dan Allah ta samu natsuwa musan yadda zaai " Ummi tace "dole na zubda hawaye yarinyar nan shikenan tabata sunanta dana gidannan, kowa se yaji ankamata da wani " Abba cikin hadiye nashi fushin yace "kiyi hakuri abinda Allah ya kaddara ba makawa se yafaru, ki cire maganar nan aranki karki ta shiga damuwa saboda ita alhaji yace abari ya dawo zesan me zaiyi" Ummi shiru kawai tayi amma batun karta damu be ma tasoba saboda dole ne ta damu ita tasan kowacece faseelat mugun tsoron zaman ta haka takeyi. Ya samu ya rarrasheta ta fito tai daki don tayi salla, Faseelat na shiga daki ta haye gado tai ta rusar kuka ita kadai, se yanzu ne takejin ciwon abinda tayi dama bata biyewa son zuciyarta ba, har tagaji ta kwanta tana meda numfashi bacci ya dauketa, Kusan karfe 8:15pm wayarta tafara vibrate ta sa hannu ta jawo ta daga brezia dan duk abinda ake bata yarda Iphone8s dinta tabar jikinta ba, tana dubawa taga ansa handsome, bata dauka ba ta ajiye ta, Be hakura ba yakara kira dan wannan ganin da yamata yakara afka shi cikin sonta da shaawarta be taba soyayya ba,shiyasa yakejin faseelat different aranshi . Wannan Karon ma bata dauka ba se gabanshi ya fadi he is scared tunda yake daita be taba kiranta fiyeda biyu ba nan hankslinshi ya dan tashi , Itama kamar ta dauka takeji sede tsoro ne fal aranta ga muryarta data dishe saboda ihun da tasha amma jinkiran take kamar me, After 3 mnt yakasa hakura ya kira ,kiss dinnan de datace se awaya yake so tamishi saboda yanzu yafi jindadi idan faseelat ce ta tadamishi da desire dinshi fiyeda yadda yakeji da aisha, Wannan Karon takasa hakura ta dauka tai shiru, jin andauka yayi murmushi yace "cutie yau se anjamin aji sannan zaa dau kirana? " Tai shiru batace komi ba yayi murmushi,"ko sena roka zaamin magana? " tai shiru batace komi ba yace "any way kimin kiss da kikamin alkawari saboda har kagara nayi dare yayi, u know what? Ina matukar jindadi idan muna tare, anya cutie zan'iya hakurin one month batare da kinzama tawa ba " Faseelat tafashe da kuka jin abinda yace tana tsoron ma kar yace baya sonta inyaji ita zawara ce, Da yana jingine da resting chair ne a harabar gidanshi besan lokacin da ya mike tsaye ba, Cikin jin ciwon kukanta a zuciya yace "cutie why are you crying did I said something wrong? " Ta cigaba da kuka, hankalinshi ya matukar tashi jin yadda muryarta ta zama donshi yasan muryar cutie dinshi sosai inba wahala ba ba yadda zaai takoma haka, ya dafe kai tare da fadin "oh my God, for God sake bazaki fadamin mike damunki ba? Kinaso kiga nima inayi ne ?kifadamin me yafaru ko hankalina ze kwanta" Taki magana sede ta rage volume din kukan yace "cutie it's me fa ur heartbeat kimin magana " Maganar da yayi takara tado mata kukan tai sauri ta kashe kiran ta cigaba da kuka, she's so scared ranar da zesan ta taba aure, don he's her life bazata iya rayuwa babu shi ba, Yana jin takashe kiran yayi tsaye yanabin screen din wayar da kallo, yana tambayar kanshi meke faruwa daita ne ko someone in there family ne ya mutu abun da mamaki sosai dazun yaganta normal yanzu kuma tana kuka, ya koma ya zauna besake kiranta ba saboda kukan it torching him ,yanata sake sake har kusan 15 minutes sannan ya shiga cikin gida , Faseelat tasha kuka tagaji tai shiru Allah ya temaketa she's offf bata salla, amma wani mugun fitsari takeji don mararta cike take taff, amma tsoro yahanata fita, Koda yan mazan gidan suka dawo ba wanda ya bukaci abinci suka shige suka kwanta kowa jikinshi sanyaye don suma sunyi mamakin abinda yayarsu tayi, Karfe 9 35 tai shahada tabude dakin tafita dasauri tayo fitsarin ta dawo takara garkame kofa, su ummi na dakin abba tanajin fitowarta amma ta kyaleta saboda abba da yayi ta mata nasiha, Duk yadda taso bacci kasawa tayi hakan yasa ta bude Data daga cikin messages din da suka shigo harda na aisha, ta shiga, tana karantawa "the jawara ya kk..... Lol mundawo fa yau dinnan baki missing dina ba kenan shiyasa koki neme ni, alright mundawo se Kinzo ganin diyarki " Faseelat ta yatsina fuska, saboda ba mood din dariya take ba, ta tura mata "welcome back anty I will surely coming anytime great meera for me" Suddenly se message din fahad ya shigo tayi mamaki mi yahanashi bacci har yanzu tasan de kamar yanzu Yana wurin matarshi tabude tafara karantawa "nakasa bacci baby tunaninki ya addabi ruhina naji tsoro jin muryarki a dazun, zakiiya fadamin matsalarki? I thought nidake yanzu bawani boye boye, don mun amince da juna, we have to share sorrow and happiness together, plss what is wrong with you? " Ta tabe baki hawaye na zubo mata aranta tana jin duk duniyar tama ta zafi , Yanzu kunyar kowa takeji especially her parents, Tafara tunani tunyanzu is better ta fadawa fahad ko mikenan in ya rabu daita shikenan hakan yafi saboda kullum kara sonshi take , Ta dade tana kallon wayar sannan ta tura mishi "I'm scared I don't want to lose u, I know you can leave me if I told you my problems" Akagare yake yana ganin amsar ta yace "don't think like that please I will not going to do that to you, faseelat kina ganin kanki kadan awajena, wlh u have big space in my heart honestly speaking I don't think I can let u go duk wuya just tell me I'm ur lover " Tace "hmmmm "tana tabe baki zuciyarta ta bata shawara tafada mishi kawai is better ya rabu daita yanzu ko bakin ciki yakasheta ta huta " Ta tura mishi "I'm widow ,will you marry me like that? " Ta tura mishi yana gani ya ji kanshi na mashi nauyi yana zaune ne kan bed su Aisha kau tuni tayi barci, ya bude ido yakara karanta wa yana tunanin ko shi ke be gani sosai ba, Still abu daya yake karantawa wata juwa juwwa yaji tana daukarshi ya rumtse ido ya bude ya girgiza kai ko yasamu ya dawo dede, wani irin kishi ne ya taso mishi, yanzu wani namiji yasan komi na faseelat dinshi, yayi squeezing dinta yanda yaso a lokacin da yaga dama, wani yaji yaji ya rika taso mai a makoshi, ya dafe wuyanshi. Faseelat taji shiru shiru ba reply nan zuciyarta tafara zafi, dama tasani ze rabu daita ne da yagano hakan, ta fashe da kuka tana fadin"karkamin haka fahad " Da kyar ya samu ya tura mata "why did you do this to me?" Yaji baze iya typing dinba ya kashe wayar gaba daya ya mike tsaye yafara sintiri cikin dakin, yana ta tunanin yaudararshi da faseelat tayi, duk yadda yake mabukaci duk dare se ankashe arna wannan daren kam ba shaawa ba labarinta, dukda be barci ba gabadaya daren, Tunaninshi kwata kwata ya kulle yanada kishi sosai bejin zeiya aurar kingin wani, kuma bangare daya na zuciyarshi bejin zeiya rabuwa da faseelat, Itama batai bacci ba ganin sakonshi ma yakara tabbatar mata da tunaninta ta tashi taita rusa kuka harse da abba yazo bakin window dinta yamata magana akan tai hakuri ta kwanta hakanan. Tunda asuba aisha ta farka tana mamakin rashin ganin fahad kwance da dalilin rashin yin sex din donko tana off se ya samarwa kanshi natsuwa yake barci, Ta tashi ta sauka daga gadon dasauri tayo waje daga saman bene ta hangoshi zaune ta sauko ta nufi wurinshi. [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY SHALELE 😂* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 3⃣8⃣ Kanshi jingine da pillows na kujera tana ta kallonshi taje gefen shi ta zauna, har ta zauna be sani ba ta dafashi ya juyo da kanshi sashen ta yana kallonta tana kallon kwayar idonshi tace "daddin amira lpya? " Ya juyar da kai tace "mike damunka ne naga ma ko barci ba kaiba "ta dora hannu kan jikinshi taji ko baya lpya Yanajin ciwo aranshi yace "bakomai wifey kawai jiya na samu headache ne da dare"ya mata karya. Cikin jin tausayi ta dora hannu kan goshin shi tace "sannu yaya " Ya daga Kai kurum don ciwon da yakeji yafi na kai zafi, ta tashi "bari nahada maka tea kasha ,kasha magani sorry " Ta nufi kitchen yabi ta da kallo gabadaya yanzu hankalinshi yakoma kan faseelat meyasa tabari ya kamu da sonta, Few minutes takawo mishi tea tana bashi abaki tana mai sorry har yagama sha ta bashi magani don yana da bukatarshi ya meda kai ya jingina da kujera, aisha tai fuskar tausayi tace "honey katashi mushiga ciki kadan kwanta kafin kafita aiki " Ya dan ya mutsa fuska don surutun nata yafara isarshi don yahanashi tunani n mafita Ya dora hannu ya dafe kai yace "aisha plss leave me alone banason surutu " Cikin jin tausayi thinking that duk ciwon kanne tace "alright I'm going wish you quick recovery "tana ta kallon shi sannan ta juya ta haye sama don tayi salla, se taji itama duk bata lpyan, Fahad ya meda kai kan pillows ya cigaba da tunani. Karfe 6:30 amira tafito tana kuka tana saukowa ya bude mata hannu cikin kasala, taje ta rungumeshi Yace "what? "yana shafa kan amira Tana hawaye tana nunamishi saman bene tace "it's mom that woke me up from my sleeping " Yace "sorry sorry kinsan zakije school yau gobe weekend bazaa tadaki ba okay? " ta daga kai yace "oya go and get ready to school " ta juya ta tafi, wai amira har tasan ta kai karan momynta saboda yanda taga ubanta na sonta, bangaren khalil shima be barci ba saboda bakin ciki yana ta jin dama be saketa ba, hjya ta rikeshi akan ya kwana nan, tana ta jaddada mishi cewa ya cire faseelat a rai ba macen aure bace, Wannan yakara tada mishi hankali da kuma maganganun faseelat na karshe datace zata iya fadawa halaka, Faseelat baccin asuba ya dauketa tai ta barci har 9 kwankwasawar kofar dakinta ya tadata gaban ta na faduwa taje ta bude a tsorace taga ummi tsaye idanunta duk sunyi ja, faseelat taja baya zaton ta ko kara bugunta tazo yi, Ummi tace "kifito kije kici abinci kiyi salla "fuska daure ta juya, Hawaye suka zubowa faseelat dukda taba tawa ummi rai amma ta damu da cikinta, ta koma ta zauna tana share hawaye gabanta na tsananta faduwa tuno last chart dinsu da fahad jiya, Seda tai minty goma tafito ta shiga toilet tai wanka tafito ta nufi daki, Abul ne ya kira ya omer yafadamishi abinda yafaru, hankalin ya omer ya tashi jijiyoyin kanshi duk suka fito, Har suka Gama waya da abul, Cikin sauri ya kira ummi ta dauka murya sanyaye, cikin rarrashi da ladabi yace "ummi kiyi hakuri dan Allah komi kikagani a rayuwa rubutaccene ki dena sa damuwa ki kwantar da hankalinki ke kadai garemu ummi kat wata cuta ta kamaki " Ummi tace "to Omar hakuri dole ne amma faseelat bata kyauta min ba " Yace "kiyi hakuri ummi ki dena fushi daita kinsan fushinki matsala ne arayuwarta " Tace "to nadena omer " Yace "Nagode ummi da kika fahimceni, Allah yasa haka shine yafi zama alheri " Tace "amin de " Sukai bankwana cikin jin haushin faseelat ya omer yayi dialing number dinta, Tana cikin saka kaya taji kiran dasauri taje wurin wayar tazata fahad ne se taga ya omer cikin jin nauyi ta dauka tana kame kame yace "faseelat abinda kika ga ya dace da rayuwarki kenan? Tun kafin abunnan nafada miki matsalar shi amma kika ce zakiiya, yanzu aurenku wata 8 kinfito miye amfanin hakan? The sad news ma wai kina fira da wani, yanzu duniya inta tashi fada cewa kawai zaai ankamaki da wani, haka kikaga yamaki ko? Ki bata mana suna ki batawa kanki har yaya da jikokin ki se anmasu gori? " Ta fasa kuka "Dan Allah yaya kuyi hakuri bansan yaakai haka tafaru ba kabawa su ummi hakuri fushi suke dani, Allah yaya banyi komi ba kawai natsaya da shine awaje " Yace "wa yace kifita din? Faseelat kinsan fa malaiku na tsinewa macen da tafita batare da izinin mijinta ba " Tace "yaya I'm sorry, hankali na ya gushe bansan abinda nake ba lokacin "tana cigaba da kuka. yace "alright naji kimin shiru kinaji?" Tai tsit tana goge face yace "kitashi yanzu kije kibawa ummi hakuri ki tabbatar ta hakura zankira abba zamuyi magana se kuma ki tanaji abinda zaki fadawa baba babba don yana kan hanya " Tai tsit tafara raba ido batare da sunyi bankwana ba yakashe kiran, Ta tashi jiki mace ta nufi dakin ummi bata ciki tafito tai dakin abba ta sameta tana gyaran dakin, Ta zube kan gwiwoyinta kanta kasa ummi ta juyo tana kallonta faseelat tafara magana "ummi kimin hakuri dan Allah, wlh banyi zina ba nade fita wajen amma ban aikata komi ba, dan Allah ummi wlh bazan iya jure ganinki cikin fushi da damuwa ba "tahade hannayenta gu daya, Cikin nazari ummi tace"ni nayafe miki faseelat bakin ciki na kawai da kika rasa miji kamar khalil, wai faseelat me kika rasa wurin mijinki da har zaki kula wani? " faseelat ta kara dukar da kai tasaka hannu ta share hawayen da suka zubo, ummi tace "inajinki ki fadamin me kika rasa bakida wanda zaki fadawa inbaniba"faseelat tace "ummi kiyi hakuri na barshi ne a matsayin sirri a zuciya ta " Ummi tai kasake tana kallonta daga jin maganar faseelat ta san akwai wani abu kuma she want to know it, Ta matsa ta jawo hannun faseelat ta zaunar daita gefenta tace "faseelat dama kinada wani sirri wanda mamanki bazata iya ji ba? " faseelat tai shiru kanta kasa ummi ta dafata tace "ki fadamin inajinki " murya na rawa tace "ummi khalil be taba kusanta ta ba ko yaso hakan baya iyawa" Ummi taja salati tana tafa hannu tana kallon faseelat tace "kice anyi baaiba kenan, natura ki can ina tunanin zaki samu natsuwa ashe gwara ma kina gidannan don bazaki yi wani abun gaba na ba ,to ke miyasa baki fadamin ba aida tuntuni an nema mishi magani tunda be lpya, shine ke kuma kika dauko hanya marar bullewa ko? " Faseelat ta girgiza kai "Allah a, a ummi " Ummi tace "bari na kira alhaji nafada masa inshirya inje gidan hjyar muyi magana " ta mike zata tashi faseelat ta riketa tana girgiza Kai tace "a, a ummi wlh in ina tareda khalil zan fada wani hali, ummi haryanzu banijin kwayar zarra na sonshi a zuciya ta, na miki biyayya ne kawai dan Allah ummi abar maganar khalil dan Allah "ta hade hannu Ummi tai kasake tana kallon faseelat can zuwa tace "Allah yasa haka shine mafi alheri " faseelat tace "ummi karki fadawa abba dan Allah "ta langwabe kai Ummi tace "naji,kitashi kije kici abinci ki saki ranki kuma, sede ina rokon ki da ki kara rike darajarki faseelat karki bawa kowa kanki se mijinki Dan Allah " faseelat tace "Tom "tana daga kai ta tashi akunya ce tabar dakin, Ummi ta girgiza kai ita kadai ta daga kai ta kalli sama tace "Allah ka temakeni ka tsaremin diyata " Faseelat nashiga daki takira fahad yana ganin kiran yaki dagawa yanzu so yake ya cire ta daga zuciyar shi kawai Saboda bazeiya aurenta ba, shawarar da yabawa kanshi kenan, Tana ganin be dauka ba hawaye suka kara zubo mata tace "nasani nasan haka zakamin" Khalil ko yakasa fita school hjya taita magana sannan ya tashi ya fita , Be koyi nisa ba ya juyo don ya manta wayarshi,ya shigo cikin gidan bako sallama ya shiga ya dauko wayar jin abinda hjya kecewa ne yasa shi dakatawa Hjya na tunanin ya tafi ta dauko waya ta kira rakiya, rakiya ta dauka suka gaisa, Hjy tace "rakiya khalil de ya saki matarshi " Rakiya tace "to barka kunfita lpya " Hjy tace "to inaso kije malan ya karya asirin nan tunda ansamu ta fita dan aure nakeso na mishi kwanan nan" rakiya tace "yanzu ko zan shirya in tafi amma ki tanadar min kudi na " Hjy tace "bakomi kudi ba matsala bane" Rakiya tace "se nazo tow "ta kashe wayar, Hjya tace "to ba gashi ba salamun salamun anrabasu" Khalil jiyayi kamar ze zube awurin, irin kamar an cire mishi duk kuzarin jikinshi, yasamu dakyar yaja kafa ya fita yana fita ya koma gefen gidansu da baranda jiki ya zauna ya duke yana kuka, all this while asiri na tare dashi be saniba, the sad news ma uwarshi ce tasa amishi, wannan wace irin rayuwa ce, duk raini da wulakanci da yasha awurin faseelat ashe mamanshi ce sila, se yanzu yake hango wasu abubuwa da yakasa tunanin su a baya, gaskiya ya cutar da faseelat wata takwas ba saduwa, ya kara fashewa da kuka, shikenan burinta ya cika ya rabu daita, an rabashi da masoyiyarshi wacce yake mutuwar so, meyasa ma be rabu daita ba tun can baya ba?base yanzu da takara shiga ranshi ba, se ya tuna wata magana da alhaji ya taba yi mashi gab aurenshi yace "khalil mahaifiyar ku nada tarin matsaloli ta cika son kanta da yawa batada tunani ko kadan kuma zata iyayin komi a rayuwa inde zataci wa gurinta, ina nufin komi "ya kada kai alhaji be karya ba hjya batada tunani ko kadan ,shikadai yaketa maganganun zuci yana kuka maras sauti, Wasa -wasa har laasar yana wurin yakasa tashi gabadaya kamar an cire masa lakka ga wani ciwon kai da ya tasomishi, ba azahar bare laasar yana zaune shikadai, Ana haka yaji karar mashin be juyo da wuri ba yana juyawa yaga mace ta shiga gidan su, cikin karfin hali ya tashi yabi bayanta, Yayi tsaye bakin kofa yana saurarensu, Cikin tashin hankali da jimami rakiya tace "hjya naje wurin malam bansame shi ba nafito wani ke fadamin wai ya rasu wata daya da yawuce" Hjya ta mike tana raba ido ta dora hannu kan bakinta rakiya tace "bawani abu hjya ki kwantar da hankalinki ai akwai Islamic chemist seki nema mishi ilajis sihir" Hjya ranta ya baci ido rufe ta cakumo rakiya tana fadin "nide wlh kin cuceni inama bantaba saninki a rayuwa ta ba, kinsani nayiwa dana asiri many times inaganin damuwarshi amma na share Allah yaisa tsakani na dake duk ta dalilin muguwar shawararki na rasa mijina na tabbatar ranar nan yaji komi muke cewa ya hadiyi zuciya ya mutu ke ko ga mijinki da yaranki can gida hankali kwance ......." Khalil jiyayi kamar an zare mishi rai wani zafi ya ratsa zuciyarshi ya fadi kasa, jin kurummmm kawai sukayi hjya na zare ido ta saki rakiya tayo waje, rakiyar ma tabiyo bayanta suna fitowa sega khalil kwance Kasa jini na fita daga kanshi saboda faduwar da yayi, Hjya jiki na rawa ta kwala kara "innalillahi wainna ilaihi rajiun nashiga ukku ni saratu "ta dora hannu biyu saman kai. hmm mata kenan baku tashi kiran Allah se masifa ta taso, Allah yasa khalil yana raye ,team khalil atanaji makara da likkafani 😂🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀🏃🏽‍♀ . [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* 3⃣9⃣ Dasauri taisa gunshi ta tallaboshi tana kuka "khalil dan Allah katashi karka tafi kabarni " Rakiya hankali tashe tai waje ta taro me napep da temakonsu akasashi ciki suka tafi asibity, rakiya naganin Sun wuce tai gida hankali tashe don ita aganinta temakon hjya tayi, Sun isa hospital aka wuce dashi emergency room ana bashi temakon gaggawa, Hjya na waje nata kuka ta kira kanin babanshi tafada mishi nan take ya taho hospital din, takira siyama tafada mata, kafin kace me sega siyama cikin asibitin hankali tashe tana ta kuka suka rungume juna da hjya sukai tayi, Lokacin da kanin mahaifinshi yazo shine yayi ta basu hakuri sannan suka dena kwarar bakin yin kuka amma basuiya tsayar da hawayen su ba, Acikin theater room ko khalil be farfadoba, jin zuciyarshi na harbawa dasauri alamun da ranshi sukai masa wasu allurori tareda yi mishi dinki a inda kan shi ya bugu sannnan aka fito dashi aka wuce dashi bedrest, Tunda aka fito dashi hjya takara shiga tashin hankali domin kwance kawai yake ba mara barsa da gawa, Tsoro ya shigeta sosai ta tashi tai waje tai alwala ta dawo dakin tafara kawo nafilfili tana rokon Allah ya tashi kafadun danta. Da isha'i baba babba yazo gidan su faseelat gashi ga ummi ga abba aka kira faseelat, faseelat gabanta faduwa kawai yake tazo ta zauna, Baba babba yana harararta don duk amfada mishi abinda akai yace "faseelat abinda kika zabawa kanki kenan? Ki kaso aurenki ki dawo gida ko? Wai kece ke gayyato maza gidanki? " Faseelat tana girgiza kai tace "dan Allah kuyi hakuri wlh bazan sake ba "tana zubda hawaye. Baba babba yace "to ai shikenan tunda ya sake ki kuma yayi dede wannan hukuncin da ya miki, amma kisani ranar da ya dawo yace ya medaki ranar zaki koma kinajina? " Ta daga kai tana share hawaye yace "tashi kibawa mutane wuri mutuniyar banza kawai " Ta tashi dasauri tana tuntube tabar dakin tana isa dakinta tafasa kuka ta jawo wayar ta takara kiran fahad wayar nata ringing har ta tsinke be daukaba ,ta cigaba da kuka ita yanzu duk tashin hankalinta be wuce rabuwa da fahad ba. Wasa wasa har seda akai 2 days sannan khalil ya farka idanunshi suka sauka kan hjya dake zaune tana ta lazimi, tana ganin ya Bude ido ta matso tafara hawaye ya juyar da kai don ba yason ko ganinta ta riko mishi hannu cikin nadama take cewa "khalil dan Allah kamin hakuri ka yafemin na zalunceka, wlh rakiya ce ta cuceni dan Allah kayi hakuri nayi hakanne don kada na rasa ka " Yana ji tana magana be juyo ba, tunani kawai yake wace irin uwa ce Allah yabasu da ita da kanta zata cutar dasu, Hjy ganin ya kyaleta tasaka kuka harda shesheka, jin sheshshekarta ya juyo da kanshi Yana kallonta se lokacin hawaye suka fara zubomishi, daace wani ya masa wannan abun baze ji ciwo ba akan yadda yakeji yanzu, Kukan hjya bakaramin tabashi yake ba, baze iya u jure ganin wadda ta dauki cikin shi tasha wahalar haihuwarshi tana kuka ba, Yana rumtse ido ya damke hannuta hjya ta bude ido da sukai ja tana kallonshi, Cikin dauriya yace "kidena kuka hjya ni nayafemiki duk abinda kikamin, da wanda nasani da wanda bansaniba ki share hawayenki, komi kikamin bazan mance matsayinki awuri na ba, kuma bazan iya biyanki abunda kikamin, na dauki wannan abun da yafaru a matsayin kaddara ne, haka Allah yariga ya tsaro kuma lokacin mutuwar alhaji ne yayi shiyasa ya rasu, ina rokonki ki kwantar da hankalinki kidena Damuwa zan warke da yardar Allah adduar ki kawai nake bukata " Hjya ta dago hannunshi ta dora a fuska tana kara fasa kuka na nadama, ita ta riga ta sani Allah be bata yaya masu halinta ba shiyasa take kara godiya ga Allah akodayaushe, Khalil yanajin dumin hawayenta suna bin hannunshi yace "plsss hjya ki dena zubar da hawaye yanamin ciwo a raina" hjya tai shiru tana share hawaye kanta kasa, khalil kallonta kawai yake, su siyama suka shigo room din, yana ganinta ya dan Saki murmushi dukda azabar ciwon da yakeji, siyama ta matsa tana mashi ya jiki, Sati biyu khalil yayi asibity sannan aka sallamoshi, duk yabi ya rame tunani barkatai sun hanashi sukuni, shi da kanshi yake rokon Allah duk salla akan ya cire mishi son faseelat saboda samarwa hjya kwanciyar hankali, amma da ba haka ba da tuni ya meda princess dinshi dakinta, gabadaya yanzu gidan hjya ya dawo kwata kwata besan ganin ko tunanin abinda ze tuno mishi da faseelat, Shiru shiru hjya bata kira ummi ba ,don ummi nata tunanin zasu kira amma shiru ganin har anyi 1 month basu neme suba akaje aka kwaso kayan faseelat aka siyar, ummi nata tunanin cewa khalil zargin faseelat yake shiyasa be medata dakintaba sam bata bawa hjya laifi ba, faseelat se rama take tana ganin rabuwa da fahad abu ne me sauki ashe ba sauki abun, gashi dukda ya shareta abinda yake nuni da bayasonta amma takasa hakura kullum seta kira amma baya dauka ta tura message a what's up yana viewing ammaba reply sosai hankalinta ke tashi, kwata kwata bata maganar khalil ta fahad kawai take, Hjya da kanta take ansowa khalil ilajis sihir a Islamic chemist ma banbanta , Ganin khalil ya samu lpya har yafara zuwa school ,taga be kamata yayi ta zama haka ba dan har yanzu wani lokaci se ya zauna yayi shiru yayi ta tunani, takira shi tai masa maganar aure yace "hjya ki samo duk wacce tai miki ni kuma zan aure ta, amma dan Allah hjya karki nemo wadda zakizo kina kinta, nafison wacce ranki ya kwanta daita farin cikin ki shi nakeso banaso a memeta abunda yafaru" Hjya tace "Nagode khalil Allah yamaka albarka ya baka abinda kakeso duniya da lahira " Yace "amin"ya tashi ya fita, kawai ya amince ne don taji dadi ya tabbatar wa kanshi hjyarsu nasan shi saboda yadda ta rude da bashi lpya kadai ze masa bayani,sede bayajin ze kara son wata kamar yadda yaso faseelat, hakanan hjya ke ganin kamar kyan faseelat ne yafiso, batasan cewa faseelat na da wasu abubuwa ba da ba kowace Mace Allah yayi ma wannan bewar ba, Hjya ta gama shawararta zataje batsari nemomishi auren jamila, diyar kanwar mijin siyama so daya ta taba ganin yarinyar kuma taga tana da kyau don fara ce sal ga ruman cinta tasha, Lokacin da tajewa maman jamila da maganar ba tai musu ba, tunda tasan ko su waye su, Tun kafin khalil yaje ganinta aka kai komi na aure akasa rana nanda wata daya duk cikin sati daya akai wannan hidimar, Seda hjya ta matsawa khalil sannan yaje wurin jamila, yes tanada kyau amma daga ganinta yarinya ce dan shekararta 17 amma tana da girman jiki kana iya cewa takai 19 jss kawai tayi, jamila na da shegen wayon tsiya sannan akwaita da kwadayin balai don duk yadda zatayi taci nama setayi rumawa kenan😜bata iya girki ba tana de koyo ne sannan batai wani ilimin addini ba, hakanan suka gaisa da khalil ya masu sha tara ta arziki ya wuce gida. Itako jamila khalil ya mata ita bata wani damu da bakinshi ko tsayin shi ba itade ta samu wurin da zata huta, kuma dama burinta tai aure cikin birni gashi ta samu, Khalil be wani matsawa kanshi ba akan zarya zuwa wurinta ba, hjya ma da kanta ta saiwa jamila waya da tarkace akabawa siyama takai mata, kafin khalil yayi wa jamila kira daya ta yi mishi biyar, a rana se ta kirashi so ukku, Ahankali yadan fara sakarmata fuska saboda yar ban dariya ce dolenka intai wani abun kayi dariya ganin tana yawan sa kati ta kirashi seya fara tura mata kati a sati 500 kuma yana iya cewa duk akiranshi suke karewa, bewani rawar kai akan bikin amma hjya yadda takeyi kamar zeyi auren farko, khalil se gashi yafara tsumin kanshi 😂🙈 baya ga Islamic chemist har wani super market ya ke zuwa yana siyo kayan karin kuzari yasha wasu, wasu kuma yana ajiyewa se nangaba, dan seda gabaya da damuwa ta mishi yawa yake bawa amininshi labari shine yake bashi shawara yakara wayarmishi da kai anan yagano musabbabin raina shi da faseelat tayi shiyasa yanzu ya dage neman tsira da mutunci, Siyama har yau batasan illar da hjya taiwa khalil ba har yau hjya bata kuma kara sa rakiya ido ba, cikin sati biyu aka hada lefe aka kai akwati 10 reras aka kaiwa jamila, jamila nata murna ganin lefenta ta kira khalil tana mishi godiya "yaya Nagode sosai ni banma san taya zannuna maka jindadi na ba " Yace "Allah? " Tace "wlh kuwa se ganin lefe na ake zuwayi ana cewa nayi goshi " Ya babbake da dariya itama tana dariyar tace "kana sona sosai yaya Nagode " Yace "to ai dole na so ki jamila tunda kema kina sona " Tace "yaushe zaka zo inason ganinka " Yace "a, a gimbiya na kira na ai dole nayi sauri nazo ina nan zuwa gobe " Tana murna tace "se kazo in zakazo kamin tsarabar kaza me dawafi " Yana dariya yace "angama gimbiya " Sukai sallama shi ba shi ya hada lefenba su hjya sukai abinsu itada siyama, ita siyama tanata karason abun don dangin mijinta ne, Dole khalil ya so jamila yarinya ce kuma tana kula dashi abunda be samuba wurin faseelat ba gata da ban dariya ba ta jiran kauyancin shi yace yana sonta itake cewa tana sonshi, wani abu da yagane daita bata taba boye abinda takeso magana takeyi haka abinda be mata ba, Biki nata matsowa suleman ne yaketa kara bawa khalil shawarwari da nuna masa abinda mata su keso dan shima yayi aure, da kanshi ya budawa khalil su facebook su what's up insta twee dasauransu yana kara fadamashi amfaninsu saboda kan mutum nakara wayewa inyanayin su kuma zaka rika sanin abinda duniya ke ciki, Sosai khalil ya gano amfanin sharing problem da masoyi saboda zaka samu mafita da shawarwari har ta kai yanzu ba abunda suke boyewa juna shida Suleiman dama can rashin sakin jikin khalil ne yasa basa irin firar nan ,sosai khalil yagane kurakuran da yayi tayi a cikin zamansu da faseelat kuma baze karayinsu a wannan aurenba, yanzu bema da tym bare yayi tunanin faseelat suna busy hidimar biki, Ranar biki taro yayi taro murna kowa yake ana abubuwa a wadace cikin kwanciyar hankali ba kamar bikin shi da faseelat ba, bangaren amarya jamila dadi kawai takeji kokadan taki wani kuka ko ramar da akeyi batayi ba don Batasan miye aurenba ma, anata fahimtar jindadi kawai ne aure ka girka abinda kakeso, kai abinda kakeso a gidanka, Karfe biyu aka daura auren khalil da jamila, ba laifi ancika kuma khalil ma yanata murna akai reception, Jamila aka zaunar daita ana mata nasiha da bin miji da masa biyayya da yin duk wani abu da ze masa dadi dason danginshi da girmama mahaifanshi, da bashi hakkinshi akowne lokaci yaso, se lokacin jamila tafara kuka da akazo daukar amarya dakyar aka bambareta daga jikin mamanta, aka tafi daita dakin mijinta katsina, Karfe 5 ankaita 6 dede aka medo yan rakiya gida, aka baro amarya jamila dakinta. Tunda taga gidanta da jeren dakinta tsit tai shiru, suna tafiya akabar yan cikin katsina suma karfe 7 :30 suka tafi bayan angyara mata gidanta ,suna barin gidan tafito tana zagayawa tana jindadi duk gidanta ne ita kadai, tuni ta manta da waazi murna kawai take, Karfe 8:30 Suleiman ya rako khalil gidan amarya ta sanyo hijab tafito falo, Suleiman yafara musu nasiha da cewa...... " *first knight a next page 😂maybe ango khalil ya samu zuwa duniyar bakwai🙈* *Kusani inasonku zanyi iya kokarina don faranta maku, fan's adduar ku kawai nake bukata Allah ya cikamin burina* [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *SHALELEN GOLDEN*💃🏼 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣0⃣ "Alhamudulillah, anyi komi lpya ,kusani yanzu dukkan ku kunzama daya awaje soyayya kawai ake yanzu ne zaku san juna zaku san halayyar juna dole se kunyi hakuri da juna zaku zauna awuri daya a matsayin maaurata, dukkanku akwai hakkokin juna akanku kuyi duk iyakar ku kusauke hakkin juna, zo mu zauna hausawa sunce zomu saba ce, sannan kurike sirrin junanku, in kunsamu matsala ku sasanta junanku base wani yaji ba, , amarya kiyi bakin kokarin ki wurin farantawa mijinki rai hakanne ze bashi damar natsuwa yakara kyautatamaki, kai ango kaine babba kuma kaine shugaba dole ka rika uzuri ga wasu abubuwa bakomi ne ake magana akanshi ba kuma bakomi akeyin shiru akanshi ba, kayi iyakar yinka wurin kyautata wa iyalinka manzon Allah (S. A. W) yace mafi alherinku shine wanda yafi kyautatawa iyalinshi ni nafi kyautatawa iyalaina inafatan zakai koyi da manzon tsira, muna maku fatan alheri Allah yabaku zaman lpya da zuria dayyiba" Suka amsa da "amin" Yace "muyiwa annabi salati (S. A. W) yayi addua suka shafa Ya tashi tsaye a"amarya Allah yabada zaman lpya " Khalil yafita masa rakiya jamila ta tashi ta koma ciki tana shiga ta zare abayar jikinta kamshi ne ya bugi hancinta kamshin kazar da khalil ya shigo daita batare da bata lokaci ba ta dauko ledar ta zauna ta bude, tace "wow"tana zaro ido ganin gasassar kaza da vegetable acikinta ba bata lokaci ta fara yaga tanayi tana korawa da ziza don muguwar yunwa takeji, khalil ya raka Suleiman ya mishi godiya ya dawo ciki seda ya rufe koina sannan ya shigo dakin yayi tsaye yana kallon wurin yanayin da yake ciki yanzu se ya tuna mishi da faseelat yayi murmushi ya kada kai ya shiga cikin dakin tsaye yayi yana kallon ikon Allah kowace amarya se anmata tayi take ci itako wagga bajira harta fara aiki, Jamila ta dago tana kallonshi tana taunar naman tace "yaya bismillah" Shi abunma dariya ya bashi itada zaaiwa tayi ita keyi mashi ya girgiza kai yace "kicinye abinki jamila dama ta kice " Tako ce "tow"ta cigaba da yagar abinta, Ya danyi dariya ya girgiza kai ya nufi toilet ya watso ruwa tareda yin alwala ya fito har lokacin tana cin namanta ba tsaitsayawa, Yawuce ta ya nufi kitchen ya kunna gas ya saka tiger man aciki ya fito for some minutes ya rika kurba har ya shanye sannan ya dawo dakin, lokacin har jamila ta cinye kazar ta tass ta shanye zizarta, ta shiga toilet wanka, Yazo yana tattara plate din yace yarinya gwara da kika ci kazarki, yana dawowa har jamila tafito ta saka rigar baccinta ta dora zane yajasu salla, bayan sungama yadan fara mata tambayoyi akan addini biyu kadai ta amsa shima wankan janaba ne da farillan alwala, yana kallonta yace "aji nawa kike a islamiya? " Tace "3" Yace "OK insha Allah nanda 1 wk zaki koma makaranta ita ibada da kike gani baayinta daka dole se annemi ilimi afahimce ta " Ta daga kai kurum ya tashi ya zare jallabiyar jikinshi ya haye gado, Itama ta dauke carpet ta zare hijab da Zane tabi ta kwanta, Tana kwanciya ya matsa ya rungumota ta baya da yake tabashi kugu, bawani tsayawa direct to breast ya tafi yafara mammatsa su, itakam se girman jikin amma ba breast yanzu suke fitowa yan wanda ke da akwai yayi ta luliyawa, yanajin dadi daganan wasan yafara sauyawa ya cire komai na jikinsu yafara aika mata da hot kises ta koina jamila tai kuyum tanajin bakon lamari ashe haka auren yake, seda ya kai 5mnt yana romancing dinta sannan ya haye ta yana neman hanya, Jamila ta zaro ido jin zafi agabanta tafara cewa "zafi zafi " shi ko yana cewa "Ahankali, ahankali😂🙈" Sunata haka har ya samu ya kurda, jamila kuka tafashe dashi ,shiko nishi kawai yake, yanata back and pro inside her vagina, jin abun ba na tsayawa bane jamila tafara "dan Allah kabari dan Allah "tana ta magiya amma khalil be bari ba dan lokacin ma yabar jinta, it took him 30mnt sannan yakawo kunsan shima ya tsimu😂 yai mata damkar nan kasusuwan jamila seda sukayi kara, Wiwi take ta kuka shikuma ya rungumeta yana meda numfashi, lokaci guda son jamilar yakara ninkuwa acikin ranshi yanajin wani dadi na ratsa brain dinshi ya mirgina gefe yana meda numfashi, ashe haka akejin dadi? Inama ace tuntuni yanajin irin wanga dadi, faseelat ce tafado mishi arai yanda yake samun natsuwa a iya romance daita ina ma ace itace yanzu tareda shi, Kukan jamila yakatse mai tunani ya matsa yana "sannu kanwata" jamila ta wurga mishi harara tana "waiyo kuguna kasusuwana" ya tashi zaune ya daga kafafunta bama wani jini sosai jinin befi digo hudu ba itako se ihu take ya dago yana kallonta yace "haba jamila ki zama jaruma mana " Tace "bazan zama jarumar ba duk ka karyamin kashi, gashi nan dina ya rabe biyu"ta dafa kasanta, Ya danyi dariya yana kallon rakinta yace "be wani rabe biyu ba ni yanzu ma second round zan koma, saboda kin rudani da yawa " Fuuuuu jamila ta diro daga saman gadon tai tsakar gida da gudu, ya tashi ya bita dasauri, Yana fita yaga tana niyyar bude kofa yaje ya rikota yana gumtse dariya "ke jira niba abunda zanmiki ki wuce mushiga ki gasa jikinki ki kwanta, Ta juya kanta dan zindir yake tace "ni gidan hjya zanje acan zan rika kwana kawai tunda baka da tausayi, ya jawota ya rungume "haba yar kanwata bazan sake ba kiyi zaman ki anan gobe ma zan kara siyo miki kaza " Jamila tai gum batakara cewa uffan ba yajata ciki yahada mata ruwan wanka ta zauna tana ta rumtse ido da baki alamun zafi yanata jera mata sannu bayan sunyi wanka suka koma kan bed suka kwanta yana rungume daita, Da asuba seyaji jikinta da zafi ya zame yaje yayi salla ya dawo ya kwanta yakara taba jikinnata har lokacin da zafi be tada ta ba ya kwanta, Har 7 jamila bata farka ba ganin batai salla ba yafara tashinta ,ta bude ido tana kallonshi yace "kitashi kiyi salla seki dawo ki kwanta "ta turo baki gaba ta na yamutsa fuska ta tashi zata shiga toilet amma kugunta ya rike ga zafi da takeji, ta juyo tana kallonshi zatai kuka yace "no plsss bari nakaiki toilet din kinji jamilata "ta dauke kai irin me fushinnan yazo ya ciccibeta zuwa toilet yakara hada mata ruwan zafi ta shiga sannan ya fito, shi da kanshi ya gyara gadon ya sauya bedsheet, yayi shara da moping sannan ya dawo dakin lokacin jamila harta Gama salla zatai shafa yaje bayanta ya tsaya "kanwata me zaki breakfast dashi? " tace"tea da bread " Yace"ba kaza ba?" yana dariya . Ta kyaleshi kurum yajuya yafita ya shiga kitchen yahadamata tea din da kwai yakawo mata, abinda faseelat bata samuba kenan,tarairaya da kulawa lalle khalil ya sauya , Jamila ta zauna ta cika kundunta taff yanata kallonta yau ga wacce tafishi ci,yamika mata paracetamol tasha ta koma ta haye gado se bacci. Ya tashi ya shiga toilet yayi wanka ya dawo ya kwanta yanata kallonta, especially nonuwanta da suke tsaye suna tofo yana tuna yanda yajisu jiya, ya tuna yadda na faseelat suke a cike a tsaye ga laushi, shikadai yayi murmushi tuno garar da ya kwasa ada, Hjya dakyar ta samu tai bacci jiya, gabadaya setaji ta kamar wacce akaiwa kishiya, da safe tun 6 ta ke niyyar kiranshi tana ta danne zuciyarta bata kira ba ,ganin har 9 bezo ba tace aranta "ana can ansamu abinda baa saba jiba mtsww" ganin har 10 tayi seta kirashi dan takasa Hakura ,yana cikin bacci wayar ke ringing kafin yatashi ya dauka har ta tsinke, ganin hjya ce yabi kiran tana dauka yace "hjya ina kwana? " tace "lpy lau dama ganinai har ten tayi shine nace baku break ne ?" Yana hamma yace "hjya ai munyi breakfast tundazu abinda yasa banzo gaisheki da safe ba jamila ce bata lpya " Hjy ta tabe baki tace "ihinnnn, to me zakuci da rana? " Yace "bari na tambaye ta me takeso" hjya tabata fuska wai sema ya tambayeta abinda takeso, Shiko bema kashe wayar ba yafara tashin jamila "kanwata, kanwata! "yana bubbuga pillow ta bude ido tana kallonshi yace "me zakici da rana? " Ahankali tace "fried rice " Ya meda waya kunne yace "tace fried rice takeso " Hjya tace "to kaifa? " Yace "nima ita zanci hjya "don yanason koyon cin abinda takeso, Hjya ta yatsina fuska tace "to se kazo din "takashe wayar tana jan tsoki. Shiko ya cigaba da baccinshi 2:30 ya farka ya wanko baki yayi salla saboda ya rasa jam'i ya tafi gidan hjya, Yana zuwa tana ciki tana salla yasamu kujera ya zauna, Tana gama sallar tafito tana mai kallon mamaki setaga fuskarshi har naso takeyi inba idonta bane setaga har wani naman wuya yaaje jiya to yau kawai😂 Tazo ta zauna yanayin kallon da take mishi yafara sunnar da kai suka gaisa tana tambayarshi jikin jamila yace dasauki ya amshi abincin ya tafi hjya nata binshi da ido. *Baku tayani murna ba 😂amban matsayin shalele a golden forum 💃🏼saboda son da sukemin 😂kutayani murna, seni shalele🤸🏼‍♀* [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣1⃣ *duka buk dinnan fa sadaukarwa ne ga sister zulaihat rano, niko se rabarwa mutane pages nake ba neman izini 😂🤭amin hakuri sister, ai nasanki da kirki da hangen nesa ko banfada ba kinsan inda na dosa, I really love you sister*💋 *wannan pagyn ma de sadaukarwa ne ga maman nour the writer of (yanzu nake girba), kisani inasonki kamar yadda kike kamnata 😉Allah ya rayamiki zuria ya barki da megidanki thanks for everything 😘* Hjya wani kololon bakin ciki yatsaya mata, itafa bataso ya rika wani kula sosai da mace, Bayan kwana biyu wata kawar ummi tazo gidanta gulma suka gaisa anata labari dan Sun kwana biyu basu haduba, Can labari yayi labari saude ta kawo gulmar data kawota, "waiko hjy kinsan mijin faseelat har yayi aure? " Ummi cikin mamaki tace "a, a bansaniba wlh ashe har yakara wani auren, amma hjya bata kyautamin ba dabata fadamin ba " Saude tace "keda in tafada miki zuwa zaki? " Ummi tace "yo me ze hana aibazan manta alherin da tamin ba" Saude taja tsoki "yo wane alheri ta miki inba cutarki datayi ba, yoni fa wlh sede inbada labari dankuwa rakiya kut take da kawata, wai ke bakisan yadda akaiba ita rakiya taje tafadawa saratu ai danginku yan mallaka ne ta kuma bata shawara akan ayi mishi kwado kada ya kusanci diyarki ta mallakeshi, se yanzu da suka rabu suka koma gun malami suka samu ya rasu suka zo gida sunata jidali da saratun har dannata yaji ya fadi, ai ya dade asibity baya lafiya, se yanzu da abun ya kwabe ita rakiya kebawa zulai labari shine tafadamin, nace ai gwara da aka sakarmiki diyarki wlh" ummi ta rike baki tana sallallami tace "ammade hjya bata kyauta min ba, da yarinyar nan ta afka zina fa tunda ita shegen zurfin cikin tsiya ne daita duk abinda ake bansaniba seda ya saketan, to Allah yakyauta bantaba jin irin labarinnanba se a wannan novel din na raggon miji ace wai uwa ce tayiwa danta makulli, " Saude tace "amin kede ai hjya ba masoyiyarki bace yanzu wanga auren da yake tana sonshi ai bakiga yadda take rawar kai ba " Ummi tace" Allah ya kyauta de "suka cigaba da jimami, Faseelat nata kaikawo kitchen to daki taji firarsu tai tsaye tana jin tausayin khalil ashe dama hassashenta gaskiya ne bai lpyan, takoma daki ta dauki wayarta tai dialing number dinshi, Khalil yana kitchen yanawa Amarya jamila girki wayarshi tai kara ya dauka yana kallon screen din dukda yagoge number dinta amma be manta digit daya na number taba, ya dauka dayin sallama, Faseelat ta amsa tana murmushi tace "ango kasha kamshi " Yayi shiru bece uffan ba tace "yau nakejin labarin kayi aure shine nakira naimaka fatan alheri, Allah yabaku zaman lpya yabaku zuria dayyiba," yace "amin Nagode " tace "Tom se anjima agaida amarya " Takashe kiran tayi deleting number dinshi, hakanan taji hawaye Sun zubomata ita da kanta take jin tausayin kanta, tai dialing number fahad kamar kullum tana ringing baadauka, tai zaune tanata sharar kwalla dacewa "ni miye laifina? dazakamin wannan hukuncin fahad? Ai sunan bazawara kawai nake amsawa amma sunan be kamace niba "(toshi ina yasani malama faseelat) 🤣 fahad wata biyunnan da sati daya horo kawai yakewa kanshi saboda haryanzu memakon ya rage tunaninta sema karuwa yayi, duk nakusa dashi sunga sauya warshi, ita kanta aisha taga canji sosai kuma ta tabbatarwa kanta akwai abinda ke damunshi beso yafada mata ne kawai har kara takaishi gun mommy takirashi ta mishi magana amma yace bakomi haka suka hakura suka sa mishi ido, harta dan wasa da dariya da yakeyi da aisha duk yabari any time yana busy thinking of cutie dinshi, inkaga dariyar shi to amira na wurinshi ,kullum cikin duba pics dinta yake abinda ke kara hura mishi wutar sonta da shaawarta. Suna cikin fira da best friend nashi sabeer da ya dawo daga Italy wani aiki kiran faseelat ya shigo, tunda kiran ya shigo har ya tsinke fahad be kyafta ido ba ya zubawa screen din wayar ido yanata kallon cutie na yawo don yakasa sauya sunan kuma yakasa deleting number din, Sabeer na kallonshi ganin duk sauran annurin fuskarshi ya gushe yace "wai dude lpya nifa tunjiya nake da tarin questions da zanmaka, mike damunka plsss duk kafada sosai ka rame kuma bakada kuzari kamar da miye ke damunka? " Fahad ya meda kanshi jikin seat din office dinshi ya rumtse ido, Sabeer yace "bamu saba irin haka da kai ba just tell me komiye nikuma zanyi iya kokarina wurin temaka maka " Fahad ya tashi zaune ya bude pic din faseelat yana kallo Kasakasa yace "I'm in love " sabeer ya daga kafada "so whats going on " Fahad yace "she deceived me, tabari nakamu da sonta while tasan she's a divorcee" Sabeer yace "me I don't see something bad ai tunda kana sonta ka aure ta haka mana " Fahad yace "u known me, kana tunanin kishina zan iya auren disvirgin? a girl that someone slept with her uncountably? " sabeer yace "so then karabu daita mana kahuta " Fahad cikin shouting yace "I cant ,now it's over 2 month and something nakasa cireta arai na," Sabeer yace "ni ko i want see the girl ,wadda sonta yasa ka koma haka " Fahad ya lallatsa system dinshi yayi viewing pic din faseelat tana sanye da red material ya juyar da laptop din wurin sabeer yace "see her " Sabeer zaro ido yayi tareda fadin "gorgeous girl, gaskiya dole ka rude to yanzu de tunda baka son disvirgin ni tamin inasonta ahaka kamin hanya plsss " Fahad ya harareshi yana janye system dinshi da sabeer ya danne da hannu biyu, yana jin haushi ko Wow din da yace jiyayi kamar ya kai mishi naushi, Yace "ni takeso bakaiba kuma I don't think zata soka don kamata muni da yawa, nikuwa kaga 2 month ta dauka tana bina taimin missed call tamin message tana magiyar in yafemata amman ban kula ta ba kuma bata dena ba har yau," sabeer yace "gaskiya bakamata adalci ba, tunda ta baka hakuri yakamata ka hakura tunda kuna son junanku, ka dubeta fa son kowa kin wanda ya rasa ina maka tsoron karwani yazo yama shigar sauri, think mana kai mafa ba virgin dinnan bane to ita bindiga zatai, itada zata rika sharing dinka da wata fa, ni aganina ka cire kishinnan ka aure kayanka " Fahad yayi shiru yana nazari yace "I'm missing all about her ina azabtuwa " sabeer yace "stop following ur wrong decision and face the truth, call her back, kabata hakuri tunda tana sonka she'll forgive you, irin wannan kyan nata ko baka taba ba kallonta kawai ya isheka jindadi" Fahad yayi murmushi ya dauki wayarshi don he's following sabeer advices always saboda tana mishi amfani yace "le me call her "ya dago ido ya kalli sabeer, Sabeer yace "hakane dede " Suddenly kiran fahad ya shigo wayar faseelat sede lokacin har tabar dakin tana kitchen , Fahad ya Kalli sabeer yace "she's not picking" Sabeer yace "just try it again " Fahad yakara dialing Faseelat na kitchen taji ringing din fahad, waqar umar m sheriff me taken tabbas, tana gudu tazo ta dauka ganin vedio call ne yasa ta dedeta kanta ta zauna sannan ta dauka, Shaf ta manta kayan jikinta vest ce kurum da zane gashinta kan kafada , Suna ganin fuskar juna dukkansu suka Saki ajiyar zuciya, ya kureta da ido tsikar jikinshi na tashi ganin breast dinta a zahirance ga nipples dinta fili dan ko bra babu jikinta, Ganin kallon da yake mata ta sunkuyar da kai thinking that abinda ta mishi ne yasaka kallon nan da nan hawaye suka cika idonta tasa hannu ta share tadan dago ta kalleshi tace "I'm sorry plss " Ya lumshe ido ya bude yana karabinta da kallo duk ta rame ashe itama tana wahala, Yace "I'm sorry for what I did to you by avoiding you all that time " Ta danyi guntun murmushi tace "don't say that nice namaka karya i deceived you kai bakai komi ba " yana kara kallonta yace "u look pale why? " Ta lumshe ido ta bude " I must I can't bear to lose you, I suffered alot ,plss don't leave me I can't be able to live with out you " Ya danyi guntun murmushi yace "look at me carefully " Ta kura mishi ido yace "how do I look? " Tace "pale too" Yace "u are not suffering alone we all shared thesame thing, meyasa kika boyemin kintaba aure se da kika bari nakamu da sonki sannan ihhim why? " ta share hawaye yayi saurin cewa "stop this crying abeg, just answer my question" Ta dukar da kai" banason rabuwa da kaine, nasan inkaji ina da aure bazaka taba kulani ba " Yana nazari yace "that means kina da aure muke conversations? Together? " Hawaye suka zubo mata tace...... You have to comments plsss😒 [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY SHALELE* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣2⃣ *dis page is for my bazawari, ina tsananin sonka son da nike maka ya zarce girman kiyashi😂luv u irin a bit tiny 🤭thanks for the love and everything,i salute you* Tace "dan Allah kayi hakuri karka barni " Yana kallonta hannusa kan labbansa yace "faseelat kidena min boye boye just tell me everything about you, I'm not going to leave you do you get me ? " Ta daga kai yace "alright tell me kinada aure muke conversation? " Ta daga kai tace "bana son mijina aka Aura minshi, bayan auren mu baya kula dani, lokacin da na ganka nafara jin sonka dan Allah kayi hakuri sonka ne ya rufemin ido nai haka" Yana mata wani kallo idanunshi sunyi ja yace "this means ranar da mukai last chart ranar aka sakeki? " Ta daga kai "ranar ne kuma dama wata na takwas kadai " Kanshi Duke ya dago "kina nufin kadai ne, kato yayi wata takwas yana squeezing dinki ki kira shi kurum, kinsan yadda nake da kishi kuwa? Wlh faseelat kin mameni da ba abunda zesa nafara sonki danasan haka, shikenan duk yagama kallemin ke yagama tande komi " Sabeer dake gefe ya babbake da dariya, Fahad ya wurga mai harara, ya kame baki ya daga mai hannu alamun yayi shiru, Fahad ya meda kallonshi wurin faseelat idanu Jawur, Faseelat ta fashe da kuka tana girgizakai, batasan ya zata mishi bayani ba, tasaka tafin hannayenta ta rufe fuska da tafin hanayenta tana kuka, Ya kawar da kai gefe yana hura iska da baki hannunshi kan kugu ya juyo yana kallonta kukan na tabamishi zuciya yace "stop shedding your tears ,plss " Ta dan rage volume din kukan yace "ni kikeso ko? kuma kinsamu I will now going to treat you just so, u know I love you Very much " Ta dago ta kalleshi Tai shiru ta ajiye hannuwanta tana jan hanci, Yace "yanzu yaushe zan ganki I want to see you cos I'm missing you " Ta girgiza kai tace "not now" Yace "why? " Tace "bazaabarni ba" Yace "ni inason ganinki gaskiya " Tace "OK " Yace "now smile I want to disconnect the the call " Tai murmushi tana rufe fuska yace "that's my cutie "yana sakin murmushi, yana kara kallon breast dinta yace "plsss cover my thing baniso wasu suna ganinsu " Ta dago tana kallonshi dan bata fahimta ba taga ita kawai yake kallo tabi setin idonshi taga breast dinta kawai ya kurama ido, Ta zaro ido tana rufe fuska don tamanta kayan dake jikinta, Yayi murmushi ganin tanajin kunya, yace "take good care of yourself sena kira anjima ko "? ta daga kai tare da fadin "luv you my handsome " yace "no, no ban yadda ba se kinmin kisss dina wlh I missed it too much " Tai murmushi tana jindadi ta tura labba just like u r to kiss tai masa muhww Ya lumshe eyes ya bude yace "thank you" Ya mata bye da yatsu ta meda mishi ya kashe kiran, sabeer yafara tafi yana fadin "amazing! Love birds gaskiya nima I want to find someone like her " Fahad ya hura iska yana sauke ajiyar heart yace "kasan wani abu wlh senaji kamar an saukemin wani nauyi, gaskiya bansan irin son da nake mata ba " sabeer yace "ai kaine kabawa kanka headache tuntuni kaga ma duka wata 8 ne tayi da aure " fahad yace "dukda haka I feel bad, saboda ban tsarawa kaina auran bazawara ba kai ko mata biyu banyi niyyar aure ba amma this young lady tasa duk na watsar da komi,kuma kaga nima bazanso wani yana fira da matata ba, ni I'm afraid karda tamin haka nima " Sabeer yace "haba bazata ma haka ba, kadena irin wanga tunanin inde kanason zaman lpya " Fahad yace "naji mijin radiya " sabeer yace "nima gaskiiya zan wa faseelat magana ta samar min irinta ko a dangi " fahad yayi dariya yace "babu, kai kabar maganar nan kar naje nafadawa radiya yau ahanaka tabi " Sabeer yace "ni yakamata nace haka, zuwa kawai zanyi nafada wa aisha cewa u r about to get the second wife " Fahad ya dora hannu a baki yana zaro ido yace "rufamin asiri, ni har ka tunamin akwai big war gabana ita faseelat kawar aisha ce ni bazan iya tararta da maganar ba ma " Sabeer yace "cabdi, ai dole tasani " Fahad yace "wlh aisha ta cika kishin tsiya ranar nan ma fa daga ita faseelat tazo tayi girki nace ysyi dadi taita kuka ta kwashe girkin ta kaiwa baba tsoho, to inaga intaji zani aureta? " Sabeer yace "Allah ya kyauta kasan mata da kishi haka yaruwarta radiya take kuma sede tayi hakuri dan bazan hakura da tsomawa wuri daya ba " suna dariya suka kashe fahad yace "mu fita plss karakani wani wuri " Suka mike suna tafiya sabeer ke cewa "kai gaskiya dude zaka huta wannan halitta haka zankadi kenan " Fahad yana hararanshi yace "kuma kwalelenka ba" suka cigaba da fira fuskar fahad a sake kamar bashine yayi 2 month ba faraa ba, suna gama waya faseelat tafara tsalle saboda murna ta dauki wayar tanata manna mata kisss, sega ummi ta leko ta taga tana kallonta tace "ke lpya kike? " faseelat tai sauri ta ajiye wayar ummi na karemata kallo tace "sekije ga miyarki can ta kone " faseelat ta zaro ido ta diba aguje se kitchen. Da marece faseelat akasha gayu se kace me miji ummi de se kallonta take ganinta cikin walwala yau, As usual karfe 8:30 fahad ya kirata, tun da tai ishai bata bar dakin ba , hannu na rawa ta dauka takara a kunne, yace "hi " Tace "ihimmm sweetie na " Ya lumshe ido ya bude yace "kullum voice naki nakara dadi meyasa? " Tace "kamar yadda nakejin naka haka kullum " Ya dan murmusa "I want to ask you something " Tace "ask me " Yace "when are you going to complete ur idda? I'm very eager to have you as a wife" tace " in next 3 wks " Ya meda kai jikin seat din mota yana murmurza gashin kanshi yace "I can't wait to that date, kisan yadda zaki kifito naganki, I want to see ur beautiful face and smile " Tai dariya tace "kana gani na fa, kabari se nagama " Yana girgiza kai yace "no plsss nagaji wlh na azabtu ganinki kawai ze medani Dede " Tace "alright duk time da kakeso ka kirani zanfada maka address " Yace "gobe nakeso " Tace "a, a ba gobe ba de kade samu rana " Yayi shiru tace"ina my princess da momynta? " Yace "suna gida " Tace "agaidasu " Yace "good night cutie I want to go inside " tace "OK good night have a nice dream " Yayi murmushi beko tambaya ba taimasa kiss takashe kiran ta sheme kan gado ta jawo pillow ta rungume, Shima yanajin dadi sosai ya shiga gida, Tunda ya shiga Aisha tagane yana cikin farin ciki da tazo tarar shi har daukarta yayi yana juyi daita looking very happy, itama tanajin dadi suka shige ciki, Daren Sun kashe arna sosai dan andade anayi kadan, itama faseelat tasha mafarkai kala kala nashi, Tundaga nan suka kulle koda yaushe yaso yana kiranta susha vedio call dinsu da rana da daddare kuma voice call, ita faseelat kota mance cewa haryanzu da auran khalil akanta don yanzu in yace ya dawo daita shikenan, Da kuma ze mutu yanzu zsta zarce da takaba ne kuma zataci gadonshi ,soyewarsu kawai suke da fahad dinta ba ruwanta da kayan jikinta duk yadda yakira haka zata dauka, duk yabi ya rude kau, gabadaya giyar soyayya ta mantar daita addininta tunda tana da iliminta bare akirata jahila, tasan fahad bedaga cikin wadanda Allah subhanahu wataala yace a bayyanawa ado ba, cewarshi a alkurani me tsarki *=bismillahirrahmanirrahim,wa kul lil muuminati yagdudna min absarihinna wa yahfazna furujahunna wala yubdiyna zinatahunna illa ma Zahara minha wal yadribna bi kumrihinna ala juyubihinna wala yubdina ziynatahunna illa li buulatihinna au abnaihinna au abai buulatihinna au abnaihinna au abnai buulatihinna au ikwanihinna au bani ikwani hinna au bani akwatihinna au nisaihinna ,auma malakat aymanuhunna awittabiina gairi ulul irbati minal rijali awiddiflil lazina lam yazharu ala auratun nisai, wala yadribna bi arjulihinna li yuulama ma yukfina min zinatihinna wa tubu ilallahi Jamie'a ayyuhal muuminuna laallakum tuflihun.* Bayan kwana goma ya matsa shifa he's missing he want to meet her, akai saa ummi zataje Niger zatayi kwana ukku tace mishi yazo geben tareda yi mishi kwatancen gidansu dukansu suna murna sukai sallama, fahad har gani yayi dare ya masa nisa da safe wajen 11 yakirata akan he's on the way, Tana ta doki ta shiga wanka tafito ta tsara kwalliya sarkar zinari da yabata ta dauko tasanya, ta dauko veil dinta guda daya rak da akasamata a lefe ta yafa ta feffesa turare tana jiranshi don tun 9 yangidansu suka fita hidimarsu, 11 :15 yaiso yakirata ta fito tana faraa tana ganin motarshi taje ta bude ta shige, Tana shiga yaja numfashi "hmmmmm "yana lumshe ido, Ta kalleshi tana murmushi tace "barka da zuwa jinin jikina " Yace "yawwa cutie kinga yadda kikayi kyau kuwa?"ya daga kai sama "ya Allah kabarni da cutie dita kamallaka min ita harabada " Faseelat tace "amin "ta shafa tana dariya yana karemata kallo yace "muyi pic mana" Tace "anything for you dear " Ta matsa har suna gogar kafada ya dauke su hoto so biyu, Faseelat ta matsa tana kunkuni wai yafita kyau, yayi dariya yace "inkina wuri ai baa hangoni saboda haskenki " Faseelat tace "hmmm gaskiya nida kai mundace pic dinnan yayi kyau " Yace "Allah? " Yana mata kallon kasakasa tace "eh, meyasa bakazo min da amira ba? " Yace "tabb so kike tafasa kwan ko? " Faseelat tafara dariya, Yanata kallonta with emotion yafara zaulayarta da message na farko data mishi lokacin da ya shareta yace "a good believer always fulfill his promise " Ta fashe da dariya ta dora kanta kan seat ta dora hannu akan bakinta tana cigaba da dariya, Yanayin yadda take dariya nonuwanta rawa kawai suke, Yakure ta daido yanajin kamar ya rungumota gabadaya ta rikitashi he's losing control, Tana ta dariya ba zato taji hannu saman breast dinta, Tsit tai shiru ta dukar dakai tana kallon hannunshi dake kan breast dinta, ta juya ta kalleshi his eyes are closed ya lumshe su kanshi kan seat shima hannunshi nakan breast dinta ne kawai amma daga ni baya cikin duniyar, Rai bace ta bude murfin motar tafita da gudu tana kuka tai gida, Karar bude kofar ya dawo dashi tunaninshi ya bude yafita shima yana kwala mata kira harta shige gida, ya dafe kai ya rike kugu yace "oh my God what's wrong with me? Yanzu seta canza min manufa, bayan duk ita tai cause din hakan ta kwaso gayu with everything open " Yaja tsoki ya shiga mota yabar unguwar. Comments, comments Team faseelat on top💋 [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣3⃣ *Dedicated to husnah ta riri yar fullo,inasonki sister kamar yadda kike sona Allah yakara mana son juna yabarmu tare har karshen numfashi luv u dear, ga good addua ta agareki , Allah ya kara maki dadin.....😂🤭 kita zama tauraruwa awurin oga* *FANS I'm sorry wani dan bayani da nayi abaya cewar faseelat tana da gadon khalil I'm sorry namanta romance ba sex bane 😂 tunda be taba kusantar ta ba ko idda ma batada ita, inafatan kungane, sannan masu cewa haramunne fahad ya aureta to gaskiya ba haramun bane Sabida shi besan tana da aure ba kuma Allah baya kama bawa da lefin da besaniba kuma koda yasani aure be haramta tsakaninsu ba, sannan akwai masu cewa halak ne namiji yakarewa macen da yakeso kallo eh hakane amma seta suturce jikinta, mazhabobi da dama sunyi magana akan haka wasu suna ganin zata iya bayyana ado gareshi toni gaskiya nafi ganewa wadanda sukace bazata bayyana ado gareshi ba, sena fuska da tafukan hannaye da kafa,, kuma yawancin malamai suntafi akan haka, ga misali namiji yazo yana sonki se yazam yasan komi na jikinki to in yazo yafasa fa? Shikenan ya kalli banza? 😂 kuma hakan mabudin aikata zina ne, to nide shawara ta yanmata ko gobe ne aurenki da namiji ki kame kamkam ta hanyar zumbula katuwar hijabinki komi kenan in an daura yagani, amma ki tabbatar bawani aibu kike boyewa ba wannan kam kin yi yaudara da zalunci , kuma inyagani komi na iya faruwa, Allah yasa mudace.* *koda yaushe in anga kuskure amin magana plsss zan kasance me daukar gyara, haka ma kuna iya bani shawara, Nagode da irin kaunar da kukewa buk dinnan.* Yana tuki yanajan tsoki, yarasa ina hankalinsa ya tafi harya kai hannu jikinta, ta madubi ya kalli siyayyar da yamata da suke aje a back seat yakara jan tsoki, ya fiddo waya yayi dialing number dinta tana ta ringing bata dauka ba cikin takaici yace "pick my call mana I want to apologize for my mistake"yakara dialing number din, Faseelat nashiga gida ta fada kan bed tana kuka,cikin kuka take cewa "ya daukeni yariska ne kome? Daze tabani kamar wata matarshi, saboda inasonshi doesn't mean zan bari ya rika tabamin jikina " Tana kukan tace "duk laifina ne da nake sonka sosai tunda kasan haka ai zakamin komi kaga dama don kasan bazan iya rabuwa da kai ba " Tanaji wayarta na ringing bata dauka ba se kuka kawai take aganinta bama sonta yakeba jikinta kawai yakeso, Ganin ya mata 3 missed calls bata dauka ba yasa ya aje wayar, direct kofar gidan sabeer yawuce ya mishi waya ya fito, Yana shiga motar fahad ya dago da kanshi daga jikin sitiyarin motar yana kallon sabeer, sabeer yace "mutumina lpya de? " Fahad yaja tsoki mtswwww yana shafar sumanshi da hannu daya yace "ansamu matsala wlh" sabeer yace "wace kalar matsala kuma?" Fahad yace "daga gun faseelat nake, cikin kuskure muna fira na taba breast dinta, shine fa tai fushi tafita tana kuka nakirata fiye da 2 taki dagawa " Sabeer ya fashe da dariya yace "kai meyasa kai haka ko Kasa aisha ce? " Fahad ya daga mai hannu yace "please stop joking take it seriously " Sabeer yace "gaskiya u have made a very big mistake, kaga yanzu setayi tunanin ko ba aurenta kakeson yi ba, wai kana aikinmi ma kayi haka? " Ya hura iskar baki yace "bana cikin hayyaci na ne, ni tunda na shaki kamshin perfume dinta ma naji ni somehow gashi taci gayu, Allah nema ya takaita don jinayi kamar nai hugging dinta " Sabeer ya fashe da dariya yace "plsss katafi dani wataran nima in shako irin perfume dinnan inji me kaji " Fahad ya harareshi yace "bazako kataba jinshi ba, nide kawai kabani shawara " Sabeer yace "yanzu ka tura mata text kabata hakuri kafada mata u didn't do that intentionally " Fahad yace "bana tunanin zata hakura na lura taurin kai ne daita amma bari natura mata " Sabeer yace "zata hakura mana tunda tana sonka kai de ka kula kar hakan ta sake faruwa " Yace "OK I will try " Sabeer yace "bari na shiga ciki se munhadu anjima " Fahad yace "OK thanks " Sabeer ya bude mota yafita, Fahad ya turawa faseelat message, Tana ta ajiyar heart ta bude message din "cutie I'm very sorry karki daukeni da wata manufa I don't did it intentionally, I just lost control ,kiyi hakuri ki dauki wayata, ina tsananin sonki cutie I'm ready to marry you ko da gobe ne, kimin hakuri I apologize for my misbehaving amma kisani ke kika rudar dani har nayi haka ,kuma I'm regretting forgive me please " Tana karantawa setaji dan sauki aranta unlike b4 da takejin kamar zuciyarta naci da wuta, Tanata bin message din ya kira ta vedio call ta dauka tana kwance, Yana kallon fuskarta duk hawaye yayi fuskar tausayi yace "cutie I'm sorry kidena kuka " Tai shiru kawai tana kallonshi yace "kinmin hakurin? " Seda akadau minutes ta jijjiga kai alamun eh, Ya lumshe ido ya bude yana sauke ajiyar heart yace "thank you very much " Ta daga kai yace "talk to me mana " Tai shiru yace "kince kin hakura kimin magana " Tana turo baki tace "nayi hakurin shikenan" Yace "I'm happy, wai dama cutie dina ustaziya ce bansaniba, ai da I'm about to hug you and give you a good kiss" Tai dariya tace "just try it u will see " Yayi dariya yace "I'm just joking, nayi miki shopping baki bari kin amsa ba, zandawo nakawo miki " Tace "noo Nagode banaso kabarsu " Yace "plsss mana bangaji da ganinki ba" Tace "aa karka dawo" Yace "to I will tomorrow " Tace "aa bazan fito ba " Ranshi ya baci yace "for god sake ya kkso nayi ne? Tunda nabaki hakuri ai komi yawuce kuma bawani abu zanmiki ba wani abu kawai zanbaki" Cikin bacin rai tana ganin yama rainata tace "nace bazan fito ba ko dole ne? E ye " Rai bace yace "saboda kawai na tabaki kike wannan abun amma ahaka kikaje kina bari wani ya kwana samanki, bakiji komi ba sedan tabawar da namiki itace tashin hankali " ta kure shi da ido tana mamaki kuka ne yazo mata tace "kome zaka fada kafada amma bazan fito ba, ka daukeni yar iska ne? Da kake kiran dan tabawa?kuma naje nabari wani ya kwanta akaina din bama kwanciya yayi ba cinye ni yayi " Idanun fahad sukai jawur yace "dan kinga ana sonki kike gayawa mutane magana bayan cutata da kikayi?kada kifito din nima bana bukatar ganinki useless girl " Diff yakashe wayar ta kara rushewa da kuka saboda kalamanshi Sun mata zafi, tai ta kuka har tagaji kanta na ciwo barci ya dauketa. fahad huci kawai yake fiddawa yana tada mota yakecewa "what she take her self? da zata rika medomin magana ni tsaranta ne? " Yana tuki da hannu daya dayan kan bakinshi yana tunani yace "bazata fito ba,nitake fadawa haka it's okay duk ni najawo danake sonki sosai harma nadamu da son ganinki, yanata surutu har ya shiga gida aisha na ganin yanayinshi taja baya fuuuu ya haye Sama ya shige dakinshi ya kulle,aisha bata bishi ba don karta kai kanta karamin aikinshi ne ya wanka mata mari inta tsaya tambayarshi meke faruwa, Faseelat taita barci har 2 dawowar Mubarak ne ya tadata yana tambayar "yaya ina abinci na? " Idanu kumbure tace "banyi ba ban lpya kaina ke ciwo ka bari ishak ya dawo ya dafa maku ko taliya ce " Cikin jin tausayi yace "sannu yaya amma ni yunwa nakeji " Tace "jeka kitchen kaduba akwai sauran tuwo se kaci" Ya juya yafita ta tashi tayo alwala ta kabbara salla cikin salla tana kuka take rokon Allah zabi in fahad ba alheri bane agunta Allah ya cire mata sonshi, Har dare be kira ba itama bata kirashi ba cikin dare batai barci ba kwana tai salla da addua, shima fahad sama sama yayi barci tunanin faseelat ya hanashi barcin, seda ga baya ne yake ji be kyauta ba, Da safe yayi ta kiranta taki dagawa yaja tsoki ya aje wayar, Har akai kwana ukku bata daukar kiranshi har ummi ta dawo, Gabadaya fahad so yake yaji muryarta saboda tafiya zeyi yanaso ya fadamata amma taki dauka wanda seda ta nuna jarumta sosai sannan take hakan don ji take kamar ta dauka inyakira amma take sharewa dan yagane itace yayiwa laifi, ummi taga sauyawar walwalar faseelat ta Kasa hakuri yau da safe take tambayarta "mike damunki faseelat? Naganki sukuku tunda nadawo " Faseelat ta kakaro murmushi tace "bakomi ummi " Ummi tace "hmmmm"ta kyaleta Amman tasan da wani abu kam, Karfe biyu na rana jirgin su fahad ze tashi karfe 1 saura ya tura mata message "cutie I'm sorry for everything that happened, nata kiranki Amman u ignored my calls, zan tafi Italy I will spend only 10 days there need ur prayer and remember that I love you ,take care of yourself bye " Tana karantawa tafara hawaye tana jiran yakirata ta dauka itama she's suffering ,amma shiru be kira ba setayi niyyar kira zuciyarta seta bata shawara karta kira tajirashi ina har 2 be kira ba koda ta yakice shawarar zuciyarta ta kirashi har Sun daga, ta aje wayar tasa kuka don takaicin wahalar da kanta da takeyi gashi har ya tafi, Shima yana cikin jirgi yana tunaninta, saboda he's wondering rashin kiranshi da tayi bayan karanta text nashi, Faseelat na kwance tana duba pictures nashi da yanzu dasu take fira ummi tashigo, tana kallonta tace "ke tashi ubanwa ye akaganku dashi shekaran jiya?" Faseelat tai wuf ta mike tana sadda kai tana mamakin yaakai ummi tasani bayan ranar ma bakowa unguwar tasu " Ummi tace "dake nake magana " Faseelat na inda inda tace "saurayi nane " Ummi ta watsa mata harara tace "saboda bakida gaskiya seda nayi tafiya sannan kika gayyaceshi gidannan ko? Wato ni bama haushin fitar nakeji ba haushina mutane zasuyita ganin baki gama idda ba kike fita gun wasu tunda ba kowa yasan abinda ke faruwa ba yanzunnan daga fitata can gidan safiya take cewa wai ranar nan ta leko ta ganki zaki shiga mota, ina amfanin haka faseelat? Shi din waye shi saurayin naki? " Tace "sunanshi fahad ga pic dinshi nan " Ta nunawa ummi, ummi ta amsa tagani tace "immm shi kinasonshi kenan? " Faseelat ta daga kai ummi tace "Allah yasa alheri anshi nan" tamika wa faseelat wayarta tafita, Bayan su fahad Sun isa Italy be kira faseelat ba itakuma ko takira bata samu, faseelat takara shiga tashin hankali kar ya shareta don istiharar da takeyi setaji tana kara sonshima fiyeda da, Shi ko fahad kyaleta yayi yabata lokaci amma da niyyar ranar da ya dawo zeje gidansu. ************************ Bangaren khalil lpya lau suke zaune da jamila har yasata islamiya tana zuwa kullum, yana iya kokarinshi wurin kyautata mata itama haka kuma yana hakuri da yarintar ta, maganar harka kau yanzu Sun zama yan hannu itama har magani yake siyomata yabata tasha suji dadinsu, Kullum inbe shiga da leda ba inyadawo daga shago jamila zatai ta kumburi wani lokaci taita jaje har se yafita ya siyo mata wani abu, hjya ko tananan tana fama da haushi don duk jumaa se yakai jamila gidan, bayan antaso masallaci ya dawo su zauna su baje hira suna dariya, jamila ba ruwanta da wani taya hjya aiki intaga tanayi shi kuma be taba mata maganar ba, Yau jamila tun tsakar dare take sheka amai gabadaya ta jigata, khalil na gefe yanata mata sannu yana zubda hawaye, saboda tausayi cikin kuka jamila tace "yaya ka temakamin cikina zafi " Yace "kiyi hakuri kinji kibari 4 dede zamu tafi asibity kita innalillahi zaki warke" tun karfe ukku da rabi ya mike ya daura mata zani don zindir tayi daurin zanen daban ita daban yasa mata hijab suka tafi asibity da temakon makwabciyar jamilan, suna zuwa aka bata gado ana dubata dan tayi yaushi sosai, sukai mata tests, Bayan tests din sunfito likita yakira khalil office yabashi albishir matar shi na dauke da ciki wata daya, Khalil ya daga hannu sama cikin tsananin farin ciki yake fadin "alhamdulillah, alhamdulillah Nagode likita " Likita yayi murmushi yace "Amma tana bukatar kulawa sosai saboda ta wahala yanzu zaku cigaba da zama anan hospital har taji sauki dan gudun matsala " khalil yace "to mungode doctor Allah yasaka " Ya tashi ya fita yana murna lokacin anata kiraye kirayen salla cikin zumudi yakira hjya, ganin kiranshi hjya dake zaune tana tasbihi ta dauka cikn faduwar gaba tace "lpya de khalil? " Yana murna yace "ai ai muna asibity jamila ce ba lpya likita yace she's 1 month pregnant " to bari muga ya hjya zataji, Amma a next page 🤣 comment da yawa inkunason one more page in the night 💃🏼 [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣4⃣ *Dedicated to raggon miji fans group 1 inajin dadin comments naku wannan pagyn na wadannan zaratan matan ne* *samira yahya* *lady*😘 *F 😉* *Aisha kd* *yanshana* *jamila adam* *Nana bilkisu* *balkisu ishak....* *husnah yar niger* *maman zainab* *halimatussaadiyya* *mss L* *yayana abin alfahari na* *zainab* *momyn abdul* *asiya aliyu* *se suwa ma ?😂kuna da yawa duk wacce bataji sunan ta ba ta jira a next page kuci gaba da comments 💋yanuwa* Anata kara tambayata akan idda da takaba, na tambayi wani malami ga abunda yace 👇🏾 *_Idan Miji Ya Saki Mata Be Kusanceta ba Babu Idda a Gareta. Amma Idan Mutuwa Yayi Wajibi Ne tayi Masa Takaba Koda Kuwa Ranar Auren Ne Ya Rasu. Sannan Zataci Gado Cikakke._* Hjya cikin farin ciki tace "alhamdulillah naji dadin wannan labarin Allah yabata lpy anjima kadan zanzo da gari yayi haske zantaho muku da breakfast " Yana murna yace"nagode hjya se Kinzo " ya kashe wayar ya koma wurin jamila da akawa alurar bacci ya zauna ya kamo hannunta ya rike yanajin tsananin son ta aranshi, Karfe 7saura hjya tazo ta shigo dakin har lokacin jamila na bacci yana sadda kai ya aje hannun jamila, Hjya cikin murna tace "ya jikinnata dasauki ko? " Yace "eh dasauki tana bacci ne " Hjy tace "to Allah yaraba lpya " Yace "amin "yana sosa kai ta harareshi tana murmushi wato ko kunya ma bayaji yake amsawa da amin hmm, Ta samu wuri ta zauna shima yayi zaune hjya tace "katashi ka tafi school mana lokaci na wucewa " Yana sosa kai ba dan yaso ba ya tashi ya fita, Hjy tabishi da kallo har ya fita tace "kaganmin Marar kunya nan zakaita zama tomiye amfanin zuwa na mtsww " Karfe 10 jamila ta farka tana ya mutsa fuska saboda jinta weak, Hjy tace "sannu jamila " Jamila tazo tashi hjya ta temaka mata saboda ruwan dake shiga hannunta, tana yamutsa fuska tace "kubani abinci hjy" Hjy ta jawo danwake data dafo ta bude kular ta dora kan cinyar jamila, Jamila naganinshi ta yamutsa fuska ta dauke kai tana dade hanci tace "hjy farfesun kai nakeso, kibugawa yaya yakawo " hjy ta dan harareta tace "to bari akirashi" Takira khalil tafada masa, ko minti 30 baaiba se gashi da katuwar kula taff da naman kai maybe kan rago daya ne ya siyo duka don yasan abarshi daci bare yanzu da suka zama biyu , hjy na kallon ikon Allah ya zauna yana bawa jamila a baki tana ci yana mata sannu, Hjy ta hadiyi miyau da niyyar a rage ta samu taci Amman tasss jamila ta cinye naman ta yabata ruwa tasha tabuga gyatsarta ta koma ta kwanta tana fidda nishi 😂shi ko se sannu yake jera mata, shiyasa lokaci daya takara jibgewa ta mulla kibarta yo dadi take ci . hjy cikin hadiyewa tace "ka kira gidansu kafadamusu? Kakira kafada musu susan abinda ake ciki " Yace "Tom hjy " ya dauki waya yabuga ma mahaifiyarta yafada mata jamilar bata lpya, Wurin karfe 2 yan gidansu sukazo dubata seda laasar suka koma , hjy taga takaici yadda khalil yayi ta rawar kafa, kullum cikin tambayarta yake me xakici? Me kikeso ?wanda hakan ke bawa hjya haushi sosai, wani lokaci ma jamilar tai ta kuka tana cikinta shi ko yayi ta hawaye hjy taji kamar ta samishi kota, Bayan 7 days aka sallamosu suka koma gida, Kullum shike girki tana kwance tana baccinta yaci ya tafi gaida hjy sannan yawuce school ganin da hjy tayi yana makara tace yarika bari yanazuwa da daddre suna gaisawa, Daganan yafara zuwa gaidata da dare, abun da yake ba hjy mamaki kullum se yazo da leda wani lokaci biyu har da ita wani lokaci guda daya su gama hira ya dauki abunsa yawuce, sosai takejin haushin shi gani takema kwara lokacin faseelat beyi rawar kai haka ba, itako wannan kullum cikin kwalkwalarsa take, Se hjy ta fiddo da sabon salo in yazo da daren taita janshi fira har 10 wani lokaci ma har 11 ,tasamu fura ko gyada ko wani abu ya zauna suna ci suna fira, yau ya shigo da katuwar kaxar da jamila tace a saimata akasha fira ya tashi tafiya ya dauki ledarshi, Hjy takasa jure wannan tace "khalil shikenan de kazama bawa kulum cikin kashin kudi kake ita batasan babu ba? da zaace kullum se ka saimata nama, abunma be tsaya nanba yanzu de khalil jamila tafini agunka kafi sonta akaina," Cikin kwantar da murya yace haba hjya? Yazaki hada kanki da jamila kefa ke kika haifeni kikai duk wata dawainiya ta yazaayi na hadaki da wata, wlh hjy duk ranar da kikaga banyo muku leda biyu ba rashin kudi ne, kuma naga ita ga larurarta shiyasa, ya mazaayi na kwatanta fifitata akanki bayan nasan manzon Allah (S. A. W) yace" wanda ya fifita matarshi akan mahaifiyarshi yana tare da tsinuwar Allah data malaiku da ta mutane gabadaya, bazaa karbi aikinshi na farilla kona nafila ba harse ya tuba zuwa ga Allah ya kuma rika kyautata mata kuma ya nemi yardarta" "wlh hjy kinfi kowa aguna matsyin ku ba daya ba, amma nagane kuskurena kuma zan gyara kiyi hakuri Dan Allah " Hjy tace " nayi amma ka rage wannan rawar kan tsiyar ko nima haka kakemin rawar kan? " Ya girgiza kai yace "Allah yabaki hakuri " Tace "amin "yafita Tace "shashasha gabadaya baya adana komi ciki ciki kawai yasa agaba ita kuma shegiyar taita bashi wahala " Can zuwa ya shigo da rabin kaza ya ajiye mata ya mata seda safe tace "Allah yakaimu "ta jawo plate din tafara yagar kazarta tana "haka kawai ita ta haifamin kai da kullum abinda kake samu kanta zaya kare? " Khalil na shiga gida ya iske jamila tsaye tagaji da jira, cikin rarrashi yace "kanwata amin hakuri nadawo daga gidan hjya mashin dina yayi faci"ya mata karya. Tace"karya Kake wlh wai haka ake kasan kanada iyali Amman kaje kai zaune wurin hjy ni kabarni ni kadai, wani lokaci ma senayi barci zaka dawo nide wlh ana shiga hakkina " Yana mata wani kalar kallo dukda beyi mamaki ba don ita bata wani tsayawa tauna magana takeyinta kuma bata barin abu cikinta setai magana, yace"nike karyar jamila? " Tace "eh karantse faci kayi" Yace "hmmm " ya mika mata kazar ta yace "ga sakonki "yawuce, Ta ansa tana maganganu Kasa Kasa ta dauko plate kitchen ta dawo falo ta bude sega rabin kaza, Ta bata fuska ta dan iba ta meda miyau tabishi daki yana fitowa wanka kenan tasameshi tana ya mutsa fuska tace "ya naga rabin kaza? kasan de tamin kadan " Yace "eh nasani kiyi hakuri da wannan banda kudine shiyasa " yawuceta tabishi tana cewa "amma kasan de baa seda rabin kaza ko? Kawai kace hjy ta raba shine " Ranshi ya baci ya juya ya zaro ido yace "eh hjy ta raba se meee "cikin tsawa taja baya ganin yadda ya tasomata ta juya tana kunkuni, yaja tsoki ya saka rigar shi ya kwanta, Wanshe kare da ze fita tace asiyo mata tsire yace "banda kudi "yayi hanyar fita Tabishi har zaure tana bashi hakuri hardasu zukunnawa itade yasiyo ta samu taci, badan ita ba yace ze siyo albarkacin cikinta, Bayan kwana ukku yau tunda karfe 5 na asuba jirginsu ya sauka Nigeria, suna isa gida suka fara gyaren gidansu sannan aisha ta dafa masu indomei suka ci seda suka kashe arna bacci ya kwashesu, Karfe 12 ya farka har lokacin aisha na barci a gaggauce ya diro yayi wanka shaf shaf ya shirya ya sauka kasa, yaje ya bude jakar tsarabarsu ya fiddo wani akwati ya fice ya bude motarshi haryanzu kayanda yamata shopping sunanan ya fiddosu ya meda a motar da ze fita daita ya shiga motar yayi hanyar gidansu faseelat, Faseelat ko jiya tata kiranshi bata shiga dan kwana goma yace ashe basu taso da wuri bane se yau, Tagaji ta hakura Amma ta cika tai famm, Tana daki tana charting dan yau gidansu hutun girki suke abba yasiyo fura da yoghurt da kwakwa daita zasuyi lunch dan sungaji da abincin, Ummi na waje itako tana yankan farce yaro ya shigo gidan yace "ana kiran faseelat inji wani me mota " Ummi tace "jeka ce gatanan zuwa " Tamike ta leka ta window faseelat nata charting dinta hankalinta kaf yana kan wayar ummi na kallonta cikin zolaya tace "tsuntsuwar soyayya"! Faseelat tadago tana zumburo baki ummi na dariya tace "ga tsuntsun soyayya can yazo yana jira " faseelat tafashe da dariya tanajin dadi ta mike ba shafa komi ta jawo katuwar hijab dinta tasaka tafito tanawa ummi dariya tafita, Ummi ta girgiza kai "ansamu wanda akeso inyazo zaafita ana dokin ganinshi " faseelat nafita ta hangoshi tsaye bakin Ash din motarshi yana sanye da dark Blue Jeans da red shirt, Bakaramin kyau yayi ba setaga har fari yakara sede yadan rame tundaga nesa take karemishi kallo ,shima yanata kallonta, Tana karasowa kusa ta sadda kai, Sheik kabir gombe yace 😂su mata munafukaine tundaga nesa suke karemaka kallo da sunzo kusa su sadda kai, [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣5⃣ *dedicated to Dr fatee the writer of matar bahaushe💋* Tana zuwa tai tsaye ta sadda kai, yanata kallonta kamar yau yafara ganinta dariya taso kufcemishi ganin doguwar hijabin data saka abun dariyar abunda ake boyemishin de sunfito dan hijabin roba ce tsawonta yakara sa saman yayi shape,yana kara kallon tudun breast dinta yace "enter the car mana kinyi tsaye " Ta dago tace "a, a daga nande " Yana mata wani kallo yace "wlh zanzo in daukeki nasaki ciki da tsiya, gwarama kishiga" Ta tunzuro baki ta bude marfin motar ta shiga, shima yabude yashiga yana kallonta yace"yanzu ni na zama abin tsoro kamar ba fahad naki ba " Ta dago ta kalleshi tai murmushi, shima ya murmusa yana juyawa ya jingina jikin kofa dan yaji dadin karemata kallo yace "kinbani wahala cutie dan kinga inasonki da yawa ko? " Ta harareshi, wanda hakan ya matukar birgeshi tace "munsha wahala, zakace kasan yadda nai missing dinka kuwa? Nasha kuka many times saboda shareni da kayi " Abun ma yabashi dariya yadan shafi sajenshi ya kalleta yace "ke zakice haka? Kira nawa nai miki kikai ignoring dina dubi duk yadda nafada saboda tunaninki, kincika taurin kai tunda nabada hakuri ai shikenan amma se lokacinne ma kika kara hawa kawai dan na "se yayi shiru ya saki murmushi yana shafar kanshi da hannu ya dan kalleta yaga tanata watsa mai harara, yayi dariya yace "bada gangan nai hakan ba, nide inarokon ko hakan yafaru anan gaba amin hakuri, wlh kamshin turarenki kanshi rudani yake " Ta balla mai harara "Allah karka kuma dan bazan daukeshi a kuskure ba tom " Yayi dariya "kinganki ko, hmmm ki koyi hakuri dani shiyafi miki " Ta turo baki gaba, yana dariya yana nuna setin breast dinta da hannu yace "harda jibgo hijab amma dukda haka ga yan albarkannnan sunfito gaidani " Dasauri tadora hannu biyu saman breast dinta takare su, ya kwashe da dariya itako se kallon saman hannun take taga wai dagaske ne, Ya sassauta dariyar yace "to yazakiyi ne tunda suna sona kome zaki sa se sunfito sede in a akwati zaki rika sakasu " Ta zumburo baki tana so tayi kuka, Yace "I'm sorry,im joking, nadena amman kicire hannunki plsss kibari ko daga cikin hijab din nasamu narika meda miyau na," Taki cirewa yace "kicire kigani wasa nake yi " Ta zame hannun tana kallon gaban nata ashe dagaske yake sunfito tai sauri tameda hannuwan akai, Ya dafe goshi "oh ni bakina yajamin dama nai shiru na cigaba da kwasar romo na " Su duka suka fashe da dariya, Yanda take dariya bakaramin burgeshi yakeba, yayi shiru yana kallonta cikinso da kauna, Jin yayi shiru itama tai shirun ganin ita yake kallo suka kure juna da kallo dukkansu sunajin feeling like to hug thereself, itace ta dauke ido, sannan shima ya dawo tunaninshi cikin inda inda yace "I love you cutie " Ta kalleshi ta sakarmai murmushi tace "I love you more" Jiyayi kamar yakai mata kisss yayi sauri ya dukar dakai kamar me nazari, Faseelat na kallon sumar kanshi dake kwance takatse shirun da "where's my angel?" Ya dago yayi murmushi yana jindadin yadda takeson yarshi yace "tana gida, tana missing naki sosai, wani lokaci takanwa mommynta kuka akaita gum anty ita " faseelat tai murmushi tace "I'm missing her too, inaga zanje ganinta very soon " yace "baki tsoron aisha tagane muna soyayya? " Faseelat ta girgiza kai tace "a, a banajin tsoro, bana tunanin akwai abinda zeban tsoro inde akanka ne, anty nasona nasan zata fahimceni, " Yace "hmmmm"cikin ranshi yana cewa "bakisan true colors na aisha ba" Ta katseshi da cewa "komiye de ni inasonta saboda ta dalilinta na sanka, and saboda kana sonta saboda inason duk abinda kakeso " Ya cije lips yace "really? " Tace "eh, insha Allah nida anty zamu zauna lpya bawanda zeji kanmu " Yayi murmushi ya girgizakai yace "I wish so "amman yana ganin wuyar abun, Sunata fira kusan 40 minutes ya zaro akwatin zoben da yasiya mata ya bude, tace "Wow" tana zaro ido da rufe baki ganin haduwar zoben na diamond me shegen kyau, Yakara matsawa kusa daita yace "here's our engagement ring,plsss let me put it on your hand" Tai mai wani kallo tana murmushi ta make kafada tace "nagano wayon naka, so kake katabani hankalinka ya kwanta" ya kalleta yayi guntun murmushi yace "don't take me wrong Allah my intention is not to do that ,kawai I want to put it on you " Tace "ban yarda ba " Ya rufe akwatin ya dora akan cinyarta yace "alright have it "ya dauke kai Ya tamke fuska tatsaya tana kallonshi feeling sad ya juyo yana kallonta yace "I want to go back home" Tai fuskar tausayi ta dauki zoben ta dora a kan lap dinshi ta dora hannu kan dayar, Tana mishi good look tace "feeling happy now? " Yayi murmushi ya bude akwatin ya zaro zoben ya dago hannunta yanajin wani diffirent soft ya saka mata zoben, Ta lumshe ido har yasaka mata tanajin nice bazato taji yayi kissing din hannun ta bude ido dasauri jin yarrrrr jikinta, Idanunsu suka hadu yana mata love looking yace "will you marry me? " Tanata kallonshi batare data saniba bakinta ya furta "I'm ready to marry you " Fahad ya Saki dariya yana kallonta tai sauri ta dawo tunaninta ta rike baki not knowing me tace yake dariya, Ya dago "inasonki me kyau da duk wani abunda kikai " Tai dariya ta rufe fuska yace "yanzu zankoma, very soon zan aiko parents nawa yanzu mufita inbaki tsarabarki " Tace "thank you "tana kallon hannunta Yace "u r beautiful kome kikasa dole yamiki kyau " Tai murmushi ya bude yafita itama tafito ya bude gidan baya ya dauko ledar ya mika mata, Ta amsa tace "Nagode "tana murmushi Yana mata kallon shaawa yace "I'm going " Tace "bye take good care of yourself for me " Ya daga kai kurum, taki tafiya yace "just go sekinshiga gida zantafi "tai murmushi ta juya tana tafiya, Yabi kugunta da kallo da suke sababurna baburna 😂🤭 ya lashe lips yanata kara kallonsu, harta kusa shiga gida ta juyo ya sakarmata murmushi ta daga mai hannu tana murmushi ta shiga gidan, ya girgiza kai yana kara cusa lip abaki ya shiga mota yabar unguwar, Faseelat nashiga gida taga ummi tsaye bakin kofa da hijab a hannu tace "ummi lpya inazaki? " Ummi ta harareta tace "wace irin fira ce kuke haka har 1 hr Allah da bakishigo ba sede kiganni awajen" Faseelat tace "yi hakuri ummi bawani abu fa dan Allah kiyarda dani ummi " Ummi tace "bahaka bane ba rashin yarda bace ai se anayi ana duban bakin gatari ko faseelat " Faseelat tace "hakane umminmu zan kiyaye, kinsan ummi muje kiga zoben da yabani da kayanda ya siyomun a Italy da yaje " Ummi tace "hmmmm marar kunya muje nagani "suka wuce ciki, Suka zauna suka fara fiddo kayan, wasu dogayen riguna biyu da turare da agogo, se dayar ledar sweet ne kala kala tun wadanda ya taba semata, Ummi tace "kaya sunyi kyau, zobenma yayi yanzu idan abbanku ya dawo se anuna masa " Faseelat ta kwantar da kai kan cinyar ummi tanajin dadi tana ta kallon zoben hannunta, Ummi ta kalleta itama she's happy ganin faseelat din na son abun awannan karan, Anahaka abba ya shigo ummi ta nuna mai kaya yagani, Yace "naga kaya Amman waye wannan ya sunanshi aina yake, saboda inyi bincike kanshi donke ba budurwa bace da zaaita jan jiki gwara in dagaske yake yafito ayi aure shine " faseelat kanta duke tace "sunanshi fahad dawood kuma a GRA gidanshi yake " Abba yace "yanada mata kenan? " Tace "eh "kanta kasa, Ummi tabata fuska, "wai wannan yaron da bewuce 30 ba shine yake da mata har yana neman ta biyu? Gaskiya nikam abun ya siremin " Abba yace "wannan ba matsala bace inde beda matsala, kuma ke faseelat ai kina iya zama da kishiya ko? " Faseelat tai sauri tadaga kai ummi ta watsa mata harara tace "tashi kiba mutane wuri sakarai ni nan kinganni da kishiya ne? Kike wani murna zaki auri me mata "mtsssw Faseelat ta tashi ta shiga daki Abba ya duko kasakasa yace "angayamaki ita irinki ce me shegen kishi "yayi cikin zolaya. abu a duhu abba wayasani ko itanma hakan take 🤣 ai comments ko infasa auren fahad ehe 😎 [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣6⃣ *another page for you rukayya haroun(maman nour)* *and erminatou* Ummi tace "gaskiya alhaji bazan kai diyata gidan kishiya ba " Abba yace "haba asiya be kamata kina magana irin haka ba, ita ai ba budurwa bace jawara ce kinga mawuyacine tasamu saurayi, dan Allah kibarta tunda tanasonshi karki sage mata gwiwai " Ummi tace "ni ban iya kishi ba bare ita hakanan kaje aimaka wani mugun abun kana zamanka lpya " Abba yace "shikenan tunda zancen kikeso bari nabaki wuri inkingama mitar kikawomin fura ta " Ya tashi yabata wuri, ummi tace "shikenan se inki magana, yanzun intayi auren ko nima hankali na ba kwanciya zeba bare ita, tunda taji tagani shikenan Amman dole na dage mata da gyara na musamman in inaso tai daraja " Ta tashi ta nufi dakin abba, Faseelat nashiga daki ta haye gado ta kunna data cikin farin ciki, Messages nagama shigowa tabude na maman amira wanda yanzu ta meda number ta da my anty , ta bude message nata "wai antyn amira kinmanta danine?ko duk zawarcinne ya boyeki?har munyi tafiya mundawo, in bazaki zoba kibani address naki zanzo ni saboda yarki ta matsamin " Faseelat tai dariya ta tura mata "zanzo insha Allah zuwa jibi de nima ina missing naku " Tafita tashiga contact na fahad ta turamishi "masoyi naji dadin kyautar ka, Allah yakara maka budi ya kareka daga sharrin makiya, kanata kara kyau miye sirrin ne?" Ta turamishi tana murmushi ta kashe datar se barci, Da laasar fahad ya kirata suka kara shan vedio call sannan sukai sallama, Se dare ta samu tabude data bayan sunyi bankwana da habibinta, ta shiga message din maman amira "💃🏼💃🏼💃🏼thank se kinzo inanan ina zuba eyes" Faseelat ta tura mata "don't mind" Tafita alokacin fahad ya turomata reply kamar haka "amin cutie karki damu da kyauta da namiki bakomai bane danko raina kikeso zanbaki, kinason kisan sirrin?" Faseelat tace "thanks eh inaso inji " Cikin zolaya yace "aisha ce sirrin tana kula da service dina duk lokacin dana bukata ana bani " Faseelat ta tura mishi "😏 To yayi kyau ,tunda ta isheka me zakai dani "? Yace "I'm joking fa naga kinhau I just test you kinga kema kishinne dake zuwa zakuyi kuyita hadamin zafi " Faseelat tace "aini bazanyi kishi da anty ba " Yace "hmmm Allah yasa, gobe inanan zuwa fa, don kullum zanzo sekin gaji dani " Tace "ai bazan gaji ba kazo yanzu ma " Yace "kina tsoron nawa da rana ma yaaka kare? " Tai murmushi ganin ya sauya zancen tace" good night sleep well 😘" Yanagani yayi murmushi ya cigaba da aikinshi. Da safe abba yaje yasamu baba babba akan maganar fahad yace zesa amishi bincike akansa, Da marece faseelat taci gayu sosai tasaka kayan da ya siyomata, tafito ummi tace" kinyi kyau gaskiya ina zuwa halan? " faseelat tace "fahad ne yace yana kan hanya " Ummi tace "to waike bazaki ce yarika shigowa ba kullum fira a mota? " Faseelat tace "to ummi zanmasa magana " ummi tace "kibada asiyomiki dan juice mana kitafi mashi dashi yadansha " faseelat tace "to bari nabawa Mubarak " Ummi tace "sekinfa dage yarinya, don ba khalil bane wannan awaye yake kuma yanada mata " Faseelat tace "nasani ummi bari naje " Ta juya ummi tabita da kallo rigar duk tafito mata da shape dukda tanada fadi, kuma faseelat dan mayafin rigar kawai ta yafa, Karfe 5 yazo ya mata waya tafito, be fito daga mota ba ta cikin glass yake karemata kallo, harta zo tabude marfin motar ta shiga, Yaja numfashi ya sauke ta kalleshi tana turo baki, Ya lumshe ido ya bude yace "cutie wannan kwalliyar fa?" Tace "i did it just for you "tana marmara ido cike da jan hankali, Yayi murmushi yanabinta da ido yace "thank you I'm happy, kinyi kyau sosai " Tace "thanks ga ruwa" ta mika mai water melon juice yana kallon kwalin yace "ni bazansha ba sede kibani a baki " Ta bata fuska tana hararanshi yace "abinda aisha keyi kenan komi yimin take taimin wanka, tasmin kaya, ta bani abinci abaki, amma ke just kiban drink yagagara " Ta harareshi tace "kabari kaga muyi auren ba wanka ba har goyonka ma zanrika yi "ya kyalkyace da dariya yace "sure? " Ta daga mai kai yace "to fara tundaga yau mana mugani inda gaskene" Ta tunzuro baki gaba tace "open ur mouth" ya wage baki yana jiran tafara bashi, Tai dariya ta bude marfin ta dora mishi kwalin abaki, ya dage yayita kwankwada, tai sauri zata janye caraf ya rike hannun alamun ta cigaba da bashi, Ta dora mai yayi ta sha ta fiddo ido tana kallonshi tasss ya shanye yana meda numfashi ,tana mamaki ta sadda robar Kasa bakomi ciki ta dago tace "amma yau anty batai maku girki ba ko? " yayi dariya yana goge bakinshi da handkerchief yace "yau nidakaina nashiga kitchen, bawani yunwa nakeji ba jindadin juice dinne yasa na shanye shi duka, kinsan duk abinda ya fito daga gunki dole yayi dadi " Ya kashe mata ido daya, Ta rufe fuska tana dariya, ya dauko waya yace "kigyara nai miki pic, badani zaaiba bare kice danna samu na tabaki ne " tace "OK, amma zamuyi da kai a wayata " Ya saki murmushi yanajin dadi, Ta dan fiddo ido ta matse baki ya dauketa, pic din yayi mugun kyau kalar rigarta purple da baki , shiru be dagoba yanata kallon bakinta da ta matse kamar zatai kisss, Tana kallonshi tace "muyi atare mana " cikin rashin sanin abinda yake yace "wait for me " Ta turo baki ta matsa ta leka wayar yayi zooming bakinta yanata kallo ta fashe da dariya, yayi sauri ya dago cikin dawowa tunani, tana nunashi da yatsa tana dariya tace "Allah kacika jaraba dubi duk yadda idanunka suka koma " Yayi murmushi ya jingina da seat ya juya ya kalleta yace "kamar kinsani kima shirya " Ta canza maganar da matsawa kusa dashi ta dauke su pic, Tana dauka shiko hankalin nakanta tana samu tadauka ta matsa tana dubawa tace "yayi kyau sosai, kasan wani abu zan dorashi a status da insta " Yayi murmushi yace "idan kuma bakisaka ba ni zan saka akan nawa " Ta rufe baki "rufani kasayani ban shirya abinda zancewa anty ba, gobe ma zanzo ganin yata anty ma tace tayi missing dina " yace "gobe munada special guest kenan Allah yakaimu " Tace "amin bari natafi se munyi waya" Yace "ammmmm"ya fiddo 1000 rafas biyu daga gaban motor ya mika mata yace "kibawa yara " Ta girgiza kai tana murmushi tace,"bana son kudinka kai nikeso" Yaji dadin maganarta ya lumshe ido ya bude kafin yace wani abu tabude tafita tana mai murmushin dauke numfashi, ya rumtse ido gam yanajin yadda zuciyarshi ke harbawa saboda tsananin sonta, sannan ya bude yana kallonta har ta shiga gida, seda ya dau 10 mnt sannan ya tada mota ya tafi, Yana kan hanya yamata transfer na 500,000, faseelat mamaki ya cikata da tagani tanata tambayar kanta koshi bejin wuyar fidda kudine oho, ta nunawa ummi, ummi tace "duk kan gyaranki zasu kare ai" faseelat tai dariya Next day tunda wuri faseelat tagama aikinta tatafi super market, ta kwashi kayan kitson yara danginsu beads ,robber band,robar kitso ,Brazil wool dasauransu sannan taje wurin kayan wasan yara, Wata big teddy me kyau ta baby ta burgeta ta dauka taje tabada ATM suka cire kudinsu kusan 50 thousands teddyn yakama tana dauke daita ta hau napep zuwa gidansu Aisha, Me napep na ajiyeta ta biya tai knocking ta gaida baba tsoho ta shiga, Amira na wurin wasanta ta hango faseelat da gudu taje ta rungumeta, Faseelat na dariya tace"daughter I really miss you " Amira tai dariya tanakai hannu kan teddy faseelat tabata tace "dama nakine gashinan "ta mika mata amira ta rungume babyn, Faseelat tace "ina anty? " Amira hankalinta na kan teddy dukda tana da wadanda suka fisu setaga wannan tafi mata tace "she's inside " faseelat tace "OK zo mushiga ciki "ta jawota suna tafiya tana kallon kitson kanta da yadan tsufa, Suka tsaya bakin kofa faseelat ta danna door bell shiru takara dannawa seda akai 15 mnt sannan aisha tazo tabude tana murmushi tace "maraba da anty "tana kallon kayan jikinta, Faseelat ta shigo tana murmushi, faseelat ta gaida aisha, ta amsa tana mata kallon up and down tace "a, a! Jawara kinfaso gari kinga yadda kika kara kyau kuwa? "tana dariya Faseelat tace "anty bawani kyau kina zaulayata ne " Maman amira tace "Allah kinsauya gaskiya bazawarinki na kula dake " Faseelat tai dariya tace "anty very soon de zanyi aure nahuta da kirana jawara da kike " Aisha tace "Allah yakaimu muna murna ai, saboda mune kirjin biki " faseelat tai murmushi, Aisha ta mike "baride nakawomiki drinks, inkoma ciki daddyn amira nanan, bacci ma muke kika tadamu " Faseelat tace "ok" Aisha tatafi kawo mata drinks ita kuma ta bude jaka ta fiddo kayan kitson amira ta dauki wasu da zatai amfani ta ajiye sauran ta ajesu a kasa, tafara wa amira tsifa, aisha nadawowa tagansu tace "yau ranar ta amira ce kenan naga harda katuwar teddy aka siyomata " Faseelat tace "eh dan ita nazo " aisha tace "to Nagode "ta ajiye mata ta haura sama, Seda tagama mata tsifa ta danzuba drink tasha, ta daga kai tana kallon benen jin aisha shiru, wani malolo yatsaya mata a makoshi ta daure ta farawa amira Twisting, Irin manyan nan ne masu guda ukku shaf shaf tagama mata aisha shiru bata fito ba, abun yabata mamaki kusan 1hr, Cikin dabara ta kalli amira tace "kitsonki yayi kyau jeki gwadowa mommy " Amira ta gudu tana taka step, Ba jimawa segasu sunfito Aisha rike da hannun fahad shi kuma ya dauki amira yana tambayarta wa ya mata kitso dan besan faseelat bace har tazo, Har suka sauko falo ahaka faseelat tunkan bene take kallonsu tanajin haushi, Fahad na dago ido yaga faseelat, Tayi kyau tana sanye cikin milk hijab da brown atamfa ya dan dauke ido daga kallonta, Aisha tace "yaya kaga teddyn da faseelat ta siyowa amira nan gashi harda kitso tai mata " Faseelat cikin jin haushi tace "inayini " yace "lpy thanks for your care for our child " Tai banza dashi ya juya yacewa Aisha "sena dawo " Ta matsa tai masa kisss a cheek tace "take care of yourself" Faseelat ta cika tai famm yana satar kallon faseelat ya fita, aisha tazo ta zauna tajawo amira tana duba kitson tace "gaskiya kinyi kokari har kingama cikin sauri kiyi hakuri nabarki ke daya wlh se yanzu mukai wanka tundazu muna kwance " Faseelat tace "badamuwa "tana yamutsa fuska tace "tafiya ma zanyi " aisha tace "tunyanzu kitsaya mudanyi fira mana " Wayar faseelat tahau ruri ta ciro ta duba taga fahad ne batare data dauka ba ta kalli Aisha tace "jirana akeyi dama nacika alkawari ne kawai " Aisha tace "to shikenan Nagode kwarai faseelat Allah yabarki da masoyinki naga yanaji dake har iPhone 8s kike riko yanzu "faseelat tai yake, Aisha tace "bari nakawomiki tsarabarki " Faseelat tace "dan Allah anty kibarta ina sauri " aisha tai dariya tace "aikuwa har gida zan kawomiki wasu English dress ne masu kyau nasiyomki naga zasuyi kyau da jikinki dan Allah kima bari nakawomiki daukosu kawai zan yi " Faseelat tace "tom" Aisha ta juya faseelat taja tsoki, Can zuwa aishar ta dawo da ledar ta amsa tai godiya shaf shaf ta fita daga gidan, Tana fita taga motar fahad awaje tana sauri tai gaba yabi bayanta da motar, haryakai setin ta ya rage glass yace "kishigo in kaiki " Tai banza takara sauri, Yakara binta yana cewa "meyafaru ne wai? Kishigo mutafi " Takarayin gaba, cikn fushi yakashe motar yafito yabita yajawo hannunta tana ta kokarin kwacewa ya sakata motar yaja yabar unguwar, Faseelat ta duke tafashe da kuka me cinrai, kujimin iko seta hanashi soyewa da matarshi 😎 team faseelat de 💋 [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *SHALELE🤸🏼‍♀* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 4⃣7⃣ Yana tuki yana jiyowa yana kallonta saboda mamakin abinda yasakata kukan kawai yake, Ta cigaba da kuka tana sheshsheka, cikin jin ciwon kukunnata ya gangara gefen titi yatsaya, ya kifa kai jikin sitiyarin motar zuciyarshi na zafi, Faseelat batabar kukan ba don wani mugun kishi takeji yanda suka fito tareda aisha says it all sunacan suna soyewarsu ne, Ya dago yana kallonta cikin jin haushi yace "wai me yafaru ne?hakanan sekita kuka ninasan banmiki komi ba, kifadamin mekikewa kuka " Ta cigaba da kukanta tana rage volume din, Ya matsa ya dago fuskarta yana kallonta, Bata kalleshiba ta cigaba da zubda hawaye, Yana nazarinta yace "cutie kifadamin damuwarki plsss banajin dadin kukanki "cikin rarrashi, Ta daga ido ta kalleshi tana ajiyar heart tace "bakome kaina ne ke ciwo " Ya girgizakai kawai yafara share mata hawayenta da hannunshi sannan yace "kishi ko cutie?" Taki cewa komi ya kwantar da kanta kan kafadarshi ya jinginar da kanshi jikin seat din motar ya rumtse ido zuciyarshi na harbawa dasauri, Bayan 3mnt tanata ajiyar heart tadena kukan cikin jin tausayin kanshi yace "faseelat meyasa zakimin haka? yakamata ace kina boye kishinki kefa kikace min bazaki kishi da aisha ba yanzu me kike? Aisha ce fa ,aisharki haba for god sake ni yazan da rayuwata, faseelat akwai kalubale da yawa akaina, kullum cikin tunani nake taina zamfara fadawa aisha wannan batun, momy zata amince koko?ga shawarki data addabeni inason aurenki nankusa na rasa taina zanfara komi ya jagulemin hakanan kike ganina Amman ni nasan me nake ciki, yanzu bazaki temakamin ba ?ki kwantar da hankalinki kicire kishinnan ko nasamu kwanciyar hankalin yin abunda yakamata, saboda inkina fushi dani wlh duk tunani akanki yake tafiya " faseelat ta daga kanta daga kafadarshi tanajin tasayinshi ta saka hannunta cikin nashi ta damke ya bude ido yana kallonta, Tace "kayi hakuri plsss bazan sake ba" Yana ta kallonta yace "yanzu haka zamuyi auren faseelat? I'm not going to take you to somewhere agida daya zaku zauna ya kenan, I want to build a peaceful family,idan kina haka yazaku zauna lpya keda aisha? Itama fa bansan ya zata dauki abun ba fa " Faseelat tai fuskar tausayi tace "I'm really sorry nadena kishinka are you happy now? " Ya juyar da kai yace "I'm not, ai bacewa nai kidena kishina ba, cewa nai ki rage ai u have to hide it now " Ta cire hannunta daga nashi tace "naji nabari, kuma badole naji ciwo ba, nazo kunbarni a palo kuna ciki kuna...... Sannan kunfito harwani kisss zatai maka dan iskanci " Yayi murmushin takaici yace "to miye aisha cefa maman amira "yaida yana dariya, Ta harareshi tace "nasan kunayi basekafada minba ai" Yayi murmushi ze kamo hannunta ta janye tace "kakaini gida ni " yayi murmushi "ke yarinya kincika wayau time dinda kinason kiji dadin hannu na keda kanki kika rikoni nikuma in inaso seki hana? " tai murmushi ta rufe fuska tace "kuskure ne akasamu " Yayi dariya yana tada mota yace "inason irin kuskuren nan," yana hawan titi yace "bari muje na kaiki kidanyo shopping ko se nakaiki gida " Tace "nide kakaini gida kawai banison shopping din " Yace "I insisted " Tai shiru yana tuki har suka isa big mall yayi parking ya fita ya budemata tafito suka shiga ciki, Duk yadda yaso tadauki abunda takeso taki, sede shi yazabar mata kayan makeup da different perfumes dasu kayan tea , Yaje yayi payment suka fito suka kama hanyar gida, sunata labari kamar ba yanzu tagama kuka ba, Suna zuwa kofar gidansu ya tsaya ya kashe motar ya kalleta yace "kigaidamin da kowa se nazo gobe " Tace "tam Nagode hubby Allah yabiya maka bukatunka na alheri " Ya lumshe ido ya bude yace "inason adduarki kicigaba damin addua " Tace "karka damu ahakan bakomai bane akan wacce nakema aduk salla ta" Yace "thanks Allah ya amsa " Tai murmushi tafita, Ya bude back seat din ya dauko ledojin yaji da nauyi yace "muje narage miki aiki banso ki expanding "yana dariya, Tamai harara irinta masoya ta juya sunatafiya tare har bakin kofar gidan ya mika mata yace "bye" Ta daga mishi kai kawai ta shiga, yana juyowa abba naiso wa akan mashin, Fahad ya dakata har abba ya sauko ya zukunna har kasa ya gaidashi, Abba ya amsa yana kallonshi, sannan fahad ya tashi ya tafi, Bayan abba yashiga gida suna daki da ummi yace "anyi bincike kan yaronnan" Ummi tace "to lpy de ko? " Ya girgizakai yace "akwai matsala gaskiya ,wato shi mahaifiyarshi sun rabu da babanshi da dadewa kuma ba rabuwar arziki ba, shi yataso ne awurin matar babanshi, lokacin da babanshi na raye yahana mahaifiyar shi koda ganinshi saboda wulakanta yaron da tayi lokacin tana neman Saki, yanzu da yamutu tanata bibiyar yaron ya yafemata yaki ,saboda ancusa mishi kiyayyarta,yafison matar babannashi akan mamanshi sannan diyar ita matar babanshi yake aure, kinga akwai matsala kenan ace mutum na fushi da uwa, kuma yana tareda diyar ita wadda yakeso kinga faseelat zatasha wuya ne, kuma bazata hada kanta da kishiyartan ba tunda sunfi mu hali ganinake abun zezo da matsala, nima dazun alhaji ke fadamin Amman yace wannan duk ba matsala bace tunda suna iya sasantawa da ita mamanshin nangaba " ummi tace "a, a gaskiya ni dama banason gidan kishiyarnan, bare ita wannan da yaruwarshi ce ,wlh da maganar da zanmaka ince kungama binciken ace yaturo dan naga ita faseelat ta haukace kanshi yanzu ma daga zuwa unguwa ta dawo da nikinikin kaya yasiyo mata " Abba yace "Allah sarki ainima mungaisa yanzu har Kasa ya zukunna ya gaisheni " ummi tace "ai yanzu sede ta hakura don abunnan bazeyiwuba" faseelat dake bakin kofar daki kan tabarma tana kwance duk tanajin abunda ake wufff tatashi ta shiga dakin abba ta durkushe gabanshi tana zubar da hawaye tace "dan Allah abba karku rabani dashi, wlh inasonshi ni aganina shi abun tausayi ne, ansa mishi tsanar mamanshi kuma bayada wanda ze nuna mai gaskiya, dan Allah abba kayarda in aure shi kodan na temaka mishi " Daga ummi har abba sukai kasake suna kallonta saboda mamaki, itako she don't care batamasan kunya ayanayin da take ciki ba , abba yace "faseelat karfa ai abunnan azo ana danasanin yinshi" ta girgiza kai "insha Allah abba baabunda ze faru " Ummi hannunta kan baki tana zaro ido tace "kajimin ikon Allah dama kina labe kinajinmu kenan, kuma yanzu faseelat tunda kinfara soyayya kin tattara kunya kin aje gefe kina ta zuba rashin kunya, bama agabana ba hargaban abbanku ko? " Faseelat ta girgiza kai "ummi dan Allah kubari na aureshi " ummi tace "ahaf tunda kinji kingani ai shikenan Allah yasa alheri iyakar abunda zamu ce kenan " Abba yana kallon faseelat yace "tashi kije "ta tashi tafita, Ya kalli ummi yace"mutayata da addua kawai Allah yasa hakan ne alheri" hannun ummi kan gemu tana mamaki tace "amin ya Allah" tana kadakai dan mamaki, akan hanya fahad se tunanin yadda yaga gidansu faseelat yake duk da ginin cement ne amma ya tsufa, acikin ranshi yake shawarar canzamusu gida daga cikin gidajenshi, Se marece ya koma gida, kodayaje aisha batanan tafita, yakada kai kurum dama da mommy takirata inde baya gida tafiyarta kawai takeyi sede ya samu batanan, Se dare ta dawo amira ahannu tana bacci ,yana cikin balcony ya taso ya amsheta suka shiga ciki se akan hanyar shiga takecewa "mommy ce takirani anty kulsum ta haihu shine muka tafi tundazu muna asibity se yanzu muka dawo ,ta samu baby boy " Yanata tafiya yace "Allah yaraya "tace "amin" Tunda tashiga take ta kai kawo tai wanka ta shige salloli, shiko yana saman bed yajawo computer dinshi yana aiki, yana cikin aikin faseelat ta turomishi pic Data dauka da dayan color da yasiya mata ,ya bude pic din yana kallo rigar is maroon irin robar nan ce irin kayansu na yan can tabi jikinta sosai ta mata dasss kamar dan ita aka yisu ga pic din andauketa from head to toe ta dan juya kadan wanda har hips nata ana gani, ya kure pic din da kallo yanajin many emotions, yana tunanin kila dan takarasa shi ta turomishi pic din, Yanata kallon pic din bako kyaftawa gabadaya ya rikice hannunshi biyu adunkule akasan habarshi, Har Aisha tagama sallolinta taje gaban mirror ta shafa perrfumes dinta tasaka rigar baccinta da wando ta juyo tana kallonshi taga baaikin yakeba tunani ma yake, yadda taga yakure system din da ido dukda bata cika bin aikinshiba amma yasa ta zagaya ta bayanshi tai tsaye tana kallon computer din, Abinda idonta yagani ne ya tada mata hankali gabanta ya rika harbawa fat fat!!! Jikinta yadau rawa koina tafara ja da baya tana jawo numfashi da karfi, Jin nishi nishi yasa fahad ya juya yaga aisha nata kyarma tana ja baya, Cikin tsoro ya mike yana kallonta , Har takai karshen bango tanajinta jikin bango ta zukunna ta dora hannu biyu tafasa tsuwwar da fahad besan lokacin da yakai wurinta ba yariko ta yana "sorry Aisha take it easy please " Jikinta na cigaba da rawa cikin rarrabuwar harshe tace "fa..fa....see.... Lat.... Ce..... Fa......A...com. ..pu.. Ter...dinKa.... KaKe..... Kallon....pic......nata "tadora hannu abaki tana fiddo ido, Ya rumtse ido ya zukunna gabanta yahade hannu biyu yace "kiyi hakuri Aisha ki saurareni " Itako kojinshi batayi tana ta tariyo maganganun faseelat, "harna fara son wani daban , anty soon de zanyi aure nima nahuta dakirana jawara da kike "sune maganganun datake ta tariyowa, that means tun tanada aure suke tare, kuma shine Wanda zata aura. ya jawota jikinshi yana fadin "listen to me aisha " Tai kukan kura ta tunkude fahad daga jikinta tai waje da gudu tana kuka , yabita yana kiran "Aisha wait plss kitsaya karkifita dare ne " Koda yafita har tabar gidn ko takalma babu bare dankwali, Kusan karfe 10:40 tana fita tasamu mashin ta haye tana kuka da rawar jiki tafada mai yakaita malali quarters , mashin na ajiyeta ta dira tafara buga gate din gidansu da karfi tana kuka, megadi yazo yabude da katuwar gorar shi ahannu, Tabanka aguje ta shiga cikin gidan, Me mashin ko kotsayawa amsar kudi beba yajuya, don ya tausaya mata Kannenta biyu na kallo Tawuce su dagudu tafada dakin mommy, mommy na zaune tana waya kan bed aisha tafada jikinta, Jikinta na rawa tace "mommy mommy kitemakamin faseelat ta cuceni zata auremin miji... ......" tohwa ana wata ga wata 🏃🏽‍♀ inga ruwan comments woooo 🤣🤣🤣🤣🤣 Shalele takuce fans🤗 [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY SHALELE* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ ✍✍✍✍✍✍✍ *~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~* ✍✍✍✍✍✍✍ *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~* 4⃣8⃣ *dedicated to firdausi, F🧕🏼kinsanme? Inasonki sister😍, kina sona kinga ko dole naso ki hausawa na cewa kaso me sonka,shiyasa nakamu over, fans kutayani son firdausi don nima inasonta, tadamu Dani matuka da zanwuce 9am bana online seta kira taji ko lpya nake, I love you F🧕🏼,my masoyiya* Mommy tarika kallonta hankali tashe takamo fuskarta tace "ban fahimta ba, ki kwantar da hankali sosai kimin bayani" Tana sheshsheka tace "mommy yaya aure zeyi kuma kawata ce, wlh faseelat ta cuceni ban cancanci haka daga gareta ba" Momy tafara tafi tana salati tace "nashiga ukku ni faiza, yanzu yazanyi ne? Ke dan ubanki har wata kawa kikasamu wadda bansaniba? " Ta daga kai tana kuka tana jijjiga mommy tace "dan Allah mommy kice karyayi aurennan wlh zuciyata bugawa zatayi, nide nashiga ukkuna faseelat ta gama da rayuwata " Mommy tace "keda harkina da guarantee kan kawa? da har zaki saki jiki daita? To yanzu gashinan de kinaso kijamin asara inyi renon banza, nasaki jiki zansamu kudi Amman kinjawomin tsiya, kafin mahaifin fahad ya rasu ya mallaka mishi gidaje da filaye da gonaki da bansan adadinsuba, su ramlat su ukku bazasu samu rabin gadonshi ba shiyasa nasamu nahadaki dashi kinga komi de nawa ne akarshe Amman kinyi sakaci zekawo wata ta ragemin lissafi " Aisha tace "mommy kihanashi plsss wlh bazan iya sharing dinshi ba da wata " Mommy tace "aiko sede ki hakuri sanin kanki ne nariga nasaba mishi da goyon bayanshi akan komi, yanzu innace aa to matsala zaasamu saboda yana iya bijiremin gwara na yarda din yafi " aisha tafasa kuwwa tadora hannu saman kai mommy ta jawota tana rarrashi tace "ki kwantar da hankalinki diyata baabinda ze faru a aurennan kede kirika bin shawarata sannan kirika fadamin duk abinda ake ciki " Aisha ta cigaba da kuka mommy nata rarrashi tace "dole ki hadiye kishinnan ki nuna mishi kinason abunnan kinga zeji dadi yakara sonki kuma ko tazo ki kauda kai ga alamuransu seki zauna lpya, inkika yi haka se yakara ganin girmanki fiyeda da " tana kuka tace "mommy wlh bazan iyaba ni ina kishin mijina sosai bazan iya dannewa ba " Mommy tace "to hauka zaki tayi duk kisure mishi, ?kowane namiji fa inde zaiyi aurennan seyayi doki, kuma yanada damar auren mata hudu in yaso, kita hauka yadena sonki bahaka kikesoba, kinade gani yanda nazauna da babanshi komi atafin hannuna " Takara volume na kuka "wlh faseelat setayi danasani inta auri mijina " Mommy tace "aure kam kamar anyi angama ne, kedai kinyi kuskure, yanda mazannan sukai karanci bare naki da kowa zeso kikabari har tasanshi, kiyi hakuri kinji nasan kome zanyi akai " aisha takara volume itafa inba auren akace anfasa ba bazataji dadi ba,mommy nata bada baki Amman ina, Jiki sanyaye fahad yakoma cikin gida yana shiga amira tazo ta rungume tana kuka tana kiran mommy ya dauketa yana rarrashi ya dauko Key yasaka riga suka nufi gidan mommy tunkan hanya amira tai barci, shiko yanata sakesake, Yana zuwa yayi parking ya sabi amira awuya suka nufi ciki Yana shiga su sadee suka tashi sukai saman bene da gudu don sunajin kukan aisha su azatonsu ko jibgarta yayi , Bedamuba ya kwantar da amira kan kujera yana sauraron kukan aisha daga sama, Ya kama hanyar benen cikin sanyin jiki, dama yasan bazaa kwashe da kyau ba, Mommy nata bata shawarwari koji batayi tanata kuka ya shigo dakin, yana kallon fuskar mommy yaga yanayinta ya zauna gefen gadon yafara magana "dan Allah mommy kiyi hakuri bazan kara aurennan bane don inci mutuncin aisha ba, inason yarinyar ne kawai" Mommy fuska a sake amma deep down tanajin zafi tace "rabu daita dana ai kai mijin mata hudune, ni nagoyi bayanka kaje kayi aurenka karka biyewa Aisha kishine ya rufe mata ido " Yayi shiru cikin jin nauyi zaaiwa diyarta kishiya Amman bata damu ba ya kalli aisha ya sadda kai kasa, Mommy tace "gobe nidakai na zanje naiwa kawunka magana ayi komi in time akawo maka matarka " Yayi shiru bece komiba sede yana jinjina irin son da mommy ke mishi, ya matsa ya rungumo aisha jikinshi yana cewa "kiyi hakuri Aisha, zanyi aure ne kawai amma ketadabance kinada special place in my heart, ki kwantar da hankalinki plss honey" Mommy na zaune na kallo shiyasa aisha bata fizge ba daga rikon da yamata, Tana ta kuka taji hannun mommy ta tsunkuleta ta dago ta kalleta mommy tai mata alamun tai shiru da ido, Aisha tadan rage kukan, mommy tace "kutashi kutafi Allah yamaku albarka diyana, kiyi hakuri aisha kishi jihadin mata ne se andaure " Ya mike tana jikinshi yace "seda safe mommy " Mommy tace "ka kara bata hakuri plsss ka kuma hakuri daita har ta sakko " Yace "Nagode mommy "yanajin sonta da kaunarta yaja aisha sukafita, Ya dauki amira suka tafi gida, Aisha naganin amfito takara saka kuka hannuwa biyu saman kai tanayi tana dumumuwa "ni nabani na lalace ni aisha, wayyo Allah na ancuceni an ci amanata " yana tuki sede yajuya kai ya kalleta yana mamakinta wasu dumuwan dashi takeyi sam bata bashi haushi ba har suka karasa gida, Yana parking tabude ta banka cikin gida da gudu, ya girgiza kai ya dauko amira ya medata dakinta ya kulle yafito ya shiga dakin aishar, Ya sameta tana ta wurgar da pillows tana hauka, cikin rarrashi ya rikota cikin kwantar da murya yace "Aisha plss stop all this kar kanki yayi ciwo, faseelat ba kowa bace in zan kwatanta ta dake, inasonki sosai Aisha kuma u knew it ki yi hakuri nasan namiki laifi plss pardon me my love " Yazo ze kaimata kiss ta kwace daga rikonshi tana kuka tace "ni zakuciwa amana? Ni faseelat zataiwa haka after all I did to her? " Taja tsokii tai wurin mirror tabude Jakarta ta fiddo waya, yana tsaye yana kallonta ta dannawa faseelat kira hannuwa na rawa, Wajen 1am ne faseelat tayi barci bata kashe wayar ta ba kiran aisha ya shigo, cikin magagin bacci ta lalubo wayar takara akunne, ganin andauka aisha tafara balai tace "marar mutunci marar amana faseelat ni zaki ciwa amana? Kirasa wanda zakiso se mijina? Dan kina diyar akuya ko azatona ke diyar arziki ce ashe bansaniba da katuwar karuwa nake tare kinci amanata kuma wlh bazan barki haka ba, kishigo cikin gidan se naci kutumar uwarki jakka yar iska " Faseelat tuni ta wartsake tafara kuka cikin kukan take cewa"anty dan Allah kitsaya ki saurareni kiji me zance " Aisha tace "bakida hankali da kike tunanin zan tsaya in saurareki karuwar banza karuwar wofi me bin mazan mutane... " Kafin taida maganar fahad da kejin kalmar karuwar nan kamar ana zuba mishi wuta ya fige wayar yanajin kamar ya kai mata mari, Ta riko hannunshi cikin kwaratsi take cewa "kabani waya ta kabani wayata in kara zagin shegiyar can, yanzu daddyn amira ni zakaiwa kishiya? Nice fa aisharka ur honey " yazo ze rikota tai kasan bene tana kuka ya zauna dabass kan bed ya dafe kai da hannu biyu saboda tsananin sara mishi da yake, Faseelat najin aisha takashe wayar tafashe da kuka me karfi, ummi da jin maganar faseelat tafito tai tsaye jikin window tanajin abinda aishar ke cewa, ummi ta tura dakin tashiga tace "ke dama kinsan matarshi ne? " Faseelat ta daga kai tace "eh inazuwa gidanta " Ummi tace "amma baki kyauta ba faseelat ai wannan cin amana ne, yakuna tare daita kuma kizo ki auremata miji baki kyautaba gaskiya " Faseelat cikin jan numfashi tace"ni aganina kowa da yadda Allah yatsara haduwarshi da wani, nita sanadiyarta ne Allah yasa nasanshi be kamata tayimin irin wannan wulakancin ba, saboda banida niyyar cutar daita ko na aure shi, inaganin girmanta bazan manta alherin da tamin ba" ummi dake tsaye gefen bed tace "to Allah ya kyauta, tundade kinji kingani aishikenan amma kinde fara fahimtar yaki zakijeyi kenan, ita kuma bewar allannan kisamu bayan kwana biyu kikirata kibata hakuri in Allah yasa tayi shikenan, " faseelat ta daga kai tana kuka, ummi namata kallon tausayi saboda batasan me diyarta zata tarar ba tace "kidena kuka ki kwanta seda safe munyi maganar " Faseelat ta koma ta kwanta amma takasa bacci tanata tunani ta yanke shawarar gobe taje tabawa aisha hakuri su dedeta, Duk yadda fahad yaso ya bawa Aisha hakuri taki hakura a karshe ya barta falon tanata wurge wurge ya shiga dakin amira ya kwanta ya jawota jikinshi, tunani be barshi bacci ba yana ta tunanin ita faseelat ya take ciki yanzu, Se asuba bayan yayi salla bacci ya daukeshi itako aisha tana gama salla ta dawo falo ta zauna har tagaji da kukan sede azabar zafin da zuciyarta ke mata ta mikar da kafa tadan kwanta itama bacci ya dauketa amma ba me dadi ba, Tun asubar farko faseelat tafito tana aiki ko tarage jin damuwa amma ina hankalinta yaki kwanciya tanata tunanin miake ciki yanzu, Ummi na dakin abba dan befita da wuri ba, Faseelat tai wanka tasaka doguwar rigarta orange color tasaka farin hijab ta duba wayarta karfe 9 dede ,batare da ta fadawa ummi ba tai wufff tabar gidan tanufi gidan aisha, Aisha cikin dan gajeren baccinta taji karar door bell tana yamutsa fuska taje ta bude , Ganin faseelat tsaye tai mutuwar tsaye tanajin kamar ta shakota ta daba mata wuka kotaji daman abinda takeji, Ganin tayi tsaye tana kallonta faseelat ta kutsa kai ciki tana tunanin kila su dedeta, ta zukunna gaban aisha kanta Kasa tace "anty nasan ni me laifi ce agunki dan Allah kiyi hakuri bansan taina zan fara fadamiki bane tuntuni cewar muna soyayya da mijinki....." Bata bari takara saba cikin tsawa tace "keeee dan uwarki harkin isa kifadamin kina soyayya da mijina, karuwar banza kawai wato tunda kikaganshi kika like masa ko? To ki san dasanin nidake har abada wlh nayi danasanin saninki a cikin rayuwata " Faseelat tafara hawaye tace "anty kitsaya ki saurareni plsss " Aisha tace "kimaza kibarmin gida wlh kafin inci ubanki " Faseelat ta dago zatai magana aisha ta rufeta da bugu ta koina, jikake fas! tab!duf!duf , Jin Azaba faseelat tafara ihu, cikin barci yaji ihu, ya farka zaune yakasa kunne inyaji da kyau muryar faseelat ce ,yace "oh my God "ya fita dasauri, Tunkan bene ya leko yaga yadda aisha tahaye faseelat tana jibga ya kwatsa tsawa "keeeee aisha" Koji batayi tana ta jibgar faseelat cikin sauri ya sauko daga kan benen ya janye aisha ya dauketa da mari a duka kumatunta, jikake tasss! Tassss, Aisha ta dafe duka kumatun da hannu biyu tana kallonshi dan saura kirisss ta kife awurin, Cikin sauri ya tada faseelat tana ta kuka ya rungumota jikinshi yana......... *inajin dadin comments naku jiya anyi ruwan comments godiya lodi lodi, nima inasonku masoyana*💋💋 Wani sabon salo har team aisha ke da kwai yanzu 😂🤔 Team fahad 💋 Team faseelat 😘 team khalil bodari😂 Team Aisha 😍 Yayin team team ake saura team hajiya da team jamila 😂 luv u always my fans dake koina 🤗 [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 4⃣9⃣ *dedicated to those lovable group's*👇🏾 *RAGGON MIJI FANS* *RAGGON MIJI FANS 2* *RAGGON MIJI FANS 3* *UMMYN YUSRAH NOVELS GROUP* *MUKARU DA JUNA BY MOMYN SAUBAN* *NOVELS ZAFAFA BY DR FATEE* *MY FORUM GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION* *MOMMY'S NOVELS GROUP BY SHALELE* *THIS PAGE IS ALL YOURS FRIEND'S ACIGABA DA COMMENTS KAWAI*⛹🏻‍♀ *MANZON ALLAH (S. A. W) YACE :-lalle Allah ya rubuta kishi akan mata, da jihadi akan maza wadda tai hakuri acikinsu tana da lada kwatankwacin wanda yayi shahada.* Yanajin wani irin ciwo a zuciyarshi, jintana ta kuka ya dagota yafara duba jikinta duk yayi ja abunka da farar fata ga gashinta duk Aisha ta yamutse shi cikin jin tausayi yakara rungumeta yana shafa bayanta, Kwata kwata kuka yaki zuwa ma aisha tazuba mishi ido tana ta kallonshi ganin yadda ya kwakume faseelat kamar ze medata ciki yasa ta sauke hannuwa daga kumatunta tai hanyar kitchen da gudu ko seconds goma baaiba ta fito da sharbebiyar wuka ahannu tai kukan kura zata sokawa faseelat a baya, fahad yayi sauri ya rike kaifin, Aisha tafara jujjuya wukar tanaso ta kwace ta sokawa faseelat shi kuma ya rike kuma still yana rungume da faseelat daketa kuka, Dandanan jini yafara diga Kasa kan farar hijab din faseelat, ganin jininshi yana zuba amma yaki sakin wukar Aisha ta saki wukar ta dora hannuwa biyu akunne ta kwara baki ta saki kuka tai saman bene da gudun tsiya, Fahad ya Saki wukar tafadi kasa ya bude tafin hannunshi yana kallon yankan da ke jiki, Faseelat ta zare jikinta tana kallonshi cikin tausayi ta duka ta dauki kallabinta dinta ta kama hannun fahad tana nannada mishi tana kuka, shi ko kallon fuskarta kawai yake yana ganin wautar ta na zuwa gidan a yanzu, Suna haka aisha tafito tana kuka sabe da amira awuya tafita tabar gidan, duk sukabita da ido, Seda tafita faseelat ta medo kallonta gareshi tana sheshsheka tace "I'm sorry bansan haka anty take ba nazata zata saurareni ne dana sani banzo ba " Ya riko fuskarta da hannu biyu yana kallon cikin idanunta yace "aisha zata iyayin fin haka, karki sake irin gangancinnan cutie yanzu da bani nanfa? Wlh aisha har kashe ki tana iyayi saboda gabadaya ta haukace," Ya riko jikinta "jibo yadda taimiki da jiki" Faseelat takara zubo da hawaye dan ta jibgu ba karya , Ta riko hannunshi tana fadin "it's hurting ko? "ta kalleshi cikin jin tausayi, Ya rungumota jikinshi yana kwantar mata da gashin kanta yace "it's not idan nahadashi da zafin dukanki da Aisha tayi " ta kwantar da kai kan kafadarshi tana hawaye, Yana ta shafa gashin kanta tai breaking hug din tace "zan tafi gida " Ya jawo hijab dinta da take dauke da drops na jininshi yasaka mata, sannan ya kalli jikinshi daga shi se boxer ya dago ido yace "bari na dauko key na kaiki " Ya juya ya haye bene few minutes ya dawo cikin jallabiya da keys a hannu ya kamo hannunta suka fito daga cikin gidan ya bude mata motor ta shiga ya zagaya yaja sukabar gidan ,shide baba tsoho yanata kallon ikon Allah yadda yaketa ganin Aisha na ficewa da kuka yasan akwai matsala, Suna kan hanya yana tuki da hannu daya hannunshi daya kan cinyar faseelat, tunda suka fito take ta kara zubda hawaye, Ya kalleta ya meda kai kan titi yace "kiyi hakuri cutie ki dena kuka ,Aisha bata isa ta hanani aurenki ba inasonki sosai fiyeda yadda zaki harsaso, ki kwantar da hankalinki aisha zata sauko insha Allah " Faseelat zuciyarta zafi kawai take yadda Aisha ta wulakantata ga zafin yankan da taiwa fahad da takeji kamar ita akaiwa, Ta Kalli hannunshi dake kan cinyarta Tasa hannu ta rufe fuska jin kukan da ya taho mata tafarayi tana jan numfashi, Fahad ya dauke hannun daga kanta ya shafi kanshi zuwa sajenshi ya fitar da iska me zafi daga cikin bakinshi gabadaya Sun caza mishi kai yace "cutie ya kikeso nayi ne? Yanzu kina ganin zan bari kitafi gida kina kukannan? Kiyi hakuri plsss" Ta daga kai ta jawo hijab dinta tafara share hawayen dake zubomata tana sharewa wasu na zubowa, Ya girgixa kai ,har suka kawo kofar gidansu, Ta bude zata fita yace "kode nakaiki asibity ne ko akwai inda ke miki ciwo? " ta girgiza kai cikin muryar kuka tace "thank you "ta bude tafita ta shiga gida dasauri, Yakara murmuxa gashin kanshi kanshi na zafi sannan ya tada motar ya nufi gidan mommy, Faseelat dasauri ta shiga gida ummi da tundazun ta duba bataga faseelat ba ta ga wulgin faseelat dasauri tafito daga dakin abban tabi bayan faseelat da kallo kayan jikinta a cumumuye ga jini saman kan hijab din zuwa kasan hijab din, Hankalinta ya tashi tabi bayan faseelat, lokacin faseelat ta yaye hijab din tahaye can karshen gado ta hade kai da gwiwa tana kuka, Ummi ta shigo dakin tana kallon gashin kanta cumimiye tace "kee daga ina kike " Faseelat ta dago tana raba ido tafara nazarin me zatacewa ummi, ummi tace "dan ubanki ba magana nake miki ba? " Faseelat ta fara yarfa hannuwa tana kuka, cikin zafin rai ummi ta haye kan gadon ta shakarota cikin tsawa take cewa "bazaki fadamin ba ne dan ubanki daga ina kike? " Abba yafito daga daki jin kakari da fadan ummi yayi sauri ya shiga dakin ummi ganin ta shakare faseelat yayi sauri ya je ya janye faseelat din yana kallon ummi yace "haba asiya kibari mana aibata haka zaki tambaye ta ina tajeba " Ummi tace "alhaji yarinyarnan harta san takwasa taje wurin saurayi? Yaga ma tumurmusarta ta dawo tana kuka, jibi hijab dinta "ummi tajawo hijab din tana nunamasa tace "duk jinine jiki wlh faseelat ta iskance tunda har taiya bashi kanta kafin aure " Faseelat ta dago tana zare ido jin abinda ummi ke cewa, abba cikin mutuwar jiki yakebin faseelat da kallo duk ta harmutse, ummi tace "nikam nagaji alhaji dan Allah kasamu yaronnan kace ya turo tunkan ta jawo mana abun kunya" Abba bece komi ba yabar dakin ummi tazo zata kawowa faseelat bugu faseelat ta kauce tana zare ido tace "wlh ummi banyi komi ba, naje bawa anti hakuri ne, shine ta yankeshi a hannu amma wlh baai komi ba " Ummi cikin rashin yarda tace "gafara can da Allah ni zakiwa karya, ko ni makauniya ce? ke kikasani dan wlh ko aurenki yayi bazaki wata daraja ba sakarai kawai yo miki so hauka ne da zaki je kibashi kanki, kin kyautawa kanki ai " Fuuu tabar dakin faseelat ta fashe da kuka ta jawo pillow ta danne kanta dashi ta cigaba dayi, ummi nafita bataga abba ba har yabar gidan takoma dakinta ta buga tagumi zuciyarta na zafi, tundazu maganar da sukeyi da abba akan faseelat ne don yaji abinda yafaru jiya Sunata neman mafita sega sabuwa ta billo, Aisha nashiga cikin gida takara sakin kuwwa da mommy dasu ramlat sukayo waje, sadiya tai sauri ta amshi amira daga hannunta, Aisha ta rungume mommy tana kuka, Mommy tace "wato Aisha bazaki bi shawarata ba ko? Yanzu mi yakawoki da safennan?" Aisha na kuka tace "faseelat dince wai tazo bani hakuri shine nahauta da duka ina cikin dukanta shine yazo ya mareni shine na dauko wuka zan soka mata shine yarike da hannunshi duk yaji ciwo ahannun " Hjy tace "wato de bakijin magana ta kenan ko? yanzu da kin kasheta fa? Kema ba barinki zaaiba, nace kiyi hakuri kibar lura da abubuwansu kinki, inaji miki tsoron ya sake ki dan masu irin wannan haukan da saki suke karewa, kinga shikenan se ita wasila take kowa tasami yadda take so" Aisha tace "wlh bataisa ta rabani dashi ba "ta cigaba da kuka, Ramlat dake gefe tace "kinyi dede anty gwara da kika ci ubanta da kyau " Mommy ta banka mata harara tace "tashi kiban wuri " Ramlat tatashi tabar wurin dama sadiya bata zauna wurinba tunda ta amshi amira ta wuce daita ciki ta kimtsata, Mommy ta medo hankalinta kan Aisha taja ta tazaunar daita kan cushion tace "haba Aisha inafada miki abinda yakamata kiyi kina kaucewa, kiyi hakuri kibari ayi auren karkimanta fahad a tafin hannuna yake ya daukeni tamkar uwa, ba abinda waccan zata fiki awurinshi inde zakibi shawarata " Aisha takara saka kuka mommy nata ban baki amma taki denawa, Seda fahad yafara zuwa hospital akai mishi dressing sannan ya taho gidan mommy, Yana shigowa ya gansu main pallow yaude fuskar mommy ba walwala dan taji zafi da ya mari diyarta akan wata, Yazo ya zauna gefen kujera Aisha ta dago ido tana kallon hanninshi da bandage ta cigaba da kuka kanta kan cinyar mommy, fahad yace "Aisha kiyi hakuri kizo mutafi gida banso na dakekiba " Aisha batace komi ba mommy na kallonshi tace "inaganin kabarta anan ta danyi kwana biyu tadan samu natsuwa sannan se ta koma don naga duk tafita hayyacinta, kayi hakuri daita da duk abinda zatayi anan gaba, nide namata duk nasihata taki ji " Fahad gabanshi ya fadi don be tunanin zeiya 2days batare da matarshi ba wannan nema yasa yake tafiya daita duk inda zashi, Cikin rarrashi yace "Aisha kiyi hakuri mukoma gida, kinsan bazan iya kwana nikadaiba " Ta dago fuska ta watsa mishi harara ta meda kai kan cinyar mommy, Mommy ta canza maganar tace "dama inadawowa daga gidan kawunku se gata ai naso nakiraka tazo ta hargitsamin lissafi, naje nasameshi munyi magana yace kaje kuyi maganar kasameshi a office " Aisha tatashi ta haye bene dagudu jin abinda mommy tace Fahad Yace "Nagode mommy bari naje nasameshi " Ya tashi yafita yaja motar zuwa gidan kawunshi rabiu, Yana fita mommy taja tsoki, tace "dole fa intashi tsaye kar abinda na raina yazo yafi Karfina " Fahad har cikin office din alhaji rabiu ya shiga ya zauna suka gaisa alhaji rabiu yace "danbaba mommynka tazo mun da maganar kanaso ka kara aure, naji dadi sosai ka girma kazama babban mutum ai karin aure sunna ce kuma mutum nakara girma,sede bata fadamin gidansu yarinyar ba nace ta turoka muyi maganar" fahad yayi murmushi yace "Daddy sunanta faseelat gidansu a kofar durbi yake bazawara ce babanta sunanshi alhaji maaruf " Alhaji rabiu yayi dariya yace "ai zawarawannan ma sunfi hankali da dadin shaani yanzu yaushe ka ke ganin zanje na musu maganar mommynka tace bataso bikin yafi wata amma inaso naji ta bakinka " Fahad yayi dariya yasan kawunshi dama da barkwanci yace "yau nikeso inde akwai damar hakan, kuma su zasu zabi tym sede banson komi daga garesu kuma inaso ayi komi kamar auren budurwa " alhaji yayi dariyar manya yace "to maganar kudi fa? " fahad yace "zan rubuta maka chek kaje kacire yanzu de kafara zuwa tukun, anjima zan kawomaka kudin " Alhaji yace "to yayi Danbaba Allah yasa ayi damu " Fahad yace "amin se nazo anjiman ya tashi yafita " Shiko abba gidan baba babba yawuce dan suyi shawara dan bayayin komi seda shawarar shi, bayan an mashi iso ya shiga alhaji yace "lpya kake naganka somehow kamar kana cikin damuwa " Abba yace "tunda safe asiya tazo takecemin bataga faseelat ba se yanzunnan gata tadawo jikinta duk jini wai taje wurin yaron sunyi lalata inaga, ni tundazunma muna ciki muna tattaunawa da ita akan batun saboda jiya matar yaran takira ita faseelat taci mata mutunci d daddare har mungama yanke shawarar tirsasata ta rabu dashi sega wannan abun " baba babba yace "subhanallahi ashsha abu be dadi ba " abba yace "shine nayi shawarar fadama yaron ya fito amma yakace? " Baba babba yace "hakane dede ayi mishi magana yafito inda gaske yake, tunda gashi har yayi mata fyade, tunda ai tataba aure this means dakarfi ya kwata " abba yace "to Allah masani nima abun ya dauremin kai amma tunda tana sonshi zanmasa magana yafito ayi musu auren suje can su cinye kansu tunda da kafarta tabar gida ai " Baba babba yana jimami yace "Allah ya kyauta "suka cigaba da labari, sannan sukai sallama abba yawuce wurin kasuwancinshi. Kafin sha biyu zazzabi da ciwon kai me zafi ya rufe faseelat, ummi Takoma dakin da niyyar takara cin ubanta ta sameta cikin bedshit dukunkune taja tsoki tafita tana ta maganganu ita kadai ta dora bagaruwa da karamfani da dankumasu da ganyen magarya saman wuta ta dahu sosai ta tace ta cika uwar robar wanka takai toilet tazo ta yaye zanin gadon da faseelat ta rufa dashi tace "kitashi ki tube muje nagasa miki jiki in Iskanci dadi ne gobe seki kara zuwa sakarai wadda batasan ciwon kanta ba, " Faseelat dakyar jikinta yayi tsami ta mike zaune tafara jijjiga kai, zataiwa ummi magana, Ummi tace "karki cemin komi anan kitashi ki abinda nace " faseelat ta sunkuyar da kai cikin tausayin kanta ta tashi ta daura zane tana dafa bango zata fara tafiya ummi ta kamata tajata har cikin toilet ta zame mata zane cikin bacin rai tace wa faseelat ta shiga ciki, Faseelat tafara matso kwalla ganin yadda ruwan ke suraci, Ummi ta daka mata tsawa jiki na bari ta shige ta zauna ciki tanata cije lebo Tana rumtse ido saboda zafi. Bayan wani lokaci Ummi tajawo karamin towel ta rika tsomashi tana mammatsa wa faseelat jiki tanayi tana mata fada hawayen azaba yarika wankowa daga idon faseelat . Team faseelat kuje ku fadawa ummi ba abun bane tukunna 😂 all teams ana tare 💋 [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELENKU)*💃🏼 ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 5⃣0⃣ *🎶🎶ashe haka soyake shiga zuciya yake,yasamu wurin fake cireshi wuya yake 🎻🎻🎸araina kena rike ,kimance komi kirike, koina kin mallake, nakine amshi kirike🎼this page is for you lady my habibaty Nagode da alherin da kikamin Allah yakara budi, thanks once again lady* *Dedicated to lady*😘😘 Ummi nagama gasa mata taja tsoki tace "shasha kawai seki tashi ki wankan abinda kukai kizo ki amshi magani " Tafita tabar mata toilet din, faseelat ta rufe ido da hannu daya tana kuka, ranta na mugun baci idan ummi taimata mummunan zato ,bare na yau da har abba seda yaji, ta share hawayenta tafito tai wanka saboda ruwan da ummi tai mata gashi sunyi duhu dan haka tasaka soso da sabulu ta wanke jikinta ta fito ta koma daki tasamu tasaka vest ta koma ta kwanta, Wajen 2:00 ummi ta dawo da abinci da paracetamol and ibuprofen tana kallon ta tace "kitashi kisha magani seki koma ki kwantan" Faseelat ta tashi zaune tana yamutsa fuska tai spoons biyu na jelop din pasta din ta dauki maganin tasha, duk ummi na tsaye na kallonta ta koma ta kwanta, Ummi tadade tsaye tana kallonta sannan ta dauki plate din tafita, Karfe 3:00 abba ya dawo, bayan ummi takawomishi abinci yaci yake bata labarin yadda sukayi da baba babba, Ummi tace "ai gwara dakamishi maganar dan faseelat tayi nisa inajin yadda takeson yaran nan koni bataso haka " Ana haka akaiwa abba sallama ya tashi ya fita, ganin sabuwar fuska dabe taba ganiba sukai musabaha da alhaji rabiu, Sannan alhaji rabiu yace "nasan baka sanniba nine kanin mahaifin fahad yaron dake neman yar wajenka, nazo ne neman izini muzo neman aurenta " abba yace"to alhamdulillah sede banine madaurin aurenta ba, don haka zan baka number din yayana shi medaura mata auren se kuyi magana dashi" Alhaji rabiu yace "to masha Allahu badamuwa " abba yabashi number din baba babba tareda yimishi kwatancen gidanshi, Alhaji rabiu gidan baba babba yawuce sukai kicibus kofar gida dede shi kuma ze fita, bayan Sun gaisa yafadi abinda yakawoshi, baba babba yace "bamatsala zakuiya turowa amma zuwa gobe don zan danyi tafiya zuwa niger," Alhaji rabiu yace "alhamdulillah haka ma yayi insha Allah munanan zuwa goben" Baba babba yace,"Allah yakaimu lpya " Alhaji rabiu yace "da karfe nawa zamuzo?" baba babba yace "zuwa de 10 to above" Alhaji rabiu yayi godiya ya tafi, Fahad bayan ya bar wurin alhaji yawuce gida ya kimtsa yafita aiki, zuwa 3 ya dawo tunda ya shigo gidan yaji gidan ba dadi, yanata kallon falon da yanzu amira nanan na wasa, tunanin Aisha yafado mai da yanzu tazo ta tarbeshi ,ya samu kujera ya zauna ya fiddo waya ya kira Aisha tana ta ringing taki dagawa, har ta tsinke ya ja tsoki besan haka aisharshi take ba sedaga jiya zuwa yau, Ya tashi ya haye sama ya watsa ruwa yayi sallah, ya shiga kitchen ya hada ruwan tea ya dawo dashi ahannu da snack ya zauna yana ci yana latsa waya ya shiga gallery ya latso pics din faseelat yana binsu one by one yana kallo besan meyasa ba ko kallon pic dinta kadai yayi seyaji yana samun natsuwa sosai, Aje tea din yayi dukda bawani abu yaci ba rabonshi ma da abinci tunjiya amma yakasa shan tea din saboda rashin kwanciyar hankali, Yayi dialing number faseelat yanabin screen din da kallo yaji tana kashe abun yabashi mamaki jin wayarta kashe ya tashi yakoma bedroom yana aiki da system dinshi yaji yanajin bacci ya kwanta ,yana baccinshi har 4:30 sannan yatashi yana duba agogo yayi sauri ya tashi ya shiga shaf shaf yayo alwala ya dawo ya kabbara salla , aisha ko tasha kuka har tagaji, mommy de batako leko taba tunda batajin magana ta shareta, ramlat tashigo dakin tazauna gefen Aisha tace "anty maganar da mommy ke fadamiki fa gaskiya ne, yanzu an waye kishi da kissa ake baa fitowa aita haukannan nide kinmun dede da kika jibgi shegiya Amman tunda kin rage zafi seki hakura kinga har mommy tayi fushi tafita har karki ,kiyi yadda tace kurum tun kafin asamu matsala dan kinga fayanzu har marinki yayi akanta nangaba Allah abinda yafi mari ze miki, kirika daurewa de hakanan" Aisha tana kallonta tace "yanzunnan yaya har seya iya kwana da wata baniba ?" Ramlat tace "namiji nefa, cabb bare yaya da dama can beda wata kunya sosai, kinagani agabanmu se ya rungumoki ko yamiki kiss fa ,aikede ai shaani kawai " Ramlat tacigaba da dorawa Aisha darasi, tana budurwa amma ba makircin da bata iyaba don tafi aisha wayau, Har marece fahad nata trying number faseelat amma bata shiga duk se hankalinshi ya tashi ya rasa me zeyi, Itakuma faseelat jikinta ne yayi tsanani dan amai tarika yi ma daga baya, ummi duk ta rude ta dawo jinyarta, Da daddare fahad yaje gidan alhaji suka zauna alhaji yafada mishi yadda sukayi yace "yanzu de in Allah yakaimu gobe zamuje nida su alhaji yunus " Fahad yace "Nagode daddy ga kudin nama cirosu daga banki one million kudin neman auren se 200,0000 taka " Alhaji yace "to godiya nake insha Allah goben zan nemeka idan mundawo " fahad yatashi yafita cikin farin ciki, koda yakoma gida yata kiran faseelat amma akashe itako wayar har ta mutu saboda rashin caji da bata saka ba,, ya hakura ya dena kiran yanajin ba dadi dan yariga ya saba da jin muryarta, ya danyi aiki a computer shi ya kwanta da niyyar gobe zeje gidansu faseelat tunda wuri ko hankalinshi ya kwanta, yadade da kwanciya amma yakasa barci, gabadaya desire ta hanashi baccin he's missing Aisha yanata juye juye har kusan 2 nadare yatashi ya jawo laptop dinshi ya cigaba da aiki saboda ta dauke mai hankali, Wan safe da karfe 10:30 su alhaji rabiu su ukku sukaje nemawa fahad auren faseelat, baba babba ya karramasu sosai sannan suka mika mishi kudin a leda 1 million cifff, batare da alhaji yasan adadin kudinba yace "faseelat deba budurwa bace don haka base kunkara ba kanku wahala ba munbashi ita idan kun shirya nan da 1 month ma seayi biki " Alhaji rabiu fuska a sake yace "shi yaron yace bayason amata komi zeyi duk wata hidima, inde babu damuwa alhaji munason a ragoshi ya koma 3wks " Alhaji babba yace "ba matsala mu ashirye muke Allah yakaimu nanda 3wks din Amman muma iyaye zamuyi mata abunda yakamata ace munyi" Su alhaji sukayi godiya aka rufe taro da addua aka tashi bayan ansaka rana nanda 3 wks, fahad ko se 10 yatashi ya kimtsa cikin sauri ya kama hanyar gidansu faseelat yana kan hanya ne alhaji rabiu ya kirashi danhaka ya juyar da motar zuwa gidan kawunnashi, Yana zuwa yakirashi alhajin ya fito a harabar gidanshi, suna kan resting chair alhaji yace "to alhsmdulillah yanzu de faseelat ta zama taka, munje munyi magana da iyayenta sunbaka ita kuma sunsaka ranar aurenku nanda 3wks" Fahad ya rumtse ido yanajin mugun dadi na ratsa dukkan gabar jikinshi, ya bude ido ya Saki kayataccen murmushinda besan yayi ba ya kamo hannun alhaji yace "Nagode daddy I'm very proud of you ,naji dadin wannan labari sosai da sosai " Ya saki hannunshi ya fara shafar sumar kanshi da ya saba, alhaji yace "badamuwa danbaba, yanzu seku fara shiryeshirye kafin lokacin " fahad yayi zumbur ya tashi tsaye yanzu ba abunda yake son gani sama da faseelat yafada mata wannan gud news din, ya kalli alhaji yace "daddy zantafi semunyi waya thanks you so much" alhaji yayi murmushi ganin irin farin cikin da fahad ke ciki yace "welcome son " fahad ya juya ya fita daga gidan ya shiga mota ya kama hanyar zuwa gidansu faseelat cikin farin ciki. Yana zuwa ya bude mota ya fito don samun yaronda ze tura yakira mishi ita don haryau wayarta kashe take, Sega Mubarak yafito daga gidan fahad yayi sauri ya rufe motar ya karasa kofar gidan yacewa Mubarak yakira masa faseelat, Mubarak yace "yaya batajin dadi tunjiya bata lpy " Fahad ya zaro ido ya dafe kai yasan bakomi yaja ba se dukan da Aisha ta mata, ya dafa Mubarak yace "tana gidan ne? " Mubarak yace "eh dazun suka dawo daga asibity " Fahad yace "to kashiga kacewa ummi fahad zeshigo gaidata kaji? " Mubarak ya gyada kai ya juya cikin gidan, fahad ya fitarda iska daga baki ya cusa hannaye cikin aljihun wandon, Mubarak yashiga ummi na cikn aikinta na yau da kullum Mubarak yafada mata abinda fahad yace ,ummi tace "to jira karka fita bari na saka hijab na kimtsa waccan tukunna, aibawani gaidani dayazoyi faseelat de yazo gani yazo duba barnar da yayi " Ta juya ta shiga daki ta sako hijab dinta ta shiga dakin faseelat tana barci ko hijab da suka dawo daga hospital bata cireba ta kwanta, ummi tafita tacewa Mubarak "jekace ya shigo " Mubarak yafita har lokacin fahad na tsaye yace mishi ya shigo, fahad ya taka zuwa cikin gidan , Da sallama ya shiga ummi tafito ta amsa ta masa iso zuwa dakinta, tana kara kallon kyawunshi ya shiga ya zauna akasa ya tankwashe kafa daya dayar kuma ya tsaidata cikin sanyin murya yace "ina wuni"tareda sunkuyar da kai, Ummi tace"lpya lau ya iyali? " Yace "alhamdulilah ya me jiki? " ummi tace "dasauki " Yace "Allah yakara sawwakewa, ayi hakuri ummi haukansu ne na mata bana kusa lokacin da abun yafaru " Ummi na kallon hannunshi dake nannade da bandage tace "ai bakomi Allah ya kyauta gaba " Cikin jin nauyi yace "zaniya ganin faseelat din? " Ummi tace "eh bismillah "tatashi ta fita, ya tashi yabi bayanta, Ummi ta shiga dakin faseelat ta dan bubbuga gefen gadon faseelat ta bude idanunta da sukai ja ta kalli ummi, ummi tace "ga fahad nan ze shigo ku gaisa " Ummi na rufe baki fahad ya shigo dakin faseelat tafara kallonshi daga Kasa zuwa sama tana akwancen yana sanye da white shirt da golden trouser, shima kallonta yake tunda ya shigo room din fuskarta kadai yake iya kallo duk tayi ja saboda kuka da yar ramar datayi daga jiya zuwa yau, Ummi na gefe, fahad ya tsaya daga nesa yana kallon faseelat baruwanshi da ummi da takafa ta tsare yace "cutie ya jiki? " Tadan Saki murmushi kawai yace "I'm sorry " ta lumshe ido tabude alamun OK, ganin ga ummi tsaye yace "ina wayarki I have call you several times " murya dishe tace "banida chargy " yace "alright Allah yabaki lpya " yacewa ummi "Allah yabata lpy " Ummi tace "amin " Ya juya yafita,yana fita ummi tace "Ashe de faseelat bakida hankali wani lokaci idan kikai abu se inga kamar kece yar farin, inba rashin wayau ba ki kwasa ki tafi gidan ta dankina sakarai? To Allah yatemakeki dan wlh inda nice ko fuskarki bazata ganu ba " Faseelat lumshe ido kawai tayi, kashi biyar na ciwonta ya tafi taga habibinta da kuma gaskiyar da ummi ta gano, fahad nashiga mota ya dauko power ban ya ba Mubarak yakaiwa faseelat tareda bashi 2000, Mubarak ya amsa ya shiga cikin gidan, Yashiga dakin faseelat ummi nata surutu ya mikawa faseelat power ban din, Ta mike zaune dasauri kamar ba Marar lpy ba ta dauko wayarta ta jona chargy, ummi tace "hmmmm Allah ya kyauta "tatashi tabar dakin saboda takaici, Faseelat takoma ta kwanta bayan ta saka chargyn danba warkewa simul tayi ba, Fahad bebar kofar gidanba ya dauki wayarshi yakira daya daga cikin yaran dake aiki a plaza dinshi yace mishi yana bukatar engine good quality kuma ai masa full tank, da 2 cartoons of peak milk ,2 cartoons of maltina kwalin holandia ya fadawa yaron address din gidnsu faseelat, sannan ya tada mota yana tuki Ahankali yana ta tunanin faseelat ya kama hanyar gidan mommy. [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 5⃣1⃣ Daisarsa yasamesu Main pallow zaune kan aisha akan cinyar mommy tundazu anata kwatanta mata ba laifi yanzu ta fara amsar shawarar su, Ya zauna kujera kusa da tasu, yana gaida mommy, Aisha ta dago tadan kalleshi ta meda kai tana shakar kamshin shi me tafiyar da tunani, Mommy ta amsa fuska a sake tace "congratulation munyi waya da alhaji yace sunje nema maka auren yarinyar kuma anbaka ita " Fahad yayi murmushi yadan sosa kunne, yana kallon aisha dake kwance Mommy tace "Allah ya kaimu lokacin 3wks kamar gobe ne ai " Yayi shiru, jin abinda mommy ke cewa ya razana aisha jitayi kamar tatashi tabar wurin ta samu inda zata rage kwallarta amma ta dake tanata meda kwallar dake shirin zubomata, Mommy ta tada Aisha daga kan cinyarta ta shiga ciki ganin mayen kallon da fahad kewa aisha, Tana hayewa ,yayi sauri ya dawo kusa daita,ya medata kan cinyarshi, kanta sunkuye yana leken fuskarta yace "my aisha baki missing dina ba ? " Tai shiru batace uffan ba se hawayen da take makalewa da suka gangaro, ya tallabo fuskarta da hannu yana kallon idonta yace "Aisha I'm really sorry for what I did to you yesterday kiyi hakuri mu koma gida last night Im sleepless, I was thinking of you all the night ,nayi missing dinki sosai ki tausaya min please " Yasa ka harshe yana lashe mata hawayen dake zubowa, ta kalli hannunshi dake da bandage ta rikoshi tana kallo cikin jin tausayin shi tace "I'm sorry for this " Ya kureta da ido bece komi ba tai sauri ta rungumeshi tana hawaye tace "I love you yaya " Yasaka hannu ya zagaye ta yace "I love you too dear " Sunkai like 2mnt yayi breaking hug din yana kallonta yace "let's go to our home now, plsss bazan iya kara bacci batare dake ba " Tasa hannu ta share hawayenta tana jan hanci tace "OK let me take my veil " Yaji wani dadi azuciyarshi yace "thanks you honey " Ta balla mai harara da murmushi a fuskarta ta tashi ta shiga ciki, Ya furzar da iska daga baki ya jingina a cushion yanajin kamar yau is the best day of his life " Aisha tashiga wurin mommy tazauna tace "mommy we're going " Mommy ta kalleta "ko kefa ki ta kara bawa kanki hakuri kinji, ki kauda kai akan duk abinda zaki gani it's a matter of little time " Aisha ta dagawa mommy kai, Mommy tace "to Allah yakiyaye kubar min amira nan, driver ze rika kaita school inkin gama dawowa dede zansa sadiya takawo ta " Aisha ta tashi ta dauko siririn gyalenta tai rolling akanta tana sanye da pencil wando da half gownt ta juya tafita, Tana zuwa ya mike tsaye ya tallabo bayan ta da hannu suka fito, ya buda mata mota tashiga yazagaya ya tada suka nufi gidansu, Yana tuki yana kallonta tayi shiru kawai batace dashi komi ba, Ya dora hannu akan cinyarta yace "ki kwantar da hankalinki my aish banaso kina yawaita tunani " ta daga ido ta kalleshi ya mata murmushi ta meda mishi, Suna shiga cikn gida ya dauketa in a bridal style ya fara hawan bene daita yanata aika mata da kallon shi me kashe jiki Aisha ta kwantar da kai a kirjinshi, Yana ajiyeta saman bed ya mike yafara zare riga zuwa jeans dake jikinshi seda ya rage saura short sannan yakoma kan bed din yafara zare mata nata kayan yana fadin "I'm missing you my zuma akoda yaushe cikin bukatarki nake kincika dadi , plss don't try to leave me for a day kinji, and kishirya yanzu I'm going to get double of what I'm having saboda se kinbiya harda najiya " Aisha tai murmushi saboda yadda takejin batako jin alamun shaawa ajikinta, Ya jawota tsaye yafara romancing dinta yana Bin kowane kusurwa ta jikinta da kisses duk yadda Aisha taso ta temaka mishi ta kasa danhaka shikadai yake abinshi, Ya medata kan bed yanata mata abubuwa masu wuyar fada sannan ya sauka kan bed din yajawota yafara his best sex a tsaye daita, After good 40 minutes sannan yayi release saboda yadda yaganta kamar marar lafiya yasa ya kyaleta ya koma ya kwanta gefenta yana meda numfashi yana kallonta, yasan she's not enjoying it saboda yadda yaji wurin with out any moisture, yasaka hannu yana zagaye hancinta zuwa lips nata idanunta a lumshe, kamar ko yaushe after sex yana cikata da good talk yace "honey I enjoyed your sweetness thanks you " Idonta a lumshe batace komi ba ya tashi ya shiga toilet few minutes ya fito yana tsane kanshi da towel ya kalleta har yanzu tana kwance yace "madam yade kokina bukatar kari? " Ta bude ido ta saki murmushi sannan ta tashi ta wuce toilet, Ya zauna ya dan shafa mai ya sauya kaya, Yana cikin saka takalma tafito daure da small towel, yabi cinyoyinta da kallo zuwa samanta he's not satisfied amma ya yaiya dole ya hakura, Ya ida saka takalmin yace "baby I'm going out sena dawo ko? " Tace "OK bye " Ya matsa ya manna mata kiss yace "take care of yourself " Ya juya yafita, Aisha tasa hannun ta akan inda yawa kisss cikin ranta tace "nangaba kadan I'm going to share all this with that useless girl " Ta dauke hannu daga gun ranta bace tafara shiryawa, Yana fita yana cikin mota going to office ya kara kiran faseelat luckily ta shiga ya Saki murmushi ya gangara gefen titi yayi parking, Faseelat na kwance taji kiranshi ta tashi tai receiving vedio call din ta koma ta kwanta, Yana kallon fuskarta cikin farin ciki yace "my bride "yana mata wani killer smile, Faseelat ta saki murmushi jin abinda yace Amma bata fahimta ba don batasan abinda ake ciki ba, Yace "u have to congratulate me ambani me kyau nanda 3wks she'll become mine " Ta tashi xaune looking very happy tace "u r joking ko? " Yana dariya yace "I'm not ,I'm telling you the fact " Cikin farin ciki faseelat ta rufe baki tana zaro ido tace mishi "im very happy for you " Ya shafi sajenshi yana kallonta yadda take jin dadi make him more happy yace "how are you feeling ? " Tace "I'm now fine "tana sakar mishi lovely look " Yafara dariya "it's now fa kike kwance baki lpya amma kina fadin kin warke " Faseelat tai dariya tace "dole na warke ai this is the best news I've heard ,I'm going to have you as a husband, inajin kamar nafi kowa saa aduniya thank you so much " Yace "stop saying that nafiki murna fa, yanzu tunda kinji sauki hankali na yakara kwanciya sosai ,zan tafi office se munyi waya anjima " Tace "I love you very badly my handsome " Yace "wait I don't want all this just kisss me " Faseelat tafara aika mishi da kisses sounds "muah muah muah!!!!" Ya dafe zuciya yana kwantar da kai kan seat yace "I'm dying " Ta kyalkyale da dariya tace "Allah yakiyaye bye " Yana binta da kallo don begaji da jin kisses dinba takashe wayar ta ta leme kan bed tanajin gabadaya ciwon jikinta yatafi, 3:30 abba yadawo gida yafada wa ummi ansaka rana nanda 3wks kuma sunkawo 1million ummi tace "Allah yakaimu lokacin, rabon shi de ce, jiya fa ashe kwasa tayi tatafi gidanshi bawa matarshi hakuri itako ta jibgi banza kajimin shirmen faseelat fa " Abba yayi murmushi hankalinshi nakara kwanciya, Suna cikin labari wani saurayi yayi sallama abul yafita yaga katon engine da kaya, saurayin ya fadamishi fahad ya turosu, ya shiga yafadawa abba aka shigo da kayan suka fito suna kallo bayan yaron yajuya, Aisha na gama kimtsawa ta jawo wayarta ta kunna data kai tsaye group din mijina aljanata ta shiga ta tura musu "slm yan uwa kutayani jimami one of the members na gidannan has snatch my husband yanzu ma an musu baiko nanda 3wks, wata yarinya dana bada akasa ta a group dinnan last year, kubani shawara plssss zuciya ta kamar zata buga nakeji " Kamar jira sukeyi sukafara comments Someone call yanshana tace "kutumar uba wlh ranar da aka kawota sena babbake shegiya kowa yahuta" samira yahya replying "cabdi amma tayi butulci shiyasa kinganninan banada kawa kuma bana shaawarta bare kawar media kuma " mom idrix reply "ai wlh sede ya zaba koni ko ita kawai " Maman nour replying "kubata good advice please, karku kara rikitata " Halima sadiya reply "gaskiya bata kyauta ba, ke innice kuran wankan acid zansa aiwa shegiya muga ta inda zaayi auren 😂" maman iman reply "kinga banice ba amma wlh kamar ana rura mun wuta a ciki, nide shawarata kiyi hakuri kita addua Allah yazaba abinda yafi alheri" Baseerah reply on maman iman post "gaskiyarki yaruwa addua ce kawai zata cigaba dayi " Lady reply "innice wlh baze kara jindadi naba, in ita tashigo seta mishi abinda ba nayi da har yakeson kara aure " F🧕🏼replying "maman amira kitura gang gidansu aci ubanta itada shegun tsoffinta " Duk abinda suke fada maman amira nagani yadda wasu ke replying yasa takara hawa sosai, Admin din gidan which he's male yace "bekamata kuna haka ba kudauka kune abun yafaru daku ai bazaku so abaku bad advice ba, maman amira a matsayina na namiji shawarar da zanbaki ki hakuri haka Allah ya tsaro kikara bawa mijinki good care karki wani daga hankalinki ki daure ki hadiye kishinki, wlh seya kara jin sonki sosai a rai kuma kikara dagewa da gyaran 🙊 Allah ya kara miki hakuri ita kuma shegiyar yanzu zanyi waje daita " Faiza shagari reply 👍🏻"dakyau admin " Serlmer reply "snatcher where are you 😂"referring to faseelat Erminatou reply on admin talk "hakane dede admin muna godiya yakamata wannan yazama izina garemu ,ke kuma maman amira Allah ya kara miki hakuri I pity you " Ummu sudes reply "bura uba akwai show wlh dan zataci uwarta idan ta shigo gidana se ta raina kanta wlh " Sayyada reply "maman amira se munzo dannar kirji " Madeena uthman reply "Allah yasa miki hakuri da dangana muna miki jaje sis " inafatan kowa reply dinshi yayi dede dashi 😂🏃🏽‍♀ se kawai maman amira taga ansa 08078967866remove faseelat 😂 akai waje da faseelat some of the members sunata Bin maman amira PC wasu suna bata hakuri wasu kuma nakara ingizata wasu na mata tallar malamansu, Next page zamuji ko Aisha zata dauki shawaransu, ko ko Inafatan ana fahimtar sakon ayi hakuri da zage zagen dake ciki haka social media suke, *mata na tafka kuskuren da ance zaamusu kishiya su haukace wasu su bazama wajen bokaye keeping there iman and Islam, wasu surika bin bad mind nasu sutada hankalinsu sudena enjoying life nasu su takura kansu su takura megidansu,while this is not good at all, natsuwa yakamata kiyi ki lura a inda kika gaza ki gyara, sannan masu bada bad advice kuyi hankali wasu kawai saboda basune ba se sukai mutum su baro, kusani duk shawarar da kuka bada me kyau ko akasin haka kunada rewards aciki se akiyaye* *akwai wani group da nataba zama wata take neman shawara mijinta na neman yar aikinta kamar ma ya santa a mace tana neman shawara ya zatayi, wlh abin mamaki most of them cewa sukai ta konasu inta kamasu red handed, kujifa yakamata munawa kai adalci plss yanzu in tasamasu wuta fa wakeda asara inba ita ba kuma lokacin tana cikin zafin rai ba abinda bazata iyaba, Allah yaganardamu* An fiddo ankon biki fa 15k me bukatar siya 😂faseelat zatai murna in kuka mata kara, Shalelenku na sonku, 💋💋💋💋 [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 5⃣2⃣ Duk wadanda Sukai mata jaje godiya takeyi musu masu mata maganar malamai tace musu zatai tunani, kafin wani lokaci tafara receiving calls na wasu daga members din abun yabata haushi takashe wayarta gabadaya ta kwanta ta rungume pillow tana kuka, Cikin farin ciki fahad yaje office duk wanda yaganshi yasan yau yana cikin murna, bayan ya danyi wasu aiyuka yana jujjuyawa akan seat dinshi yakira sabeer ringing biyu sabeer ya dauka yace "dude what's up? " Fahad na shafa sumar kanshi yace "we're engaged today nan da 3wks I will be ango " Sabeer yace "wow I'm happy for you, daka samu that beautiful girl Allah yasa alheri " Fahad yace "amin semunhadu de akwai labari " Sabeeer yace "OK see you later "yakashe kiran, fahad ya fidda iska daga baki ya cigaba da aikinshi, Wajen 5pm faseelat tafito daga dakinta looking very happy tashiga dakin ummi, ummi na waya da sister nata dije faseelat taja tatsaya, ummi na kallonta tace "yawwa eh kibada alhaji babba yazomin dasu inze dawo, ki hada komi plsss masu kyau nakeso kinsan saura 3wks bikin kuma tanada kishiya, ba matsalar kudi zanturo miki dasu, abinda nakeso kafin ranar ma yakasa ganeta " Faseelat na tsaye najinsu ummi ta kashe kiran ta kalli faseelat tace "amarya ya akayi ne?"tana murmushi Faseelat ta sunkuyar da kai tana wasa da hannunta tace "ummi cewa nai me zaa dafa maku da daddare? " Ummi tai dariya tana kallon faseelat tana jinjina kai tace "kin warke kenan? " Faseelat ta daga kai tana murmushi, Ummi tace "ai dole ki warke kinji zaki auri muradin zuciyarki ko bahaka ba? " Ta kalli faseelat tana dariya, faseelat tace "lahh ummi ni wlh aa kawai naji sauki ne " Ummi tace "isee any way daga yau bazaki kara shiga kitchen ba banmaso kina yawan fitowa tsakar gida saboda zafin rana, aikinki kawai kirika amfani da magungunan da zan baki, nayi magana da dije zata aikomin da wasu kafin lokacin zanbaki nawa kirika amfani dasu kuma kishirya nida kaina zan dilke ki kullum so biyu gobe zan shiga kasuwa zankara siyo wasu kayan, kede ki kwanciyarki kawai ga ango yakawo miki engine kita shan fanka "taida tana dariya Faseelat tabata fuska itafa bata yadda ta kwanta tsohuwarta na aiki ba ta bude baki zatai magana ummi ta dakatar daita "karkicemin komi marar wayau kawai daga zaamiki abun arziki, duk abunnan dan inkara samar miki daraja nakeyinshi , ba don komi ba, haka wancan karan kika nace seda kika rika yin aiki, to wannan karan ko kinki ko kinso baxaki yi aikinba, gidan kishiya fa zaakaiki dole ki dage itama tana can tana nata shirin don bazama zatai hakananba Sonike kiyi dumdum ki kibarki koina ya ciko daga jikinki ,kiyi hakuri kinji ni nayafe tayani aikin Allah yamiki albarka ya baki kema wadanda zasu miki fiyeda yadda kikemin " Faseelat tai tsit jin adduoin da ummi keta mata amma bahaka taso ba, har faseelat ta juya ummi tace "yawwa karki ci abincin dare nayi magana da hjy hajara anjima zata kawomiki kaza me hadi, mun mayi late tun saura 1month ake cinta amma dukdahaka de zaamiki ita, zakisha dadinki amarya so nake amiki harda dahuwar nama me nonon akuya, ciccibi,da sauransu kede ki daure da dadi ko babu kitaci " faseelat tai murmushi tace "Nagode ummi " Ta juya tabar dakin dasauri, Ummi tai murmushi ta girgixa kai ta tashi Tawuce kitchen don yin aikinta, Faseelat nakomawa daki ta bude data messages nagama shigowa taga anyi removing nata a mijina aljannata group ta shiga group din tanabin messages nasu tafara kwasar dariya tana dafe ciki ganin firarsu, tai deleting group din gabadaya ta wuce tafara bin messages nata, tagama karantawa tsaf ta fito ta shiga contact din fahad ta tura mishi "my love ya hannu hope dasauki murna ta hanani tambaya dazun" Tafita ta shiga charting dinta da maman amira tana binsu 1 by 1 tana girgiza kai, kamar basune good friends dinnanba, tana tunani tai mata text kamar haka "anty bazan gaji da baki hakuri ba, ki yafemin haka Allah yatsara ki kwantar da hankalinki plsss wlh inasonki bana da mugun nufi akanki ,ina rokon Allah ya sanyaya miki zuciyarki "tana gama rubutawa takashe data ta kwanta, Karfe 7pm abul yashigo zeyi alwala ummi tace "kai tadawa amarya inji taga haske " Yayi dariya "kai ummi abari har duhu yayi mana " Ummi tace "katada mata inji nace tirka nakeyi " abul yana dariya yatada injin din ya wuce masallaci, Da isha fahad yakira faseelat gabadaya ta cire kayan jikinta daga ita se vest ba ko dankwali gashinta har saman kafada ta dauka tana murna tace "hi" Fahad ya kureta da kallo wato vest din ta kamata sosai this make her look sexy Yanata kallonta ganin yayi shiru tace mishi "why are you looking at me like this?kamin magana " Ya sa hannu ya rumtse idonshi ya murzashi ya bude ganin nipples dinta a tsaye yakira sunanta "cutie " Tace "naam my husband " Ya nakara kallon breast din yace "plsss kidena receiving calls dina inkina sanye da vest, saboda I'm loosing my control duk lokacin da naganki ahaka ,kirika yafa gyale kar wata rana inyi something bad " Ta Kalli breast din ta dago tace "okay I'm sorry bari na saka hijab dina murna ce tasakani dauka ahaka " Yace "no no ba hijab nace kirika sakawa ba, banaso ne inrika ganin twins dinnan suna min Tayi saying plss suck us we need you " Ta bata fuska tana mishi wani kallo, ya fara dariya ya hade hannu biyu yace "I'm sorry amma abinda suke fadane kallesu da kanki kiga " Batare data kalla dinba ta mike tsaye ta jawo hijab dinta tasaka ta na hade fuska saboda ba tasan bad talk din da yakemata saboda yana sata wani hali , Ta kalleshi tace "banason haka fa " Yace "naji, wannan hijab dinda kikasa ta banza ce nanda 3wks kome ze zama nawa inyi yadda naso" ta kalleshi kasakasa ta sauya magana tace "ya hannunka? " Yayi dariya jin ta waske ya dago mata hannun tana kallo tace "sorry " Yayi shiru yana kallonta, Suka cigaba da fira zuwa 15mnt sukai sallama, tana kashewa ta kwanta ta rungume pillows tanajin kamar ta jawo ranar bikin takoma gobe, shima zaune yayi a garden din ya rumtse ido yana jin kamar ya jawo days din baya, Bayan 10 mnt ummi takawo wa faseelat daHuwar kazar ta zauna tafara ci mugun daci keda kwai amma ta daure tana ci tana ya mutsa fuska, Bangaren khalil ko tundaga ranar jamila tafara ganin sauyi awurinshi se yadena yi mata girki da wasu abubuwa da yakemata Seta fara dafawa da kanta, bayaci sede yaje gidan hjya yaci hakan nawa hjya dadi kuwa, Jamila tafara rama saboda abinda yakemata take bawa makwabciyarta da suke zuwa islamiya tare labari, Matar tace "gaskiya kinada bukatar gyara baki iya abinci ba jamila, kinga dama dole yarika zuwa yanaci wani wuri, gabadaya ma yakamata ki gyara rayuwarki ace miji shi ze hadawa kanshi break fast kafin yafita ai akwai matsala, kuma kidena maganar mahaifiyarshi uwa uwace fa jamila be kamata kina maganarta bama, inde kinshirya zan rika koyamiki girkin ke kuma ki dage dasauran " Jamila tai mata godiya da yake tanada zuciya dandanan tafara koyon girki inta tashi kuma abinda yafiso wake duk girkin da zatai setayi dabarar sakashi da siyasa da kissa tasamu yadawo yana cin abincinta, batun bacci ko tuni ta ajiye shi tana tashi tanai musu girki, amma ta tsani hjy duk ranar jumaa yana kaita gidanta,seta kirkiro yin rashin lpy aranar, da khalil ya ganeta seya dena mata maganar zuwan yasa mata ido, dukda hjya bata damu da zuwan jamila ba dan ba abinda yake kara mata se haushi amma seda ta tambayi khalil meke hanata zuwa yace batajin dadi ne tundaga lokacin yasa masu ido su duka saboda hjy mafa ba sauyawa tai ba, Bayan sati fahad ya tura kawunshi ya kaiwa abba makullin gida ya masu albishir da umara da fahad ya biya musu, abba yaji dadi sosai amma yaki amsar key din yace yafi son zama anan gidanshi ,yayi godiya da umarar da zasu bayan biki, Koda alhaji yafadawa fahad yanda sukai ya shirya yaje da kanshi gidan bayan abba yafito Sun gaisa yace "abba kayi hakuri ka amshi key din nan nariga na mallaka maka shi, kuma gidannan zansa agyara shi kafin bikin, atemaka a amsa " Abba yayi murmushi ya ansa yayi godiya, ya riga yagano fahad mutum ne me kyauta sosai, Faseelat kau gyara taketa sha ciki da waje fatar ta tanata kara kyau kullum da hijab suke fira da fahad ko yazo ma da hijab take fita wani lokaci ya kan tambayeta miye sirrin tanata haske da kiba sede tai dariya tace sirrine, Mommy awurin alhaji takejin labarin gida da umara da fahad yabiyawa su ummi, yau ya shigo gaidata ta amsa tana mishi wani kallo fuska ahade tace "wai kai haka akeyi ne ? kaita kashin kudi kamar wannan ne aurenka na fari, bazaka ko nemi shawara ba sede naji labari awaje" fahad ya dukar dakai cikin sanyin murya yace "kiyi hakuri mommy daban fadamiki ba, kuma bawani kashin kudine ba nai musu " Mommy tana hararanshi tace "duk ga gidaje nan plat kabasu mana amma seka basu me ginin sama " Ya dago yana kallonta yace "mommy gani nayi duk abinda zanmusu ban biyasuba akan alherin da sukamin " Mommy tace "eh naji sunmaka alheri kam sunbaka jawarar diyarsu " Ya dukar da kai yace "kiyi hakuri mommy " Yana mamakinta ya manta when last ta mishi magana gatsai kamar haka, kuma ita bata ko ganin hidimar da yake musu gabadaya shine abincin gidan suturarsu kudin kashewarsu, kudin makarantar su ramlat dukkansu sunayin prvt school ne university ,duk abinda sukeso shine amma mommy bata gani, Ta dan saki rai kadan tace "shikenan , ni haryanzu banji kana maganar lefe ba yaake ciki ga biki yakusa ? " Ya dago kai yace "nayi order daga dubai next 2days zamu tafi can da Aisha zamuyi 8 day's acan innaje zanga yadda kayan suke " Mommy ta jijjiga kai jin lefen zawara ne har seda akabar kasa tace "toyayi Allah yakaimu " yace "amin mommy nace nawa zasu isheki hidimane ?" Ta danyi nazari tace "5million ta isa " Yace "alright ya fiddo cek daga aljihun wando ya rubuta 5milion ya bata " Mommy ta amsa tace "I'm grateful " Yamike tsaye yace "inbasu isa ba amin magana " Mommy ta daga Kai kurum ta rasa wadanne irin kudi ya tara haka dukda ba cikin kudin gadonsu bane don andade da bawa kowa nashi tun kafin nadiya mebi mishi tayi aure, tuntana Bin diddikin sanin dukiyar da daddy yabar mishi har tagaji tabari, saboda ta kasa iyakancesu kuma ba yadda zaai ta mishi maganar, Ya fita yanata tunanin maganar da sukayi da mommy yanzu, ya shiga mota ya nufi gida, Yana cikn tafiya faseelat takirashi sukaita fira dan bata da aiki yanzu daga chart se waya dashi, Kafin yaje gida duk ya manta damuwarshi saboda mood da ya shiga don faseelat yanzu har magana ta sauya intana fira dashi duk abin janhankali koya mata ummi takeyi, Yana shiga gida ya samu Aisha kitchen tana masu girki fried rice takeyi tana cikin soyawa yaje ya rungumeta ta baya ya mata kiss awuya yace "honey I need you here " Tai murmushi tace "let me finish my cooking, kuma ma inaso nai wanka tukun " Yace "no please bazan iya jira ba kuma nafison ki ahakan after we're done se muje muyi wankan " Tace "OK bari nayi sauri nagama " Yasa hannu yakara speed din gas din tai murmushi ta cigaba da abinda take yana rungume daita ta baya harta gama ta juye a warmer, Be jira komi ba yaja zip din rigarta zuwa kasa, ya zare bra dinta yafara aika mata da kisses, Aisha is not responding rabonta da taji dadin sex tun last week kafin tasan da maganar auren shi, yanzu duk da tana ta dirkan kayan niima amma a banxa saboda rashin kwanciyar hankali ,shiko dukda yaga canjinta amma yanaso ahakan sede ya rage jimawar nan doing different styles sede ayi daya abari dukda baya samun cikakkar gamsuwa ,saboda bata ko mi shikadai yake abunshi ba kamar yadda tasaba mishi ba kuma he didn't ask her the reason don yariga ya gano dalilin, so bedamu da rashin respond nata ba ya cigaba da romancing nata daga nan ya dauketa ya dora a lokar kitchen ya ware legs dinta yana socking nata hannunshi daya nakan breast dinta yana squeezing,seda ya jima yana wasa daita sannan ya zare wandon shi ya fiddo dick yafara aiki, bayan yayi release ya jawota tsaye ya rungume yana fadamata sweet words a kunne murmushi kawai take mishi ya dauketa kamar jaririya yana kallon kananun breast dinta dake tsaye yanajin kamar yakara one more round ya fita daita a toilet sunata wasan ruwa suna cuccuda juna har suka gama suka fito , Ba jimawa amira ta dawo daga school yana zaune yana aiki da laptop dinshi amira taje ta rungumeshi tana fadin "daddy katafi dani wurin anty faseelat plss " Ya riko cheek dinta yana danja yace "alright se anjima kije ki cire uniform naki " Ta tashi ta haye bene tanajin dadi, ya dago fuska ya Kalli aisha tai mishi murmushi ya meda mata tabi bayan amira dan ta shiryata, Yabita da kallo, yanajin sonta da tausayinta, gabadaya takoma very silent ,batacewa komi ya dauki amira su tafi wurin faseelat susha fira su dawo, Aisha taiwa amira wanka suka fito dining suna cin abinci, ko abincin kirki bata cika ci ba fahad ya jawota akan cinya yana bata abaki, tuni akafara gyaran gidansu faseelat suka koma bangaren abba akagama gyara nasu suka dawo nan aka gyara sashensu abba shima gabadaya an baza tyles agidan anbi ansa wallpaper, Itakam faseelat hankalinta kwance sometimes in Aisha tafado mata arai setaji kamar ta kirata sekuma ta fasa, donko message data tura mata aishar tagani amma batai reply back ba, Gabadaya fahad yagama arrangements tafiyarsu da suntafi zaamasu gyaran gidansu a sauya musu wallpapers da furnitures ya yi order kayan gidan kaff daga dubai kuma har sunzo se suntafi asa musu, yadda ya tsara gidan dakinshi ze koma na Aisha don yafi fadi da kyau 2 bedroom ne da toilet, dakin Aisha kuma ze koma na faseelat shima 2 bedroom ne da toilet duk yasiyi kayan dakunan,shi kuma akwai 2 rooms daya kusa dana Aisha daya kusa da nashi, na kusa da dakinshin babban daki da toilet yazama nashi dakin, na bangaren aisha ya zama na baki dukda akwai wani spare daki downstair ,se dakin amira kusa da na faseelat a yanzu, washegari acan niger ya omer ya dauko hanya zuwa Nigeria batare da yafadawa kowa ba don ya kammala service dinshi yanaso yayi surprising nasu, Fahad is busy in his office se bayan laasar yazo wurin faseelat yimata bankwana don gobe zasu daga dubai, Faseelat tafito yau ko cikin motar basu shiga ba saboda sauri yake jirgin 6am zasu bi, Ya bude marfin mota yana tsaye rikeda murfin ita kuma tana gaba kadan, yana kallonta yace "gobe zamu tafi I'm very busy shiyasa se yanzu kikaganni," Faseelat tabata fuska tace "yanzu tafiya zakai kabarni ni ban yarda ba "tana tunzuro baki, Yayi murmushi yace "kwana takwas kawai nefa, nima dauriya kawai zan, amma ai zamurikq contacting juna to miye na damuwa " Tace"eh dukda haka ai bazan rika ganinka ba bare na shaki good perfumes naka" Yace "sorry keda har zaki gaji da ganina nangaba ma " Ta harareshi tace "bazan gajiba " Yayi dariya "alright mekikeso tsarabarki?" Tai murmushi tace "bakome abinda nafiso ka kulamin da kanka kawai, " Cikin zolaya yace "karkidamu ai Aisha is taking good care of me " Faseelat ta tunzuro baki tana mai wani kallo tace "I see " Ya fara dariya yana kallonta tace "ina amira bakazomin daita munyi bankwana ba " Yace "karkidamu amira ta kice kuma tana gidan mommy ma acan zamu barta" Yana cikin magana mashin yawuce su yayi parking kofar gidansu faseelat, Faseelat ta juya tabi mashin din da kallo ganin kamar ya omer dinta, Me mashin ya ajiyeshi ya juya omer ya daga facing cap dake kanshi yana kallon su faseelat dake nesa kadan dashi, Cikin farin ciki faseelat tasa hannuwa biyu ta rufe bakinta ganin ya omer ne ta ruga da gudu kafin taisa ya ware hannu tafada kirjinshi ya zagayeta yana murmushi, Tunda faseelat tabi mashin din da kallo ran fahad ya baci, ganin ta gudu ta rungume shi yasa jijiyoyin kanshi suka firfito waje zuciyarshi na zafi ganin faseelat rungume ajikin omer, Faseelat ta janye jikinta tana kallon fuskar ya omer tace "yaya sannu dazuwa shine baka fadamana u r coming back today ba " Yasa hannu ya lakuce mata hanci yace "I wanted to surprise all of you " Tai dariya taja trolley dinshi tace "mushiga ciki yaya kahuta " Yabi bayanta yana murmushi, fahad ya cika yayi fam ya fito daga wajen motar yatura marfin da karfi ya cusa hannuwa biyu aljihu rai bace, Itako faseelat suna shiga tafara kwalawa ummi kira saying "ummi ummi ya omer ya dawo " ummi tafito daga daki dasauri tana murna, Omer dake kallon sauyin gidan ya meda kallonshi gun ummi dasauri yaje ya rungumeta su duka suna murna, Ganin haka faseelat tajuya tafita wurin fahad tanata wasar baki, Tana isa wurin tasameshi yajuya yaba kofar gidan baya dan daya kalli wurin yake tariyo fadawar da faseelat tai a kirjin omer, Tana murmushi tace "sorry nabarka ya o....... "bata kara saba ya juyo ya wanka mata mari idanunshi jawur, Jikake tasss Faseelat ta dafe kuncinta ta bude baki da hanci idanu jawur tana kallonshi, Fuska tamke fahad ya nunata da hannu ya hade yatsu suna bada sauti yace "are you mad? Bakida hankali zakije ki hugging dinshi Agabana" Yana hadiye sauran fushinshi kamar omer din zera, 🤣 Faseelat ta juya da gudu tana kuka ta shige gida, Sorry faseelat 😂yau anmiki first one [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 5⃣3⃣ Tana guduwa cikin jin haushi ya kaiwa mota naushi tare da harbi ya rike kugu ya tallabo keya da hannu yana jan tsoki, ya bude motar yana kallon kofar gidansu ya shiga yaja yabar unguwar, Itako faseelat da gudu ta shige daki ummi tabita da kallo, tafada kan bed tana kuka me sauti, Ummi tai tsaye tana mamakin ta tabi bayanta zuwa dakin, Tana shiga ta sameta kwance tana kuka ummi hannu akan gemu tace "faseelat lpya de kika shigo kina kuka? " Faseelat ta tashi zaune tana share hawayenta da bayan hannu cikin muryar kuka tace "wai tafiya zayayi dubai "hiding the fact Ummi ta bude baki tana kallonta tace "oh ni, faseelat don zeyi tafiya kike risgar irin wannan kuka haka to Allah yakyauta miki, ande kusa a mika ki can kima cinye shi saboda so "ta juya tabar dakin faseelat ta koma ta kwanta tana cigaba da share hawaye, Tunda yakama hanya yakejin be kyauta ba marinta da yayi, amma dukda haka yana ganin laifinta ko yayanta ne kanme zataje tai hugging nashi shiba namiji bane? Yaja tsoki yana shan round ya jawo waya yana kiranta, Faseelat naganin kiran taki picking gabadaya brain dinta ta cushe wai fahad ne ya mareta with out doing any offense , Har ta tsinke begajiba ya kara kira yana magana da kanshi "pick pick! pick it please "har ta tsinke baa dauka ba, ya sake kira cos he's regretting, Kiran nafara shiga faseelat tai rejecting kiran cikin jin haushin ya dameta, He felt very sad, for the first time da faseelat tai rejecting calls dinshi, kanshi yamishi nauyi ya gangara gefen titi yayi parking ya dora kai kan sitiyari few seconds ya dago still idanu jawur yanajin ciwo be taba jin haka ba idan ya mari aisha besan meyasa ba , Ya dauki waya ya mata text kamar haka "I'm sorry cutie plss forgive me, and pick my call I want to apologize for my misbehaving "ya tura mata Faseelat naganin message din tai deleting dinshi gabadaya, Fahad ya sake kira batai picking ba yaja tsoki ya ajiye wayar ya nufi gida , faseelat na nan kwance har akayi Maghreb sannan ta tashi tai salla, Omer besan ma abinda yake faruwa ba saboda lokacin da ta shigo gidan ya na toilet yana watsa ruwa, Fahad yana isa gida ya bude mota jiki sanyaye ya shiga ciki, tsit gidan da alamu Aisha tafita yaja tsoki ya haye sama, Yadan kwanta idanunshi na kallon pop na dakin hannunshi daya nakan heart dinshi tana ta harbawa fat! Fat!!!, yanata tunanin faseelat, jin anyi kiran salla ya tashi yayi salla, yafara yi musu parking, se ishai yagama har lokacin Aisha bata dawoba shi kuma gabadaya hankalinshi nagun faseelat dukda baya zuwa gunta da dare, be tsaya shawara da zuciyarshi ba ya fita da sauri ya kama hanyar gidansu yanajin inbe ganta ba koyaje ma baze iya aikin komi ba, Omer ya fito zashi masjid yaga fahad tsaye kofar gidan, cikin jin haushin omer fahad yabashi hannu suka gaisa yace "Dan Allah kamin magana da faseelat inata kiran wayarta bata dauka " Omer na mishi kallon up and down yace "ba damuwa " Ya juya cikin gidan yafadawa ummi dake tsakar gida tana alwala cewa faseelat tayi bako ya juya yafita, Ummi ta shiga dakin faseelat tace "tsuntsuwar soyayya ga tsuntsun can yazo kitashi kije kiji ko lpy" faseelat tace "To" ta mike zaune ,ummi ta juya ta shiga daki ta kabbara salla, Jin ummi ta shige daki faseelat ta koma tai kwanciyarta , Fahad yayi ta tsayuwa yanata kiranta bata dauka yaja tsoki sama da ashirin har omer ya dawo daga masjid yana tsaye, Omer ya shiga cikin gidan ya shiga dakin faseelat tana kwanciyarta har yanzu cikin bacin rai yace "ke ba kiranki ake ba? Tundazu almost 20mnt baki fita ba, kitashi ki je malama " Ta tashi tana share hawaye taja hijab tafita , Ya omer yabi bayanta ya tsaya cikin zauren gidan da ba haske can waje ko da haske daga inda yake yana hango su faseelat din, Faseelat nafita ta juyawa fahad baya hannuwanta akan kirji ta harde su, be masan da zuwan ta ba don yabawa kofar gidan baya kuma he's busy thinking of her, kamshin jikinta ne ya sanardashi zuwanta ya juya yana Bin bayan ta da kallo, Yace "I'm sorry cutie kishinki ne yasa har na mareki I'm regretting " Bata juyo ba ya koma gabanta yace "nace kiyi hakuri hakan baze kara faruwa ba" Faseelat ta dafe kunci tana tuna zafin marin tafara kuka, Ya dafe kai yanajin kamar ya rungumota yace "kiyi hakuri cutie ni kaina I'm feeling the pain " Faseelat cikin kuka tace "yo kishi hauka ne da zaka daga hannu ka mareni don kawai nayi welcoming danuwana " fahad ranshi bace tuno irin wawar rungumar da omer yamata yace "don kina hauka seki je ki hugging dinshi ba namiji bane shi " Faseelat ta bishi da kallon takaici ta juya zata shige gida, Ya bita yasha gabanta yace "okay kiyi hakuri, amma kema kigane kinada laifi, saboda it really hurt me ganinki a kirjin wani " Ta zagaye shi zata wuce don takaici ya cikata, Ya riko hannunta yace "haba cutie gobe ne fa tafiya ta ko so kike wani abu ya sameni ne kiyi hakuri laifina ne to " Tafashe da kuka, ya janyota jikinshi batare da yasan lokacin da yayi hakan ba yasa hannu ya tallabe ta cikin muryar rarrashi yace "stop crying please,inajin kukanki har cikin raina, kimin hakuri kinji my cutie kar natafi da fushinki bazan iya komi ba innaje can, kece farin ciki na, ki yafemini " Ya omer dake zaure jiyayi kamar ya je ya janyeta yanajin haushi over Sukau basu san dashiba ma Jin ta rage volume na kukanta ya dago face dinta da 2 hands nashi yace "kinyafemin ko cutie na? " Ta daga kai batare da ta kalleshi ba, yace "thank you so much ,I'm happy " yana sharemata hawaye yace "smile mana ko hankalina ze dawo jikina " ta harareshi tadan yi murmushi, cikin jindadi yace "ko kefa, kinga yanzu zantafi hankalina kwance da kau duk kin hargitsa ni, I'm going to miss you " Cikin dasashshiyar murya tace "me too " Yace "sure? " Ta daga kai yace "karki damu zamu rika waya as usual, yanxu I want to go back home, and I want something from you " Tace "what? " Ya langabe kai "good bye kiss from you " Ta danyi dariya ta dora hannu abaki yace "please "yana kara langabewa tace "nooo I can't, zan de yi maka addua, Allah ya tsareku ya kaiku lpy ya medoku lpy " Yayi dariya "wayo zakimin ko? Ni yau I'm not happy with ur prayers, tunda bazaki min kiss ba let me have a good bye hug" yamatso ze rungumeta taja baya tana dariya,, Shima yayi dariya yace "bazaki bari ba ko zaki shigo hannu ne " Ya duba wayar shi kusan 9 :30 maybe sunyi 40mnt a tsaye, Ya meda kallonshi gunta yace "cutie I'm going se munyi waya kenan " Tace "OK please take good care of yourself for me ,going to miss you hubby " Yayi murmushi yace "I will insha Allah, kema ki kula min da kanki " Tace "okay, agaidamin anty " Ya daga kai ta na mishi waving ta wuce gida, Shi kuma cikin jindadi ya ja mota yabar kofar gidan, Acikin zaure faseelat tai kicibus da omer cikin tsoro tafara inda inda, Ya matsa yabata hanya yace "go inside "ta wuce dasauri yajuya yabi bayanta, Tana zuwa ta zauna gefen bed gabanta na faduwa tana fatan omer be ji firarsu ba, ko 2mnt baaiba omer ya shigo dakin fuska hade shima ya zauna gefen bed din batare da ya kalleta ba yace "wannan shine zabinki a matsayin mijinki jagoranki uban yayanki? " Tai shiru batace komi ba yacigaba da cewa "mutumin da besan darajar kiba da ze iya daukar hannu ya mareki with out reason shine ze zama mijinki? " tai shiru kanta kasa yace "kiyi tunani fa sister idan ya'iya marinki awaje inkina cikin gidanshi fa se duka kenan " Ta girgiza kai yace "nasan duk problems nashi da zuwana nakara ganin wani, anya bakinaso kiyi ganganci da rayuwar kiba yakamata ki sauya tunani " Murya slowly tace "yaya duk wani problems da kaji insha Allah ze gyara, kuma marin da yamin it was a mistake, na tabbata baa cikin hankalinshi yayi hakanba " Ta nisa tace "inason shi sosai yaya banajin zan iya rabuwa dashi duk runtsi " Tunda tafara magana omer yaketa kallonta tana kai aya yace "shikenan tunda kince haka amma karki kuka da kowa in aka kara samun matsala kamar yadda kika ki bin shawarata a can baya " Ta girgiza kai tace "insha Allah ba abinda ze faru kamin adduan hakan " Ya mike tsaye ze fita ta riko hannunshi tanaso tai kuka tace "yaya kayi hakuri plsss naga kamar ranka ya baci " Ya janye hannunshi yasaka a aljihu ya sauke ajiyar heart yace "karki damu raina be wani baci ba, nadeji zafin marin da yamiki sosai " Ta langabe kai "yaya plss don't tell ummi about it " Yayi murmushi yace "bama haka dake seda safe "yajuya yafita, Tai shiru tana nazarin maganar omer,kafin ta tashi tafita danyin salla, Fahad na komawa gida lokacin aisha ta dawo, amma bata dade da dawowa ba tana fitowa wanka ya shigo room din yana binta da desire looking ya kwanta kan bed yanajin dadi feeling very comfy, Aisha ta kalleshi ta zauna kan seat din mirror ta jawo mai tafara shafawa tace "mommy tace meyasa bakaje mata bankwana ba ?" Ya na kallonta yace "I'm busy ne akwai wasu aiyuka da naje na kammala " tai karamin murmushi tana shafa powder tace "a office kenan ? " yace "noo " Ta juya tana kallonshi tana murmushi tace "a wurin amarya ko? " Ya zaro ido ya tashi zaune yana kallonta tai mishi farr da ido tace "yeah kobahaka bane " Ya tashi yaje yayi hugging dinta ta baya ya na kallon ta ta cikin mirror yace"yaakai kika sani? " tai yake tunda ya shigo dakin taji kamshin different perfumes wanda ba nashi kadai ba, yanzu da ya sunkuyo takara jin kamshin sosai that means sunhada jiki da faseelat, Tace "yaya hanci na ya dade da hardace kamshinka ko karamin canji akasamu zangane " Ya mike tsaye dasauri yafara sosa keya ta juyo tana kallonshi tai dariya tace "karkaji komi she's your wife to be, maybe tai maka hugging din bankwana ne " Yafara dariya ta mike tsaye da niyyar wuce shi yayi sauri ya dauketa ya dora saman bed yana mata cakulkuli sunata dariya daganan wasan ya sauya, *6am* jirginsu ya daga zuwa dubai. Bayan Sun sauka beko tsaya hutawa ba yayi wanka yafita meeting da zasuyi da AIRAS company, Aisha ko kwantawa tayi don huce gajiya, Bayan 2 days aka kawo lefen da yayi wasu Aisha iri daya Kowace 3 set that make 12, set daya me 6 se 2 set nada 3,3 color dinsu purple da pink da brown, ya kashi kudi sosai he spend more than 10 millions akan lefen ba kaya masu arha ne acikin akwatunan ba, Lokacin da Aisha taga lefen she's not happy at all sede tayi pretending tana murna tai hugging dinshi tana godiya, yayi murmushi yace "don't take them as kayan fadar kishiya, nayi miki sune kawai kyautar ki na nan se munkoma gida, saboda naji dadi ganin kin kwantar da hankalinki " Aisha tai murmushi given him kiss tace "thank you " bayan yafita tana kuka ta kira mommy suna vedio call Aisha cikin tashin hankali ta nuna mata lefen, Mommy ta tabe baki tace "lalle fahad kudi sunmishi yawa ke kuma me kike wa kuka tunda gashi kema ya miki naki " Aisha na kuka tace "mommy nide nagaji wlh kullum innaduba wayar yaya bakomai ciki se pictures din faseelat ba iyaka da messages nata birjik, mommy badanni ba fa yayi wadannan kayan saboda ita ne, bakiga ba yanata doki invitations ma anan aka buga yanata rabawa bussines friends nashi " mommy taja tsoki "waya aike ki duba mishi waya ai bin diddikin ki yaja miki gobe ma seki kara dubawa, kina jina ki cigaba da daurewa kinji diyata na lokaci ne ki dena damun kanki kibari ta shigo gidan mugani yadda zaman nasu yake " Aisha tace" to mommy " mommy ta cigaba da kwantar mata da hankali suna gama waya ta tashi tsaye tafara zagayar daki ,abin ya daga mata hankali, Bayan kwana 4 a Nigeria, inkaga faseelat bazaka iya ganeta ba takara kyawu se kyalli take itakanta intana kallon kanta a madubi batason daukewa ga wani daddadan kamshi da ya kama jikinta batun HQ kam baa magana dan a matse take akagare,niima available ajikinta, Fahad sukayi magana da faseelat sabeer da wasu friends nashi biyu zasu hadu da kawayenta suyi maganar yadda event ze kasance, Faseelat tace "ai munyi magana da su dinner kadai zamuyi se setting da zamuyi agida ni banason events dinnan suyi yawa " Fahad yace "yeah cutie shiyasa kike burgeni yadda kikace haka zaai " faseelat tace "ama fasa dinner din ma " Yace "noo akwai friends nawa dazasu zo from different countries zanso suyi attending koda event daya ne " Faseelat tace "okay Allah ya kaimu I'm very eager "ta rufe fuska tana dariya, yasaki beautiful smile yace "ai dagawa zaayi se nanda 2 more month" Ba kunya tace "da nashiga uku " ya kyalkyale da dariya hardasu tafi seda ya tsagaita yace "inasonki cutie the way da kike dokin kasancewa dani yana kara ruramin wutar sonki, kinsanme nafiki kaguwa don yadda kikara kyawunnan make me go crazy " faseelat ta rufe fuska tana dan budewa tana kallonshi, Yace "but plss karki fita in wancan mayen zezo su hadu da yanmata kurum ke ki boye min kanki " Tai dariya "abokin kan? " Yace "noo ni ban yadda da kowa akanki ba " Faseelat ta jinjina kai tuno marin da tasha, Sukai sallama wansafe su zainab da wsu friends nata suka hadu da friends nashi, kudin setting kawai 200,000 suka amsa saboda angwayen suka dauki nauyin komai na dinner din, Washegari su fahad suka sauka Nigeria kusan 5pm, lokacin kuma saura kwana ukku aure saboda jumaa zaayi shi, In a hasty yayi wanka ya saka kaya ze tafi air port su dauki kaya akai gidan mommy daganan yawuce wurin gimbiyarshi, zuwa gobe da safe zaakai su gidan baba babba saukinma akwai dinkakku irinsu Sari da gownt da zata saka da wasu materials da laces, Aisha tana falo zaune taga yafito yana taka step dasauri, ta tashi tsaye tana jin kishi tai murmushi tace "harka fito nima zanje gidan mommy yanzuu ko muje kaaje ni" Ya Kalli agogon hannunshi yace "I'm sorry sauri nake yi ki hau motarki kitafi nima airport zanje daga can zanwuce gidan, "ya zaro cek daga aljihunshi na 15 million yace" gashi ki Yi shirye shiryenki " Ta amsa tana dan murna ganin 15 million tace "thank you dear " Tai masa kiss awuya yace "I love you "kawai ya fita dasauri ta bishi da kallon takaici tunda suka dawo taga gidan yakoma sabo ta shiga dakinta taga bakomai nata he then take her 2 his room yace daga yanzu shine nata, abun haushin komi iri daya, tunda tafito ta dawo falo ta kime jiki ba kwari, Cikin dakiya tanajin kamar ta sawa gidan wuta ta hau step dasauri going to take her motor key ta bar gidan zuwa gidan mommy. [7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 5⃣4⃣ *dedicated to lady*😘😘😘 Cikin over speed take tuki tanayi tana share hawaye ,gabadaya gani takeyi faseelat tafi ta awurin fahad yadda taga yana dokin bikinta beyi a nasuba ,har taisa gidansu tana ta goge hawaye da hannunta, tana shiga cikin harabar gidan ta bude mota tafita dasauri, tana shiga amira ta taso da gudu tai hugging dinta, tana fadin "oyoyo mommy I missed you "Aisha bata amira take ba ta janyeta ta haye step da gudu, Ta bude dakin mommy tashiga, tasamu sunbaje ankon su suna dubawa, tana shiga tafada kan mommy saying "mommy zuciya ta zata buga mommy " Mommy ta rungumeta tace "zuciyarki bazata buga ba, waini Aisha se yaushe zaki fahimceni ne? " Ta daga kai ta kalli su ramlat duk Sun zubamusu ido tace "kubamu wuri kuntasamu gaba kamar TV da Allah kufita " Su sadiya suka kwashi kayan su suka fita ramlat nata zumbura baki gaba Mommy ta dawo da kallonta gun Aisha tace "se yaushe zaki gane manufata duk fa tashin hankalinki baze hana aurennan ba gwara ki nutsu ki kwantar da hankalinki yafi miki ki tsira da girmanki ,kinata wani hauka su kulsum shiri suke sosai har ta samar miki wadda zata gyaraki kafin ya dawo gunki, ga anko ta muku har da na nadiya, matar da zata miki gyaran tace kwararra ce, cewa ma tai in yadawo wurinki zeji kinfi amaryar ma, amma in kin kwantar da hankalinki kenan" Aisha tace "mommy ya zanyi ne inata trying amma gajiya nake " Mommy tace "seki ta hauka to shikuma ya cigaba da jibgarki a banza " Mommy tabata rai dan har tagaji da kwatantawa Aisha, Aisha ta fiddo check din da yabata ta mikawa mommy, ta juya tana kallon gown gown dake zube kan cushion, mommy ta duba tana jindadi tace "kingani ko? Fahad na sonki sosai 15 million fa yabaki ni dake uwarshi biyar ma yabani, yanzu da kinata tashin hankali da me ze baki inba duka ba? Ki kara kwantar da hankali kici arziki yarinya " aisha ta bata fuska tace "ni mijina nakeso ba kudi ba " Mommy tace "sekiyi ai ana gwada miki hanya kina kaucewa, yanzu 1 million kawai zan baki Sun isheki abinda zakiyi sauran zan saving nasu a account " Fahad yayi sallama while drivernshi na shigowa da akwatina, Amira taje wurin shi tana goge hawaye ya yi sama daita ya janye hannunta yace "waya taba minke? Baki murna da zuwan daddy ba ? " Tana kara murza ido tace "mommy is crying " ya fiddo ido waje yace "tana ina? " ta nuna mishi sama, ya ajiye amira ya haura saman, Da sallama ya tura kofar, memakon ya samu tana kuka se yasameta tsaye tana gwada gown dinta, Ya shiga ya zauna cikin ladabi ya gaida mommy ,ta amsa fuska asake , Yana kallon Aisha yace "mommy lefene nakawo ki gani kisamana albarka " Aisha ta daga ido tana kallonshi , mommy tace "to Allah yasa alheri bari muje mugani kusanma anyi late din kaishi "15 million whipped all her sadness Yace "eh gobe su alhaji zasu kaishi dayake de akwai dinkakku sosai " Tace "Allah ya kaimu mu je muga ni "ta tashi tafita ya Kalli Aisha ya sakarmata murmushi ta meda mishi yabar dakin, Ya samesu a falon itada su ramlat sunata dubawa suna ta fadin "wow wow! "da alamu kayan Sun masu kyau sosai, Wayarshi tai ring yana dubawa yaga cutie dasauri ya fita yana daukar wayar, Faseelat tace "my handsome se yaushe zakazo ne?Allah zanfara kuka " cikin shagwaba, ya bude murfin mota ya shiga ciki sannan yace "I'm on my way to you " tace "okay se kaxo " Takashe kiran, Cikin minti da bewuce 15 ba yaisa gidansu, Yana kira bata tsaya dauka ba ta ja hijab ta saka tafita dasauri, tun acikin glass yake kallonta, se yaga kamar an sauya mai ita wannan faseelat din da yake gani tafi ta da haduwa da kome, Be dawo tunaninshi ba ta bude mota ta shiga ta juya tana kallonshi, kamshi me dadi tuni ya cika motar, ya rumtse ido ya bude yana kara bude hanci don kamshin ya mishi dadi over, Sunata kallon juna yaja dogon numfashi ya sauke yace "cutie wannan kamshin fa daga ina " Tai murmushi "daga gareka mana " ya duko ze kai hanci kan hijab dinta ta matsa tana karewa da hannu tana dariya tace "a, aa plsss bayanzuba, kabari nan da 3 days har abinda yafi shakar kamshi duk sekayi " ya tsaya ya fasa kai hancin yace "kuma fa hakane, kin rudani ne, kamar ba keba kinkara kyau da, da da " Tai dariya "dame da kafada mana " Yayi dariya yace "kema kinsansu kar nafada nayi lefi " Tace "hmmm ,nayi missing naka sosai kamar kayi shekara nakeji " Yace "sorry amarya, ya shirye shirye? " Taja numfashi tace "anatayi gobe bazaka samu gani naba saboda I'm busy jibi ma I will be very busy gaskiya inaga daga yau se kuma in an kai maka ni "ta rufe fuska da tafin hannaye, Ya tsura mata idanu yana kallonta yace "amma wasa kike ko? Don bazan iya ba ina gari ace nayi 2 day's bansaki aido ba it will be difficult " Ta sauke hannu tace "I'm serious gobe zanje saloon da henna nida friends dina nasan very late zan dawo, jibi muna event jumaa kuma kaima ai u r busy too" Ya sauke numfashi yace "bazan iya bafa yadda kikayi kyau banajin ko 1day zan iya tsallakewa batare da naganki ba, batare da na ji kamshinki ba" Tace "ya zamuyi nima dole ne tasaka, ina anty da amira? " Yace "duk Sun kagara ayi bikinnan " tai dariya tace "lalala,lah amira de ke son haka anty ko ai bataki afasa ba " Ya girgizakai yace "Aisha ta sauya sosai trust me yanzu tanason aurennan " Faseelat tace "Allah yasa " Yace "amin yakamata na tafi Maghreb tayi se goben kenan " Ya mika mata 200k yace "manage it" Ta amsa tace "thank you lovely " Ta bude motar tafita yabita da kallo kafin ta rufe ta leka tana murmushi tace "se munhadu a dinner " Ta juya tashige gida, Yabita da kallo kugunta ma yakara girma maybe shima gyaran yasha lol Yayi murmushi ya juya yabar unguwar gidan alhaji yaje sukai magana yakira alhaji babba yafada mishi zasu kawo lefe gobe, shi kuma alhajin ya fada mishi zaazo yiwa faseelat jere goben bayan sun gama wayan alhaji yafadawa fahad yadda sukayi da alhaji kan jere, yace badamuwa tunda akwai space se su kara mata kayan, Da safe aka kai lefe mutane sukafara tururuwar zuwa ganinshi, Yan jere kau basuma samu Aisha ba don tatafi wurin wadda zata gyarata tun safe, Sun sha kauyanci sosai agidan set din kujerunta suka samata a dayan bedroom nata da beda su, suka sa mata katuwar plasma dinta, gadonta ko bawuri sede suka koma dashi ganin na fahad yafi kyau, Shima fahad is busy sunata shirye shiryen yadda dinner zata kasance da daurin aure, don manyan mutane zasu halarta , faseelat amarya tun 10 sukafita itada friends dinta, 50k tabiya me mata saloon, akai mata da kunshi se 3 akagama sannan akafara yiwa friends nasu, dukda he's busy so biyu yana kiranta yana fadin ayi me kyau, Se after Maghreb suka dawo ta gaji sosai kanta ma Ke ciwo saboda zama da hayaniya, Fahad ya kirata tana lumshe ido ta dauka kanta a bude yana bin gashin kanta da kallo yace "cutie ya gajiya, naga kingaji kuma ni gani nan zuwa naga kunshin da saloon din in ga ko yayi kyau " Ta lumshe ido tace "kayi hakuri kaina ke ciwo bazan iya fitowa ba inajin kamar ze rabe biyu ko bude ido banasonyi " yace "sorry "cikinn nuna tausayi yace "ki daure kiyi salla kisha magani ki kwanta " Tace "nasha magani ai " Yace "sallar fa? " Tana ya mutsa fuska tace "I'm off " Gabanshi ya bada dummm ya dafe heart yace "Dan Allah kice wasa kike " ta kalleshi tace "dagaske nake " Yace "oh my God please help me out" tai dariya ganin dagaske ya rikice gashi tana son yabarta ta kalleshi tace "gobe ne fa zan gama miye na damuwa " Ya sauke ajiyar heart kusan so biyu yace "har nadawo dede ai akwai matsala cutie idan kika shigo haka, bari na barki ki kwanta ki huta se gobe Allah yabaki lpy" tace "amin thank you for your love " takashe kiran ta lumshe ido sede bacci sam yaki zuwar mata yau a Karon farko tafara tunanin ya zataji idan suna sex, mutane na cewa na farko da zafi itade gani takeyi labari ne yadda takejinta haka gani takeyi dadi kawai zataji, Da wannan tunanin bacci ya dauketa, Washe gari tun 9 sukabar gida suka tafi gidan wata sistern abbansu can zasuyi setting aka kira masu decorating suka fara gyara wurin, 10 baki sukafara cika gida na nesa dana kusa yan Niger karfe 2:30 suka iso, yan matan suka nufi gidan setting din lokacin an gama decorating wurin anata shigowa da kayan ciye ciye, se kaikawo akeyi agidan,suka ci abinci sukafara shiri, Seda akai laasar bayan faseelat ta yi salla ifti ta zauna ta tsara mata kwalliya takoma kamar aljana saboda kyau, ta saka purple da milk lace riga da sket, har mamaki tayi yadda fahad yasan size din ta har dana shouse da brezia, head dinta milk ta yafa dankwalin kayan ta saka shoes dinta milk me makeup din tace "wow amarya kinfito bari na daukeki pics " Faseelat ta gyara tanayin different styles with smile on her face, nan fa suka fara daukar ta pics, suna kuma yi tare, Nan da nan gida ya cika faseelat faraa taki barin fuskarta duk inda ta gifta sekaga kyallin hakoran, Zuwa biyar bayan yan ciye ciye DJ yadora wuta, Faseelat cire mayafin tayi ta dage rawa bakin rai, friends nata da yanuwa suma sunata takawa, Suko su mommy suna can suma suna nasu shirin Aisha ma cikin 2days din nan takara yin fresh saboda gyara, Fahad da friends nashi suka kama hotel guda duk bakin da sukayi daga abroad anan suka saukesu kuma anan cikin hole din hotel din zaai dinner. Se 6:40 taro ya tashi saboda sallar Maghreb, se lokacin faseelat ta Tuna da wayarta, ta dauko milk pose dinta ta fiddo wayar wajen kira biyar na fahad, Hannu na rawa tai calling back yana dauka Kafin yace wani abu tace "kayi hakuri my handsome ina cikin taro banji ringing wayar ba ma se yanzu na Daukota" yace "OK kina ina zanzo naganki, bazan iya hakura har gobe ba " Tai shiru seda ta nemo abun fada tace "kayi hakuri plss har goben yanzunnan zaafara waazi kuma se 10 zaa gama " Cikin takaici yace "yanzu shikenan bazan gankiba? " Tace "kayi hakuri gobe fa warhaka nazama taka, ta harabada miye na damuwa da yau kadai ?" Fahad yaja numfashi yace "Amman kisani a takure nake wlh " Tace "kadaure plss yau kadai de " Yace "naji shikenan se anjima ko? " Tace "noo se gobe de don baki bazasu bari nai waya ba " Yace "to yayi "ya kashe kiran ,bataji dadi ba amma ba yadda zatai ta koma cikin dangi aka cigaba da hidima, se 1:00am su faseelat suka kwanta don hira kawai suke anayi ana shewa, Da safe ranar daurin aure tun asuba su faseelat suka tashi, gabadaya tunda tatashi seta rikajin kamar ansaka mata kankara a heart dinta saboda dadin da takeji cikin kwanciyar hankali suke ta hidimarsu, Aisha ko jiya batai bacci ba da tunani ta kwana cewa gobe iwar haka fahad na tare da wata baita ba ko barawon bacci be dauketa ba da safe dangin ta suka cika gidan su nadiya yan abuja su anty kulsum yan balai su ramlat su mommy hanan sister din mommy da yayan yayarsu mommy wajen su 5 sunata hidima itako tayi sukuku ba damar tai kuka su taso mata suce batai gadonsu ba, tana kuka akan kishiya, don haka tai gum, karfe 1:30 faseelat tai wanka tana ta faraa, baaba ta shigo dakin taga sunata shiri ta kalli rahma tana dariya tace "rahma wannan karon banji kina batun sandar famfo ba " Rahma ta kalli faseelat tace "baaba ainaga tazama yar hannu nagama akagare take kamar ta kai kanta can "yan dakin suka kwashe da dariya, Rahma tace "to wannan karon shawara zan baki, kinaji ki dage kirika wage kafa sosai ba wata kunya kuma kina gyara can din don kifi tunkiyarki armashi "suka sa dariya faseelat ta harareta tana ganin rashin kunyarta, Se biyu me mata makeup tazo tayi salla akaimata kwalliyar tasaka wani tsadadden Sari red color, Tana jujjuyawa tace "seni matar fahad " sukayo mata ca wai ta cika zumudi tun baa daura ba, ango fahad yasha white shadda taji aiki yanata jindadi suka nufi masallacin da zaa daura auren, After salla karfe 2:40 aka daura auren fahad dawood da faseelat maaruf akan sadaki dubu 100, tunda fahad yaji andaura yakara fadada fararshi mutane sukafara bashi hannu suna mishi Allah yasa alheri, shiko tunaninshi duk ya koma kan faseelat soyake yakirata duk yau basu gaisa ba, bayan an daura akafara reception, Samarin gidan ne sukafara shigowa wannan ya tabbatarwa da faseelat andora, da gudu tana murna tayakice mayafin sarin tai hanyar toilet, Zainab tace "Dan Allah amarya kibi sannu karki bata makeup din kinsan yanzu zamu tafi wurin waazi " Faseelat ta juya ta kalleta tace "ke alwala zanyi ma bakidaya se asauya wata " Zainab ta bude baki zatai magana faseelat ta shige toilet tayo alwala tazo ta kabbara salla tana godiya ga Allah da ya nuna mata wannan rana, Bayan tagama aka zauna sauya mata makeup ana cikin mata makeup din fahad ya kira jin ringing din jiki na bari tace "anty fadila mikomin waya ta dasauri " Fadila ta mika mata tana sauri ta dauka takara a kunne tanajin sanyi nabin gabban jikinta, 🎶🎼🎶🎼🎸🎻yau ranar kuce munyi murna ta aure fahad dawood ango faseelat amarya 👯🏽💃🏼💃🏼💃🏼👯🏽👯🏽👯🏽 Ina mawakan gidannan ku fito ku wake Amarya da ango,🤣 afara shirin cashewa a wajen dinner 🥰 [8/5, 6:08 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 5⃣5⃣ Cikin farin ciki fahad yace "my wife! "yayi shiru, Ta lumshe ido ta bude tanajin mugun dadin sunan tace "naam my husband" Ya rumtse ido yanajin nice yace "ina cikin farin ciki na zama mijinki " Tai murmushi tace "me too " Sukai shiru kowa yanata dokin dare bayan seconds yace "so, what I will have from you? " Tai murmushi tace "everything dear " Ze magana sabeer yazo wurinshi yace "mr zumudi kayi hakuri mu sallami mutane tukun taka ce yanzu kome is now yours ,muje ga mutane can na ta nemanka suna so su tafi " Fahad ya harari sabeer yakara kanga wayar akunne yace "sorry cutie se munhadu a dinner " Tace "OK take care " Ya kashe kiran yanata wa sabeer surutu suka koma cikin mutane, Faseelat tana gama wayar ta dora ta a setin heart dinta ta sauke numfashi ido a rufe, Me makeup da kowa kallonta suke tayi, Fatouma takasa hakuri tace "waini faseelat yaushe kika koma haka? " Faseelat ta bude ido shaf ta manta dasu ta rufe baki tana dariya tace "na manta da kuna wurin ai " Fatouma ta kalli agogo tace "nanda 3hrs zamu kaiki mu huta da rashin kunyarki" Faseelat tana dariya tace "can't wait to that time " Suka fashe da dariya akagama mata makeup suka tafi gida halartar waazi, suna shiga cikin gidan faseelat na washe baki take gaida mutane ummi tafito daga dakin faseelat din ta ganta tana ta faraa tai mata wani irin kallo, faseelat ta matsa tana dariya tai hugging ummi , Ummi tace "Allah ya shiryeki faseelat " faseelat tai dariya tana boye fuskarta, Ummi ta janye ta, su faseelat suka wuce kowace ta samu kujera ta zauna, Wannan karon waazin ya tafi ne akan hakuri da shawarwari ga amarya yadda zata samu zuciyar mijinta, Har aka gama faseelat batai kuka ba don wani wurinma se kayi dariya yadda malamar take bayyana kome a fili yadda ake tarairayar oga, Da laasar aka gama waazi sukayi salla zasu koma gidan baba babba Dan 6 zaa dauki amarya, Faseelat a tsakiyar dattijai anai mata huduba me shiga jiki batasan lokacin da tafara kuka ba, Bayan angama suka tafi daita gidan , Seda akaiwa ruwan da zatai wanka, hadin turare me kyau sannan ta shiga tayi wanka tafito aka mata wani makeup din again tasaka green din atamfa wadda da kaganta kasan ankashe kudi, ta mata kyau sosai mayafinta black, Ganin akwai time friends suka fara nasu hudubar telling her yadda zata zauna da tunkiyarta, 5:30 tana gaban baba babba shi ba waazi yayi bama sede akirashi fada, yana fadamata tayi hakuri da yadda ta samu mijinta da yanayin zaman gidan beso ta kuma dawowa zawarcinnan, tai ta kuka daga nan yamata addua lokacin motocin kai Amarya sunzo, Fuskarta a lullube dije tasata mota suka tafi gidanta, motoci birjik harda wadanda basu sami mutane ba, lokacin da suka shiga gidan yanmatannan inba guda ba ba abinda sukeyi, Suna shiga main falo na gidan suka kara muryoyinsu, su anty kulsum na zaune se wani kallon banza suke masu har aka shiga ciki, Aisha tunda taji kugin motoci ta tashi ta shige toilet ta rage idonta ta fito ta haye gado tana jin mugun bakin ciki, Faseelat na zaune kan bed so daya ta daga kai takalli room din takoma cikin mayafi, Ba a tarbi yan kai amarya da komi ba dukda de daga hotel akai musu order abinci amma anty kulsum tace bazasu ci shiba, Bayan anyi Maghreb akasake wa amarya kwalliya ta zuwa dinner, kwalliyar da tafi duk gayun da tai haduwa ,ta saka white gownt dinta da black head se net shima white wanda ta rufe kai dashi, Sunata daukarta pics karfe 7:15 akazo daukarsu friends nata suka fito daita akasata a motor da fahad ango ke ciki , Saura suka shishshiga suka nufi City Hall, Tunda ta shiga fahad ya rasa natsuwarshi kamshin turarenta ba normal kamshi bane ,ya matsa ya yaye net din fuskarta ta kalleshi ta sakar mai lovely look, Kusan rudewa yayi ganin yadda takoma, yana ta kallonta yace "u look gorgeously cutie" Batace komi ba ya jawota jikinshi asking her "kinci abinci kuwa? " Ta girgiza kai ya harareta yace "why? " Tai masa rada saying "my stomach is full of happiness " Yayi dariya "really? " Tai nodding kai ya dauko holandia, kamar yasani be sha ba, Yana kallonta yace "oya open your mouth and drink some of it " Ta girgiza kai tace "nakoshi fa plss kabarni " Yace "noo I Insist kisha koda kadan ne" Ya bude murfin ya dora mata a baki ta dansha kadan yace "ko kefa " Sabeer dake driving yana kallonsu ta cikin glass yace "da akwai mutum fa karkumanta " Da faseelat da fahad sukai dariya, suna makale har aka isa hannunsu sarke da na juna suka shiga hall din ana ta masu tafi , Suka hau high table shi kuma yana sanye da yadi black anmasa kwalliyar golden, hular shi ma black and golden color, Suna zama akafara daukarsu pics, batare da wani bata lokaci ba MC yafara gabatar da abinda yakawo su, Kowa na zaune akan seat dinshi maaikata birjik sunata serving nasu, abun burgewar ga fararen fata nan cikin coat dinsu sunyi attending event din, Acan gida anty kulsum ta matsawa Aisha akan tazo su tafi dinner din taki cikin jin haushi tacewa sauran "kutashi mutafi tunda haryanzu bata waye ba aikije ki nunawa duniya kina murna " Suka tafi cikin motar anty kulsum din, sadiya dabata jeba dukda de batada wani shekaru tace "anty gwara da bakije ba ai kazantar da baka ganiba tsafta ce " Lokacin da suka isa su fahad na yanka cake, ya dauko cake din yana binta da mayen kallo yasakamata abaki, Ta dan gutsuri kadan ta debo ta mika mashi abaki ya bude ya amshe yasa hannu daya ya rike hannun nata yana lashewa yana kallon idonta, Cikin burgewa da smiling a faces din mutane suke masu tafi, Anty kulsum ta kumsa ta juya ta kalli nadiya tace "kina ganin abun haushin da nike gani? " Nadiya taja tsoki tace "ina gani mana anty " Kulsum tace "ji nake kamar in matso shegiya inta jibga " Nadia tana dariya tace "temakamana anty kar yaya ya maki rashin M " Suka samu seat suka zauna suna kara baza ido suna lura da abinda ke faruwa a cikin Hall din, Bayan wani lokaci aka kira Amarya da ango kan stage don su cashe su nuna farin cikinsu, Wata love tone aka sa masu me sanyaya zuciya , Faseelat tai tsaye taki rawa, fahad ya matsa ya ruko bayanta suna dan jujjuyawa yana ta kallonta, aka dau tafi, se kara matseta yake , kamar ze medata ciki, kunya duk ta dabaibaye faseelat sanin tarin mutanen dake wurin kuma video recording ake, su anty kulsum itada kannenshi kamar suyi hauka , Suka koma suka zauna akafara kiran mutane suna takawa akan stage ko da aka kira su anty kulsum har sunbar wurin haushi be barsu Sun tsaya ba, ganin yadda yaketa nan nan da amaryarshi kamar ze medata ciki, Karfe 10pm aka gama dinner din sunyi kusan more than 3hrs, bayan ansaka faseelat a moto kowa ya shiga tashi suka nufi gidan amarya, Ahankali fahad ya ke yawo da hannunshi saman hannun faseelat yana dan wasa da yan hannunta , Faseelat tai shiru tanajin feeling na taso mata, Asannu ya bude fuskarta ya kai baki kan nata yafara kissing dinta, Faseelat da takejin feeling tuni tafara meda mishi martani abu yayi kamari jin tana medo mishi ya tallabo kanta gabadaya suka cigaba da kissing juna, cikin motar bakajin komi se sautin kisses dinsu, Sabeer dake driving hankalinshi na can yana tunanin fatouma don ta mishi kusan suna yanayi da faseelat sede faseelat tafita diri me kyau batare da yasan abinda ke faruwa ba sede yaji sautin kisses ta madubi ya kallesu ya dafe kai dukda de shi ba irinsu bane seda joystick dinshi ta harba , akagare yake su isa yasamu ya tafi wurin radiyar shi shima, Fahad Sun manta a ina suke har suka zo gidan sabeer yayi parking ya fita daga motar yayi jingina jikin motar, Yanmatan amarya sukayo wurin motar domin shiga da amarya ciki, Sabeer ya tsaida su yace "kujira sugama testing tukunna " Sukai dariya zainab tai knocking motar, nocking dinta ya dawo dasu duniyar mu faseelat ta fara mayafinta tana dedeta kanta, Fahad kau jikin seat yakoma ya jingina yanajin wani iri, Akunya ce faseelat ta bude motar tafita, Friends suka shiga ciki daita, Sabeer ya koma cikin motar yajuya yana kallon fahad da yayi likimo yace "inafatan de bawani abu kasawa yarinyarnan a cikin drinks din dazu ba? " Ganin yadda take bashi cooperation, Cikin sanyin murya yace "angayama ni mugu ne kamar ka bansa mata komi ba amma ka tunamin zansa mata a drink da zan kaimata anjima,saboda I want to enjoy her all the night" Sabeer yayi dariya yace "kar kai haka naga itama a hannu take maybe kasamu irinka " Fahad yace "ka kuma kawo shawara, " Sabeer yace "karka sassauta tunda yar hannu ce,muje na ajiye ka natafi wurin matata ta dumamani" tuno fa she's sauran wani yasa yaja dogon tsaki, Sabeer yace "what? " Fahad yayi banza dashi sabeer yace "fitarmin a mota malam " fahad yayi dariya yace "da Allah yi hakuri niba zanma iya driving ba yanzu, mukoma hotel din akwai bakina da zan sallama gobe zasu bi flight din safe daganan mu wuce na dan siyo musu abun ci kamedoni se kawuce gida " Sabeer yace "Allah kaci saar yau ranar murna ce da ba inda zanje gida zanyi tafiya ta " Fahad yace "sorry please mutafi " Sabeer yaja motar suka tafi, Friends na faseelat suka dan gyaramata dakinta yanata kamshi, suka kara mata nasiha da hakuri da tunatar daita dagewa da yin ibada, addua don samun kwanciyar hankali, Karfe 11saura aka medasu gida bayan Sun mata bankwana, Koda aka medasu gidan su yan balai duk suntafi gida, Aisha kuma tana dakinta, bayan tafiyarsu gidan yayi tsit kamar ba mutane acikinsa, Seda fahad yayi bankwana da bakinshi wadanda zasu koma gida sannan suka wuce yahuza suya, Kaji biyu ya siyi leda daban daban, sannan suka biya wani supermarket suka siyi drinks dukda de akwaishi agidannasu, suna zuwa kofar gida fahad yace "Nagode abokina Allah yabarmu tare hakika ka cancanci yabo don kayi iyakar yinka a bikinnan banda abinda zance maka sede ince Allah ya barka da radiyar ka " Sabeer yayi murmushi yace "karkaji komi abokina kafi haka aguna, kuma bagashi ba nima nasamu irin taka " Fahad yace "wacece?" Sabeer yace "wata yarinya ce inajin sunada tight relation da faseelat don suna ma kama " Fahad yace "I didn't see her saboda yau gani kawai kuke amma hankalina sam baya jikina " sabeer yace "ai ni ne zanbada wannan labarin nima ai sauran kiris na zauce kamar ka, yanzu de seda safe agaida amarya " Sukai musabaha fahad ya bude motar ya fita ya shige gida sabeer kuma ya tafi gidanshi. Tunda yashiga gidan yaji shi shiru, saman benen ya haye direct dakin aisha ya nufa ya bude ya shiga da sallama bakinsa, Aisha dake kwance looking pale ta tashi zaune tana kirkiro murmushi, Yana murmushi ya zauna gefen bed ya kalli amira dake bacci yace "uwargida ya gajiya?" Aisha tace "bawata gajiya, kune da gajiya ai " Fahad yace "meyasa baki kai amira dakinta ba? " Tace "yau so nike takwana anan ta debe min kewarka " Fahad yamata kallon tausayi yace "I'm sorry my heartbeat ,kwana ukku ne kacal fa " Ta bata fuska zatai kuka jin yace kacal, Ya jawota jikinshi yace "it's okay, nima dolene tasaka amma zanyi missing naki " Tai shiru ya jawo leda daya ya mika mata dayar kuma na gefen gado, Aisha ta yamutsa fuska, ya tashi tsaye yace "zanshiga wurin amarya " Cikin bin shawarar antin ta tace "muje na raka ka nabawa amarya amanarka " hannunshi cikin nata suka fito suka shiga dakin faseelat atare, Wani kamshi me rikita kwakwalwa ne duk ya ziyarcesu. Faseelat Na zaune jikin bed har lokacin, Fahad ya zauna kan bed din yana kallon faseelat dake rufe da mayafi, Aisha na tsaye tace "amarya ga mijina nan nakawo miki shi amana kikula mindashi sosai, sannan na miki farin cikin samun gwarzon namiji, domin mijina ya hada komi da mace ke bukata, inafatan zamu hadakai domin cigaba da kyautata mishi da samar da kwanciyar hankali da natsuwa agareshi " faseelat tai shiru don taji haushin shigowarshi tare da aishar, fahad yayi shiru yana kallon Aisha yanajin tausayinta da sonta nakara ninkuwa acikin heart dinshi, Aisha ta kalleshi tace "asuba tagari ango da amarya " Ta juya zata bar dakin , Fahad yakira sunanta "Aishahh! " Ta juyo tana yake ya tashi yaje yamata kiss a gefen kumci yana kallonta yace "thank you for everything " Tai murmushi ta juya ta fita, sannan yajuyo wurin faseelat ya fara zare babbar rigarshi sannan yaje ya zauna gefenta, Kanshi aduke dede nata yace in a whisper "the day has come cutie kindade kina fadamin how much you love me, yau ne zaki nunamin tsantsar son da kikemin" Faseelat ta daga mayafi ta sakar mai murmushi, Yaja dogon numfashi ganin yadda take sheki yace "yakamata mutashi muyo alwala mugodewa Allah sannan muzo mu raya wannan dare me tarin tarihi a garemu" Faseelat ta yaye mayafin jikinta, tana kallon fahad , Fahad ya kuramata ido tana sanye cikin riga da sket black and red less Sun matukar yi mata kyau, yanata kallonta especially her breast da sukafi rikita shi tana ta sakarmishi murmushi ya mike tsaye dasauri yashiga toilet, Faseelat ta ziro da kafafunta kasa waiting for him to come out itama ta shiga, Few minutes yafito yayi alwala, Ta tashi ta shiga toilet tana tafiya me janhankali, yabi kugunta da kallo yadda suke acike gwanin ban shaawa, few minutes tafito ta yafa gyalenta yajasu salla, Bayan Sun sallame ya dora hannu akanta yayi addua, yana kai aya faseelat tafara zubo adduoi yana kallonta cikin burgewa yake cewa amin, har tagama suka shafa, Yanata kallonta suka hada ido suka sakarwa juna murmushi, Ya tashi da niyyar dauko ledar kaza beganiba, Seya tuna yabaro ta a dakin Aisha, Yaje yayiwa faseelat kiss a kai yace "my bride wait for me please "ya juya yafita Faseelat ta tabe baki yadda yakeyi kamar ba kullim tare suke da aisharba, Tunda ya doshi dakinta yakejin kukanta don duk abinda tayi dauriya ce kurum, tana dawowa tafara kuka tana yi tana murzar fuska, fahad ya bude dakin ya shiga zuciyarshi duk ba dadi, Aisha tai sauri tafara goge fuska, Yaje ya rungumota jikinshi yace"haba Aisha banason zubar da hawayennan plss, kiyi hakuri ki danne kishinki ki kwanta ki baccin ki banaso rashin lpy ta kama ki," Tai shiru tana sauke ajiyar heart ya dago fuskar ta yace "I love you Aisha with all my heart u r my life and everything, kidena zubar min da hawayenki eyim " Tai tsit tanata kallonshi, yace "yanzu kitashi ki alwala ki kwanta kinji? " Ta daga kai ya tashi ya dauki ledar shi yana dubanta yace "good night " Ta daga kai kurum yabude kofa yafita, Aisha ta cigaba da kukanta, yanajin tausayin Aisha arai yashiga dakin faseelat, yadda yaganta ne yasa numfashinshidaukewa yasaki ledar hannunshi kasa , Wata arniyar White rigar bacci ce jikinta net gata shara shara ana ganin komi gashi ta cire kome jikinta rigar kadai ce jikinta, Yayi sakataf yana kallonta yadda yake kallon breast dinta azahiri, Faseelat ta sakar mai murmushi tana mai desire looking don tagama tsumuwa over saboda magungunan da akadirka mata ayau ,tafara takawa taisa wurin shi tashige jikinshi tana sunsunashi, tana sauke numfashi, fahad ya rikice jin abinda take mai da jin tudun breast dinta, Arikice yakamo bakinta sukafara kissing juna duka hannuwanshi na yawo ajikinta jin softness nata yakara rikitashi, Ya sungumeta zuwa kan bed ya kwantar ya zazzare daurin gefen rigar ya cireta ya jefar ya zare nashi yafara kaiwa each and every part of her body kisses, Gabadaya ya rikita ta se yazam tadena meda mishi se aikin numfashi da take saukewa tana juya kai tana kara turomushi kirjinta,, jikinshi na tsuma yake sucking breast dinta shima yana nishi yana murzar dayan da hannunshi seda ta murzu sosai sannan ya jata gefen bed ya duka yaware leg dinta, ganin yadda take ta zuba ruwa wani na tunkudar wani yasa shi rudewa yakai baki yafara sucking dinta faseelat ta fara ihun dadi, yanata tandeta for minutes sannan ya tashi tsaye yakara matso daita gefe legs dinta a hannunshi ya seta, yafara kokarin shigarta dukda de wurin is wet amma yakasa thinking gyarane kawai tasha yasa yakara jawota sosai ya kutsa da karfin tsiya, Lokaci daya faseelat ta saki kara jin kamar an yagata idanuwanta awarwaje ta rirriko bedshit tana juya kai saboda azaba, Shiko goga yadda yajita a matsennan ga niima available yakara rudashi ya cigaba da pumping dinta dasauri dasauri yanajin wani mugun dadin da betaba jin irinshi ba, Faseelat jin azaba na cigaba da ratsata yasa ta kwara baki ta dinga zunduma ihu tana kiran ummi da ya omer , Kafin wani lokaci jini yafara biyowa daga kasanta, jinin dake biyo wa yakara gigita fahad saboda yadda wurin yakara dadi thinking that duk niima ne, idanunshi a rumtse a haukace yakara bada himma yana kara tallabota jin tana dan zamewa daga rikonshi, zuwa wani lokaci shima yafara ihu yana sambatu, shi ihu faseelat ihu, Aisha dabata kwanta ba jin abinda ke faruwa zuciyarta tafara mugun ciwo kamar ta fiddota ta yarda kasa, ta kwanta ta toshe kunnuwa da pillows dan tadena jinsu amma ina, tana dafe da zuciyarta take kuka, ba ummi ba har Aisha seda faseelat ta kira gabadaya gashinta a harmutse jikinta se rawa yake gafgafgaf!!! Kusan 40mnt Lokacin da fahad yazo gabar releasing abunma takara tsawo da girma yana tunkudata har cikin mahaifarta, yafara ihun yin release, Bayan 10 minutes yagama tsiyayewa ya bude ido yana jin another desire, da wani son faseelat da yakara shigarshi lokaci daya, Zuwa lokacin faseelat ta dena ihun se muguwar rawar da jikinta yakara dauka, Batare da ya Kula da yadda jikinta ke rawa ba ya zare joystick dinsa yana duban ta yaga jini jiki ya rumtse ido yabude yanaganin ko idanunshi yakara budewa still jini yagani cikin tashin hankali ya duka ya na duban HQ din har yanzu jini nata biyowa, yabi gefen bed din zuwa kasan tyles din duk jini ya zuzzuba cikin tashin hankali yasaki kafarta ya mike tsaye zuciyarshi na harbawa dasauri, ya haye kan bed din yajawo faseelat se lokacin ya kula da jikinta daketa rawa,idanun faseelat a kulle yafara girgiza fuskarta yana kiran sunanta da karfi "cutie! Cutie!! Cutie!!! Kitashi dan Allah bansan haka kikeba da banmiki da karfi ba " Faseelat kau jinta ma ya dauke gabadaya, Fahad ya dora hannu biyu saman kai saying "nashiga ukku ya zanyi yanzu? " Yakai hannu kasanta ya dagoshi duk jini, jikinshi yadauki rawa zuciyarshi na zafi yana kallon jinin se hawaye sharrrrr saboda tsananin tausayinta he don't know that she's virgin dabe yi rough sex daita ba he pity her tana budurwa sex dinta nafarko a tsaye, gabadaya kamar raping ne , Ya rumtse ido ya sauko daga gadon dasauri yajawo.......... anya ruwan zafi zasu temaka anan kuwa? Ina team faseelat? Kukawo mata dauki she need your help now 🙈🏃🏽‍♀ [8/5, 6:08 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 5⃣6⃣ Ya rumtse ido ya sauko daga kan gadon dasauri ,yajawo short dinshi yasaka , Ya lalubo wayarshi a aljihu jiki na tsuma yayi dialing number family doctor nasu, Time din 12 :15am docton ya dauka, Murya na rawa fahad yafara magana "plsss do quick and come to my house now I have a patient she really need your help" Doctor okato yace cikin hausarshi da bata ida nuna ba "me ke damunta sir? I want to know so that I will come with the things needed " Fahad yana shafa sumarshi, cikin in ina yace "am! am!! it's her first night, she's bleeding ,plss be quick and come here" Okato dake office zaune ya mike tsaye yace "I will be right there "ya fara harhada abinda ze bukata acikin first aid box nashi, Fahad ya jefar da wayar kan bed yakoma kan faseelat dake ta kyarma ya dago kan ta jikinshi ya rungume yana jin kamar ya medata ciki , Cikin tausayi yana shafa gashin kanta yake cewa "I'm very sorry cutie, bada sani naba nai miki haka kiyafemin,u r the love of my life, I hate myself for doing this to you " Duk yabi ya rude se sannu yake jera mata, ita kuma batasan ma abinda yake ba, Second to second yana daga kai ya kalli agogo seyaga doc din ya dade bezoba, AC ke cikin dakin amma zufa ce keta ketomishi ta koina, Bayan 15 minutes Wayarshi tafara ringing ya sauke kanta dasauri ya dauka hannuwanshi na rawa, Doctor okato yace "I'm outside of the house" Fahad murya na rawa yace "I'm coming " Ya ajiye wayar cikin sauri yajawo rigar lace dinta ya hau gadon yasakamata ya rufa mata bedshit tareda gyara mata kwanciyarta, ya sauka yafita dasauri, Yana bude kofa doc yakutso kai shima cikin dan tashin hankali, Fahad yace "fellow me " Suka nufi dakinnata dasauri, Fahad ne agaba ya bude kofar yabawa okato hanya yana nuna mashi kan bed din, Okato ya shiga yayi tsaye bakin gadon yana kallon yadda Jikin faseelat ke rawa ,yabi bedshit din da kallo ganin jini da yawa ajiki, zuwa kasan tiles din inda ya diddiga, Ya juya ya kalli fahad daketa gumi, Fahad hankali tashe yace "do something please " Okato ya girgizakai yana jinjina irin tabar gazar da fahad yayi ya bude first aid box ya ciro pain killer injection, ya zuka a syringe ya duka yasa hannu kan bedsheet din ze yaye shi ya mata alluran , Cikin sauri fahad ya rike hannunshi yana mishi kallon bangane ba yace "what are you trying to do? " Okato yace "na dis injection I will do to her " Fahad ya girgizakai yanajin bakin ciki yace "kabarshi kawai taji sauki yanzu " Okato ya kalleshi ya kalli faseelat da ido rumtse take karkarwa yace "sir le me save her plss she's in terrible pain, look at her condition" Fahad yace "I know her condition ai but katafi I will call female doctor to check on her " Doctor ya dago daga duken yana kallon fahad, inbe manta ba shi ya amshi haihuwar amira, meyasa lokacin be hana ba se yanzu?cikin sauri yace "OK then let me do the injection before the doctor arriving" Fahad yace "no need of it, she will soon be here " Okato yace "alright I'm leaving "ya tattara kayan shi ya juya ya fita, Fahad ya fidda zazzafar iska yanajin haushin kanshi meyasa tun farko ma ya neme shi? Gashi yazo yagama kalle mishi mata hakan beisa ba wai he want to check on her , Ya dauki waya dasauri yakira doctor mary, Ta dauka idanunta da bacci cos yau tayi dutyn rana so yanzu tana hutawa, Yafada mata matarshi na neman temako tana bleeding after having sex with her, Mary ta wartsake tatashi zaune tace "I'm coming right now " Ta sauko daga kan bed batare da ta tashi mijinta a barci ba ta dauki abinda zata bukata tafita dasauri tabar gidan, Fahad nata zagaye room yakasa zaune , mary takira shi ya jawo rigarshi yasaka yafita dasauri, Atare suka shigo dakin, mary takurawa faseelat ido tana tausaya mata, Cikin sauri ta hada injection ta yaye zanen gadon she's very shocked yadda taga wurin ya baci, tai mata alluran, Ta dauko wasu pills masu diluting tabude bakin faseelat ta saka mata, Ahankali jikin faseelat yadena rawar amma da zaa taba zuciyarta da anji yadda take harbawa da karfi saboda firgitar da tayi, luckily jinin shima yatsaya, Mary ta juya ta kalli fahad da yakasa ya tsare, tana mamakin rashin tausayi irin nashi, Ta dawo da kallonta akan faseelat tasaka hand gloves ta bude leg din faseelat tana duba HQ nata, Sosai ta duka tana kallon wurin tasa ka hannu tana jan gefen don gane intayi expanding da yawa, luckily bata bukatar stitching , Ta sauko daga kan bed din ta wuce toilet dinsu, few minutes later tafito bayan ta hada ruwan zafi , Ta fito tasa hannuwa ta tallabo ta tada ta zaune ,faseelat tafara bude idanuwa da sukayi mata nauyi fahad dasauri yaje ya dauketa ya kaita toilet din yasaka ta a baff din ,mary tabiyo bayan su ta Kalle shi tace "sir excuse us please " kamar kar ya tafi yajuya yafita, faseelat na jingine acikin ruwan tana cije baki, akwai zafi amma azabar da tasha dazun bata tunanin akwai wacce zatasha wadda tafita, se yanzu da tadan dawo hankalinta hawaye suka gangaromata a kan fuska, Mary tana kallon ta tace "sannu madam, kinsha wuya fa that's how men act now adays, basa bi asannu they did it da tsiya very rapidly, sannu kina kokari kina shiga ruwan zafi sosai don ki saurin yin recorver cos u r wounded,kina sa gishiri a ruwan ze temaka wurin kashe ciwon " faseelat ta daga kai kurum, zuciyarta na cigaba da harbawa tanajin tsoron sex din, Sun dau kusan 50mnt a toilet tana ta sauya mata ruwa , sannan tace"madam zaki iya tafiya kuwa " cikin karfin hali faseelat ta daga kai,cikin dasashshiyar murya tace "kidan bani wuri I want to take shower " Mary tace "okay try and get up I want to see if you can " Faseelat ta tashi tsaye tana ciza baki, Mary ta juya tafita taja mata kofar, Faseelat ta matsa jikin shower ta kunna taja tafara wanka using warm water, koda Mary tafito fahad ya cire bed sheet din ya sauya wani duk yagoge jinin da kenan, yana zaune ya zubawa kofar toilet din ido , Mary tace "sir she's now safe, tana wanka zata fito yanzu, akwai drugs da zan bata ana kula da shansu, sannan Sir u have to give her sometimes so dat she'll heal her wound, yanzu a samar mata abinci taci tasha drugs din saboda akwai na bacci aciki ,I'm going back akula da gaba sir" Fahad hannayenshi kan baki yake kallonta yace "thank you doctor ,I will do as you said" ta ajiye maganin kan bedside table , Ta kalleshi tace "good night Sir" dukda de it's to 4 Ya tashi ya zaro kudi a aljihun wandonshi ya mika mata, ta amsa tai godiya ta tafi, Yanajin kamar ya bi faseelat toilet din ya daure yazauna jiranta, Duk abinda suke Aisha naji har fitar doctor da shigowar wannan, tunda taji ihun faseelat ya yawaita tagane bana dadi bane, bakin ciki yakara cikata ta sauka ta bude fridge ta dauki kwalin civita takafa akai seda ta shanye ta wurgar da shi tsakiyar daki tana fidda numfashi, sanyin zuciyar da tasamu ko 2mnt baaiba ya bace tacigaba da kukanta, Tana gama wankan ta jawo karamin towel dake atoilet din ta daura ta fara takawa don fita daga toilet din, Ashe mikewa tsayen yafi tafiyar sauki, ta samu ta kai bango tana cije lips take kallon kafafunta ji take kamar ana datsasu inta taka, ahakan tabude kofa tafito, Yanajin karar bude kofa yayi zumbur ya tashi tsaye cikin sauri yaisa wurinta ya rungumo ta jikinshi yana sauke ajiyar heart , Faseelat ta fashe da marayan kuka tanajin tausayin kanta, Yana jin yadda zuciyarta keta bugawa ya janyeta daga jikinshi ya tallabo fuskarta da hannu biyu taki kallonshi se hawayen da ke zuba daga idonta, yana mata kallon kauna yace "cutie u make me the best man in the world by given me ur virginity I'm so excited ,u r the best cutie ,and the honey queen, I enjoyed your sweetness thank you so much honey queen " Faseelat ta daga ido ta dorasu cikin nashi tana tuno yadda yaita hakarta kamar rijiya, sunata kallon juna shi kuma he's remembering her sweet hq yadda yajita zam-zam, Ita tafara dauke ido tai baya zata fadi ya dauketa yana bin jikinta da kallo ya kwantar da ita kan bed, faseelat ta lumshe ido ta bude tana kallon gefen da sukai sex, Fahad yasa hannunshi cikin Nata yana mammatsa hannunta yace "I love you honey queen, why kika ki fadamin cewa u r virgin gashi kinsa nayi banna but I'm sorry, if I had known that since wlh bazanyi garaje ba I will do it gently " Cikin low voice yace "am I forgiven? " Ta kura mishi ido na second sannan ta daga mishi kai, cikin jindadi yakai hannunta kan bakinshi ya mata kisss tareda fadin "thank you my cutie " Ta kirkiro murmushi ya sauka ya dauko ledar kazarta da maganin da zaa bata ya dawo kan bed din ya tada ta zaune ya janyo ta jikinshi, duk yadda yake ganin kamar zatai nauyi amma sakai take, ya bude ledar kazar yana fadin "yakamata kici kazarki dazun zumudin son ci na be bari kinci ba "yaida maganar yana dariya, Faseelat tai murmushi ta kwantar da kai a kirjinshi, ya rika debo naman yana saka mata abaki, tarika amsa dama yunwa takeji sosai murna bata bari taci abinci ba dama, gashi duk ya kwakureta, seda ta koshi ya kai da niyyar bata ta riko hannunshi ta kai naman bakinshi, ba don yanason ci ba ya bude baki yaci , ya ballo magungunanta ya tsiyaya holladia yoghout ya bata ta bude baki ta ansa ta shanye, sauran da ta rage ya karasa shanyewa, Takoma ta kwantar da kai kan kirjinshi tanajin dadi takureshi da kallo yau itace tare dashi yana nuna mata wannan dumbin soyayyar , ya sadda ido yana kallonta yaga itama shi take kallo hollandia da tasha duk ta bata mata saman lips,da niyyar ya lashe ta, asannu yake matsawa da lips dinshi ya kamo lips dinta yafara tsotsa , Faseelat ta fiddo ido waje tana tsoron kar karawa zeyi, jin bugun da zuciyarta ya dauka yasashi ya janye lips dinshi yana bin pink lips dinta da kallo yace "I love you my sweet wife " Ta saki murmushi tafara lumshe ido saboda maganin baccin da tasha, ya sauke ta akan bed din ya sauka kasa ya bude wardrobe ya dauko mata wata rigar baccin ya dawo ya tada ta zaune tana langabewa ya riketa yafara kokarin janye karamin towel din jikinta, duk da tana cikin magagin bacci seda ta rike towel din gam, Yasa hannu daya ya zare nata yace "let me put it on you" Ta saki towel din, yaida janyeshi, yabi jikinta da kallo yadda take sheki da taushin ta is very different, yanajin desire yasaka mata rigar ta koma ta leme kan pillow, Yatashi yana dedeta kanshi yakashe gloves din dakin ya dawo ya zauna yamike kafa yajawo kanta akan cinyarshi ya jingina da bed yana shafa gashin kanta yana wasa dashi yanajin tsananin farin ciki, faseelat dinshi ba sauran wani bace, Allah yasoshi da rahma da yasa ba abunda ya shiga tsakaninta da tsohon mijinta, Ya kai baki yamata kisss agoshi, ya jingina kai yana ta tunani har bacci ya daukeshi, faseelat ko tuni ta fara bacci, Aisha ko tana nan zaune yadda taga dare haka taga rana. Ana kiran salla Aisha ta shige toilet tayo alwala tazo ta kabbara salla kanta ya mata nauyi ,itada da se fahad yasha fama take tashi sallar saboda rashin isashshen bacci, yau gashi ta kwana bata tsaye bata zaune kuma haryanzu bawai baccin takeji ba, Suko amarya da ango baccinsu suke ta sha, shi beji kiran sallar ba, itakuma faseelat maganin barcin be saketa ba, baccinsu suke tayi hankali kwance, Se 7 Aisha taiya tashi daga inda tayi salla, tana jin jikinta weak cikin karfin hali tashiga kitchen tahada masu breakfast tea da toast bread da fried egg, da yake tana aikin cikin sanyin jiki seda tabata fiye da 40mnt a kitchen din, tafara gyaren gidan ta share taje bayan gidan wurin laundry area taga bed sheets da fahad ya shanya, kirjinta ya buga da karfi, tai kwallo da bokitin gabanta tasaka kuka, ta haye daki tana kukan ringing din wayarta ne yasa ta yin shiru, tana dubawa taga anty kulsum ce, ta dauka tana gyara muryarta, Anty kulsum tace "Aisha inafatan kin dau shawarata kinyi baccinki? " Aisha tace "ihmm " Anty kulsum tace "hmm yarinya kenan ni zakiwa karya? To bari kiji kitashi tun wuri ki warware kafin su fito ki fesa wanka ki dau good dressing, kifara hidimar ki,su fito su ganki Kwaskwas, dan wlh inta ganki atakure ko alamun kinsha kuka rena ki zatayi, ki rika abu irinna wayayyin mata mana, kitashi ki abinda nace "takashe wayar dif, Aisha tai shiru tana nazari ,ta tashi ta wuce toilet tayo wanka tafito ta tada amira tayo mata ta shiryata itama ta shirya cikin pitted gownt red color, tafito main pallow ta zauna, Shiru har 9 ba alamun fitowarsu dan haka takasa hakuri ta tashi tai dakin faseelat ta tsaya bakin kofa tafara knocking,tanata yi shiru, abun har ya kuleta tafara bugawa da karfi, Cikin bacci fahad yaji knocking ya bude ido da haryanzu yake cike da barci yaga haske cikin dakin alamun gari ya dade da wayewa, ya meda kallonshi gun faseelat daketa baccinta tana sauke numfashi a natse, yaji wani dadi cikin ranshi tuna daren jiya, Knocking din da aisha takarayi ne yasashi fadin "come in " Aisha ta tura tashiga tana hadiye bacin ranta, yadda ta gansu yasa ta dabarbarce, Fahad hannunshi nakan wuya yana jujjuyashi saboda wuyan da yayi sanyi, yake kallonta , Aisha ta samu ta kirkiro murmushin dole cikin yar yanga tace "yaya breakfast is ready naga har 9 Tawuce bakufito ba shine nace bari nazo naduba ku " Fahad ya dora hannu kan gashin faseelat yana shafashi yace "heart beat inaganin ki kawomata nata breakfast din anan saboda bata lpya, ni kuma zanyi wanka sannan " Aisha nata kallon hannunshi dake wasa da gashin faseelat dake sheki ga shi wulik ya baje a kan cinyar shi, tanajin kamar tai bindiga, tace " Allah ya sawwake "ta juya tafita dasauri, Dakinta tawuce ta tsaya setin window dinta tana faman zubda hawaye idanunta nata kallon bedsheet din dake down a shanye, ta rungume hannayenta a kirji bakinta adatse se hawayen dake ta ambaliya saman kumcinta,tana tuna itama first night dinsu he did it gently shiyasa bataga jini ba seda yakaita toilet wajen tsarki taganshi shima it's not that blood be wuce 2-3 drops ba, taja dogon numfashi tasaka hannu ta shafo kanta takamo dan fakin dinta da beda wani tsawo, hawaye suka zubo mata sharrr, tariga tasan fahad he loves very long hair gashi faseelat nadashi itako batadashi kila daga yanzu ze dena shaawar nata gashin tunda ga wanda yafiso, Fahad Ya nata kallon faseelat ya sauke kanta Ahankali ya kai mata kiss saying "my honey queen "ya tashi ya shige toilet, few minutes yafito ya kabbara salla bayan yagama ya fita dakin yashiga nashi ya saka kaya yafito ya nufi dakin Aisha, lokacin har tabawa kanta hakuri tafita hadawa faseelat breakfast , Ya fita ya sauka down stair, amira dake ta wasa a main palo ta ruga tai hugging dinshi, yayi sama daita yana kallon fuskar ta yace "that's my girl, ina mommy? " Tace "she's in the kitchen " ya nufi hanyar kitchen din amira nata mishi labarin party da sukayi da friends dinta jiya se faman kallonta yake yanajin tsananin sonta, abakin kofa suka hadu da Aisha tafito da flask da cooler a hannu ya sakar mata murmushi yace "uwargida sannu da aiki, Allah yamiki albarka " Tai murmushi ta haye sama ta bude dakin faseelat ta shiga har lokacin tana bacci ya rufa mata bedsheet, tana ta sauke numfashi, Aisha taja tsoki ta ajiye kayan ta juya tanajin kamar ta rufe ta da duka, Tare suka zauna kan dinning table Aisha tagama hada masu ta zauna sede takasa shan kome bare taci, shiko shida amira shan tea dinsu kawai suke, Lura da yayi batasha yasa yajawo ta kan cinyarshi yana sunsuna wuyanta yake cewa "why r u not eating ?kici abinci I have something to tell you in the room " Ta kalleshi ya kashe mata ido daya, tasaki murmushi, ya dauko tea din yafara bata abaki, Amira nagama breakfast dinta ta tashi tabi ta kitchen tafita wurin wasanta, Seda ta shanye tass ya dauketa yana mata murmushi suka shige daki ya zame rigarta yafara aika mata da kisses, 12noon faseelat ta farka tafara bude idanunta a hankali har suka bude ,ta rumtse ido da lips tanajin hq dinta na zut-zut-zut gawani mugun zafi kamar tayi matsi da tarugu, saboda allurar da maganin sun gama aiki a jikinta. [8/5, 6:08 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 5⃣7⃣ *dedicated to f&f*🤣 *dole ne ma inyi muku typing irin wannan ruwan comments haka? anata fafatawa tsakanin team Aisha da team faseelat,wlh abun har dariya yake bani yadda wasu suke jin abun kamar sune ,inayinku all teams🤣* Ta daga ido tafara bin dakin da kallo, tana tuno abubuwa da dama, dukda zafin da takeji seda tayi murmushi tuno irin soyayya da fahad ya nuna mata harda new name da yabata *(honey queen)* ta lumshe ido ta bude ta kai hannu saman breast dinta tanajin yadda suke mata ciwo ,saboda yadda fahad yayi son ransa dasu, Ta yunkura tana cije lips ta tashi zaune ta yaye bedsheet din tabi jikinta da kallo ta tuno rikicewar da fahad yayi lokacin da yaganta half-naked, ta dafe goshi tana sakin murmushi wani farin ciki takeji da be misaltuwa itace suka hada jiki da fahad suka kwana daki daya, For like 15mnt tana zaune tanata tariyo daren jiya, tuno batayi salla ba yasa ta sauko da kafafunta kasa ta mike Ahankali ta rika takawa har ta shiga toilet ta hada ruwan zafi ta shiga, like 15 mnt tafita tayi wanka tareda wanke bakinta tafito ta dauko zani da hijab da carpet ta kabbara salla, Tana gamawa ta cire zanen ta dauko towel ta daura tazauna gaban mirror tafara makeup, Fahad ko seda ya dirji Aisha sannan ya kyaleta don tunda yatashi yaji sabon desire ajikinshi, yadda yaji aishar takara dadi sosai ,amma faseelat is different se yafara tunani dama ace ana rago niimar wata akarama wata da ya rago ta faseelat ya karawa Aisha don har tawa faseelat yawa ..lol Aisha na rungume a kirjinshi yana fada mata zafafan words, duk dade tana cikin jin haushin shi amma taji dadi yadda yazo gareta bayan jiya ya samu sabuwar hq, Atare sukayi wanka ya fito ya jona hand dryer ya busar da gashin shi ya tashi ya meda kayanshi ya tsaya gaban madubi yakara gyaggyara sumarshi ya fesa turare ya juya , Aisha tunda tafito ta zauna kan bed tana ta kallonshi, tuno ihun da sukai tayi jiya yasa tashiga dogon tunani, to ya kenan in faseelat tafita dadi? Tade fita kyau tafita gashi tafita haske tafita breast tafita structure da dukwani abun jan hankali, idan ko tafita dadin hq akwai big problem, fahad da yajuyo yaga tayi kasake tana tunani yaje ya dafa ta tai sauri tadawo tunaninta yana kallon idonta yace"my heart beat tunanin me kike? Banaso plssss, idan ina ganinki cikin damuwa se narika jin ba dadi, kitashi ki saka kaya inba haka ba na cigaba daga inda akatsaya " ta kalleshi tai karamin murmushi, ya mikar daita tsaye ya mata kisss a goshi yace "thank you *heart beat*"Aisha tai shiru tanajin dadin new name nata itama. Yajuya dasauri ya fita zuwa dakin faseelat yana gudun kar ta tashi baya kusa, Faseelat ta tsantsara kwalliya amma not heavy one, ta saka English wears red mini sket da black top, ta gyara gashin kanta duk yakoma ya kwanta har kan kafada ta fesa perfumes dinta bayan na jiki da ta shafa, ta tsaya tana kallon kanta tana jujjuyawa tana sakin murmushi koita kanta tasan tayi kyau, fahad ya tura dakin ya shiga ta Juyo suka hada ido, numfashin shi seda ya dauke na seconds yayi tsaye kamar stetous yana kallonta he is thinking ze sameta kwance kan bed don yasan ta jigatu jiya amma yaganta ahaka kamar ba itaba, Faseelat tarika jefa mishi wani kallo tana sakar mishi murmushin jan hankali, Ya matsa dasauri ya rungumota jikinshi yana lumshe eyes jin kamshi me dadi dake fita daga jikinta yasa shi kara rikicewa yakara matseta sosai jikinshi ,faseelat ta kai baki dede kunnenshi in a whisper tace "good morning hero " ya lumshe ido jin tsikar jikinshi ta tashi gabadaya yaji wani yarrrrr , Idonshi a lumshe yace "honey queen kinason na haukace ne ? Kar nakara yin na jiya fa saboda kina rikitani da salonki " Faseelat tai dariya tana cigaba da kallonshi tasa yatsa tana shafa sajenshi da yake matukar bata shaawa tace "u dont answer my question" Ya bude ido har sun sauya kala babu komai cikinsu se matsananciyar shaawarta ,yana bin fuskarta da kallo especially Her lips da ta shafawa red lipstick yasa hannu biyu ya kamo fuskarta yafara tsotsar bakinta a dimauce, faseelat ta lumshe ido tanajin yadda yake tsotsar lips dinta , After 10mnt ya meda hannunshi kan breast dinta yana mammatsa su yana shafawa at the same time, faseelat memakon taji dadi se zafi da takeji saboda sunyi tsami, amma duk da haka bata hanashi ba jin yana yin kasa da hannu going to her sket yasa tai sauri ta rike hannun ta zare bakinta, ta matsa gefe, gabanta na faduwa, Fahad ido a lumshe ya shafi kanshi ya bude idon ya zubasu kanta yana mata kallon plsss , tana kallon shi ta girgiza kai ta turo baki gaba, Abun yabashi dariya yasaki murmushi yana kara lumshe ido yana budewa yake binta da kallo tundaga sama har kasa yanajin dadi duk wadannan baiwa da ta tara duk nashi ne ya lumshe ido yace "alhamdulillah"afili, Faseelat natsaye ya bude ido ya saukesu akan flask din da ke ajiye a kan fridge , ya kalli cikin faseelat ashafe dagani tanajn yunwa, ya duba agogon hannunshi karfe 1:10pm, Ya matsa dasauri ya kamo hannunta yace "honey queen muje nayi feeding dinki kinajin yunwa " Yafara tafiya jin bata motsa ba yajuyo yana kallonta, tai narai narai da ido tana son yin kuka, yace "what? " Ta dukar dakai ta kalli kafafunta, ya kallesu, yace "bazaki iya tafiya ba? " Ta daga kai Yace "OK then who take you to the toilet? Tace " I my self " ta tunzuro baki gaba Yace "yanzu ma ke zaki kai kanki gun cushion donni kimmin nauyi "yana gumtse dariyar shi Ta balla mai harara, yayi sauri ya wuce ya zauna kan 2 seater yace "I'm waiting for you fa kar yunwa tasamiki ciwo come come "yana mika mata hannu alamun tazo Cikin jin haushi memakon taje wurinshi ta juya tafara dan gyasawa kamar gurguwa tana tale kafa, zuwa kan gado, Fahad yafara dariya yana zaro ido yadda yaga tana tafiyar, Jin dariyar shi yasa tai tsaye bata kara takawa ba ta juyo ta kalleshi ta turo baki ta kwabe fuska zatai kuka, Da dan gudu yaisa wurinta ya rungumeta yana dariya yace "sorry, sorry nine ko? I'm very sorry but you know what? Naji dadinki sosai fiye da tunaninki, honey queen u are the best" Faseelat batace uffan ba yayi sama daita going towards the seat, faseelat ta kura mishi ido tanajin tsananin kaunarshi a hankali cikin low voice takira shi "hero!" yayi tsaye ya kai dubanshi gunta yana mamakin da jindadin sunan, tanamai kallo me kashe jiki tace "u r very sweet that night, thanks for the love u showed me " Wani yanayi ya tsinci kanshi wanda baze iya misalta dadin da yakeji ba, tunda suke da Aisha bata taba yabamishi ba ta bangaren s-x, besan lokacin da ya saki hannuwanshi ba, faseelat tai tsuwwa ta makalkaleshi, jin zata fadi, Yayi sauri ya meda hannuwan ya tallabeta, idanun su sarke da juna yace "ilove u honey queen, I love you ,I love you I love you I love you I love you I love you I love you I love you I really do l...." ta kai yatsa saman lips nashi takatse shi tace "I love you too hero" Ya ida isa kan seat din ya ajiyeta ya dauko flask dasauran kayan tea din ya hada ya dora wainar kwai a plate toast bread gefe ya jawota kan cinyarshi ya ciro waina yasa mata a baki, tana taunawa yabi kirjinta da kallo yadora hannu akai yace " they're very soft I love them " Tana tauna wainar tace "like yours " Yayi kasake yana kallonta ta saci kallonshi tafara dariya, thinking that maganar ce tasaka yake kallonta, shi kuma bahakan bane gabadaya komi nata burgeshi yake da wata ce da yanzu yananan yana fama amma ita tana nuna karfin hali dukda ciwon jikinta more over yadda ta saki jiki dashi take nunamishi tsantsar soyayya , Tana ta dariya tace "I'm serious ,koina is soft banda one thing" Ya sauke numfashi ,ya kamo hannunta ze dora kan bananar shi da take mike, tai sauri ta janye nata ta girgizamishi kai, Da murmushi kan fuskarshi yace "kidan taba mana kiji she's soft now " yana kara Kamo hannun ze kai can, Ta dauke ta sauya magana tace "feed me plss I'm very hungry " Yayi dariya ya fara bata tea din da bread ta dage ci,jindadin yadda yake feedin dinta yasa takasa cewa takoshi tana ci yana kallon bakinta yadda take cin abincin na burgeshi, Jitayi cikinta yayi nauyi ya kai cup bakinta tace "I'm full" Ya ciro drugs dinta yabata banda mesaka baccin, Ya dauketa ya meda kan bed, sunata kallon juna, kowa kamar ya hadiye dan uwanshi, ni kaina nakasa gane wa yafison wani acikinsu, a saman gadon wasansu kawai suke anayi ana tabe tabe da kisses ana labari ana dariya, ya fiddo waya ya na nuna mata yadda aketa posting videos da pics na bikinsu anata commenting da like, wayarta tafado mata arai, tana cikin fose dinta, pose din kuma na cikin wardrobe, ta mulmula zata sauka daga bed din ya riketa yana kallonta yace "me? " Tace "my phone is in the wardrobe "I want to take it" Yace "let me bring it to you "ya tashi ya dauko mata, tana dubawa kusan 30 missed call, Some from friends nata, na yan Niger, da na ya omer sena ummi birjik, Tai sauri tayi dialing ta ummi, Ummi dukda de bata damu sosai akan first night dinba saboda ganin shi fahad yanada mata ze temaka mata, ba kamar khalil ba da yake saurayi, amma hankalinta yakasa natsuwa shiyasa tai takira, Ummi ta dauka tai sallama, faseelat ta amsa cikin natsuwa tana dukar dakai na ladabi tace "ummi inayini? Kiyi hakuri wayata na cikin wardrobe se yanzu na dauko naga missed call naki ,banji dadi ba kiyi hakuri " Ummi tace "don't worry about it, nata kirane inji kina lpya? " Faseelat tace "lpya ta lau ummi inata missing naki " Ummi tai dariya tace "nima nayi naki, ina mijinnaki inafatan kuna lpy? " tace "lpy lau ummi " Ummi tace "abu yayi dadi, but ki kula da kanki sosai kinaji na?" Faseelat tace "insha Allah " Ummi tace "Allah ya miki albarka ya baku zaman lpy da zuria dayyiba, se anjima "ta kashe kiran, Tundaga yadda ta dauki wayar da yadda take magana cikin ladabi da yadda suke maganar da ummi ya burgeshi sosai yayi ta kallonta, yana tuno ummanshi akaron farko da yayi tunani kanta dan bama ya da lokacinta , faseelat tai murmushi tace mishi "ummi na gaida ka sosai " Yayi murmushi yace "I'm grateful for it " karfe 2 ya kai faseelat toilet tai alwala ya medota ya koma yin tashi, she's thinking zeje masallaci ne setaga yazo ya kabbara anan, tai shiru de tana kallonshi , Yana gamawa faseelat tace "ina wuni hero " Yayi murmushi yace "wai yaushe nasamu wannan sunan? " Tace "tunjiya da dare naga ba sunan da yadace da kai seshi " Ya murmusa yace "it's nice name " Tace "kuma he suit you " Yayi dariya ya mike ya kaita kan bed, ya kwantar da ita ya tashi ya fara cire kaya, yana kallonta Faseelat ta rufe ido tace "Dan Allah kabari plsss " Bece komi ba yaidasa cirewa ya hau ya fara zare mata nata tarike hannunshi tace "plsss karkayi it will be painful ,ka sani I'm wounded " Idonshi cike da desire yace "I'm not going to do that, inason ganin jikinki ne inji duminki da softness naki kurum, kuma koda I'm in need nasan zakiyi dubarar samar min natsuwa ko? " Tai shiru ya ida cire mata ya haye gadon yafara kissing da sucking duk inda ya mishi, itama tuni taji shaawa ta taso mata tarika meda mishi sukarika yi kamar zasu cinye juna , dukkansu sun fita hayyacinsu, fahad yana murzar breast nata suna kissing juna itakuma faseelat tana massaging bananarsa with her soft hand, Batare da fahad ya bukaci hakanba ta zare bakinta ta kamo hjya babba tafara tsotsa, shi kuma his hands are on her breast ,nishi kawai suke fiddawa , Aisha tagama hada launch har 3 babu fitowarsu kuma bata son zuwa ta gano abun haushi brain dinta nata saka mata abubuwa, har 3:30 babusu ganin haka tahau saman benen ta nufi dakin faseelat, tana isa taji nishi nishinsu da magana kasa kasa ta saurara ta dora kunne jikin kofar don taji da kyau, what she heard is fahad voice yana nishi yana fadin "do it very quick hmmm ammmm I'm enjoying,hmmmm,,ashhhh dadi, honey queen u are the best, I love you ,I love everything about you I can't live without you, you are my everything " Saura kirissss zuciyarta ta buga taja baya tana ganin duhu takoma daki tafada kan bed tasaka kuka, faseelat ta dage tana wa fahad abubuwan jin nice har yayi release, suka kwanta a bed suna meda numfashi kowa na kallon danuwa suna ta sakarwa juna smiling , Yace "Im enjoying" ya dauketa yakaita toilet yasakata a ruwan zafi tai lamo tanajin dadin ruwan, Yana murza wa kanshi sabulu ajiki yaga tana niyyar fitowa wai she want to help him yana dariya yace " Allah kibari ki gasu da kyau d'agin yau ne kawai amma gobe se nayi " Ta koma ta zauna jin abinda yace, Atare suka shirya juna ta sauya zuwa riga sket na sky blue atamfa , Fahad yanata kallon yadda structure dinta yafita ya sagalo hannunshi kan kugunta suna tafiya Ahankali atare suka sauka kasa, Amira suka samu tayi serving kanta tana ci, Fahad ya juya ya shiga dakin Aisha be ganta ba yaji karar ruwa a toilet, jin karar ruwan seya juya ya fita shi yayi serving dinsu suka fara ci, Suna cikin cin abinci Aisha ta sauko cikin half gownt pink da wando pencil black, fahad ya kuramata ido yanajin dadi ya kalleta ya kalli faseelat da keta cin abincin kamar dole don ba wani dadi, Aisha tana murmushi taja kujera ta zauna, wurin ya buge da kamshinta, Faseelat ta kalleta tai murmushi tace "ina wuni anty " Aisha tace "lpya lau ya amarci ?"tana bankawa faseelat harara, Idanun faseelat akan plate batasanma tayi ba, Aisha tana ta karfin hali ta zuba abincin takasa ci, fahad ya jawota kan cinya yafara bata, tabude baki tana amsa tanajin dadin hakan agaban faseelat, Faseelat nagani kishi ya taso mata awuya batare da ta nuna ba taja hannun amira sukabar dining din, Aisha tasaki murmushi tasan dole faseelat ta kumsa, 3:55 ya shigo dakin tana zaune tana kallo yaisa wurinta ya zauna ya medota jikinshi suka cigaba da kallon ana kiran salla yatashi yayo alwala yazo ya kabbara salla, Faseelat har tagama ganowa baya zuwa salla masallaci se agida inba takamashi yana waje ba, acikin zuciyarta ta kuduri niyyar seta mishi tunani dason zuwa masallacin, *some are asking about khalil, kunde san khalil yayi aure har yawa matar 🤰🏽, to yanzu ba akai gabar cigaba da nashi labarin ba akwai inda nakeson kaiwa sannan mudora da nashi abun ze fi tafiya dede, ayi hakuri kila in next 2 page ma mu leko gidansu kunji team khalil....... Boda......🤣* *da team hajiya jaraba😂gaskiya bakin jinin hajiya yayi yawa ba meyinta* All team kuna wuta 🤣😂 [8/5, 6:09 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 5⃣8⃣ *dedicated to H umar (the careful bro) I love you thesame you do to me, thanks for the care really appreciate* *idan mutum nada mata sama da daya ba haramun bane don ya sadu da wadda ba girkinta bane da rana, inde hakan baze hana yabiyawa waccan dayar bukata ba, da daddare ne yake haramun sede da izinin wacce yake dakinta inta amince,saboda haka fahad beyi laifi ba dukda dama bawani ilimin addinin gareshi ba🤣, kuna iya tambayar malamai* Itama sallar tayi bayan tagama tana ware kafafu tazo gunshi ta zauna ta jingina jikinshi tareda dora mishi kai akafada yanata danna laptop ya dago ya kalleta yadora hannu a kan fuskarta yana kallon fuskar yace "yaakayi ne amarya?" Ta marairaice fuska tace "inason wani abu", Ya matsar da laptop din ya meda hankali kacokam kan faseelat yana kallon kwayar idonta yace "tell me me kikeso nikuma zanmikishi" Tadan dukar da kai ta dago ta kalleshi tace "so nike kagoyani ka zagaye gidannan dani, don banga gidan ba " Yayi murmushi yace "is that all you want?" Tadaga kai yace "it's very simple amma fa da sharadi " Takuramai ido tana son jin menene, Yace "sede in zaki bani inyi anjima" Ta bata fuska tace "I'm not well fa kuma kasani, inda kanason kayi ayau ai da kabini Ahankali " Yayi yar dariya ya shafi sumar kanshi ya kalleta yace "meyasa zakice haka? wlh danasani da banyi gaggawa ba, gabadaya kaina ya kulle, dana jiki virgin, honey queen wane namiji ne zeiya wata takwas yana kallonki kurum with out doing something ,kode kinhana mijinki kanki saboda u don't love him? "yazuba mata ido yanason jin amsarta Jin abinda fahad yace yasa ta tuno rayuwar gidan khalil da khalil din shi kanshi, bazato hawaye masu zafi suka ziraro daga idonta, yayi sauri ya jawota jikinshi ya rungume ya rumtse ido yana shafa gashin kanta yace "I'm sorry for the question I asked , bansan zata bata miki rai ba, I don't want the answer, nide naji dadi da kome be shiga tsakanin ku ba, wlh Allah ne yasoni da rahmarshi ya killaceminke,stop shedding ur tears pls" Hawaye na cigaba da zubomata ya dago face dinta yasa harshe, yana lashe wa wasu na zubowa, dakyar tadaga eye lashes dinta ta kalleshi, murya na rawa tace "hero! bantaba hanashi kaina ba,kuma bansan dalilin hakan ba, se bayan ya sakeni nakejin labarin wai hjyar shi bata sona, shine ta mishi asiri dan karya kusance ni" fahad ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yace "hjy ta kyauta min da zani ganta da nabata tukwici " Faseelat tayi murmushi ta sadda kai kasa, yana kallon face dinta yace "me kikeso nabaki a matsayin kyautar budurcinki, I'm confused na rasa me zanbaki ya xama perfect " Tai murmushi idanunta akan nashi tace "banason komai, kuma kariga kabani kyautarka yabamin da kai da yadda ka nunamun so shine ya zama tukwici na, hero! hada jiki da kai dani kawai ya isheni jindadi, kasan yadda nakeji kuwa? Duk lokacin da na tuno moment din senaji kamar bawata mace da tai saa kamata " Ya zuba mata ido yanata kallon bakinta yadda take motsa shi a hankali tana magana ya matukar burgeshi, Yakai fuskarshi dede tata yafara kissing bakinta, itama takama mishi suna kissing bakunan juna passionately . Sundade haka sannan kowa ya zare nashi, fahad da idanunshi suka sauya yace "cutie nikaina bazan manta moment dinba har karshen rayuwata ,nine yakamata nace haka don kallon fuskarki kawai idannayi se naji dadi bare idan na kalli surarki wani natsuwa nake samu, jiya kin rikitani da yawa honey queen shiyasa na ta nadar miki yar kyauta " faseelat tana murmushi tace "thank you hero " Ya tashi ya sauko ya zukuna yana dariya yace "Hau muje ba baya ba ko gaba kikeso zaki samu " Faseelat ta turo baki gaba ta juyar da kai, Ya dago ido ya kalleta yace "hau muje mana I want to show you ur small gift " Ta mike tsaye shima ya mike yana kallonta yace "kinfasa son goyon? " Ta turo baki cikin shagwaba tace "abinda ciwo na zan fama in nahau " Yace "au sorry "yana fiddo ido yace "amma nayi missing wlh naso naji soft breasts dinki a baya na suna dunguri na " Faseelat ta danyi murmushi ta dauke fuska, tana mamakin fahad breast ,breast de sekace bai taba ganin breast ba senata, Ya jawota jikinshi ya rungumota ta baya ta tsakankanin hannuwanta ya zura hannayenshi ya riko breast dinta yana matsatsu yana rumtse ido yana fadin "ashhhh, ahhhhhh I love them, they are so sweet and nice " Faseelat ta rumtse ido tanajin dadi don breast dinta shi ne week point dinta duk yadda aka tabasu yana taso mata desire bare shi yadda yake massaging dinsu, ga kuma sautin muryarshi da yaida rikitata,ba jimawa tafara fidda numfashi me sauti ta daga hannuwanta tana shafo sumar kanshi shi kuma yana ta faman sunsunarta, yadda take massaging hair dinshi da soft hand dinta yasa yakara shiga mood da sannu yarika yin kasa da hannunshi yana shafa ilahirin jikinta, yana isa wurin Tommy dinta yarika shafashi yana dan kaiwa ga mararta kadan, Dukansu numfashi suke ta fitarwa joystick dinsa da tarika turowa tana tsokano kugun faseelat yasa faseelat ta dawo hankalinta ta fara zare hannunshi yaki daukewa data cire anan seya meda anan, tana fidda numfashi tarika cewa "plssss! Leave me please " Idanu jawur ya jirkitota idanunsu na kallon juna yace "I can't honey let me do it again plss I'm in need"ya marairaice fuska Faseelat ta zaro ido ta bude baki zatai magana ya hade bakinshi da nata ya cafko harshenta yafara tsotsa while hannuwanshi ya dorasu akan boob's dinta yana mammatsasu nicely, Dadin da faseelat keji takasa hanashi don she's loosing her sense se numfashi kawai takeyi, kafafuwanta ne suka gaza daukarta ta tafi luuuu ya yi sauri ya tallabota yasa hannu ya zuge zip din rigarta rigar tai kasa, ya zuge na sket din shima Ya fadi,ya sunkuceta zuwa kan bed, yana ajiyeta yabi ta yana kissing dinta tundaga kafa to up, faseelat bazata iya misalta dadin da takeji ba, numfashi kawai take fiddawa, Shiko ganinta ahaka yakara rikitashi ya zare rigarshi ya yarr ya zare wando har short, ya jawota zaune ya balle bra dinta ya tube mata pant,tana kan cinyarshi yakai baki yafara sucking nipples dinta ya tsotsi daya ya cire ya meda kan dayan hannuwanshi biyu tallabe daita, faseelat batasan lokacin da Takai hannu kan nipples dinshi ba tarika murzasu a hankali tana fidda numfashi da sauti "uhhhm ahhhh huhhh" Hakan nafita dede kunnen fahad, gabadaya ta rikitashi ga boob's da take kara gantsaromai, cikin kaguwar son jinshi irin duniyar jiya ya kwantar daita yabita yahaye yasa hannu ya ware kafarta looking for his way, Numfashi kawai suke fitarwa gabadaya tayi wet hakan yakara rikitashi yana zuwa bakin gate yajishi a kulle sede kofar nata ambaliya ,, yana cigaba da sucking dinta Ahankali yarika turawa going inside, dandanan dadin yagushe zafi ya ziyarci brain din faseelat ta zaro ido waje ta kankameshi da hannu biyu , Hakan yakara mishi kaimi yanajin wurin lutsu lutsu yaida luntsumawa cikin bahar maliya 😂🙈 Yana isa ciki yaji ruwa nata gudana ga warm and softness nagun, ya rude yafara ridding dinta slowly, nishin wahala take saukewa tana jujjuya kai, Abun is getting very hard ya manta ciwon jikinta ya fara ridding dinta hardly very quick ,yana sambatu "wayyyohhhh allah na ,wayyyoh dadi, I love you honey queen, uhmmmmmm ashhhhhh I'm dying... Please don't leave me sweetie ,I love you I can't do with out you u r so sweet, Im swimming in the ocean....... " Hawaye ne sukafara sintiri kan fuskar faseelat tasa hannu tana turashi tana kuka tana fadin "stop it hero zan mutu ,Dan Allah kadagani " Hero kam ya manta inda yake ,bugu yake ta kaimata yana sambatu yana kaiwa har can ciki , jin yana niyyar kasheta faseelat ta kwara baki tana kiran Aisha cikin kuka "anty! Anty Dan Allah kizo ze kasheni wayyo Allah na ummi, ya omer ze kasheni Hero Dan Allah kayi hakuri plss ,anty ki temakamin nabani kuguna ze rabe, " Aisha na daki kan bed itada amira suna kallo jin kamar ihu amira tai kasake dan taji da kyau, Aisha kau naji tun dazu kallo kawai take amma hankalinta da tunaninta suna wuri daban zuciyarta tafasa kawai take, amira najin kukan faseelat ta kalli aisha tana fiddo ido tace "mommy daddy na dukan anty kije ki bashi hakuri ya dena dukanta "tariga ta saba jin ihun uwarta in yana jibgarta, Aisha ta fiddo ido waje jin maganar amira ,cikin dubara tace "taso muje nagwada miki wani abu da daddynki ya siyomiki "taja amira suka fita can bayan swimming pool na gidan, har sukaje wurin amira batai magana ba suna zuwa Aisha ta zaunar daita itama ta zauna amira tace "mommy anty fa na kuka " Aisha da zuciyarta ke cigaba da kuna dukda de sundenajin ihun faseelat ta Kalli amira tace "antinki tayi laifi ne shiyasa daddy ke dukanta kuma yabari ai kinji tadena kukan ko? " Amira ta daga kai Aisha tafara wasa da ruwa don ta daukewa amira hankali, For good 30mnt sannan fahad yayi release ya rungumeta tsam jikinshi yana sauke numfashi itako tana ta kuka gabadaya kugunta ciwo yake kamar ze rabe , ga mugun zafi da hq keyi harwani tururi yake fitarwa 😂, Koda yayi releasing bedenajin desire ba dan haka yafara motsawa going for another round, Faseelat ta kwartsa ihu tana kaimishi bugu, Ya mirgina yana sauke numfashi yanata kallonta yadda tai dage dage da hawaye da majina, Jikinshi a mace ya dauko hannu ya dora mata, ta ture hannun tana cigaba da kuka, Yana sauke numfashi ya matsa yajawota jikinshi yana fadin "I'm sorry honey ki daure mana, kedin ce kika rikitani but naso daga miki kafa, se kuma akasamu akasi but forgive me pls" muryarshi a dishe Ta fara kokarin zarewa daga jikinshi tana kuka take cewa "ni kabarni bakasona kawai wlh ko tausayina bakaji duk ka farkemin........ Gashi ka karyamin kugu "ta cigaba da kuka, Yayi cakk yanata kallon ta yadda take kukan ma duk jikinta na motsi ya burgeshi cikin son komawa ma yake, Ya kara matso daita ya dorata asamanshi ya kai dubanshi wurin da take kwance yayi staining da sperms dinsu ya rumtse ido yana tuno lagwadar da ya kwasa, ya bude ido yanajin wasu warm water din na fitowa daga jikinta suna zuba kannashi, ya lashe lebe wannan shine ake kira dandani haukace, be koshi ba ba damar kari, Jintana ta kuka yasa hannu biyu yana shafa gashin kanta Ahankali cikin rarrashi yake cewa "kidena kuka my honey I don't mean to hurt you kaunar da nake makice ta jawo haka inasonki sosai honey Allah yamiki tarin baiwa da niima shiyasa nake manta kaina idan ina tare dake,kimin hakuri nasan it's painful amma kidaure kinji sweetie na " tadanyi shiru tana sauke ajiyar zuciya tanajin zafin amma dadin kalamanshi ya zarce jin zafin, Jin tayi shiru ya sumbaci gefen kunnenta yace "thanks you honey naji dadi sosai fiyeda tunani ko zaki dan temaka min nakara bangaji ba sweetie " Jin joystick dinsa da ta mike yasa faseelat tafara kokarin sauka akanshi, Ya makalkaleta yana dariya cikin kunnenta yace "guduna kike ninefa ur hero " faseelat ta bata fuska cikin dasashshiyar murya tace "shikenan kaida kasheni ka huta "ya na dariya ya kwantar daita ya tashi zaune ya kurawa naked body dinta kallo komai is perfect, idanunshi karrr akan breast dinta yace "u r very beautiful and sexy "yadora hannu kan one breast dinta yana murzawa yana lumshe ido, Cikin jin haushi ta kabe mai hannu tana harararshi , Ya bude ido yana dariya ya sauka with out covering his naked body ya wuce toilet don yahadamata ruwan zafi, Tabi bayanshi da kallo har ya shige, tanata kalon kofar har ya fito yazo ya ciccibeta zuwa cikin toilet, Direct cikin Jacuzzi daya cika da ruwa ya ajiyeta ta rumtse ido gam tana cije baki, ya riko hannunta yana jin tausayin ta shi da kanshi yasan he's wrong bekamata yakoma yau dinnan ba amma ya koma saboda rashin hakuri nashi, ya fara murmurza hannun ta yanajin kaunarta na ratsa koina ajikinshi yabuda baki yace "Nagode honey da kike nunamin duk soyayyarki, Allah yamiki albarka yabarmu tare har lahira, yasa ki haifomin babies kamarki kyawawa " Faseelat tai gum duk da tanajin shi amma zafi be barta tayi magana ba, Yanata fada mata zafafan love words,har 15mnt, yasa hannu cikin ruwan yaji sun dan huce kadan shima ya shige cikin ruwan ta bude ido tana kallnshi yayi mata murmushi yakashe mata ido daya yace "so nike nima nagasu saboda dare nima kuguna duk ciwo yakemun da kafafuwana duk kinzukemin ruwan jikina " Faseelat ta harareshi batasan lokacin da murmushi ya subuce mata ba ta debo ruwan ta watsa masa, yana dariya ya debo ya watsa mata suka cigaba da wasa aruwan sannan suka fito suna cuda juna sukai wanka sukafito ya Daukota kamar baby kuma still suna naked ya kwantar daita kan bed, ya wuce wurin wardrobe ya bude ya daukomata light orange gownt ya dauko wa kanshi bumper short da armless shirt, Seda yafara sakawa faseelat ta kauda kai yana sawar yace "common baby look at me I'm all yours fa" Faseelat tai murmushi ta kai hannu saman baki tana yar dariya, Yagama sawa yazo yasa mata pant yanata kara leka kasan da still yana fidda ruwa ya hadiye miyau he can't be tired of being with her,ya kamo lips dinshi yana tsotsa, yasa mata rigar without wearing bra on the breast yanasa rigar yana dan mammatsawa yana tabasu da dubara yana nuna riga kawai yake saka mata faseelat dariyar da take gumtsewa ce tafito, ya daga ido yana kallonta idanunta sunyi jawur saboda kukan da tasha tana ta dariya tana kallonshi ya sakar mata murmushi yana jan rigar zuwa kan laps , Cikin dasashshiyar murya tace mashi "my bra "ta daga mai gira, tana nunamishi ita, Ya kalli breast dinta dake tsaye a cike yace "no I choose to see them with out it, inajin dadin ganinsu a haka ," Faseelat tai murmushi tace "duk yadda kakeso hero Enjoyed your things" Yasaki murmushi ya kalli agogo kusan karfe 6, ya matsa ya dauko magungunanta yabata tasha ya dauketa ze fita dakin daita, ganin ze bude kofa faseelat tace "were are you taking me to?" Ya kalleta yace "I want to show you something " Ta zaro ido tace "drop me down please anty nanan bazata ji dadi ba " Yace "I don't care " Ya bude kofar yafita faseelat ta kalleshi tace "plsssss I'm begging, karmufita haka " Yace"its too late" yana sauka daga steps din, Suna saukowa palo bakowa faseelat ta saki ajiyar heart ganin Aisha bata nan yana dauke daita yanata aika mata da sexy looks har suka fita direct wurin ajiye motoci ya wuce daita ,gefen wasu 2 new ones yatsaya, ya kalli faseelat ya kalli motar, motar is blue in color yar karama me shegen kyau da tsada, Yana kallon faseelat yace "this is ur small gift " faseelat ta Kalli motar ta zaro ido tanajin dadi tai sauri ta sauka daga hannunshi tasa hannu tana shafa motar tana dan takawa kadan hannunta dafe da kugu take kara kallon motar tanajin tsananin farin ciki, fahad yabi kugunta zuwa kafafunta da kallo yana lashe lip,shi har gani yake da gayya faseelat ke motsa jikinta tana tada maidesire jin joystick dinshi data harba yasa hannu ya dafeta yana cigaba da kallon bayan faseelat, murna fall cikin faseelat ta juyo tana takawa Ahankali tafada kan kirjinshi ta rungumeshi, Tace "thank you hero Allah yakara maka budi naji dadi sosai I love you " Ta kai mishi kiss a kumci, fahad da tunda ta rungumeshi yayi mutuwar tsaye jin soft lips dinta a pen cheek dinshi yasashi fadin "ahhhhhhh" Faseelat tai sauri ta janye jikinta, tana turo baki , yasa hannu yajawota yana dariya a kunnenta Yace"kinsan tawa ce dayar?" Ta girgiza kai tana kallon dayar motar jar kalo wadda tafi tata kyau, Cikin kunnenta yace"its for abba dole naiwa wanda yakawo ki duniya kyauta don yagama min komai da ya haifarmin kyakkyawa ,bansan da me zan biyashi ba sede narika masa addua Allah yasaka mishi da alhairi in the night I will send it to him and for ummi I will send her 500k to start minor business at home " Faseelat tana sakin murmushi tace "Nagode hero for giving me the best gift, ur gift will always be the best gift of mine ,kuma inajin dadin yadda kake kula da iyayena Nagode sosai Allah yajikan daddy " Fahad yanayin dan murmushi yace" amin honey queen ,yanzu innasamu time zamurika fita kina koyon driving donni I'm not taking driver for my beloved wife's,and I'm sorry honey we're not going anywhere for honeymoon I don't want Aisha to be left alone and annoyed " faseelat tana cigaba da murmushi ta matsar da fuskarta dede tashi ta goga hancinta kan nashi tace "don't said sorry to me, nima bazanji dadin hakanba base munje honeymoon ba I'm enjoying mine here " Yayi murmushi yayi sama daita suka koma cikin gida, suna wucewa suna hawan step Aisha Data fito daga kitchen ta ga wucewarsu sunata dariya, hawaye masu zafi suka cika mata ido , tana cije lip's ta shanyesu tana jin tsanar faseelat aranta, a bed ya direta suna kwance sunata firar soyayya da wasa aka kira salla, fahad ya mike ya shiga toilet yin alwala, faseelat tai murmushi tana kallon kofar toilet din ya matukar burgeta baya wasa da salla da Ankira yake tashi, tana kwancen ya fito yabita da kallo duk ya harmutse mata gashi tana ta kallonshi with smiling on her face ya sakarmata murmushi ya bude wardrobe ya dauko dadduma, yana cikin shimfidawa faseelat ta kira sunanshi "Hero !!!" ya dago ya kalleta tana lumshe ido tace "dik yau bakaje masjid ba " yayi murmushi yace "ban cika zuwa masallaci ba, mutanen unguwar nanma haka duk yawanci suna sallarsu agidane" faseelat ta tashi zaune tace "hero kasan yawan ladar da kake missing kuwa? Ai salla a masallaci tafi ta gida lada saboda ko tafiyar da kake kafin kakai masallacin lada ake rubuta maka, bari nabaka labarin banu salimata a zamanin fiyayyen halitta (s. A. W) hadisi ne ingantacce yayi bayani akansu su sunyi nisa da masallaci se suka so su dawo kusa da masallacin saboda samun sauki........ ﻭﻋﻦ ﺟﺎﺑﺮٍ ﻗَﺎﻝَ : ﺧَﻠَﺖِ ﺍﻟﺒِﻘَﺎﻉُ ﺣَﻮْﻝَ ﺍﻟﻤﺴْﺠِﺪ، ﻓَﺄَﺭﺍﺩَ ﺑَﻨُﻮ ﺳَﻠِﻤَﺔً ﺃَﻥْ ﻳْﻨﺘﻘﻠُﻮﺍ ﻗُﺮْﺏَ ﺍﻟﻤَﺴْﺠِﺪ، ﻓَﺒَﻠَﻎَ ﺫﻟﻚَ ﺍﻟﻨﺒﻲَّ ﷺ ﻓﻘﺎﻝَ ﻟَﻬُﻢْ : ‏« ﺑَﻠَﻐَﻨﻲ ﺃَﻧَّﻜُﻢْ ﺗُﺮﻳﺪُﻭﻥَ ﺃَﻥ ﺗَﻨْﺘَﻘِﻠُﻮﺍ ﻗُﺮْﺏَ ﺍﻟﻤَﺴْﺠِﺪ؟ ‏» ﻗﺎﻟﻮﺍ : ﻧﻌﻢ ﻳَﺎ ﺭَﺳﻮﻝَ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﻗَﺪْ ﺃَﺭَﺩﻧَﺎ ﺫَﻟﻚَ، ﻓﻘﺎﻝَ : ‏« ﻳﺎ ﺑَﻨِﻲ ﺳَﻠﻤَﺔَ ﺩﻳﺎﺭَﻛُﻢْ ﺗُﻜْﺘَﺐْ ﺁﺛﺎﺭُﻛُﻢْ، ﺩﻳﺎﺭَﻛُﻢْ ﺗُﻜْﺘَﺐْ ﺁﺛﺎﺭُﻛُﻢْ ‏» ﻓﻘﺎﻟﻮﺍ : ﻣَﺎ ﻳَﺴُﺮُّﻧَﺎ ﺃَﻧَّﺎ ﻛُﻨَّﺎ ﺗَﺤَﻮﻟْﻨَﺎ . ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ _An Kar6o daga *Jabir* Yace: Akwai Wani Fili a Gefen Masallaci. Sai *Banu Salama* Sukaso Su Zauna Kusa da Masallacin. Sai Labarin Ya Isa Ga *Manzon Allah*. Sai Yace Dasu: *“Labari Ya Isomin Lallai Kunaso ku Dawo Kusa da Masallacin?”* Sai Sukace Eh Hakane! Ya *Manzon Allah* Sai Yace: *“Yaku Banu Salama Ku Zauna a Gidajenku Za'a Dinga Rubuta Muku Ladan Duk Taku Daya da Zakuyi”*. Sai Sukace: da Hakan Bai Faranta Mana ba da Mun Kasance a Gefensa (Masallacin)._ se suka janye fasa dawowa gefen masallacin saboda surika samun wannan ladar. akwai wani hadisi kuma da aka rawaito daga bukhari..... ﻭﻋﻦْ ﺃَﺑﻲ ﻣﻮﺳﻰ ﻗﺎﻝَ : ﻗﺎﻝَ ﺭﺳﻮﻝُ ﺍﻟﻠَّﻪِ ﷺ : ‏« ﺇِﻥَّ ﺃَﻋْﻈَﻢ ﺍﻟﻨَّﺎﺱِ ﺃَﺟﺮًﺍ ﻓﻲ ﺍﻟﺼَّﻼﺓِ ﺃَﺑْﻌَﺪُﻫُﻢْ ﺇِﻟﻴْﻬﺎ ﻣﻤْﺸًﻰ ﻓَﺄَﺑْﻌَﺪُﻫُﻢْ . ﻭﺍﻟَّﺬﻱ ﻳَﻨْﺘَﻈﺮُ ﺍﻟﺼَّﻼﺓَ ﺣﺘَّﻰ ﻳُﺼﻠِّﻴﻬﺎ ﻣَﻊَ ﺍﻹِﻣﺎﻡِ ﺃَﻋْﻈَﻢُ ﺃَﺟﺮًﺍ ﻣِﻦَ ﺍﻟَّﺬِﻱ ﻳُﺼﻠِّﻲ ﺛُﻢَّ ﻳَﻨَﺎﻡُ ‏» ﻣﺘﻔﻖٌ ﻋَﻠَﻴْﻪِ _An Kar6o daga *Abi- Musa* Yace: *Manzon Allah* Yace: *“Lallai Daga Cikin Mutane wanda Yafi samun lada me girma Acikin salla, Wanda Yafisu Nisa Wajen Tafiya. Wanda Yake Jiran Sallah Har Sai Ya Sallaceta tare da Liman Yafi Wanda Idan Yayi Sallar Yake Bacci Girman Lada”*._ ```{Bukhari da Muslim Suka Ruwaitoshi}``` Faseelat ta sakar mishi murmushi tace nasan zakaso ace kasamu lada mafi yawa, Shiko yayi sororo yana kallonta cikin burgewa, ta cigaba da cewa ,ba iyakar nan ladar ta tsaya ba, bayan kagama samun ladar tafiya se kuma ladar sallah acikin jam'i,manzon Allah (S. A. W) yace صلاة الجماعة،ثفضل صلاة الفذ بسبع و عشرين درجة. رواه البخاري و مسلم Cewa salla acikin mutane tafi sallar mutum daya da lada ashirin da bakwai, Tai narai narai da fuska cikin ladabi tace "hero nasan daga yau zaka rika gaggawar tafiya masallaci dan nasan bazaka bari wannan dumbin ladar yarika wuceka ba", fahad da dadi ya gama cikashi yanda faseelat take ta kawo hadissai yace "insha Allah honey daga yau sallar Jam i bazata wuce ni ba thank you for showing me the best path " faseelat tana murna tace "Nagode da ka amince Allah ya amshi ibadunmu " yayi murmushi yace "amin " ta yunkura ta tashi da kyar ta dauko mishi jalabiya ta zo tasaka mishi yanata kallonta tana gama samishi tace "Tom don't forget to include me in ur duas " cikin jindadi da murmushi kan fuskarshi ya lakuci kuncinta yace "mar'atussaliha"ya juya yafita. tasaki murmushi ta lumshe ido tasauke ajiyar zuciya from yesterday to now soyayyarshi takara shiga cikin jinin ta wadda tare daita take duk numfashi tanajin kamar ta shekara dashi kamar ma bazata iya rayuwa inbabu shi kusa ba , ta juya tana takawa asannu tashige toilet tayo alwala tazo ta tada salla, tana gamawa ta dauki alkurani tafara karantawa tafijin dadin karatun القران bayan Maghreb ko da asuba . ko megadi yayi mamakin ganin fitar fahad da jalabiya da alamun zuwa masallaci, acan masallaci fahad yana sallar wani dadi da natsuwa nashigarhi lalle salla nakarawa mutum natsuwa, duk dade masallacin be cika ba amma akwai yan mutane ba laifi (that's what's happening a yawancin unguwar masu kudi they are not going to masjid Allah ,majority of them ana kiran salla suna kara shigewa cikin bargo ba kamar sallar asuba sauran salloli ko duk agida ,wasu ma sede ta jumaa) 🤣 Bayan an sallame sosai ya daga hannu yana adduar samun zaman lpy acikin iyalinshi da rokon yin adalci don baai nisa ba amma he's dying for faseelat ya shafa ya tashi ya fita a hanya sunata musabaha da jamaa makwabtansu masu attending salla wasu sundade basu haduba ma , (gaskiya fahad ka kwaso lada) 🤣 tunda ya doshi dakin faseelat yakejin kiraarta cikin murya me dadi tana karanta suratul mulk da ta saba karantawa duk dare wani lokaci ko ba kurani ko tana aiki tana karantawa , fahad yayi tsaye bakin kofar yana saurare murmushi kawai yaketa saki ,bawai basa karatun bane aa sunayi akan dade baai ba, kuma muryar faseelat is different saboda yadda take bawa kowane harafi hakkinshi da yadda take karatun da tajweed, ya tura kofar ya shiga da sallama bakinshi, faseelat ta dago tamai murmushi ta amsa sallamar ta cigaba da karatu, da yayi zaune yanata kallonta he then decide to join her suka cigaba da yi atare, Aisha da tafito daga daki bayan tayi tata sallar zataje tai masu dinner taji karatunsu ta kara matsawa sosai ta dan saurare su jin sunayi ne atare kishi ya taso mata taja dogon tsoki tace "mtswwwww wani sabon salo, himmmm kingama munafuncinki kibarmin mijina wlh " Ta sauka Tawuce kitchen, duk jikinta ya mutu Allah da zataje bp test da jininta se yakai 190 and some things, cikin rashin kuzari ta dafa musu indomei da kwai ta juye a cooler ta kai kan dining tareda forks da plates ta haye ta shige daki, da kwanciya tayi tanata wrong tunani kome ta tuno tai sauri ta tashi ta dauko kuraninta dake can saman wardrobe da kura jikinshi don anyi 2 months bata duba ba ta bude tafara nata karatun in a sweet and low tone nata (dakyau😂)tanayi tana kuka kiran ishai yasa su faseelat dakatawa atare sukaiwa annabi salati da yin ربنااتنا في الدنيا حسنة وفي الآخرة حسنة وقناعذاب النار Da subhanakallahumma wabi hamdika nashhadu an LA'ilaha illa anta nastagfiruka wa natubu ilaik, suka shafa, atare kowa na kallon juna suka sakarma juna murmushi, fahad ya tashi ya shige toilet ya sauyo alwala badan tashi ta kareba a, a don kara samun lada da tsarkake gabbai , ya fito yana tsane ruwan da tawul cikin sauri don yaji anata hayya alassalah 😃 har yakai kofa ya rike handle yajuyo, faseelat ta daga mishi hannu tanamai bye ya daga mata yafita zuwa salla. [8/5, 6:09 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 5⃣9⃣ *Dedicated to sweetie I mean my kawalliya, my bestie here's ur page again enjoyed* Itama tashi tayi tayo alwala tayi tata sallar ,bayan tagama tayi shafai da wuturi ta gama addua ta tashi tana linke carpet ya shigo rike da hannun amira, Faseelat ta juyo tana murmushi tace "sannu da zuwa hero" Kallonta Kawai yake bece komi ba, amira ta janye hannunta ta tafi wurin faseelat, Faseelat ta cire hijab taajiye ta dauki amira tana kallonta tace "princess ya akai? " Amira tace "anty I'm hungry " Faseelat ta fiddo ido tace "ba magana princess najin yunwa dafatan de kinyi salla? " Ta daga kai "nayi tareda mommy " Faseelat tace "alright muje kici abinci diyar mommynta " Fahad nata kallonsu faseelat ta fara takawa dakyar dauke da amira ahannu, fahad na dariya yaisa wurinsu yace "daughter taho karki karasa mommy she's not well "ya ansheta Amira tai fuskar tausayi ta kalli faseelat tace "ayya sorry anty daddy na duka yake har mommy yana duka tai ta kuka when I heard ur crying nace mommy tazo for your rescue setace kindena kukan but she's scared........."fahad ya rufe mata baki ya kakaro murmushi yace "muje kici abincin sarkin surutu" Ya kalli faseelat yace "muje honey queen muci abinci"ya mika mata hannu Faseelat da take ta kallon fahad dan samm bata ganeba abinda zuciyarta ke bata shine kila tanajin screaming dinsu ne, tana murmushi ta saka hannunta anashi suka fita , Amira nata surutu da faseelat ,sukaje suka zauna kan dining Table faseelat sede tai dariya can zuwa ta dago suka hada ido da fahad daketa kallonta ta dena dariyar ganin irin kallon da yake mata ta sadda kai kasa tana gyara gashinta, be dena kallonta ba amira tace "anty sarve me plsss" Faseelat ta dago tai murmushi ta tashi ta bude kular ta zuba mata a plate tasa fork ta mika mata, bajira amira tafara ci sede tsakura kawai take duk kukan yunwar nata, fahad yatashi ya hau sama don it's about 20 mnt Aisha bata fito ba, Yana tura dakin ya shiga yaganta kwance dukunkune tanata ajiyar heart don tasha kuka , Cikin sauri yaisa wurinta ya haye gadon ya dora kanta ajikinshi yanata taba jikinta ko da zafi amma babu, Cikin tashin hankali yace "heart beat meyasameki meyasa kike kuka? " Ta lumshe ido can ciki ciki tace "kaina ke ciwo sosai da zuciya ta " Fahad ya zaro ido cikeda tausayinta yace "sannu heartbeat meyasa baki kirani ba tundazu da na kira doctor since, sannu bari nakira likita " ya daga wayarshi da niyyar kiran doc, Aisha tace "no kabari zansha magani ba se ka kira doctor ba " Fahad da hankalinshi ya gama tashi yace "kina wasa da lpyarki ne?idan ke zakiiya hakurin zama da ciwon ni bazan iya hakurin ganin ki cikin ciwo ba cos nima I'm feeling the pain "bajira ya dannawa doctor faith kira, after few ring ta dauka, Tace "hello sir " batare da ya amsa ba yace "my wife is not well plss come and check on her " faith tace "I'm coming right now " Ta kashe kiran . Fahad ya jingina kai jikin bed din ya rumtse lips yariga yasan abinda ke wahalar da Aisha kishi ne kawai ke cinta, ya dora hannu yana shafa smooth hair dinta yace "Aisha dan Allah inarokonki ki kara hakuri akan na da, karki sawa kanki damuwa ciwo yakama minke ,nasan it's not easy kirika ganin mijinki tareda wata amma ki daure, Aisha inasonki sosai bazan iya hadaki da kowa ba, cos u r a sister, wife , mother of my daughter and my lover ke ta dabance bekamata kinasa wa kanki damuwa don duk wacce zanso bayanki take, Aisha u r my heartbeat duk bugun da zuciyata takeyi da sonki yake fita, ki kwantar da hankalinki kwanciyar hankalinki shine nawa " Aisha ta rike hannunshi fuskarta akanshi tace "yaya bazan iya jurewa ba I can't endure hearing yours screaming doing sex with someone else, last night I'm sleepless, kokadan barawon bacci be dauke niba, taya ma kake tunanin hankalina ze kwanta inaganinka da wata Kana bata desame kulawa da kakebani I can't take it "hawaye suka gangaro daga idonta makoshinta a bushe saboda zuciya, Fahad ya rumtse ido yanajin ba dadi it will hurt alot seeing your Husband with another girl showing her so much love, zuciyarshi tafara harbawa da karfi cikin dauriya ya fara sharemata hawaye yace "insha Allah that will not going to happened again, I'm so sorry my beloved wife " ta dora hanninta akan nashi da ke kan fuskarta ta danyi murmushi tace "I love you " Yayi karamin murmushi ya mata kiss a forehead, Faseelat sunata shan labari da amira taji door bell ta tashi taje ta bude, taga mace Krista sede da kayan aikinta ahannu daganinta likita ce, Faith tace "hi I'm doctor faith I'm here to check on Mr fahad wife " Faseelat tace "ok" tabata wuri tashigo Faith da ba bakuwa bace ta haye sama tana dialing no fahad, Fahad ya dauka tace "I'm here sir " Yace "OK come to the third room " Faith tana dubawa taisa kofar dakin tai knocking yace "come inside " Ta shigo ya sauka daga kan bed din, doctor tazo tana duba Aisha tai mata yan tambayoyi Aisha ta bata amsa, Faith ta fahimci damuwa ce tawa Aisha yawa tace "madam se kina cire damuwa aranki kina mantawa da abu komi girmanshi damuwa bazata sauya kome ba kuma ba itace zata maganin problem naki ba ki kula ur health is your everything " Aisha ta daga kai alamun taji. Faith ta girgiza kai ta dauko jotter ta rubuta drugs ta bawa fahad, Ta tashi tafita, Faseelat tana zaune kan dining din tana ta tunani faith tazo Tawuce ta daga mata hannu "good night madam"tafice fahad ya koma kan bed din ya zauna yana mata kallon tausayi yace "sannu heart beat bari naje na siyo miki drugs din " Aisha tace "OK take care " Ya tashi ya fita yana saukowa ya zagaya kan dining faseelat daketa tunani amira nata zuba ita kadai, ta dago ido ta kalli fahad, Ya karasa isa kusada ita ya duka ya mata kiss a cheek yace "I keep you waiting ko? Aisha ce ba lpya just eat ur food ni zanje nasiyo mata drugs " Faseelat tace "ayya sorry Allah yabata lpya " Yace "amin sena dawo "yana kallonta Tace "Allah ya dawomin da kai lpya" Yace"amin"ya sakar mata murmushi ya juya ya fita, Yana fita ta tashi dama abincin bewani burgeta ba ta kama hannun amira suka shiga dakin Aisha, tana kwance still, Faseelat tace "ashe bakijin dadi anty Allah yabaki lpya " Cikin tsawa Aisha tace "da Allah fitarmin a daki karki kuskura ki kara shigomin daki munafukar banza kuma ta Allah ba taki ba komin tsiyarki bakiisa ki ja dani ba donna miki fintinkau" Faseelat ta tabe baki tace "Allah yabaki hakuri " Ta juya still da hannun amira anata ta fita, Aisha taja tsoki tana jin zafi a zuciyarta da yadda zuciyarta ke raya mata zatai da ta kasheta ta huta, Faseelat ko abin be dameta ba wanda ya dakeka dan yafadama irin wannan ai bakomai bane, suna shiga daki tayowa amira wanka suka fito amira tace tana da assignment ta dauko faseelat na nuna mata tawuce toilet seda ta gasa jikinta sosai da sosai sannan tai wanka tafito tasaka sleeping dress dinta ta feshe jikinta da perfumes bayan tayi wankan humra tazo suka cigaba da karatu da amira, Bayan fahad ya dawo shi da kanshi ya hadowa Aisha tea tasha yabata magani yamata kiss sannan ya mata seda safe ya fita, Yana tura dakin faseelat kamshin yan agadez😃me tada shaawa ya bugi hancinshi ya lumshe ido ya ida shiga cikin dakin daga faseelat har amira sunyi bacci ga littafi da school bag din amira gefe, yayi murmushi yaje ya dauki amira ya kaita dakinta ya dawo, ya shiga yayi wanka ya fito yayi shafe shafenshi ya saka boxer dinshi ya kashe haske ya haye gadon yajawo faseelat ya rungume, Suka fara bacci Aisha ma tasamu bacci, can cikin dare jarabar fahad ta motsa faseelat na bacci taji bakinshi acikin nata ta bude ido tana kallonshi ta cikin duhu yadda yaketa kissing dinta yana kara matsa breast dinta, ta meda ido ta lumshe wato duk jarabarta akwai wanda ya shanyeta, da tayi shiru kamar tana bacci fahad da yarika mata wasa mewuyar fadi dandanan ta haukace tana kaimishi kisss takoina tana yamutsarshi itama, she was thinking yanzu bazeyi zafi ba amma yadda fahad ke abun ba tausayi a zauce, dole seda ta rika kukan neman temako shi kuma yana ihun dadi , Kukanta ne ya tada Aisha daga bacci ta tashi zaune tana saurarensu shi yanafadin "honey dadinki yayi yawa zaki kasheni ke ta dabance I love you nabaki komi nawa........ " itakuma faseelat na kuka tana kiran "ummi kizo mutuwa zanyi kasheni zaiyi, Dan Allah hero kabari zafi....... " Aisha ta hade kai da gwiwa ta saki kuka me cin rai " Fahad seda yawuce 40mnt sannan yayi releasing ya kankameta yana sa mata albarka ,itako tana ta kuka don zafin da takeji yayi yawa, dakyar ya rarrashi kayanshi ya dauketa suka tafi toilet ya gasa ta sosai sukayi wanka ya daukota suka dawo suka kwanta, Suna rungume da juna Se ajiyar zuciya takeyi ,yace "honey I'm sorry yakusa dena zafin I'm sure gobe idannayi bazaki ji zafi ba " Ta harareshi tace"se ka gama min illa karika cewa sorry bayan baka bina Ahankali se kaita abu kamar zaka cinyeni duka " Yayi dariya yakai hannu kan kugunta yana shafawa yace"naji bazan kara yi kamar zan cinye kiba, amma sede ki rage dadi don inde kina haka ba abinda zaa fasa" ta turo baki takara shigewa jikinshi sosai don tanajin dadin hakan ,dede kunenta yace "ummi kizo plsss ze kasheni mutuwa zany..." ta rufe mai baki da hannu tana dariya, firar masoya suka cigaba da yi sunata dariyarsu bayan wani lokaci bacci ya daukesu, Aisha ma ta dade tana kuka gaff asuba bacci ya dauketa, Kiran farko na asuba ya tada faseelat dukda ba gaf suke da masallacin ba amma anaji, ta bude ido ta janye jikinta a hankali ta sauka ta shiga toilet tayo alwala tafito, Har lokacin fahad na bacci seda ta shimfida carpet tasa hijab sannan taje tafara masa waiwayi a kafa, can cikin bacci yaji hakan ya bude ido ya zubasu kanta, Ta sakar mai murmushi tace "assalatu khairun minan nawm" Yana murmushi ya dafe kai ya kalleta yace "akwai sauran time fa, inada alarm ze tayar dani " faseelat tace "harfa anyi kiran salla na farko gashi kuma masallaci zakaje " Ya langabe kai yace "fisabilillahi cikin duhunnan masallaci zaki turani? ko tausayi na bakiji " Faseelat tai murmushi tace "Hero bawai bana tausayinka bane ladar fita masallacin nakema kwadayi bare ta asuba is special ,akwai wani hadisi da yayi magana akan sallar asubar wanda abu dawood da turmuzi suka ruwaito...... ﻭﻋﻦ ﺑُﺮَﻳﺪَﺓَ  ﻋﻦ ﺍﻟﻨَّﺒِﻲِّ ﷺ ﻗَﺎﻝَ : ‏« ﺑﺸِّﺮﻭﺍ ﺍﻟﻤَﺸَﺎﺋِﻴﻦَ ﻓﻲ ﺍﻟﻈُّﻠَﻢِ ﺇِﻟﻰ ﺍﻟﻤﺴَﺎﺟِﺪِ ﺑِﺎﻟﻨﻮﺭ ﺍﻟﺘَّﺎﻡِّ ﻳَﻮْﻡَ ﺍﻟﻘِﻴﺎﻣَﺔِ ‏» ﺭﻭﺍﻩ ﺃﺑُﻮ ﺩﺍﻭﺩ ﻭﺍﻟﺘﺮﻣﺬﻱ _An Kar6o daga *Buraidah* Daga Annabi Yace: *“Kuyi Bushara GA Masu Tafiya Cikin Duhun Dare Zuwa Masallaci da Haske Cikakke Ranar Alqiyama”*._ "kuma kasan ranar alkiyama duhu ne wanda mutum baze iya ko ganin tafin hannunsa ba, sukuma masu zuwa salla cikin dare manzon Allah (S. A. W) yace ayi musu bushara bazasu ga wannan duhun ba ,shine nake maka kwadayin samun wannan hasken mijina " ta langabe kai ta kamo hannunshi, fahad yayi murmushi yace "Nagode *maratussaliha* inajin dadin gyaranki gareni ko da yaushe kikasance me nunamun mafificiyar hanya nikuma zanbi insha Allah " Faseelat ta yiwa hannunshi kiss tace "thank you for understanding " Fahad ya turo baki yana nuna cheek dinshi yace"u supposed to do it here fa instead " Faseelat tana dariya ta yaye bedsheet din jikinshi tana fadin "zaka makara sekayi sauri " Ya tashi yana mikar shakiyanci ya shige toilet, Faseelat tai dariya ta girgiza kai ta hau carpet ta kabbara sallar rakatanil fajr, Seda yayi brush yayi alwala yafito lokacin har tagama tana zaune tana azkhar tayi sauri ta gyara shimfidar carpet din zuwa gicce, Ya saka jallabiya ya juyo yaga ta gyara carpet, yace "what ? Again " Tai murmushi tace "nufi na kayi rakaatanil fajr kafin katafi inkaje inbaa kabbara ba sekayi tahiyyatul masjid kafin atada sallar " Fahad yayi murmushi yace "angama ranki shi dade "ya kabbara sallar 3mnt ya gama ya tashi ya fita zuwa masallaci megadi de nashan mamaki koshi yasan anyi amarya, Bayan tagama salla ta zauna tayi azkhar wadanda suka samu ta tashi ta nufi kofar Aisha, Aisha nata bacci jin ba ko motsi faseelat ta fara knocking, Aisha ta san dakin bude yake cikin jin haushi tasan bewuce faseelat tace "waye?"da karfi, Faseelat tace "anty ni ce dama cewa nai anyi salla " Aisha taja dogon tsoki tace "sannu diyar liman jikanyar sheikh" Faseelat batama tsaya jinta ba ta wuce dakin amira, amira da se bakwai, 8 take tashi wani lokaci ko sallar batayi, faseelat ta tasheta itada kanta ta kaita toilet tai mata alwala Tawuce daita dakinta, amira tai salla faseelat ta dauko kurani tana kallon amira tace "princess wace sura kike? " amira makarantarsu akwai ta hafeez bayan bokon kuma suna hadda tace "suratul fajri " Faseelat tace "OK kingamata? " Amira tace "a, a anty muna aya ta 15 zamu tashi ta sha shidda, " Faseelat tace "OK yanzu zamuyi murajiar na baya se mu cigaba " Suka fara karatun har ta 15 sannan faseelat ta dora mata, Suna cikin karatun fahad ya shigo, abun really surprise and impress him yayi tsaye yanata kallonsu cikin burgewa be saba ganin amira a irin wannan time dinba suko basu dena karatun ba , da yanata sauri ne yazo yakara wa faseelat gajiya se kuma ya samesu ahaka , Cikin farin ciki ya juya ya nufi dakin Aisha, Aisha faseelat tabar wurin amma ita batadena banbami ba "shegiya laanannar Allah wai wadda ke bin namiji da aurenta itace zatazo tana nunamun musulunci, fara me bakar zuciya...... "taitayi har ta gaji sannan ta tashi tai sallar tagama ta dawo ta kwanta gabadaya zuciyarta ta mata nauyi so kawai take ta fadawa mommy problem nata, ta dauki waya ta kirata, mommy da tai salla takoma ta kwanta bacci me dadi ya dauketa don itama bawani baccin kirki take yi ba ta dauka murya dishe , Aisha tace "mommy nabani faseelat zata kwacemin miji, mommy duk ya rude akanta wlh mommy bani lpya, jikina duk ya mutu baniya komai " Mommy tuni bacin idonta ya kau taja dogon tsoki tace"banza sokuwa har seki tsaya bakin cikin kishiya ya kashe ki? Bayan fahad ba yayinki ya dena ba dan batan basira seki kwance taita yin yadda taso kenan? To bari kiji kitashi ki wartsake kifita ki kane kane da gidanki sede in ita ta tare daki, in kuma kikai sanya ita taita yadda taso ki kumshe dakin sakarai kawai, da batasan miya dace ba, ga saudat can da kishiyoyi amma ko maganar su batayi don ta masu fintinkau duk tsoronta suke se ke babbar banza se ankoya miki, seki tashi kifara hidimarki inkin ga dama "diffff takashe kiran, Aisha tai tsit tana nazari batajin fadan mommy dan kotayi fada tana fadin mafita, tana niyyar tashi fahad ya shigo, ta sakar mai murmushi ya meda mata hannunshi biyu acikin riga, Tana kallonshi tace "good morning sweetheart " Yaida isa kusa da ita ya zauna ya taba wuyanta yace "how are you feeling today" Tace "better naji sauki "tana marmara ido Ya sauke ajiyar zuciya yace "alhamdulillah I'm happy " Aisha tadora hannu tana shafa sajenshi tace "thanks I missed you " Ya lumshe ido yace "me too " Ta sauka akan bed din tace "I'm going to the kitchen " Yace "OK thanks you muje nima I want to sleep " Suka fita tare, faseelat naganin amira ta haddace don tana da kokari seta tashi tabarta tatafi kitchen don yin girki ita kuma amira ta cigaba da karatun, Faseelat nashiga kitchen tai tsaye tana nazarin abinda zatai, ta yanke shawarar yin grilled fish da vegetable sandwich and black tea, Shaf shaf tafara aiyukanta, Aisha na saukowa taji kamshi ta rike kugu ta shiga kitchen din taga faseelat daga ita se short tight trouser da armless riga tana ta aiki bako kallabi, Aisha tabi bayanta da kallo cikeda kishi da balai tace "banza marar kamun kai mtswwwww "tana ta ballamata harara, Faseelat ta juyo ta sakar mata murmushi ta kalleta up and down ta koma ta cigaba da aiki Dan bata da lokacinta , Aisha taja tsoki ta fita ta koma daki kamar zata fashe taita zagaye haushi takeji bataso fahad yaci abincin can, Fahad na komawa ya samu amira nata karatu ya wuce ya haye gado ya kwanta, Amira da kejin bacci ta tashi ta cire Arabian hijab din jikinta ta haye kan gadon ta matsa can kusa da babanta, Fahad daketa kallonta yakara jawota jikinshi yace "har angama karatun? " Ta daga kai tace "I'm sleepy " Yace "OK sleep well" Ta rumtse ido yana ta kallon fuskar ta yadda take matukar kama dashi duk duniya ba abinda yakeso kamarta ahaka shima bacci ya daukeshi, 7:30 faseelat ta gama ta harhada su a dinning table tafara aikin gyaran gidan kuma, Se 8:00 ta shiga dakinta don ta gyarashi ta shiga wanka shi kadai ya rage mata , Tana shiga tagansu kwance sunata bacci ya makalkale abarshi ajiki, Tsaye faseelat tai tana kallonsu cikin burgewa she wish amira is her daughter ta daga kai tace "Allah amin "tanata kallonsu tafara aikinta kwatakwata ma ta mance ciwon jikinta burinta gidan yayi tsafff, Tana cikin aikin wayar fahad da baya kasheta kullum tana bude tafara ringing ,so daya ta kalli wurin ta cigaba da hidimarta, Har ta shiga ta gyara dayan bedroom din wayar na ringing sede ringing din is very low, Batabi takan wayar ba ta shiga toilet tana wankewa, Shi kuma fahad umma ce keta kira, batasan zeyi aure ba se jiya kannenshi suka gani a instagram, tun lokacin taso ta kira amma dare yayi tabari har yau dukda de tasan baze dauka ba, Har faseelat ta gama tai brush tai wanka ta gasa jikinta ta fito wayar na ringing ,cikin mamaki wake ta kira haka tana goge fuska da tawul ta matsa ta leka screen din wayar sunan da tagani yana yawo ya matukar bata mamaki *(bad woman)* keta yawo a screen din wayar, faseelat ta zaro ido waje gabanta na faduwa dukda batasan me kira ba. *kusa nifa inbaku comments da yawa wlh barin typing zanyi har se randa nagadama don nima nagaji* eheee [8/5, 6:09 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 6⃣0⃣ *Dedicated to my fan's* *Dan Allah ina cigiyar marubuciyar laifinane na manta sunanta amma tana cikin intelligent writers asso...,shiru ta boye me number dinta ya bani plssss donni fan's dinta ce* Har kiran ya yanke ,tai shiru tana tunani to wacece kuma Bad woman? ganin batada amsa ta wuce tafara kimtsa kanta, bayan yan shafe shafe ta dauko wando pencil black color da yellow din riga da gyale black ta saka kayan ta zauna ta gyara gashinta tai styling dinshi wani ya zubo gaba ta dan kwantar dashi cikin gyalenta ta dora tana cikin fesa perfumes fahad ya bude ido ya zubasu kanta, Tagama komi ta kara gyara daurin dankwalinta ta dan jujjuya taga komi yayi sannan ta juyo wurinsu fahad, Fahad daketa kallonta tun dazu yana murmushi ganin yadda take ta kara gyarawa yayi sauri ya rumtse ido, Faseelat ta isa wurinshi ta sunkuya tafara hura mishi iskar bakinta a kunne, Dariya ta kufce mai yayi sauri ya rufe kunnenshi da kafada , Faseelat ta mike tsaye tana mai wani kallo tace "dama idonka biyu kenan ,oya tashi muje kayi wanka breakfast is ready there waiting for you" Fahad ya bude ido yace "nai wanka kikace fa? Aini ke zakimin wankan " Faseelat tai fuskar tausayi ta kalli jikinta tace "see me I already take my bath, harnayi kwalliya " Fahad ya kalleta from head to toe ya tabe baki yace "I seen you ke bakisan kinfi kyau a tube ba? Shiyasa nakeso kimin wankan daga can seki kara kema " Faseelat ta rufe fuska tana dariya tace "nide katashi kayi wanka " Ya tashi ya rungumo ta ta baya yana sunsunarta yace "kinyi kyau sosai " Tace "thanks you it's all for you " Ya fiddo ido "haba? To bari na biya kwalliyar" ya jirkitota yafara aika mata da kisses, faseelat ta rika tureshi tana dariya take cewa "let me be I'm very tired " Yaki denawa, dariyar su ta tada amira daga bacci ta bude ido ta tashi zaune, Fahad yayi sauri ya Saki faseelat ya shige toilet,faseelat ta matsa wurin amira tace "princess kintashi kenan taso muje nai miki wanka muje muyi breakfast" Taja hannun amira suka fita a dakin amira taimata wanka tasa mata kaya desame kala da nata tai mata simple makeup ta kamo hannunta suka fito, Aisha ma gyaran daki tayi, ta zauna ta tsara kwalliya ta saka gownt ta shadda ash color ta fito ta shiga dakin amira ganin batanan yasa taja tsoki tace "wlh bakiisa ki batamin tarbiyar yarinya ba" Ta fita ta sauka dining tana ta jin haushi, ta bude kula tai serving din kanta ta zauna tana ci don yunwa takeji saboda bataci abinci jiya ba, jin abincin yayi dadi zauu, ta ya mutsa fuska tace "a banza " Faseelat dakin ta suka wuce fahad na gyara bottom din rigar shi Ta bude dakin, ya juyo yana kallonsu cikin burgewa, itama faseelat Kallonshi take tayi tundaga kasa zuwa sama shikuma yasaka yellow jeans da black shirt yayi matukar kyau jikin rigar an rubuta hug me darling, da yellow din rubutu, Faseelat ta saki hannun amira taje ta rungumeshi ta dago tace "hero kayi kyau" Yaja hancinta yace "ai ban kaiki kyau ba " Amira ta taho tai tsaye fahad ya jawota jikinshi, zuwa can yayi breaking hug din Ya dauko waya yafara daukarsu selfie sunata farin ciki, Bayan sun gama hannunshi rike da faseelat while amira na dauke a dayan hannun suka fito, Aisha da take cin abinci ta dago tana kallonsu suna saukowa daga step ganin kayan jikinsu taja karamin tsoki, Suna isowa fahad ya Saki hannun faseelat yaja kujera ya zaunar da amira yajawo ta kusa da Aisha ya zauna, faseelat ta zauna ta kusa da tashi, Fahad ya kalli Aisha yace " nasan dole kiji yunwa dama " Aisha tai murmushi ta kai fork baki, Faseelat ta kalle ta tace "anty ina kwana ya jikinki? " Aisha ta tsaya da taunar sandwich din bakinta, ta harari faseelat tace "naji sauki "ta yatsina fuska, Faseelat tai murmushi kawai fahad daketa kallon faseelat yace "sarve us please kinyi zaune" Faseelat ta tashi tsaye tana fadin "sorry my hero "tafara sarving nasu, Aisha taita kallon faseelat tana mamakin ta wlh idan itace bazata taba sakin jiki ba, amma ita ko kunya bataji ta saki jiki ko nauyin Aisha bataji wai hero su Hero manja, Ta zuba mishi ta ajiye a gabanshi ta dauko fork da knife ta dora mishi ta zuba mai black tea din ta ajiye, Yace "thank you kinsan nakagara nafara ci don hanci na kadai ya tabbatar da dadin abincin "ya dauki fork yafara ci, Faseelat tayi murmushi ta zubawa amira ta zuba nata ta koma ta zauna tafara ci, tsitt wurin yayi se karar cokulla da wuka, Aisha ta kalli amira da fahad da suka dage cin grilled fish ta tabe baki aranta tace "see them plsss kamar basu tabacin grilled fish ba " amira na taunar kifi tace "daddy! " Yace "uhummm"bakinshi cike da kifi, amira tace "wai nan anty Zatai ta kwana ne? " Fahad ya kalli faseelat da take ta kallon amira suka saki murmushi, Fahad ya meda kallonshi kan plate dinshi ya dauko tsokar kifi zai kai baki yace "siyo miki ita nai princess nan zatai ta kwana "ya kalli faseelat Faseelat tai dariya ta kalli amira, amira tace "daddy siye kuma? " Yace "yess princess tariga ta zama tawa tana nan tare damu nangaba ma zata haifar miki sister " Faseelat ta sunkuyar da kai tana dariya, fahad ya Saki murmushi, Aisha ta tashi fuuuu ta haye sama, kallo daya ya ma bayanta ya dauke ido, Amira tace"daddy im very happy to hear that , friends nawa sunada kanne amma ni banida su nikadai ke zuwa school mommy taki tamin kanne yanzu se anty tamin,daddy ni bro nakeso " Yana dariya yace "tell her namiji kikeso" Ta kalli faseelat tace "anty I want brother not sister " Faseelat daketa dariya jin dramar su tace "don't bother your self dear yan ukku zan haifo miki ke kadai, biyu maza daya mace kinji dadi ko? " Amira tace "thank you anty I love you " Faseelat tace "luv u much dear " Tundazu fahad kallon kasa kasa yake ta mata jin ta kira triplet, faseelat ta kanne mishi ido daya ta cigaba da cin abincinta . Bayan sun gama suka wuce main pallo suka zauna kan 2 seater suna kallo amira na kan cinyar fahad, Aisha dake daki tana charting ta fito daga kan benen ta kwalawa amira kira, Amira ta tashi dasauri tace "naam I'm coming mommy "ta tafi da gudu, Faseelat ta kwanta kan cinyar fahad tana lumshe eyes,tana kallonshi tasa hannu Tana shafar sajenshi ya lumshe ido yanajin sauyi ya dora tafin hanninshi kan gashinta yana massaging, Faseelat ta lumshe ido cikin jindadi in law tone tace "Hero bacci nakeji " Ya Saki murmushin jindadi yace "OK muje in kwantar dake" Faseelat ta bude ido dasauri, yafara dariya yace "yess mana nima baccin nakeji " Ta boye fuska, Ya tashi dauke daita ya wuce room dinshi daita, Akan bed ya kwantar daita ya tashi yafara balle boturan riga, faseelat ta tashi dasauri zata gudu, ya cafko hannuta ya marairaice fuska "bawani abu zanyi ba zafi nakeji ne shine zan rage kayan jikina" faseelat ta Kalli AC dake dakin ta daga mai ido tace "uhmmm akwai zafi" Yajawota jikinshi yana dariya itako ta dakune fuska, ya rage dariyar yace "kefa kikace triplet zaki haifawa amira ba , kuma haifuwar triplet se an bada himma " Faseelat tace "aini wasa nake mata dan Allah ka rabu dani haka ina bukatar hutu, tunda kasameni baka ragamin ba kuma ni zafi nakeji sosai " Yace "ayya sorry sorry na yanzu baze zafi ba I promise you that " Faseelat tace "nide a,a nagaji ban lpya " Ya saketa yace "amma zan tafi wurin Aisha don bazan iya hakuri ba nariga na saba ina wuni ajikinta , ki kwanta ki baccinki bari naje " Ya fara takawa ze fita faseelat ta riko hannunshi cikin zafin kishi ya juyo yana kallonta, tana turo baki tafara cire riga ya shafi sajenshi ya Saki murmushi , Ya rungumota yace "thank you karki ba kanki wahala bari na cire miki da kaina " Har ta cire rigar ya balle bra din jikinta breast dinta suka fito ya hadiye miyau ya sabule mata rigar suka haye kan bed, abun anata samun sauki bataji zafin wannan sosai ba don yabi sannu daita , 12 :00 faseelat ta bude ido ta sauka akan bed din fahad na bacci, ta shiga toilet tagama abinda zatai ta fito ta shafa turaren fahad ta saka kayanshi ta fita kitchen tai tsaye not knowing what to cook for lunch, can de tace bari tayi alkubus da miyar ganye tafara aikinta, Tunda jamila ta samu ciki bata kara zuwa gidan hjya ba gashi har cikinta ya kai 6 month hjya harta gaji da tambaya tayi shiru, Yau khalil ya daukota daga asibity taje awo batare da ya mata magana ba yabi hanyar gidan hjya seda aka kusa kaiwa tagane tana yamutsa fuska tace "yaya gidan hjya zamuje? " Yace "eh tana ta tambayarki aikin dade bakije ba " Tace "eh gaskiya gwara muje dan danbaba ma nason ganinta "ta turo baki gaba, Besan abinda take ba yana ta driving yace "yau zaya ganta se marece zanzo mutafi" Tace "a, a kabari har dare please "ta harari bayanshi. Yace "angama gimbiya " Suna isa ta sauko tafara nishi har ya jingine mashin dinshi, Ta mika mai Jakarta tace "yaya ka temakamin daita nagaji " Ya anshi jikkar suka shiga yana gaba tana baya, hjy na kitchen suka shigo ta window take kallon jamila daketa faman turo ciki dafe da kugu kamar me ciki wata tara,ga khalil rike da jikka hjya ta girgizakai tace "Allah wadaran naka ya lalace" Khalil ya fara sallama yana kiran "hjya kinyi baki " Hjya ta fito tana faraa tace "a, a masu ciki ne agidan yau lalle manyan baki yaushe rabo " Khalil yace "shiyasa tazo maki wuni na musamman yau " Hjya tace "naji dadi ko ,kushiga daga ciki" Suka wuce ciki few minutes ya fito ya tafi wurin aiki, jamila ta zare hijab ta bude ta kardar tsiranta da suka siya bakin asibity tafara ci, Hjya aikin kitchen ya lafa ta shigo dakin zata shiga ta gyara ciki ta samu jamila nata yagar tsire abunta, hjya ta kalleta tayi bulbul abunta ta wuce ciki tana shiga ciki tafara masifa ita kadai "yo ai dole ki kiba yarinya shikenan se ya biye maki komi kikeso se kinci to me zaya tara ne? " Tana sababi tana gyaran dakin tafito tana share falon jamila ta dage kafa sama ta meda kan Kujera ta cigaba da cin tsirenta , Hjya na Duke na shara take tuno faseelat duk in sunzo koba dauda se anma dakin kwass bazata iya kilga wankin da faseelat ta mata ba gata da kunya in sunzo ko kallon hjya bata iyayi, hjya ta cigaba da shara karo na baadadi kenan da tayi tunanin faseelat, Har tagama ta kwashe tafita kitchen ta juye abinci a flask ta dawo ta shiga toilet wanka, Ta fito tana shirin kabbara salla taji jamila na waya "yaya dan Allah taura nakeson ci danbaba ya matsa min " Khalil yace "OK bari infita in siyo miki yanzu "shide haka yake da ririta mace Hjya tace "aise kuyi "t a kabbara salla tana salla tana tunani barkatai, Tana sallamewa bata tsaya ko addua ba ta dauko waya ta danna kiran ummi tana jin nauyi, Ummi na kwance tana hutawa ta dauki wayar tana mamakin ganin kiran hjya, Hjya tayi sallma ummi ta amsa hjy tace "kwana da yawa bamu gaisa ba ina diyata? " Ummi tace "aikuwa ai diyar ki tayi aure shekaran jiyar nan " Cikin rashin jindadi hjya tace "Allah sarki Allah ya basu zaman lpya da zuria dayyiba" Ummi tace "amin Nagode sosai " Hjy tace "to se anjima "ta kashe kiran ,tana cizar lips, Ummi tabi wayar da kallo tace "nifa ban yarda hjya tayi wani asiri ba I'm doubting about it " Hjya tagama salla tafito taga jamila tana salla tafita takawo mata abinci ta zuba nata ta zauna awaje ta shimfida tabarma tana ci, Jamila na gama salla ta bude kular, dasauri ta dade hanci ganin wake da shinkafa, ta meda kular ta rufe, Ta dauko waya ta kira khalil ya dauka tace "yaya bazan iya cin abincin nanba ka siyomin fried rice a restaurant " Khalil dake kan mashin yakusa kawowa yace "kuma, to ganinan tafe " ya juya ya koma yasiyo mata abincin hjya kasa cin abincin tayi ta meda kitchen tazo tabuga tagumi, Can zuwa khalil ya shigo da ledoji a hannu yazo ya zauna yanama hajiya sannu ta kalleshi tace "yawwa "ya mika mata tata fried rice din, yana niyyar tashi jamila tafito tana ya mutsa fuska ita adole me ciki hjya tabita da ido khalil ya kalleta yace "sannu " Tazo ta zauna gefenshi ta amshi ledar tafara ci, Shiko ya dauko natan yaci ya tashi ya koma aiki, Butsu butsu jamila ta kirashi tace tanason wani abu, haushi har yagama cika hjya ta kunna radionta tanaji don tadena jin kayan haushi. Bayan faseelat ta gama abincin ta shiga daki tayi wanka tana ta sauri donta shirya tai salla, Fahad da ya dawo daga masjid ya shigo dakin bataji shigowar shi ba, ya zauna ya harde hannu kan cushion yana kallonta, Ta gama makeup da shafe shafe ta mike tsaye tana juyowa taga fahad zaune yana kallonta, gabanta yayi mummunar faduwa ta saki towel din dake rike hannunta ya fadi kasa ,ta fiddo ido waje don yabata tsoro, Fahad yayi mutuwar zaune yakafeta da ido bako kiftawa joystick dinshi na harbawa , Batasan ta saki towel dinba ta kalli jikinta taganta tunbur tai tsuwwa tai sauri ta juya baya jikinta na rawa hannunta dafe da kirjinta , Fahad yabi bayanta da kallo , Faseelat ta tuna bayan ma fa akwai abun kallo tai sauri ta juyo ta duka daukar towel dinta, Fahad yana dariyar shakiyanci yataso ya rike hannunta yana kara bin jikinta da kallo yace "haba miye duk na rudewa ni da kayana? kibari nakara nazartarki plsss karfa ki manta naga komi har can ciki na sha to miye na boyo ?" Faseelat jikinta na rawa tace "Dan Allah kabani towel din " Ya dage kafada yana cigaba da binta da mayen kallo, kawai taida shigewa jikinshi ta makalkaleshi, Jin hannunshi tai yana massagin hips dinta harwani girgiza su yake, Ta hadiyi miyau me daci ta rike hannunshi tace "banyi salla ba plss bari nayi kar alwala ta takare" Yace "ai akwai sauran time bari mu gama sekiyi "ya cigaba da abinda yake Faseelat ta yamutse fuska tace "to kashi nakeji wlh " Jin tace kashi ya saketa yana dariya yace "jekiyi ki dawo " Faseelat ta janye towel din ta dora ta koma toilet shiko ya haye bed yana dariya yasan bawani kashin da zatai " can zuwa ta fito ya lumshe ido tazo ta bude wardrobe ta dauko carpet da hijab, da riga da sket na material lace pink color tana sauri ta zura ta kabbara salla , yana ta kallonta har ta sallame ta juyo ta kalleshi bayan ta shafa addua, ya mata murmushi da fuska ya mata alamun tazo, Ta dage kafada ta tashi ta linke kayan sallan ta nufi gun mirror fahad ya kira sunanta "honey! " Ta juyo ya kada kai yace "ba sekin sake kwalliya ba kinyi kyau ahaka, kizo muje muyi lunch " Faseelat ta dawo wurinshi ta mika mai hannu ya tashi ya sargafa mata kafada suka fito, Aisha da amira na falo suma yanzu suka fito dan bacci sukai suma duk Sun sauya kaya, dukkansu sun hadu a dining faseelat tai sarving dinsu, Ta mikawa su Aisha nasu ta zuba nata a plate daya da fahad taja kujera ta matsa gaf dashi ta koma ta zauna yanata kallonta ta debo alkubus a spoon ta kai bakinshi yayi tsaye yana kallonta tace "open your mouth mana ni zanyi feeding dinka da kaina baniso ka wahala "tanayi tana mai kallon jan hankali, Kamar wawa ya bude baki ta zuba mishi tana ta bashi yanata kallonta, Aisha ta cika tai bammm ko abincin takasa ci se aikin kallonsu take, Wasa wasa har alkubus biyu Sun kare, Faseelat ta tashi zata kara zubawa ya riko hannunta ya kalli plate din ya kalli cikinshi yana mamaki yace "wai duk na cinye wannan abincin? Honey kinaso in kara kiba ne? " Faseelat tace "sosai ma, bari nakara maka ai zakayi kyau da kiba " Yace "noo banason nakara weight ze takura ni, bari na zuba nayi feeding dinki da kaina " Faseelat ta koma ta zauna ko da ta daga ido ba Aisha har ta bar wurin, Ya zubo yasa hannu yace "da hannu zan baki fa " Faseelat tace "se yafi dadi ai "takashe mai ido daya, yana bata abaki har ta koshi daga karshe ta rike ya tsunshi ta tandesu tasss, Yace "to muje abiya ni lada " Faseelat ta make kafada ya jata tafara turjewa , Ya tsaya yana dariya yace "Allah zan sungumeki gaban princess "ya kalli amira dake niyyar tashi tabar wurin don takoshi , Tana barin wurin ya sungumi faseelat akafada tafara harba kafafu yace "dande ki rage min karfi ne kuma senayi " Ya dirji abishshi son rai sannan ya tashi yawuce toilet, gaskiya fahad abunka yayi yawa 🤣 Faseelat gashinta a baje hannunta dafe da mararta,daga jiya zuwa yau ciwon kugun dole takeyi, ta rumtse ido tana tunani wato shi fahad sex har yafi salla yawa tunda baya gajiya, Ya fito yana tsane jikinshi da karamin tawul, faseelat tabishi da kallo, ya zauna yana drying gashinshi ya kalleta ta mirror yace "sannu my kankana se hakuri mijinki hero ne" faseelat tai dariya ta juyar da kai, Yana gama shiryawa ya wuce masjid don yin asr , faseelat ta yunkura ta tashi dakyar ta shiga toilet ta gasa jikinta tayo wanka, tazo tai salla sannan tafara shirya kanta, tasan halin kayanta yana iya dawowa ya ganta da towel akoma ruwa shiyasa tafara saka single long gown dark green ta zauna gaban mirror, tana zama tafara taje kanta wayar fahad tafara ringing, faseelat ta tsaya da taje kan tatashi tai wurin wayar tana fatan bad woman ce ta kira, saboda tanason sanin wacece me sunan, Aiko itace hannunta har rawa yake saboda sauri ta dauki wayar ta kara akunne, Abinda taji ana fadi yasa hanjin cikinta juyawa, Muryar babbar mace tana cewa "son dan Allah katsaya ka saurareni ko na minti biyu ne, nasan ban kyauta maka ba ban maka adalci ba amma kayafemin badon hali naba wlh nayi.......... *wasu nata complain wai bekamata ace faseelat tafi Aisha komai ba, kunsan Allah ana samun haka a reality kishiyarki tafiki komi, kuma miji yafi sonta se kaga wasu suna kauce hanya saboda kishi da bacewar hankali,Allah yariga ya rubuta ko ku nawane gun mijinku dole se yafi son wata acikinku, yanzu de babban misali manzon Allah S. A. W da aka tambayeshi wa yafiso acikin matanshi cewa yayi Aisha, amma kuma yana son duk matannashi, khadija R. A) ta rasu amma saboda yadda manzon Allah yake sonta da yawan ambaton ta Aisha R. A) tace tafi kishinta a kan sauran matan, manzon Allah (S. A. W) yana girmama khadija yana yawan ambaton ta har ya zam ko bayan mutuwar ta yakan yiwa friends dinta kyauta saboda girmamata, kungani toni inaga wannan ba sabon abu bane miji yafi son wata, kuma dama ai Allah yafada a kurani acikin suratul nisai (walan tastadi'u an taadilu bainan nisai walau harastum ,fala tamilu kullal maili fa tazaruha kal muallakati, wain tuslihu wa tattaku fa innallaha gafuran rahima) to amin hakuri akwai sakon da nakeson isarwa ne akan haka inafatan team Aisha zasumin hakuri, acigaba da danne kishin nan, nima fa uwargida ce 😃bari ma nabaku labari lokacin da fahad ya mari Aisha akan faseelat seda na kewaya toilet 😂🏃🏽‍♀kude yi hakuri da abunda ke faruwa* [8/5, 6:09 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 6⃣1⃣ Wlh nayi nadamar abunda nai maka kai da mahaifinka, kullum cikin dana sani nake, kayi hakuri plsss kadawo gareni wlh duk cikin diyana nafison ka, bansan yadda zangyara kuskuren da na maka ba,amma ka tausayamin ,na azabtu da rashinka ina bukatar kulawar ka my son.. "ta tsagaita saboda kukan da yazo mata , but she's very surprised yadda ya dauki wayar yatsaya saurare don baya daukar wayarta inma ya dauka da yagane itace yake kashewa duk yayi saving numbers dinta don yarika avoiding kiranta, Jikin faseelat kyarma ya dauka jin abinda umma ke cewa jin sautin kukanta hawaye suka zubomata zuciyarta na bugawa da karfi magana takesonyi bakinta yakasa fitar da maganar , Jin shiru umma tace"plssss ka yafemin, kayi hakuri nasan nacuce ka " Hawaye sharrrr suka zubo ma faseelat jin uwace kewa danta kuka begging for his forgiveness, muryarta na rawa tace "ya ...fita... masallaci..." Sanin Aisha bata shiga lamarin tace "faseelat ce? His bride? " Faseelat ta shanye kukanta tace "ni...ce umma"hawaye na cigaba da kwaranya a fuskarta umma tayi murmushin jindadi wanda har faseelat seda ta jishi,murya a raunane tace "I'm very happy da naga pictures na bikinku, ina tunanin zaki temakamin wurin shawo kan fahad, na mishi laifi babba na wulakantashi nabarsu shi da mahaifinshi saboda son zuciya ,amma nayi nadamar abinda nai masa tunda dadewa, mahaifinshi be bani damar koda ganinshi ba, after his death na kira fahad nayi zarya gidanshi da office dinshi nabashi hakuri Amman he dont even listen to me,na tura malamai da dama gunshi he didn't look at them, I once come to his wife itama bata saurare ni ba, I don't know what to do, kamar yadda nagani yana sonki sosai dan Allah ina rokonki ki shawomin kanshi ya yafemin tun kafin na bar duniyar " Faseelat tace "karkice haka umma fahad ze yafemiki ze so ki kamar yadda kowane da yake son mahaifiyarshi kiyi ta masa addua umma Allah ya sanyaya mishi zuciyarshi adduar ki kar babbace, kuma ina rokon karki fushi dashi " Umma tace "ina ta addua faseelat amma shiru, kuma bana fushi dashi ko kadan don nasan duk ni najawo hakan, Nagode kwarai dagaske " Faseelat tace "ki kara hakuri umma komai ze zama labari watarana " Umma tace "Allah yasa Nagode da kika saurareni se anjima " Ta kashe kiran tana tunani da dama, Faseelat har suka gama wayar tana hawaye, jikinta ya mutu murus zuciyarta na cigaba da harbawa, wayar na rike hannunta takasa ajiye ta sanin irin balain da fahad Ke ciki tafasa kuka zuciyarta cunkushe numfashinta har daukewa yake, Bayan fahad ya dawo masallaci dakin Aisha yawuce ya same su sunata labari da amira, shima ya zauna akai tayi don ya debewa Aisha kewa , karfe biyar da wani abu ya fita ya nufi dakin faseelat, Ya tura ya shiga faseelat da har lokacin tana zaune wurin takasa tashi ta juyo idanunta dake jawur ta zuba su akan fahad tarika kallonshi kamar yau tafara ganinshi, Abun yabawa fahad tsoro ganin idanuwanta jawur a kumbure ga gashinta dake zube koina gaba da baya, Dasauri yaida shiga dakin ya isa wurinta yaje ya zukunna gabanta yana gyara mata gashi da hannu yana kallon fuskarta yace "what's wrong with you? Ehimm? " Hawaye suka gangarowa faseelat tana meda kukan dake niyyar kufcemata tace "Ankira wayarka " Fahad ya kalli wayar dake hannunta batare da ya damuba yace "answer me first meke damunki kike kuka " Kanta a sunkuye ta dago tana kallon kwayar idonshi tace "it's the phone " Fahad yariga yasan baya wani abun banza da wayar shi atata in zata ga abin tashin hankali befi hotunan Aisha da suke birjik ba wasu ma half-naked, aranshi yayi tunanin ko wani Yakira yafadi wani abun tashin hankali, ya anshi wayar daga hannunta ya shiga call log, number bad woman ce sama kuma sunyi kusan 10mnt suna magana, Kafin ma ya dago faseelat tace "it's bad woman" Fahad ya dago ranshi bace yace "who ask you to pick my call? Miye ruwanki da kiran da akemin da har zaki dauka eyee?" Faseelat jikinta mace batare da ta bashi amsa ba tace "hero! Kaine kake kiran ummanka bad woman? Umma ce fa wadda ta dauki cikinka wata tara tai nakudar ka tabaka nononta kasha itace kake avoiding kiranta kai watsi daita just because she did a small mistake? " ta ja ajiyar zuciya ta cigaba da cewa "kasan halinda kake ciki kuwa? Haba hero banyi zaton haka daga gareka ba " Fahad ya mike tsaye yace "don't interfere in this faseelat stay away from this matter, kuma daga yau karki kara daukarmin waya" Ya juya zebar dakin ranshi bace, Faseelat tace "hero mahaifiya ba abar yadda wa bace ba ,kome tayi kuwa, ankarbo daga Abdullahi dan mas ud wani mutum yazo wurin manzon Allah (S. A. W) yace ya manzon Allah man ahakkan nasi bi husni sahabatiy?se maaiki yace mishi ummuka yace summa man? yakara ce mishi ummuka yace summa man?yace abuka " "Hero yanzu kai ba maganar kyautatawa ma ake ba ka saurare ta ma ka ki baka tsoron fushin Allah? manzon Allah yace yardar Allah na tare da yardar iyaye fushin Allah na tare da fushin iyaye ,hero kar idanka ya rufe ka gaggauta zuwa wurin mahaifiyarka ku dedeta, ayoyi nawa ne a alkurani sukai magana akan yiwa iyaye biyayya saboda mahimmancin yiwa iyaye biyayya awasu wurare da dama daga kadaita Allah se yiwa iyaye biyayya agaba , duba suratul israi daga aya ta 23 da ukku zuwa da 4, suratul ahkaf aya ta 15 zuwa da 17 da suratul...." Fahad ya daka mata tsawa ta fiddo ido waje tana kallonshi rai bace yace "kimin shiru bana bukatar waazin ki akan wannan matar, ta cuceni ta wulakanta ni saboda son zuciyarta ta rabu dani lokacin da nake bukatar ta har yau kunne na yakanyi ciwo time to time saboda marin da tamin, ita ki naganin tayi abu me kyau kuma ta tursasa mahaifina ya saketa don son zuciya kawai? ki fidda kanki cikin maganar nan faseelat, Aisha shekarar mu nawa tare amma bata taba shiga maganarba hasalima tafini jin zafin wulakanta ni da matar tayi ,idan har baso kike raina yarika baci ba to ki fidda kanki aciki " Faseelat daketa zubda hawaye tana kallonshi tace "bazan dena nuna maka gaskiya ba umma tayi maka laifi kuma tayi nadama ta nemi afuwarka seka yafe mata wai shin baka yiwa Allah laifine amma kuma ya yafemaka, itama fa mutum ce mace tanada rauni yakamata kamanta baya ka rungumi mahaifiyarka ko zaka samu rabauta " Idanunshi jawur ranshi bace ba abinda yake tunawa se labarin da mommy tabashi na cewa "bata sonka ko kadan bata kula da kai daddynka shine komi naka shine wanke maka tutu shine wanka shine dariyarka shine duk gatanka " Jijiyoyin kanshi duk Sun fito zuciyarshi na zafi yace "bakijin magana ta kenan nace kibar maganar ta I'm warning you this is the first and last time karki kara maganar matar nan acikin gidannan inba haka ba I will do something bad " Ya fita yabar mata dakin, faseelat ta kara fashewa da kuka yanzu idan ya mutu yau fa me zece wa Allah bayada wata hujja akan abinda yake yi, Fahad gidan yabari gabadaya yana tuki yana fidda huci, Hjya cikin dabara kar jamila ta kaita karshe ta kira khalil ya dauka da sallama ta amsa tace "khalil kazo ka dauki jamila ku tafi gida kasan baason me ciki na kai Maghreb awaje " Yace "to hjya ganinan zuwa " Hjya takashe kiran ta shiga ta samu jamila dake bacci hjya ta bubbuga gefen kujerar jamila ta bude ido tana kallonta hjya tace "ki tashi ki shirya gashinan zuwa zaku tafi gida " Jamila ta tashi tana ya mutsa fuska ta shiga toilet, Hjya tace "oh ni saro na daukowa kaina jidali yarinya ba kunya kokadan duk tabi ta fitsare kafarta to Allah ya kyauta " Jamila kau tunda ta riga tagama gano halin hjya ta kuduri musguna mata, Gab Maghreb khalil yazo ya dauketa suka koma gida, Fahad wurinda suke hutawa da friends dinshi ya nufa sabeer se shakiyanci yake mishi sede yayi murmushi, bayan faseelat ta yi sallar Maghreb ta shiga kitchen ta masu vegetable soup and white rice, Tana gamawa ta kai musu dining ta koma daknta tayo wanka tayi salla ta saka doguwar riga dark purple ta zauna gaban mirror tarika kallon kanta ta madubi har yanzu jikinta be dawo dede ba idanunta sunkum, Kasa yin kwalliyar tayi ta fesa perfumes ta koma ta zauna a cushion, Hakanan taji kewar ya umar dinta ta dauki waya tayi dialing number dinshi ya dauka tana shagwaba tace "ni nayi fushi da kai yaya" omer yayi dariya cikin muryarshi me sanyi yace "sorry kanwata me nayi ne"? Tace "shikenan kamanta ni ko? " Yace "amin hakuri to ni ban isa namanta rabin raina ba " Faseelat tai dariya tace "I'm missing you" Yace "nima ina missing dinki sosai " Fahad da ya dawo yanzu dakin faseelat ya nufa dan kiranta suci abinci yaji tana waya da omer tana ta shagwaba ,kishi ya taso mishi be tsaya ida jinsu ba yajuya ranshi bace, Yakoma dining yace wa Aisha tai sarving dinsu faseelat ta koshi, Aisha tai sarving dinsu suka fara cin abincinsu, Aisha daga yanayin shi ta riga tagano akwai abinda ke damunshi don ko abinxin yaki sakin jiki yaci, taja plate dinta ta matsa tafara bashi abaki tana mai labari, Faseelat data gama waya ta zo saukowa ta hangesu ta juya takoma daki ranta cike da kishi, bayan sungama cin abinci a falo suka baje sunata kallo kan Aisha a jikin fahad yana wasa da gashin kanta, Amira ta tashi ta shiga dakin faseelat, faseelat nata tunani amira ta shigo dan dole ta kirkiri faraa tana rungume da amira tana ta mata labari har bacci ya dauke amiran, ta dauketa ta kaita dayan bedroom dinta ta shiga toilet tayi wanka tasaka sleeping dress kwata kwata takasa shan ko wani abu me sanyi ta hau bed ta kwanta tana tsoron tafita takara ganin abinda ze tarwatsa mata zuciya har bacci ya dauketa, Fahad beko leko dakin faseelat ba yawuce dakinshi yayi wanka ya kwanta yanata tunani yatsani duk namijin da faseelat zatai magana dashi ba kamar omer da take sakarwa jiki sosai, Aisha ta riga fahad tashi donhaka batasan yana cikin dakinshi ba, ita tabawa zuciyarta shawara taje dakinshi ta kwana maybe ihun su baze tada ta ba, tagama kwalliyarta around 11pm ta nufi dakinshi, Ta bude ta shiga dakin da deem light ne kawai akunne bata lura said fahad da ke kwance ba ta haye gadon ta kwanta, Fahad da dama yaketa tunanin yadda zaai ya kwana haka, ya matsa ya rungumo Aisha jikinshi, tai sauri ta bude ido tace "yaya dama kananan? Bari natafi I thought kana dakin faseelat " fahad da yafara rikita mata lissafi yace "u r not going anywhere anan zaki kwana " Aisha tace "faseelat fa? " Yace "she send me out kamar ba ango ba " Aisha tai dariya takara shigewa jikinshi suka lula sama, can 12am faseelat ta farka ta laluba gefenta taga wayam ba fahad, ta tashi zaune ta dafe kai tana tambayar kanta wace irin zuciya gareshi haka harda kaurace mata, Ta sauka daga gadon ta bude kofa tafita, Direct dakinshi ta nufa bata tsaya komi ba ta murda handle zata shiga ciki, through haske me duhu dake dakin taga abinda ke wakana Aisha akan fahad suna sex, Dama bata ko Saki handle ba Cikin sauri tajawo masu kofar ta ruga da gudu dakinta tana kuka tafada kan bed tai tayi, Dukansu da fahad da Aisha sun ganta amma hakan be hanasu ida abinda suka fara ba, seda suka gama fahad ya rungumo Aisha yanata sa mata albarka yana fada mata sweet words dan sosai ta samar mashi natsuwa, atare sukai wanka suka dawo suka kwanta like da juna, Ba dadewa bacci ya dauke Aisha, fahad ko yakasa bacci zuciyarshi nabashi faseelat na can na kuka, har 2am ya daure ya janye Aisha ya nufi dakin faseelat, Ya tura kofa ya shiga tana kan bed har tayi kuka tagaji tai shiru tana zaune kan bed tana ta wasa da hasken dakin ta kunnashi red ta kunnashi green, ya rufe kofa jikinshi sanyaye yazo ya zauna kusa da ita har ya zauna batako kalleshi ba yazo ze jawota jikinshi tace "don't toch me " ya tsaya yana kallonta duk tayi zuru zuru, yace "I'm sorry honey for what I did to you .." Ta daga mishi hannu tace " karkacemin komi hero ashe da bansan kowaye kai ba yanzu nema nafara saninka, me na maka da zaka kauracemin Ka dauki kwanana ka kaiwa wata eyee haka ake adalci? ko kanaso kazo ranar kiyama barin jikinka a shanye? An Kar6o daga *Abi-Hurairah (ra)*, *Annabi* Yace: *“Duk Wanda Ya Kasance Yanada Mata Biyu, Sai Ya Karkata Zuwa ga Daya Daga Cikinsu, Zaizo Ranar Kiyama 6angaren Jikinsa a Shanye”* annabi be gushe ba yana adalci a tsakanin matanshi bayan ya raba musu kwana kuma yarika cewa... *“Ya Allah Wannan Shine Abinda Na Aikata Cikin Abinda Nake da Iko, Kada ka Zargeni Cikin Abinda Ka Mallaka Wanda Ban Mallaka ba* kaide tunba aje koina ba ka nuna bazaka iya adalci ba "tana magana cikin fada idonta nakara haskomata yadda ta gansu. fahad sammm baya daukar raini saboda albarkacin amarci🤣ya hadiye fushin shi ya mike tsaye yana zaro mata ido yace "ina daga miki kafa karki crossing limit dinki wlh inkika kaini karshe bazakiji dadi ba, kuma daga yanzu I don't want all ur waazi ki rike abinki karki kara jawomin hadisi ko wata aya idan muna magana idan kunne yaji...."be tsayawa idawa ba ya fita yabar mata dakin, faseelat zuciya awuya kamar zata fashe tabi kofar da kallo, kuka ma yaki zuwa mata se wani gumi da yarika keto mata tsabar kishi, ta tashi ta shige toilet ta dawo ta kabbara salla tana addua tana kuka tana rokon Allah ya shiryar da fahad don in ya daure haka duniyar shi da lahirarshi duk bazasuyi kyau ba, Bayan sallar asuba suka yi karatu da amira sukai wanka ta shirya ta ta tura ta ta gaida mommy ta haye gado tai kwanciyarta, Suma su fahad abinda sukai kenan seda sukafito yin breakfast wayam bakomi, shaf shaf shi da Aisha suka shiga kitchen sukai frying egg sukai toasting breadi suka fito, Sunata labari suna dariyarsu dukda de fahad tunaninshi na can gun gimbiya, Suna cikin cin abincin faseelat ta fito tazo ta zauna tafara hadawa kanta tea fuskarta tamau, Fahad don yabawa faseelat haushi ya tauna bread ya sakawa Aisha a baki kamar zasuyi kiss Aisha ta rumtse ido tace "hummmmmm yummy dadi wlh let me give u mine " Itama ta tauna ya kanga baki ya amsa,haka sukaita shirme idanun faseelat cike da hawaye taki ko daga ido ta kallesu dan karsu zubo, se kurban tea take da zafinshi har yana kona mata baki, Fahad ya kalli faseelat ya meda kallon wurin Aisha yace "heartbeat yau ina cikin farin ciki yau zan dawo gareki " Aisha tai murmushi ta dan kalli faseelat tace "a, a yaya nakara maku kwana sati zakai mata " Ya bata fuska yace "haka zamuyi duk zumudi na? " Tace "sorry haka yakamata ai " Yace "to baniso taso ma muje nagwada miki wani abu "yakashe mata ido daya Tace "OK "ta mike suna hawa step ya dagata sama, Suna tafiya faseelat ta ajiye copyn hannunta ta Duke tafara kuka, Amira ta matsa ta tabata tace "anty kuka kike? Ki dena kuka karki sani kuka" Faseelat ta goge hawayenta ta dago taiwa amira murmushi tace "I'm not crying ai babba baya kuka " Ta tashi tafara gyara gidan don ganin baai komi ba, Ita tayi musu lunch jellop rice with chicken nuggets , har suka gama lunch din bata kalli fahad ba yanata so su hada ido taki kallonshi, Shi yariga kowa tashi ya haye sama, Dayake yau Aisha keda girki suna gamawa ta wuce kitchen tai wanke wanke sannan Takoma sama tana charting, Karfe 4:30 anty salma Ta danna door bell faseelat suna cikin karatu da amira tana koya mata hand writing ta dauki remote ta latsa, Anty salma ta shigo tana taunar cingum tai tsaye tana kallon su faseelat data kadaddabe amira kamar diyarta, Can zuwa faseelat ta dago ta Kalli anty salma ta kakaro faraa tace "yi hakuri dan Allah bari naje nakira maki ita " Anty salma tai dariyar rainin hankali zatai magana Aisha ta sauko tana cewa "maraba da anty kishigo kintsaya kamar bakuwa " Anty salma ta zare glass din idonta tace "baride nagama kallon ikon Allah yar matsiyata ansamu wuri waini zataiwa iso " Aisha tai dariya tace "hmm anty kenan aikin san basuiya samun wuri ba muje ciki de akwai labari " Anty salma takara rafkawa faseelat harara suka haye sama, jikin faseelat har rawa yake saboda bacin rai samm bata ciwa mutum mutunci kuma baaisa aci mata ba, Arikice ta cigaba da nunawa amira hannunta na rawa , Acan sama anty salma kayan mata ne birjik takawowa Aisha takara daura mata darasi se 5:40 suka fito sunata labari kamar wasu friends gabadaya yau Aisha bata da damuwa ko kadan, Suka zo zasu fita anty salma tace "amma de ki kama diyarki kar ai wata kissa daita " Aisha tace "kuma fa anty ai bata da zuciya ne namata warning taki barin tabamin diya da yake ba zuciya " Anty salma tace "kide kama yarki kar akoya mata muguwar dabia " Suka fita duk faseelat najinsu har mota Aisha ta raka anty salma seda ta bar gidan ta dawo ciki, ba tsaitsayawa tai wurinsu faseelat ta janyo amira faseelat ta rike ta ta tashi tsaye itama don ranta yagama baci, Aisha ta kalli hannun faseelat data rike amira ta meda kallnta gun faseelat tace "sakarmin diya, tunda bake kika haifamin ita ba " Faseelat tace "ai bake kadai kika haifi diyar ba nima diyata ce tunda diyar mijina ce " Aisha tace "da Allah gafara can marar kunyar banza harni zaki kalla kice wai diyar mijinki, mtswwwww na fada miki ki bar ta bamin diya kar agoga mata dan hali mutum da aurenshi yanabin namiji " Faseelat tai murmushi tace "wannan shine kuskuren da natabayi a rayuwata kuma ni nakasance mai tuba ga Allah akowane yini inada tabbacin ya yafemin, kuma ma miya kawo wannan maganar ne cin fuska? " Aisha taja tsoki ta harari faseelat up and down tace "towa yasani ko kema awurin ta gida kika koya abu aduhu " Idanun faseelat jawur dan ba abinda bazata iya juraba amma banda zagin iyaye batare da bata lokaci ba ta dauke Aisha da mari, tasss!!! Aisha ta dafe kumci tana kallonta abun yazo mata un expected, amira tasa kuka, fahad fitowar shi kenan yagama aiki a laptop dinshi zeje office hankalinshi na kan wayarshi ya ji karar mari yayi sauri ya daga ido yaga hanun Aisha dafe da kunci faseelat kuma na huci ga hannun amira kowa yarike da alama akanta suke fadan taf tafffff taff yafara saukowa daga step dasauri, Dukansu suka meda kallonsu gun wurin har ya karaso rai bace ya dauke faseelat da mari, Ta dafe kunci hawaye suka ziraro mata ta zuba mai ido tana kallonshi, Aisha ta saki karamin murmushi tana tuno marukan da tasha saboda faseelat , fahad rai bace yace mata "kada ki kuskura ki kara gigin tabamin mata, bata girmeki ba? Tsarar ki ce ita da zaki mare ta oya apologize to her" faseelat hannu dafe da kumci take kallonshi baki bude, bawani bincike ya dauketa da mari, rai bace da tsawa yace"nace kibata hakuri " faseelat gani tayima ya rainata ta ja karamin tsoki ta sauke hannunta kasa tace "bazan bata hakurin ba, kuma wlh ko yanzu takara zagarmin mahaifiya sena dauketa da mari " Yafara kwance belt dinshi yace "bazaki bata hakuri ba?" zuuuu ya zuge belt din, faseelat tasaki hannun amira ta kwasa aguje yabi bayanta tana shiga daki ya shiga ta haye saman bed tana yarfa hannu ido rufe yafara lafta mata belt kotaina, tarika ihu tana sosa jiki, Aisha na tsaye jin ihun faseelat da sautin duka tai dariya tace "yanzu kika fara gani yarinya "taja amira kan kujera tana rarrashi, amira daketa jin ihun faseelat takiyin shiru ta cigaba da kuka, seda yama faseelat lilis sannan ya wurgar da belt yawuce dakinshi ya sake wanka yazo yawuce su Aisha dake zaune falo yabar gidan , faseelat na sheme kan bed tana ta kuka tunda take baataba dukanta da belt ba. [8/5, 6:11 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 6⃣2⃣ Amma yau kwana ukku kacal da aure fahad ya nakada mata duka, ga ciwon jiki ga zafin zuciya nan da nan masassara ta rufeta kuma kunsan dama farar fata basu cika kwari ba lol, Tunda ya fita driving yake amma hankalin shi baya kai kukan faseelat ne keta yawo a kunnuwanshi lokacin da yake jibgarta, zuciyarshi tace to kanme zata daki Aisha ai wannan hukuncin shine dede ita yaja tsoki , wata zuciyar tace be kamata ba tara su yakamata kai kaja masu kunne dukansu yakara jan tsoki, gabadaya zuciyarshi ta cunkushe zafi yakeji kamar me, ya gangara gefen titi yayi parking ya dukar da kai jikin sitiyari, maganganun faseelat da tafada mai jiya sune suka fado mai akaro na baadadi daga jiya zuwa yau da yayi tunanin umma, amma da ya tuno yadda tai watsi dashi, se yaja tsoki ,yayi tsoki fin 10 office yake son zuwa don akwai meeting da zasuyi kamar yakoma gida ya rarrashi gimbiya ya tada mota ya nufi office, A office ana meeting amma rabin hankalinshi na wurin faseelat dandanan kanshi yafara ciwo , Dakyar amira tai shiru ta Kalli Aisha tace "mommy u once told me in kasance me hakuri a rayuwa " Aisha tace "eh, me hakuri baze taba wulakanta ba " Amira tace "mommy to meyasa ku baku hakurin? " Aisha tace "kiyi hakuri amira hakan will not happen again" Taja ta suka shiga daki, Da kyar faseelat ta tashi ta shiga toilet anata kiraye kirayen salla, ta kunna shower using warm water don bata wanka da ruwan sanyi, ta tube tana ta bin inda ya fashe ajikinta tana tabawa tana kuka ta shiga cikin shower, wani mugun zafi tarika ji ta koina tai sauri ta fito zuciyarta na harbawa tana kuka ta dora tawul tai alwala tafito ta kabbara salla, A can su fahad sukai Maghreb da ishai sannan ya nufo gida gabanshi nata faduwa, Karfe 9 yashigo gida A main falo ya samu Aisha har ta kwantar da amira tai bacci, ta taso wurinshi batare da ta ida kaiwa jikinshi ba tace "sannu da dawowa"kanta duke tasan halin kayanta sarai yanaiya dawowa kanta, Ya kalleta up and down yace "yawwa "ya haye sama, taki binshi ta zauna jiranshi dan mood dinshi kadai ya mata bayann sauran, Daki ya shiga ya watsa ruwa don ya dan samu relief sannan ya fito yasa jumper short nashi da singlet, yayi tsaye yana kallon kanshi a madubi wata irin kunya ce ta kamashi he want to see her to me zece mata ma? Be kwana daita ba kuma yazo yakara wa kanshi laifi, yayi ta maza ya tashi ya fita don ko zaman yayi hankalin shi ba kwanciya ze ba inbe ga halinda take ciki ba, Faseelat tunda tai ishai tai zaune kan mirror daga ita se towel ta sabule shi kasa tana ta kallon jikinta tana kuka koina yayi rudu rudu jajir wani wuri ya farfashe jikinta zau da masassara amma takasa kwanciya, Ji kawai tai Anturo kofar dakin, bata wai waya ba kuma bata rufe jikinta ba se kukan da takara volume dinshi ,ai gara yaga barnar da yayi. Fahad kamar wanda Kwai ya fashewa ya ida shigowa gabanshi na faduwa, Hango ta da yayi jikinta koina sashin belt yasa zuciyarshi tai mugun bugawa a 360 yaisa wurinta ya zukunna gabanta yana kallon jikinta koina belt har kan twins dinshi su ma duk sun samu ,ya dafe kai yana danasani, faseelat ko kallonshi batai ba, zafi zafi yaji yana hurowa daga jikinta ya dauki hannu ya dora a jikinta tai sauri ta kabe mai hannu tana kuka tace "karka kara tabani dama ba sona kake ba jiki na kawai kakeso, ka riga kagama dibar abinda kakeso shine zaka lalatamin fata ko? To Nagode da kalar wannan soyayyar hero, a tunani na bazaka taba wulakan ta niba, na nuna maka duk soyayyata amma abinda zaka sakamin dashi kenan? Yau only 3 days da aurenmu amma kamin dukan mutuwa " Tai shiru tana tuna irin wulakanci da tai ta shukawa khalil amma ko tsinkuli be taba mata ba, fahad zuciyar shi karye idanunshi sunyi jajir ganin dukan da yamata kuma shi besan lokacin da yayi haka ba ya sha dukan Aisha amma be taba gani jikinta ya farfashe haka ba, Ya dafa cinyarta ta kabe mai hannu tanajin haushin shi saboda Aisha ya mareta ya daketa, fahad yace "kimin hakuri honey baa cikin hayyacina hakan ya faru ba, ki yafemin tundazu bana cikin natsuwa ta saboda abinda na miki amma ai kema baki kyauta ba meyasa zaki mareta seda fa kikamin alkawari bazakiyi zaman kishi daita ba amma kitashi ki mareta agaban diyarta haba " Faseelat hawaye masu zafi sharrrr suka zubo mata tace "seta zageni na kyaleta? Tunda nazo gidannan take fadamin bakaken maganganu na shareta, ta kaini karshe ne har na mata haka meyasa kai baka tsaya Ka tambayi baasi ba adalci ne wannan? Kuma nifa matarka ce ba diyarka ba ba baiwarka ba da zaka dakeni manzon Allah,S.A.W ya hana dukan mata harma yake cewa shin dayanku bayajin kunya? Ya daki matarshi da rana kamar yadda yake dukan bawa, sannan da dare ya sadu daita amma yastahyi? See my body plsss yadda ka fatattaka min skin wlh bakamin adalci ba" fahad ya dafe kanshi dake sarawa ya rumtse ido yace "kiyi hakuri honey wlh naji kunyar zuwa gareki seda na tattaro duk courage dina sanan, I hate myself saboda haka, duk lokacin da na taba lapiyarki se naji duk duniya tamin zafi I'm sorry " Yazo ze rungumota ta kauce yayi fuskar tausayi yace "kiyi hakuri hakanan plsss kibari naduba jikin" faseelat tace"kagama tabamin jikina tunda banda wata daraja a wurinka " Yace "don't say that inasonki kuma kina da daraja sosai awurina, kuma ai jikinki is mine yanzu haka nafiki jin zafin da kikeji kibari na dubaki" Ya dauketa cak ya dora saman bed yayi tsaye yana kallon yadda jikinta duk yaji ciwo faseelat ta kauda fuska tana hawaye, ya juya ya fita adakin, yaje dakinshi ya dauko pain killer tablet pcm da ibuprofen da abonike ya dawo dakinta, Tana nan kwance yadda ya barta ya bude fridge ya ciro cocktail ya hau gadon ya balli maganin ya tada ta zaune yace"kisha magani zaki ji sauki" Faseelat ta kwaci maganin daga hannunshi ta shanye sannan cikin fada tace "niba wani sauki da zanji, yadda ka wulakanta ni gaban anty " Yace "nace kiyi hakuri haba honey nine fa hero dinki" Ta daga ido ta kalleshi ya marairaice fuska "kiyi hakuri plss pardon me " Jin shiru be fito ba Aisha ta tashi ta haura sama ta duba baya dakinshi tai dakin faseelat ta tsaya bakin kofa ta kasa kunne, Ya jawota ya bude murfin abonike ya fara shafa mata, tarika fidda numfashi saboda zafi tana fadin "ashhh, uhmmmmm" Cike da tausayi yake shafa mata yadda take ta mommotsawa tana magana yasa shi jin shaawa ta taso mishi yafara shafarta cikin salo , Daga shafawa faseelat taji ya sauya salon, Faseelat ta daga ido ta ballamai harara,cikin gajiyawa yace "I'm sorry please wai so nawa zan baki hakuri ne amma kinki kiyi nace kiyi hakuri insha Allah hannuna baze kara taba jikinki dasunan duka ba " Faseelat tace "bazanyi hakurin ba dole ne senayi? katashi kabarmin daki kuma ko nankusa karkai tunanin zankara amincewa da kai" Fahad ya tsura mata ido haryagaji da bata hakuri se yau yakara ganin hakurin da Aisha takeyi dashi can zuwa yace "faseelat ni kike kora daga dakinki ?saboda slice mistake kuma nabaki hakuri ai yakamata ki hakura, mijinki ne nifa dukda na zalunceki amma ai seki hakura Allah nason fa masu hakuri " faseelat tamai wani kallo cikin tausayin umma tace "kai kana da hakurin ne ?ummanka tana ta zarya baka hakuri amma kaki hakura abu shekara da shekaru se yaushe ne zaka yafemata wai ko se tabar duniyar sannan ,this is what I want you to understand dole ne amaka laifi kuma dole kaima kayi ma wani seka yafemishi tunda kaima kanason a yafemaka" Fahad yayi shiru yana tunani faseelat tace "think good,yesterday umma was crying asking for ur forgiveness tana tunanin kaine ka dauki wayar " Fahad yayi shiru yace "OK I will think about it yanzu de ki yi hakuri kinji? " Tace "bazanyi ba seka wa umma hakuri itama Ka yafemata just a single slap ne kaketa magana kanshi nifa u slapped me and beat me togather" Fahad brain dinshi nakara tuno mishi abubuwan da umma ta mishi yace "ba marin ya fimin zafi ba bari na datayi nida mahaifina ta zabi wani shine yafimin ciwo " Faseelat ta kama hannunshi tana kallonshi cikin kwantar da murya tace "it's ur fate, ko dayaushe musulmi yakamata ya rika daukar kaddara me kyau da Marar kyau kayi hakuri haka Allah ya kaddara ze faru " "yanzu kayafema ta?" Yayi shiru yana kallonta tace "idan ka yafemata ba karamar lada zaka samu ba, nima kuma na hakura duk da wannan likimon da kamin "ta Kalli jikinta Fahad ya yamutsa fuska seda ya hadiye miyau yace "na yafemata amma saboda ke " Faseelat tai murmushi ta rungumeshi tace "Nagode hero can I ask a favor? Again " ya daga mata ido tace "please karika sauraranta in ta kira ka, koda na minty biyu ne hakan zemin dadi " Ya cusa fuska cikin gashinta yace "I didn't promise you about that " Ya fara mata kisses, Aisha na bakin kofa labe tanajin su ,jikinta na rawa da tsananin kishi ta shiga dakinta tai dialing number mommy, Mommy ta dauka tace "lpy kira goman dare? " Aisha tace "ba lpya ba mommy wai yarinyar can daga zuwanta shekaran jiyar nan har tafara communicating da umman yaya, yanzunnan naji tana rokon ya yafe ma ummar abinda ta mishi " Cikin jin haushi mommy tace "to yayafematan ne? " Aisha tace "yace ya yafematan har ma rokonshi tayi wai ya rika daukar wayarta inta kirashi yace beyi alkawari ba" Mommy tai dariya tace"ko ya yafemata rukayya bazata fini ba agunshi saboda hannuna ya taso reno nane, don haka ki zuba musu ido kawai, ya gidan naku yake dazun ya shigo gaisheni a harmutse" Aisha tace "hmmmm anty salma ce tazo daga fitar ta naje na amshi amira tarike ta wai itama diyarta ce muka fara cacar baki wlh mommy sede naji mari a fuska ta, ashe yana kallo aikuwa yazo ya dauketa da mari yace tabani hakuri taki shine ya jibgeta ya fita " Mommy tace "good yayi dede amma Aisha kidena yarda ko cacar baki tana hada ku saboda raina ki zatayi kibar shiga harkarta kuma kinsan inde ta salma zakibi kema jibgar zakitasha kinsanta batada tunani da hakuri ko kadan ki kama kanki kar in kara jin hakan tafaru" Aisha tace "naji mommy " Mommy tace "to seda safe ki kula da kanki "ta kashe kiran, Aisha tai zaune tana tunanin baya, waifa faseelat ce yarinyar da take mata biyayya itace ta mareta, ta dafe kunci tana kara jin zafin marin, Faseelat ta rike fuskar fahad tace "hero yau ba dare na bane ur heartbeat is there waiting for you, katashi ka tafi tunda dama a kagauce kake " Yayi murmushi yana tuno dazun dan taji kishi kawai yayi haka don ya rama abinda tayi jiya, besan yadda ze kwatanta mata ba cewar besan tana waya da maza ba kosu dangintan, Yaja hancin ta yace "korata ma kike ko? " Ta girgiza kai tace "baniso anty taji badadi yadda kadade nan gwara katafi nasan tana can tana jiranka " Yace "OK amma plsss kidena biyewa Aisha ki daure kirika bata girmanta ki mata biyayya kuma kiyi hakuri daita , banson tashin hankali a rayuwata " Faseelat tace "insha Allah hakan baze kara faruwa ba, gobe zanma bata hakuri, a kullum bazan manta alherin da anty tamin ba yau ma bacin raine ya rufemin ido, itada yayarta suncimin mutunci bayannan anty tazo zata amshi amira awurina wai kada nabata mata tarbiyyar diya ni me bin maza da aure na, nafada mata kuskurene hakan da nayi amma me yahada haka da amira se cewa tai wai kila awurin ta gida na koya, naji zafi sosai da takirani mebin maza kuma tahada da mahaifiyata, wlh hero bantaba ko yin saurayi ba ,soyayyarka ce tarufemin ido har na manta auren dake kaina " Fahad ya lumshe ido yanajin ciwon maganar da Aisha ta mata yace "naji kuma zan mata magana amma kiyi kokari kuhada kanku shine farin ciki na kuma kwanciyar hankali na" Faseelat tace "insha Allah katashi katafi seda safe ,zanyi kewarka " ya taba wuyanta "har yanzu da zafi jikinki fa " Faseelat tace "ai ni na warke tunda ka yafewa umma, fatana de Allah ya dedeta tsakanin ku " Yace "himmmmm diyar umma kenan " Faseelat tai dariya ya mata good night kiss sannan yafita, Dakinshi ya wucewarshi yana shiga yaga Aisha zaune tayi tagumi, bece mata komi ba ya haye gado ya kwanta , Aisha ta tashi tsaye kanta kasa taje bakin gadon ta zauna murya sanyaye tace "Dan Allah kayi hakuri yaya akan abinda ya faru baze kara faruwa ba " Ya tashi zaune ya kalleta yace "meyasa zaki zageta eyeee, saboda neman fitina? inkin lura faseelat tana sonki son da take miki nema harya shafi diyarki ,laifine dan tana koyawa amira karatu? inda batason ki da bazata jata jiki ba ko da muna tare, kisani raini ne kike jawowa kanki kina zubda wa kanki girma awurinta duk biyayyar da take miki tadena" Cikin ran aisha tace shegiyar fada maka abinda yafaru tai kenan ,ta jinjina tace "kayi hakuri yaya bazan sake ba, kuskure ne nayi " Yana kallonta yace " Allah yasa amma kinbata min rai sosai" Ta matsa ta haye saman cinyarshi tarika shafa sumar kanshi tana kashe ido da gantsaro kirji tace "ayya I'm sorry my sweetheart Allah yahuci zuciyarka" tarika lasar lips, Yaja numfashi saboda yadda joystick dinsa ta motsa ya sa hannu yafara sabule mata riga, yana fita faseelat ta shiga toilet tayo alwalan bacci tazo ta kwanta da temakon maganin datasha bacci ya dauketa, ana kiran farko ta tashi jikinta duk yayi tsami sede fever din ta sauka, tana ya mutsa fuska ta shiga toilet ta gasa jikinta tafito ta balli maganin ta tsiyayi warm water a dispensa ta sha tazo ta kabbara sallar rakaatanil fajr, Shima fahad yanajin kiran sallan ya tashi da yake Sun kwana suna jindadi yasa dole yayi wanka yayi salla ya nufi masjid da counter dinshi a yatsa, faseelat nagama salla ta tafi dakin amira ta tada ta tai salla suka fara karatu, kasancewar Monday ce amira zataje school yasa Aisha bayan tayi salla ta shiga kitchen tafara hada breakfast, Yau dawuri fahad ze fita don basugama tattaunawa da bakinsu ba hakan yasa bayan yadawo masjid ya shiga dakin faseelat ganin suna karatu ya fito, yadanyi aiki a system ya tashi ya shiga wanka, Bayan sungama karatu faseelat ta wa amira wanka tana saka mata kaya tace"me mommy tafi dafa miki kitafi school dashi? " Amira tace "tafi soyamin indomie da kwai , amma ba sosai ba sede natafi da cornflakes golden moon, cupcake,snacks da dudu milk, amma mommy tanayo dambun nama takawomin ina zuwa dashi sosai " Faseelat tai dariya tace "ke mi kikafiso?" Amira tace "inason tuwon shinkafa sosai mommy bata mana tuwo " Faseelat ta zaro ido tana dariya tace "tuwo kuma princess? " amira tace "eh anty friends dina suna zuwa da diffirent food a school,amma ni nafi shaawar tuwon " Faseelat tana gyaramata maballi tace "yau ko zaki ci tuwo " Turo dakin da akayi ne yasa suka kalli kofar Aisha ce tai tsaye tana kallonsu zuwa tai ta shirya amira ta samesu haka , Faseelat ta sadda kai tace "anty ina kwana" Aisha tace "lpya "ta shigo dakin ta shafi kan amira tace "tunda kinshirya muje kiyi break daddy ya saukeki don shima fita zeyi " Taja hannunta suka fita akabar faseelat a zukunne, bayan Sun fita faseelat ta girgiza kai ta tashi ta shiga daki don kimtsawa, Bayan tafito wanka tai makeup tana saka riga fahad ya shigo dakin fuskarta nata sheki , Faseelat ta sakar mishi murmushi shima da murmushi a fuskarshi yazo ya rungumeta ta baya tsamm, Tace "washhh" saboda ciwon ta da ya fama,, Ya saketa ya Kalli jikin nata da haryanzu yake jawur ya dafe goshi, Faseelat tace"ina kwana? " Yayi shiru cikin jin tausayi yace "ya jikinmu?" Faseelat ta kalleshi tace"lpya ta lau hero inafatan ka samu sallar asuba " Yace, "nasamu ai naji dadin yin sallar a cikin mutane, shiyasa nayi setting alarm na tashi " Tace "shiyasa nake sonka sosai " Ta ida jan doguwar rigar kasa, Fahad yayi karamin murmushi yace "muje muyi breakfast ko? " Faseelat tace "inazuwa zansameka kasan " Ya kalleta ya juya, ta sauke ajiyar zuciya tariga tasan idan suka fita tare basu kyauta ba, Seda sukayi nisada cin abinci tafito tazo ta zauna tai sarving kanta pepper meat tafara ci, Tunda ta zauna hankalin fahad ya koma gunta ta burgeshi sosai yadda batai zuciya da amira ba kuma ta hakura dukda seda yasha fama sannan , se kallon yadda take taunar naman bakinta cikin kwanciyar hankali yake, ya gangaro da kallonshi a wuyanta zuwa saman rigarta da breast suka turo sama ya lashi lips dinshi, Aisha ta kalleshi ta kalli inda yake kallo cikin haushi tace "yaya zakuyi lati fa it's to 8 " yaja numfashi ya kalli amira yace "mutafi princess " Ta sauka Aisha rike da jikar laptop dinshi ta rakasu suka shiga mota tana masu waving suka fita daga gidan, Ta sauke numfashi ta koma ciki ba tsayawa ta haye sama tafara gyaran dakinta, Seda faseelat ta koshi ta kauda kayan ta shiga gyaran gidan 9:30 tagama ta koma daki ta kwanta duk abinda take dauriya ce kawai take amma batajin dadin jikinta tunkafin ma ya jibgeta, tana ta tunani aranta har bacci ya dauketa, Karfe 12 :40pm ta farka ta shiga toilet tai fitsari ta fito ta sauka kasa ta shiga kitchen Aisha na girki faseelat tace mata "sannu anty ko da akwai abinda zan kamamiki? " ko waiwayo wa Aisha batai ba tace "babu"atakaice Faseelat tace "to shikenan amma Dan Allah anty kiyi hakuri abinda yafaru jiya sherin shedanne " Aisha tacigaba da aikinta tace "naji " Faseelat tai shiru tana kallon bayanta jin yadda take ta amsa maganar kamar dole, batakara cewa komi ba ta koma dakinta ,tai kwanciyarta ta kunna data, da daddare faseelat ta amshi girki da dauriya tai musu tuwon shinkafa miyar egusi ta shiga toilet tai wanka ta dawo tai simple makeup, Fahad duk yabi ya zuzuce wurin kallonta dakyar yafita ishai yana dawowa sukai dinner, Ya riga kowa tashi saboda he's eager yajishi cikinta, gaban faseelat har faduwa yarikayi dan kar ta takurashi da tabarwa Aisha kwanan saboda batajin dadin jikinta samm, bawani shirin bacci tana shigowa yafara romancing dinta tafara hawaye besani ba seda ya tubeta yakara ganin jikinta dake jawur sede kumburin ya sabe, seyaji yakasa yin komi ya jawota jikinshi yana rarrashi itako tafara kuka, dakyar ya rarrasheta ,ya ciro waya yakira doctor ya mata bayani tafada mishi sunan magani biyu daya tablet daya cream cikin daren yafita ya siyo su kafin ya dawo faseelat ta kwafe number umma wadda har yanzu tana nan a tsohon sunanta bad woman, awayarta tai saving da my in-law ,ta shiga contact na fahad ta sauyawa number umma suna da umma ta, Yana dawowa ya shafa mata na shafawa yabata nasha, faseelat da kanta tace yaje wurin Aisha yaki suna rungume da juna sukai bacci can cikin dare shaawarshi ta motsa ya tashi yabar dakin ko 15mnt baaiba faseelat ta gane baya dakin ta bude ido, kasa kasa tanajin duminshi yana sabbatuwa Aisha, Bayan 4 day's faseelat ta warke simul sede cream na bacewar tabo dataketa shafawa don ta samu tabunan su bace , Har yau fahad be daukar kiran umma kuma koda yaga sauyin suna yasan aikin faseelat ne se yabarshi ahaka, Ranar jumaa ce tunda safe yafada masu karfe 3pm zai kaisu gaida mommy, Bayan sunyi lunch suka shiga suka shirya yana zaune yana aiki Aisha tazo ta zauna tana sanye da riga da sket na lace da gyale a kafada, itakuma faseelat ta sanyo riga da sket atamfa da gyale sede ta yafashi ne tundaga saman kai, hannunta rike da amira dake sanye da doguwar riga, Ya dago ya kallesu su duka ya meda kallonshi gun faseelat kayan Sun mata shape sosai komai awaje gyalen yayi shara shara ,ya meda hankalinshi kan computer dinshi sannan yace "honey queen kije ki sauya kaya " Faseelat ta Kalli kanta tundaga sama har kasa ta kalli Aisha tace "hero miye illar kayan jikina? nagafa anty irinsu ne jikinta " Ya dago yana mata wani kallo cike da kishi yace "eh iri daya ne amma ita be fito mata structure ba kije ki sauya " Aisha ko kallonsu batai ba hankalinta na kan chatting, Faseelat ta haye sama can zuwa ta fito ta doro Arabian hijab saman kayan, Fahad ya dago ya kalleta, rigar tai kwance kan breast dinta, yace"kije ki sauya dressing nace" Faseelat ta turo baki ta koma ta sanyo gownt da bakin gyale shi kuma cotton amma karami, ya kalleta ya Kalli hips dinta yace "basuyi ba" Cikin haushi takoma ta sako English wears da t Dubai hijab ,ya dago ya kalleta sunmata mugun kyau yace "go and change them " Ta koma ranta cunkushe ta sanyo riga da single zane ta dora after sama ta fito, tundaga saman bene ya dago ya na kallonta breast dinta sunyo waje motsin da take wurin saukowa suma motsi suke tun kan ta sauko yace "ki koma ki sauya kaya kiyi decent dressing " Faseelat ta duka ta kalli kayan jikinta ta koma ta sako doguwar riga tasa gyale sama tafito fuskarta kumbure tazo ta tsaya ya dago ya kalleta sama da kasa suma tayi kyau ciki, cikin jin kishi yace "wai ina hijabobinki na gida kije kisa su" Faseelat tace "ni duk nabada su kuma bakasaimin irinsu ba " Yayi shiru ya rufe laptop din ya tashi tsaye ya zaro tissue paper daga kan center table yazo ya goge lip gloss da faseelat ta shafa da dan maroon eye pencil da ta zizara, faseelat ta kalleshi tai tsaye, Ya juya ya fita Aisha ma ta tashi tafita tanajin zuciyarta na tafasa, faseelat taja hannun amira suka fita suma harsu fahad Sun shiga mota Aisha direct baya ta bude ta shiga, faseelat tazo ta shiga gaba ta rungume amira, Ya kalli wuyanta dake bude da breast dinta da gyale ya rufe suna tsaye , faseelat na niyyar rufe kofa batare da ya kalleta ba yace mata "ki koma baya Aisha ta dawo gaba" Ya Kalli Aisha ta madubi datake ta kyafta ido da yacika da hawaye, Faseelat tanai mai wani kallo tace "amma ai yau girkinane kuma se laasar tayi yake komawa kanta " fahad da kishi ya rufewa ido yace "ba abinda ya damen ki koma baya kuma daga yau ke zaki rika zama baya Aisha a gaba " faseelat tai murmushin da yafi kuka ciwo ta sauke amira ta zaunar daita gefe ta bude murfin motar ta fita batako tsaya kulleshi ba tai cikin gida dasauri, Fahad yaja tsoki ya bude motar yabi bayanta cikin zafin rai, Aisha tace "aikin banza ai tunda tagama gano kana jindadinta shikenan kuma, mutum ya kwana ihu kamar mahaukaci mtswwwww "taja tsoki, Amira ta juyo tace "mommy anfasa zuwa ne? " Aisha tace "I don't know "tai shiru dan mugun haushin amira takeji yadda take likewa faseelat ta mata warning so baadadi amma kullum tana manne daita kamar cingam,itada ubanta duk sun haukace ,. jumaat Kareem [8/5, 6:12 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 6⃣3⃣ Dedicated to my fan's Faseelat na shiga ciki tai zaman dirshan a kasan tyles ta rufe fuska da tafin hannuwa ta saki kuka, ba jimawa ya shigo fuskarshi tamau ya ganta zaune kasa rai bace yace "kee me kike nufi ne kitashi ki wuce mutafi" Faseelat ta sauke hannuwa fuska jagab da hawaye ta Kalle shi tace "ba inda zanje kuyi tafiyarku" Yace "are you crying? Kukan me kike? " Murya na sarkewa tace "ba dole nai kuka ba, hero duk yadda zaka batamin rai sekayi miye laifina da har zakace wai kullum anty ce zata rika zama agaban motarka? Ni I don't care da zaman motar daga yau bazan kara shiga motar ba shikenan ko " Yayi tsaye yana kallonta zuciyar shi na ciwo wai meyasa bazata gane ba?jikinta yana kyau da duk dressing shi kuma bayason wani ya ganta yayi shaawa, Ta tashi zata haye sama jiki sanyaye ya riko hannunta batare da ta waiwayo ba ya kalleta yace "banason bacin ranki, kisani farin cikinki shine nawa banyi haka don ranki ya baci ba, banaso ne kowa yana ganinki I love you very much ina tsananin kishinki ne honey don Allah kidena sa wani abu a ranki " Faseelat ta juyo ta kalleshi idanuwanshi jawur yace "kiyi hakuri mutafi mommy wants to see you, she's the one that ask me to take you there " Yajawota jikinshi yasa handkerchief dinshi dake fidda sassanyar kamshinshi ya fara share mata hawaye yana kallon fuskarta yake cewa "kiyi hakuri ki zauna bayan kinji zansa ayo miki hijabs daga yau shikenan, amin hakuri kar zuciya ta tai ciwo kinji gimbiya? " Ta daga ido ta harareshi ta danyi dariya yace "that's my sweet wife, mutafi to kije ki gano mommy ta matsu ta ganki " yajata suka fara tafiya tana jikinshi faseelat tuni tafara tunani tana matukar mamakin yadda fahad keson mommy she don't think umma zata taba samun irinshi koda Sun dedeta , Fahad ya mintsili bayanta ta daga kai ta kalleshi yana dariya yace "I'm happy da kukan ki saboda ya temakamin wurin bata kwalliyar da kikai " Faseelat tai dariya tace "bazan sake yi ba tunda bakaso " Sunata murmushi a makale sukazo zasu shiga mota Aisha data hangosu haka tace "ji bassu wawaye kawai " Yazo yabude wa Aisha gaba ya kalleta yace "Aisha come to the front seat " Ta tashi tana ya mutsa fuska ta koma faseelat ta zauna baya amira ta tashi takoma bayan ya shiga yaja suka tafi malali quarters, Suna shiga cikin gidan Aisha tai saman benen, faseelat ta zauna kan kujera ta dan Kalli yanayin gidan, ramlat dake zaune palo ta tashi tai room dinsu tana tabe baki ganin yadda fahad da faseelat suka zauna a kujera daya, amira ma bin bayan Aisha tayi tana kwalawa big mommy kira, Acan ciki Aisha na shiga dakin mommy, mommy ta tashi zaune tace "aa har kunzo kenan " Aisha tace "eh gashi can ya taho da matar so wai ta gaidaki " Mommy tai dariya tace "ni nace yakawota ai, ai diyata ce yakamata nadamu daita,abinda nakeso yagane keda ita daya ne guna " Aisha tai dariya tace "mommy bakida kirki wlh ni zaki hada da waccan banzar I hate her well the way I hate my death " Mommy tace "ihmmm bari nafita ni harma kyauta zanmata don nakara samun shiga "ta tashi tsaye Aisha ta fashe da dariya har da rike ciki tace "wlh ina mugun sonki mommy kin iya kissa da tuggu " Mommy tace "abinda ake koyamiki kenan kin kasa fahimta daace kina nuna kina sonta ina tabbatar miki da sekinfi haka agunshi amma kinki" Aisha ta tabe baki mommy tafita, sam Aisha bata iya acting,betrying ba in tanason abu to tana sonshi in taki abu kuma ko afili zata nuna, Mommy tana taka step tana faraa gab zata sauko tace" maraba da diyata " faseelat ta kara masgwadawa nesa da fahad ta sunkuyar da kai , Har mommy tazo ta zauna faseelat tace "mommy inawuni " Mommy fuska sake tace "lpy lau diyata ya bakunta? " Faseelat tai shiru mommy tai murmushi ta kalli fahad daketa kallon faseelat kamar ze medata ciki tace "fahad kabarsu nan zuwa dare seku tafi bayan kunyi dinner don nakara gaisawa da ita " Yayi murmushi yace "tom mommy bari natafi akwai Wanda ke nema na "ya tashi ya fita, Mommy tabi bayanshi da kallo ta yatsina fuska Batasan cewa faseelat na kallonta ta cikin gyale ba ,acikin ran faseelat tace "Allah sarki mijina ka dauku da soyayyar wadda bata sonka Allah ya medo hankalinka awurin daya dace, umma ce kemaka son gaskiya ba mommy ba datake acting " Mommy ta kira jummala jummala tazo dasauri mommy tace "ki kawomata pepper chicken din da drinks" Jummala ta tashi mommy tadan zauna tana latsar waya, bayan jummala ta kawomata ta tashi tahaye sama ta samu Aisha suka hada kawuna suna tattauna wa , Faseelat ta dau exotic ta tsiyaya tasha ta fiddo waya tana latsa, Can zuwa sega ramlat tafito tazo ta zauna tana bankawa faseelat harara, so daya faseelat ta dago ta kalleta ta meda hankali gun wayarta, Ramlat taja dogon tsoki ta tashi ta haye sama, faseelat ta dago tabi bayanta da kallo ta girgiza kai ta cigaba da abinda take, faseelat nanan zaune anan tayi salloli, bayan ishai fahad Ya dawo lokacin kuma duk su mommy sundawo Palo suna kallo sunata dariyar daso da suke kallo acikin wani film tana cewa "ke ni namiji beisa yasani ciwon kai ba yo miye namijin?ban taba bawa namiji amana ba kinganni nan aure na 5 dukkansu dan ubansu ni na sake su da kaina basu suka sakeni ba yo MI akai akai namiji " itakam faseelat abun haushi ya bata , yana kallon fuskar faseelat yazo Ya zauna faseelat ta sakar mai murmushi ya meda mata , Sukayi dinner sannan suka tashi zasu koma gida, mommy ta dauko turare me tsada dake a leda tabawa faseelat, faseelat ta amsa tai godiya suka tafi, sosai fahad yaji dadin kyautar da mommy taimata da kuma yadda ta tarbeta, Suna shiga gida kowa Ya nufi dakinshi amira na like da faseelat ta mata wanka ta kwantar daita sannan ta shiga toilet tayi nata ta fito ta shafa humra dasu roll on ta saka sleeping dress dinta ta haye gado, Tana charting fahad Ya shigo da katuwar leda a hannu ta tashi zaune tana gyara zaman rigarta, Yazo Ya zauna gefen gadon idonshi akan breast dinta da rabinsu ke waje, yace "honey ga hijabs din ki bada wadancan plsss " Tace "karkadamu nima nafi jindadin hijab din akan wadannan " Ya tashi Ya haye gadon Ya dora hannu saman breast dinta dake waje yafara shafawa yana lumshe ido, faseelat tai murmushi ta kalleshi yadda idanunshi duk suka kankance ta janye mai hannu ya kuma medawa, Faseelat tace "katashi ka tafi plsss banason haka " Ya ware ido akanta yace "me ke bakiso? dan Allah kibari nadan yi wasa da babies dina wlh bana gajiya dasu bayan hq naki dake zoy ba abinda nafiso se su plsss let me suck them before leaving" Ya tura hannu cikin rigar yafara matsasu faseelat ta lumshe ido ta bude tana matukar jindadin yadda fahad ke juyata Ya kware wurin rikita mata tunani ta daure ta zare mishi hannu ta kalleshi jiki mace tace "ni taka ce hero komai nawa is urs kuma zakaiya samun su kowane lokaci dan kullum cikin shiri nake amma ba yanzu ba, saboda zaka shiga hakkin wata ni kuma banason karika kauce hanya don inason mugudu tare mu tsira tare kabari gobe ne fa" Ya lumshe ido yace "bazaki gane ba kwana dayan inajinshi kamar shekara " Tai dariya tace "se hakuri, gobe inason natafi gida kasan jibi su ummi zasu tafi saudi shine nakeso inje muyi bankwana" Nan take fahad Ya bata fuska yace "se dare zan kaiki tunda bankwana ne zakije" Faseelat ta saki baki tana kallonshi ta marairaice fuska tace "haba hero wurin ummi ne fa wlh I'm missing her " Ya kara tamke fuska tuno yadda take shagwaba wa omer wai tayi missing nashi ya sauka daga gadon Ya zuba hannuwa a cikin aljihu yace "ko kuma kinyi missing yayanki ba " Faseelat ta kalleshi cikin mamaki tace "yaya kuma to mi yakawo yaya acikin maganar nan " Yace "karki rainamin wayo zakisa bansan kina waya dashi ba, ki zauna kita mashi shagwaba wai kinyi missing dinshi " Faseelat tace "haba hero yaya fa uwarmu daya ubanmu daya be kamata kana kishi dashi ba, kuma aiba laifi bane dan nace nayi missing dinshi saboda he love me so much he's gentle and caring, mun shaku sosai shima nasan yana missing dina dan Allah kabari natafi da safe da marece sena dawo saboda mugaisa da yanuwana ina missing dinsu all " Haushi maganarta tabashi yace "dan iyayenku daya shi ba namiji bane seki zauna kita shashanci gabanshi yayi ta kallonki yanajin dadi,nafada maki se dare zamu tafi " Ya juya yabar mata dakin Faseelat tabishi da kallo tace"bangane abinda mutuminnan ke nufi ba fa " Da safe suna dining fuskar faseelat ahade shima tashi ahade ta gaidashi ya mata banza amira ta kalli fahad tace "hero anty nagaisheka " Faseelat ta zaro ido tana gumtse dariya, fahad fuska ta mau yacewa amira "I don't heard Her well just eat ur food " Aisha haushi Ya cikata ta kalli amira tace "kar nakara jin wannan sunan he's ur dad call him daddy kina jina? "ta zare mata ido Amira ta bata fuska tace "mommy ni inajin dadin sunan da anty ke kiran shine" Aisha tazo zata tashi fahad Ya riketa tana hararar faseelat ta koma ta zauna, Faseelat ta tabe baki ta tashi tafara gyaran gidan dan tunda tazo gidan Aisha bata kara dora ko da mofa ba da sunan gyara sede faseelat tayi, tana gamawa tai wanka amira tazo suka fara bita , Shiru har azahar ba faseelat ba labarinta ummi tace bari nakira de naji ko lpya, ta dauki waya takira ta, Faseelat ta dauka tana magana Ahankali, Ummi tace "wai amarya bazaki zo mana bankwana ba inata dubar hanyar ki tundazu " Faseelat tace "ummi Ya hana wai se dare " Ummi tace "to ai ba matsala duk daya ne Allah yakaimu daren kiyi hakuri kinji " Faseelat tace "to ummi " Ummi takashe kiran, ba jimawa kiran umma ya shigo dan yanzu suna magana faseelat so biyu tana kiranta, Faseelat ta dauka tana faraa tace "umma ina wuni " Umma tace "lpy lau diyata Ya kuke? " Faseelat tace "lpy lau umma " Umma tace "alhamdulillah, dama cewa nai bari nakira ki dan kina debemin kewar fahad, ga kannenki duk sunason su ganki " Faseelat tace "Nagode umma nima inason nagansu " Kanwar fahad ta ukku Mansura (lady😉) tai sauri ta karbe wayar daga hannun umma dama kanta a jikin umma yake itada 2 sisters nata sun zagaye umma don sosai sukeson danuwansu amma su dashi sede suga pic dinshi a media ,tace "anty muna sonki sosai yaushe zamu ganki?" Faseelat tace "koda yaushe nima inasonku sosai kuma ina gayyatar ku gobe dafatan zaku zo " Mansura tana farin ciki tace "zamu zo anty insha Allah " Faseelat tace "to se kunzo ina gaida sauran sisters nawa" Su Mansura suka fara surutu suna fadawa umma abinda tace faseelat tai dariya takashe kiran dan murna basuma san basu kashe kiran ba, Duk yinin fahad be leka dakin faseelat ba da Maghreb tai masu dinner takoma daki tai wanka, bata ko shafa mai ba bare powder tade shafa humrah ta saka riga da sket material lace orange color , Tana zuge zip fahad Ya shigo bata ko kalle shi ba, Yana shan kamshi yace mata "ki saka hijab mutafi na ajiye karfe tara zanzo daukarki " Batare da tai mishi magana ba ta ida zuge zip din ta juya tabude wardrobe ta dauko hijab dinta, fahad yabi bayanta da kallo sket din Ya mata cif dammm ta saka hijab cikin jin haushi fahad yace "idan kinje karki cire hijab dinnan kuma karki amfani da hannun hijabin " Hawaye suka cika mata ido ta kalleshi kamar zatai kuka tace "wace irin rayuwa ce wannan? Shikenan bazan kara sakin jiki a gidanmu ba dannayi aure? A cikin gidan na taso tun yarinta har girma na, yaya de kake magana kanshi har kashi ya wanke mun, kuma duk cikin gidan muharramai na ne ko kamutu ba aure tsakaninmu miye na damuwa kode kanason matsa ma rayuwata ne? " Taja numfashi tace "to shikenan bazanje ba bazan kara zuwa koina ba tunda bakaso ko yaushe zan kasance mai maka biyayya " Tafara zare hijab din jikinta, Fahad ya rike mata hannu murya sanyaye yace "kiyi hakuri da hali na faseelat wlh bansan koda kuda namiji ya tabaki, duk sonki ne yajawo haka kimin uzuri," Ya jawota jikinshi Ya gyara mata hijab yace "mutafi muyiwa su ummi bankwana kinji my honey" Tai kwance jikinshi suka fito, amira tace tana zuwa suka tafi tare, Atare suka shiga shima Ya gaidasu ummi yabawa ummi 200k Ya tashi Ya fita, faseelat murna kawai take ta yaye hijab ta matsa wurin ummi, ummi ta kalleta taga duk ta rame sede tai haske dan gangariyar madarar da fahad ke zuba mata lol. Ummi tace "ya gidannaku Ya kishiyarki? " Faseelat tace "muna lpy ummi " Ummi tace "senaga kamar kin rame " Faseelat tace "hakanan ne kurum " Ummi tace "Ya naga kamar baki baki a wuyanki da gefen hannunki? " Faseelat tafara inda inda tace "konewa nayi ummi wlh Allah Ya temakeni daddyn amira Ya siyomin wani cream nake shafawa shine Ya koma haka " Ummi tace "to Allah yakyauta gaba ga wani tsimi nan na siyo miki kishashi yanzu ga wasu nanma a leda kitafi dasu kin kusa shanye wadancan ko? " Faseelat tace "eh saura kadan ai ummi bani sanya" ummi ta rike gemu tace "Allahu Akbar Allah abin godiya " Faseelat ta rufe fuska, ummi ta mika mata tace "gasunan ki kara himma to " Faseelat ta dauka ta shanye tsumin tass suka cigaba da fira bayan isha Ya omer Ya dawo murna kamar zata kasheta shima haka sukaita labari su ishak su abul su Mubarak kamar zasu cinyeta, Abba Ya dawo taje suka gaisa yanata sa mata albarka, Karfe tara fahad ya kira ta ta tashi tasa hijab ta sabi amira dake bacci ummi ta taho yi mata rakiya zuwa bakin kofa, Faseelat suna isa kofar ta ta juyo ta kalli ummi tace "ummi zanyi missing naku Allah yasa ayi karbabba dan Allah ummi kimin addua Allah Ya amshi adduoina " Ummi tace "insha Allah diyata Allah Ya kara baku zaman lpy" Tace "amin Nagode ummi Allah yakiyaye" Mubarak yazo Ya amshi amira suka fita, abayan mota Ya kwantar daita ya masu se da safe ya koma gida, Tunkan hanya faseelat tafara rikita fahad saboda tsumin da yafara aikinshi, Tana ta shash shafa shi tana Yi mai kiss yana driving, se lumshe ido yake dakyar suka isa gida shi Ya dauki amira ya kaita dakinta Ya koma suka cigaba da rikita juna, Da daddare faseelat kasa bacci tayi hakanan taji farin ciki Ya dabaibayeta na zuwan sisters nashi , har fahad yayi bacci Ya barta tana ta kallonshi tai masa kiss's ta tashi tayo wanka ta kabbara salla tana ta adduar Allah Ya gyara mata mijinta ya sulhunta tsakaninshi da yan uwanshi , Tun asuba bata zauna karatu ba tai sauri ta gyara gidan sannan tai masu simple breakfast, Ko sleeping dress bata cire ba ta zauna sukai breakfast fahad se kallonta yake yadda take ta murmushi ita kadai, Ya lumshe ido ya bude Ya saki ajiyar zuciya cikin ranshi yace "honey kaunar ki zata kasheni " Shaf shaf ta samu ta karya ta wuce kitchen tafara aiki zatai wa umma meat pie da spring roll su Mansura su kai mata, Fahad na daki kasancewar weekend ne shiru bata shigoba har 12 na rana shi kuma yanason yayi ninkaya Ya tashi ya nufi kitchen, Kitchen din nata kamshi yayi tsaye yana kallonta tanata aiki dasauri, ta juyo ta kalleshi jin kamshin turaren shi, Ya harde hannuwa yace "wai yau shirin mi kike? " tana aikin tace "wlh hero baki zanyi kuma they're special and dear to me " Fahad yayi murmushi yace "lalle kinaji da bakinnan tow Allah yakawosu lpy but ni antakura ni " Faseelat tace "haba ga anty nan just go to her tunda ni ina busy " Yana mata kallon mamaki yace"keda kanki kike tura ni, yau ko dan kishi na bakiyi" Faseelat tai dariya tace "bahaka bane hero dan kasamu natsuwa nace kaje wurinta amma ai ina kishin ka sosai " Yace "ai kece natsuwa ta, any way natafi kar na hanaki aiki " Tai murmushi ya juya Ya tafi wurin Aisha , Agidan umma su Mansura da safiyya da ummu salma shiri suke tayi sunata doki, Umma tace "kai yau faseelat se kanta yayi ciwo nasan " Mansura tace "umma dan Allah kizo mutafi tare, daganan kiga yaya kuma nasan anty zataji dadi da zuwanki" umma tace "ni tsoron ma ganinshi nake sede inason naga daughter eye to eye wlh inasonta yarinyar kirki ga daa gaskiya Allah yana son fahad da yabashi ita,bari nafadawa daddinku se na shirya mutafi " Ta shiga tafada mishi yace ba matsala don shima sosai yakeson su shirya da danta, Karfe 1 tagama komi har abinci ta masu ta wuce daki a gaggauce tai wanka tasaka gownt light purple atamfa tai simple makeup, Karfe 1:15 su umma suka fito umma na driving su kuma sunata labari suna jindadi, Mansura takira faseelat, faseelat na cikin shiryawa ta dauka, Mansura tace "anty gamu a hanya kinsan me? Harda umma saboda takagara taganki azahiri " Faseelat tace "amazing I'm very happy se kunzo kuyi sauri dan Allah " Mansura tace "OK anty " Ta juyo ta kallesu tana dariya tace "kunji fa anty tace ai sauri " Karfe 1:30 suka isa kofar gidan sukai horn megadi Ya bude suka shiga ciki, Suka firfito sunata kallon gidan sukaje bakin kofa suka danna door bell, Da gudu faseelat taje ta bude, Ta gansu tsaye dukkansu sunyi kama da fahad more especially Mansura, tarika murmushi, Duk sunkare umma, faseelat tace "ina umma? " Suka fashe da dariya suka bata wuri, faseelat ta fada jikin umma kamar sun dade tare tanajin matukar dadi itama umma dadi takeji , Su Mansura abun Ya birgesu yadda faseelat taiwa ummansu, faseelat tai breaking hug din tace "umma kushigo sannunku da zuwa " suka shiga suka zazzauna faseelat ta zauna gefen umma tace "ina wuni umma Ya hanya " umma tace "lpy lau Ya ta Nagode da karramamu da kikai" Faseelat tace "umma kidena min godiya ai kamar uwa kike aguna " Umma tai murmushi su Mansura se kallonta suke kamar su hadiye ta tashi ta kawo masu abunsha ta zuzzuba musu ta dawo ta zauna, Suka dauka suka sha, Sunata kallon gidan duk pics din su fahad da Aisha pic daya ne na faseelat, Kamar sundade tare suka matsa suka fara hotuna harda umma fuskarsu dauke da farin ciki, Suna haka fahad Ya fito zai fita har yayi wanka Ya na sanye da blue shirt white jeans, tundaga step yagane ko su waye bakin faseelat, Ya daure fuska Ya cigaba da saukowa yana kallonsu da mamaki a fuskarshi, Jin ana saukowa suka meda hankali gun step din, ganinshi duk suka sha ruwan jikinsu, Fahad yaida saukowa yana harararsu yaja tsoki yawuce ze fita, Umma ta mike tsaye tace "son Dan Allah kayi hakuri ka yafemin nida yanuwanka duk muna da bukatar ka " Fahad yaja wani dogon tsoki, faseelat ta zaro ido jin yawa umma tsoki tai zumburr ta mike tsaye ta buda murya sosai tarika cewa "innalillahi wainna ilaihi rajiun,innalillahi wainna ilaihi rajiun"!!! Fahad yayi sauri ya juyo saboda seda hanjinshi ya juya saboda yadda take maganar zuciyarshi ta rika bugawa da karfi he is expecting something bad happened to her, Ya ganta tsaye se juya kai take tana hawaye tace "ina tausayin ka mijina saboda sanin idan ka mutu yanzu akwai azabar dake jiranka, hero ka dawo hayyacinka ,ka rika tuna lahira ba duniya kadai ba,umma ce wannan mahaifiyarka data dauki cikinka tasha wuyar nakudar ka ita kake wulakantawa baka tsoron azabar Allah ne? Manzon Allah S. A. W yace عن ﺃﺑﻲ ﻫﺮﻳﺮﺓ ﻋﻦ ﺍﻟﻨﺒﻲ ﷺ ﻗﺎﻝ: ‏« ﺭﻏﻢ ﺃﻧﻒ، ﺛﻢ ﺭﻏﻢ ﺃﻧﻒ، ﺛﻢ ﺭﻏﻢ ﺃﻧﻒ ﻣﻦ ﺃﺩﺭﻙ ﺃﺑﻮﻳﻪ ﻋﻨﺪ ﺍﻟﻜﺒﺮ ﺃﺣﺪُﻫﻤﺎ ﺃﻭ ﻛﻼﻫﻤﺎ ﻓﻠﻢ ﻳﺪﺧﻞ ﺍﻟﺠﻨﺔ ‏» . ﺭﻭﺍﻩ ﻣﺴﻠﻢ. _An Kar6o daga Abi-Hurairah, Daga Annabi Yace: *“An Turmusa Hancinsa a Wuta. An Turmusa Hancinsa a Wuta. An Turmusa Hancinsa a Wuta. Wanda Duk Ya Riske Iyayensa da Girmansa, Dayansu Ko Duka Biyun; Sannan Be Shiga Aljannah ba”*. Tana haki ta cigaba da cewa "se yaushe hankalinka ze dawo jikinka ne? umma na raye bata mutu ba shin bazaka nemi aljannarka ba se lokaci Ya kure maka sannan, kabude idonka sosai ka duba da kyau hawaye ne a fuskar umma kai baka da tausayi ne ga kannen ka nan duk suna kuka saboda yadda kake wulakanta masu uwa, amma duk da haka suna sonka kana gudunsu" fahad yabisu da kallo duk sunata hawaye musamman umma da suketa zuba akan gyalenta, dole asamu tausayi ko kadanne a tsakanin uwa da da saboda bond dake tsakaninsu kuma haka Allah yasaka akowane kirjin Dan Adam so da tausayi tsakanin da da mahaifiya, fahad bema taba tsayawa sauraren umma ba be ko kallonta bare ta bashi tausayi yanzu da yaganta haka duk jikinshi yayi sanyi fuskar umma kasa tana ta faman share hawaye, Be aune ba yaji hawaye suna bin fuskarshi jikinshi yafara rawa, Faseelat tace " Dan Allah ka mance baya ka kama mahaifiyar ka ka jikanta kai mata duk kyautatawa ,tanason ka, tanason ta rika jin duminka ajikin ta, hero " Kuka ne yazo mishi lips dinshi suka rika rawa hawaye nata zarya ,, ido rufe yatafi ya rungume umma ya saki kuka me kashe jiki, Umma ta rungume danta tanajin kamar andawo mata da wani sashin jikinta data rasa, su Mansura suna kuka suma suka tafi suka rugumesu suka cigaba da kuka, Saboda tsananin farin ciki kafafun faseelat suka gaza tsayuwar takoma ragab zaune saman kujera ta rufe fuska da hannuwa ta saki kuka me sauti, [8/5, 6:12 PM] +234 815 712 7134: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 6⃣4⃣ *Hohoho semu yan golden 🤸🏼‍♀,this page is for you golden pen writers,taurari masu haskawa, marubuta masu amfani da iliminsu da brain dinsu wurin seseta tunanin makaranta ta hanyar fadakar dasu ilimantar dasu da kuma sasu nishadi, mun zama taurari mune ke haskawa*💃🏼 Dole ne nadanmaku baitoci ko biyu ne dan jindadinku 😉 *gangata zan dukawa yan golden forum,, waka ce zan raira maku kuyi sauraro, rawa muke da juyawa mu munzam taurari,, murna muke munzam sha kallo muke haskawa*🤸🏼‍♀ *lokacinmu ne munyi gaba mun wuce yan baya,, semunyi mun rage in mun saura wadansu ke koya,, munfice a cikin marubuta😂mu aketa bida dubayya,, mata hada da maza gaurayya,, masoya muna maku maraba💃🏼😂* ku cigaba da gashi kawai up up up golden 💋💋💋💋💋💋 Dukkansu kuka suke bame rarrashin wani acikinsu, wani dadi ne da farin ciki yake ziyartar zuciyoyinsu, more especially fahad da yakejin kamar yau aka haifeshi a duniya, Aisha dake daki tarika jin hayaniya ta fito daga upstairs take kallon abinda ke faruwa ta tabe baki tanajin haushi, Ahankali kukan faseelat ke ragewa sede hawayen da suka ki tsayawa, ta bude fuska tana kallonsu ta rika murmushi hawaye na cigaba da zuba mata, Su Mansura suka koma suka rungume faseelat sunata farin ciki, Kuka fahad keta yi Ya dago fuska yana kuka yake cewa "umma ki yafemin na yarda ki nayi nesa dake na miki duk wulakanci ki yafemin ummana " Umma ta rike fuskar shi tana hawaye ta rika girgiza kai tace "I forgive you my son stop crying please yau ranar farinciki ce nadade ina rokon Allah ya gwadamin wannan rana da zaka dawo wuri na yau gata tazo ,ina cikin farin ciki son Nagode da kayafemin I love you " Tarika mai murmushi yace "I love you umma very very much " Ta saka hannu tana share mai hawaye shima yana sharemata, Yakara komawa Ya rungumeta, umma ta juya tana kallonsu ta mikawa faseelat hannu faseelat ta tashi taje ta rungumesu tana share hawaye, For some minutes sannan faseelat ta janye tana ajiyar zuciya tace "umma ku zauna " Fahad ya rike umma suka koma suka zauna , faseelat tana farin ciki tana kallon su ta daga hannu sama tace"Allah Nagode maka da ka dawo da hankalin mijina jikinshi kadedeta shi da mamanshi da yanuwanshi ya Allah kaKara masu dankon kauna da zumunci a tsakanin su kakara masu son juna" Dukkansu murmushi fuskarsu suke kallonta ta shafa tana sauke ajiyar heart suma duk sukace "amin" suka shafa Fahad idanu jawur Ya kure faseelat da ido yanajin kaunarta na circulation acikin jijiyoyin jikinshi, Umma tace"nagode miki diyata da jajir cewar ki har dana yadawo guna Allah yamiki albarka " Faseelat tace "amin umma "ta sunkuyar da kai Umma ta Kalli fahad tace "son kayi dacen mata, tana da tarbiyya da kyawawan halaye " Fahad hankalinshi na gun faseelat cikin subucewar baki yace "she's beautiful as well " Sisters dinshi suka fashe da dariya, Ya bude ido yayi dariya shima, Amira data tashi bacci ta sauko kasa ta taho wurinsu, ummu salma tai sauri ta dauketa tana ta kallonta yadda suke kama ta mata kiss tatafi wurin sauran sukai ta daukarta daga karshe umma ta amsheta , Aisha ta koma daki tana yamutsar fuska ta dauko waya ta kira mommy saboda tsananin kishi da yadda taga faseelat nataso ta anshe gidan tanajin kome zata iyayi ta juyo hankalin mijinta wurinta mommy bata komi kulum sede tace hakuri, hakuri de hakuri de, gabadaya halinta Ya sauya , Mommy ta dauka tace "daughter Ya akai ne? " Aisha taja tsoki tace "hmm mommy yau gidannan fa drama ake sosai,faseelat de ta sasanta yaya da ummanshi yanzu haka suna down stair sunata murna " Mommy dake shan banana milkshake ta ajiye cofyn hannunta tace "shegiyar yarinya wato tana amfani da damar ta yanzu ne lokacinta kuma tana amfani dashi, uhmmmm nayi mamaki kuma na wa rukayya murna" Aisha tace "haka ma zakice mommy? " Mommy tace "to Ya zance ni bantaba shiga maganarsu ba so bani ciki sasan tawarsu baze hana fahad kulawa dani ba ai " Aisha tace"ni ta taba zuwa na barta waje, yanzu Ya zaayi ne kuma ni banason sisters dinshi masu kama da aljanu suyi ta zarya anan " Mommy tace"marar wayo kawai Mace tazo wurinki aiseki saurareta inta tafi shikenan ai, amma ki barta waje don shashanci wlh ba abinda kika bari na yan fari mtswwwww kina jina? " Aisha ta turo baki gaba tace "eh " Mommy tace "just pretend like bawani abu da ya faru baya kitashi kije ku gaisa" Aisha tace "to " Mommy takashe kiran, Aisha taja tsoki tace "wlh mommy batai ba ita komi yaya ya yayi Dedene bata wani daukar action hmm"ta fita tana tafiya Ahankali har ta sauka duk falon hankalinsu Ya koma kanta, taje ta samu seat ta zauna ta Kalli umma tace "ina wuni" umma na faraa tace "lpy lau Aisha " Sisters dinshi suka rika gaidata "mommyn amira ina wuni " Ta danyi yake tace "lpy lau "in short Kusan 2:30 time din suka tashi suka hau sama, Dakin faseelat suka wuce sukai alwala sunata nan nan da faseelat, faseelat taja su salla harda umma, Shi kuma fahad ya tafi masjid dukda time din salla yawuce he decide to go there saboda samun ladar tafiyar, Aisha dukda bata salla ta tashi takoma daki abinta, Bayan sungama Suka fito faseelat ta tashi tafara kawo kuloli tana ajiyewa Mansura data fi shigemata kuma itace babba ta tashi tana kama mata, umma sede ta Kalli faseelat tai murmushi don jinta take sosai arai , fahad Ya dawo daga masjid suka zauna faseelat tafara sarving dinsu vegetable white rice with chicken stew and coslow, Duk suka dukufa suna cin abincin suna santi, fahad be iya barin umma tarika ci da kanta ba shi Ya matsa yasa hannu ya rika bata abaki ita ma tana bashi, Mansura baki cike da shinkafa tace "anty zanzo ki koyamun irin girkinnan medadi kai gaskiya yaya kayi dace komi perfect " Ya harari Mansura yayi murmushi, Haka suka gama cin abincin ana fira gwanin dadi, Seda sukayi laasar sannan suka fito zasu tafi dukkansu suka fito yi musu rakiya amira na hannun safiyya Aisha nabinsu ne kawai , Suka isa bakin mota fahad ya budewa umma ta shiga suma suka shishshiga sunata jin badadi faseelat ta sa ledar spring rolls da meat pie da tayi aciki , Mansura ta shiga ta jasu sunata ma juna waving sukabar gidan , Suna tafiya Aisha taja amira suka nufi wurin shan iska, Faseelat ta juya ta shige gida dan ta kimtsa inda suka bata, Fahad yabi bayanta sede taji tsam andagata sama ana juyata, Suka rika dariya, sannan ya ajiyeta, ta juyo ta turo mai baki taimashi hararan masoya, Fahad Ya kamo bakin ya rika tsotsa kamar ze cinyeshi , ta zaro ido tafara tureshi, seda Ya sha bakin sosai Ya cire bakinshi in cool voice yace " I love you honey queen ,kin min komi arayuwata tunda kika nunamin hanyar samun rahma wurin ubangijina Nagode miki, bansan yadda zan kwatanta miki farin cikin da nake ciki ba,me kike so daga gareni niko namiki shi? " Faseelat tana ta murmushi tace " nothing kuma wata kyauta zakamin aini ce zan maka kyauta dan nafika farin ciki, shiyasa na ta nadar maka special gift "tai fari da ido Yana lashe lebe yace "Allah? " Tace "yeah zo muje ka amsa tana sama kyautar " Tafara tafiyar jan hankali tana jujjuya buttock tana hawan step, Fahad ya Saki murmushi ya shafi keyarshi yace "ya rabb I can't ask for more " Yabita dasauri dan yariga yagama gano kyautar da zaa bashi, Sosai faseelat ta rikita shi har seda Ya mance awace duniya yake. Lol Se 6:30 suka fito fahad yakama mata suka gyara gidan, Aisha ce keda girki tana kitchen tana hada masu abinci, Suna gamawa ya fita masjid, faseelat ta koma tai salla ta fito ta shiga dakin Aisha amira na kwance kan cinyarta faseelat tace wa amira "princess kizo muje muyi karatu " Amira ta tashi faseelat taja ta suka fita,seda taje zatai wa amira karatu ta tuna bata kira ummi ba tai sauri ta kirata, Ummi ta dauka da sallama , faseelat tace "Wslm ummi kiyi hakuri ban kira ba tun dazu ina busy ummansu hero ce tazo inafatan kun isa lpy?" Ummi tace "lpy lau muka sauka a jidda mukai azahar ma, " Faseelat tace "ummi albishirinki Hero sun dedeta da ummanshi" Ummi tace "kai alhamdulillah naji dadi Allah yakara hada kansu " Faseelat tace "amin ummi, inasonta wlh she love me alot itada yaranta kinga yadda suke nan nan dani kamar zasu medani ciki" Ummi tace "nima inason ta tunda tana sonki, ki cigaba da kyautata mata Allah Ya miki albarka " Faseelat tace "amin ummi ina kara tuni asani a addua " Ummi tace "never mind ,bazan manta dake ba "sukai sallama After ishai sukai diner faseelat taja diyarta suka shige daki , su umma kau murna ta cikasu, bayan sun fadawa daddinsu yaji dadi har ya masu albishir gobe zasuyi dan karamin celebration agida " Atare fahad da Aisha suka shiga ciki ,suka shiga toilet wanka tun a toilet fahad Ya gane Aisha bata salla dadi yakama shi unlike before da haushi yakeji bakomai yasashi farin ciki ba sedan ze je gun faseelat, Ya rigata fitowa yasa rigar bacci Ya haye gado yafara latse latsenshi awaya, Aisha tafito ta kimtsa kanta, yana yi yana kallonta tazo ta kwantar da kai kan cinyarshi tana latsar tata wayar, Itama faseelat na can tana latsar tata tanata dariya ita kadai, dan Mansura da safiyya Sun dora pic dinsu a instagram da what's up sunata different ributu akai, Har karfe 11 fahad Ya tashi yashiga toilet ya rage nauyi😉 Ya fito ya zauna kusa da Aisha da ke kwance yace "heart beat naga kamar kina off? " tace "eh dear I'm off why kake tambaya" Fahad yace "tunda kina off I will go to faseelat idan nata yazo kema zanzo gunki" Aisha tabata rai ta tashi zaune tace "gaskiya ban yadda ba, kowa Ya rike kwananshi kawai nasan ko kwana nawa take period dinta maybe nafita,kayi hakuri plss I promise zan sama maka natsuwa more than you think" Fahad daketa mata kallon bakida hankali yace "sanin kanki ne ba abunda nake bukata ba kenan miye amfanin kuna ku biyun? Dan haka ni natafi gunta" Ya tashi ya nufi hanyar fita Aisha ido taff kwalla tace "Dan Allah yaya karkatafi inason jin numfashinka kusa dani " Ya juyo ya kalleta yace "I'm not going to sleep there anjima kadan zandawo just take patient and sleep " Ya juya Ya fita, Faseelat har ta kwanta tayi bacci saboda yau ta jigatu, yazo ya kwanta gabanta Ya matsa daf daita ya kurawa sleeping face dinta ido, yafara yawo da hanunshi jikinta ta bude ido cike da bacci ta kalleshi, ya cigaba da abunda yake faseelat tai wuff ta tashi zaune shima ya tashi tace "hero lpy dare ne fa " Ya jawota jikinshi ya meda hannu kan breast dinta yana matsa nipples din yace "Aisha na off ko nima kinaso nai kunzugu ne kamarta?" Faseelat tai murmushi tace "a, a ni bance ba but tasani ta amince ko?" Yace "tasani kuma bata amince ba I try to convince her taki yarda Toni kuma bazan cuci kaina ba" Faseelat tace "Hero ka daure ka koma gunta yakama ta ta amince da hakan sannan " Yace"kinganki ko ai nasan me nake idan kinfara zanje wurinta itama ,kuma ina me tabbatar miki bazata fahimta ba don kishi baze barta ba,kullum kara rikicewa take, kibari inci abinda nasamu komawa gunta zanyi ai baanan zan kwana ba " Bahaka taso ba amma ba yadda zatai ,se karfe 2 yakoma gun Aisha har lokacin batai bacci ba, Tana zaune tana kuka yaje ya rungumota jikinshi yafara rarrashi da yake batada wuyar saukowa dandanan sukai bacci, tundaga lokacin fahad ya ke kula da ummanshi kullum se yaje sun gaisa kuma suna waya sosai da ita sisters dinshi ma na kiranshi suna gaisawa, hakan besa yarage wani abu da yakewa mommy ba, zaman gidansu kuma lpy lau sede Aisha bata sakarwa faseelat fuska, duk ran girkin faseelat suke fita bye pass road yana koyamata driving, duk soyayya tafi yawa a wurin koyon but tana trying, Bayan 7 days da tafiyar su ummi ,su ishak da Mubarak suka tafi gidan faseelat, lokacin Aisha na gidan mommy itada amira, faseelat kadai ce agidan suka danna door bell taje ta bude tagansu tana murna tace su shigo suka shiga suka zauna takawo masu drinks suka sha suka zauna sunata labari, can wayar ishak tai ringing ya saci kallon faseelat ya dauka, faseelat batasan me aka ce mishi acan bangaren ba sede ji tayi kasa kasa yace "kiyi hakuri ganinan zuwa " faseelat ta rufe baki wai ishak dake SS2 ne yakeda budurwa, ishak ya tashi tsaye yace "yaya mu zamu tafi wani nakira na " Ta harareshi tace "wata de ko ?kokasa banji abinda kake cewa bane " Yace "wani de yaya " Tace"bari naga wayar kawo nagani " yaki badawa ta matsa ta riko shi zata amshi wayar shi kuma yana ta boyewa suna ta dariya" Bazato fahad Ya shigo gidan fuskar shi da faraa dan daga gurin umma yake ganin faseelat rike da ishak ya daure fuska tamau yazo ze wuce, Faseelat ta saki ishak ta matsa tafara susar wuya tana satar kallonshi , su ishak sukace mishi "ina yini " Beko amsa ba ya haye sama rai bace , Ishak ya juya ya kalleta duk ta daburce yace "yaya bari mutafi se watarana " Ta daga masu kai tana yake tace "to Allah Ya kiyaye ku gaida min yaya" Suka juya suka fita, faseelat gabanta na faduwa ta daga ido ta kalli benen gidan tsoro cike da zuciyarta, tai ta maza ta haye ta nufi dakinshi, Yana zaune dafe da kanshi dake sarawa ta rakube jikin wall tace "sannu da zuwa " yayi shiru kamar be ji taba yanata controlling fushinshi , zuciyar shi zafi kawai take, yana tuna yadda ya gansu jikinsu hade dana ishak, Faseelat ta wuce ta bude fridge ta kawo mashi 5 alive ta duka ta zuba ta mika mai, Ya ansa ya jujjuya cup din ya watsa mata shi ajiki idanu jawur, Tai zumbur ta mike tsaye tana kallon jikinta idonta cike da hawaye, Zuciyar shi awuya yana jin kamar ya daketa cikin tsawa yace "get out from my room idiot" Hawaye na bin fuskar ta ,ta juya tabar dakin dasauri tana gudun ya nakada mata duka. tana fita ya dafe kan da duka 2hand dinshi ya rasa meke mai dadi, besan ta ina ze bulowa lamarin ba, Faseelat na shiga daki ta cire kayan jikinta tana hawaye taje tai wanka ta dawo tai kwance tana kuka, wai haka ake kishi ne? shikenan bazan magana da kowa ba? ana kiran Maghreb ya fita zaije masallaci yasha magani amma har time din kanshi na ciwo, yana zuwa i kusa da baba tsoho Ya kira sunanshi baba tsoho ya taso dasauri yazo yana dukar dakai, Fahad beko kalleshi ba yace "kar akara bari wani namiji ya shigo gidannan komin kankantar shi" baba tsoho yace "insha Allah zaa kiyaye " fahad yaida fita daga gidan, tana gama salla ta shiga kitchen tai masu fried cous cous, ta koma daki tai ishai ta shiga toilet tayi wanka ta fito ta saka black riga da half sket pink se gyale pink , tana Zaune tana ta shawara da zuciyarta ta tashi ta nufi dakinshi, tunda ya dawo masjid ya kwanta kan bed fuskarshi na kallon sama still hannunshi nakan head nashi dake ciwo, ta bude dakin ta shiga, kamshi ya mamaye dakin,yana jinta beko Kalli kofar ba tana takawa a sannu taje ta kwanta kan shi ta saki kuka, Ta dago fuska duk hawaye tace "Dan Allah kayi hakuri kuskure ne nayi amma bazan sake ba bazan juri ganinka cikin damuwa ba,i promise you this is the first and last dahaka zata faru"takoma ta rungumeshi, ta cigaba da hawaye, hawayen na diga ajikinshi, Sam besan jin kukanta, ya dora hannu saman bayanta yafara tapping dakyar yace "it's okay stop shedding your tears" tana jikinshi tace "I can't seka dena damuwa sannan, wlh bani son ganin bacin ranka ko yane " in law tone yace "naji nadena " ta dago tasa hannu ta share hawayenta tace "to katashi muje muci abinci" ya girgiza kai yace"bazan iya cin komi ba kije kici naki" faseelat ta kalleshi taga hannunshi akan kanshi ta dora nata hannun akan nashi tace "yana ciwo ne"? ya daga mata kai yace "sosai" ta langabe fuska tanajin tausayin shi tace "kasha magani?" ya daga mata kai, tai shiru, adduoin khalil da yake mata suka fado mata arai ta tashi ta dauko ruwa da cup ta bude robar ta tsiyayi ruwan ta mishi tofi sannan ta tabashi tace "namaka addua katashi kasha zakaji sauki soon" idonshi rufe ya tashi ta dora mai cup din a baki ya sha ya koma Ya kwanta ta debi sauran ta rika shafa mai a goshi, tana mai sannu tanajin kamar ta medo ciwon jikinta idonshi rumtse yakira sunanta "honey! " tace "naam my hero" yace"plss ki tausayamin ki dena hada jikinki da kowa, I may die in nakara ganin ki haka da wani" Cikin tausayin shi dan tana ganin nashi kishin ya zama ciwo tace "it won't happen again " ta koma ta kwanta kanshi, ranar ko dinner basuyi ba don fahad ba lpy, da daddare ya samu sauki ta dage ta rika rikita shi don mantar dashi damuwar shi tana mishi different styles, da safe suka tashi lpy lau sema murmushi da suke sakarwa juna duk lokacin da suka hada idanu, faseelat bata sani ba fahad ya dauki phone dinta ya goge duk numbers na maza seta abba da baba babba yabari, bayan 2 day's tafiya ta taso zeje Japan kuma da Aisha zaije zasuyi 2 weeks acan idan ya tashi wata tafiyar se ya tafi da faseelat, shi da umma sukai magana Mansura zata koma can da zama kafin su dawo kuma anan zaabar amira itama, duk bayajin dadi yakejin shi amma bayadda zeyi, daren da zasu tafi basuyi bacci ba sun dirji juna shida gimbiya kuma sunsha kukan rabuwa a karshe ma faseelat ce ke rarrashin shi, da asuba suka kaisu airport seda suka tashi sannan suka dawo gida, suna isa yakira faseelat, daganan kuma kullum suna like awaya wani lokaci agaban Aisha suke wayar sunawa juna dirty talk baanan abun yatsaya ba har nude pics faseelat ke turomishi duk yabi ya rikice har yar rama yayi na rashinta, tunda ya tafi faseelat da zafin jiki take kwana kuma dakyar take iya bacci ta meda hakan akan dalilin rashin fahad ne, Baba babba ya dawo daga Niger ya taho da sakon ammah na nonon rakumi da cukwi tabada akawo wa faseelat, baba babba yabawa omer yabada akai mata, omer da yanzu tsohuwar motar abba ta zama tashi Ya biya gida Ya dauko Mubarak suka nufo gidan faseelat, omer yabawa Mubarak kayan Mubarak ya fito yaje ya kwankwasa gate na gidan, me gadi ya bude yayi tsaye, Ganin yayi tsaye be bashi hanya ba Mubarak yace "nazo wurin matar gidanne" megadi yace "me gidan ya hana maza shigowa in wani abu ne kabada akai mata" omer na cikin mota yana kallonsu kuma yanajinsu, Mubarak yabawa megadi ledar ya juya suka bar uguwar, megadi Ya shiga ciki ya danna door bell, faseelat suna zaune falo itada amira ta taso tazo tabude, tana ganin baba tsoho tai murmushi cikin ladabi baba tsoho yace "ga sako aka kawomiki "ya mika mata ledar, ta amsa tace" injiwa ? yace "wani yaro ne de fari dan dogo yazo ze shigo to nafada mishi umarnin alhaji da yace kar nakara barin namiji ya shigo ciki shine ya bada yace akawomiki" faseelat tai murmushin takaici tace "to Nagode baba " ta juya ciki, hakanan baba tsoho yana mutunta faseelat saboda sakin fuskar ta ba kamar Aisha ba datake kullum a tsuke batama ko kallonshi, faseelat ta koma ta zauna kan kujera tai tagumi kanta yariga ya kulle batasan ta ina zata fara wannan yakin ba na raba fahad da wannan mugun kishin. my fan's waya ta tasamu problem zaku dan jini shiru kafin a gyara, amma da tadawo normal zaku cigaba da jina, I'm going to miss you, faseelat ma zatai missing naku akwai sauran tafiya agaba se kunjini luv u all 🥰 [8/6, 9:55 AM] SHALELE: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 * We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 *Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 6⃣5⃣ *someone deserve tobe honor* Dakyar faseelat ta shawokanshi ya yarda suka rika fita mansura nakoya mata driving tundaga fitar farko tagane ba driving take koyo ba lokacin da suna fita da fahad saboda yadda ake karewa da shafe shafe da tande tande ,cikin kasa da kwana biyar tafara jan mota cike da kwarewa gwanin shaawa, zamansu duka 7days Amman Sun matukar shakuwa da Mansura har bacci a gado daya ne sukeyi da yake Mansura suna hutu a school kasamcewar tanayin alkalam university ne, Kullum suna manne da fahad a waya dukkansu cikin tunanin juna suke akowane lokaci, Kullum faseelat sauyi take samu daga jikinta yanzu kuma tashin zuciya takeji kowane lokaci sam bata kawo ciki ne jikinta ba tunda har yanzu batayi 1month da period ba, Ji tayi abun yayi waste yau amai tarika yi sosai Mansura nata mata sannu cikin tausayi ,sede faseelat ta daga mata kai, murya dishe faseelat tace "lady plss kifita ki siyomin cingum nawa yakare clorets da orbit" Mansura tace "Tom anty "tatashi ta ja mota tafita few minutes ta dawo ta kawowa faseelat ta dauki clorets guda daya wanda biyu ne acikin kwalin ta saka baki cingum din yayi yanada kamshi me dadi beda too much zaki sannan yanada wani mint mint da gas gas har kamshin numfashinki ze sauya kuma har kigaji da ci ki yarda bazaki dena jin mint dinshi ba nide I love it sosai, Batare da andau lokaci ba ta danji dama suka cigaba da hidimunsu, Karfe 5da mintoci fahad na rungume da Aisha yanata sunsunar wuyanta faseelat ta kira shi ganin vedio call ne takira yasa ya sauke Aisha daga jikinshi sannan ya dauka Aisha zuciya tazo mata awuya wai wane irin abune haka ya taho daita amma baya da time dinta da yadawo daga aiki yana like da faseelat se tagama tada mishi shaawa Sannan yazo wurinta gaskiya nagaji cewar zuciyar Aisha, fasseelat daga wanka ta fito ta tuno wankansu da fahad shine ta kirashi tana sanye da rigar wanka, Yana dauka ta sakarmishi sassanyan murmushi tana mai sexy looking, tace "hi my sexy man"ganinshi daga shi se short, Fahad yabita da mayen kallo gashinta ajike ya kwankwanta a fuska da kan rigar while rigar bata daura madaurin ba makoshin shi tuni ya bushe yanajin wata muguwar kishirwarta, ganin bece komi ba se faman kallonta da yake ta marmara ido tace "I'm just missing you like crazy wanka nafito yanzu tun a toilet nake tunaninka nayi kewar yin wanka dakai kana cudani da soft hands naka" shiru bece komi ba se kurawa saman rigar ido da yayi yana kallon boob's dinta da suka turo, faseelat tai tafi tace "hey I'm talking to you" ya lumshe ido ya bude yakara medasu kan twins dinshi ya shafo kanshi da hannu yana jan iska a baki kamar wanda yasha yaji yace "plsss kicire rigar nan I want to see you naked nagaji da nude pics inason ganin su a zahiri " faseelat dake zaune kan kujerar madubi ta saki murmushi me kara rikita mishi tunani tace "anything for you" tasa hannu ta janye rigar kowane bangare yayi gefe, fahad yaja dogon numfashi yasa hannu ya kwantar da joystick dinshi da ta harba, Cikin takaici Aisha tabar gun tatafi tafada kan bed ta fara kukan zuci wanda hawaye kadaine ke sintiri akan face dinta, faseelat ta fara jujjuya fuska tana fiddo harshe tana lasar lip's tace "they're missing you suma" tasa hannunta kan nipples dinta da ya mike ta dan matsa ta saki kara "ashhhhhhhh"!!!, tanajan magana just like sambatu ln suna sex tace "hero suck me plsss shishhhish !!! He is totally prudish taja breast din zuwa gunshi tace "suck me I want to feed you " Besan lokacin da ya ajiye wayar ba ya nufi bedroom dinsu, faseelat sede taga duhu taja tsoki cikin jin haushi tace "ai kabari muyi sallama zaka ajiyemin waya katafi wurin miskilar matar ka mtswwww"taja tsoki ta tashi ta tafi toilet tai tsarki ta dawo ta zauna drying gashinta rai ajagule, Fahad ko yanashiga bedroom ya haye gado ya jawo Aisha jikinshi yafara shafata ta koina, joystick dinshi kyammmm kamar zata fasa sho..., Cike da masifa Aisha ta janye ta matsa can gefe ido a rufe tace "karka kara tabani kaje can wurinta ta sama ma natsuwa" Ya rumtse ido yanzu ba abinda yake bukata se sex ya kai hannu ze rikota ta kara matsawa cikin tsawa tace "I said don't touch me"hawaye na cigaba da zubomata, fahad ya bude idanunshi da sukai jawur saboda desire da bacin rai yana kallonta yace "Aisha ni kikewa tsawa? Ni kike hanawa jikinki? " tace "eh din nahanaka akafada ma banida zuciya ne?so kawai kake bakin cikin ka ya kasheni agabana zaka rika wadannan abubuwan? To wlh daga yau kar kakara zuwa min bayan tagama tadoka kaje can ta biyamaka bukata itada kafi shaawa "ta sauke kafafunta daga gadon ta tashi, fahad rai bace ya jawota ta dawo tafado kan gadon ya bita ya danne tafara kokarin kwacewa cikin fada yace "ke bakiisa ki hanani yin abinda na gadama da ke ba u r mine don haka kitsaya inyi abinda nakeso da lalama koda tsiya " Tana kuka ta rika jujjuya kai da hannuwa tanason kwacewa, da karfin tsiya ya yakice long vest din jikinta in rough way ya rika sex daita tana ta kuka me taba zuciya tun tana dirjewa har tai lakwas seda yasamu natsuwa ya sauka yana jan tsoki yana zigidirrr dinshi yace "maybe kinmanta waye ni Aisha ke kinsanni farin sani I don't take anything stupid, ki kiyaye bacin raina in bahaka ba jikinki ya fada maki kuma get ready for the night in kuma u like it like this to I will do it like that "ya juya warshi ya shige toilet, Aisha ta dafe mara tana kuka, har ya fito yanata wakarshi ta west life (my love) ya zauna ya kimtsa hankali kwance batare da ya damu da kukanta ba ya saka kayanshi yabar mansion din, Tasha kuka sosai sannan ta tashi ta shiga toilet dole ta gasa jikinta sannan tafito tazo tai kwance zuciyarta na cigaba da kuna, Da karfe 8:15 su faseelat suka hadu dinner sunata labari amira kokadan bata rigimar mommynta dan wani lokaci tana gidan umma ko mommy, Faseelat ce tai abincin tunda Mansura tai sarving faseelat takurawa abincin ido suko sunata ci, Mansura ta dago tace "anty yanaga bakicin naki " Faseelat ta yamutsa fuska ta ture abincin tace "banajin dadin jikina wlh gabadaya banjin dadin kome kawai kuci abincin ku bari Natasha na hado tea ya isheni " Ta mike ta nufi kitchen Mansura tabi bayanta da kallo tun dazu takeganin kamar ciki ne da faseelat, bata koma gun dining dinba ta nufi palo ta zauna tasha tea din shima sama sama, ta mayar da sauran kitchen, Suka wuce daki sukai shirin bacci sannan suka zauna kallo, Itako faseelat na can dayan bedroom din yau tun kafinma ta kwantan takejin temperature na jikinta ya sauya tana cikin saka kayan bacci fahad yakira har tai ring ta tsinke bata dauka ba batare da numfasawa ba ya sake kira, nanma ta share se ana ukkun ta dauka, Hankalinshi yagama tashi jin ta dauka yasaki ajiyar heart yace "I hope all is well naga inata kira baki daukaba "? Tai smiling tace "ni naisa na share ka har jira nake fa ka kira ina wanka ne yanzu na fito" Yayi shiru for seconds sannan yace "kin rikitani da yawa honey anya zan iya sati biyunnan kuwa? " Faseelat tai dariya tace "zakaiya gashi har kunyi 8days " Yace "hmmmm u won't understand " kira ne ya shigo wayarshi call waiting, yana dubawa ya gani yace "oh god wai ina yarinyar nan " faseelat tace "tananan lpy lau " Yace "plsss take the phone to her wani business partner dina ya matsamin tunda yaga pics dinmu a insta dana dora gabadaya ya rikice yafadamin he loves her kuma he's ready to marry her kikai mata wayar I want to ask her few questions " Faseelat tace "alright bari nakai mata wayar" Ta fita adakin sunata waya da fahad, Ta shiga dayan bedroom din ta hango amira kan bed hartayi barci Mansura na zaune kan kujera kujerun sunba ta baya gashin Mansura kawai take hangowa wanda ya Zuba har akafada, Ta nufi wurinta da niyyar kai mata wayar, but tana matsawa kusa taga abun mamaki lady tana sanye da rigar baccinta kafafunta duka akan kujera ta budesu hannunta a cikin HQ tana riding kanta while dayan hannun nakan breast dinta tana shashshafawa passionately phone dinta a kan cushion din tana kallon wani BF wanda bakajin komai se nishin masu yin xx din tayi nisa sosai don koji ma batayi, Faseelat gabanta nafaduwa tacire wayar akunnenta cikin tashin hankali tace "Mansura me kikeyi haka? " Mansura tai wuf ta hade kafafunta gu daya ta danne wayar jikinta na rawa tanajin matukar kunya kanta a kasa kamar ta tsaga kasa ta shige , Dandanan faseelat taji zazzabin ya ida rufe mata jiki ,murya na rawa tace "sister kinsan ko illar abinda kikeyi? Masturbation da kanki sister haba lady me zeja ki banzatar da pride dinki, ur virginity is ur pride haba "ta dafe kai Hawaye suka zubowa Mansura tace "kiyi hakuri anty kaina ya kulle tun ina ganin illar abinda nake har nadena, bakomai yajawomin ba se matsananciyar shaawar da nake fama daita ,tun ina ss3 hakuri na yafara karewa gashi daddynmu baya mana aure se mungama school anty khadija seda ta gama degree a California anty fatima kuma seda ta gama school of nurse india sannan aka musu aure,tun danai candy tun kafin nashiga jamia nake biyawa kaina bukata dan karnafada aikata zina kuma banida bakin cewa amin aure danko saurayi banidashi" faseelat ta zagayo tazo ta zauna lady taki yarda su hada ido tana kallonta tace "wannan ai ba hujja bane shi masturbation din shima ai zinane kikeyi kawai baki hakuri bane da kinyi hakuri da komai zai wuce bansan ya kikeji ba amma nasan bazaki fini desire ba tunda nafara menses nake fama kullum senayi dreaming hakan besa nabi wata wrong way ba saboda nasan kome zanyi is not good for me kuma Allah nagani na ban kuma fadawa kowa damuwa ta ba wannan yasa ummi na tasa dole na auri wanda takeso ko kadan banyi niyyar rabuwa dashi ba, amma da aurenshi gwara babu kullum yakan tadomin desire sannan ya tafi yabarni seda nai kokari sosai nakai zuciya ta nesa sannan wata na takwas dashi nafito lokacin dana auri yayanki lokacin naga amfanin hakuri na saboda ya sameni a cikakkiya ta duk da cewar na taba aure wannan yasa nakara samun zuciyarshi, yanzu sister idan kikayi aure mezakicewa mijinki tunda nasan yanzu ko bishibishin budurci babu tare dake shekara biyu kina service kanki da kanki me zakice masa?dake da wadda tai zina duk daya zaku zama saboda Kin riga Kin bude kuma kowani bayani zaki masa ba lalle ne ya yarda dake ba ina amfanin abunda kike gashi kina sabawa mahaliccinki" Mansura tafashe da kuka tana kuka tace "anty ya zanyi ne? shikenan duk wanda na Aura kallon mazinaciya ze rikamin?" faseelat tace "a, a ki kwantar da hankalinki karki jawowa kanki ciwo insha Allah baze ganeba amma kiji tsoron Allah kidena yi Allah ze kawomiki mafita " Mansura ta cigaba da kuka jin ankirata mazinaciya faseelat tajawota tana sharemata hawaye tace"kiyi hakuri plsss, insha Allah nan bada jimawa ba zakiyi aure" Mansura tace "ni bazanyi aure ba I'm afraid da yadda zaasameni " Faseelat tace "Kin riga kinyi kuskure yanzu gafara zaki tanema awurin Allah ze kawomiki komi a saukake,nasan kinyi nisa acikin harkar nan sekin dage zakiiya bari kimin alkawari bazaki sake ba, nikuma I will help you da duk abubuwan da nasan suna tightening mace insha Allah kafin aurenki kinhade kinmin alkawari? " Mansura ta jijjiga kai kanta akasa, faseelat tace "kunya ta kikeji sister? " "kidena jin kunya ta kimanta komi inasonki sosai kar wannan abun ya zama silar boye boye tsakaninmu" Mansura ta jijjigakai faseelat tace "kitashi kije kiyi wanka ki kwanta karki sake kihana kanki bacci kinjiko?" ta mike tsaye wayar ta dake kan cinyarta ta fadi ta zaro ido kwata kwata ta manta abinda yakawota wurin cikin sauri ta dauki wayar tana adduar Allah yasa fahad beji maganganunsu ba but tana dubawa taga he's still on the call wanda hakan na nufin yanaji kenan tashin hankali gabanta ysyi mummunar bugawa tai sauri ta latse kiran ta nufi dayan bedroom din ta tun kafin ta shiga wani kiran na fahad ya shigo. Masturbation (istimnai) ya zama ruwan dare acikin alumma baga mata ba baga maza ba baga matan aure ba baga yanmata da zawarawa ba kai de bazaka taba shedar mutum ba tunda dole koda kuna kwana a makwanci daya bakomi nasa kasani ba kuma nasan de bazakabishi toilet ba kuyi wanka tare, yanmata da yawa su sukayi dis virgining kansu matan aure da dama basa gamsuwa da mazajensu sunfada harkar istimnai kuma sunsan illarshi, tomuji tsoron Allah de musan yana ganin mu a duk inda muke, kuma yanason masujin tsoronsa da masu kiyayewa saboda takwa, Innallaha yu hibbul muttakin. Innallaha maal muttakin, Yaayyuhallazina amanuttakillaha laallakum turhamun, Ittakillaha laallakum tuflihun. Acikin alkurani me girma Allah yata kiranmu damuji tsoronsa kuma yafada mana idan munji tsoronsa ze bamu mafita acikin alamurranmu Allah kakara mana tsoronka amin, Manzon mu manzon tsira(S.A.w) yace Kuji tsoron allah kamar kuna ganinshi idan ku bakwa ganinshi toshi yana ganinku, bukhary da Muslim. [8/7, 7:45 AM] SHALELE: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 * We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 *Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 6⃣6⃣ Kamar karta dauka tai ta maza ta dauka takara akunne cikin fada yace "wayace ki mata karya?ke zaki iya dawomata da virgininty dinta ne ? " Murya sanyaye tace "in mutum na aikata laifi kayi iyakar kokarinka wurin dawo dashi kan hanya yanzu idan nace mata bazata dawo dede ba zata shiga tashin hankali sosai maybe ma shedan yakara ingizata ta cigaba amma yanzu nasan zatayi kokarin bari kuma hankalinta ze kwanta " Fahad yaja dogon tsoki zuciyarshi na zafi bazaka taba gane yadda yakeji ba se wanda yataba samun danuwanshi acikin mugun hali, yace "ta tayar da hankalin nata mana kikai mata wayar bari nadawo zataci ubanta ne" Faseelat tace "a, a plsss karka mata maganar dagani se ita mukayi maganar bazanji dadi ba kuma zakasa ta cikin zullumi ka barta plsss " Yakara jan tsoki yace "dukkansu aure zaai musu kowa yahuta" Faseelat tace "sede safiyya da ita din amma ai salma bata isa aure ba duka fa yanzu take ss1" Yace "har itadin aita fara menses da anmata aure am very sure bazatai shekara bata haihu ba " Faseelat tadanyi dariya tace "to ai basuda mazajen se yaya? " Yace "nanda dan lokaci duk zan samar masu maza, masu bakin jini kawai " Faseelat takara yin dariya tace "Dan Allah karkayi haka auren dole bakaramin illa gareshi ba baida wata faida barinshi shine mafi aala mata nawa ne sukebin maza da aurensu saboda basusan mazajensu nide nan sheda ce, nawa ne suke guduwa subar auren, nawa ne suka kashe mazan wasu har su tsufa kiyayyar nanan wasu Sun fada lesbians dasauransu kasani bafa temaka musu ne zakai ba tilasta su su auri wanda bashi ne zabin zuciyarsu ba, ko ita lady in batason wannan din abarta har tasamu wani kagade yanzu istimnai ne kawai nangaba ko abun zewuce haka kabi asannu ahankali karkai gaggawa" Yace "to naji malama, amma kibata shawara taso shi ta rufawa kanta asiri " Faseelat tace "karka samu damuwa insha Allah zata amince " Yace "alright bari nabarki kiyi bacci seda safe ki shafamin kan princess " tace "I will do as u said take care "ta ma wayar kisss ta kashe taja doguwar ajiyar zuciya batai tunanin zeyi sauki haka ba, takai hannu ta taba wuyanta rau yake da zafi, har yanzu takasa fadamishi batajin dadi saboda karta dagamai hankali,tasha pcm ta shiga toilet sede tai alwala da ruwan dumi ta dawo ta shige duvet tana ma kyarkyata , Fahad ya dade yanata nazari akan abinda suka tattauna da faseelat se tunanin Mansura yake fuskarta she look decent amma tana aikata aika aika , Seda yafara biyawa ya yo masu take away sannan ya nufo gida yariga yasan Aisha tana can tana risgar kuka, Yana shiga gidan direct bedroom dinsu ya nufa tana zaune kan praying mat tunda tagama salla take gun zaune kanta jikin gadon ta kwantar dashi tana ta hawaye, yaje ya dora ledar hannunshi saman carpet din da take ,batare da ya sauya kaya ba ya haye kan bed ya kwanta rufda ciki yanajin takaicin aisha saboda shi anashi ganin yana kokari sosai da ze fiddo duk maitar shi akan faseelat dase zuciyarta tayi blasting,he don't know when and how wutar son faseelat kullum kara ruruwa take azuciyarshi, she's beautiful kind and obedient ,dutiful she have good heart as well more of it is she's better than zuma in bed 🤣he must be blinded , Aisha tai shiru takurawa ledar gabanta ido tanajin karin takaici yau ko dan hakurin da yake bata bazata samu ba, Takara hawa sosai tai zaune taki tashi wasawasa har 11:30 amma be tashi ba kuma beyi shirin bacci ba kuma da alamu ba barci yake ba, tafara bawa zuciyarta hakuri "ki daure Aisha kitashi kije ke kibashi hakuri mijinki ne fa masoyinki ko zaki barshi ya kwana acikin bakin ciki? " Ta tashi jiki sanyaye ta cire hijabin jikinta ta ta dauke dadduman tafita kitchen few minutes ta dawo da plate da spoon da fork tazo ta ajiye ta bude fridge ta dauko ruwa ta dawo tazo ta zauna gefen gadon ta dora hannu a samanshi murya sanyaye tace"yaya kayi hakuri dani plssss, nasan inada kishi amma ina kokari wurin danneshi, kayi hakuri akan abinda nayi dazun insha Allah bazan sake ba but ka tausayamin yaya ka rage wani abu wlh inajin matukar ciwo a zuciyata " Yayi shiru bece mata uffan ba ko motsi ma baiba idanunshi a lumshe, Ta kwanta kan shi tace "I'm sorry bazan sake ba I promise you " Murya dishe yakira sunanta "Aisha! Tashi ajikina karki kara tabamin jiki nima " Ta tashi zaune ta zaro ido cikeda mamaki yaushe yayanta yafara zuciya da abin? Tafara hawaye ta riko hannunshi tace "Dan Allah kayi hakuri karkayi fushi dani bazan jura ba " Batare da ya damu ba yace "leave me alone please" taki sakin hannun bare ta tashi tace "plsssss yaya farin cikinka shine nawa kayi hakuri katashi wlh bazan iya bacci ba awannan halin " Ya tashi zaune yana kallonta yace "bakison farin ciki na Aisha da kinason farin ciki na da kinso faseelat she's my happiness inasonta sosai ke kuma ba wacce kika tsana se ita, is she not my wife don me bazanyi waya daita ba, tell me for how many times nake hugging, kissing feeding naki in front of her amma take hakuri ita batada kishi ne kome? " Aisha hawaye suka cigaba da kwararowa fuskarta wai faseelat is his happiness duk soyayyar data nuna mishi for long periods of time amma lokaci daya ya manta daita, Zuciyarta na tafasa tace "kadena yimin kome agabanta while nima kadena mata agabana kuma in ita zata iya hakura ni bazan iya ba kuma daita ce a matsayina da abinda zatai se yafi haka " Hawaye masu zafi na cigaba da zubowa tace mai "nagode sosai yaya da irin wannan soyayyar da kakemin a yanzu inafata anan gaba bazaka manta ni ba kamanta duk soyayyar dana nuna maka, I must hate that girl saboda ita hasken rayuwata ya bace, thanks u so much yaya for everything " ta sauka daga kan bed din ta fita adakin tana kuka ta koma other bedroom ta zauna kan kujera ta cigaba da kuka hannunta dafe da zuciyarta dake ciwo takoina, Fahad yayi kasake yana tunanin maganar da yaga ya mata he felt very bad, Aisha bata cancanci haka agunshi ba ta soshi ta mishi biyayya matuka bekamata so da bacin rai ya rufe mai ido ya furta mata wadannan Kalaman ba, Yaja tsoki (tsoki master🤣) ya tashi yabita tanata risgar kuka ya shiga yana tsaye yajawota ya rungume yanajin tausayin ta sosai yakankameta kam kam , Aisha tana kuka tace "I love you yaya sonka a jinina yake dashi nataso tun yarinta plssss kamin koda digon wanda nake maka ne kafin na mu..." Ya rufe mata baki yanafadin "shitttttttt"!!! "nima inasonki sosai matata kiyi hakuri what I told you is not from my heart bakina ne kawai ya furta amma ba daga zuci bane, u r my first love kece nafara so kuma I value the love u do to me, kidena kiran mutuwa idan kika mutu ni inyi yaya? " ta cigaba da kuka he don't have to lie at all kobe fada ba afili maganarshi take, Ya dagota daga jikinshi yana kallon fuskarta yace " I love you so badly kece bugun zuciya ta Aisha ur my heart stop shedding ur golden tears," ya saketa yayi kneeling kasa da fuskar tausayi yace"im very sorry for all I have done to you now and before plss forgive me my wife " Ta sulale kasa ta rungumeshi tana cigaba da kuka tana kai mishi kisss takoina sannan takara rungumeshi wani abu yaji yana zubo mai a gefen ido he don't know meye yasa hannu ya lakuto ya duba it's tears ya lumshe ido ya bude, hes deeply in love with faseelat amma kuma he love his Aisha too, Yakara matse ta yana fadin" sorry " bayan wasu mintoci tai shiru tana ajiyar zuciya ya dagota ya ma fuskar ta kisss ya dauketa just like baby ya fita daita, a bedroom ya ajiyeta akan bed ya bude take away din ya shairr da yasiyo ya hau gadon yafara bata a baki, ta rika karba tana taunawa kamar filajin, Tana cikin taunawa ya shafo gashinta hannunshi na kanta ta Kalle shi yace "I love you my heart beat " Tadanyi karamin murmushi ta dauki spoon takai bakinshi ya bude baki yanata kallonta ta zuba mishi abinci a ciki, ya lumshe ido harda sauke ajiyar zuciya ta kurama beautiful face dinshi ido ta kai baki tai wa gefen cheek dinshi kisss, Ahaka suka gama cin abinci ya dauketa suka tafi toilet sukai wanka cike da love acan yasamu yadan..... Sannan suka fito, Shi yajawo mata wata pink rigar bacci yasamata yasa nashi sleeping dress sannan suka kwanta ya jawota ya dorata saman cikinshi,, ba dadewa tai bacci tana ta ajiyar heart, hannunshi a zagaye daita ya dora dayan ma yazagaye ta ya rumtse ido, Har cikin dare faseelat batai bacci ba har cikin kasusuwanta takejin zafi haka tai kwance tana ta istigfareee, Da asuba zazzabin ya sauka se kuma zuciyarta datai ta tashi ta shiga toilet taita amai batsaya wa, ta galabaita sosai tasamu ta watsa ruwa dan taji karfin jikinta tai alwala tazo tai salla tai kwance kan carpet takasa tashi ta tayarda su Mansura ba shiri bacci ya dauketa, har Mansura ta tashi tai salla tana ganinta kwance tasan batajin dadi tawuce kitchen yi musu breakfast, Se 8 ta farka tabude ido taga haske tangaram ta tashi tanajin juwwwa ta fita kasa, da nufin shiga kitchen ko step bata gama sauka ba ta zauna ta dafe kai cikin muryar wahala ta rika kwalawa lady kira "Mansura! Mansura!! Mansura!!!!! " Mansura tafito daga kitchen dasauri tana amsa kiran faseelat ta mika mata hannu tace "temakamin kikaini daki juwwa nake gani" Cikin tausayinta Mansura ta kamata ta tashi ta kwantar da kai kan kafadar Mansura idonta a rufe suka hau sama har kan bed tasamu ta haye kan bed din ta kwanta, Mansura tace "sannu anty Allah yabaki lpy bari nakira umma nafada mata ta turo family doctor namu " Faseelat tace "karki fadamata anjima kadan zan warke duk kwanakinnan haka nake amma da rana ana dan samun sauki" Mansura tace "Dan Allah anty kibari inkira ta kar wani abu yasameki jikinki fa da zafi sosai " Faseelat tace "zan warke ina amira ki tadata hakanan " Mansura tace "to amma anty aibaa wasa da lpya ni zankira yaya nafadamishi " Faseelat ta dafe kai tace "kincika kafiya nace kibarshi shima hankalinshi tashi zeyi idan yaji kuma bawani ciwo ne sosai ba " Mansura ta juya ta nufi dayan bedroom din tasamu amira tafito wanka ta wuce kitchen ta ida aikinta tanajin ba dadi, tana gamawa takoma dakin faseelat tambayarta ko zata iyacin supergetti omelette da tayi, Kwance tasamu faseelat ta rufe da bargo tana ta kyarma abun yabawa lady tsoro yadda taga tana makyarkyata, Kafin tai magana Wayar faseelat tafara ringing karo na hudu, Mansura taje ta dauka ganin fahad ne, murya sanyaye yace "honey yau ko gaisuwar safe babu kuma ina kira anki dagawa? " Dasauri bakin Lady na in ina tace "yaya anty fa bata lpy tun kwana ukku da suka wuce take rashin lpy taki bari afadawa kowa jiya amai ta wuni yau kuma gatanan kamar ma bata cikin hayyacinta zazzabi ya rufeta " Hankali tashe yanajin kamar ya bude ido ya ganshi kusa daita yace "u r very stupid seki shiru miye amfaninki ne wlh in wani abu ya sameta se jikinki yagaya miki nonsense" kittt ya katse kiran hannu na rawa ya latso number marry ya danna mata kira, Ringing 3 ta dauka takara akunne be jira gaisuwar da take mai ba yace "plsss go-to my home matata bata lpy nikuma bani gari I don't know actual abinda ke damunta ki temaka kije ki dubamin ita kiyi bakin kokarinki doctor " Doctor mary tace "okay don't worry she'll be fine " Ta katse kiran tana ma hospital tafito tataho gidan, Mansura ce tabude mata tashiga ciki tana ta sauri, suna shiga ta yaye duvet din da faseelat ta rufa tafara gwadata jikinta yayi zafi sosai ta Kalli Mansura dake tsaye tace "sister ki samo ruwa da small towel kizo kina shafa mata ajiki " Mansura ta juya ta shige toilet, Mary ta duba tafin hannunta ta bude idonta ta duba ta debi jininta sannan tai mata allurai ta tashi tafita ta koma hospital don yin teste din jinin da kuma siyo wa faseelat drugs, Mansura ta debo ruwan tazo tana shafawa faseelat amira ta zauna tahade kai da gwiwa tana kuka sede Mansura keta rarrashin ta, Acan japan fahad nagama waya da Mary hankali tashe jikinshi na bari ya kira deputy nashi bayan ya dauka yafada mai yanada patient matar shi bata lpy she's seriously ill dole ze dawo Nigeria ya dubata yaga condition nata saura kwana hudu shi yazo yaida covering aikin, badan Mustafan yaso ba ya amsa mai, seda yafara kiran daya daga cikin maaikatan jirgi yafada mai akwai jirgin daze tashi karfe 5 na yamma, Sannan Fahad yaja mota se gida, ya shiga dasauri Aisha ta tashi tsaye tana kallonshi ganin duk baya cikin natsuwarshi, tace "yaya lpy de ko? " Ya yamutsa fuska yace "faseelat ce bata lpy sosai to nariga nasa aimana booking yau zamu koma Nigeria " Aisha ta zaro ido tace "aikin fa? " Ya harareta yace "ana maki maganar lpy wake ta aiki bari naje na shirya mana kaya " ya juya ya shige bedroom yafara masu parking Aisha takoma tai zauniyyarta ta turo baki gaba tace "dan Rainin hankali macen da jiya tananan tana zuba maka iskanci yau kuma ace bata lpy dukkabi ka rude kamar ance maka ta mutu mtssww "taita dumi itakadai, Fahad na cikin hada kaya wayarshi tafara ringing ya dauka da sauri ganin mary ce, cikin farin ciki tace "congratulation sir ur wife is one month pregnant" He don't expect this nankusa 1month ai kwanakin auren ma ne, he hate pregnancy saboda yana hanashi jindadin rayuwa but he's happy his queen zata haihu nanda 8month, Yayi murmushi yace "thank you doctor kinada tukwici me kyau inafatan ita she's now safe ?" Marry tace "she'll be well very soon tanada white fever amma bata bukatar asamata jini zan kaimata wasu drugs yanzu insha Allah zasu temaka sosai but sede hakuri shigar karamin ciki " Jin tace jini hankalinshi ya kara tashi yace "OK thanks you but kicigaba da kulamin daita I'm on my way to night " Marry tace "u don't have to worry I will do my best " Yace "thanks "ya kashe kiran, He's happy one side one side kuma he's not saboda matsalar da cikin yafara zuwa daita yana wahalar mishi da mata, Yana murna yakira umma, umma dake driving ta dauka tace "son gani ahanyar gidan yanzunnan Mansura take fadamin faseelat ba lpy " Yace "ehmm umma" yana sosa kai ya cigaba da cewa "ai doctor tace she's 1 month pregnant " Batare da jin kunyar maganar ba Umma tace "alhamdulillah this is good news gaskiya dole naiwa doctor din kyauta Allah yaraba su lpy I'm very happy " Yace "thanks u " Ya rage murya" umma plsss ki kulamin daita inanan dawowa anjima da daddare" Umma tai dariya tace "wato ma bazaka iya hakurin 4days dinba to yayi Allah yakawo ka lpy " Yace "amin thank you " Yakashe kiran yana farin ciki sama sama yafita pallow yaje ya zauna kusa da Aisha yanata murmushi, Aisha ta kalleshi tace "ya me jikinne "ganin yanata dariya shi da keda patient, Fahad yajawota jikinshi yace "dasauki doctor nacan na kula daita, she's4 weeks pregnant " Gaban Aisha yayi mummunar faduwa nan da nan zuciyarta tafara zafi, Se tunanin baya ya fadomata tunda taga yadda fahad yasha wuya itama tasha wuya ga cikin amira shiyasa taje akasa mata implant na 2 years, bayan 2years saboda fahad yakara jindadi ta koma aka cire akasamata na 5 years, wanda shi bema sani ba kuma be damu da rashin haihuwar ba sedaga baya yagane be kuma mata fada ba, Seda yayi 4years jin ze kara aure taje ta cire gashi haryanzu shiru ba ko alamun cikin gashi mommy batasan da maganar ba da hanata zatai, gashi yanzu daga shigowar faseelat zata haihu su zama daya, hawaye suka gangaromata tai sauri ta share kar ya gani tace "I'm happy Allah yabata lpy " Yace "amin my heart beat "ya mata kisss, Shiru sukai Aisha nata tunani itama so take tasamu cikinnan, bayan wani lokaci bacci ya dauke faseelat se bayan azahar ta tashi batama san umma tazo ta tafi ba ta kurawa pop din dakin ido setaji kamar motsi a maratta ta kai hannu sama tai tunanin ko period zezo ta tashi zaune cike da dauriya, Tana ta kokarin tashi su Mansura suka shigo amira taje ta rungume faseelat tana fadin "anty karki kara kyarma irin dazun kinbani tsoro " Faseelat tai murmushi tace "bazan sake ba princess " Mansura tana faraa tace "sannu anty ya jikin? " Faseelat ta kalleta tace "dasauki " Mansura tace "to me zakici? Dan kisamu karfin jiki kisha magani " Faseelat tace "bakina babu dadi ki hadomin tea da dan lemon tsami insha " Mansura ta fiddo ido waje tace "anty so kike kiyi kisan kai? dukkanmu munata murna zamu samu baby daga gunki " faseelat tace "bangane ba " Mansura tai dariya ta kalli amira tace "tell her " Amira tace "umma ta cemin zaki haifamin kane nanda 8month aide anty triplet kikamin alkawari ko?" Farin ciki ya mamaye ruhin faseelat itace ke dauke da jinin fahad she'll become a mother soon dadi ya cikata, Ganin tayi shiru amira tace "ko anty " faseelat tace" eh daughter " Amira ta cigaba da murna, Faseelat ta kalli lady tace "Ashe umma tazo? " Lady tace "eh kuma tace duk abinda kikeso kici afadmata, zogale, goruba, kwakwa, dinya, danmalele, danwake, dan na rogo, lubiya 😂ds" faseelat tai dariya tace "lady bakida kyau " tana dariya tace "Allah anty nasan abinda masu ciki suka fi so kenan " Faseelat tace "umma bazatai wahala ba kije kiyimin tuwon semo miyar kuka daddawa tai yawa acikin miyar kila naci " lady tace "angama uwar triplet "har ta juya ta dawo tace "yawwa anty kar namanta yaya anjima zasu taso nasan zasu iso nan cikin dare " faseelat tace "tasowa kuma mikomin waya ta " Lady tamika mata wayar ta fita, Faseelar tai dialling number fahad cikin doki ya dauka, yace "my happiness ya jikinki kiyi hakuri baby na wahalar min dake inanan zuwa muyi jinyar tare " Cikin sautin muryar marassa lpy faseelat tace "hero nasamu lpy kayi zamanka shiyasa ban fadamaka ba since kabari kaida aikin ka " Ya bata fuska yace "bazan bari ba din saboda wani aiki can seki bar kanki cikin ciwo for many days bakifadamin ba banji dadi ba karki sakemin haka " tace "Tom Allah yahuci zuciyar yan maza " Yayi dariya yace "kisha maganinki kisamu lpy kafin nazo plsss " Faseelat ta lumshe ido aranta tace hero kenan dukda ban lpyar? Afili tace "naji sauki Allah yakawoku lpy bari naje nai salla yanzu na farka " Yace "kikula da kanki bye "yakashe kiran, Ta dafa mararta tanajin tsoro inde har ze rika yin sex daita kamar yadda ya sabayi tuni cikin ze zube, ta jinjina maganar shi ta tashi ta shiga toilet tai wanka tafito tai salla taci tuwon da Mansura tai mata sosai tasha magani taje tai brush ta fito tazo zata fara gyaran gidan, Lady nagani tace "anty Dan Allah kibari ni nama mance da gyaran yanzu zanyi " Ta amshi kayan tafara mopping, Faseelat ta koma ta zauna ta lumshe ido, ummi ce tafado mata tunda tatafi kullum se takira ta, tana zaune tace lady takawo mata wayarta, bayan takawomata ta kira ummi, ummi ta dauka tanafadin" yar albarka yanzu nake shirin kiranki naga yau haryanzu baki kiraba " Faseelat tace"ban lpy ne ummi amma naji sauki ya ibada? " Ummi tace "alhamdulillah, bade typhoid din bace ko?" Faseelat tace "uhn uhn cewa akai ihnn " ummi tace "inajnki " "ummi inada ciki 1month"ta rufe fuska tanajn kunya, Kuts kuts lady tafara dariya faseelat ta juyo ta harareta tai sauri tabar wurin tana ta abinta, Ummi tace "masha Allah naji dadi sosai nima zanyi jika Allah yaraba ku lpy yabaki masu albarka " faseelat tai shiru azuci tanata fadin Amin Amin, Ummi tace "bari na fadawa alhaji sena kira maman baby " Faseelat tai dariya ta ajiye wayar, Da laasar mary tazo takara dubata tana fadin "sannu madam Allah yabaki lpy inkintaci haihuwa ki haifo me kyau irin wannan "ta nuna amira, Tunda yafadama Aisha maganar ciki take cikin tashin hankali tai wannan tunani ta kwance tai wannan brain dinta ma bata barta takira mommy ba, Karfe biyar jirginsu ya taso while nasu musty har ya sauka japan , Daurewa faselat tai suka hada masu abinci itada lady yau mada dare ta danyi zafin jiki amma ba sosai dukkansu sunkasa bacci suna zaune sunata kallo, Karfe 12 faseelat ta tashi tayo wanka tasaka sabuwar sleeping gownt purple bata ma taba sa taba tafito lady ta kalleta ta dauke ido tana murmushi zamanta gidan takara daukar courses sosai, karfe 1 saura suka iso umma yakira driventa yaje ya daukosu, yanata zumudi dandanan ya kalli agogo he is so eager ya ganta jiyake kamar sunyi shekara dubu basunan, Aisha na kwance kan cinyarshi har suka isa gidan sukai horn megadi ya bude suka shiga ciki, kasancewar su lady suna kallo basuji ba itako faseelat tundazu se kunnenta su rika jin kamar horn data leka setaga wayam shiyasa yanzu tai kwanciyarta, har suka fito a motan driver ya fara fiddo musu luggage dinsu hannunshi sar gafe akan kugun Aisha suka nufi kofa baya tunanin idonsu biyu yasa key ya bude ya tura suka shiga, Da shigarshi kamshin faseelat me rikita tunani ya dokarmishi hanci, faseelat ta mike tsaye tana kallonshi shima yanata kallonta duk ta fada takara haske over itama setaga ya danyi rama, Amira ta ruga ta rungume mommy dinta tana murna Aisha ta rungume diyarta tanajin kewarta, Lady takurawa su faseelat ido ta kalli wannan takalli wannan, Dukansu suna ta kallon kallo kowane da faraa fuskarshi, Ya bude mata hannuwa alamun tazotai hugging dinshi , Ta make kafada ya langwabe kai alamun plss dinnan, Takara makewa ya daga kai yajuya ze koma, Tuni ta manta ciwon jiknta ta ruga ya juyo yaga tana tsaye din ya ganta tafe yakara ware hannu tazo tafada jikinshi ta makalkaleshi, Shima ya makalkaleta gam, Aisha zuciyarta ta harba tana ta tariyo rungumar batare da bata lokaci ba taja amira sama, su lady kau anyi tsaye ana kallon show 🤣 *wannan pagyn nakine F i value the love u r showing to me baki online amma kullum cikin kira na kike all most every time thanks for the love Allah yakara mana son juna I know ko bayan angama buk dinnan u will read the document just smile when u sees ur page and kikara sona fiye da da 😉I love you more and more* [8/8, 10:20 AM] SHALELE: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 * We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 *Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 6⃣7⃣ *Banga dalilin da zesa mutum ya rika karanta abunda yasan baya koyarda komi se iskanci ba , idan har ragon miji iskanci yake koyarda ke kidena karantawa ko dole ne se kin karanta,tunda akwai iskanci aciki Adena bi plss ,bazan fasa rubuta fahad ya tsotsi faseelat ba ahakan naga damar rubuta kayana,kuma inke baki fahimtar komi wasu na fahimta kuma kar adena zagi na acigaba baya karamin komi se lpy*💁🏼 Ya saki ajiyar zuciya yanajin natsuwarshi ta dawo jikinshi na dan lokaci tana jikinshi tace "I miss you badly Hero " Yawa hair dinta kisss yace "me too honey " Yayi breaking hug din ya sungumeta zuwa sama tai kwance akan jikinshi, Mansura tabisu da kallo takoma ta zauna tace "muma de Allah ya gwadamana namu ahaka 🤣" Asaman bed ya shimfidar da ita ya kwanta gefenta fuskokin su suna kallon juna sunata sakin murmushi fahad ya dora hannu saman hancinta da yakara fitowa saboda rama yace "yace u have change " Ta lumshe ido ta fadada murmushinta tace "like you duk ka rame why? " Yayi murmushi yace"ya kk tunanin zan samu kwanciyar hankali bana tare dake, dakyar nake bacci saboda tunanin ki " Tai murmushi ya tashi zaune ya jawota jikinshi ya zura hannu a rigarta ya rika shafa mararta to above yana lumshe ido yace "thanks u I'm very happy da cikinnan plss kihaifamin cuties twins masu kamarki " Tai dariya tace "noo zande haifama baby boy kasamu friend" Yayi dariya" but kinsan de kinmana alkawari zaki haifamana triplet nida princess seki haifo mana 2 girls one boy " Tace "ni banyi alkawari ba" Yarika mata wani kallo Ta zare hannnunshi tafara kokarin cire masa riga tanacewa "nasan kagaji sosai muje nama wanka kaci abinci kayi salla ka kwanta kahuta " Ya harareta "ni nacemiki nagaji? To nivbawata gajiya jikina" Harta ida cire masa rigar ya jawota jikinshi yana shakar kamshin jikinta yace "bari nafara gaisawa da baby na sannan muji dadin wankan" Seda gabanta yafadi tai yake tace "ban lpya wlh dauriya kawai nake " Yana dariya yace "toki kara daurewa dan a matse nake "ya kamo face dinta ze cafke mata baki, Tana zare ido tai sauri tace "Dan Allah kamin a sannu ba sosai ba ni I'm scared " Ya saki fuskar ta yana kallonta da mamaki yace "kinajin tsoro nane is this your first night? kibarni in samu natsuwa plssss I miss your sweet HQ" Ta hadiye miyau me daci ta daga mai kai ya kara rike fuskarta yace "don't be scared I will do it gently u just cooperate" Yakai baki kannata ya fara kissing dinta passionately, itama she miss him so much takama mai, Yana cikin sucking din HQ dinta ta fara zuciyarta ta rika tashi tafara kakarin amai ta toshe bakinta da hannu, Gabadaya ya rikice idanunshi Sun kankance saboda bukata ya dago yana kallonta taja gefe ta ruga toilet ta fara kwara amai , Yaja tsoki ya kwanta agadon yabi toilet din da harara,yanajin haushi kamar me, Har ta gama aman tafito dafe da cikinta ta kwanta kanshi tana lumshe ido tana meda numfashi , shida ze mata sannu se yafara fada "waike wace irin yar kauye ce daga yin aure ko wata baaiba zaki samu ciki ,sekace wadda bata waye ba kinzo kin fara amaye amayan banza da wofi duka yaushe akai auren one month amma wai kinada ciki one month don kawai ki takura ni ina laifin kibari senan da 2 month amma yanzu duka duka me na kwasa " Ta sauka akanshi cikin kasalalliyar murya tace "hero cikin naka dana dauka shine kauyanci? kaida zakaiwa Allah godiya, nikam ina cikin farin ciki marar misaltuwa da wannan kyautar da Allah yamin kuma bandamu da wuyar da nake ciki ba koda zan mutu ne inde zan haihu to nagode ma Allah " Yaja tsoki "u r not serious ne da kike fadin mutuwa saboda ciki ,kuma kigama amaye amayen ki kizo kibani hakkina " Tai dariyar karfin hali ta matsa can gefe ta kwanta ta juya mai baya tace "sede kai hakuri bazan iya ba Allah nagani kuma baze kama ni da laifi ba, nasan kaima kanason cikinnan amma kake batarai saboda yau kadai ai ba haka zaaita tafiya kullum ba, da ka sameni a kwance mana mana fa ahakan zakayi? " cikeda takaici yaga samu yaga rashi yace "is better na sameki a kwance seda kika gama rikitani sannan zaki fara kakarin banza, thank God ba ke kadai na mallaka ba I have my Aisha zata kashemin kishirwata" Ya tashi yana niyyar sauka ta riko shi se hawaye sharr tace "haba hero yanzu seka tafi kabarni bayan kasan nadade ban saka a ido ba ita kuwa kullum kuna tare, wlh dan bani lpy ne nace maka haka amma kasan kullum cikin shiri nake" Zuciyarshi tai sanyi ya koma ya zauna duk abinnan dukansu they are naked ta jawo hannunshi ta dora saman boob's dinta tace "kazo kayi duk yadda kakeso amma kasani cikina shine buri na a yanzu shi nake fatan gani a rayuwa ta plss karka bari yasamu matsala " Tabashi tausayi ya zare hannunshi yace "I will not going to harm my baby na hakura le me go and take my birth " Ta girgizakai tace "kazo kayi kawai nasan ba iya hakura zakaiba kuma ni ban yarda kaje wurin anty ba " Yace "nace na hakura kuma ni bazanje wurinta ba shikenan? " Ta kura mai ido ta riga tasan shi sosai Tai dariya tace "Allah? Ko se dare yayi kadan zagaya can "ta kashemai ido daya, Ya kyalkyace da dariya yajawota jikinshi yace "ashe kinsani"ya dora baki kan breast dinta yana tsotsa with fashion, Se kusan karfe 4 saura suka kwanta, ana kiran sallar farko ya tashi yayo brush da alwala yayi rakaatul fajr ya tafi masjid tana kwance idonta biyu sede kallonshi da take tayi tanajin sonshi nata circulating a jininta tunda ta fada mishi falalar zuwa masallaci be sake salla gida ba, Aman da ya taho mata ne yasa ta tashi ba shiri ta nufi toilet bakomai ma cikinta se ruwa ta samu tai wanka tafito ta zauna yin salla azaune don juwa take gani, Bayan tagama ta kwanta kan daddumar ta kudundune tanajin sanyi, Da yadawo daga masjid dakin Aisha yafara shiga tagama salla idanunta jawur ta dago ta kalleshi, Ya jawota jikinshi yana tambayarta "Aisha lpy kike? " Tace "lpy lau inaga idanuwa nane zasuyi ciwo tun jiya dana kwanta suke kaikayi" yazuba mata ido ta sadda kai kasa yace "da kinyi karya nake ganewa saboda baki sabayi ba haba Aisha se yaushe zaki sawa zuciyarki hakuri? " Tace "but kafin muzo nace kadena mata komai agabana nima haka kadena min " Ya rumtse ido ya bude yace "kiyi hakuri mantawa nai amma nadena " "plss kidena damuwa kar ciwon zuciya ya kamaki " Ta daga mishi kai ya mata kisss a forehead ya tashi ya fita, Dakin amira yawuce ya sameta ita da Mansura suna karatu dan harsun saba, Yarika jifan Mansura da wani kaskantaccen kallo ta sadda kai kasa gabanta na faduwa, Bece mata komi ba amira taje ta rungumeshi tana fadin "oyoyo daddyna " ya daga ta sama zuwa cikinshi yana kallon fuskarta yace "how are you doing? " tace "great " Yace "okay nayo miki tsaraba after breakfast zan baki " Amira tace "kayowa triplet suma? " Yayi dariya yace "tasu ta musamman ce nariga nabawa antinsu" Ta mai kisss tace "I love you daddy "ya sauketa kasa ya kalli Mansura yace "oya get her ready to school" Ya juya ya fita ya shiga dakin shi ya dauko laptop dinshi ya nufi dakin faseelat, A kwance ya sameta ta dukunkune yaje ya zukunna gabanta ya kai hannu ya taba goshinta yaji zafi, ya rumtse ido yanajin badadi ya dauketa ya meda kan bed ya rufa mata blanket ya fita ba jimawa ya dawo da tea a hannu ya hau gadon ya jingina ta jikinshi yakanga mata cup din abaki, Idanunuta nata lumlumshewa ta bude baki tadansha ko rabi batai ba ta daga hannu dakyar ta matsar da cup din tanajin tashin zuciya, ya kuma medawa a bakinta yace "kidan kara sha nabaki drugs dinki kokin samu dan sauk......" Bema ida maganar ba se amai duk tabata jikinta da nashi har tea din ya kare taita yunkuri sannan ta tsaya, takoma takwanta jikinshi Shi ko duk tausayin ta ya cika shi yace "sannu faseelat " tai shiru ya dora hannu kan cikinta yace "baby dan Allah adan raga mana hakanan mommy nashan wuya kuma katakura daddy" Ta danyi murmushi ya sauke ta ya zare rigar jikinshi ya dauketa ya kaita toilet sukai wanka tare ya dawo ya janye bed shit din ya sauya wani ya daukota yazo ya kwantar daita, Ya dauko shirt da single sket ya samata ya bata drugs tasha tana kwance a kan cinyarshi shi kuma yana aiki a system dandanan ya mata sannu, Basu sani ba lokaci yaja sosai, Da Aisha dasu amira sukai breakfast Mansura ta kaita school daga can tawuce gida, Aisha ta koma daki batada mafita dole se tafadawa mommy komai tai wanka ta kimtsa wajen 9:30 tafito takira wayar fahad don tafada mishi amma be dauka ba saboda wayar na vibrate, hakan yasa ta nufi dakin faseelat tafara knocking, Fahad yabata izini ta shiga kallo daya taiwa kan bed din ta dauke ido faseelat a cinyarshi ya rungumeta se faman shafa gashin kanta yake, Bakinta na kyarma tace "ya me jiki? dama gidan mommy zanje to nakira ka baka dauka ba " Yace "alright Allah yakiyaye inanan shigowa anjima" Ta juya dasauri tafita yabi bayanta da kallo se yanzu ya lura da muguwar ramar da tayi, ya girgiza kai, Aisha na driving tana goge hawaye har ta isa gida duk sister's nata na school mommy na zaune tana kallon wani series film game of love Aisha ta shigo, Mommy tajuya ta bude baki tana kallonta har tazo ta zauna kusa da mommy , Mommy ta jawota tana kara duba jikinta tace "Aisha rashin lpy kikayi?duk kika bi kika koma kashi " Ta girgiza kai mommy tace "to meyafaru keda kuka bar kasa keda miji ai kamata yayi ki dawo bulbul dake " Aisha ta share hawaye kanta kasa tace "mommy wai faseelat ciki ne daita " Gaban mommy ya fadi tace "ciki a yanzu? " Aisha ta daga kai tace "tunda mukaje kullum suna like awaya inbe kira ba ita take kira jiya bata lpy akace tana da ciki shine ya kwasomu muka dawo, mommy dan Allah nima so nake nasamu ciki kwanan nan " mommy tai shiru ranta ya mugun baci tace "ai zezo ya sameni wannan karan kam bazanyi shiru ba, kuma ke da kike maganar ciki kikasan ko ma kinadashi kema dan wannan ramar tayi yawa " Aisha ta girgiza kai tana kuka tace "babu mommy dama zuwa nai akasamin implant ta 5years amma naje anciremin inajin tsoro kar naki haihuwa nankusa" mommy taja dogon tsoki tanajin kamar ta daketa tace "amma de Aisha anyi shasha wato duk abinnan planing kike wawa kawai Wadda batasan ciwan kanta ba ai haihuwa abarso ce keda ba rarratsa kike ba bakomi ba to yanzu de gashinan zaa nuna maki yadda ake haihuwa seki hankali inkinso marar hankali ki tashi kibarmin gida kafin ranki ya baci "taida maganar a tsawace, Aisha na kuka ta tashi tsaye da nufin tafiya tai baya luuuu zata fadi mommy ta tarota tana innalillahi, hannun Aisha dafe da zuciyarta tace "mommy kibani ruwan sanyi zuciya ta zata fashe " Mommy ta kwantar daita duwawu na rawa dasauri ta dauko ruwa tazo tafara bawa Aisha hankalinta tashe,sede aishar takasa shan ruwan duk sanyinsu sunki wucewa a zuciyar, Mommy ta janye ruwan jikinta na rawa tace "Aisha kice har hawan jini da ciwon zuciya yagama kamaki, wai Aisha so hauka ne? " Aisha nata kuka tace "inasonshi mommy shine rayuwa ta " Tafara tari mommy ta tashi ta dauko gyale ta tallabo Aisha suka shiga mota suka nufi hospital, acikin mota tace "bazan kira shegiyar faith dinnan ba ta kwashe komi tafadawa fahad gwara na kaiki different wuri" Abakin wata private hospital suka tsaya suka shiga bayn Sun samu ganin likita sukamai bayani ya aunata bp dinta ya hau sosai ga ciwon zuciyarta da take bugawa da karfi ya rubuta musu drugs ya zauna yanabawa mommy advice akan adena bata mata rai akiyaye duk abinda ze bata mata rai sannan ta kula da drugs dinta kuma she's normal kodawane lokaci tana iya daukar ciki, sannan suka fita bayan aishar tasha wasu drugs din, Daga asibitin gidan anty salma suka wuce suka shiga me aikin salma tahau bene tafada mata ta sauko tana faraa tace "I'm very surprise yaushe rabonki da nan anty" Ganin fuskokinsu duk a dakune yasa tabata fuska itama taje takamo hannun Aisha dake kwance ta jinjina ta Kalli mommy tace "anty mi kefaruwa haka? " Mommy taja tsoki ta kwashe komi tafada mata a karshe tace "kawota nai kibata shawara tunda ni batajin tawa ta watsar da wata soyayya da kishin banza ta zauna lpy, tade riga taiwa kanta tsiya seta jira ganin ikon Allah " Anty salma tace "yo anty haka zaku zuba ido tazo tafara haihuwa agidan ai dole a dauki mataki wurin boka kawai zamu a zubar da cikin araba su " mommy tace "a, a salma ni ban taba zuwa wurin boka ba bakuma zanfara ba ban kuma yadda taje ba kide bata shawara kawai " salma tace "toni iyakar shawarar da zanbada kenan daganan kuma sede nabata hakuri kawai " Mommy tace "Allah yasa taji tashi mutafi ai duk ke kikaja" Salma tayo masu rakiya suka tafi takoma tana fada "wai anty bazataje wurin boka ba tasan kishiyar tata ko dacan ta dogara saboda abun yayi yawa ai munanan de watarana kundawo hanya " Su mommy gida suka wuce tanata rarrashin Aisha abinci ma abaki tabata tana ta kwantar mata da hankali, Se 1 dawani abu faseelat taji sauki sukayo wanka suka fito tana kokarin shiga kitchen ya hanata yayi waya aka kawomasu abinci daga motel suka zauna sukai feeding juna tana gama cin abincin tasaka cingum baki, Daga masallaci ya wuce gidan umma yayi saa har daddynsu nanan bayan sun gaisa umma ta tambayeshi jikin faseelat yafada mata dasauki kanshi kasa yace "daddy dama akwai wata magana da nakeso muyi " Daddy Yace "go ahead," Fahad yace "akan Mansura da safiyya ne, dan Allah daddy ayi hakuri da school dinsu amusu aure Sun ida karatun agidan aurensu," Daddy yace "lpy kake maganar aure kosu suka fada ne naga de yaranan ko fira basayi" Yace "daddy Mansura aure takeso kuma wani friend dina ya nunamin yanasonta kuma I know him sosai idan Sun dedeta se akara bincike akai " Umma tace "wlh batun yanzu na fahimci tanason aure ba nadeyi shiru ne Allah yasa bawani abu tayi ba? " Fahad yace "batai komi ba umma " Daddy yace "dukda a tsarina ba wacce zanwa aure seta gama school amma saboda kayi magana zan amince da auren sede duk wadanda zasu aura se Sun amince zasu barsu su wuce school " Fahad yace "nagode daddy insha Allah ba matsala " Sannan ya masu sallama ya fita yana niyyar fita Lady ta shigo ta dukar dakai ganin yanata mata banzan kallo, Ya dauke ido yace "kowane lokaci zakiga kira da bakuwar number bata kasar nan ba ki mutunta shi ki soshi he's my friend" Mansura ta daga kai tawuce dasauri fahad yaja tsoki yace "nonsense" Akan hanya ya kira Hussein yafada mashi yayi ta murna yana fadin "alhamdulillah" fahad ya tura mishi number lady, gidan mommy ya wuce da tsarabarta dana sisters yana shiga yasamesu zaune a kasan carpet kan Aisha kan kafafun mommy sisters nashi zaune akujeru sadiya na shan yoghurt while ramlat na chart ga drugs nan gefen mommy, Jikinshi sanyaye yaje ya zauna ganin banzan kallon da mommy ke masa da be saba gani ba Yace "Mommy ina wuni " Mommy tadaga mai hannu tace "karka wani gaidani marar mutunci ,saboda kayi aure shikenan seka nemi kashemin diya a da tarin kayan takaicinka, ka dauketa kuntafi uwa duniya amma seda ciwon zuciya da hawan jini zata dawo? To kayi dede ka rubuta mata takardarta ka saketa ta huta " Fahad ya zaro ido ya shido kasa, Aisha tai wuff zata tashi jin mommy tace Saki mommy ta danne ta, tai shiru zuciyarta takara gudu, Fahad ya sadda kai ya rasa me zece mommy takalli ramlat tace "ke tashi kije ki daukomin tests da akamata suna jakana " Ramlat ta dauko ta dawo tabawa mommy, mommy tawtsa su jikinshi tace "read them kakuma saketa ai inason diyata bawai banasonta bane na dauka nabata a tunanina kowani kaga zesata awani hali bazaka bari ba se gashi kaine ka jefata ciki " Fahad ya dauki papers din ya karanta ya kalli aisha ya lumshe ido yabude, shide ganin kokarin kanshi yake he's trying his best, Da ladabi yace "mommy Dan Allah kiyi hakuri wlh ina kaucewa bacin ran Aisha saboda inasonta sosai kishi ne ke damunta bansan bata lpy ba dani ne zan kula daita " Mommy tace "ba abinda na tambayeka kenan ba ban bukatar bada hakurin ka just divorced her " Fahad ya dafe goshi zuciyar shi na zafi yace "mommy Dan Allah kimin hakuri zan gyara zankara bata kulawa fiyeda da wlh bazan iya rabuwa daita ba inasonta sosai kuma itama tana sona " Su ramlat se tunzurar baki sukeyi sunajin takaicn shi ze halaka masu yaruwa, Mommy tace "ko kanason ta seka saketa ita kuma ta mutu da sonka dan kagane tana sonka shiyasa kake kuntata mata " Yace "wlh aa mommy kiyi hakuri plsss " Taja tsoki" ka saketa yanzunnan nace " Ya dago kai arazane idanunshi Sun cika da hawaye yace "I can't bazan iya ba wlh I love my wife " Ya matsa kusa daita yana hawaye " dan Allah mommy kibarmu tare we love each other bazan kara sakaci ba " Cikin zuciyar mommy tace yayi dede , ta kalleshi tace "this is the last time da zanga Aisha awannan halin na barmaka ita, ka kiyaye inason kayata amma kullum ina bayanka yanzu bazan bari bakin ciki ya kashe ta ba kanajina ai" Yadaga kai yace "thank you mommy " Se yanzu Aisha taji dede batasan lokacin da taja doguwar ajiyar zuciya ba, Mommy ta ajiye ta ta tashi ta haye sama yawatsa wa su ramlat harara duk suka mike sukai sama ya meda kan Aisha kanshi duk busassun hawaye a fuskarta ya mata kisss yace "sorry Aisha ki kara hakuri dani I will change kinji? " Ta daga mai kai ta lumshe ido, Ya dade nan sannan ya tafi office, Da dare suna wurin dinner faseelat takasa cin abinci yana dan kaucewa be tabata ba yace mata me takeso tace quaker oats ya tashi yaje ya hadomata ya bata ahannu yakoma ya zauna, har suka gama kasancewar Aisha ce kedashi yaje yawa faseelat seda safe ya fito yanata jin kamar ya kwana acan. Yanzu cikin jamila yakai 7month da weeks cikin yayi narkeke kamar zata haihu yan biyu haryanzu dabiar hajya nanan ta rike khalil se 11ko 11 saura jamila har hakurinta ya kare tayi mai magana so baadadi sede yabata hakuri kawai yace watarana se labari, Yau har 11:15 tsit ba khalil ba alamunshi ta fito tsakar gida tanata sintiri, Tana ta surutu kunsan masu tsohon ciki dasaurin hawa dama, takasa hakuri bako tsoro ta fito daga gidan ko tsayawa kullewa batai ba tai hanyar titi, tana cikin tafiya tasamu mashin tahaye tafada mai unguwar, Khalil da hjya yau fira tayi dadi dukda de rabin hankinshi nagun jamila, matsakaicin bowl ne a saman shi yana cin dambun kaza sunata labari da angama wannan se ajawo wannan, Kamar daga sama sede suka ga jamila cikin dakin fuskar nan ta kumbura tai jawur saboda bacin rai hannunta kan kugu, Khalil yafara slowing da cin naman yakura mata ido hjy ma kallon ikon Allah take duk sunkasa magana, Rai bace jamila tace "hjya yau shine na karshe da zaki rikemin miji har wannan lokacin, haba kamar baki da imani kinsan inada tsohon ciki ki rikeshi har tsakar dare, koke kika haifeshi ainima inada hakki akanshi " hjy is very shocked abunda bata tabajin ko labari ba shine yake faruwa kanta ni kaina nakasa gane wane yanayi take ciki, khalil ko kallon jamila kawai yake yadena taunar naman, ya dade yana tunanin kamar jamila kanta da motsi se yau ya tabbatar, Jamila tana jijjige jijjige tacigaba da cewa "wlh in kika kara gigin rikemin miji se ranki yayi mummunan baci zan baki mamaki dan zan..... " Khalil ya furzar da naman bakinshi yana zare mata ido ya kaseta da tsawa" ke!!! bamusan hauka anan " Jamila tadan tsorata tai shiru yace "bacewa mutane dagani mahaukaciya " Tafashe da kuka ta juya tafita tana kukan, khalil ya dafe goshi Tsittttt dakin yayi har lokacin kofa kawai hjya ke kallo bazaka gane ya take cikiba, Khalil ya saci kallonta yayi shiru zuciyarshi na zafi he know her bazata bar abunnan haka ba, Kusan minti biyar sannan murya asanyaye batare da yakalli hjya ba yace "hjya kiyi hakuri dan Allah tanada iskokai I'm sure ba ita bace ba" Hjya takasa ko motsi, se lokacin ya duba wayarshi 12:00am shaf besan lokaci yaja haka ba , Tunawa yayi da jamila kar haukannata ya tillata wani wuri ya ajiye bowl din hannunshi yace wa hjya "seda safe "ya juya yafita dasauri, Hjya de na zaune kamar gunki , shi ko da yafita ba jamila ba labarinta hankali tashe ya tada mashin yakama hanyar gida. [8/9, 9:12 PM] SHALELE: ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 * We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 *Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 6⃣8⃣ *bestowed this page to anty hauwa lawal me sunan baba thanks for the love and alheri inata godiya Allah yabar soyayya* Sedata dau lokaci zaune tanata sake sake zuciyar ta na zafi batasan lokacin da hawaye suka silalo akan kumcinta ba tasa habar zanenta ta share tana ayyana abubuwa da dama aranta ta tashi ta kimtsa ta kwanta sede bacci kasa ko sama ba bushi har kagara tayi gari ya waye, Titin fessss yake se mashina daidaiku dake kaikai kawo amma ba wata alamar jamila, da high speed ya isa gida beko shigar da mashin dinshi ba ya shiga gidan, tun azaure yaji kuka da ihun jamila, yaja tsoki dan haka yakoma ya shigo da mashin dinshi ciki, ya samu jamila tsakar gida a rashe tana ta kuka, Ya daka mata tsawa "keeee !!!! Kukan ubanmi kike? " Jamila taci gaba da kukanta ta tashi ta shige daki, ya bita dasauri ya sameta kwance akan bed tana ta kuka sekace wadda aka daka, Yayi tsaye kanta ranshi bace yace "Ashe baki da hankali kuma bakida tunani ko kadan dan kinada brain din kaji sekije kisamu hjya kimata hauka? Saboda hauka da rashin tarbiyya irinnaki agabanta zakije kina fadamata magana " Tana kuka tace "nagaji nagaji don me zanyi shiru a rika shiga hakkina kullum, tsofai tsofai daita ta rika kishi dani yarinyar cikinta, wlh ko gobe ka kara kaiwa dare sena je namata warning kafin infara shuka rashin mutunci " Idanunshi jawur yake kallonta da mamaki da tarin haushi da takaici cikin fada yace "hjya zakiwa rashin mutunci saboda kina mahaukaciya duk wani rashin mutuncinki hjy ta fiki iyawa dan wlh tsabbbb zata nakada maki duka tasa ni dole na sake ki ki koma can kauyanku jaka kawai , ko yanzu ki fara rokon Allah ta hakura ta barki ahaka sakarai marar hankali inba ma da kina mahaukaciya ba mahaifiyata zaki kalla ki ciwa mutunci agabana dan iskanci" Jamila tace "yo haka surukkan kwarai suke ai ita yakamata ta rika baka shawara ka kula dani amma itace kesaka kana tauyemin hakkina wlh har fin haka zanyi mata" Yaja dogon tsoki da ace yana iya bugun mace da tuni yaci ubanta, yasa hannu ya ciro waya yace "bari na kira mama da baba nafadamasu abinda kikayi kafinma hjy ta dauki mataki, tunda har nima zakirika medawa magana " Ya latso suna ya kara akunne ,jamila ta sa kuka "Dan Allah karka fadamasu kayi hakuri zanje nabawa hjyar hakuri kuma bazan sake ba in sukaji wlh har bugu na baba zeyi" Khalil ya cire wayar daga aljihu yana mata kallon mahaukaciya yace "saboda hauka sekije bata hakuri mtswww mental tokice mata me? " "Nide zanje nabata hakuri wlh in su mama sukaji fushi zasuyi dani " Yakara jan tsoki "wai saboda hauka jamila kije wurin hjya ido da ido kifada mata magana, hmmmm yanzu nariga na mata karya nace iskokai ne dake in ta hakura shikenan inbata hakura ba kau akwai matsala, kuma kisani hjy ita ta haifeni tai duk wata dawainiya ta itace duniya ta itace lahira ta tafi duk matan duniya awurina ita nafi so fiye da komi idan har kinason zama dani dole kiyi hakuri da yadda take in bazaki iyaba sena sawwake miki, kamar yadda kike tsoron fushin iyayenki haka nake tsoron fushinta fin tunaninki ma kuma duk abinda zesa ta farinciki zanyi kokarin yi mata shi,kuma dole kirika girmamata inkinason zaman lpy dani useless girl kawai " jamila ta cigaba da kuka, ya fita yabar mata dakin ya koma dayan dakin ya kwanta, shima yakasa bacci , rabin son da yakewa jamila duk ya tafi se tunanin faseelat da yadawo mashi sabo yadda take kula da mahaifiyarshi kafin taso rabuwa dashi, ya gyara kwanciya ya rungume pillows yana tuna yadda takeyin kasa da fuska saboda kunya da murmushinta idan sukaje gun hjya,sonta se yadawo mashi sabo ya rumtse ido zuciyar shi na zafi yace "hjya duk ke kikajawo hakan ko alhakin faseelat baze barki ba nasan kema dole zakiyi kewarta, I love her so much babu wacce zanso kamarta tana da duk qualities na mace tagari amma saboda son zuciyarki hjya kikai abinda dole ta sauya hali kinja na rabu daita gashi har yau nakasa cire tunanin ta araina nikan tuno duk wani abu me kyau nata cute face, cute body, cute skin,white lulu eyes good structure ,long hair obedient tasty food and drinks shyness more over light heart and her beautiful smiling " Ya kara matse pillow ya rumtse ido yana tuno yadda yakejin natsuwa idan ya rungumeta hawaye masu zafi suka zubo mishi ya bude ido yace "I love her I will surely die with her love, ko tana ina yanzu? "(niko nace mishi ai tayi aure 🤣) "inafatan ki kara zama Matata akaro na biyu saboda inasonki nine nafi kowa sonki" Jamila tagaji tai shiru cikinta se juyi yakeyi setaji kuma tana regretting abinda tayi, she love khalil so much bazata iya rabuwa dashi ba, tasan ta bata mishi rai sosai tunda har yayi mata hijira agado ta sauko daga kan bed din tabude fridge tasha ruwa kamar barauniya tana sanda ta nufi dakinshi, Yana ta kallon silin ta turo dakin ta shigo ta durkusa kasan kujerar da yake kwance tace"dan Allah yaya kayi hakuri wlh duk sharrin shedanne da na zuciya I promise you bazan sake ba kayafemin " Beko kalleta ba yakira sunanta "Jamila! " Ta kura mishi ido yace "kin matukar batamin rai da kika nuna mahaifiya ta bakomi take agunki ba nayi zaton zaki bata girma fiyeda nikaina amma bahaka ba, wlh rabin son da nike miki duk ya tafi tunda har kika iya wulakanta min uwata kitashi ki tafiyar ki dakinki tunda kin fadi ta cikinki aise kije ki bacci " Jamila ta riko hannunshi dasauri hankali tashe tana zubda hawaye tace "Dan Allah kayi hakuri karka dena sona wlh nafison ka fiyeda komi ka dawo da duk sonda kakemin zan gyara kuskurena" Yaja tsoki a zuci yace madness its true fa jamila kanta da motsin dukda yarinta da kuma hauka, Tace "plssss wlh zan gyara namaka alkawari zanso ta kuma zan bata girma bazan kara yin korafi akanta ba " Yayi shiru taita risgar kuka yagaji yace "Dan Allah karkisa dodon kunnena yayi ciwo naji inasonki na kuma hakura shikenan? " Tace"se kuma kadawo da son nawa da kace ya tafi " Abun de na yarinta yace "to ya dawo shikenan kije ki kwanta " Ta share hawaye da bayan hannu tace nima anan zan kwana tare da kai " Ya dafe goshi yace "OK tashi mukoma dakinki kar jikinki yayi ciwo anan " Ta kamo hannushi ta tashi suka tafi dakinta suka kwanta ta matsa ta rungumeshi sosai tana kara bashi hakuri shiko tunaninshi ya tafi akan gobe yadda zasuyi da hjya, yayi shiru yanaso tasamu bacci ne kawai saboda cikin ta, wansafe fuska ba yabo ba fallasa yake shirin fita, jamila tagama breakfast ta shigo ta sameshi tai zaune tana ta kallonshi so take takara bashi hakuri kuma tana tsoron ya dawo yi mata fada, Jiki amace tace "ga breakfast dinka " yana saka hula yace "banci ki dauke abinki" tafara hawaye tace "kacemin ka hakura ni kawai kabarni har ita inje nabata hakuri " yace "karki kuskura ki kara taka kafa waje bada izinina ba kinga jiya na shareki amma next time wlh sena gwadamiki nawa kalar haukan, ki kwashe kayan abincinki wurin hjya zanje nayi breakfast dina " Ta dora hannu akai "nide nashiga ukku ni jamila " Yace "bakwai kika shiga ba ukku ba, mental " yazo ze fita wufff ta kamo gefen rigarshi tarike tana magiya" dan Allah yaya khalil kayi hakuri na yarda banda hankali, wlh nayi nadama bansan meyahau kaina ba " ya kalli rigarshi ya kalleta yace "cikani " Taki Saki ya bige mata hannu ya nufi kofa, beko samu cikinta ba ta dafe ciki ta duke tafara ihu "wayyo Allah cikina wayyo ya khalil" da gudu ya dawo wurinta ya duka yana fadin "lpy meyasameki ko mutafi asibity ?" ta rika yarfa hannu" yaya cikina zaya balle marata " hankalinshi ya matukar tashi tuni tausayinta ya mantar dashi lefin yace "sannu yi hakuri bari na samo mota mutafi asibity sannu " ya juya yafita dasauri, ta cigaba da kuka tana kuka tace "inba haka naiba bawai hakurin zeba " bayan 10mnt ya shigo tai shiru kanta Duke akushin ya wuce ya dauko abaya yazo ya rikota zesa mata sutafi hospital tai fuskar yaushi tace "yadena ciwon ai base munje asibitin ba " Ya kalleta yace "a, a mutafi likita ya dubaki" ta girgiza kai tace "kabarshi na warke" yayi shiru yana kallonta na seconds ya tashi ya fita ya sallami me motor da ya taro, Yadawo wurinta still tana nan daga tsaye yace mata "lpy lau de ko don fita zanyi " ta dagamai kai tace "amma kayi hakuri bazan iya cin abinci ba in baka yafemin ba " Ya yamutsa fuska yace "to naji na hakura ai kici abincinki nima ki ajiyemin nawa zandawo naci " Tai murmushi ta share hawaye tace "nagode yaya " Ya kalleta ya fita, bawai dawoma abincin zeba dan kawai tade ci natan shi bata abinci yake ba yasamu ya gama da hjya tukun, da shigarshi gidan hjya yaganta fuskarta kumbure ,ya duka gaisheta"hjy ina kwana? " tace"bawannan ba saki nawa kaimata?" yayi shiru ya sadda kai gabanshi na faduwa, Ta daka mai tsawa "bada kai nake ba shin baka saketa ba kenan?" yayi shiru kanshi kasa de yana durkushe, tace"wlh khalil ka rako maza duniya, sammm bakai kama da namiji ba, matarka ta zagi mahaifiyarka ka kasayin komi akai da wani ne wlh seya ci ubanta sannan yatura ta gidan ubanta" "katashi kaje ka saketa tunda sena koya ma yadda ake nuna bacin rai " cikin kaskantar da kai yace "hjya dan Allah kiyi hakuri wlh yarinyar nan baita kadai take ba tana da iska, tunda ta dawo dede nabata labari take kuka tanaso tazo ta baki hakuri kiyi hakuri dan girman Allah" Hjya tai banzar dariya "hehehe he! khalil nifa na haifeka nafika sanin duniya nawa kake yanzu, to wannan karyar batai ba sakarai solombiyo bawan mata, katashi kaje ka saketa saki ukku zaka mata ringissss dan kai daita har abada wlh" yayi shiru ranshi na zafi tabbas jamila batai ba amma he love her kuma tausayinta yake dagayin aure se saki, kuma shi yatsani ma saki kuma bayason yabawa wata danshi ko diyarshi dan baya da tabbacin zata rike shi amana tundade jamilar yarinya ce kuma tanasonshi maybe ta gyara, yanajin tsoro kar yakuma samun wadda tafi jamila hauka shide yasan yayi missing yayi missing mace me tsada, Murya sanyaye yace "hjy ayi hakuri de aduba ajanye maganar sakinnan she's very young kuma kiduba baatashi yi mata aure ba amma akabani ita, iyayenta bazasuji dadi ba, kiyi hakuri hakan baze kara faruwa ba ,kiyi hakuri kodan cikin jikinta taci albarkacin shi Allah mafa yatsani Saki hjy " hjya ta zaro ido "Allah ko ustaz alaramma ash sheik khalil, toni ina ruwana da iyayenta aida nasan basu yi mata tarbiyya ba da bazanje ba, tobari kaji wlh tallahi seka saketa dole karabu daita ko kazaba koni koita shasha " Khalil ya dago fuska Yakalleta yace "haryanzu hjy baki lura ba? Baki fahimci abinda ke faruwa ba, ni bawani so na musamman nakewa jamila ba,akan wanda nakewa faseelat hjy ki tuna baya mana yakamata ace kin dau darasi Dan Allah kiyi hakuri karki matsa na saketa kinga fa siyama na wurinsu abun ze zama matsala, zanwa jamila magana zata zo tabaki hakuri kuma bazata kara ba " Hjy tace "aikoni nadauki darasi amma nariga nagama daukar shi daga gun jamila de, kuma su sako min siyamar seme shikadai ne autan maza kai seka saketa fa seka Saki jamila dole yarinya mayya marar tarbiyya me zaai daita yo wlh danma cikin jikinta ya tsufa da se abarar dashi dan gudun hada zuria da mahaukata " Hawayen bakin ciki ne suka zubowa Khalil ya share hawayen yace "nide hjy kimin uzuri akan wannan kimin alfarma kibarni daita,dan Allah " Ta tabe baki ta dora hannu a gemu tace "to ita kazaba kenan to Allah yayi maka albarka kayi dede katashi kabarmin gida katafi can gun matarka karka sake dawomin anan inde ba sakinta kai ba " Ta juya ta shige daki khalil yabita da kallo, sosai yaji tausayin kanshi yasa hannu ya share hawayen fuskarshi ya mike ya bita daki yana zuwa ze shiga da karfin tsiya tace "karka shigominnan ka koma can wurin matarka kada insake ganin ko meka ma dakai anan" Yayi tsaye cikin rashin abunyi, itako ta shige bedroom, yayi kusan 15mnt a tsaye sannan ya juya ya fita jikinshi a mace, Tuki yake yana neman mafita koda yaje school kasa komi yayi dole ya koma gida, ya samu jamila nata kokarin yin girki his favorite shinkafa da wake da salad da yaji, Beko tsaya amsa sannu da zuwa da take mishi ba ya shige daki ya haye gado, Wani mugun zazzabi ya rufeshi yaja zanen gado ya rufa, Jamila ta biyoshi tazo tai tsaye murya sanyaye tace "yaya baka lpy? Me yasameka? Inkawo maka magani kasha sannan ka kwanta" ya yaye zanen yanajin haushinta yace "ba dama haka kikeso ba to ga irinta nan seku kasheni ku duka ku huta "yakoma ya rufa Ta fiddo ido waje "yaya bangane ba fa mekake nufi " yamata banza tagaji da surutu ta koma kitchen, masassara yake amma tunanin mafita yake tunani yayi yaje yasamu kawu manu suyi maganar yaje yabawa hjya hakuri maybe adace, Dan gaskiya beyiwa iyayen jamila adalci ba in ya saketa daita kanta jamilar saboda tana da gaskiya itama,da wannan shawarar ya tsaya anjima ze koma dukda de yasan ba saurarenshi zatai ba amma ze gwada saa, atanadar min barka da salla ta fan's 🤣zan zuba ido jiran jin alert ran salla jibi... 🤗😁 ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~❄We beare's of soon golden We writer's assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain✍🏽~* 7⃣0⃣ *Dedicated to my lover (Mrs Ibrahim)* *I love you badly😍,Allah yabawa teeman mu lpy* Hankali tashe yayi zaman dirshan agabanta ya rungumota jikinshi wasu tsokoki yagani a gun ya saki kara yana kuka yake girgizata "faseelat dan Allah karkimun haka karki bari cikinnan ya fita " Faseelat ko batasan halin da take ciki ba don hankalinta ya dade da barin gangar jikinta ya cigaba da kuka yana kara ya kuma rungumeta tsam a jikinshi difff numfashin faseelat ya dauke wanda shi besani ba, Aisha jin karar shi tayi yawa yasa ta dakata da chatting da take ta zaro ido waje tace "innalillahi karde ya kashemusu diya? "ta ajiye wayar ta fita daga dakin da gudu ta nufi dakin faseelat, tana zuwa ta murda handle ta tura kofar, abunda tagani seda hanjinta suka motsa jinin har yakusa kawo bakin kofar dakin ga faseelat zindir rungume a jikinshi yanata rusa kuka da ihu, Aisha ta zaro ido ta rufe baki da hannunta dake rawa tai tsaye takasa shiga ciki , Amira naganin Aisha ta gudu itama ta biyo bayanta tana tafiya ahankali saboda tsoron da takeji zuciyarta nata harbawa da karfin tsiya, Fahad yana ta kuka besan ma Aisha ta shigo ba yakasa temaka wa faseelat ya kaita asibity don baya cikin hayyacin shi, Bazato Aisha taga jini gabanta, se sannan ta kara zaro ido tai cikin dakin dasauri ganin jinin daketa zuba, ta bude wardrobe din faseelat ta zaro shirt da single zane ta iso wurin da suke jikinta nata rawa tace"yaya kasa mata kayanta ka kaita asibity jininta ze kare " Fahad ya dago face duk hawaye yace "Aisha ta mutu ko? Na kasheta wayyo Allah na " Aisha ta dafa shi tace "bata mutu ba yaya kasa mata kaya mutafi asibity jininta na zuba "ta mika mai kayan,hannunshi duk jini yana rawa ya amsa ya rikesu ya dago fuskar faseelat yaga ko numfashi batayi yakara rikicewa yana kiran sunanta da karfi, Aisha na tsaye hannunta yakasa barin bakinta duk ilahirin jikinta nata rawa kunsan jini beda kyan gani bare wannan da yayi yawa, Amira tana dari dari ta shiga dakin ganin abinda ke faruwa yasa ta firgita ta fiddo ido waje zuciyarta takara gudu wanda har kirjinta yake dagawa sama, Kamar ance ta kalli kasan ta, ta ga jini har yazo kafanta ,ta sulale wurin a sume, Aisha batasan da shigowar amira ba tana ta kallonsu ,kamar ance ta kalli kofa ta hango amira kwance cikin jini, Aisha tafasa kara da gudu ta isa wurin amira tana kuka ta tallabo ta ta rika tapping face dinta "amira! Amira !! "shiru amira bata amsa ba idanunta a rufe, Aisha na kuka ta dauketa batako kara waigen su fahad ba tai waje ko mayafi bata tsaya dauka ba se key data dauka akan kujera tafita ta shiga mota tabar gidan takama hanyar asibity, tana tuki tana kuka, Karar da Aisha tayi ne ya medo fahad tunaninshi sauri sauri yasawa faseelat riga ya dora mata zanen ya daukota ya fito yasata a mota gidan baya ya shiga ya figi motar, megadi bema ida bude gate dinba fahad ya fita da motar da speed up, tuki ne kawai yake amma hankalinshi baya tare dashi da temakon Allah suka isa alhayat prvt hospital, Ya bude motar yana kuka ya dauko faseelat dake lifeless tana ta bleeding ya shiga daita da gudu, nurses suka tarbeshi aka dora ta akan gado aka tukata zuwa emergency room, fahad ya zube akan gwiwowinshi ya rufe fuska da tafukan hannaye yana kuka me ban tausayi da karya zuciya, Itama Aisha a asibitin takawo amira dan akwai specialist doctors a asibitin suna kokari sosai wurin gudanar da aikinsu, anbasu room ansawa amira ledar ruwa an kuma yi mata alluran bacci don ta samu hutu, Aisha na zaune gefenta tai tagumi lokaci to lokaci hawaye na zubarmata , ya omer yana da wani friends da suka hadu a facebook tun yana Niger da yadawo Nigeria sun zama friends sosai dan suna kawowa juna ziyara akai -akai tun yana Niger yake dora pics dinshi da faseelat a facebook page nashi, friend din seda ya taya omer yafada mishi matar aure ce sister dinshi ce , duk da haka friend din yayi saving din pic din saboda sun burgeshi sosai ,shima yakan dora pics din kuma omer nagani sede ya mishi godiya, a asibitin yake aiki karamin likita ne ya kanyi dressing small injures allurai har da magani yakan bada, ya fito daga office dinsu yaga anwuce da faseelat akan bed gashi awarwatse fuska a kumbure ga jini duk ajikinta, inda besan ta sosai ba baze iya gane ta ba , Hankalin shi ya tashi ba tsayawa ya fiddo waya ya dannawa omer kira, Omer da yagama waya kenan da fadilarshi kiran abokinnasa bello ya shigo wayar, ya dauka da murmushi kan fuskarshi yace "likita manyan gari yau antuno dani kenan" Doctor bello da becika hayaniya ba kamar de omer sede har ma yafi omer shiru shiru, muryarshi very cool yace "hold on, yanzunnan naga ankawo wata patient me kama da sisternka tana ta bleeding I don't know ko idona ne se naga kamar ita " omer dake kwance ya tashi zaune kanshi na sarawa gabanshi na faduwa yace wa bello "waya kawota mace ko namiji? " Bello yace "namiji wani dogo fari kyakkyawa yana da saje, shima de hankalinshi a tashe dan se kuka yake" omer ya bata fuska kamar ze kuka zuciyar shi a cunkushe yace "itace wlh dan Allah kadubamun room da zaakai ta gani nan zuwa yanzunnan" difff yakashe kiran ya dafe kai yanajin kamar yayi kuka kamar an tsikareshi ya tashi yayi dakin ummi dasauri da key dinshi a hannu , ummi na zaune da baki dake zuwa mata murna ya shigo dakin kallo daya ta mishi tagane ba lpy ba, muryarshi na rawa yace "ummi faseelat bata lpy yanzu haka suna asibity " Ummi tace "subhanallahi miiyasameta ne? " Idanunshi jawur yace "inaga tayi miscarriage ne " matan dake dakin suka taya ummi sallallami ummi ta mike jikinta har rawa yake ta dauko hijab tace "mutafi asibitin naganta " omer ya fita ummi na bayanshi Suka shiga mota suka kama hanyar hospital din, acikin emergency room anyiwa faseelat allurar tsayarda jini jinin ya tsaya akamata allurar bacci akasa mata ledar jini don sunada jini a blood bank, sannan aka fito daita, Fahad na durkushe yaci kuka har yagaji aka fito da faseelat ya tashi jikinshi na bari ya bi bayansu aka shigarda ita awani daki suka kwantar daita yayi tsaye yanata kallon fuskarta da ta kumbura gashi har yanzu bata dawo hayyacin ta ba , nurses nagama shiryata suka juya suka fita adakin fahad yakarasa bakin gadon yayi kneeling ya dora kai jikin gadon yana zubar da hawaye yana sambatu "nacuceki faseelat na rabaki da farin cikinki nayi sanadiyyar zubewar gudan jini na ihate myself kiyafemin plssss..." Dukda saurin da omer keyi ummi gani takeyi kamar baa tafiya dandanan ta tambaya baaisa asibitin ba? Har suka isa sunata sauri su dukan burinsu suga halin da take ciki, omer yakira bello yazo ya samesu suka tafi ya nuna musu dakin yana jimami, be iya shiga dakin ba ya juya, su ummi suka tura dakin suka shiga, fahad na durkeshe suka shigo ya dago face duk hawaye ya kallesu seda gabanshi yafadi ganin su awurin adede wannan lokacin, Dasauri ummi takarasa kan bed din ta zauna gefe fahad ya matsa yabata wuri kanshi kasa, ganin halinda faseelat ke ciki ta fara salati jikinta nata rawa fuskar faseelat kamar ba tata ba ga jinin da yake jikin zanenta daba a sauya ba, ummi ta juyo ta kalli fahad tace "wai miyasameta ne accident tayi komi? " Fahad yayi shiru kanshi kasa, ummi tace "I'm asking u meyafaru? " Fahad yace "accident ne"Muryarshi a sarke ummi hannunta na rawa ta kaishi bisa kan faseelat ta shafoshi hawaye suka gangaro mata, omer tunda ya shigo yaga halin da take ciki ya rungume hannayenshi zuciyarshi awuya se cije lips yake dan ya riga yagama observing abinda yafaru, Suna haka for some minutes har lokacin fahad na zukunne se amira tafado mai arai yadda Aisha tafita daita batako numfashi ya dago kai dasauri, ya yunkura ya tashi jikinshi a mace yabar dakin ,ya nufi office din doctor okato, Omer yakara matsawa gaf da gadon ya kurawa fuskar faseelat ido besan lokacin da hawaye suka zubomishi ba, Ummi da take dafe da kanta tana hawaye ta waigo da kanta tace "omer kaina ya kulle wane irin accident ne wannan?jibarta duk yadda takoma lokaci daya kamar ba faseelat dita ba" Omer jijiyoyin kanshi awaje yace "bawani accident ummi duka ne ya meda diyarki haka tun kafin bikinsu yafara marinta amma faseelat sonshi be bari taga laifinshi ba namata magana seta nunamin bazata iya barinshi ba, ki dubata sosai ga wasu tsoffin tabo nan ajikinta wanda nasan ba dasu tayi aure ba "yaida maganar dakyar kamar ze kuka, Ummi tajuya wurin faseelat tafara kallonta daga sama zuwa kasa duk ga sashin belt nan a wuyanta be ida bacewa ba, ga wasu jikin kafafunta, bata damu da omer dake tsayeba ta dage zanen jikin faseelat sama nanma duk sashin belt ne, hawaye suka gangarowa omer, ran ummi bace ta kalli omer tace "zoka zaremata wannan jinin dake shiga jikinta ka dauketa mutafi wani asibitin inason diyata ban bashi ita don yakashemin ita ba " Ta matsa ta bashi wuri omer ya zare jinin ya sargafe shi ya dauki faseelat suka fita daga dakin sunata sauri, sede bello yaga sunfito daita yabisu yana wa omer magana "ina zaku kaita kubarta plsss tana cikin hali " Omer ko jinshi bayayi bello nabiye dasu saboda ganin bello securities basu Hana ba suna zaton an sauya musu asibity ne har bakin mota ummi ta bude mishi yasa faseelat itama tashiga ya kulle kofar, ya juyo wurin bello ya dafa kafadarshi yace "karkadamu zamu kaita better place thanks for your help " ya wuceshi ya shiga motar yajata da gudu suka fita asibityn, bello ya dafe kai yace "what I put my self into?" daga alhayat specialist hospital suka wuce turai yaraduwa daita, anan ma a emergency aka amsheta ba jimawa aka fara dibar jinin omer akasa mata, kuma ana bukatar leda biyu, fahad wurin likita ya shiga doctor yace mishi ya zauna yaki yace yanason sanin dakin da akai admitting amira, doctor ya fadamishi dakin, fahad yafita ya nufi dakin , Yana turawa Aisha da tai tagumi ta dago ta kalleshi shima ya kalleta. Insha Allah angama samun tsaikon posting bazan ko numfasa ba se na kai karshe mahakurci mawadaci ,kungama hakuri insha Allah 😍matsala tazama labari. ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣1⃣ *Dedicated to maman nour, soupnass, ikra rukayyat, maman 4H,hauwa lawal,kucigaba da comments*💓 Jiki a mace ya shigo dakin tabishi da ido tanata kallonshi mamaki kawai yake bata yasha jibgarta amma bai taba yi mata wannan jina jinan ba, kenan itama watarana yakan iya yi mata haka, Bakin gadon amira yaje yayi tsaye yanata kallon fuskarta da yadda take nishi zuciyarshi takara cunkushewa yanajin tsanar kanshi ,ya dade tsaye yana kallon amira Aisha batace mishi komi ba yajuya yafita daga dakin tabishi da ido, Office din doctor ya shiga yaja kujera ya zauna yana yamutsa fuska yace "me ke damun amira? " Doctor dake duba wani buk ya dago face yace "she's very scared and shocked abun ya girmi brain dinta ,that force her to fainted ,amma she'll be okay, " Fahad yace "what about my wife? " Doctor okato yakara gyara zama yace " sakamakon dukan da akamata sosai tayi miscarriage sannan taji ciwuka sosai tana bukatar kulawa da lokaci kafin tasamu lpy " Fahad ya daga kai ya hadiyi miyon bakin ciki, Doctor yace "as ur family doctor I want to advise you, dukan mata baya taba kawo gyara sede yabata, mata wani lokaci they're crazy se ana kai zuciya nesa ana kaucemusu amma duka bedace dasu ba saboda they're weak , ina maka jajen rashi da kukayi Allah ya bata lpy" (wani lokaci sekaga Christian da soft heart kuji yadda yake bawa fahad shawara) Fahad yace "thanks you" yatashi yafita yanajin duk duniyar tamishi zafi, omer yakira abba yafada mashi suna asibity kuma ana bukatar jini ba bata lokaci segashi asibityn aka dibi nashi dana abul, aka cigaba da sawa faseelat dake kwance tana nishi, Duk kansu hankalinsu tashe abba yakasa yadda da abun da yake gani, ummi dataci kuka tagaji tacewa abba "wlh seya saketa yata bazata zauna da meduka ba, wannan shine karshen zamansu" abba yace "kiyi hakuri asiya amma kidena rantsuwa cikin bacin rai, amma ni kaina bazanso takoma gidan shi ba" ummi tace"hmmmmm"! fahad dakin da akai admitting faseelat ya nufa ,akunyace ya tura kofar ya shiga wayam ba faseelat basu ummi yabi gadon da kallo zuwa jinin dake sargafe ,ya karasa ya tura kofar toilet nanma wayam hankalinshi tashe yakaiwa abunda ake dannawa for emergency bugu ya dauki kara, duk yaburkice ko 1mnt baaiba doctor yashigo da nurses biyu, sukaga gadon wayam se fahad dake tsaye kamar mahaukaci, fahad jijiyoyi amike yace "where's my wife? Ina matata where do you take her? " Doctor da mamaki yagama cika shi yace "this is unbelievable, how will this happened in my hospital? " Ya kalli fahad yace "I'm sorry sir bansan komai ke faruwa ba amma we have CCTV cameras all around the hospital zamu gano mike faruwa" Fahad ya dafe goshi kanshi na mugun bugawa ,su ummi suka dauketa kokuwa? Yana ta tambayar kanshi, Doctor yadafa shi yace "meet me in my office " Yajuya yafita tareda nurses ,hawaye suka zubowa fahad yace "meyasa zaku dauketa? Ni yadace na kula daita" Ya fita ya nufi office na likita,likita yanata duba computer abunda yafaru akofar dakin faseelat ya juya wa fahad computer yace "take a look at them do you know them or seen them before? " fahad ya kalli computer omer ya fito dauke da faseelat ranshi yakara baci yace "he's her brother, but saboda me zaabari sufitar min da mata a asibity su suka kawota ?yama akai suka san we are here? bazan kara kawo patient a asibitin nan ba tunda it's not safety " doctor yajawo computer gabanshi yayi rewinding lokacin da bello yakawosu kofar dakin ranshi ya baci yaja telephone ya kira number office dinsu bello ba dadewa sega shi ya shigo yanata hada zufa, fuska tamke okato yanunawa bello computer yace "meyasa ka kira wadannan mutanen waya aike ka? meyasa ?" bello yace "I'm sorry nasan yayanta ne banyi tunanin fadamishi ze zama matsala ba kuma nayi iya kokarina na tsayardasu basu tsaya ba " fahad jiyake kamar yakaiwa bello naushi don haka ya tashi yafita , okato yace "meyasa baka fadawa securities ba? U r suspended kaje sena nemeka " Bello ya fara begging "I'm sorry sir it's a mistake wlh danasan haka zata faru da bazan kira shi ba dan Allah kayi hakuri " okato ya nunashi da yatsa cikin nuna gargadi yace "next time idan haka tasake faruwa zaka bar nan harabada,now leave " Bello yajuya yafita yana yamutsa fuska cikin ranshi yanata regretting kiran omer, Fahad nafita yashiga mota ya nufi gidan umma don besan ya zaiyi ba, a mota hawaye yake tayi duk lokacin da ya tuno ihunta da jinin da ya zuba seyaji hawayen tausayinta Sun zubomishi, ya samu yaisa gidan umma suna zaune suna kallon film din su bosho munafikin mata sunata dariyar yadda yake fadawa hafsa idris cewa jamila nagudu wari take seya toshe hanci yake bacci saboda tusa, kwasar dariyarsu kawai suke hankali kwance ,ya shigo main falon wuji wuji dashi riga duk jini, dukkansu faraar dake kan fuskarsu ta gushe yaje wurin umma ya zauna kasa tana kan kujera yadora fuska akan cinyar ta yasaki kuka, Umma tadora hannu ta tallabo fuskarshi zuciyarta na harbawa dasauri tace "meyafaru fahad jinin minene ajikin ka haka? " yana kuka yace "umma I cheated myself na doki faseelat har tayi miscarriage " umma dasu lady suka dau salati "innalillahi wainna ilaihi rajiun!" Umma kamar zatai kuka tace "me tamaka da zaka dauki wannan hukuncin? Faseelat ce fa ur love meyasa zakai haka? " Muryarshi na rarrabuwa yace "naga pic dinta da wani awayarta I tried my best nakasa controlling kaina shine na doketa" umma tai shiru hawaye suka zubomata na tausayin baiwar Allah, ya cigaba da cewa "na kaita asibity ,wani doctor yakira yayanta yafadamishi ina komawa nasamu Sun dauketa Sun tafi daita, ya zanyi ne umma? "ya cigaba da kuka, Su lady suna hawaye suka tashi sukabar main falon, Umma tasamu ta goge hawayen fuskarta tace "sunyi dede kuma Sun kyauta konice abinda zanyi kenan, banji dadi ba da dana yakasance mahaukaci me dukan mata ba don duk namiji me hankali bazaya iya daukar hannu ya daki matarshi ba ,bare faseelat yarinya me ladabi da biyayya me sonka me addini amma har kaiya cutar daita kayiwa kanka ai don bazaka taba samun kamar ta ba " yana hawaye yace "umma Dan Allah ki temakamin kije ki basu hakuri wlh inasonta kishinta ne yasa nai haka" umma tace "yo kishi haukane ko kai kadai ne me kishi aduniya? Saad daya daga cikin mubashshirina bil janna yace dazan kama wani akan shimfidar iyali na dazan sare shi da adda kuma ta wurin kaifin zansa se sahabbai sukaita mamakin kishinsa manzon Allah (S. A. W) yace shin kuna mamakin kishin saad ne? yace wlh ni nafishi kishi kuma Allah yafimu kishi gabadaya,bakai kadaine me kishi ba fahad amma ai kishi bekamata ya rabaka da hankalinka da imaninka ba har kayi kisan kai ko agadon ta kasameshi? kasan yaya suke daita ne? Shin kai baka daukar pic dasu lady dasu ramlat? , wai duka ne har ze zubar da ciki wlh fahad bakayi ba ni banda temakon da zan maka sede zan baka shawara ka koma wurin malamai kakara neman ilimi saboda da kanada ilimi wadatacce da baka aikata haka ba " ta dauke kanshi tatashi zata haye sama ya waiwaya fuskarsa gwanin tausayi yace" umma tafiya zakiyi? " Batare da ta jiyo ba tace"eh tafiya zanyi ko zaunawa zanyi na tayaka kukan katashi kabarmin gida "ta haye sama ranta bace, wasu zafafan hawaye suka zubowa fahad dama anan kadai yake tunanin samun sauki kuma itama ta hau ya dade zaune sannan ya tashi ya fita ya nufi gida, Yana zuwa ya danne horn bako dagawa baba tsoho na toilet yaji odar tayi yawa ko tsarki besamu yayi ba yafito da gudu yaja gate din dayake sliding ne, fahad da kanshi ke jikin sitiyari ya dago yaja motar cikin gida, Yakai kusan 15mnt zaune sannan yafito yashiga cikin gidan, dakin faseelat ya nufa zuciyarshi na harbawa tuno jinin dake kwance adakin, dakin a bude yake yana zuwa yayi tsaye ya dafe kofa yasa sabon kuka dakin duk jini bakyan gani, ya karasa ciki yanata kukan yayi zaman dirshan gaban gudan tsokokin dake a wurin yana ta kallonsu yana kuka, yake tuno maganar faseelat "amma kasani cikinnan shine farincikina shi nake burin gani ayanzu nabaka amanarshi karka bari wani abu yasameshi" da kuma inda take cewa "zan haifarma baby boy kasamu freind" Kamar dan maye yafara magana "meyasa zaka zube?inason naganka araye banyi don na cutar da kai ba, katafi kabarta she love you ur her happiness and joy why zaka gujeta? it's just an accident meyasa bazaka hakura ba..." maganganun duk gasunan yadade yana sambatu, har yakai yayi kwance agun, can zuwa yatashi yasamo leda ya sa hannu ya fara kwashe abinda zeiya kwasuwa yagama ya kulle ya ajiye gefe, ya cire shirt din jikinshi ya gogge abinda yasamu yafita ya dauko mofa yazo ya goge wurin sosai ya kuma sa fresheners duk da haka seda dakin yadauki kanni, yafita yaje can garden yayi rami ya rufe ledan da rigar yadawo ya shiga toilet yasakarwa kanshi ruwa yanata meda numfashi, yana cikin cuda jikinshi ya tuno yadda yaja faseelat daga toilet din tana cikin cuda jikinta yakai wa bango naushi yanajin haushin kanshi, wayar faseelat ta fado mai arai yayi sauri yafito ya dauketa duk ta tarwatse baxata kara amfanuwa ba, ya budeta ya cire sim dinta wanda take chart ya dauko one of his phone yasa sim din, ya sake download wats app yayi restoring duk messages suka dawo ciki, yakoma cikin chart din ta da baffa beko bude pic dinba yawuce gaba don kar zuciyarshi ta tarwatse , faseelat da taga pic din tace "baffa kayi hakuri plss bansan yaakai nai missing contact dinka ba, ya gida yasu hjya da alhaji? ashe haryanzu kanada wannan pic din yayi kyau sosai " Baffa yace "lpy lau suke ,badole kiyi missing no dina ba tunda kinyi aure 😬 thank God ansamin rana jiya nima zan angwance " faseelat ta tura laugh emoji 😁tace "wai dagaske ?yaakai bansaniba " Yayi dariya yace "young girl ,ai ummi dazakiji gunta batanan nasan kuma wannan miskilin baze kiraki yafada miki ba " faseelat ta turamashi smiling face tace "namaka murna wacece ita takaini kyau ? 🤣" yace "kedin me kyakkyawa ce ajin karshe" faseelat tace "muganta in dagaske ne " yayi dariya yace"banda sheri fa " tace "Allah aa kawai inason ganinta " seya turomata pic din wata black beauty jibgegiya kamata😂 me dogon hanci da wawakeken baki tana da ido she's cute de 😂🙈, Faseelat ta tura mishi "haba baffa wannan doshumar ina zaka ajiyeta 😂" baffa yace "kambuuuu matar tawa ce doshuma?" faseelat tatura mai "sorry sorry 🤭" yace "ke ni banason fararen mata ni fari ita fara abun will waste, nafison baka me kiba shiyasa seda na darje amma ai tanada kyau duba sosai inkuma Sheri ne sekitayi " Faseelat takara kallon pic din itade awurinta batada kyau abun mamaki ma yabata yadda yake kyakkyawa amma wagga yakeso lalle so makaho ne, Tace " Allah yasa alheri, gaskiya tana da kyau ka gaidata kafin musan juna" Yace "wannan is not a villager wayayyace degree gareta akan microbiology awani hospital ma take aiki kibari gobe innaje wurinta zan kiraki vedio call amma ta wats app seku gaisa daita ki kara ganinta sosai Allah tahadu kuma tanada hankali" faseelat tace "ihmmmmm Allah yakaimu naganta " Daganan se chart da yaturo mata yau wanda bata ganiba, "aljanah ya kk tashi? gani wurin waseela " "zan kiraki yanzu" Se kiran, fahad yasa hannu yaita bugun kanshi yana hawayen danasani "why ban tsaya ida karanta messages dinba? " "meyasa zata dauki pic dashi? don yana cousin dinta ai zeiya aurenta donme zata sakarmishi jikina " Yanajin wani malolon bakin ciki a makoshi yace "ya Allah ka ragemin kishinnan na zauna lpy kasamin hakuri akan dangin ta, don ban kaunar naga tana muamala da kowane namiji"niko nace insun barmaka ita ko? yatashi zuciyarshi na ciwo yasaka kaya ya tada salla har anyi laasar yayisu ahade, be taba adduar Allah yarage masa kishi ba segashi yau shine ke kuka yana rokon Allah yarage masa kishinsa, yana gamawa ya tashi yafita direct gidan su faseelat ya nufa amma gidan akulle don duk suna asibity, yadade yana kallon kofar sannan yajuya ya nufi asibity, A asibity amira ta farko a firgice, Aisha ta riketa tana rarrashi amira tana kuka take cewa "ina anty? Ni kikai ni wurin anty "suna haka fahad ya shigo ya karasa bakin gadon dasauri yana fadin "sannu princess " amira naganinshi ta rumtse ido tai gum zuciyarta na harbawa don matsanancin tsoronshi takeji, Aisha dake hawaye ta kalleshi, Ya riko hannun amira yace "princess open ur eyes it's me ur dad " gaf-gaf hannun amira ya dauki rawa, takara rumtse idonta yanzu in akwai abinda batasan gani befi daddinta ba, Aisha ta zare hannunshi tana hawaye tace "katashi kafita bata son ganinka tsoron ka takeji karka karasa rikitamin ita" Yayi kasake yana kallonta yace "u r lying " Ya meda hannu ya riko amira yace "amira it's me ur beloved dad" amira tafasa kara idanunta a kulle wadda tasa seda fahad yasaki hannunta, amira na kuka tace "I don't want to see you stay away from me" ya fiddo ido waje "amira nine fa dad dinki bakison gani na inyi nesa dake? " amira tace "mommy please take me to big mom house I'm scared here," Aisha tace "Dan Allah kafita kabarmu, badole taji tsoronka ba yadda kake dukan mu tana gani tanaji dan Allah kafita " Fahad ya tashi yafita yanata tariyo maganganun umma da amira, wai his daughter da kullum take cewa she love him itace ke cewa yayi nesa daita ,ya shiga motar shi yayi zaune yakasa ma hawaye se zuciyarshi dake kuna, yadade zaune sannan ya nufi gidan mommy dan yafada mata amira ba lpy,kokadan beda niyyar fadamata abunda yafaru amma yasan she must heard it, har lokacin faseelat bata farfado ba daga baccin da take, dukkansu tun safe har yanzu bayan laasar ba wanda yakara sawa cikinshi komi, itako jamila gidan siyama tawuce tana ta kuka tafadawa siyama abinda tayi tace dan Allah taje tabata hakuri,bataso su mama suji siyama shiru tayi kawai jin abinda hjy keyi da tsiyar da jamila tayi, seda mijinta yayan mamar jamila yadawo cin abinci sannan siyama tafadamishi abinda jamila tayi tace anjima ze kaisu su bata hakuri, Ranshi ya baci yakira jamila ya rufeta da fada "ke dan uwarki saboda yana kai dare be dawo ba shine zakije kiwa hjy wulakanci, ke wlh a aljanna kike in kikaji matsalolin uwayen mazan wasu sakarai shasha hakanan zaki rusa mana zumunci, kika ma kanki wlh in kuma so kike ki zama karamar jawara to tashi kiban wuri "jamila ta tashi tana kuka tafita, Cikin kwantar da hankali siyama tace "kayi hakuri yarinya ce nangaba ko ance tayi bazata yi ba,Allah yasa hjyar ta hakura " Tai shiru tana tunani don tasan hjyar ma bata kyauta ba kuma zatai mata magana koba yau ba , Motarsu khalil tayi nisa da tafiya sunkusa kai batsari tunda yashiga counter dinshi kawai yake latsawa yana lazimi dede gadar wani kauye kurmiyal wata mota ta kwacewa wani driver tazo tabanki motar su khalil karfen da yakare gadar ya balle duka motocin suka afka cikin gadar akife , suna fadawa suka kama da wuta gabadayansu, Kafin mutane su taru mutanen ciki tuni sun kone koda mutane sukazo bakajin sautin komi se fasss! Dasss!! Tatasss!!! Jikin mutane na fashewa, mutane sunata zuba kasa da ruwa kafin motar kashe gobara tazo , daga katsina zuwa kurmiyal akwai yar tafiya don sunfi kusa da batsari,shiyasa abun yadauki mintoci wutar bata mutu ba har yan kwana kwana sukazo aka kashe wutar , ranar yan kauyen kurmiyal sunga tashin hankali tsoron Allah yakara shigarsu wadanda suka manta da Allah ranar Sun tunadashi sun koma agunshi, ga warwakin sunyi baki kirin wasu Sun fashe wasu Sun kwarkwarje wasu hanji awaje, yara, jarirai, maza, mata, samari da yanmatasa, kusan rai 15 don waccan motar j5 ce, ba jimawa police suka zo aka daukesu zuwa matuary kafin asamu danginsu dukkansu sun mutu kurmusss, dandanan gidajen radio suka fara baza labarin, Hjya aminiyar radio tana zaune tana sauraren radion taji hadarin gabanta yayi mummunar faduwa, tai sauri takashe radion, Ba arziki tana rawar duwawu ta shiga daki tana haki ta dauki waya takira mamar jamila, Mamar jamila dabatasan abinda ke faruwa ba ta dauka da sallama hjy batako amsa ba tace "khalil yaiso nan? " mamar jamila tace "a, a khalil bezo ba da yataho.... "bata ida magana ba wayar ta sullube daga hannun hjy, Ta zame kasa zaune saboda kafafunta daketa rawa, ta dora hannu akai tafasa kara "nashiga ukku nabani na lalace wayyo Allah khalil dina ya mutu ya tafi yabarni"hawaye kamar famfo suke zubarmata ihun da take ta rafkawa yasa seda makwabtan ta suka shigo gidan suka rirriketa suna tambayar baasi, Allah sarki rayuwa in Allah yaso cikin kiftawar ido se kaga duniyar ta zama empty , mutum ba abakin komi ba amma munsamu duniya mun shan take ko tunanin mutuwar ma bamayi kamar anan zamu dawwama,mun manta kiyama munata tsiya,ya Allah ka kyautata rayuwarmu kasa mucika da imani kasa muyi kyakkyawan karshe amin, *ya ubangiji ina rokon ka kajikan dukkan musulmai maza da mata ka musu rahma kajikansu domin kai mai rahma ne me jinkai*😭😭😭 ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣2⃣ *SHAFIN mommyn mufeeda da me dambu inajin dadi yadda kukasance daga cikin mabiyan buk dina ina kuma jin dadin comments naku thanks* *yaruwa kinayin azkhar din safiya da marece kuwa? Koko aiki da son kwanciya barci ko saurin kunna data suna hanaki yi? Da kinsan falalar yinsu dako kina gudun ceton rai zaki rikayin su,in kuma kinsan falalarsu why kike sanya? Ko mantawa dasu? Azkhar suna haska rayuwa, yana sauya mummunan abu zuwa alheri, kariya ce daga sharrin kowane abu, yana kawo arziki dajin dadin rayuwa,yana gyara zuciya,yana kusantar da mutum ga ubangiji, yana kai mutum zuwa aljanna,shin me zesa kiyi sanya da yinsu? gasunan da yawa masu saukin karantawa se dumbin lada da falala, Dan Allah murika yin azkhar karmuyi sanya dasu don neman kusanci da kariya awurin ubangiji, duk abinda mukeyi mu daure murika yin azkhar dinnan koda muna kitchen ne, ko a mota going to office ko a school ko ina sau da dama Allah ya janyemiki sharri sanadin azkhar wanda ke baki sani ba, kinemi littafin azkhar a book shop's ki kara samun wasu ki hardace kitayi insha Allah zakiji dadinsu kuma zaki samu natsuwa* *yaruwa kinada riyadul janna fi azkharul kitabu was sunna kuwa?littafi ne da ya tattara azkhar da adduoi wanda baakawosu hakanan ba seda akafara rubuto hadissan da aka samosu da wadanda suka ruwaito, acikinshi akwai adduoi da yawa wadanda wlh zakiji dadinsu an tattara duk adduoin dake cikin alkurani a littafin da kuma sunayen Allah kyawawa wadanda idan an rokeshi dasu yana amsawa wanda sukazo a alkurani me girma wanda suka jerosu tun daga fatiha to nas, ga kuma manyan adduoi a bayansu wanda Allah yake amsa addua in akayi su , na rungumi riyadul janna naji dadinshi matuka,idan bakidashi ina me baki/ka shawara ki nemi riyadul janna zaki samu biyan bukata kuma zakisamu kusanci da Allah (S.W).zaki sameshi a kasuwanni wurin masu littattafai ko bookshops wallafar yusuf bin Ismael ,bangonshi da hoton lambu da flowers,nasan beda tsada ada bansaniba yanzu kiyi kokari ki mallakeshi don bukatarki, bakin cikinki,ko damuwarki zasu yaye,zaki godemin kede kinemi naki ki runguma* Cikin gigicewa Hajiya take ce musu"nabani khalil dina ya mutu yayi accident ya mutu" Matan suka dauki salati jikinsu yayi sanyi domin khalil mutum ne har mutum yana girmama mutane bazaka ce ga abokin fadanshi ba yana da hakuri uwa uba yawan ibada, Hjy tace "hjya rabi Dan Allah kuce be mutu ba, be mutu bako? Nasan baze mutu yabar niba bandashi cikin motar wlh babu shi" matar daakace ma hiya rabi ta kalli abokiyar zamanta tace "hjya zaliha ki kira alhaji kifada mishi yafada ma manu naji labarin accident din yanzu inajin radio se suje su dubo indashi se suanso gawar ai mishi sutura " Zaliha ta juya dasauri ta shiga gida ta dauki waya ta kira mijinsu tafada mai yayi ta sallallami yace "yanzunnan naji labarin accident din bari nakira manun donni ina jibia amma yanzunnan zan kamo hanya " ya kashe kiran ya kira manu, kawu manu ya girgiza ba bata lokaci ya tafi gidan kaninshi suka nufi matuary dauko gawa, zaliha ba bata lokaci ta dannawa siyama kira ,siyama na kitchen wayar ta keta kara yaranta duk sun tafi islamiya jamila ta dauko wayar ta kawomata ta juya , siyama ta dauka takara kunne da sallama a bakinta, Zaliha tace "siyama nice hjya zaliha ki taho gida khalil yayi accident ya rasu hjyar ku kuma bata lpy"diff takashe takoma gidan hjya dasauri, Siyama zuciyarta ta rika harbawa dasauri hawaye suka rika zuba a fuskarta masu zafin gaske, Tai cikin daki tana kuka, jamila dake zaune tayi tagumi taga siyamar tashigo tana kuka ta tashi tabita ciki siyama har tazira hijab jamila tana ta kallonta tace "anty lpy kike kuka? " siyama tafashe da kuka tace "yaya khalil ne yayi accident ya rasu " kamar saukar guduma jamila taji maganar ta yanke jiki tafadi, Siyama tai kanta tana kuka tana kiran sunanta "jamila! Jamila kitashi Dan Allah " Mijinta babban mutum ne idan ya dawo aiki a kofar gidanshi yake zama wurin har yazama majalisa cika yake da maza, siyama ta tashi tafita waje dagudu bata tsaya koina ba se gaban mazan dake gun ta kalli mijinta tana kuka cikin tashin hankali tace "baban farida jamila ta fadi " yace "subhanallahi ! "ya tashi yayi cikin gidan dasauri, siyama tabi bayanshi, Yana shiga ya samu jamila a sume da sauri ya bude fridge ya dauko ruwa masu sanyi ya sheka mata su a fuska, jamila tasaki ajiyar zuciya ta bude ido wuf tatashi zaune tafara hawaye" anty yaya na ya rasu? Ya khalil dina fa"? siyama daketa kuka tace "ya rasu jamila " Marar jamila da tunda tafarko take murdawa kadan, ta murda da karfi ,jamila ta dafe ciki da kugu tafara kuka tana nishi zufa tarika karyomata ta koina, Baban farida yace "siyama me kike fada ne?" siyama tace "yanzunnan aka kirani akace yayi accident ya rasu " Baban farida yace "innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!! ... karar da jamila tayi ne ya katseshi, "wayyo Allah marata zata balle wayyo kuguna " dashi da siyama suka rirriketa baban farida yace ma siyama "dauko min keys dina mutafi asibity" Siyama ta saketa tana kuka tatafi dauko keys, shima idonshi jawur ya dauko jamila suka fito siyama ta bude mai yasa jamila baya tashiga yajasu suka nufi asibity, tsakanin jamila da siyama bazaka gane wake nakudar ba don dukkansu kuka suke riris, baban farida har kyarma yake wajen tuki dakyar suka isa Medical Center aka amshi jamila akashiga daita, siyama ta cigaba da kuka zuciyarta kamar zata fito duka yaushe sukai rashin alhaji yanzu kuma khalil, baban farida ya rungumota jikinshi yana rarrashi, ba jimawa wata nurse tafito wurinsu tana sauri tace "patient da kuka kawo labour take ayi sauri akawo kayan haihuwa "tajuya takoma dakin, baban farida ya zaunar da siyama akan seat ya fita anan bakin asibitin yasiyi kayan haihuwar ya koma ciki dasauri, Ba jimawa nurse tafito ta amshi kayan hankali tashe yace "ta haihu ne?" nurse din tace "a, a dasauran lokaci kumata addua "takoma ciki dasauri, wayar baban farida tadau kara yana dubawa yaga mamar jamila ce, kamar kar yadauka ya dauka ya kanga akunne , acan bangaren tace "yaya kuna lpy kuwa dazun maman siyama ta kirani tana tambayar khalil ko yazonan bamu gama waya ba takashe wayar yanzu naji labarin accident da akayi ahanya shine hankalina ya tashi nace bari nakira " Murya dishe yace "harda Khalil acikin accident din, yanzuma muna asibity jamila labour take " maman jamila dake zaune ta mike tsaye tana salati tace "Allah yajikanshi, Allah yabata lpy nan bada jimawa ba zamu taho "takashe kiran tafara neman layin mijinta yana dauka tafada mishi ba jimawa yazo gida suka kama hanyar kt, Shiru shiru jamila bata haihu ba, hankalinshi duk da baa kwance yake ba yayi ta maza yacewa siyama tajira zeje yadawo, yanufi gidan hjy, Hjya tabi ta rude tayi sambatu har muryarta ta shake dole tai shiru tana ta kuka batsayawa, matan dake wurinta sunata bata hakuri, hjy rabi tafara mata nata waazi "haba hjy kinaso kinuna Allah be kyauta ba komi? kituna fa Allah ne yabaki shi kuma ya amshi kayansa meyasa bazaki hakuri ba? Kiyi hakuri kita innalillahi wainna ilaihi rajiun ki kuma cigaba da mishi addua ita yake bukata a yanzu ,insha Allah yanzu khalil ba abinda yakeso fiyeda akaishi makwancinsa inamishi kyakkyawan zato kiyi hakuri Allah seyabaki ladar hakurinki, ko kuma kita kuka da surutan har Allah yayi fushi dake, hjy bayau akafara miki mutuwa ba ina iyayenki ina mijinki? duk kin hakura donmi yanzu bazaki hakuri ba? kuka dole ne amma ba irin yadda kike ba kiyi hakuri Allah yamishi rahma " hjya ta cigaba da kukanta danbata jin wani waazi yanzu, kawu manu sunje matuary mutane da yawa wadanda abun ya rutsa da yanuwansu ,har akazo kan su kawu manu aka tambayi sunan khalil suka fadi acikin list na fasinja harda khalil a motar su shidda ne , dandanan aka shiga dasu ciki akafara zaro maza daga lokokinsu ba kyangani abun, basuga khalil ba, abun yabasu mamaki ga sunanshi amma babushi dan sandan da kenan yace "to gaskiya kila babushi a motar don motocin duk sunyi ragaraga kaida ka gansu kasan ba ran daze fita daga ciki kuma ba gawar da tazama toka donba kasusuwa kuma wurin ba wasu gawarwaki awaje munyi screening sosai kuje kukara bincikawa ko kafin accident sun saukeshi wani gari " su kawu manu suka fita suka nufi gidan hjya, hjya na zaune tayi lakwas ko mutuwar alhaji bata girgizata haka ba, suka shigo suka zauna, ta dago tace "manu ina gawar khalil? Ko gawar tashi ma bazan samu gani ba? " manu yace "se hakuri hjy, Allah kadai yasan komi munje acikin gawarwakin ba khalil kuma dasunanshi acikin list na passengers ,kila babu shi cikin motar" Hjya tafashe da kuka da shakakkar muryarta tace "khalil ya zama toka ya zaai aganshi,ashe kallon bankwana nayi mishi ayau, naso ya mutu yanajin dadi ba cikin kunci ba " baban farida yayi sallama yashiga ciki, kawu manu yace "ance ba gawar da ta kone, kode har yaisa batsarin shi?" baban farida yace "a, a beje ba saboda yanzu mukayi waya da zulai tace beje ba " hjya tace "khalil fa ya rasu shikenan banda kowa yanzu se siyama ba alhaji ba khalil " Sukace "hakuri zakiyi hjya Allah yajikansu ya musu rahma " Hjy ta kalli baban farida tace "ina siyamar? " baban farida yace "suna asibity da jamila taji mutuwar se labour tataso mata " hawaye suka zuboma hjy jin wadda ma yatafi biko tana cikin garin, se tausayin jamilar yakamata tanason khalil sosai, se hjyar taji yanzu ba abunda takeson gani se dan ko yar khalil , Tana share hawaye tacewa baban farida "mutafi asibitin " Ta tashi ta dauko abayarta, ta fita su kawu manu da baban farida suka biyo bayanta, su hjya rabi ko suna zaune jingum jingum, Baban farida ya budemata mota tashiga suka nufi asibity, Suna zuwa siyama ta rungume hjy tana ta kuka se yazama hjyarce ke rarrashin siyamar, suna tsaye ba abinda sukeji se kukan jamila dake fitowa daga cikin labour room, Fahad na isa gidan mommy yashiga jiki sabule ,ya fada kan kujera yayi zaune yanata tunani yanzu wane hali faseelat take ciki? zuciyarshi zafi kawai take for minutes sannan mommy tafito taganshi yanayinshi wani iri tace "lpy son naganka haka? " yace "mommy amira bata lpy suna asibity tundazu " mommy tace "subhanallahi tun yaushe? " yace "tunda safe " tace "shine se yanzu zakafadamin? " Yayi shiru taja tsoki ta haye sama segata tafito da gyale da car key da jaka tazo zata wuceshi tafita, Yace "mommy kitafin musu da abinci don haryanzu Aisha bataci komi ba " mommy ta harareshi tace "tunda safe ace haryanzu bataci komi ba kai miye amfaninka ne dabazaka zo kafadamin ba in ita hankalinta ya dauku wurin jinya? Mtsswww "taja tsoki tafara kwadawa jummai kira, jummai tazo dagudu mommy tace "kingama dinner? " Jummai tace "a, a amma akwai abincin rana kuma cikin warmer yake " Mommy tace "daukomunshi dasauri" jummai takoma tadawo da kula mommy ta amsa ta fita tashiga mota tai asibity, Fahad nanan zaune dafe da kai yarasa yazayayi neman mafita yaketayi daga karshe yatashi yakoma kofar gidansu faseelat har lokacin kulle gidan yake yaja tsoki yanajin kamar yayi kuka ya bar unguwar, mommy nashiga wurinsu Aisha amira ta rungumeta tana hawaye tace "mommy kitafi dani gidanki banison gidan daddy " mommy tace "yi hakuri princess dake zan tafi kinji ko? Ki kwantar da hankalinki "ta kwantar da amira jikinta, ta kalli Aisha dake koje koje tace "meya sameta?" Aisha ta girgiza kai tace "zamuyi maganar after" Mommy tace "okay kidaure kici abinci ko kadanne fahad yace bakici komi ba " Aisha tace "banajin yunwa ruwa kawai nakeso " Mommy tace "kibude jug gashinan ki zuba tea kisha amira nasa aka hadomashi itama ki zubamata " Aisha tace "baride na zuba mata kibata ni zanfita nasamo mana drinks a reception " Ta zuba tamikawa mommy ta dauki kudi ajakar mommy tafita, Mommy tayi tayi amira tasha amira taki sema tafara rigimar ita anty "mommy ni anty nakeson gani ki kaini wurin anty"mommy tai shiru tana tunani dan tagano akwai abinda ke faruwa, Su hjy na zaune sukaji kukan jariri yanata inyarrrr inyarrrr, hawaye suka zubowa hjya, dukda jamila ta haihu bata bar kuka ba nurses sukace ko ciwo takeji wani wuri batace musu komi ba tacigaba da kuka sunata fada itako bata fasa kukanta ba, suka shirya baby nurse tafito wurin su hjya dauke dashi, duk suka tashi tsaye hjya hannunta har rawa yake wurin son ta amshi yaron, ta amsheshi ta bude fuskarshi yaron sakkkkk khalil lokacin da yana jariri, hjy se kuka ita kuka siyama kuka, Allah assamad khalil yatafi khalil yadawo, nurse tai tsaye tana kallonsu ganin suduka suna kuka ta juya takoma ciki, Baban farida na tsaye ya rike hannu, bayan mintoci aka fito da jamila aka medata rest room, su hjya sukabi zuwa dakin, Jamila na kwance tana ta kuka suka shigo hjya ta mikawa baban farida jaririn ta matsa tariko hannun jamila tace "kiyi hakuri jamila, Allah yafimu san khalil shiyasa yadauki abunsa, " fuska jage jage da majina da hawaye jamila ta kalli hjya tace "hjy kema kin yarda ya mutu? Wlh be mutu ba yana raye yananan zuwa baze tafi yabarni ba " Hjya ta share hawaye tace "kiyi hakuri jamila kowa seya tafi can" jamila takara fashewa da kuka, ko sanin me ta haifa ma batayi ba, hjy tasa hannu tana share mata hawaye tana rarrashinta, Baban farida besan lokacin da hawaye suka zubomishita gefen ido ba, duniya kenan gashide wanda suke fada kanshi ya rasu dukansu suna kukan rashi yasa hannu ya share, ana haka mamanta suka iso ,jamila takara wage baki tana kuka, duk dauriyar zulai seda tayi kuka, gaf Maghreb faseelat ta farfado tana nishi ,idonta arufe ta tuno abinda yafaru tabude ido dasauri hawaye na zubarmata ta dafa cikinta dake ciwo, hawaye masu zafi suka kara zubomata, ummi ta dafata tace "sannu faseelat ya kikeji?" Se sannan faseelat tasan su ummi na wurin ta juyar dakai ga ummi abba,omer abul ishak da Mubarak harda baaba matar baba babba, hawaye na cigaba da zubomata murya dishe tace "ummi cikin ya zube ko? " ummi tace "kiyi hakuri haka Allah yakaddara" Faseelat ta juyar da kai tana hawaye ,tana tuno yadda fahad ya rikice yarika dukanta kamar ba mutum ba, yanzu shikenan cikin ya tafi, Ummi takatse mata tunani tace "bari na temaka miki kisha tea kokadanne " faseelat ta girgiza kai tace "nakoshi ummi bazan iya cin komi ba" Ummi tace"kidaure ko kinsamu karfi " faseelat ta girgiza kai, dukkansu suka matso suna mata sannu ta rumtse ido bata amsa suba, she wonder yaakai takenan ina fahad yaakai baya nan se su ummi kawai mike faruwa ne? Karde........zuciyarta tabuga da karfi, ta bude ido tace "ummi ina fahad? " ya omer dake gefe zuciyarshi nacigaba da tafasa saboda halin da take ciki jin tana nemenshi yasa yaja dogon tsoki ya fita daga dakin, Ummi rai bace tace"wane fahad kuma ke yanzu dan kina dakikiya ya nakada maki shegen duka daga farkowarki kifara tambayarshi wlh sunan fahad yafita daga bakinki ko natashi nai tafiya ta " faseelat na hawaye tace "ummi waya kawoni nan?dan Allah kufadamin yana ina " Ummi taja tsoki zatai magana abba yace "Dan Allah kibarta zafin ciwo ne bawani abu ba, kibari tadawo hankalinta sannan " ummi ta tabe baki, faseelat ta cigaba da hawaye zuciyarta na harbawa tarasa gane meke faruwa, Maghreb tayi musa da yazo duba gonarshi daga babbar riga, besamu yaje gonar bama seda aka kusa Maghreb don ya samu hadarin da yafaru, yagama abunda yake ya na cikin tafiya zuwa wurin da yayi parking motarshi yaga mutum sheme sanbal straight akwance acikin ciyayi, Ya matsa wurin khalil ba alamun ko rauni jikinshi ya zukunna ya fara duba shi, kamar wanda yayi bacci khalil ya tashi zaune, yana salati ya jujjuya kai gabas da yamma kudu da arewa ,sannan yadafe goshi yana jin kuwwar mutane da salati da mutane sukai tayi lokacin accident din, musa ya dafashi yace "bawan Allah mekake anan yanzu da daddare? " khalil idanunshi jawur zuciyarshi sanyaye yace "bansan yaakai nazo nan ba, nide nasan muna cikin mota, wata mota tahawo tamu daganan bazan iya tuna komi ba" Musa yaja kabbara "Allahu akbar ,Allah me yadda yaso dama akwai ran da yafita a motocin can abun alajabi, bawan Allah lalle Allah nasonka daya barka da rai har zuwa yanzu domin acikin motocin bawanda ya fita duk sun kone " khalil ya dago arazane, mutumen yace "eh duk sun mutu kaima ina mamakin ganin ka anan tunda yayi nisa da inda hadarin yafaru " khalil yace "jinake kamar nayi bacci na farka amma nasan bakomi ne yasa Allah yatsareni ba se don yawan ambatonshi da nake kuma nakasance me kiyaye dokokinshi " Musa yace "hakika wannan ba abun mamaki bane don ikon Allah yawuce mamaki azamanin manzon Allah (S. A. W) wata unguwa takama da wuta duk gidajen suka kone daakazo akafada ma sahabin daya daga cikin mutanen unguwar se ya karyata yace wlh banda gidana saboda bana fitowa gida harse nayi adduar da manzo ya koyar damu (fans namanta adduar) kuma ana zuwa akaga gidanshi lpya lau amma duk nakusa dashi akone," Ya cigaba da cewa" nan kusa akwai wani abokin mahaifina shide yakasance kullum baya manta karanta ayoyin karshen suratul tauba, lakadjaakum sau 7 koda yana tafiya yakan karanta ta koda besamu yin kowane azkhar ba yanayin wannan, se wani amininshi ya kawo mashi ziyara daga sudan shikuma abokin mahaifin nawa yana zaune a kaduna, bayan ya kwana se suka shirya suka nufi abuja don ziyarar abukkansu, tareda driver suke amma se abokin mahaifina yaamshi driving, kasancewar beiya dogon driving yake fara bacci suna cikin tafiya yafara gyangyadi dole yadawo gidan baya ya kwanta amininshi da driver suna gaba, baadade ba bacci ya daukeshi,yana bacci sukai accident koda yafarka sede yaganshi yashe a gefen titi mutane suna zagaye dashi bako kwarzane jikinshi, seyafada musu suna tare da yanuwanshi a mota, daaka bi daji ashe motar yankar daji tai taita tafiya tayi raga raga driver ya mutu yana ciki yayi jina jina, hankalinshi yatashi aka dukufa neman amininshi baagano amininshi ba se da akai tafiyar kilometers 25 sannan akaganshi kwance a mace cikin kungurmin daji, ya kidima sosai abun yabawa mutane mamaki, a kd akai janaizar amininshi da driver ana zaman gaisuwa wanda ina daga cikin wadanda ke gun anata jajanta lamarin sewani malami yake tambayar shi wace addua yayi ayau seyace "wlh ban karanta komi ba se lakadjaakum kafa 7 wanda kuma a riyadul janna nasamu falalarta hadisin da yakawota a rauda ta 18 ankarbo hadisin ne daga Muhammad bn abubakar cewa wanda ya lazimci karanta lakadjaakum ila akirul sura lam ya mut hadman wala garqan wala harkan wala darban hadid,shine na lazimceta kowane lokaci " ,malamin yace"hakika karshen suratul tauba kariya ce daga dukkan abun ki, nima zankara dukufa wurin yinta " Musa ya cigaba dacewa daganan sena rike ta inayi danaji falalarta ,ban wata biyu da riketa ba zanje Lagos motar mu ta kife karamar macapolo ce amma bawanda ya fita seni nima cikin jini nake domin naji ciwo sosai "ya bude kafarshi zuwa bakin gwiwa wani katon tabo ya bayyana harda rami ajiki yace "kaga tabon da yakasa bacewa daga cikin tabunnan danayi a kalla anyi shekara biyar amma har yanzu be cike ba sede ina tafiya da kafata lpy lau duk dan temakon Allah "(it's true life story ya faru dagaske) khalil yace"ina yawan karantata domin tana daga cikin jerin azkhar dake cikin littafi na sede bansan falalarta ba, hakika nagode ma Allah daya kareni domin koda mutuwa hutuce aguna zanso nakara rayuwa dan nakara aikata aikin alheri ,inada mahaifiya ita kadai ta ragemin inason na rayu har zuwa tsufanta zuwa lokacin da zata kasa yiwa kanta komi yazama nine me mata hidima don samun rahmar ubangiji da albarkarta dafatan Allah yabani wanda zemin haka nima" musa yace "Allah ya yarda wane gari kake zan temaka maka nakaika duk da dare yayi " khalil yace "cikin katsina nake idan har zaka temaka mun ba gida nakeso kakaini ba, don ina samun matsala da matata da mahaifiyata nasan in sukaji labarin mutuwa ta zasu saduda mahaifiyata zata sauko domin tana sona sonda takemin ne yayi yawa haryake kawo mana matsala take kishi da matata kamar kishiyarta, inso samu ne zanso na zama bakonka nawani lokaci sannan zan koma garinmu " Musa yace "ba matsala nima zanso nasamu ladar bakuntarka, na tausaya maka Allah ya ganar da mahaifiyarka" Khalil yace "amin nagode Allah ya baka ladar " musa yace"amin ni sunana musa ina zaune babbar riga da matata da yara na uku " khalil yace "ni sunana khalil ina zaune a layout matata yarinya ce aurenmu beyi shekara ba" musa yace "masha Allah Allah yabada zuria dayyiba zamu iya tafiya " khalil yatashi suka nufi motar musa suka shiga suka kama hanyar babbar ruga batareda kowa yasan khalil na raye ba. ya Allah kajikan musulmai maza da mata ka musu rahma 👏🏼 *zakuji inata yiwa mamatanmu addua wata falala naji daga bakin sheikh daurawa cewa duk wanda ya nemawa muminai gafara zaarubuta masa lada adadin musulman da suka mutun , dukda de inayi akowace sallata domin nikan tuno da yanuwana da abokaina da suka rasu, to jiya kuma hatsarin nan yakara tadamin hankali har natuno garabasar nan shine nace bari nafada maku nasan akwai wadanda basu sani ba se sufarayi, Allah kakaramana ilimi* ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣3⃣ *shafin nakine AISHA ALTO writer of SANA'ACE,da begenki arai na nayi typing inafatan zakiji dadin page dinnan nakine ke kadai uwargidan fahad🤣* Har suka isa babbar ruga bawanda yace uffan dukkansu suna tunani daban, a kofar wani karamin gida suka tsaya duk suka fito waje, musa ya kalli khalil yace "nan shine gida na,muna zaune ne tareda mahaifiya ta " Khalil yayi shiru yana tsaye musa ya shiga gida ba dadewa ya fito bakin gidan akwai kofar wani daki yasa key ya bude dakin yashiga few minutes yafito yacewa khalil "bismillah" Khalil ya karasa ciki dakine karami da toilet aciki bakomai ciki se katifa da praying mat musa yace "nan shine masaukinka duk abinda kake bukata kamin magana " Khalil yace "nagode sosai Allah yabaka ladar" Musa yace "amin "ya juya ya fita, Da fitarshi khalil yashiga toilet yayo alwala ya dawo ya shimfida carpet ya tada sallar laasar da Maghreb ,yana sallar yana hawaye yana tuno mutanen da suke tare a mota dukda shi yana gaba amma a bayanshi yanajin wata mata na waya tanafadin Sun kusa karasowa abata minty 10 kawai, da danta ahannu yanata kuka,sanda yagama sallar addua yayi ta masu akan Allah yajikansu ya musu rahma , Aisha ta dawo da drinks a leda tazauna tabude kwalin happy hour tadansha ta aje sauran, har lokacin amira tana ta kiran anty, Mommy ta kalli Aisha tace "wai ina antin tata ita bazata zo dubata bane? " Aisha ta yamutsa fuska tace "itama bata lpy tananan asibitin akwance " Mommy tace "mtswww meyasa meta ne ita kuma? " Aisha tace "I don't know me tamishi yayita jibgar ta ina shiga dakin na ganta cikin jini inaga tayi miscarriage abinda ya tsorata amira kenan har ta suma " Mommy tace "amma naji dadi shegiya Allah yakara Aisha ta girgiza kai ta nunamata amira da ido, mommy tai shiru, amira tace "nide kukaini wurin anty inason naganta " mommy tace "to zan kaiki wurinta kisha tea nikuma sena kaiki "ta dorawa amira cup, Amira ta dan sha ta janye fuska, mommy ta kalli Aisha tace "bari naje naga likitan inda yiwuwa se mukoma gida seya cigaba da zuwa yana dubata acan kamin ta warware " Aisha tace "to " Mommy ta dauki amira suka tafi office din doctor, ta zauna ta mishi magana yace ba matsala zasuiya tafiya mommy tai payment suka koma dakin, Aisha ta tashi suka shiga mota suka nufi gidan mommy, Kafin su isa amira tai bacci suna zuwa mommy ta kwantar daita Aisha kuma tashiga toilet ta watsa ruwa, Hawaye faseelat taketa yi don ma batada karfin yin kuka , ummi tagaji tace "shin ce miki akai ya mutu komi?" faseelat tace "toyana ina?" ummi tace "yananan zuwa ki kwantar da hankalinki " Sannan tai shiru tana ta son taganshi don tsoro take karde sakinta yayi , Suna haka omer yashigo dakin faseelat tai sauri ta kulle ido, badan yadena jin takaici ba yace "faseelat ya jikinki? " tai shiru saboda kunya dama he warned her amma bataji ba ga abinda yake gujewar yazo yana faruwa,haka akai ga auren khalil bata dauki shawararshi ba abinda yazatan kuma shi yafaru, Ummi tace mishi "jiki kam aiba sauki kana ganin yadda take a kumbure, sonake jinin nan yakare in kamata in dan gasa mata jikin kotaji dama " Omer yace "Allah ya sawwake " Gidan sabeer fahad ya nufa yana parking yafito ya nufi gun sabeer dake waya da fatouma, sabeer naganinshi yace wa fatouma "pretty ga kanenki nan yazo bari nayi attending dinshi I will call you back" yakashe kiran ya kalli fahad da yazauna a seat ya dafe kai ,sabeer yace "lpy de fahad naganka haka Very tensed? " Fahad ya dago fuskarshi da tayi jawur yace "ina cikin tashin hankali sabeer kabani shawara plss " sabeer yace "inajinka" Fahad ya furzar da iska shikanshi haushin kanshi yakeji yace "something bad happened, kishi ya rufemin ido na doki faseelat hartayi miscarriage after I took her to hospital..." sabeer yakatse shi yana fada "kana cikin hankalin ka kuwa? wane irin kishi ne da zesa ka bugi matarka har tayi bari? haba dude sekace baka waye ba ga hanyoyi nan birjik da zakai punishing nata seka tsaya ga duka saboda kajawa kanka raini agunta da iyayenta?" Fahad ya dagamai hannu yace "please karka ce zakamin fada banzo wurinka don ka karamin tension ba nazo ne kafadamin mafita,in kuma fada zakamin sena tashi nai tafiya ta kobari bakai ba nakai numfashina ba " sabeer yaja tsoki yace "badole nai masifa ba karika abu like mad person yanzu inajinka " Shima fahad yaja tsokin bacin yana neman mafita da tafiyarshi zeyi, ya cigaba da cewa "after na kaita asibity nafita in duba princess dabata lpy se dawowa nai na tarar batanan yanuwanta sun dauketa naje gidansu many times a kulle " sabeer yace"wow sunyi dede dasuka dauke diyarsu, kai kana tunanin kamar Aisha ce da kake jibga son rai dan tana kanwar ka? to yanzu de kaga da banbanci, seka jira hukuncin da zasu yanke " fahad da tundazu yake kallon sabeer kamar ya kaimishi naushi, ya hadiye miyon bakin ciki yace "u r very stupid da kake tunanin ina hada Aisha da faseelat kowace da matsayinta in Kana bani shawara kabani in bazaka bayarba senai tafiya ta " Sabeer ya janye hannunshi da yadora kan fuska yarage murya yace "gaskiya baka kyauta ba duk son da yarinyar nan ta nuna maka amma har kaiya mata haka " fahad yace "I known, ya zanyi yanzu they took her bansan ina suka kaita ba nikuma inason ganinta inason sanin halin da take ciki " Sabeer yace "dole kayi hakuri kaita zuwa har kasamu ganin mahaifinta kabashi hakuri sosai kila su hakura , don inajin tsoron kar su rabaku, saboda diyarsu tana da komai dahar wanda yafika zata iya aura " Fahad ya dafe goshi yace "bazan iya rayuwa babu ita ba, she's my life, I'm regretting bazan iya bacci ba batare da nasan halinda take ciki ba ,ina son sanin halin da take ciki "se hawaye sharr sharrr sabeer ya dafashi yace "kayi hakuri kabi komai asannu faseelat takace,ka kwantar da hankalinka kacigaba da zuwa gidannasu har kasamu ganin abban nasu sede sekayi hakuri bazan boyemaka ba duk mutuncin da suke ganinka dashi yanzu babushi " fahad yayi shiru yana tunanin yadda ze tunkari abban nasu, sabeer yace "amma dan Allah ka rika kiyayewa,karage kishinnan karika hadiye shi don gudun nadama " Fahad ya share hawayenshi yace "thank you, nagode "ya tashi ya shiga motarshi yabar gidan, Sabeer yabi bayanshi da kallo ya girgiza kai, har bayan isha seda fahad yaje gidan har lokacin yana rufe, yajuya yanufi asibity yanaganin basanan yayi tunanin an sallame su ya nufi gida, faseelat na nan tazuba ido jiran hero shiru babushi,hankalinta duk yatashi ,jinin na karewa ummi ta jona heater ta kamata suka shiga toilet, ta temaka mata ta tube se lokacin ummi taga tashin hankali jikinta duk bakin tabo ne ga kumburi da tayi, ummi takara hawa fiyeda baya, ta gasa ta tai mata wanka ta sauya mata kaya sannan takamata suka fito, faseelat ta kwanta tana meda numfashi, ba dadewa abba yashigo da maltina da madara aka hadamata ,ummi ta tadata tabata don dole tasha sannan ummi ta kwantar daita , ummi ta kalli su abul da tundazu suna asibitin kamar masu azumi tace "yakamata ku tafi gida hakanan har tara tawuce" Suka fita jikinsu a mace, ya omer ma ya masu seda safe yafita, Ummi ta kalli baaba tace "baaba yakamata kitafi gida kihuta kema " baaba tace "to Allah yakara lpy bari natafi " ummi tace "a, a kijira alhaji ya kaiki " abba yace "to inde ana bukatar wani abu ki kirani" ummi tace "to insha Allah " Abba yafita baaba tabi bayanshi yana cikin tafiya baba babba yakira ya dauka bayan sun gaisa,baba babba yace"ya me jikin?" abba yace "dasauki zaace" baba babba yace "Allah yabata lpy, da Allah ko mijinta yazo karka saurare shi ,ya saketa kawai " abba yace "to Allah yasa haka shine mafi alheri" Baba babba yace "amin"sukai sallama, abba na ajiye baaba ya wuce gida, fahad na zuwa gida besamu su Aisha ba yajuya ya nufi gidan mommy, yana zuwa ya zauna a kujera ya kwantar da kai jiki kanshi na mugun ciwo, mommy tafito daga kitchen taganshi tabata rai tazo ta zauna, tace "yanzu fahad rayuwar da kazabar wa kanka kenan? matanka kamedasu kamar jakkai kaita bugunsu kamar dabbobi? " Fahad hannunshi akanshi yace "mommy it's a mistake baason raina nayi ba " mommy tace "idan de zakai hankali kayi idan kana dukan Aisha nayi shiru ita wagga iyayenta ba shiru zasu yi ba " tatashi zata haye sama murya sanyaye yace "ina Aisha? " mommy tace "tayi bacci katafi kawai gobe kazo ka dauketa, ita kuma amira anan zata zauna tunda kagama tsorata ta" Ta juya ta hayewarta, Fahad ya tashi yabar gidan, yakoma gida ruwa kadai ya iya sha ya shiga dakin faseelat yayi kwance kan bed dinta yanajin kewarta sosai, ya tashi ya bude wardrobe dinta ya dauko sleeping dress dinta ya rungume a kirji yana hawaye, gidansu umma ma duk basu cikin walwala har 10 tayi umma taji bata iya bacci ta tashi ta nufi dakin lady, Lady na waya da Hussein dasuke matukar son juna yanzu, umma ta shigo lady takashe kiran ta meda hankalinta kan umma, Murya sanyaye Umma tace"waikinsan gidansu faseelat ne? " lady tace "eh nasani" umma taji dadi tace "yawwa kitashi kisa hijab can zamuje yanzu bari naje na dauko mayafi na" ta juya tabar dakin, Lady ta tashi ta dora after akan kayan baccinta tafito, umma tafadawa daddy suka tafi gidansu faseelat, suna zuwa sukai parking suka fito suka tsaya bakin kofa sunata knocking, can zuwa abulkhair ya bude gidan unguwar dun dum dan babu nepa, sede hasken farin wata,yagade mata ne yayi tunanin kawayen ummi ne, abul yace "inawuni " Umma tace "lpy lau ya me jiki an sallamosu ne" yace "dasauki suna asibity " umma tace "wace asibity suke room nawa? " Yace "turai, aminity ward room 9" umma tace "to nagode sosai "ta kalli lady tace "mutafi asibitin " suka juya suka tafi abul yameda gida ya rufe, akan hanya suka sai kaza me dawafi da drinks suka tafi asibitin, Bawani wahala suka gane dakin suka tura suka shiga da sallama bakinsu, ummi kadaice ta rage itama tana salla, da lady da umma hankalinsu bakaramin tashi yayi ba ganin halin da faseelat ke ciki, idon faseelat akulle umma takarasa kan bed din dasauri tana kara ganin barnar da danta yayi, jin kamshi na daban faseelat ta bude ido taga umma, tafara hawaye, Umma tace "sannu faseelat Allah yabaki lpy" Faseelat tariko hannun umma murya shake tace "umma! ya sakeni ko? " umma tace"me kike cewa ne? Yazaai fahad ya iya sakinki yana sonki sosai baze iya rabuwa dake ba " Tace "ban ganshi ba har yanzu bezo wurina ba, Dan Allah umma kikiramin shi inason ganinshi " Umma tace "ki kwantar da hankalinki yananan zezo "tasa hannu tana share mata hawaye, ummi da tundazu ta sallame tai shiru tana kallon gadon da faseelat ke kwance tanajin takaici kamar me, lady ta matsa tace "sannu anty " faseelat ta daga mata kai tana cigaba da hawaye, ummi ta tashi tana linke carpet tace "sannunku da zuwa " umma ta juya wurinta tace "ina wuni yame jiki Allah yabata lpy" ummi tace "amin " Itama lady ta gaida ummi, shiru dakin nawani lokaci sannan umma tace "Dan Allah ummi kuyi hakuri akan abinda fahad yayi baa cikin hayyacin shi yayi haka ba, shi kanshi yana cikin tashin hankali don koda yazomun da labarin kuka yakeyi ,nasan yanacan cikin tashin hankali, kuyi hakuri Dan Allah wlh ni kaina abun yabatamin rai sosai don faseelat kamar diyata na dauketa, yaran ne ka haifesu baka haifi halinsu ba" ummi tace "ihhhm bakomi" umma tace "kuma wlh naji dadi sosai da kuka dauketa, sede ina rokon da kuyi hakuri kubarmishi ita karku rabasu, don ita haske ce arayuwar dana, tana duk wani kokari na gyara mishi rayuwarshi badan ita ba da yanzu bama tare dashi, ina rokon da kuyi hakuri akan abinda yafaru kubarmishi ita Dan Allah "tahade hannayenta biyu, umma ta bawa ummi tausayi tace " da nasa araina dole ya saketa saboda wannan abunda yayi kuma ba yaune yafara dukanta ba, amma na hakura saboda ke kuma zanyi iya kokarina naganin takoma dakinta, sede bazan bashi ita hakanan ba se yagane kuskurenshi " Umma tace "nagode sosai ummi kuma naji dadin hakan don ko dauketan da kukayi yau kadai ma ya razana shi na tabbata wannan zesa yagane kuskurenshi nagode da kika min wannan alfarmar " ummi tace "bakomi " su faseelat najin abinda suke fada sede ita abun be mata dadi ba ashe dauketa sukayi, yanzu se yaushe zata ganshi? jin datayi umma tace yana ta kuka yasa taji tausayin shi ta riga tasan fahad na sonta sosai wannan dukan da yamata Har cikinta yafita kokadan besa ta rage digon son da takema shi ba, Faseelat tace "umma dan Allah kikiraminshi inason ganinshi " umma tace "kiyi hakuri kinji ,kibarshi yakara gane kuranshi, hakan zesa kobaya cikin hankalinshi baze iya dukanki ba, kuma ze kara sanin darajarki " faseelat tai shiru, ganin har 11:30 yasa umma tacewa ummi zasu tafi ta fiddo kudi boundles na 1k ta aje musu, Ta shafi fuskar faseelat tace "kiyi hakuri kinji yata gobe inanan zuwa me kkso nazo miki dashi? " faseelat ta girgizakai, umma tace "kifada min me kkson ci ni da kaina zan girka miki " Faseelat ta yamutsa fuska ahankali tace "komai inaso " umma tai murmushi tace "to ki kwantar da hankalinki kiyi bacci " taiwa ummmi bankwana ummi nata godiya suka fita daga dakin, ummi ta kalli faseelat tace "shasha ashe duk sunsan kin mutu sonshi,mutum ya nakada maki duka amma kinata nemanshi har uwarshi taji haushi amma ke ko ajikinki marar zuciya" faseelat ta juyar da fuskarta ummi tace "Allah yakawomaki sauki" khalil ko abinci kala kala aka kawomishi wanda sede ya tsakura yabarsu saboda bejin dadin komi hankalinshi kuma yakoma ga hjya yasan iyanzu tana cikin tashin hankali, musa yazo sukai ta fira sama sama se 9 sannan ya shiga gida, suma su hjy sunanan har 10 ganin ba yau zaa sallamesu ba yasa mamar jamila tace wa su hjya sutafi gida, hjya tace ita zaabari akai akai tatafi taki dole suka hakura suka tafi sukabarta rungume da lil khalil , da khalil da fahad da hjya da jamila, duk bawanda ya rumtsa, Baccin asuba ne ya dauke fahad sede bewani dade ba yafarka , karfe 7 aka sallami su hjy suka dawo gida, Karfe takwas fahad ya fita daga gida wanka kadai yayi ya sauya kaya ya nufi gidan su faseelat sede ya makara don har sunbar gidan yana kulle kamar jiya, ya bata fuska yanajin kamar yayi kuka ya cize lips ya juya ya tafi gidan umma, umma na kitchen don sotake karfe tara tabar gidan, ya shiga yayi kwance kan kujera don gabadaya bejin dadin jikinshi, umma tagama komi ta fito da niyyar hawa sama tai wanka ta ganshi kwance hannunshi saman kai, ta dawo tai tsaye kanshi tace "lpy me kazo yimin nan? " fahad ya tashi zaune kanshi na sara mishi kamar ze kuka yace "Dan Allah umma kiyi hakuri wlh nayi nadamar abinda na aikata," umma tace "to ni aiba fushi nai ba, don kai kaiwa kanka ,don haka katashi katafi wadanda kawa laifi yakamata kabawa hakuri bani ba" yace "umma nayi zarya gidansu akulle narasa yadda zanyi " Ta tabe baki tace "to dama ya zaai ka iskesu tunda kaja musu jinya hakuri zakai har tasamu lpy insun barmaka ita to ,katashi katafi fita zanyi akwai inda nikeson zuwa "ta tafi tabarshi dafe da kai fahad ya rasa yadda zeyi kwana guda jinshi yayi kamar shekara, umma nagama shiryawa ta sa me aikinta ta kaimata girkin da tayi da lemun da tahada a mota sannan tafita ta nufi asibitin, abul da omer basunan suna school ,dakin daga ummi se Mubarak da ishak, umma ta shiga tana ta faraa lokacin har ummi takama faseelat tayi wanka ta sauya mata kaya, Bayan ta zauna suka gaisa , umma taiwa faseelat ya jiki sannan ta tambaya kotaci abinci, ummi tafada mata bata ciba, ta zuba farfesun kayan ciki da tayomata ta tada ta zaune tasa hannu ta rika bata abaki, agidan hjy kau anata zaman gaisuwa dan ta tabbatar khalil ya mutu don beje batsari ba kuma baya kt hakan ya tabbatar da ya mutu tunda safe su kawu manu sunje inda akai accident din sunga yadda motocin sukai hakan yasa sukadawo suka zauna ansar gaisuwa, mata anata zuwa yiwa hjya gaisuwa da barka lokaci daya, Anata kiran fahad da wayoyin Suka isheshi da kara seya kashesu gabadaya donshi bata wani aiki yake yanzu ba, yana zuwa gidan mommy ya tarar da Aisha main palo tana zaune tana kallo ga amira da tai kukan anty har tagaji kwance kan cinyarta, amira na ganinshi ta tashi ta haye sama da gudu, Aisha tabishi da kallo duk ya fita hayacinshi, Fahad ya zauna gefen Aisha ya kwantar da kanshi akan cinyarta yasaki kuka me taba zuciya, Aisha ta rungumo kanshi tana share mishi hawaye idonta tafff da kwalla tace "kayi hakuri yaya kadena kuka "duk atunaninta gudunshi da amira keyi yakewa kuka, Yana kuka yace "meyasa zasumin haka? meyasa zasu dauketa daga gareni ina tsananin sonta bazan iya jure rashinta akusa gare niba " Aisha ta tsaya da share mai hawayen tace "..... ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣4⃣ *ban manta daku ba,kuna raina,lady ,maman zainab, Aisha habib, Firdausi,sede kundena comments why?*😒 *soupnas* comment dinki nasani farin ciki keda *maman nour* comments dinku yana kayatarwa kucigaba da gashi 💃🏼, *maman nour* wai ina kawalliyarki *earmeenatuwa*🤣 Aisha tace "bangane ba yaya? " Yana cigaba da kuka yace "iyayen faseelat Sun daukemun ita sun tafi daita" Aisha farin ciki ya mamaye zuciyarta batasan lokacin da tasaki murmushi ba tace "Allah yasa daga can ai can" Jin abinda tace Fahad ya tashi zaune yana mata kallon mamaki yace "me kk cewa ne Aisha? kina farin ciki da abinda yafaru ko? " Aisha ta zumburo baki tace "to da so kake nace Allah yasa su medo maka ita? Saboda ita kamanta duk wata soyayyata idonka ya rufe akanta se kuma nakijin dadin tafiyarta, wlh naji dadi Allah yasa susa dole ka saketa ,hakanan batasan ya zaman mu yake ba tayi duk yadda tayi taja hankalinka har ka aurota ni ba abinda zance sede nace Allah yaraka taki gona " Ranshi ya baci sosai da dane da seya mazge bakin amma ya dau alwashin barin dukan matanshi ya ciza lips yace "toko Allah baze amshi adduar ki ba saboda bame kyau bace, faseelat tananan dawowa gareni nida ita mutu karaba, don we love each other insha Allah we will die together" Aisha dake jin haushin maganar shi kamar me ta turo baki gaba , Yaja tsoki yace "stupid bansan time din da zaki dena kishin hauka akan faseelat ba, ita kullum tana girmamaki tana sonki ke kuma ba wacce kika tsana kamarta" ya tashi tsaye ze fita Aisha tace "bazaka jira ni mutafi tare ba? " Beko waigo ba yace "batare mukazo ba kinsan hanyar gidan inkinso zuwa " Yajuya ya bar gidan, Aisha taja tsoki tace "so yake nayi addua sumedota kome?wlh yaya ya raina ni da yawa wai yagama cemin yanason ta har kuma yayi tunanin zanyi wata kyakkyawar addua can" Mommy da tundazu tana kan dining tana jinsu tafito da cup ahannu tana kyalkyata dariya, Tace "ke kuma dan ubanki waya ce kice mishi haka keda yazo ki rarrasheshi " Aisha tace "mommy ba abin dariya bane wannan yazaai yazo yana fadamin wai he love her inba raini ba" Mommy tace "to seme dan yace yanason ta tuntuni ina fadamiki kidena fiddo mai kiyyyar ta a fili kirika nuna kinasonta" Aisha ta mike kafarta akan kujera tace"bazan iyaba niba wacce natsana kamarta Allah nagani da nasota kafin nagane hainta ta take ita ,ni wlh har mamakin zuciya ta nayi duk yadda natsaneta ranar da ya nakada mata duka seda naji tausayinta " Mommy ta zauna ta kurbi tea tana murmushi tace "kin shirya zaman gida ko? Tunda kinsan ba zuwa zeyi daukar ki ba " Aisha tace "hmm zezo ai Wadda ake makalewar batanan kinanan zaki ganshi " mommy tai dariyar manya tace "amma kinyi kuskure karki kara irin wannan " Aisha tace "to" Fahad gida yakoma yayi kwance zuciyar shi na kuna yarasa ina zesa kanshi ba arziki da yunwa ta cishi ya tashi ya hada tea yasha, akai akai yakan leka unguwarsu faseelat amma gida kulle, har dare yagaji yakoma gida, Aisha taci wanka tana jiran yazo daukarta har 9:30 shiru bezo ba ta tashi ta dauko gyale mommy ta kalleta tace "ina zaki? Bakince ze dawo ba kijira shi " Aisha ta yafa gyale akafada tace "mommy baze zo ba tunda har aka kai wannan time din bezo ba tafiya zanyi maybe yanacan ko abinci beci ba " mommy tace "aiko baki isa ba ki samu wuri ki zauna, har se randa yaga dama yazo da kanshi daukarki " Aisha ta turo baki gaba tace "Dan Allah mommy kibarni in tafi wlh hankalina duk baa kwance yake ba, yaya yana bukata ta yanzu " mommy tace "yanzu kikasan haka ai, kicire gyalen nan " Aisha ta turo baki ta tafita daga dakin mommy nata kiranta taki amsawa, daga karshe mommy tace "zakizo kisameni ne " Aisha ta fita tasamu napep ta haye yakaita bakin gidansu, ta kwanwasa baba tsoho ya bude ta shiga ciki, Ta kitchen tabiyo ta shigo gidan, fahad na kwance akan gadon faseelat rungume da kayanta ta shigo dakin, Dukda yaji kamshinta amma be nuna ba, tana sanye da riga da wando na Sari ta haye gadon idanunshi a lumshe ta riko hannunshi tana cewa "yaya kaci abinci kau? " yayi banza ya kyaleta tace "yaya kayi hakuri da abunda yafaru plsss katashi kaci abinci kar ciwo yakama munkai" Fahad ya bude ido yana kallonta ,ta langabe kai tace "plsss katashi kaci abinci? " ya yamutsa fuska yace "Aisha plss leave me alone ba ruwanki da naci abinci ko banci ba just go to ur room " kamar zatai kuka tace "yaya da ruwana mana yanzu in wani abu yasameka fa?bansan ganinka cikin wannan halin na damuwa kayi hakuri katashi kaci wani abu " Yace "bazan ci ba ko dole ne, kitashi kibani wuri, damuwa kuma zan cigaba da zama acikinta har lokacin da farin cikin rayuwata zata dawo gareni " Aisha ta tashi tafita daga dakin tana kuka, fahad yaja tsoki yace "u don't love me da kina sona da kinso faseelat" Aisha tafada kan bed ta cigaba da rusar kuka, ita ba maganganun nashi ba suka fi kona mata rai aa yadda yabi ya rude harda sukin cin abinci saboda mace, ta sha kuka har tagaji, har 2 takasa yin bacci shima ba baccin yake ba idonshi biyu, Kanta na ciwo Ta tashi ta shiga kitchen ta hado mishi tea me kauri ta dawo dakinshi, yana kwance yanata kallon silin tazo ta zauna akan gadon murya dishe tace "Dan Allah yaya katashi kasha ko da tea ne ba don ni ba " yayi mata banza tai ta magiya hardasu kuka sannan ya tashi zaune ko kallon fuskarta be ba ya mika hannu ze amshi cup din, taki bashi ta kai cup din bakinshi seda yashanye shi tasss sanan ta dauke cup din, Tai murmushi ta share hawayenta tace "nagode da ka daure kasha "ta ajiye cup din a bedside table ta tashi zata bar dakin ya riko hannunta yace "anan zamu kwana" Ta dawo ta kwanta gefenshi ta rungumeshi ba dadewa bacci ya dauketa,shiko yakasa koda rumtsawa sema kukan faseelat da yayita masa yawo akunne kamar lokacin yake dukanta duk da AC dake dakin yayita zufa, Da safe, tun 7 ya isa kofar gidansu faseelat lokacin har abba yafita yana tsaye bakin kofa omer yafito cikin shirin shi ze tafi school, fahad ya mika mai hannu ya mishi sallama fuska murtuke omer ya mika mai hannu ya amsa gaisuwar, ya zare hannunshi tun kafin fahad yace komi omer yawuce ya shiga mota yayi tafiyarshi, fahad yayi tsaye zuciyarshi na kara zafi,can sega abul yafito shima ze tafi school ko kallon fahad beba yawuce warshi, sega su ishak da Mubarak sunfito suma zasu tafi school kasancewar yau Monday abun yabashi mamaki suma basuko kalleshiba ishak ya garkame gida suka juya suka tafi abun su, dana sani yakara cika zuciyar fahad yara kananu ma Sun dena ganin girmanshi ,ya dade tsaye sannan ya shiga mota ya nufi gida time to time seya share hawaye bakin ciki da suke fitowa ta gefen idonshi, Ya koma gida yayi kwance, Aisha tayi rarrashin yakasa koda shan ruwa ne har tagaji se yanzu takara gane faseelat ta mata nisa azuciyar fahad gatade zaune dashi amma zuciyarshi tana wurin faseelat seta karajin tsanar ta aranta ,damuwar shi yasa itama tashiga damuwa, yakasa komi se aikin tunani, itama faseelat na can tana fama da ciwo da damuwa amira ma nacan tana kukan anty, fahad akewa punishment amma su duka suke azabtuwa, har Aisha taji gwara faseelat din ta dawo kota samu fahad dinta yasamu natsuwa, Wansafe tunda asuba fahad yafita da mota a masallacin unguwarsu faseelat yayi salla ana sallamewa yafito yakoma bakin kofar gidansu ya tsaya yasan de dole abba yafita sallar asuba, yana nan tsaye yara yaran sukai tawuceshi suna shiga gida, can zuwa sega yaya omer yana zuwa ya daga mishi hannu yace "assalamu alaikum" yawuce abunshi, fahad bewani damu sosai ba shide burinshi yaga abba, yana tsaye sega abba yazo ze wuce yashiga gida, yayi sauri ya duka yafara gaishe shi memakon ya amsa seya mika masa hannu suka gaisa fahad na zukunne be tashi ba,cikin ladabi yace "abba Dan Allah ina neman yafiyarku kuyi hakuri akan abinda na aikata, nasan ban kyauta ba kuma nayi nadama Dan Allah kuyi hakuri " abba yace "banji dadi ba yadda ka wulakanta min diya raina ya baci amma ni na yafe maka sede ina bukatar ka rubuta mata takardarta saboda zamanku atare akwai cutarwa " Fahad da kanshi ke Duke ya dago arazane besan lokacin da ya mike tsaye ba, sannan yakoma kasan yana magiya "Dan Allah abba kuyi hakuri inason ta sosai bazan iya rayuwa batare daita ba, wlh nayi alkawari bazan kara dukanta ba Dan Allah kuyi hakuri wlh itace rayuwa ta zan kiyaye duk wani abunda ze bata mata rai koya taba lpyarta" Jin abinda yake cewa cikin ran abba yace "nan wurin ba lpy "🤣 Yace "nide nafada maka Dan Allah kakawomin takardanta in kuma bahaka ba zamu shiga kotu "yana gama fadar haka ya shige gida, fahad yaida yin zaman dirshan awurin yana hawaye da kukan zuci seda gari yayi fayau sanann yatashi ya nufi gidan umma, umma ko kullum setaje asibity suna zaune a dining sun hallara don yin breakfast yashigo gidan duk sukabishi da kallo umma ko kallonshi batai ba bare ma yabata tausayi, yazo yaja kujera ta kusa da daddy ya zauna murya na rawa yabawa daddy labarin abinda abban faseelat yace, yace "Dan Allah daddy kaje kabashi hakuri wlh nayi nadamar dukanta tun daga lokacin da abun yafaru " umma tai karaf tace "alhaji dan Allah ka kyaleshi karka shiga wannan maganar kaje kaji kunya kaima kasan sunada gaskiya gwara ya saketan yafi tunda beda hali " Fahad idonshi cike da hawaye yake kallonta, daddy yace "a, a bahaka yakamata ba, zanje nasamu abban nasu in roki yafiyarsu, ka kwantar da hankalinka kaji " fahad de bece komi ba ya tashi yafita tun kafin yakai gida zazzabi ya rufeshi yana zuwa ya shiga wurin Aisha ya kwanta ya kudundune jikinshi na mazari, Aisha ta rude tai ta kuka ta kira doctor ba dadewa okaton yazo ya dubashi jinin shi yahau yabashi drugs da shawarwari ya fita, dakyar Aisha tasamu yasha maganin da aka rubuta mishi badadewa bacci ya dauke shi dan cikin magungunan akwai na bacci acikinsu kwananshi ukku ba bacci saboda rashin faseelat, Aisha na zaune gefenshi tai tagumi tana kallon fuskarshi duk yabi ya rame har baki ma yayi ba wata kwanciyar hankali duk harijan cin nan ya tafi 🤣yau kwana ukku ba tabi 😅, awurin aikinshi anyi neman wayoyinshi amma switch off ba karamar asara suke yiba mutane sunyi zarya gidanshi sede baba tsoho yace bayanan, don fahad yabashi umarnin fadin hakan, Yau akayi sadakar ukkun khalil su hjya suna cikin tashin hankali har yau, jamila duk tabi ta zube ta rame duk kibarnan ta tafi hartafi lokacin da take budurwa rama, hjy ma ta kanjame don bata bacci rashin ganin gawar nema yakara tada mata hankali, zakuyi mamaki innacemaku hjy ce kebawa jamila abinci abaki don mugun tausayinta takeji tana ganin kamar itace takashe mata miji, kullum lil khalil yana hannunta , bayan yan gaisuwa Sun wuce da marece sosai mamar jamila sun hadu falon hjy tafadawa hjy yau zasu koma gida kuma tareda jamila zasu tafi, Hjya tafashe da kuka tace"dan Allah zulai kubarmin yarinyar nan awurina wlh yanzu ba abunda nake kallo naji dadi se ita da danta, ina rokon kubarmin ita tazauna anan nawani lokaci ,zuwa lokacin da zansamu natsuwa nida kaina zan medo muku ita na rokeku " Maman jamila tace "hjy zamu tafi daita ne don amata wanka, kuma anan zata karamiki damuwa tunda har yanzu taki dena kuka ga danta dabata damu dashiba,dawainiya zata miki yawa ki kula daita ki kula da danta, gwara mutafi daita can " hjy tace "wlh bata karamun damuwa, wanka kuma zansamu unguwar zoman da zata mata wanka, kula daita da danta bawani abu bane wurina, nide ina rokonku wannan alfarmar" dakin yayi shiru na wani lokaci jamila na kuryan hjy kan dadduma tanajin komai hawaye suka kara zubomata wai hjy ce kuka tana rokon abar mata ita inama ace lokacin da khalil yana raye ta nuna mata wannan soyayyar ba yanzu ba, Baban jamila yace "toshikenan hjy ga jamila nan zata cigaba da zama anan kamar yadda kika bukata, Allah yakara mamu hakurin rashin khalil " Maman jamila tai shiru dan taso tatafi da yarta takula daita sosai , hjy tafara godiya "nagode sosai Allah yabar zumunci" sukace "amin " Maman jamila ta tashi tashiga ciki tasamu jamila dake zaune ta zauna tace "jamila zaki zauna nan din? " jamila ta daga kai tana matse baki,itakanta jamilar tausayin hjy takeji saboda Halinda tashiga, lalle mutuwa waazi ce gasu ba sulhu sun dedeta, maman jamila tace "to amma ki kula da kanki sosai don dinkin jikinki ya warke kuma ki daure kiyi hakuri jamila khalil de yatafi baze dawo ba addua kawai zaki rika masa " jamila tace "to mama" maman jamila ta tashi tafita hjya nata godiya suka tafi garinsu, Unguwar zomar dake dora musu ruwa itace ta cigaba da yiwa jamila wanka kuma tana bakin kokarinta, Khalil ko yanacan yana daukar darasi musa ya girme shi dan yayi 45 amma yanayin yadda yake tafiyar da rayuwa ya burge khalil, yana aiki ne a babbar ruga shima likitan fata ne, bayada wani hali sosai amma kullum dasafe se anfita da Kula da bokitai na kunu wanda ake kaiwa asibity ana rabawa patients marassashi, da yadawo daga asibity yake sauya kaya bayasa kananan kaya, kuma kayansa duk ba tazarce suna da dan shape Iya gwiwa yaiya dressing sosai anan khalil yakara daukar cause din saka hula ashe ba bakin ido ake kaita ba 😬tsakiyar goshi ake dedeta ta, Shima musa ya karu da khalil dan yalura khalil kosu na magana yana dannar counter dinshi in suka tsagaita wani lokaci yana ganin bakinshi na motsi ,shima yanzu ya dage rikon counter yana tasbihi kuma yakara kula da mahifiyarshi akan baya don yayi mamakin dukda khalil bejin dadin mahaifiyarsa amma burinshi ya rayu dan ya kara kyautata mata bare shi tashi da yakejin dadinta , da drugs suka saki fahad ya farka tsakar dare dakyar Aisha tasamu yasha tea tayi iyayinta yakara shan magani yaki wai beso yayi bacci ,idanshi biyu har asuba yakara komawa gun abba, abba beji wani tausayin shi ba yakara memeta mishi abinda yafada jiya don umarnin alhaji babba ne kuma shi bemasan su ummi sunyi wata magana da mahaifiyar fahad ba yade san tana zuwa amma besan komi daganan ba, fahad ya koma gida ya dukunkune dan zazzabin da yakara rufeshi fiyeda jiya, sabeer ya kira wayar fahad many times besameshi ba, tun karfe 7 yayi parking kofar gidanshi yafara knocking gate, baba tsoho ya bude mishi yaganshi tsaye baba tsoho da yasaba ganin shi yana faraa yace "barka da zuwa alhaji " Sabeer yace "ina kwana baba, mutumen yana ciki kau? " baba tsoho yace "eh yana ciki sede yace duk wanda yazo ace bayanan" Sabeer ya girgiza kai yace "OK Allah yasa lpy nizanshiga naganshi" baba tsoho yace "afito lpy " sabeer yawuce ciki yatsaya bakin kofa ya danna door bell shiru yadade tsaye yanata dannawa sannan Aisha taji tazo tabude mishi, idanunta jawur dan tana shan kuka akai akai ta yadda fahad be damu daita ba, ga kuma damuwa da halin da yake ciki "tana ganin sabeer taji dadi , sabeer ya kalleta tayi wani kala abun tausayi yace "Aisha lpy kuke "? Aisha tace "sabeer yaya yadena kula dani baya bacci baya cin abinci baya zuwa aiki baya komi se tunanin faseelat, tun jiya baya lpy har yau nayi iya kokarina yaki shan magani doctor ma yace jinin shi ya hau sosai, yarage damuwa amma yaki,dan Allah kaje kamishi magana koyaji ya rage yiwa kanshi wannan horon" ta matukar bashi tausayi yace "kiyi hakuri insha Allah ze dawo dede muje naganshi " Aisha tawuce tahaye step sabeer na bayanta har cikin dakin faseelat da fahad ke kwance cikin duvet, Aisha na tsaye sabeer yaje ya zauna kan bedside ya dan yaye duvet zuwa kan fuskar fahad yaganshi duk yayi wani wuriwuri dashi, be wani mamaki ba don yasan yana matukar son faseelat ,sede yaji haushi yadda ita Aisha ke azabtuwa saboda da damuwarshi Fahad ya bude ido ya kalli sabeer, sabeer yace"yanzu fahad dan an dauke faseelat shikenan Kagama rayuwa, kazauna kana wahalar da kanka da matarka, ka ki yin aiki kaki zuwa office kasan asarar da akeyi kuwa kuma kasan kamfani baze dauki asara ba "? Fahad da muryarshi ta Marassa lpy yace "I know and I don't care ,idan har basu barmin faseelat ba mutuwa zanyi she's my life bazan iya dena tunaninta ba kona second " sabeer yadan saci kallon Aisha don shi kanshi yaji haushin maganar yaga tana ta kallon fahad tana hawaye, Yace ma fahad "to cewa sukai bazasu baka itaba kome? " fahad yace "naje 2times wurin mahaifinta he's asking for her divorce later nabashi hakuri amma beyiba " Sabeer yace "Dan Allah friend karika hakuri da yadda rayuwa tazo maka, yanzu kaga Aisha daita dakai bazaa gane marar lpyar ba, ka daure karika shan magani ko kasamu lpy " "yanzu ka kwantar da hankalinka kabani address na gidansu zanje nasamu mahaifinta nakara bashi hakuri zan kuma nemi alfarmar yafadamin asibitin da suka kaita, kaje kadubota koka dawo dede " fahad yafada mishi adress din , sabeer yace "zanje nasameshi insha Allah zanyi bakin kokarina wurin shawo kanshi amma katashi kasha magani" fahad yace "magani baze yimin wani amfani ba faseelat itace maganin rashin lpy ta " Sabeer ya tabe baki yace "Allah yasawwake to, bari natafi gidan nasu "ya mike tsaye, fahad ya meda kanshi cikin duvet, da hannu sabeer yayiwa Aisha dake tsaye tana hadiyar zuciya magana akan ta biyoshi, ta bishi suna fita kofar dakin, sabeer ya juyo yace "kiyi hakuri Aisha da yanayin shi, karki bari suratan shi su dameki naga kamar baya cikin hayyacin shi, kiyi hakuri ki sa masa ido " Aisha tai murmushin da yafi kuka ciwo aranta tace aiba yanxu nafara jin irin wadannan daga bakinshi ba, afili tace "Tom nagode Dan Allah kayi bakin kokarinka wurin samo mishi address na gidan nima zanso yaganta koya dan samu sauki " sabeer ya lumshe ido ya bude yanajin matsanancin tausayinta yace "I will do my best " ya juya yatafi ita kuma takoma dakin ta kwanta gefen fahad don hakanan take kokari amma zuciyarta matsanancin ciwo take, sabeer na cikin mota yana tuki hannunshi daya akan bakinshi yana tunanin maganganun fahad,yace"kammmm amma wlh Aisha na hakuri, wannan irin so haka to ko ya zaman nasu yake? nide insha Allah bazan bari matana sugane wacce nafiso ba," har yaisa unguwarsu faseelat gidannasu a kulle dayake komi acikin natsuwa yafi hankali seya nufi wasu samari dake zaune can gaba da gidan bayan ya musu sallama yatambaye su kosun san inda zesa mu alhaji maaruf,suka fada mishi ai shagon shi nanan kofar keke, ya musu godiya ya kama hanyar kofar keke don ganawa da abba, gaskiya duk group din da baa comments zandena turawa aciki kunsamu awani wuri, yan groups dina kuma zanfara removing marassa magana wasu ma tunda suka shigo basuyi magana ba kar in cire mutum yaji badadi shiyasa nafada kurika comments please, shalele novels group Shalele value group shalele boost group raggon miji fans 123 duk wace batason ganinta awaje tarika comment. ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣5⃣ *page dinkune yan group dina shalele novels group, kai jiya kun matukar burgeni wannan ruwan comments haka, naji dadi sosai Allah yasa ku dore 😍* Ba wuya ya gane shagon shi ya shiga ciki da sallama bakinshi, Shagon ba kowa ciki don safiya ce mutane basu fito ba, abba ya amsa sallamar yana kallon sabeer, Sabeeer yaja bench ya zauna acikin ladabi yace "abba ina kwana ya mejiki? " Se sannan abba ya gane ba siyayya yazo ba yace " lpy lau dasauki " Sabeer ya kara sunkuyar da kai yace "abba ni abokin fahad ne aminina ne sosai, nazo ne nakara baku hakuri akan abinda yayi wlh yayi nadama sosai yana cikin tashin hankali yanzu haka ma baya lafiya, Dan Allah abba amishi hakuri kar a rabasu domin yana sonta sosai kishi ne ya rufe mai ido har ya mata haka " Abba yayi murmushinsu na manya yace "u only know about ur friend, yayanta da kannenta suna nan suma duk basajin dadi atare suke jinyar, kishi ai bahauka bane daze mata irin wannan dukan haka, don kishin ma nada kyau manzon Allah (S. A. W)cewa yayi wanda baya kishin matar sa baze shiga aljanna ba, amma shi nashi yawuce akira shi kishi gaskiya " Sabeer yace "Dan Allah abba kuyi hakuri kudauki wannan abunda yafaru a matsayin kaddara " Abba yace "mun dauki kaddara kam amma seya saketa " Sabeer yace "kuyi hakuri dan Allah wlh duk gidannashi ya birkice rashin faseelat, shiba lpy matarshi ma yarshi ma, Dan Allah kuyi hakuri tunda yagane kuransa nasan nan gaba baze sake ba " Abba yayi shiru sabeer ya cigaba da bada hakuri, Jim kadan abba yace "nifa nadade da yafemasa tunda ya sameni batun saki kuma bani zebawa hakuri ba seyabari idan alhaji yadawo daga Niger yaje yasameshi idan ya yafemishi shikenan danni haifuwar yara na kawai nayi amma alhaji yafini son su yafini kula dasu danhaka nabar masa ragamarsu seyajira shi har yadawo nanda kwana goma " Cikin ran sabeer yace "tirkashi yo shi yana kai kwana goman ma " Afili yace "to nagode sosai abba Dan Allah ina rokon alfarma abani address na asibitin da faseelat take ,wlh yar shi ma kullum kuka takeyi tanason ganin antin ta atemaka Dan Allah "yayi kamar maroki, Abba ya yamutsa fuska yace "nan ne asibitin turai room 9" sabeer yace " nagode sosai abba ina kuma kara baku hakuri akan abinda abokina yayi " abba yace "bakomi " Sabeer ya mishi bankwana ya tafi, direct gidan fahad yawuce, Aisha ta budemai yashiga yana shiga dakin da fahad yake ya zauna gefen shi ya furzar da iska ya dan bugi fahad yace "katashi muyi magana " fahad ya yamutsa fuska jikinshi na fidda wani irin suraci yace "komi zaka fada kafada inajinka kaje baka samesu ba ko? Bashi ne maganar ba " Sabeer yaja tsoki yace "to wlh zanyi tafiya ta in baka tashi ba nasameshi har shagonshi nabishi amma zan tafiya ta " fahad ya tashi yana yamutsa fuska yace "inajin ka " sabeer ya kalleshi duk yadda ya koma yace "look at you hmm, na sameshi nabashi hakuri sosai yace shide ya yafe amma seka saketa da nai ta bashi hakuri yace shi yahakura sede kajira yayanshi da yatafi Niger har yadawo kabashi hakuri in ya hakura shikenan yacemin nanda kwana goma ze dawo " fahad ya tabe baki yace "kafin kwana goman na mutu ai ,wlh ina cikin hali zuciyata ciwo takemin kamar zata buga" sabeer yace "kai kasani ai kana mutuwa ni kuma nasamu mata " fahad ya wurga mai harara sabeer yayi karamin murmushi yace "eh mana ko haramunne?" fahad ya koma ze kwanta sabeer yace "jira mana inada good news bayan bad one's nasamo maka asibitin da take da room number " fahad yafasa kwanciyar yace "wace asibity room nawa? " sabeer yace"turai room 9" fahad naji ya yaye duvet din yatashi tsaye Aisha na gefe na kallon ikon Allah, ba bata lokaci ya bude wardrobe ya dauko jallabiya ya zira ya dauki key din mota yayi hanyar fita , sabeer yace " kai malam bazaka tsaya muida maganar ba? ko godiya aikatsaya kamin " fahad ya juyo yace "thanks ,kuma kafitomin daga dakin mata "ya juya ya bude kofa yafita yana sauri, Sabeer yayi murmushi ya girgiza kai ya tashi tsaye, ya kalli Aisha yace "Allah yabashi lpy ni natafi aita hakuri lokacine " Aisha batace komi ba, ya fita, Koda yafita har fahad yabar gidan ya shiga motarshi ya nufi office, fahad yayi ta sharara gudu cikin mintuna kalilan yaisa turai yana tafiya ahankali jikinshi ba kwari har yaisa kofar dakin, nan kuma gabanshi yarika faduwa yayi knocking so biyu omer da tunda yazo duba faseelat yakasa tafiya saboda yadda ya ganta yana zaune yana bata abinci yace "turo " Jiki mace fahad ya tura kofar dakin yana shiga yaga faseelat jikin omer ,zuciyarshi tayi mummunar bugawa, (ana nanfa me hali.....) dasauri yafara a'uziya yana korar shedan aranshi Faseelat idonta a lumshe suke itakadai tasan yadda takeji abubuwa Sun jagule mata ba ciki ba fahad ga ciwo, kamshin fahad daya kewaye dakin yasa faseelat ta bude ido ta ganshi tsaye kamar bashi ba duk ya rame ya jeme yayi wani iri, tausayin kansu yakamata ta meda ido ta lumshe, kallo daya omer ya mishi ya daure fuska tamau, fahad yasamu yakara dedeta kanshi ya karasa ciki, Ya mikawa omer hannu, omer yabashi sukai musabaha kowa ya zare nashi, Omer ya dauki spoon yakara kaiwa setin bakin faseelat ,ta kauda kai idonta lumshe, Omer ya kwantar da ita ya ajiye cup din yafita don in yatsaya bazaa kwashe lpy ba, Bakowa dakin domin ummi tafita, fahad yakarasa bakin gadon da faseelat take kwance yana kallonta tayi muguwar rama tayi fayau, Faseelat kam taji dama da taganshi amma bataji dadin yadda taganshi duk yafita hayyacin shi ba, Fahad Ya zauna kan bed din yanajin matsanancin tausayin ta ya dora hannu akan cikinta , yace "I'm sorry honey I hurt you, na rabaki da farin cikin ki I'm very sorry kiyafemin " hawaye suka zubomai , faseelat bata bude ido ba tai shiru se takara jin kewar cikinta don tunda yana 3wks yafara mata motsi, Fahad ya riko hannunta ya rungume a kirji ya saki kuka, tabude ido tana kallonshi ba tayi shiru dan tanajin haushin shiba ne tayi shiru ne don kartai magana tayi kuka don inde tabude baki kuka zatai, ganin yana kuka yasa tafara hawaye, irin muryar marassa lpy tana hadiye kukanta tace "hero kadena kuka,bakamin komi ba, nasani acikin tunaninka bazaka yimin haka ba,kayi hakuri kashare hawayenka banajin dadin ganinsu" fahad yanata kallonta da jikakkun eye lashes dinsa tunda tafara magana ,yace "we lose our baby " faseelat ta lumshe ido ta bude tace "Allah ze bamu wani, kadena damuwa " Fahad be dena hawaye ba na tausayi da kaunar faseelat yariga yasan tana sonshi sosai yanzu dabata yi fushi dashi ba sonta yakara ninkuwa a ruhinshi, faseelat tace "stop shedding ur tears pls, har yanzu inasonka mijina nayi kewar ka sosai, kewarka tafi ciwon jikina zafi amma na samu lpya da naganka "tasakar mishi murmushi, Ya share hawayenshi ya duka ya mata kiss a wuya yace "I miss you too kidubeni yadda sonki ya medani ina wahala honey " faseelat tai murmushi tace "I'm very sorry ina Princess?ina anty I hope suna lpy " Yakai hannunta dayake rungume dashi abaki ya mishi kisss yana karajin sonta yace "Aisha tana nan lpy, princess bata lpy, yanzu haka bata gida don tsoro na takeji saboda halin da ta ganki aciki, kiyi hakuri honey wlh bansan nayi ba bansan meke faruwa ba sede naganki cikin jini " faseelat ta lumshe ido tana tunanin yadda yashigo toilet din ya fincikota, tace"i known kadena damuwa na yafe maka since,yakamata ka kawomin amira naganta kona ida warwarewa ina kewarta da surutun ta " Yace "zan kawomiki ita meyasa baki fushi dani ba ?" Tai murmushi tce"yazaai na iya fushi dakai, kaine rayuwata hero ina tsananin sonka bazan iya rayuwa in babu kai ba " Yana tausayin kansu yace "gashi zasu rabamu abba is asking for ur divorce paper ,yan uwanki duk basu son kici gaba da zama dani " faseelat ta dan bata fuska jin abinda ke faruwa tace"bazasu rabamu ba don inasonka sosai ka kwantar da hankalin ka ni takace, taka kai kadai my hero,u r my everything we will be together forever " fahad yayi shiru yana aika mata da wani kallo me kashe jiki, itama ta rika aika masa da nata sihirtaccen kallon da murmushi kan fuskarta dukkansu Sun manta aina suke, ahankali fahad yake kasa da fuskarshi zuwa tata, har fuskokin su suka hade suka rika kissing juna passionately, dukansu sunajin matsanancin dadi, Ummi da taje dubo diyar wata kawarta data haihu ta dawo omer har ya tafiyarshi yabar asibitin gabadaya, batare da tasan abinda ke faruwa ba ta tura kofar dakin tashiga, abinda tagani ne yasa ta fiddo ido waje, faseelat na kwance fahad agefenta azaune ya sunkuya har yadan danne ta sunata kissing bakunan juna a dimauce faseelat hardasa hannu tarike mai kai don duk sunyi kewar juna, ummi batasan lokacin da bakinta yafara hailala ba "Lailaha illal lah Muhammadur rasulillah (S. A. W) tun kan takarasa faseelat ta Saki kan fahad, ya tashi zaune ya sadda kai yana sosa keya, itako faseelat ta rumtse ido, kafin ummi tai magana umma ta turo dakin da faraa da sallama bakinta, Taga fahad zaune gefen faseelat ga ummi tsaye hannunta kan bakinta da alama yanzu tashigo, Umma tabata fuska tace "kai me kakeyi a nan? " fahad ya dago ya kalli umma ya kara sadda kai kasa, tace "tambayarka nake me kk anan da ba kasheta kaso kayi ba " fahad yayi fuskar tausayi yace "umma nazo dubata ne, bawani abu ba " tace "to tashi kafita tunda kagantan" Fahad ya kalli faseelat da har lokacin idonta ke kulle tanajin matsanan ciyar kunya ya tashi ya fita yanajin kamar yayi kuka, faseelat jitayi kamar tajawo shi ya dawo ya zauna dan zamannan nashi setaji har karfin jiki tasamu, yana fita umma taja tsoki, har lokacin ummi na tsaye da hannu abaki, umma ta kalleta tace "se hakuri yaran zamani basu da kunya kokadan"batasan ma abinda sukayiba zaman shin agadon kadai ma taga bedace ba, Aran ummi tace "aini naga dahirrr" umma takarasa ta ajiye kulas dake hannunta da ledoji ta zauna gefen faseelat tana kallon fuskarta, datake kamar meyin bacci, ta juya ta kalli ummi tace "bacci ma take ko? " ummi tace "ihmmm idonta biyu " umma ta riko hannunta tace "daughter yau bakison ganina ne? " Faseelat ta bude ido badan taso ba, bata kalli gun ummi ba tace "sannu da zuwa umma " Umma tace "yawwa ya jikin? " faseelat tace "naji sauki" ummi tace "kwarai kau taji sauki azoma a sallame mu mutafi gida haka ta karasa warwarewa acan" Umma tai dariya tace "zaman asibiti akwai cin rai dama amma tunda ta samu lpy gwara ku koma gidan " ummi tace "ai dole saboda banga amfanin zaman da muke ba " umma tai dariya ta meda hankalinta gun faseelat tace "yau tuwon shinkafa miyar shuwaka na miki danta temaka jinin da yarage ya ida wankowa, inafatan zakiiya ci? " faseelat ta daga kai, umma tafara zuba abincin faseelat ta saci kallon ummi taga har lokacin ita take kallo takara lumshe ido sosai, Umma nagama zubawa ta tadata zaune ta rika bata batajin yunwa bataci sosai ba tace takoshi, Umma na nan zaune zuwa sha biyu da 30 lady da safiyya suka zo sannan suka tafi tare, Suna fita kamar ummi najira tace "kede anyi jarababbar banza daga zuwanshi kin sakar mai jiki yakara dura miki wani cikin yakara zubardashi shasha wadda batasan ciwon kanta ba" maganar ummi tabawa faseelat dariya aiko tadora hannu abaki tafara dariya ummi tace "dariya nabaki ko zata koma maki kuka don alhaji babba yace dole seya sakeki bazaki komaba kuma kinsan shi in abu yabata mai rai yana dadewa be sauko ba " faseelat ta tashi zaune idonta taff da hawaye tace "ummi dan Allah kuyi hakuri kutemaka mana wlh kuskurene kuma bazaya kara faruwa ba " ummi tace "seki bari seyazo seki fadamai nide ba ruwana aciki" faseelat ta koma ta langwabe,ciwo yadawo ummi tace "kima tashi alhaji kawai nake jira yazo a sallame mu nagama wahala dake kuma " Faseelat Tai shiru gabanta nata faduwa, Tunda fahad yafita Aisha take kuka, tayi danasani tayi danasanin sanin faseelat a rayuwarta tanata karajin mugun tsanarta a ranta, fahad ya nemi fever din jikinshi ya rasa yana cikin mota se lasar lips yake yana sakin murmushi shikadai, gsskiya he's missing he's messing soft and sweet hq na faseelat yana zuwa gida ya shiga yasamu Aisha kwance taci kuka tagaji, yaje wurinta ya zauna ya medo kanta jikinshi yace "meke damunki ne Aisha?" Aisha ta kalleshi cikin ranta tace shifa har ya warke, tace "zuciyata ke ciwo sosai" Ya bata fuska yanajin tausayinta yace "sannu heart beat bari nakawo miki abinci da magani dan Allah kikara hakuri dani "ya aje kanta ya nufi kitchen, Aisha tabi bayanshi da kallo tanajin takaici tace "ga heart beat dinka can ni I'm only a sister kuma kasan baka kyautamin kenan har kake bani hakuri" shima yunwa yakeji ya dafa musu indomi da kwai yadauko mata magungunanta itama yunwa takeji ta bude baki tadanci yabata magani sannan yaci nashi yana gamawa ya dauketa yanata mata sannu taita kallonshi kawai, ya sakarmata murmushi yace "I love you heart beat ina tsananin sonki" aisha tai murmushi me ciwo tace "I love you yaya more than everything in this world " Yace "thanks you so much dear ya kaimata kisss a head" Akan bed yaajeta yashiga toilet ya watsa ruwan dumi don yakara jin karfin jikinshi yadawo har lokacin bacci be dauketa ba tana ta kallon shi kamar bashi ne ke kwance dazun ba, yazo ya haye bisa gadon ya matseta yafara aika mata da kisses, Bata hana shi ba don itama tayi kewar dumin jikinshi sambatunshi and his sweet words after sex, bayan komi yagama wakana ya rungumeta yana fada mata sweet words da kullum yake fadin sabbi kuma tanajin dadinsu ,har bacci ya dauketa yana rungume daita ya dade yana kallon fuskarta duk ta rame ya shafi gashinta ya tashi yayo wanka yasaka kaya ya nufi gidan mommy dauko amira yakaita wurin faseelat, koda yaje yasamu amira kwance tana bacci ya Daukota beko gaisa da mommy ba ya nufi asibity, Tun kafin yakai amira tafarka tana ganinshi tafara kuka yace "princess wurin anty zan kaiki kiyi shiru kinji " amira tace "aika kasheta ni kamedani wurin mommy " yanajin zafin maganganunta yace "antinki bata mutu ba kiyi hakuri mutafi wurinta tanason ganinki, kinji?" Tai ta kuka yanata rarrashi har suka isa ya fito ya dauketa suna Zuwa bakin kofar dakin ya tura yace tashiga, amira tashiga dakin wayam bakowa don an sallamesu, yana tsaye bakin kofa tafito tana kuka, ya riketa yace "me akamiki? " tace "u lied to me bata ciki " Ya tashi ya tura kofar wayam ba kowa, ya dafe kai yace "nashiga ukku" amira ta kama hanya zatai tafiyarta yabita ya dauketa tana ta harbe harbe, har suka isa bakin mota ya dorata saman motar ya zaro mata ido rai bace yace "Dan ubanki natsu kimun gumm wlh kona zane ki " amira tai gum tana ta hadiyar kukan, don betaba mata haka ba Idonshi jawur yace "in kara jin kin min kuka sena miki dan banzan duka " ya dauketa yasata motar suka tafi gidansu faseelat gidan kau a bude yake, Ya fito ya dauketa yakaita har bakin kofa yace "she's inside enter " a tsorace ta shiga cikin gidan, ummi nata yan aikace aikace amira ta shigo tana share hawaye Ummi tace "a, a amira kedawa? " amira tace "daddy ne yace anty tananan in shigo " ummi tajawo hannunta tace "antinki nanan kuwa"ta shigar daita dakin faseelat faseelat na kwance bacci ya dauketa, amira ta tafi ta rungumeta tana kuka, faseelat ta bude ido taga amira ta riko fuskarta tace "princess yaakai me kikewa kuka? " amira tace "inata nemanki banganki ba anty karki dawo gidanmu daddy yakara dukanki" ummi tace "kwarai ko fadamata gaskiya tunda ita kwakwalwarta ta toshe"tajuya tafita tana surutai Faseelat ta sa hannu tana sharewa faseelat hawaye tace"bakiso na dawo mu cigaba da cin abinci tare, karatu, wasa, bakiso? " Amira tace "inaso amma daddy na dukanki bana so ya cigaba da dukanki" Faseelat tajawota ta rungumeta tace "baze kara ba it was a mistake kuma it won't happen again kinji? Kidena jin tsoron daddynki he loves you baze miki komai ba" Amira tace"he don't love me anymore, yanzu ma yafadamin ze zane ni" faseelat tace "kidena tsoronshi baze miki komai ba, kinji ko maybe kin bata masa rai kuma I have told you baa batawa iyaye rai " amira ta daga kai, sunanan kwance sunata dan labari amira nabata labarin abinda yafaru bayan batanan, fahad yana cikin mota zaune se tunani yake shifa he want to see her me yasa aka sallamesu acan zesamu damar ganinta anan ko baze samu ba " omer yadawo daga aiki har yazo yashiga gida fahad be lura dashi ba yanata tunani, omer nashiga ummi na tsakar gida yace "lpy ummi naje asibitin naga bakwanan kuma naga har yanzu dasauran jikinta " ummi tace "kai ke ganin haka amma ita ta samu sauki ,ina dawowa dakin nasamu mijinta yazo ya danneta sunata tsotsar juna, shiyasa nace a sallame mu takarasa warware wa anan karma yadura mata wani cikin tun muna asibitin tunda de ita sakarai ce" Omer ranshi ya baci yaja tsoki yace "yanzu ma nabaro shi kofar gida kome yake anan shima yasan baze samu ganin taba " Ummi tace "yarshi yakawo tana ciki wurin ta" omer yaja tsoki ya nufi dakin faseelat suna kwance ya janye amira, yace "kede anyi wawuya wadda batasan ciwon kanta ba, wato wannan karan ma bakiga laifinshi ba ko? To inke bakisan ciwon kanki ba mu munsan ciwon kanmu" Yaja amira suka fita waje har bakin motar fahad da kofar ke bude ya tafi dogon tunani gwam gwam omer ya kwankwasa motar, fahad ya dago yana kallonshi, Omer ya tura amira wurinshi yace "take ur daughter and go karka sake dawowa kofar gidannan, I warned you kar nakara ganin ka anan idan kuma kazo to zaka sha mamaki" Fuuuu yajuya cikin gida, Fahad yayi kasake yana ta kallon bayan shi, ya girmi omer amma gashi yanata datsa mishi magana, amira dake ta kuka tace "daddy ni awurin anty zan zauna" Zuciyarshi na zafi ya dauketa yasata cikin motar suka nufi gida ita tana ta kuka shi kuma yanata tunani tunkafin suyi nisa zazzabin yadawo mishi, Itama faseelat tana can tana kuka. comments, comment's nikuma in rika antayo maku long page ko mungama. ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ BY *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣6⃣ *Dedicated to Aisha fan's Allah yakara maku hakuri😔* Suna isa gida yayi kwance a main palo a saman kujera hannunshi dafe da zuciyarshi dayan kuma dafe da kanshi dake matsanancin ciwo, Amira tawuce sama wurin mamarta tana kuka, Aisha na kwance har yanzu bata tashi ba don tadade batai bacci medadi ba dan kulawar nan data samu shine taji dadin baccin, amira tafada samanta tana ta kuka, Aisha tabude ido tace "amira kedawa? " Amira tace "munje gidansu anty ne se ya omer ya daukoni ya kaini wurin daddy kuma ni acan nakeso na zauna" Aisha ta tabe baki tanajin haushi tace "ina daddyn naki? " Amira tace "yana kasa? " Aisha tace "toki dena kuka zai medaki anjima, yanzu bari natashi nai wanka na dafa maki abinci me kkso kici? " Amira tace "ni abincin anty nakeson ci " Aisha ta harareta tace "sekije kici inda kikaganshi, wlh amira sunan anty yafita daga bakinki, inbahaka ba dukan tsiya zan miki, wawa marar wayo kuma kimin shiru " Amira tai shiru tanata ajiyar heart, Aisha tai ta kallonta tanajin takaici taja dogon tsoki ta janyeta tatashi zata shiga toilet, Har takai kofa amira tace "mommy anty nagaidaki tace tayi missing naki" Aisha takara jan tsoki ta waigo tace "idan naci ubanki zaki dena fadin antinnan" Amira ta turo baki gaba ta tashi ta tafi dakinta, Aisha taja tsoki tashiga wanka bayan tafito tai salla tadanyi makeup tafita main palo, Fahad na kwance ya rasa meke masa dadi, Aisha ta sauko takaraso wurinshi ganinshi haka ta zukunna gaban kujerar tana kallon fuskarshi tace "yaya jikinne? " yayi shiru ya kyaleta murya araunane tace "yaya ka temakamin ka cire damuwar nan kadeji abinda doctor yace jininka yahau banso wani abu yasameka kayi hakuri ni zanje nawa mommy magana zasu dawo maka da faseelat" Fahad ya bude ido ya kalleta ya kamo hanninta ya rike murya can kasa yace "mutuwa zanyi Aisha wlh inde basubarmin faseelat ba zuciya ta bugawa zatayi inasonta sosai bazan juri rashinta ba " zuciyar Aisha na matsanancin ciwo tace "nasani yaya, zasu hakura nide rokona ka rage damuwa " Yayi shiru yanajin kamar yaje ya sato faseelat, Aisha ta zare hanninta ta shafi kanshi tace "kadaure me zakaci yanzu" ya girgizakai yace "I'm not hungry " Tace "plsss mana" yace "leave me alone Aisha I'm not well I don't want anything from you " hawaye suka zubomata ta tashi tsaye tanata kallonshi tace "zanje gidan mommy zanyi iya kokarina wurin ganin farin cikinka ta dawo gunka " ya kalleta yajuya mata baya, bata tsaya dafa abincin ba ta dauki amira suka tafi gidan mommy, Faseelat nata kuka omer yashigo dakin yayi tsaye ya harde hanniwa yana kallonta, faseelat na kuka tace "yaya Dan Allah karka zama katanga tsakani na da hero, wlh baa sanin shi yayi min haka ba shine rayuwa ta bazan juri ganinshi cikin damuwa ba " omer yaja dogonn tsoki yanajin kamar ya rufeta da bugu yace "kitashi kibishi tunda shine rayuwarki "yajuya yabar mata dakin, ya shiga dakinshi ummi tabishi yana kwance ya dora hannu saman kai yanata tunani ummi tace "omer dan Allah karabu da harkar su faseelat karka wani damu kanka tunda taji tagani kuma tanaso ahaka, kuma karka yarda wata sainsa tashiga tsakaninka da mijinta don faseelat de komawa zatai kaga se kudena ganin mutuncin juna kafita harkarshi ko yazo ai baze shigo gidannan gagaf ba seya nemi izini inbaa bashi ba dole ya hakura ya tafi, kasawa kanka hakuri ni kaganni nacirewa kaina damuwar ta, yau da ido na yaganemin yasa nakara sanin faseelat bakaramin so takewa mijinta ba ,kayi hakuri ka rabudaita" tundazu yanata kallon ummi yace "shikenan ummi ya daketa yaci bulus? " ummi tace "aa beci bulus ba shima yana wahala kam daganinshi kuma bayau ba gobe zata koma ba seyakara gane muhimmacinta " omer yace "hmmmmm"don shifa ya saketa kawai yakeso, ummi tace "kadejin abinda nafada kar ka kara koyi mashi maganar faseelat " ta juya tafita, ran omer bace shifa yaso koda marin da yawa faseelat ne yarama mata amma ummi tazo tahana koyi mishi magana, da marece sabeer ya dauki matarshi radiya sukaje ganin faseelat suka tarar har an sallamesu,se suka nufi gidan fahad, akan hanya fatouma takira wayarshi, yanagani yaki dauka dukda de yanason daukar, Shikam yayi dubara tun kafin soyayyar shi da fatouma tayi nisa yafadawa radiya yana neman ta, abun yabashi mamaki don yayi tunanin zata rude amma cewa tai "Allah yasa alheri yabamu zaman lpy, dear ni bantaba sawa araina dani kadai zaka zauna ba kai mijin mata hudu ne sede dan Allah ka kamanta adalci tsakanin mu, karka fifita wata akan wata Allah yakara maka budi na alheri yabaka ikon rikemu"har yanzu bedena mamaki ba, kuma sonta yakara ninkuwa akan nada don yayi tunanin zata rikitashi wani girmanta yake gani, itada kanta ta amshi no din fatouma tana kiranta da yake fatoumar itama wayayyace ko radiyar bata kira ba ita seta kira don aganinta inde radiya batai kishi ba itada take gidanshi don me ita zatayi, wani lokaci idan suka samu matsala da fatoumar itake shiga ciki don fatoumar tacika jan aji da yawa da zuciya ko lokacin kiranta yayi be kira ba setai zuciya . Wayar nata ringing radiya ta dauka tace "amarsu ko kinwa angon laifine? " Fatouma tai dariya tace"bawani laifi anty nasan dan kina kusa shiyasa be dauka ba" radiya tace "kode kode? " fatouma tace "ihmmm bakomi anty ki gaishe shi" Takashe wayar radiya ta kalleshi tace "donme bazaka dauki wayar ka ba don inanan watarana fa Agabana zaka shiga wajenta " yayi murmushi yana shan round yace "baagabanki ba dear don baa gida daya zaku zauna ba, idan kuna nesa da juna zakufi zaman lpy amma in kuna tare zaai ta samun matsala," radiya tace "bawata matsala kaide tsarinka ne haka " yayi murmushi yace "kwanciyar hankali nake neman mana" Suna isa gidan basu samu Aisha ba se fahad dake kwance har lokacin, sabeer yace "friend yakamata ka kokarta karika yin aikinka tunda bawani keyi ba asara kake ja wa kanka don sisi kamfani bazasu dauki asararta ba " fahad beko kalleshi ba yagama surutanshi radiya nata kallonsu suka tafi, Aisha ko tunda taje gidan mommy take kuka tana rokon mommy akan taje wurin alhaji rabiu su dawo da faseelat, mommy tace ba inda zata, tanata jin haushin aishar donme bazata barshi ya mutunba. bayan 4days tundaga ranar fahad bekara zuwa gidan mommy ko umma ba don beda lpy sosai har drip biyu ya sha, bacin alllurai iri iri, dukda ciwon yakanje gidan su faseelat amma besamun ganinta duk yabi ya rikice, Faseelat ma bata barcin kirki da tunanin mijinta take kwana, Aisha ko tanata kunsar bakin ciki, Yau akayi sunan jamila ansaka wa jariri sunan khalil hjy dakanta ta sa aka kawomata sa da raguna biyu daga cikinnata aka yanka rago daya na dangin jamila daya nasu sa na mejego, bawani taron suna akeba don ranar ne sadakar bakwai na khalil duk kayanshi da sauran tarkace an rabar, nanda kwana ukku zaa raba gadonshi, jamila nanan tana cigaba da kukan rashin mijinta hjy kuma ta dangana se rarrashin jamila take, da daddare bayan musa yazo khalil yafadamishi gobe zekoma gida, don inde bakunta ce kar tafi sati daya, musa yace "malan khalil naji dadin zama da kai nakaru sosai danhaka nakeson mukulla zumunci muhada matanmu suma surika kawance " khalil yace "nikaina naji dadin zama dakai kuma nakaru sosai, nagode da irin karramani da dawainiya dani da kukayi" musa yace" goben da karfe nawa zakatafi? " khalil yace "8:am" musa yace "inba damuwa kabari har zuwa 10am sena kaika da kaina " khalil yace badamuwa yayi godiya, khalil ya amshi number musa akan idan yayi waya zasu rika communicating don wayarshi bata hannunshi besani ba kota kone ko wani yasamu oho, ranar Sun kai dare suna fira sannan musa yatafi, da safe khalil ya shirya karfe 10am suka kama hanyar shiga cikin gari, agidan hjya kuwa su siyama da wasu dangin jamila sunata soye itako jamila tafito tai zaune cikin rana da zumbuleliyar hijabinta dan dukda ba takaba take ba amma kullum da hijab jikinta, tai zaune tanata tunani matan da kenan sunyi sunyi daita takoma daki ta musu shiru, siyama ta shiga daki hjy nata rirrigar lil khalil daketa tsala kuka tafadamata hjy taba siyama shi tafita wurin jamila, taje tasameta tace "haba jamila so kike ciwo yakamaki kinzo kinyi zaune acikin rana, se yaushe zaki hakuri ki sawa kanki dangana khalil de yatafi baze dawo ba" Jamila na kuka tace "hjy be mutu ba khalil baze mutu yanzu ba kullum ina mafarkinshi ze dawo" Hjy tajawota jikinta jamila ta kwantar da kanta akan kafadar hjy tana cigaba da kuka hjy tace "kiyi hakuri jamila ki daure ,ko tausayin danki bakiji bakicin abincin kirki yaki samun ruwan nono kiyi hakuri ki daure" suna haka motar musa tafaka kofar gidan, khalil ya kalleshi yace "nagode sosai Allah yabiya " musa yace "yiwa kaine Semun sake haduwa " khalil yabude motar yafita, yanufi cikin gidansu, kamshin nama ya kewaye gidan tun bakin kofa yanashiga ya hangi hjy rungume da wata me hijab beyi tunanin jamila bace sede yaga sunyi kama da jamilarshi har abayar,hjy bataganshi ba siyama ce ta lura dashi, jikinta na rawa tace "yaya khalil !!!" yana tsaye hjy tadaga ido taga khalil tsaye, zuciyarta na harbawa tace "khalil kaine?dama baka mutu ba " Jamila ta dago daga jikin hjy ta kalli gun taga khalil tsaye yana hawaye tanajin matsanancin farin ciki da gudu taje ta rungumeshi tasaki kuka, khalil ya rungumeta yafara kuka shima wanda kukan nashi na farin ciki ne naganinta da hjy da kuma tausayinsu, yan soye duk suka fito suna murna hjy tai tsaye farin ciki be bari ta motsa ba, Jamila ta dago daga jikinshi tana murmushi tana hawaye tace "nasani baka mutu ba inata fadamusu sunki yarda " ta juya tace "hjy nafadamiki yaya ze dawo" Hjy ta daga kai, jamila ta koma jikin shi ya janye ta ya nufi wurin hjy ya rungumeta yasaki kuka, hjy na kuka tace "kayafemin khalil nasan ban kyauta maka ba kayi hakuri " siyama de se hawayen farin ciki take , seda suka lafa, sannan khalil ya kalli siyama dake rike da jariri shide yasan batada ciki ya juya ya kalli jamila yaga wayam duk katon cikinnan babu, farin ciki ya lullubeshi ya saki hjy yaje ya amshi khalil ya rungumeshi yana hawaye, Ya dago ya kalli hjy yace "hjy dana ne wannan? " ta daga mai kai ya kalli jamila ya sakar mata murmushi yace "thank you nagode miki da kika haifarmin aboki " Dukansu sunata farin ciki suka dunguma daki jamila taje tai zaune kujera daya da khalil ta dora kanta akan kafadarshi, shi kuma yana rungume da lil khalil, hjy ta share hawaye tace "khalil baka cikin motar ne? Ance dasunanka acikin list na fasinja wayoyin duk akashe munyi tunanin ka kone" khalil yakara rungume danshi yace "ina ciki hjy, muna cikin motor wata mota tazo ta banki tamu nide nasan lokacin da muketa salati tundaga nan ban kara sanin inda kaina yake ba se jiya, mutumen da ya tsince ni yace a daji ya sameni kwance shine yake fadamin kowa ya kone seni kadai natsira" hjy tace "alhamdulillah nagode ma Allah daya barminkai araye, Allah yaraya minkai dana,zanso naga mutumen da yayi jinyarka nai masa godiya" khalil yace "shine yakawoni anan amma ya tafi, duk lokacin da kk shirya zan kaiki gidanshi" ya kalli siyama ya sakarmata murmushi tana murmushi tace "yaya munyi kewarka sosai Allah yakiyaye gaba " yace "amin " Yasa hannu yakara matse jamila jikinshi, ta dago ta kalleshi ya sakarmata murmushi yace "ke baki missing dina ba? " jamila tai murmushi siyama tace "itako tai missing naka kaganta nan kullum kuka baci basha tanata bawa lil khalil wahala, hjy itace kebata abinci abaki kuma bata wani cin me kirki " Khalil ya kalli hjya yayi murmushi, sannan ya meda hankalinshi wurin jamila, su hjy suka tashi suka basu wuri, Khalil ya aje lil khalil a different kujera ya meda jamila kan cinyarshi yanata kallonta yace "yaakai haka dasaura time fa " Jamila tai karamar dariya tace "I don't know inajin ance kayi accident sede naganni a labour room" yayi dariya yace "shine kika fiddoshi yanzu, meyasa bakyacin abinci? Kobakisan awurinki zesamu nashiba ?" tabata fuska tace " nasani bazan iya ci bane yaya, inasonka sosai bazan iya jure rashinka ba " Yace "don't cry my beautiful wife,yanzu gani nadawo seki dawo cin abincinki kinji? " ta daga kai ya saukar daita ya dora lil khalil kan cinyarta yace"kibashi yasha daganinshi baya koshi "yasa hannu ya zare mata hijab, jamila tai dariya ta rufe fuska yace "kunyata kikeji ninefa wanda kikeyin tumbur gabanshi kina kukan dadi" jamila ta harareshi tace "kai yaya nidin ce ke kukan dadi? " Yace "kona tuna miki? " tai dariya tace "inafatan baka manta naka kukan ba? " Khalil yayi dariya yasa hannu cikin rigarta yace "ina zan mance bari na fiddo mishi da kaina in tayashi sha don nima nayi missing " Jamila ta janye mai hannu ta fiddo nono ta dorawa lil khalil abaki, yakama yayita tsotsa, khalil yayi ta kallonsu yana murmushi yana godema Allah daya bashi lil khalil,kan jamila Duke tadago ta kalleshi taga yakuramusu ido ta meda kanta kasa, baai minty 30 ba sega hjy tashigo da kula tazo taajiye gabansu tace "khalil ka sauko kaci abinci, daganan kabawa diyata taci nasan tafi jindadin abincin " Yayi dariya ya kalleta seyaga kamar ba hjyarshi ba yanayin maganarta, hjy tafita tadawo da bowl shake da nama tace "khalil wannan fa ba naka bane na mejego ne itakadai aikin ka kabata kawai" khalil yana murmushi yace "to hjy " hjy tafita tabar dakin, khalil ya kalli jamila yace "kinzama yargatan hjy harkin amshemin fada" jamila tai dariya tace "toyasan ranka nide kabani abincin yunwa nakeji " Yace "angama gimbiya"ta aje lil khalil ta sauko suka rika feeding juna, nanfa labari yabazu khalil ya dawo ba jimawa gidan hjy ya cika anata mata barka da arziki,shima khalil anata zo mishi jaje da murna, Da daddare da khalil da hjya kadai suna zaune sunata labari gwanin shaawa har lokacin bacci yayi, hjya tace "to khalil katafi dakinka ka kwanta sekuma in Allah yakaimu" khalil ya sosa keya yace "hjy Dan Allah kibani aron diyarki ta tayani kwana " Jamila ta fiddomai ido ta girgiza kai, Hjya tace "khalil biki fa take kadeyi hakuri kaje ka kwanta " yace "nasani hjy, Dan Allah kibari mukwana acan " Hjya tace "tonaji zata tayaka kwana nayau kurum amma tunda matsa mata zakai gobe zan medata gida wanka " ya zaro ido yace "hjy wlh ba abinda kike tunani bane amma na hakura natafi in kwanta basekin medata ba " yatashi yafita, hjya tace" wa jamila kikara ba khalil yasha kikawo shi in goyashi se zuwa anjima na kwantar dashi karyagaji da kwanciyar yahanaki bacci " jamila ta amsheshi takara bashi yasha tashige kurya tayi kwanciyarta, Hjya ta dade goye da lil khalil wanda basu sauya ma suna ba tana ta tunanin rayuwa, sannan taje ta kwantar dashi gefen mamanshi tatafi ta kwanta, Wanshekare khalil yashiga central ya samo yadiddika masu kyau ya kaiwa tailor dinshi yakuma jaddada masa kar ya masa tazarce dinki mekyau yakeso sede beson shape din yayi yawa, Jin khalil yadawo mamansu jamila sukazo murna daganan kuma mamar ta taroki hjy tabata jamila tatafi daita badon komi ba donta gyara ta, ta haihu yakamata tasamu gyara na mussmamman kafin arbain, Badon hjy taso ba ta amince da marece suka tafi jamilar nata kuka batasan tafiyar, 2days kadai ya rage baba babba yadawo amma fahad ganin 2days din yake kamar shekara, Aisha de tazama yar kallo iyakarta jinya yayi ta sambatunshi yagama tanata hakuri, Faseelat jini ya dauke har amfara salla kuma jiki ya warware sede idawa Wanda nasan dataga habibinta zata wartsake,takan dan fita ta taya ummi aiki, umma sunanan sunata zarya so daya taje taga fahad daganan bata sake komawa ba don yamatukar bata tausayi, faseelat na zaune dubara tafadomata tai sauri ta dauko wayar ummi takira fahad sede duk layukanshi kashe tameda ma ummi wayarta rai bace, Mommy tagaji daganin Aisha na wahaluwa taje tasamu alhaji rabiu sukai magana da baba babba yadawo zasuje bada hakuri, fahad ne kofar gidansu faseelat da wasikarshi a hannu da wata leda cikinta da waya aciki, yazo yadade kofar gidan tsaye besan yaya zeyi sakonshi yaisa wurinta ba, Yananan Mubarak yafito fahad ya mika mai hannu Mubarak ya mikamai nashi suka gaisa, sannan fahad yace "friend ka temaka ka kaiwa antinka wannan wasikar da wannan ledar batare da ansan ni nabada ba plsss " Mubarak da tausayi ya mishi yawa yanaganin yadda faseelat ke wahala da yadda fahad keta zarya seya amsa, Fahad yace "thank you"ya fiddo 5k yamika mishi, Mubarak yace "kabarsu banada bukatarsu" yajuya yatafi, fahad ya tabe baki shide sakon yaisa, Bakowa tsakar gidan ya shiga dakin faseelat ya kaimata yace inji fahad da kwance take ta tashi zaune tana farinciki tace "nagode dan auta inasonka sosai " Mubarak ya kalleta yajuya, ta bude wasikar dake dauke da good hand writing na fahad tafara karantawa "honey ya jikinki?inafatan kin samu lpy ,honey I'm missing you nayi zarya amma bansamu ganinki ba, I'm not well bana barci banajin dadin rayuwata please kiyi bakin kokarinki harsu abba su hakura ki dawo mucigaba da soyayyarmu, nayi kewar komai naki inacikin wahala duk donke, inafatan kina kulamin da kanki ga waya nan kiboye zan rinka kiranki inajin koda muryarki ne don na dan samu sauki, ina kara baki hakuri akan kuskurena, I love you the love that words can't describe it miss you " faseelat ta rungume takardar tana jin farinciki ta bude ledar ta zaro wayar tana cikin danna no dinshi zata kirashi, kiranshi yashigo waar da yayi mata setting a ringingtone tafi daukar hankalinta wakar umar m shareef *bazan iya rabo dake ba* tai shiru tana sauraren wakar tanajin kamar fahad ne keyi seda kiran yakusa tsinkewa ta dauka tai shiru , fahad beko bar kofar gidanba yace"i miss you honey I gone mad and crazy nagaji" Ta kalleshi duk ya sauya hawaye suka cikamata ido tace "hero so kake kamutu katafi kabarmu why bazaka kwantar da hankalinka ba,dubi duk yadda ka koma dan Allah ka kwantar da hankalinka very soon zasu medoni kaji? " Yace "honey bazan iyaba kidawo kawai I want you, dakin dawo gareni zan warke zan dawo dede just come back to me " tace "I promise you zan dawo gareka karage punishing kanka for me please" ya lumshe ido yace "I will try "se sannan yatsaya karemata kallo tana sanye da white shirt transparent ta matukar yi mata kyau yanajin kamar yakai hannu ya taba yace "I will go home kiboye wayar nan sena kiraki da anjima before nan kimin good bye kisss " Faseelat tai murmushi tana jefa mai wani kallo taiwa hannunta kiss ta jefa mai, yayi dariya yace "thanks se nakira" yakashe wayar faseelat tai murmushi ta bi list na music ta kunno wakar tana saurare hardasu hawaye setaji kamar itada fahad ne, Sunata wayarsu bawanda yasani for 2days wadda bata ragemusu kewa ba sekarawa don duk ji sukeyi kamar suyi kurciya su samu juna, baba babba karfe hudu yashigo katsina direct gidansu faseelat yawuce, yana zuwa yashiga da sallama, ummi ta amsa tana mai sannu dazuwa ya amsa yace "ina diyata ya jikinta? " ummi tace "tawarware ai"ta kwalawa faseelat kira, faseelat tafito dasauri tana ganin baba babba ta duka kasa tana gaidashi , Baba babba ya amsa ya mata ya jiki tatashi takoma daki, Baba babba yace "munyi magana da alhaji yace har yanzu be bata takardarta ba wai sunata rokon alfarma " Ummi tace "aikuwa " baba babba yace "seya saketa tunda beda mutunci, bawani hakuri da zebada miji meduka aiba miji bane faseelat batai saar miji ba gaskiya" ummi tai shiru ,kamin ta rufe ido tabude sede taga faseelat tsugunne gaban baba babba tana hawaye tace "baba Dan Allah kuyi hakuri wlh kuskurene ba acikin hayyacin shi yayi ba dan Allah kumishi hakuri tunda yagane laifinsa" ummi tanata fidda ido dan faseelat tai shiru amma ita batasan ma tanayi ba seda takai aya, baba babba yasha mamaki ranshi ya baci sosai yace "ko kinki ko kinso se yabada takardarki marar kunya fitsararra,tashi kiban wuri kona mangareki wurinnan" Faseelat tatashi tashiga daki tana kuka ummi tai shiru tanajin kunya, baba babba yace "ai gwara ya saketan wannan Allah kadai yasan azabar data kesha wurinshi tai shiru bari naje nasamu alhajin shigowata kenan nashigo ganinta " ummi tace "Tom angode kwarai "yafita ummi bata shiga dakin faseelat ba tawuce dakinta, ranta ya baci takuma kara jinjina rashin kunyar faseelat, Baba babba shagon abba yawuce suka kara tattaunawa akan maganar dawasu abunda ya shafesu sannan ya tafi gida, Faseelat na kuka takira fahad yana dauka tace "hero baba babba yadawo, yace dole seka sakeni Dan Allah komai zasuyi karka sakeni wlh inasonka inasonka sosai" fahad dake kwance muryarshi very low yace "kiyi hakuri kinji yanzu zanje nasamu daddy zezo yasameshi ki kwantar da hankalinki bazan iya musu abinda suke so ba" Yadan rarrasheta yakashe wayar, yatashi ya nufi gidan umma yasamu daddy da maganar daddy ya amshi address na gidan fahad bebar gidanba seda yaga baba babba yatafi can, sannan ya koma gida, koda daddy yaje baba babba yana cin abinci seda akadau lokaci yana jira sannan baba babba yafito ya kalleshi don betaba ganinshi ba yabashi hannu suka gaisa, daddy yakara gyara tsayuwa yace "nasan baka gane niba, ni kamar ubane awurin fahad don nike auren mamanshi," baba babba yayi shiru yana saurarenshi yanajiran yakai aya, daddy yace "nazo bada hakuri ne akan laifin da fahad yayi da kuma rokon alfarmarku da kuyi hakuri kubari takoma dakinta a janye maganar sakinnan tunda yayi nadama kuma suna matukar son junansu" baba babba yace "alhaji nasan de bazaka iya aurawa yarka mebugun mata ba, to nima hakane aguna bamusan halinshi ba mukabashi ita yanzu kuma da mukasan halinshi rabasu shine dede don watarana in abun yazo da karshen kwana seya kasheta, Dan Allah kayi hakuri kabar maganar komawarta wurinshi Allah yahada kowa da rabonshi" daddy yace "ayi hakuri alhaji atemaka wlh yaron rayuwarshi ta tsaya cakkk yana bukatar temako aduba " baba babba yace "da akwai yiwuwar yin hakurin da anyi since to bacin maganar duka ma yanada wasu problem din don bayason zumunci, yahana yanuwanta zuwa wurinta" daddy ya fiddo ido jin wata sabuwa yace ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣7⃣ *page dinnakine soupnass ke kadai wlh don jindadinki nayi shi, nagode da kaunar da kikewa buk dina da dogon sharhi da kike me zafi nagode kwarai inayinki to the core*🥰 *Manzon Allah(SAW)yacewa sahabbai shin bana baku labarin abunda yafi salla da azumi da sadaka lada ba,se sahabbai sukace wane abune wannan ya maaikin Allah seyace sulhunta tsakanin mutane yafi salla da azumi da sadaka lada* Sulhunta tsakanin friends, couple,yanuwa and others *MANZON TSIRA (S. A. W) ME GASKIYA ABUN GASKATAWA yace zumunci yana sargafe ne asaman Al'arshi yana cewa ya Allah duk wanda ya sadani kasadashi duk wanda ya yanke ni ka yanke mishi* Imam bukhari Yace "gaskiya be kyauta ba kuma mu bamusan haka na faruwa ba amma zai gyara da yardar Allah adeyi hakuri" Baba babba yace"ina kara baka hakuri don gaskiya bazata koma ba duk namijin da beson zumunci ai ba miji bane" Ba yadda daddy beba amma baba babba be hakura ba hakanan yajuya yatafi, fahad yakoma jin good news daddy ya rufeshi da fada, Fahad yayi shiru har daddy yagama sannan ya tashi yafita yana shiga mota ya dukar da kai jikin sitiyarin motar yafasa kuka, Umma de tagaji da ganinshi cikin hali ganin yadda yafita ta biyoshi waje tasamu yanata kuka, ta bude motar tashiga, Fahad yanata kuka tace "kayi shiru son, nagaji daga ninka cikin kunci ka kwantar da hankalinka namaka alkawari kwanan nan faseelat zata dawo gidanka" Ya dago fuska face face da hawaye yace "when and how? Kinaji fa abunda daddy yafada wlh umma sora kiris na mutu " Umma tace "kabar cewa hakanan ni namaka alkawari zata dawo very soon ka dena kuka" Yadan rage kukan yace "kin cefa alkawari? " Tace "eh alkawari ne kuma soon zata dawo kaide kayi hakuri kadena damuwa kuma sabeer yace baka Aiki kuma baka zuwa ,yau dinnan kakoma aikinka inhar kanason nacika ma alkawarin ka " Fahad ya daga kai yanajin dan sauki kadan, Tace "gobe naga canji in kuma haka kakeso heart beat din taka tazo ta sameka a kanjame to,duk kabi kasusuce kai son anya ko mutuwa nai zaka shiga irin wannan damuwar? " Fahad yayi murmushi ya duke, tace "ko kaifa kayi hakuri nadan lokaci kawai " Ya jinjina kai sannan tafita, ya koma gida yabude system dinshi yadanfara aiki sama sama, Da daddare daddy yakai umma gidansu faseelat bayan gaisuwa umma tace "nazone akan maganar fahad Dan Allah kuyi hakuri dan daddinshi yace yasamu alhajin kuma basu dedeta ba" Ummi tace "zaya hakura kude cigaba da zuwa gunshin " Umma tace "to nagode kwarai ina faseelat? " ummi tace "tana cikin dakinta" umma tace "bari naje naganta se nawuce"tafita ta shiga dakin faseelat , Faseelat na kwance tunda sukagama waya da fahad take kwance, umma tai sallama faseelat ta tashi zaune ta amsa, umma taje ta zauna kan gadonta ta dafata tace "daughter kikara hakuri kinji very soon zaki koma dakinki " faseelat tadaga mata kai tayi shiru, umma taimata bankwana tafita, awaje daddy Sun tattauna da abba shima de cemishi yayi suyita zuwa suna bashi hakuri, Dasafe fahad yafita office, yana zuwa ko zaunawa beyi ba manager yakirashi ya fita yaje office dinsa ya zauna, Manager yakureshi da ido sannan yace "meye dalilinka nakin yiwa company aiki munyi loosing contract da dama kasan konawa kasa company yayi asara? " Fahad da yake har yanzu sama sama yace "I don't know, and don't care I will repay nasan da rules na company " manager yace "u r not serious nawa gareka da kake ganin biyan kudin is not a problem, kudin sunkai 50 millions dollars " fahad surutun manager yafara isarshi yace "I will repay all ur money back" ya tashi yafita, manager yabi kofar da kallo yana jin matsanancin bacin rai, fahad ya rubuta musu check ya basu yafita abinshi, bawai kudin is not much ba, sunada yawa to bayadda yaiya dole yabiya , tunda dugu dugu daddy yakoma gidan baba babba, yakara bashi hakuri amma bejiba sema rokonshi da yayi karya sake dawowa, da marece alhaji rabiu yaje wurin baba babba shima yarokeshi baba babba yabashi hakuri ya tafi, dukda alhaji yaroki daddy amma wanshekare seda yakoma, baba babba seyaji nauyinshi tunda zuwanshi na ukku kenan, baba babba ya kalli daddy yace "ko a lahira wani nacin darajar wani, domin Allah yakan kankare zunuban bawa in yaranshi namashi addua yakara masa matsayi a aljanna, ana sanya iyaye wadanda suka haifi mahaddatan alkurani a inuwa albarkacin yaransu, wasu daga cikin yara kananu zasu ceci iyayensu a ranar kiyama,fahad yaci albarkacinku na hakura zata koma amma da sharadi se yazonan tareda waliyanshi da suka nema mishi aure agabansu yayi alkawarin baze kara dukanta ba kuma baze hanata zumunci ba in kuma yayi daya dagaciki to zamu kaishi kotu yabata sakinta " daddy yace "insha Allah ze kiyaye kuma zamuzo din nagode da kamin alfarma " baba babba yace "sekunzo "yajuya yashiga gida, tun kan hanya ya kira fahad yace yasameshi gida, ba bata lokaci yatafi acan daddy yasameshi, daddy yafadawa fahad yadda sukayi, zufa taita karyomishi don besan komi zefaru nan gaba ba yanata de rokon Allah yarage mishi kishin amma dasaura, Ba yadda yaiya yace "ya amince da hakan " daddy yace "to inma kakara de ni baruwana ciki katashi katafi se zuwa gobe dasafe se kasame mu acan da karfe 9am" Fahad yayi godiya yatashi yafita, wanshekare da daddy da alhaji rabiu da kaninshi da fahad a sitting room na baba babba, sukadanyi gaishe gaishe da jajen abinda yafaru sannan baba babba yafadawa fahad sharadinsu, fahad yace ya amince agaban su, baba babba yace "ga waliyanka nan duk sunji yadda mukayi idan har hakan tafaru karkai tunanin zata dawo gareka, yanzu zanyi magana da alhaji sekaje kadauki matarka ku koma gida " fahad yace "nagode zan kiyaye" suka rufe taro da addua suka tashi, Yana shiga mota yakira faseelat yabata good new's taita murna tana tsalle shikam se aikin murmushi yake kamar yana ganinta, ta waya baba babba yakira abba yafadamishi yadda sukayi abba yayi godiya sosai yace zasuyi magana da ummi sufidda ranar komawarta baba babba yace "eh amma karya wuce kwana biyu don na tausaya halinda naganshi kuma da alamu ya saduda " abba yace to yakashe kiran ya nufi gida yanazuwa yafadawa ummi yadda akai ummi tace "nanda kwana biyu kuma, ade bari takara ko kwana goma ne in shiryata karta koma hakanan lami " Abba yayi dariya yace "kudeyi shirinku cikin sati daya don kwana goma sunyi yawa " ummi tace "to Allah yabamu iko " fahad nakomawa gida Aisha tabude mai gida ya dauketa ya rungume yana juyata, Aisha setaji abun ban barakwai yaushe rabo, ya shiga daita yaajeta kan kushin yadauki amira itama ya jujjuyata yace "my daughter guess what? " Ta girgiza kai tanata fidda ido dan yakwana biyu bemata wasa ba, Yanata murna yace "ur anty will soon come back to us" amira ta washe baki tace "really? " yace "yeah " Tana murmushi ta jujjuya ido tace "I can't wait to see the day I'm very very happy daddy thanks you for bringing her back " Aisha na tsaye ranta cunkushe waifa kishiyarta ce zata dawo mijinta da diyarta keta murna haka hawaye suka cika mata ido tasamu tashanye su batare da sunfito ba, Fahad yaja kuncin amira yaajeta yace "kije daki kiyi wasa " taruga da gudu tadaga hannu tana "yeeeeeeeeeeeeh!!! " fahad yayi dariya ya koma wurin Aisha yamatsa gaf daita yariko hannuwanta taki ta kalleshi yana kallon fuskarta yace "ur worried come to the end heart beat kingama damuwa daga yanzu ,I'm sorry about the past and thanks for your gooddeed ,care and love I love you so badly " Aisha sam kalamanshi basuyi mata dadi ba, yajawota ya rungume for minutes sannan yaja ta toilet suna wanka har wasanni yajata wanda batasan lokacin da tabiyemishi ba sukaita wasa cikin ruwa sunata dariya daganan wasan yasauya suka dawo bedroom sukafara tsotsar juna, Abba yakira baba babba yafadamishi yadda sukai da ummi yace hakanma nada kyau a kimtsata sosai sanann 🤣 sam omer beji dadin abunba amma yaya zaiyi, faseelat nata murna ummi tashigo wurinta faseelat ta rage faraar fuskarta ta dukar dakai ummi ta harareta tace "marar kunya dadi yakashe ki zaki koma wurin miji, hmmm tunda yanzu andedeta akwai wasu kaya danasiyo miki daga saudiya (kunsan saudiya suma suna baje kolin kayan mata iri iri se wanda yagani) zanbaki su kirika amfani dasu se sunkare za fa ki koma " Faseelat tace "too" tanajin ba dadi cikin ranta tace "banbamarsu zantayi insamu sukare" Ummi tace "kitaso muje ki amsa yar tsarabar da nai miki ma baki samu kinganiba saboda kinata hauka" Suka fita tare ummi ta fiddo kayan cikeda wata karamar jikka wasu da yanda ake amfani dasu ajiki wasu ko ummi ce tai mata bayaninsu gasunan birjik nasha na matsi na tsugunni na niima da kara dandano birjik harda wasu mayun turare wadanda dole se zaa shiga turakar maigida ake shafasu, bangare guda kayan bacci ne kala biyar in different colors masu shegen kyau, se Arabian gownt biyu se yan kunne, Dadi yakashe faseelat ta rungume ummi tana godiya, ummi kam tarasa godiyar tame ce tai ta dariya kawai, tun anan faselat tafara durkar wasu wanda they're ready to use, Bayan fahad sungama hutawa yadan yi aiki a system ya fita yaje gidan mommy dan tunda yadauko amira bekoma ba, mommy tace "ainazata kaida nan kuma harabada, dan matarka bata gida shikenan sekadena rayuwa kabi kahana kanka sakat kahana family dinka, to wlh fahad kaji tsoron Allah kadedeta son matanka inkana so katsira ran kiyama " fahad kanshi kasa yace "ayi hakuri mommy kuskurene " tace "matsalarka " Tatashi takoma warta sama, Shima yatashi yatafi gidan umma, Umma naganinshi taga da sauki sosai tunda har yana murmushi cikin zolaya tace "angon faseelat yaude har murmushi ake "Su safiyya suka fara dariya ya wurwurga musu harara suka tashi suka nufi sama, suna tafiya ne lady tace "aifa yanzu kuma andawo duty tunda hankali yadawo"safiyya dake dariya tace "kije kifadamai mana " Daganan yawuce gidansu faseelat, yayi parking yafita yana tsaye yakira wayarta tanata ringing har ummi taji tace "uhmm ashe har waya ya aikomata jin ringing din tace faseelat taku soyayyr daban ce " faseelat na wanka seda tafito ta dauka yace mata yana kofar gida, tana murna shaf shaf tashafa turare tasaka daya daga cikin rigunan da ummi ta siyomata black color tasha adon golden stones ta fara shafa powder, fahad na tsaye omer yazo ze shiga gida, fahad ya mika mai hannu suka gaisa fuskar omer kumbure ze wuce cikin gida fahad yace "friend I'm sorry about all that happened karka rikeni aranka, kasani mutum baya wuce kaddararshi ,kadaukeshi amatsayin kaddara kar wannan yazama wani abu atsakaninmu " omer ya dago fuska ya kalleshi yace "yawuce yazama past sede atari gaba " fahad yace "thanks " Omer yajuya yashiga gida, omer nashiga faseelat na niyyar fitowa ya mata kallon up and down yashiga ciki, faseelat nafitowa tai tsaye tana sakarmai kayataccen murmushi tanajin mugun dadi , Fahad yabita da kallo from toe to head ya hadiyi miyau danba karamin haduwa tayi ba gawani sihirtaccen kamshi datakeyi, kusan 5minutes bawanda yace komi sannan fahad ya tattaro natsuwarshi yace "let's go to the car " Yajuya tabishi ya budemata mota tashiga yazagaya ya shiga, yana kulle kofa yasauke ajiyar zuciya motar duk tadauki kamshinta, faseelat ta kalleshi ta sunkuyar da kai, Ya kuramata ido yana kallon fuskar ta tayi rama amma tayi masifar kyau ,ya dire kallon a breast dinta da suke tsaye ,ya matsa ya riko hannunta yace "honey kinyi kyau sosai " tai murmushi tace "ban kaika ba kullum kanata kara kyau " yayi murmushi yace "finally sunbarminke yaushe zanzo mutafi" ta dan juya ido tace "ummi tace se bayan 10days "ya zaro ido waje yace "why meyasa ummi zatace haka? Wlh nakai karshe faseelat I want you " Tace"cewatai wai bazan koma haka lami ba "ta rufe fuska tana dariya, Fahad ya Saki murmushi ya shafi kanshi yace "batasan cewa ke ready made bace, baki bukatar gyara sweetie zumarki naturally ne ajikinki take, plss base antsaya gyaran nanba banaso inasonki ahaka " Faseelat tace "miye nasauri 10days fa bawuya kuma kaga zaka rika zuwa muna fira kabari takara tsumama makani yadda idan mukafara seka gudu "taida tana dariya, yayi shiru yanata kallonta da murmushi fuskarshi yanajin kamar yamedata ciki yace "kinsan yadda nai missing dinki kuwa wlh kamar zaki zan koma miki, idan haka tafaru har kikasa nagaji zan aikowa ummi da mota zan baki 5millions " Faseelat tai dariya tace "aikuwa hero ranar zata zamar maka daya daga cikin ranakun da bazaka manta ba, don senaci millions dinnan domin nayi matukar missing dinka bana bacci fa, insha Allah nice zanyi wining " Yace "idan kuma kika kasa ni mezan samu? " Tace "ihmmmmmm"tana nazari sannan tace "Baka taba hawan bayana ba naiya goyo sosai zan goyaka nakewaye garden dakai kaita jindadin ka" Yayi murmushi yace "bazaki iyaba I'm going to win the bet " Faseelat tace "we should see" Fahad ya kwantar dakai jikin seat yana kallonta yace "me zaki bani yanzu? " Tace "nothing kajira ranar kakara tsumin kanka kawai " Fahad yace "plss kibarni nadan rage zafi lips dinki are missing me da kuma ur beautiful and soft breast" Tace "a, a not now sefa ranar karka tsotse dadin tun yanzu" Fahad yayi karamar dariya yajawota yakama bakinta yana tsotsa kamar loly pop, ita me kiran bayanzu ba bakaramin dadi takeji ba itama tabiye mishi bayan 10minutes ya sakarmata kai yana meda numfashi itama tai kwantar da kai jikin seat tana meda nata, seda yadan dedeta kanshi idonshi lumshe yanajin matsananciyar desire nata yace "tafiya zanyi se na dawo gobe" faseelat takalli joy stick dinshi da take mike acikin wando kishi ya tasomata ze tafi wurin Aisha ya samu relief kenan tafada aranta, Ta yamutsa fuska tace "okay ka gaidamin anty da daughter "tabude kofar tafita tanajin haushi, shikam takanshi yake bekula da yanayin ta bama ya nufi gida, Aisha na kitchen yau so take tahadamai very delicious food for dinner shiyasa tashiga kitchen tunda wuri tana cikin aiki yashigo amira na wurin wasanta itakadai ya rungumeta ta baya, Tai murmushi tace "welcome back "duk dade tashaki different perfume da banashi ba, ya juyo daita hannunta dafe da kantar kitchen take kallonshi idonshi jawurr dataganshi haka tasan abinda yake bukata, baiko Kalli idonta ba idonshi nakan breast dinta tana sanye da halfvest da mini skirt hannuwanshi na rawa ya zare vest dinnan yakafa kai yana tsotsar breast dinta azafafe, ta rumtse ido tanajin yadda yake abun dasauri itakuma yanzu bata bukatar abun, Yakai hannu ya sauke skirt din kasa ya cigaba da romancing dinta,yadauketa yameda kan drawer yazame wandonshi yafara sex daita, Tundaga ranar kullum fahad seyaje wurin faseelat so biyu, sudade a motor awa daya awa biyu suna fira suna tsotse juna don magungunan da faseelat kesha suna aiki sosai ajikinta, bayan 5 day's yau da marece yana kofar gidansu da katuwar motarshi me black tint baka ganin me suke aciki, faseelat da tagama tsumuwa tana shiga motar tafara shafarshi tana mai kallo me kashe jiki, shi dama abunda yake bukata kenan suka rike juna suna wasanni masu wuyar fada, Harde abun ya girmama fahad ya zuge zip na gaban jeans nashi ya fiddo 🍌 faseelat takamata tana tsotsar ta azauce, fahad besan lokacin da yarika fidda nishi me karfi yanajin mugu mugun dadi hannunshi acikin rigarta yanata yamutsar breast dinta ,sun dau dogon lokaci sannan yayi release abakinta bako kyama ta rika hadiyar sperm dinshi hartana kara zukoshi tanajin masifar dadi, ta dau lokaci tanata kara zukarshi sannan ta dauke kai tai kwance jikin seat ba abunda take bukata kamar yayi sex daita don wannan kamar karin wutar shaawa ne agunta, shima kanshi jikin seat idonshi lumshe yanajin kamar yajanyota ya haye, duk dade bakaramin dadi yaji ba wannan rikicewar datayi wurin sucking nashi, ya laso lips dinsa na sama yana tuna yadda take ambaliyar ruwa in suna sex, tunda ya aureta har yau betaba gajiya da abunba, Jikinta a mace tazaro tissue daga gaban mota ta goge mai dick tameda a wandon tanata hadiyar miyau, ta yago wata ta goge mai janbakin da duk yabata mai fuska wurin kisss, Fahad ya kalleta yace "hakuri na yafa kare honey gaskiya gobe I will take u somewhere mudan huta koyane" tace "noo kade kara hakuri wlh jinake nafika matsuwa ina cikin wani hali " yace "shiyasa bazan bari kita zama haka ba " suna cikin motar ya omer yadawo yanata kallon motar tundazu yananan tafito gashi kusan 2hrs har yaje yadawo amma sunanan he wonder wata irin firace haka duk anbi andade koina kuma fin 2hrs ,yaja tsoki yashiga gida, yanashiga ummi na grating cefane yaje yazauna rai bace yace "ummi Dan Allah kubashi faseelat sukoma gida suje can su cinye juna ma, amma ahaka abun beyiba kullum yana zarya kofar gida sushiga mota su kulle koina dasunan fira sukwashi awanni duk Wanda yawuce yana kallonsu, Dan Allah kubashi ita suyita tafiya" ummi tace aranta "to ai duk tsiyar de iyakarta ga sumba "nace ummi bakisan ana sex a motor ba 🤣 Tace "namata fadan dadewar nan bataji nima nagaji datashigo zanfada mata tagayamishi yazo gobe su wuce " Omer yace "yawwa hakan yafi " kamar kar su rabu tasamu tafito a motar jikinta a mace sam batajin dede, fahad yana motor yake kallon yadda take tafiya tana hada hanya, yaji mugun tausayinta yakamashi tundashi tadan sama mishi natsuwa kuma gida yayi ya murji aisharshi , faseelat nashiga gida ummi tadago ta kalleta duk hodar da janbakin da tasha fa duk babusu lips dinta jawur da alama yasha tsotsa yayi tassss dashi, ummi takira sunanta faseelat tai tsaye tana sunkuyarda kai, daga can tace "kishirya kayanki kifadamishi gobe yazo kutafi gida " Faseelat ta nemi kasalar jikinta ta rasa tana murna tace "nagode ummi Allah yabiya bukata "tai cikin daki da gudu ummi tace "jarababbar kawai" ta dauki waya takira fahad muryarta har rawa take tafadamishi dadi ya kumeshi yanata farin ciki yaisa gida, shaf shaf ta tattara yan kayan da takeson tafiya dasu kamar yau ne tafiyar ba kunya tawuce toilet takara dilke jikinta tagama tafito, cikin kayan da ummi tasiyo mata tadauki wannan tasha tadauki wannan ta matsa, duk tabi ta haukata kanta don kayan na aikinsu ko bacci batasamu tayi ba, shima fahad bayan ya dirji Aisha yakasa bacci butsu butsu ya duba agogo yakagara gari yawaye, wanshekare dukkansu da farinciki suka tashi sunata dokin juna Aisha de hartagaji ta tambayeshi yafada mata faseelat zata dawo yau, ranta ya sosu wanda ko fuskarta bata boye hakan ba, tun 9 faseelat tayowanka special wanka an antaya turarurruka cikin ruwan, tazo ta zauna tana tsara kwalliyar haukata fahad, ummi de kallon ikon Allah take tayi don takasa cewa komi, karfe 10am dot yaiso kofar gidansu yaci uban wanka yanata kamshi se sakin murmushi yake shikadai, Yakira ta yafadamata yazo, time din tagama shiryawa ta dauki yar jakar data zuba kayan mata da yan kayanta na sawa tafita waje gidan bakowa duk sunfita ummi na toilet faseelat tai tsaye bakin toilet din, minti biyu minti biyar minti goma ummi bata fitoba, faseelat ta kwala mata kira tace "ummi muntafi amana addua"tana sauri tafita ummi dake wanka jikinta duk kunfa tadora zane tafito tai mata tijara amma wayam har ta tafi, ummi ta girgiza kai tace "Allah yakama maku to" fahad naganin fitowarta ya fito ya tarbeta ya amshi jakar hannunta yabude back seat yasaka yabudemata tashiga yanata binta da mayen kallon ganin kwalliyar data caba, yana shiga yaja motar suka dauki hanya, dukkansu sunkasa cewa komi time to time se sukalli juna su sakarwa junansu murmushi, Harsunkusa kaiwa fahad yace "don't forget about the bet" Faseelat tai dariya tace "I'm the winner "ya kalleta yadda take ta faraa ya kai hannunshi daya ya shafi sumarshi shide he's very lucky matanshi duk suna mutuwar kaunarshi, Suna isa ya bude motar ya Daukota tanata faraa suna zuwa kofa faseelat tace "saukeni plsss anty nanan fa " Yace "so what? " Tace "a, a tundaga dawowata zanfara bata mata rai kade bari mushiga daki yau kai ango ne "takashe mai ido yayi dariya kafadarta cikin tashi yabude kofar suka shiga ciki, amira da Aisha suna zaune suna kallo duk suka juyo, amira da gudu tana murna taje wurin faseelat, faseelat ta daga ta sama tanajin dadi ta manman namata kisses a cheek tace"i miss you so much dear " Amira tace "welcome back home anty I'm very happy for your return " Faseelat taja cheek dinta tace "brilliant girl" fahad nabaya yayi tsaye yanata kallonsu yanajin dadi, Tana dauke da amira ta matsa wurin Aisha, Aisha ta kalleta suka hada ido ta dauke nata, se faseelat taga ta rame fiyeda baya amma de tayi kewar shariyarta, taje bayan kujerar da take zaune tace "ina wuni anty nasameku lpy? " Aisha tace "lpy lau "ranta bace tanajin kamar ta shakarota, Faseelat tai shiru tana kallonta duk jinyar datayi daga ita har mommy da sisters nata bawanda ya lekata saboda kiyayya yanzu tadawo gaisuwar ma kamar dole akasata ta amsa, ta juya dauke da amira ta nufi up stairs, fahad yabita tana kan steps yace "meyasa zaki daukota kibarta wurin mommynta mana " faseelat tace "I'm missing her kasani kabari mukara gaisawa" fahad ya amshi amira yace "duk donki takurani zakice haka "faseelat tai dariya tashige daki yace "amira jeki wurin mommy anty zatai aiki anjima zata fito kinji? " amira ta juyo tana ta zumbura baki kamar zatai kuka, Dasauri yaida hayewa yatura dakin yashiga yasa key yana waiwayowa faseelat ta..... *fans who do you think will win the bet among them* Plss pray for my blood in ur salat, my teama ba lpy,mamata is sick my anty and her daughter nima sama sama plsss pray for us, karshen soyayya itace karika wa mutum addua batare da yasani ba, 👏🏼 ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣8⃣ *Fans kunmedani shalele narasa taya zan nunamaku kaunar da nake maku sakamakon tsantsar so da kulawa da kukemin nagode kwarai Allah yakaramin basirar farantamaku thanks so much sisters* *nida yanuwa na munsha addua nagode kwarai dagaske Allah yaamsa da wadda nasan anyi da wanda sukamin a badini godiya nake masoya* *dole nabaku pagy harna haddace sunayenku da karshen numbers dinku saboda yadda kuke bibiyata,kuna yina nima inayinku over*👇🏼 Ikra rukayyat Soupnas Fadeela Haleematussadiya Aisha habib Serlma Hbb atk Momynn abdussalam Husna whitey asiya aliyu tsohuwa Serfner Dr juwairiya Yusrah Hauwa bashir Maman yusuf maman iman Umman sudess Speechless Sayyada nahaja Maman abbah It's momei Sahrat indoo Meenat Aichatu China *kuyi hakuri,duk wacce bataga sunanta ba to takara dagewa da comments next page zakiganki* yana juyowa faseelat datai tumbur ta rungumeshi tana fadin"welcome to me my hero" kasa ko motsi yayi jin soft breast dinta jikinshi gawani kamshi da dakin yadauka na daban wanda betaba jiba, yasa hannu ya zagayeta dede kunnenta yace "u always surprised me with ur different styles" Faseelat ta dago tarike fuskarshi tana kallon cikin idonshi tace "it's not surprised hero it's love I love you so much I will do everything that will make you happy ,u r my heart desire I want to be with you every time day and night so as to make you happy and excited u r handsome sexy and hot I love all about you I love you" Fahad nata kallon lips dinta yadda take motsasu very slow and attractive yanajin matukar dadin kalamanta yakai bakinsa kan nata sukarika kissing juna with fashion , suna kissing juna yadora hannuwa akan breast dinta yana matsasu they're very soft gasu tsaye acike, Faseelat kuma tasa hannu tana kokarin cire masa jeans din jikinshi ya meda hannunsa kan jeans din ya kwance belt wandon yayi kasa duk bakinsu na hade hannun faseelat daya saman kanshi daya wurin hjy babba tana massaging dinta, For time sannan tazare bakinta ta zukuna takama bananar tasaka a baki tana tsotsa tana kaikawo like sex, fahad hannunshi na saman kanta yana shafa gashin kanta yanata nishi yana lumshe ido, har sede yayi release ta cigaba da tsotsarta tana mumulawa ba adau time ba yakara hawa kan network, ya zare rigarshi ya sungumeta se kan bed, yabi yahaye ta yana lasar koina na jikinta faseelat ta rika fidda nishi me kara tada shaawa, tundaga kasa zuwa kan breast dinta ya rika tsotsar su yana lailaya harshe samansu yanayi yana sauya su yasha na hagu yasha na dama, sannan yataho da harshensa zuwa kasa ya ware mata legs yakafa kai agun yana tsotsa faseelat tarika sambatu iri iri " I love you mine suck me ahhhhhh very sweet uhhmmm I'm enjoying"🙈karde harijai irinta suji dadi 😂🤣 ya haye ta ya cigaba da game sunata nishi suduka more especially fahad daya wage baki yana sambatu jin ta gam gawasu ruwa daketa bulbulowa masu dumi and danko yarika ihu "wayyyo Allah na nice wayyo dadi ze kasheni faseelat u r different I love you I can die for you ahhhhh washhhh so sweet and warm Allah yamiki albarka nabaki komai na mallaka dadi wayyo dadi zan mutu"🙈kaiko fahad inka mutu ai zance ya baci 😂 faseelat tarigashi yin release wannan yakara haukatashi jin yanata tanjam tanjam cikin ruwa badadewa yakawo, lokacin kuma faseelat har wata shaawar ta taso, ta kwantar dashi tasa bakinta taita sucking din dick ta mike kyammmmm sannan tahau tacigaba da yin sama da kasa sunata ihu hannunshi saman breast dinta yanata matsa seda tayi release sannan yajata gefen bed yarika sex daita yanata bugunta gaf gwaff, lokacin da yayi release itakuma tata tadawo 😂yayi zaune ya jingina jikin bed ta kwanta gafshi tasa abar tsakiyar breast tana goga ta dandanan ya tashi tai goho ya cigaba da aiki bayan yayi release sukai ta gefe,yana kawowa suka koma sukayi daga kwance sede shi be kwanta kanta ba kamar azukunne, yana kawowa ya kwanta, faseelat da lokacin takejin ma dadin abin ta koma samanshi tana kissing dinshi azafafe idanunta rufe ta meda kan nononshi tanasha tana lasa, yanzu kusan 6hrs suna abu daya, Fahad da kugunshi yarike amma bedena jin dadi ba ya rike mata kai yace "honey please I'm tired my hips is paining me" idanun faseelat a kankance tace "let me please I'm not satisfied" ta cigaba da tsotsar shi sannan ta matso dashi agefen bed kafafunshi ta zauna akan bananar tarika yawo sama da kasa arude shiko mamakinta yaketayi seda takawo tajira yakawo sannan duk suka leme kan bed jikinta sam ba karfi amma har yanzu desire takeji lalle tayi over dose, idonta lumshe tana ta meda numfashi, fahad yana meda numfashi ya bude ido yanata kallonta, tana bude ido taga ita yaketa kallo ta sakar mai murmushi, Ya meda mata yace "you win " ita faseelat tama manta dawani bet ta zaro ido tatashi zaune tace "wlh namanta da gasa ce Hero gaskiya u very sweet kacika dadi nifa haryanzu bangaji ba one more round please " Yasaki murmushi yace "look at the wall clock" Faseelat na dubawa taga 4:30pm tun 11am suka shigo gidan ta zaro ido tace "salla hero yaakai lokaci yayi sauri haka?" yayi dogon murmushi yace "yazaai kisani duk ki rikice kinata sambatu" Faseelat ta fashe da dariya tace "hero kaji surutun da kai tayi kuwa?i hope su anty basu ji ihun ba " Yace "dole nai ihu honey wlh kamar zan mutu dan dadi kinkara masifar dadi fiyeda baya,nima fa bagajiya dashan dadin nayi ba kuguna ya kwafsamin ya rike" Tai dariya tace"katashi muyi wanka muyi salloli yau kam duk mun rasa salla akan lokaci " ya yamutsa fuska yace "ki daukeni kiyomin kuguna ciwo Allah " tace "ayya sorry temaka katashi inkuma baka tashiba zan hayeka dan wlh dasaurana " Jin ta ambaci kari yayi dariya yatashi zaune don ba ciwon kugu kadaiba harda yunwa yakeji, bakomai yasashi ciwon kugunba se yadda yayita bugunta da karfi, Ta tashi ta mika mai hannu dukda tanajin ta very weak yakama hannunta suka jera suka shiga toilet atare sukayi wanka suka fito yajasu jami Suna gamawa se kallon juna suke suna murmushi faseelat ta duke tana jin kunya wato in ana harka baaji baagani hankalin mutum tafiya yake se andawo dede karika jinka some how wani abunma bazaka tunashi ba donbakasan kayiba, Faseelat tace "inawuni ya jiki? "tana Duke tarika dariya, be amsa gaisuwar ba yana dariya yajawota yace "honey kinada abun dariya kema ya jikinki nasan I did it very fast " tana dariya tace "I'm normal ahakan dadi nai taji " Yayi dariya yace "happy to heard that, yanzu zansa akaiwa ummi motar da nai alkawari ke kuma gobe I will go to the bank zansamiki 5millions naki, honey wlh ko da kuguna be rike ba kinci millions dinki don kin rikita ni da yawa dole nasha magani na warke kafin dare " Faseelat tace "nagode hero Allah yakara maka budi na alheri ya karamaka karfin gamsar damu " yayi dariya jin adduarta ya lakuci hancinta yace "aminnnn kinyi good dua Allah ya amsa yanzu muje naci abinci wlh kamar anyi wawaso acikina yunwa nakeji sosai duk kin zukeni" tai dariya tace "Tom bari Nafara fita tukun kabiyoni baya "tatashi ta zare hijab ta na jujjuya jiki ta nufi kofa, yabita da kallo harta kama handle zata bude yace "harija " Ta waiwayo ta nata dariya tace "like you"tafita tana dariya, ya dauko waya yakira cikin yaranshi yasiyi wata mota zebawa ramlat danta ta ta tsufa sosai yace akai gidansu ummi, tashin hankali Aisha bewar Allah suna down stairs basusan meake ba seda tazoyin sallar azahar tashigo dakinta taji abunda yaso tarwatsa zuciyarta ihu suke su duka baji bagani, Amira naji ta kalli Aisha tanaso ta tambayeta taga tana hawaye ta zauna tana sharemata tana tayata, Aisha hakanan tai salla amma in zaa kasheta batasan me ta karanta ba, tana gamawa tasha magani taja amira suka koma kasa takara volume din TV tai zaune tanata tunani tana share hawaye, har laasar bata tashiba donbataso taji abinda ze kaita lahira, amira na zaune sede ta kalleta dukkansu basuci komi ba, faseelat tafito dining wayam ba alamun girki dasauri tashige kitchen shaf shaf ta fere doya ta yanka tazuba a tukunya sannan ta dora pan ta zuba mai tomatoes paste tadan gurza tarugu ta zuba sardines aciki magi and spice tana soyuwa ta zuba kwai ta jujjuya kadan kadan ta sauke, ta sauke doyar ta tsiyaye ta zuba a kula ta tattara plates da zasuyi amfani da spoons takai dining, abun ya dauki 20mnt sede fitowa tai tasamu fahad rungume da Aisha a main Palo yanata rarrashinta, ta hadiye kishi tadauke ido agunsu tace "lunch is waiting for you, amira taso muje nasan kinajin yunwa " amira tatashi faseelat takamata suka tafi dining tai serving dinsu ta zauna takasa ko daukar cokalin, tana magana da heart dinta "wace irin tsana anty tayimin ko sannu Batamin ba miye nata na kuka don muna tare da mijina " amira takatse ta tace "anty nayi missing abincinki in nafadawa mommy inason abincinki setace zata ci Ubana" faseelat tace"baki kyauta ba kuwa tunda kinsan bananan " amira tace "anty dazun naji daddy yana kuka kema kinayi dukanki yayi ko anty " Faseelat zatai magana fahad da Aisha sukazo dining din tai shiru ta kallesu yadda ya rikewa aishar kugu ta dauki cokali takai baki duk dadin abincin setaji kamar tanacin guna, fahad yajawa Aisha kujera ta zauna ya Kalli faseelat yace "serve us plss " idonta jawur ta tashi ta zubamusu ta koma ta zauna, fahad ya dage yacika kundunshi don shima yayi missing abincinta da Aisha da faseelat ko basu wani ci na kirki ba saboda kishi, Faseelat ta tashi takoma daki tafara gyaran dakinta shi kuma yana wurin Aisha yana rarrashinta, Kusan ana kiran sallar Maghreb abul yafito zeje masallaci yaga wani saurayi da mota sabuwa fil dark green tanata walkiya yar karama daita, Saurayin yamishi sallama yace da Allah yanason ganin ummi, Abul yakoma yafadawa ummi, ummi tafito saurayin ya sunkuya ya gaidata yace "alhaji fahad ne yace akawo miki wannan motar "ya mika mata keys, ummi ta rike keys tanata mamaki da murna wai ita akabawa mota, Saurayin yajuya yatafi tana gani yahau express , Takoma cikin gida tanata murna takira faseelat, faseelat na kitchen tana aiki tana musu dinner tuwon semo miyar agushi ta dauki wayar muryarta ba walwala ,ummi tace "yanzu akai min sallama akaban keys na mota inji mijinki, gaskiya nayi mamaki kuma naji dadi kimin godiya sosai, kuma aita hakuri aita biyayya Allah yakara budi " faseelat tace "amin ummi zanmishi godiya agaida su yaya "takashe kiran sam ummi tamanta da fadan dataso yimata, su omer nashigowa ummi tace "omer surikina ya aikomin da mota tana nan waje muje nakara ganinta, don dadin komawarta har kyauta akamin " omer yayi dariya cikin ranshi yace "that guy is crazy " suka fita sunata duba motar koda abba yazo Shima yayi murna sosai da sosai yanata masa addua, Da daddare su faseelat sunhadu dinner dukansu sunsha gayu na daukar hankali suna cin abincin amira tace "anty mommy bata yi mana tuwo sede mutafi restaurant" Aisha ranta bace a tsawace tace "banayi dan ubanki ke kiyayeni wlh zan Zane ki inbaki hankali ba, ki kama shegen bakinnan ki kulle inbahaka ba jikinki ze fadamaki" Amira ta zare hannu tana bata fuska kamar zatai kuka, faseelat tarike ta tamedata kan cinyarta tace"mommy ce fa amira baa fushi da mommy bari nabaki abaki tafara bata " Shiko fahad abun yabata mai rai yakasa yin shiru yacewa Aisha "donme zakimata tsawa karya tayi ne? nafada miki ki kula da bacin ran amira miye laifi cikin maganarta" faseelat tasaki baki tana kallonshi wai aguji bacin ranta, Aisha ta tashi ta haye sama batare da tace komi ba ranta bace, faseelat ta kalleshi tace "meyasa zaka hanata tsawatar ma diyarta intanayin abinda be dace ba, bekamata kasa baki ciki ba ma " Fahad yace "haka zata rika tsawatar mata da zagi salon takoya itama" Faseelat tai shiru yatashi ya wanke hannu a sink dake nan ya haye sama, faseelat tana ba amira abincin tace "kidena labarannan agaban anty kuma karki kara fushi da ita, yanzu in mungama kije kibata hakuri kinji kice bazaki sake ba " Amira ta daga kai seda takoshi faseelat ta wanke hannu ta wanke mata suka hau sama takai amira kofar dakin Aisha tawuce dakinta, amira ta shiga tana rabe rabe, Aisha na kwance tana chatting Tana bawa wata kawarta labari kawar nabata shawara, Amira taje wurinta tace "mommy kiyi hakuri bani karawa " Aisha batasaba ganin haka ba tajawota ta rungume tace "kidena min haka amira banaso banajin dadi kokadan" Amira tace "bansakewa mommy " Aisha tai mata kisss a head ta rungumeta Faseelat nashiga daki fahad benan yana dakinshi tace "hmm sarkin fushi " tadauko wani magani na ruwa tasha tawuce toilet tai wanka tadawo ta shafa turarukan ummi tasaka wata sleeping dress jar kalo tabi jikinta kuma transparent ce ta nufi dakinshi, Ta tura ta shiga yana zaune da cup ahannu yana kurban coffee da yahada tareda man power ciki, ta isa wurinshi ta kwantar da kai jikinshi tace "I'm sorry hero gyara kayanka baze taba zama sauke murababa " ya mata banza tace "to kayi hakuri nashiga abunda be shafeni ba " yamata banza ta kai hannunta saman habarshi ta langwabe kai tace "sorry nifa amaryace zakaja nai tafiya ta na kulle kofa " yace "to kitafi mana "tai dariya tace "ni naisa na tafi ina son kasancewa da hero dina yaida sosamin inda yakemin kaikayi" fahad yayi murmushi hannunta kan fuskarshi tana ta yawo dashi tana mai kalamai tuni labarin ya sauya, wai sunsha sambatu Aisha kam jitayi kamar tabar gidan cikin daren, wanshekare shi yaje yasamu aishar yabata hakuri akan maganar amira don tausayinta yakeji musamman dayasan bata da lafiyar zuciya , Yatafi banki yasawa faseelat 5millions dinta , da daddare dakin Aisha yake yaje yayiwa faseelat bankwana yatafi dakin Aisha,, wanshekare girkin faseelat tun farkon dare fahad keta ihun dadi, Aisha tasha kuka bakadan ba, gari yawaye ta amshi girki da dare bataji yana irin wannan munafukin ihun dayake yi ba ta cika tai famm, da safe faseelat tai matsi da wani magani da ummi tasiyomata ko kwalbarshi mekyau ce dan kadanne har yakare ta jefa kwalbar ta window ta haye saman bed bacci don tasan yau babu bacci da dare, Se wurin 11 Aisha ta zagaya baya dauko wa amira teddy dinta data jefar taga kwalba nata walkiya, batako dauki teddynba tayi wurin kwalbar ta dauka ta jujjuya duk larabci jikinta, dayake sunyi Arabic a school kuma tana yawo kasashe tadan iya larabci, Daga cikin rubutun dake jikin kwalbar an rubuta *banda me kishiya kiji tsoron Allah inkina daita karkiyi amfani dashi* da larabci, ran Aisha bace ta lailayo asharrrr "kutumar uban can wlh yau dinnan senaci ubanki cikin gidannan sede uwarki ta haifi wata " dagudu tashiga ta banka dakin faseelat tahayeta tana jibga kamar kayan wanki, faseelat cikin bacci taji abun gashi ta danneta taita ihu tana neman temako Aisha kau nata jibgarta tana surutu "baki isa ba bakiisa kirabani da mijina ba wlh shegiya marar tsoron Allah " itako faseelat batasan da rubutun jikin kwalbar bama don ummi kawai tai mata bayani kuma rubutun ma bawani manyan rubutu bane tunda kwalbar karama ce, fahad ya dawo aiki yashigo gidan seda yana taka bene yaji ihun da gudu ya shiga dakin, Aisha nakan faseelat ya janyeta, yana fada "miye haka kikeyi Aisha? Haba Aisha donme zakizo kidaketa " faseelat na kwance tana ta kuka, Aisha na huci tace "yaya yarinyar nan munafuka ce so kawai take ta rabani dakai donme zata rika amfani da abunda akace banda me kishiya"yana tsaye yana kallonta begane komi ba ta waiwaiga ta hango kwalbar ta dauko ta zo Tamika mai tanata huci tace "karanta kagani haka akeyi tayi duk yadda tayi tashigo yanzu kuma sotake kabar koda kallon kofar dakina " Fahad ya kalli kwalbar ya karanta, yaja karamin tsoki yace "to saboda me zaki daketa aiseki sameta kuyi magana ta fahimta " Aisha tabishi da matsiyacin kallo na bakasan abinda kake ba, yace "yanzu de kiyi hakuri ke " yawuce yabude wardrobe ya fiddo 2rappers na 1k yamika mata yace "kema kije kisiye irinshi amma abar maganar bansan fitina Aisha kema kinsani " Kamar kar ta ansa ta amsa tana yamutsa fuska ta harari gun faseelat cikin ranta tace "zakici ubanki ne wlh kadan naimiki " Ta juya ta fita, faseelat nata kuka fahad yajawota jikinshi yace "sannu kiyi hakuri honey" fuska jage jage tace "wlh bansan da rubutun ba danasani da banyi amfani dashi ba " Yace "nasani honey nasan bazaki taba abunda ze cutar da Aisha ba kita hakuri, har Allah yasa tahuce " Yayita rarrashinta sannan tai shiru, bekara fita ba yana gidan se da marece sannan yafita, da daddare ihunnan de seda yayi shi Aisha har kagara tayi gari yawaye takara cin uwar faseelat😂 da safe faseelat tai musu Irish potatoes porridge yaji liver da vegetables, bawacce taiwa wata magana ko gaisuwar da faseeelat keyi batayi ba, suka gama yatashi ze kai amira school daganan yawuce gaida umma, faseelat nata rangwada daga ita se half gownt iya gwiwa ta matse ta tabi shape dinta tawani baza gashi tana rangwadar da biyu, seda ta kaisu bakin kofa tai mashi kisss a lips sannan suka fita tana tsaye seda ta tabbatar Sun wuce ta rufe kofa tajuyo tana tauna cingum yana kas das, Aisha da dama jiran fitarshi take tasha gabanta faseelat tai mata kallon up and down tace "lpy? Anty kikama girmanki wlh ina daga miki kafa karkiga jiya na kyaleki kice zakirika shiga harkata kidena shiga lamarina " Aisha datake ready tace"anshiga din dan uwarki "ta tura ta da hannu faseelat tai baya Aisha tajawota suka fara kokawa, kowace na bakin kokarinta, har faseelat tasamu takai Aisha kasa tabi tadanne ta tana jibgarta kamar kayan wanki, Aisha tasamu ta kwace tatashi tafara rarumo abubuwa tana kwadawa faseelat, faseelat ta kara jawota takaita kasa tahaye ta cigaba da jibgarta, fahad yana kai amira school se aka kirashi office seya dawo gida daukar system dinshi domin akwai abinda yakeson turawa, yana bude gidan yaga palon a baje pillows warwatse kasa da yan flowers duk sun farfasasu ga faseelat kan Aisha tanata jibgarta itakuma tana kokarin kwacewa, ranshi yayi mummunar baci yace "kaiiiiiiiii !!!! "da karfi, faseelat ta daga Aisha tana nishi tana gyara riga, itama aishar na nishi ta mike tsaye, Yabisu da kallon takaici sun koma yan dambe🤣 ranshi bace yace "gidana ba gidan yan dambe bane kowace tatafi gidan ubanta yanzunnan " Aisha tanajin mugun haushinshi tana ganin an kwareta ta juya tahaye sama faseelat tabi bayanta, yasamu wuri yazauna ya dafe kai da hannu biyu kanshi nasarawa wannan wace irin fitinace? yananan Aisha tazo tawuce tafita, yananan zaune shiru shiru faseelat bata fitoba rai bace yabita dakinta, ya sameta kwanciyarta tana huta gajiyar aiki, ya daka mata tsawa yace "get out from my house" faseelat ta mike jikinta na rawa zata fita don tsawar ta razana ta seyatuna mata randa ya zubar mata da ciki, ganin ta tunkari kofa ahaka a tsawace yace "come back and cover ur body nonsense " Tadawo afirgice ta dauki hijab da zane ta saka hijab tadora zane jikinta na rawa tabar gidan, yafada kan seat dafe dakai yace "to hell with all of you "da karfi Tirkashi 🤔😂 nide kamar ba page dinda yafimin wannan dadi don ankece raini aciki 💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼 team Aisha Team faseelat afafata 😂😂😂😂 ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 7⃣9⃣ *Manzon Allah (S. A. W) yace in kanason mutum to kafada mishi kanason shi* *Yace"imanin dayanku baya cika harseya sowa danuwansa abunda yake so wa kansa* *(S. A. W) ya kuma ce wanda yaso dan Allah yaki dan Allah ya bayar dan Allah ya hana dan Allah to imaninshi ya cika* *inamaku sonso fisabilillahi*🥰😍 Aisha tana zuwa gida tai kwance kan cinyar mommy tana kuka, Mommy tace "lpy kike meyafaru? " Aisha na kuka tace"yaya ne yace kowa tatafi gidansu " Mommy tace "saboda me meyasa? " Tace "mommy faseelat tacuceni so kawai take ta rabani da yaya, wai mommy har kayan matan da akace banda me kishiya sha take dan kawai tasa yaya yadena jindadi na, nagani ta yardo kwalba an rubuta haka shine naje na daketa, yau kuma tanata wani yanga shine muna fada yazo yasamemu yace mu taho gida " mommy tace"wawa kawai marar wayau in nice ke aiko nuna mata bazan ba senima natashi tsaye neman wanda banda me kishiyar amma ke dayake shasha ce har kikaje wurinta yanzu kinkara mata kwarin gwiwa nemo wasu tunda tasan kema ba zama zaki hakanan ba, kuma yanzu kingama jawa kanki raini awurinta tariga ta rainaki tunda har kun hada jiki daita" Aisha tai ta kuka mommy ta kyaleta se can tace mata "sekiyi shiru zan kira wadda tamiki gyara insa akawo miki wadanda suka fi nata aiki shasha tashi kiban wuri gwara da ya koro ku ai " Aisha na kuka ta haye sama, faseelat na fita ita ko motar bata tsaya daukaba tana ta hawaye ta hau napep tace yakaita gidansu umma don intaje gida Allah kadai yasan me zefaru, tana shiga gidan umma, umma dake falo ta tashi tsaye ganinta tunda dugu dugu, Faseelat ta karasa wurinta ta rungumeta tasaki kuka, umma ta riketa tace "faseelat meyasameki? " tana kuka tace "fada mukayi da anty Hero yace kowa tatafi gida" umma tace "haba faseelat da girmanku kamar yara zaku rika fada, ai bekamata kibiye mata ba " tai shiru tanata kuka umma tace "Dan Allah karki kara yadda hakan tafaru kirika kaucemata tunda ta girmeki itace babba yanzu kishiga ciki kihuta" faseelat tace "umma dan Allah mutafi kibashi hakuri kimedani wlh nayi nadama" Umma tace "to haka zan medake kina kuka ki share hawayenki ki nutsu kiyi wanka ki shirya se mutafi shima yafi yin hakurin " ta share hawaye umma tace "kije ki kwanta kihuta da azahar semu tafi zansa akawomiki kaya kisaka " faseelat ta haye sama, umma takoma ta zauna ta girgiza kai, soyayyar dasu faseelat kewa juna na bata mamaki" fahad nanan zaune kanshi na sarawa akaita kiranshi dole yatashi yatafi office din jikinshi sanyaye, Anayin azahar su umma sukai lunch faseelat ta shirya cikin riga da sket jar color da kwalliyar green ajiki tasa green hijab suka tafi gidan, Suna zuwa suka shiga suka fito suka tsaya sukaita danna door bell, fahad dayadawo yana dakinshi kwance dole yatashi yafito ya bude musu beyi tunanin ganin faseelat ba segata, yadan kalleta tasha makeup tana ta kyalli ya dauke ido, Yakoma falo yazauna, umma tashigo ta zauna faseelat nata sunkuyar dakai tana lanwabewa kamar marainiya, umma tace "son kayi hakuri akan abinda sukayi nasan daughter bazata kama Aisha da fada ba sede in ita tafara janta " ya kalli umma yace "seta biye mata seta koma dakinta ta kulle takirani tafadamin amma harse tabiyewa Aisha suyi fada, kullum ina yaba mata akan girman da take bawa Aisha ashe na banza ne " umma tace "a, a bana banza bane, kayi hakuri tunda tasan tayi kuskure ita ta matsa a medota abaka hakuri kayi hakuri ka kyaleta ta zauna" yayi shiru kawai, umma ta kalli faseelat tace "karna karajin haka tafaru kuyita hakuri Allah yamuku albarka gabadaya"ta tashi tafita, Falon yayi shiru tanata satar kallonshi yaki kallon wurinta, takasa zuwa kusa dashi,murya very cool tace "kayafemin hero bazan sakeba kayi hakuri dan Allah " yana zaune jikin cushion ya jingina ya saci kallonta, lips dinnan sunsha red janbaki se walkiya suke, yayi shiru se remote daya dauka yana canja tasha, gaskiya ya jinjina mata dabata je gida ba se yanzu yake tunani da tajefa meze faru dan shakkar iyayenta yake, ganin ya shareta ta zare hijab din jikinta, rigar ta matseta sosai dan kayan irin wanda suke ajiye ana sedawa ne kuma baita tasiyo ba, Cikeda karfin hali ta janye dankwalin kanta tatashi ta koma kujerar da yake zaune, tana fidda matsiyacin kamshi tace "I'm sorry hero namaka alkawari haka bazata kara faruwa tsakani na da anty ba kayi hakuri plsss " Ya kalleta ya kureta da kallo ta langwabe kai tace "plssss I'm sorry " Murmushi ya subuce mishi yace "haka kurum ku cazamin kai, kun koma yan dambe kin haye antin taki kinata jibga " faseelat tai dariya tace "Allah yahuci zuciyarka bazamu sakeba shelelenmu nida anty" ya janyota kan laps dinshi ya dora fuska kan breast dinta yace "kin hadu sosai " tai mishi kiss a cheek tace "thank you " yasa hannu ta baya ya zuge zip din breast dinta dake cikin bra suka bayyana ya balle bra din yasa hannu biyu yarikosu yana murzasu yana lumshe ido, yafara sucking dinsu duka biyun kuma suna rike ahannunshi faseelat tana nishi tana "shiiiiit ahhhhh"saboda dadi Tadora hannu a kirjinsa tana shafawa dukda de tasss yake bako alamar gashi, daganan ta gangara kan breast dinshi tana luliyasu da hannu, sunata nishi jin yadda nata yayi yawa yadago face yana kallonta tai sauri ta kama lips dinshi tana tsosa yana tayata, Daganan fa suka tube yana zaune akan kujera kafafunsa na kasa ya dauketa yadora akan bananar tarika tashi tana komawa yana temaka mata, sundade suna abun sannan suka hakura kujerar duk tayi stain saboda sperm dinsu dake zubowa bisa, suka rungume juna, acikin kunne yake mata magana "I love you honey ina matukar samun gamsuwa atare dake ,kin cika dadi warm and watery ,most of it kina bani hadin kai sosai thanks" tai murmushi takaiwa bakinshi kisss tace "kaima r very sweet and energy ka kware wurin rikitani da yawa kaiya kula da ni thanks I love you too " ya lumshe ido yanajin dadi yadda take kokarin nuna mishi tanajin dadinshi bata kunya da yadda take nuna zallar shaawarshi kullum da yadda take rikicewa in suna sex suna kara tsumashi da kara wutar sonta a zuciyarshi, yawa wuyanta kiss yace "thanks for your support and love " tadora yatsa a bakinshi tace "shitttttttt don't thank me u deserve more than it, kaine fa mijina masoyina abin kaunata farin cikin rayuwata " yayi murmushi ya dauketa suka haye sama sukayi wanka suka shirya atare se ririketa yake tanason ma tai mishi girki sede suka fita wani restaurant sukaci abinci suka wuce wurin shakatawa sunata annashuwa da farinciki, se 6:30pm suka dawo gida yayi alwala ya nufi masallaci, faseelat was thinking that zeje ya dauko Aisha amma har dare yadawo sukai dinner, suna falo suna kallo hannunshi daya na cikin rigarta yana lagudar breast tace "hero yakamata kaje ka dauko anty " Idonshi akan TV yace "kema ba dauko ki naiba itada kanta zata dawo itama " faseelat tai shiru, shiko dama yana dauko amira daga school yakaita gidan umma dansu karasamun jindadin shakatawa, da dadaddare sunsha buduri abinsu itakam Aisha sam bacci be dauketa ba,wanshekare aka kawowa Aisha magunguna kala kala kuma duk an rubuta banda me keshiya 😁 ta rungumi abinta tafara amfani dasu, Da fahad yazo gaida mommy bemata maganar Aisha ba itama batai masa ba, har yagama abinda zeyi ya tafi , Har akayi 3days wanda cikin kwana ukkun ba karamar shakuwa suka kara yi ba, Aisha tagaji da hakuri kullum tana duban ya tambayeta amma ko maganar ta bayayi, tasha gayunta ta sauko zata fita, mommy dake zaune tana kallo tace "ina zaki haka?" Aisha tace "nide mommy komawa zanyi yaya fushi yake dani " mommy tace "ke haryanzu baki dawo rakiyar fahad ba ko? To Allah yakiyaye yabada saa " Aisha ta juya tafita, mommy tace "nide narasa gane wane irin so Aisha kewa fahad sekace asiri bataji bata gani " itakam faseelat so biyu tana mishi maganar dauko Aisha seyace zata dawo seta bar maganar don sosai takejin dadin zaman nasu su biyu wanka atare cin abinci tare kallo tare shiga kitchen tare aikin gida tare komi tare tanajin dadin zaman, karfe 5:15 sungama tsotsar juna a main palo,dadin soyayya sede taga fahad yatashi ya kunna waka, yakure volume din sosai wakar me shegen dadi dasaka shauki wakar abdul d one *ambaton zuciya* batada wani kida sede kalaman love rawarta bata wuce juyi da girgiza ba, ya juyo wurin faseelat yana wakar asannu kamar shikeyi, faseelat tasaki murmushi ta bude ido tana kallonshi "sunanki zuci ke ambato ako da yaushe ta saba babu zato kiyimin nadin sarki a soyayya"yawani dafe heart, Seta tashi tana zuwa gunshi "sunanka zuci ke ambato akoda yaushe tasa ba kulawa ta zamto sila nace sarki asoyayya" Taisa wurinshi yasa hannu yazagayeta suna jujjuyawa kadan atare suna kallon juna suke ta bin Wakar ,cikeda shaukin juna, *fans zan turomuku wakar kuji dadinku 💃🏼💃🏼💃🏼💃🏼* Suna cikin haka Aisha ta shigo gidan ta kitchen ganin abinda sukeyi yasa zuciyarta kusan bugawa yana rungume da faseelat ta baya kanshi a kan wuyanta yana fada mata dadadan kalaman itako tanata wangalewa, Aisha ta haye sama tafada kan bed tafasa kuka zuciyar ta na matsanancin ciwo, sarai faseelat ta ganta amma shi gogan be ganta ba, Seda suka rausaya sosai sannan faseelat takashe wakar tace suje suyi wanka, suna wanka take fadamishi "anty fa tadawo " yace "yaushe? " tace "dazun tashigo naga wucewarta " Yace "yayi kyau"sukabar zancen, da daddare 8:15 sun zauna dining Aisha bata fito ba, faseelat tace bari taje takirata, tana shiga dakinta taga Aisha mimmike akan bed tana ta nishi har kirjinta na dagawa bakinta bude tana neman numfashi, Da gudu takoma wurin fahad ko sauka daga kan step batai ba cikin tashin hankali tace "hero anty zata mutu kayi sauri kazo " jin abinda take cewa hankalinshi yatashi da gudu yashiga dakinta, tanata nishi zuciyarshi na harbawa ya haye gadon ya medata jikinshi idonshi jawur ,cikeda tashin hankali yake cewa "Aisha! Aisha!!Dan Allah karkitafi kibarni" Aisha batasan inda kanta yake ba gabadaya ya haukace yakasa yin komi faseelat ta ruga ta dauko wayar shi takira doctor faith, takoma dakin tana ta hawaye, ba dadewa sega doctor, tasamu fahad ya aje aishar don yariketa gam, seda tafara mata allurar bacci datakashe ciwo sannan tafara dubata zuciyarta ce kemata ciwo sosai kuma jinin ta ya hau yakai 210 ,ta rubuta magunguna, fahad na gefen gadon yanata kallonta, faith ta ajiye takardar kusadashi tace "sir madam takamu da ciwon zuciya harma yayi tsanani kuma jininta yahau har yakai 210 ,dole akula da abinda ze bata mata rai akiyayeshi sannan in akwai abinda ke damunta yakamata a magance matsalar ta hanyar yi mata abinda takeso,ga drugs nan zasu temaka amma bazasuyi komi ba inba a kiyaye abinda nafada ba Allah yabata lpy"ta fita, Fahad nata kallon Aisha dake kwance tana bacci yanajin mugun tausayinta da sonta, Faseelat daketa hawaye taje wurinshi ta zauna kusadashi tana kallonta itama , Aisha bata tashiba se daf da asuba ta bude ido zuciyarta na cigaba da zafi ,fahad da yayi kwanan zaune faseelat ma agefen gadon ta bingire shi yamedata daki ya kwantar daita shikam be runtsa ba ya hau gadon yadora kanta saman cinya yana shafa kanta yace "sannu Aisha Allah yabaki lpy " tai shiru hawaye suka cika mata ido sede taji Sun zubo, yasa hannu ya sharemata gwanin tausayi yace "Dan Allah Aisha kikara hakuri da rayuwa nasan kina matukar sona da kishina amma rayuwarki is more important than that I beg you for the sake of Allah ki rage kishinan Aisha wlh inasonki inna rasaki bansan yadda zan da rayuwata ba " aisha tai shiru don bata wani jindadin kalamanshi, ana kiran sallar farko faseelat tatashi ta nufo dakinta, tasamu fahad nata rarrashinta, faseelat ta matsa tace "sannu anty Allah yabaki lpy " aisha tai shiru, faseelat ta kalli fahad tace "bari nahada mata tea akabata tareda magani tunda ta farka "Tai sauri tajuya, yabita da kallo shide yanajin dadin yadda take nunason Aisha da amira da yadda tadamu dasu, Tahada tea tadawo ta ajiye tafita fahad shi yayiwa Aisha wanka da brush yabata tea da magani ya kwantar daita yanata fada mata Kalamai ,har gari yawaye likita tazo takara dubata tace jinin yadan sauka kadan, shi yake jinyarta kokadan befadawa mommy ba itama Aisha bata fada ba, faseelat tabarmishi kwana har lokacin da aisha zata warke amma ita ke komai agidan, sosai fahad yake kula da Aisha yana nunamata tsantsar soyayya har agaban faseelat, tanajin haushi amma tasan mijinta na sonta wannan yasa bata damuwa sosai, Itama aisha da yake ta tsumu fahad da ya kusanceta seda yayi ta ihu don bakaramin dadi yaji ba sede bakamar faseelat ba, hakan ko yakara wa Aisha himma da kuma lpy, yau faseelat ta amshi girki dontabasu 5days aitayi kokari, shikanshi a kagare yake domin yayi missing ta dage ta gyara kanta don tanajin ihunshi da yayi tawa Aisha wannan yasa takara bada himma, dasuka hadu agado yi yayi kamar ze cinyeta danyarta domin dadin da yaji takara yayi sambatu yayi ihu sosai, Aisha dakyar tayi bacci segaf asuba tayishi, wanshekare girkinta itama ta tsuma kanta yayi ta ihu itama faseelat batai bacci ba don jitakeyi kamar ta shiga ta sheka musu ruwa tafasassu, haka suka rika rayuwar kowace batason girkin yaruwarta yazo, sede bawani fada tsakaninsu kuma bawata jituwa tsakanin su, khalil ko yana kan hanyar zuwa batsari kusan duk bayan kwana biyu itama hajiya tana lekawa ,kuma yakaita tawa musa godiya wanda se kawance ya kullu tsakanin mahaifiyar musan daita har suna kaiwa juna ziyara, jamila da lil khalil sunata shan wanka, inda zulai keta hada diyarta, Yanzu inkaga khalil sam bazaka ganeshi ba gayu yakeci sosai ga hada to match color dinkunansa dede komai neat , acan niger fadila tayi missing ya omer sosai harta kwanta rashin lpy, yau gidan bakowa yara na islamiya da marece amma tafita suna baba babba yadawo yanufi dakinsu dubota da jiki yaji tana waya tana kuka, Tana daga kwance "yaya omer Dan Allah kazo inbakazo ba bazan warke ba wlh kewarka ce tamin yawa ni inason ganinka kataho" acan bangaren omer duk hankalinshi ya tashi jin masoyiya ba lpya yace "inanan zuwa my angel amma kirika cin abinci plsss inanan tafe gobe" ta rage kukan tace "dagaske? " Yace "eh inanan tafe nikaina in banzo naganki ba, ciwon zan kwanta" Tace "thank you I love you yaya " Yace "love you too angel" Da marece ne gidan tsit kuma wayar ta nada volume har abinda yaya omer kecewa yaji, yajuya yakoma daki yanata girgiza kai yanzu de zamani ya sauya yara ba kunya kokadan soyayya Sun dauketa kamar rayuwa, yanata tunani ya ciro waya a aljihu yakira abba abba ya dauka suka gaisa baba babba yace "ku shirya biki nanda 2wks don nabawa omer fadila nabashi ita kyauta zan mata lefe zan biya sadaki saboda naga dukkansu suna son junansu " abba Farin ciki kamar me yayi ta godiya, sannan sukai bankwana yana sauri yaje yafadawa ummi taita murna shima ya omer da yaji Allah kadai yasan iya farin cikin da yashiga, yakira ta yafada mata segashi ta mike ta nemi ciwon tarasa , Daganan akafara shirye shiryen biki gidan da fahad yabasu me upstairs shi zasu zauna ciki abba yace yabashi kyauta, faseelat ma bakaramin dadi taji ba, yanzu fahad dasauki don yana barinta fita ammafa don yazama dole ne, Million daya fahad yaba omer gudumuwa yabasu abba da baba babba 500 thousands saboda bayada kudin sosai dan tunda yabiya kudaden nan account dinshi yayi low, faseelat ma 500thousands taba kowa cikinsu kuma tadauki nauyin dinner dinsu sede fafir fahad yace banda ita ciki, After 2weeks aka daura aure ran Friday Omer da Fadila Baffa da waseela,danrana daya bikin yakama, da daddare faseelat ta kira omer a kofar gida don gidan be shiguwa saboda jamaa ,tabashi wani abu anyi rafin tana dariya tace "yaya kabawa fadila gobe da safe amma fa ba kyauta ta bace takace kuma karka buda ita zata buda " yayi murmushi ya amsa yace "thanks sister" Yatafi aka kai amarya kowa yatafi, omer ba dagin kafa suna gama salloli ya haye fadila yayita dirza tayi zam kunsan matan Niger bade dadi ba 😂🙈don sunsan kayan mata sosai kuma Sun nakalcesu, da yake miskili ne na karshe kodan ihunnan beba gum yake sede nishi 😬amma hakan behana shi bayan sungama ya rungumeta yana rarrashi ba, dakyar yashawo kanta ta hakura tai shiru ya kaita toilet ya gasa abinshi ,suka dawo suka kwanta Like da juna, dasafe yabata kyautar tana murna tabude dalleliyar waya iPhone 7+ ta rungumeshi tana murna da godiya, shima kallon wayar yayi tayi yana kara kaunar yaruwarshi. bangaren su lady kuwa lokacin da Hussein yazo yataho da Hassan nashi da friend dinshi sutayashi fira, Hassan ya likewa safiyya abokinshi Rayyan yace umma salma ta mishi dukda de bata wani girma ba, Fahad da yafadawa umma tace banda salma kiri kiri salma tace tanasonshi, daddy da kanshi ya tafi Egypt yakarayin bincike da temakon fahad, komi lpy lau sede rayyan nada mata kuma ko 1yr basuyi da aure ba, salma tace tanaso ahaka akasa biki nanda 1month, yau amira nadawo wa school tafadawa faseelat zasu fara exam ran Monday, Aisha nakoya ma amira karatu don tanayin na 2,,3 '''4 wannan karan ta tare wurin faseelat ganin faseelat din nabakin kokarinta wurin koyamata yasa ta kyaleta, seda faseelat tai mata revision kaf karatun term din wani lokaci har 10 suke kaiwa sunayin karatun sannan su kwanta, Amira nada kokari sosai tana fahimtar karatu musamman da faseelat ke mata da dubara anayi ana danyin abun dariya, wannan yasa da akazo exam tayi kokari da akazo certificate itace tai na daya a class dinsu cikinsu 25 cifff , makarantarsu *salama Islamic institution* duk bayan week da Hutu sunayin speech and price given day wanda ake tara manyan mutane kasancewar me school din attajiri sosai kuma me suna,akanyi debate da yar drama a nishadantar da baki da iyayen yara da yaran su kansu, yadda sukeyi a debate yara zalla keyi don abun yafi kayatarwa a drama kau manya da yara, awannan karan harda amira cikin masu debate saboda takara wayo da kokari, faseelat jitake kamar ita zatai debate din ta dage yi mata harta hardace sannan takoya mata yadda zatai movement awurin, bayan hutu da kwana ukku sukaje sukayi rehearsal aka dauka harda amira itada wata se kuma maza yara biyu topic din shine *female education is more benefits and important than male education* malamin yakara koya musu da gyara musu inda ke bukatar gyara, kowa ze sanya uniform amma su devators zasu saka personal school ce ke basu kaya masu kayatarwa su saka, akabawa amira white gownt gabanta ya dan dage baya ya zulbo da pink ta kalma partner dinta kuma black riga da red takalmi, mazan kuma jeans da riga daya yellow riga white jeans daya black jeans red riga, bayan da Akagama musu akameda kowa gida se kuma ranar speech din nanda 4 days ran weekend Saturday , amira tayi mugun hardace debate nata yazamar mata jiki, faseelat ta kaita akamata saloon aka gyara mata kai akamata henna red color, Kwanan Aisha ne gobe kuma 7 zasu fita suna dinner faseelat tace "hero gobe zan kai amira school "batareda yagane nufinta zataje attending din taron ba yace "Allah yakaimu " Da safe dukkansu da amira da faseelat da murna sukatashi sunata shiri, shiko fahad yanacan Like da Aisha dan jiya basuyi barci ba dan ta rikitashi sunata bacci, faseelat tawa amira wanka sunata labari tai mata kwalliya tasa mata gown dinta tai mata styling gashi wani ya kwanto a goshi sauran nabaya anyi parking da pink ribbon agaban gashin ta lika mata white clip me kwalliya white color yanata walkiya tasamata shoes dinta hills, tafeshe ta da turare, Itakuma tasa material lace orange da kwalliyar baki jikinshi tasa black hijab har kasa lokacin 7 faseelat ta zauna amira tayi rehearsal agabanta gwanin shaawa faseelat ta rungumeta tanacewa "bravo dear haka zakiyi kamar yadda kikayi anan" amira tadaga kai tana murmushi suka fita 7:30 suna cikin school din amma harsun samu mutane sosai faseelat taje tasamu gaba ta zauna amira kuma uncle dinsu yajata suka kara reahasal , 8:30 speaker na school din yafara bude taro da addua, mutane cike harda gwamna masari da matarshi, hjy bilkisu ministan ilimi ta jihar deputy gwamno da manyan masu mukamai da yan kasuwa, bayan addua yafara yin godiya akan wadanda suka halarci wurin sannan wasu daga cikin malamai suka amsa speaker sukaiwa manyan baki welcoming sannan suka koma suka zauna, Speaker ya amsa yace "as we all known in every speech and price given day some of the young students use to entertain and educate us with there debates ,it's like that today we have 4 debators 2girls,and 2boys the topic is female education is more important and benefits than male education ,our first debater is just 5yrs old ,ladies and gentlemen let's welcome amira fahad on the stage" amira ta taho tana tako ta hau stage rap rap akadau tafi masu hoto na dauka masu vedio nayi abun burgewar ana kallon shirin live a nta news 24 da TVC news, Channel TV,, kowa kwalliyarta kadai ta burgeshi kowa "wow, wow!! Beautiful girl,cutie etc " Ba bata lokaci aka bawa amira speaker ta amsa ta Kalli faseelat dake gaba faseelat tai mata haka 👍🏻da hannu, amira tasaki murmushi tafara "before I proceed to......... kubiyoni next page muji debate din amira💃🏼 ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 8⃣0⃣ *Manzon Allah (S. A. W) yace kurika nemawa yayanku tsari awurin Allah ga dukkan abunki,yakan dora hannu akan hassan da Hussein ya musu wannan adduar*👇🏼 *U'IZUKUM BI KALIMATULLAHI TAMMAT MIN KULLI SHAIDANIN WA HAMMA WAMIN KULLI AININ LAMMA* bukhari da Muslim Fassara *ina neman maku tsarin Allah da ayoyinsa gabadaya, daga dukkan shedani da abun cutarwa da kuma dukkan masu kambun baka* "Before I proceed to my proceeding procedure, I will like to give honour to whom honour due to, by the acknowledgement of Mr. Chairman sir, the moderatore, Accurate time keeper, Distinguished,guest, ladies and gentlemen. Good day to you all. My name is amira fahad, I stand here strongly to support the motion which state that; female education is better than male education. First of all I will start with the saying of Prophet Muhammad (S. A. W) the truthful and truth worthy that said educating a single female is like educating the whole society, What's education? education : is the basic terms of facilitating, learning, and acquisation of knowledge, skills, values, beleives, and habit. Who is female? Female: is the basic terms applied to member of sex that is biologically Distinguished from male. With my following point, I want convince you, and for u to support and beleives my statement. 1_Improve health: educated girl or women are aware of the important of health and hygiene. Through health education there are aim to lead a health style. Educated mother can take better care of both her self and her children. 2_Economic development and prosperity: education will empowered women to come forward and to contribute toward development and prosperity of the country. 3_Improved life: education helps a woman to live a good life. Her identity as an individual will never get lost. She can read and learn about her right. So our mother right will not get trodden down. The life or condition of women will improved alot, if we take a broad out look in the field of female education. 4_Diginity and honour: Educated women are now looked upon with diginity and honour they become a source of inspiration for millions of people (male and female) who make them their role models. 5_Justice: educated women are more informed of their right for justice, it would eventually lead to decline in instances of violent and injustice against women such as dowry, forced_prostitution, child marriage and female foeticide e.t.c. 6_Choice to choose a profession of her choice: educated women can prove be highly successful in the field of life. A girl child should get equal opportunity for education, so that she can plan to become successful doctor, engineer, nurse, air hostesses, cook, or choose a profession of her choice. In this point I have question to ask, and I'm sorry for asking a such, Mr. Chairman sir will you be happy if your wife handed to a male doctor during birth to Take care of her?. 7_Elevate poverty: Women education is a pre_requisite to elevate poverty. We need to take equal durdel of the massive task of eliminating poverty. This would demand massive contribution from educated women. Their can't be match social and economic changes, unless girl and women are given their right for education. A bonus Question for listeners: Will you give your child, wife, sister, fiancy( your wife to be) a right for education? IN Conclusion: until the middle of nineteenth century girls and women were educated only for traditional house hold works, now society is witnessing certain some changes in the role status of women. There is greater emphasis on educating girls and women more than we educate boys and men. Thank you all, for listening. Tanayin abunne not that too fast amma da dansauri irin na kwarewar nan domin cikin 4mnt tagama, da muryarta me zaki ta yara tana dan yin bayani da hannu sannan tana yawo a stage din, tana gamawa rap rap akadau tafi dama tuntanayi wasu ke dariya tayi masifar burgesu, Takoma ta zauna, a gaba kusa da sauran debaters din, speaker yakira sauran sukayi performing amma na amira is the best kuma tafi daukar hankali, Acan gida su fahad suntashi sungama break suka koma falo Aisha ta kunna nta news 24 suna kallon taron, Basu samu debate din amira daga farko ba amma ta burgesu fahad yakara rungume Aisha dake kan cinyarshi, ganin yadda take abun gwanin burgewa, sam fahad besan faseelat bata gida ba don yanzu be cika shiga dakinta ba inba girkinta bane, Aka kira sauran yara sukayi drama itama ta nuna amfanin ilimin macen ta yadda suka gabatar gida biyu ne daya me ilimi mijinta babu, Dayan gidan mijin me ilimi ita kuma babu ,segashi duk da mijin me ilimi yana bakin kokarinsa amma cikin yaran akwai masu shaye shaye da wadanda basuiya komai ba, itako gidan me ilimi yaranta tsaf domin kullum tana kula da karatunsu da tarbiyarsu,abunde yabada maana ankuma sha dariyar tabarar gidan namijin da yayanshi da matar, Bayan nan aka kira amira akabata kyautar su dansu suka cinye ta amsa sannan suma opposing aka basu donsuma sun kokarta, se akafara bada kyautar position and other things , har akazo class dinsu amira, itace tasamu kyautar best mark in Islamic and kuran itace the best awurin tsafta itace tai na daya itace tafi duk mates nata iya speak in English saboda yawo da sukai kasashe , Speaker yace "and we have amira fahad the best in English in Islamic and kuran, the neatest student and she take the first position in there class ,amira fahad! "ya kira sunanta, amira tatashi ta hau step cabb gift 5 jere ringisss aka mika mata ta amsa tana murmushi anata daukar vedios da pic, duk wanda akabawa kyauta yakanyi godiya sannan yawuce, Akabawa amira speaker da murmushi fuskarta ta kalli faseelat daketa jindadi tanajin dama diyarta ce amira, tace "Thank you all I'm very happy to have all this gifts but I don't deserve them, my step-mom is behind all my success she use to teach me after school, encourage me supporting me and give me all her time she love me so much ,she's the one that deserve them I want to donate all the gift to her as my gratitude ,thank you anty I love you " mutanen wurin sunata kallonta da burgewa su na dariya, Agida ko fahad yakara baza ido shida Aisha ko kishi kamar tajawota ta kulle bakin, speaker ya amshi speakar yana murmushi yace "we invite her stepmother to come on the stage " faseelat da tundazu take murmushi tana ware ido jin ankirata ta mike, masu vedios suka koma haskota, fahad ya kalli Aisha da itama ta cika tai famm yace "dama faseelat bata gidannan waya bata izinin fita?" Aisha da tacika da bakin ciki tace "yazaai nasani" ranshi bace ya meda kallo gun TV din, sunata haskota har takai kan stage, Amira ta mika mata gifts din da aka jera wuri daya, faseelat ta amsa tana kayataccen murmushi amira ta rungumeta, mutanen wuri akadau tafi rap rap rap, masu hoto nata kara dallasu anata nuno su, fahad ya janye Aisha ya mike tsaye yanajin balain kishi, kamar yaje ya jawota yace "faseelat nada hankali kuwa? " Yafara zagayar falo, Aisha ma jira take amira ta dawo, sannan su amira suka sauka daga stage din akaita bawa sauran yara kyautukansu, Amira na rungume jikin faseelat dandanan an hasko gunsu wannan ke karawa zuciyar fahad wuta, Har akagama basu kyautukan, sannan hjy bilkisu ta amshi speaker tai magana akan yadda abun ya burgeta kuma duk yaran sunyi kokari ta kuma yiwa amira kyautar 50k saboda ta burgeta ta kuma jinjina wa faseelat, Me magana da bakin gwamna ya amsa yayi nashi jawabin ya kuma yiwa faseelat kyautar mota da kuma biyan school fees na ta harta gama school din, fahad kamar yashako shi yakeji, manyan mutane sunyiwa school din kyauta da kuma amira kusan 2millions tasamu, Sannan akai addua akatashi nan kuma akafara daukar hotuna da yaran school din, faseelat tasha hotuna da iyayen yara da wanda suka halacci taron harda mata manya sunata yaba mata kuma innace maku bakinta ya rufu bazaku yardaba , tuni akadauke hasko taron fahad kamar ya samesu can yanata zagayar falo rai bace, shiru shiru basu dawo ba, Seda sukasha hotunansu sannan suka shiga mota faseelat na driving tanayi tana kallon amira tana murmushi tace "thank you daughter nagode da kyauta "dukda de na amira ne dan kyaututtukan daga text books da kudi computer yara da kuma digital kuran alkalam se kuma sabbin set na uniform gadagal taji dadin karayin fresh, jin dadin faseelat kawai yadda takirata da kalamanta, amira tace "anty bansan irin son da nake miki ba inasonki sosai " faseelat tace "thank you dear I love you too " Se 12:30 suka isa gida Suna shiga gida suka fito suna murna ta kwashi gifts din ta bude kofa amira dagudu tai ciki , fahad dake tsaye yanata raba ido ya bita da kallon takaici taje ta haye Aisha, faseelat na shigowa faraar fuskarta ta kau dan ganin yanayinsu, a fusace fahad yaje yasha gabanta cikin fada yace"ashe dama bakida hankali bansaniba? Saboda kina mahaukaciya se kije taron da duk duniya ana gani taron maza da mata, kewace irin dakikiya ce wai? " faseelat idanunta suka cika da hawaye tace "banje wurin dan kome ba sedan nakara karfafa gwiwar amira kuma na tambaye ka da izininka naje " atsawace yace "tambayar banza kinsani sarai bazan bari kije irin taronba " Aisha da amira nata kallonsu, hawaye suka zubowa faseelat tace "to kayi hakuri danasan baka amince ba da banje ba " ta gittashi taajiye gifts din akujera ta haye sama, amira da tundazu tafara hawaye fahad yajuyo wurinta tunkan yaisa wurinta yace "ke kuma who ask you to call her name?" Kafin yaiso gunta ta tashi ta ruga sama, yabi bayanta da harara da takaici, Aisha da itama takejin mugun haushin amira tatashi tabita, nide narasa gane wa yafi jin zafin abun ita dashi don duk sun rikice, amira tasamu faseelat nata kuka, duk kokarinta akan amira amma haushinta ma akeji maybe dabataje ba dabazata yi performing haka ba, amira tazauna tana tayata abun tausayi itada zaa yabamawa aimata kyauta danta kara kokari sema fada akemata, suna cikin haka Aisha tashigo taja amira dakinta ta zauna tana kallon amira rai bace tace "gulmammiyar kawai ke u don't deserve them ur step mother deserve them ko? ke kilbabba sena dinke wannan shegen bakin inga ta inda zakirika wannan iskancin "ta rike bakin, amira tanata kuka tasaketa tace "maza kije ki tube wadannan tsigaggun kayan munafuka kawai " amira tafita dakin tashiga nata ta haye bed tana kuka, se yazama su duka suna kuka while fahad da Aisha kishi kamar ze halaka su, ba bata lokaci vedion amira na debate da inda take amsar kyauta suka watsu a media koina kashiga itace da faseelat anhada vedion 8mnt,da kuma hotunan amira dana faseelat a rungume, fahad duk duniyar ta mishi zafi yashiga dakinshi yayi wanka yabar gidan donji yake kamar ya zane faseelat, Aisha kasa tashi daura girki tayi tana kwance sema ta bude data sega vedion har a group dinsu na matan aljanna,haushi yakasheta sunata yabon faseelat anata yabon amira "wow Masha Allah dama diyata ce, kai yarinyar ta hadu, gaskiya kishiyar ma tayi ba karya kuma tayi kokari dama zaa samu kishiyoyi haka" Wata datake da number Aisha tana ganin status nata tai replying "kamar diyar maman amira " Aisha dake online tace "itace da kishiya ta faseelat " Caiii yan group suka taso kowa na fadin albarkacin bakinshi wasu na yabon faseelat wasu na tunzura Aisha akan tabar bari tana daukar mata diya koda zata koyi wani abu gunta, ai ta iya ta koya mata mana . Aisha takara hawa dole tasauka online din tai kwance kanta na ciwo zuciyarta na zafi dukda abun be burge fahad ba amma taji haushin yabonta da mutane keyi, Kowa na dakinshi har laasar bawanda yaci komi, se 6 amira tatashi bacci ta tafi dakin faseelat, Amira tace "anty dan Allah kiyi hakuri" faseelat tace "bakomi amira kinci abinci muje in dafa miki indomie kici " suka sauko kasa ta dafa mata indomei da kwai taci sama sama itako bataiya cin komi ba suka koma daki, faseelat ce da girki amma taki tayi girkin bata tabajin haushin fahad ba irin yau kuma tasan kotayi baze ciba, bayan Maghreb, fahad suna tareda sabeer, sabeer yaganshi some how yace "lpy dude miye? " Fahad yace "mtsssw I don't know meke damun faseelat tana abu like mad woman wai takwashi kafa taje taron speech na school dinsu amira abun haushin harda ita akan stage dan hauka wai amira takirata taimata kyauta " sabeer yace "ai abun jindadi ne yarka tayi kokari, kuma kaga amira taji dadin zuwanta, ace ana speech dukkanku baku halarta ba aigwara dataje " "ni nama ga pics da vedion se abun yaburgeni naji dama diyata da matata ne " ran fahad ya baci yace "u see harkai shege kace haka mutane tsinannu nawa zasu ji shaawar matata? natsani wani ya kalli koda fuskarta ce " Sabeer yanata dariya yace "let me show you something "ya bude insta segashi kusan mutum biyar da yake following sun dora vedion anata comments akai "wow brilliant girl" "I love this woman inama ace matata ce shes beautiful with good heart" "abun burgewa yarinyar nada wayo sosai har tasan tayi godiya " "gaskiya su duka sun burge ba kamar matar data jajirce wurin ilimantar daita " "Allah kabani family kamarsu " "nimade I pray so Allah ya bata kamarta " Fahad ya dauke ido akai yanajin mugun kishi, Sabeer yace "zancen da aketayi kenan koina abun burgewa kai wlh kagodewa Allah " fahad yace "u r mad, kana abu kamar ba namiji me kishi ba mtssww"ya shiga mota yakoma unguwarsu, a masallaci yayi salla sannan yashigo ciki gidan tsit kamar bakowa aciki yazo ze wuce ya duba dining yaga wayam kuma yasan de yanzu basu isa cin abinci ba hakan yakara bata mai rai sosai wato faseelat batai girki ba? Ya tambayi kanshi ya jinjina kai yawuce dan dama baci zeyiba, Aisha jin zuciyarta nata ciwo yasa tasha drugs nata da yoghurt ta kwanta ba jimawa se bacci, su faseelat ko sunata kallo adakinta amma ita faseelat tunanin rayuwarta kawai takeyi tundaga gidan khalil zuwa yanzu, tunda tai aure daga wannan se wannan kuma tana bakin kokarinta amma duk a banza, Faseelat ta dauko wa amira dudu milk tasha ita kuma tasha hollandia yoghurt suka cigaba da kallo, fahad yanata duban hanyar faseelat amma shiru, tariga tasa ba masa tanabinsa shiyasa yayi kwanciyarsa yasan dukdare zatazo bashi hakuri Ammafa be dena jin haushinta ba akan abinda tayi , Karfe goma fahad dake zaune yana kallo ya meda farin wata TV don suna sanya labarai na BBC a Time din, Alhaji dorikul bali shine megabatarwa ayau, acikin headline harda labarin amira , yace "a Nigeria zamuga vedion data yadu a dukkan kafofin sada zumunta inda yarinya yar shekara biyar da ta lashe kyautuka biyar ta yabi kishiyar mamarta " Idanun fahad sukai jawur yarasa ina zesa kanshi, har akazo kan labarin alhaji dorikul bali yace "a Nigeria karamar yarinya yar shekara biyar ta lashe kyautuka biyar bayan kyautar debate data lashe yarinyar mesuna amira tayi godiya kuma tayabi kishiyar mamarta wanan yaja hankalin duniya kanta, ga kadan daga cikin vedion " aka dan hasko kadan daga cikin debate din inda take tambayar Mr chairman koze jidadi in aka damka Wa namiji matarsa ya amshi haihuwar ta ,se kuma complete inda take wa faseelat godiya har inda faseelat tafito ta rungumeta, alhaji dorikul bali yace "wannan abu ya kayatar ya dau hankalin mutane ,fiyeda mutane 2milion ne suka bude vedion ayau, domin abune dabaasa ba ganiba yanzu haka de yarinyar tana cigaba da samun kyaututtuka har munyi fira da wasu malamanta zamu kawo maku tattaunawar gobe amma yanzu ni alhjii... Difffffff fahad yakashe TV besan meke masa dadi ba, Makoshin shi abushe yatashi yasha ruwa da magani yakoma yazauna yabude system dinshi yadanyi aiki to datar shi na akunne se yadan leka instagram yana following uncle dinsu amira shima yadora vedion da pics din Anata yabawa anata bata kyautuka, Aciki harda wani daniskan da yace "Allah yasa mijinta ya saketa na Aura wlh tayimin "🤣 Wani yace "tunda uwarshi ta tsinemishi ko? 😂don inba tsinanne ba bame iya rabuwa da irin wagga matar metarin baiwa " Wata tace "bakuga vedion bikinsu ba yana kwakume daita kamar ze medata ciki, gaskiya sun matukar da cewa " wani yace "dani ta dace wlh" Fahad har jikinshi na rawa ya dauki waya zeyi dialing no din uncle din,se kiran shi yashigo, Uncle da akamatsa mishi anason account no din faseelat yace ze samo musu ,kuma mutane da dama sunkirashi suna son ganin mahaifinta harda yan America wai sunason amira zasu dauki nauyin karatunta takoma canda karatu, ga account dinshi ma akwai kusan 15million aciki duk na amira kai akwai mutane masu kudi acikin duniya shi abunma har mamaki yabashi se zubosu suke kamar basu sha wuya wurin nema ba, Fahad yadau kiran a fusace yace "me kukayi haka Muslim? Meye nadora matar aure a media? Saboda ba matarku bane?" Uncle da abun yabashi mamaki yakasa cewa komi yasa fahad zemasa godiya ne amma se fada, abun mamaki mata da katuwar hijab baa ganin ko kayan jikinta sede dankwalin kanta daya fito amma yake wannan masifar, Yace "sorry sir ayi hakuri hakan baze kara faruwa ba " fahad yayi shiru zuciyarshi na kuna , Muslim yacigaba da cewa"dama mutane sunturowa amira kudi ne wasu kuma sunason number dinka da account number din matarka suna son...... " Fahad da karfi a harzuke yace "to hell with ur money "yakashe wayarshi gabadaya, ya kwanta akan bed kamar yayi ihu Muslim yadade yana tunanin kishin fahad seya share yace zetura musu account number dinshi daga baya inkomai ya lafa ze turamusu kudinsu , suna kallo amira tai bacci faseelat ta medata kan bed tashiga wanka tafito tasa yar rigar baccinta ta kwanta sede bacci kasa ko sama yayi kaura a idonta, Cande bacci ya dauketa, Fahad nacan yagama shan takaici harya saduda seyafara tunani inde faseelat lpyarta lau bazata kyaleshi ba, yatashi da sauri ya bude kofa ya nufi dakinta, ya tura yashiga sunata bacci abunsu, yayi tsaye yana kallonsu faseelat tadora hannu ajikin amira sunata bacci, Ya kurawa faseelat ido rigar jikinta agaban shara shara kana ganin breast dinta, yabi kugunta da kallo rigar duk tai kwance sama , nan take yaji matsananciyar shaawarta ba bata time ya sungumeta ya nufi dayan bedroom daita, tana bacci taji kamar an dauketa tabude ido taga fahad tameda ta kulle yana shiga yasawa dakin key, ya kwantar daita ya zare short da singlet dake jikinshi, Yaje yafara romancing dinta duk yadda takejin dadi taki bashi hadin kai, se yaji abun badadi ya dago fuska ya kalleta yace "I'm sorry honey kina fushi dani ko? Meyasa zakimin haka kinsan yadda nake matukar kishinki amma zakije irin wannan wurin" ta bude ido Taita kallonshi batace komi ba , Ya kwantar dakai saman cikinta yace "to kimin hakuri I shouted at u kuma namiki fada akan abunda kike ganin kinyi dede I'm sorry " Tace "meyasa zakamin haka agaban amira? kaida anty duk bawanda yayi murna akan sakamakonta, yanzu kun kashe mata gwiwa Allah yasa takara yin abun kirki nangaba " Yace "habade my kankanaty kishinki ne yaja amma kiyi hakuri, kuma karkiga laifina yanzu haka anbazaku a duniya wai wani shege harda cewa Allah yasa nasakeki ya Aura wani yace sede inni tsinanne ne " faseelat me zatai inba dariya ba tadingi kyalkyatawa, fahad yayi murmushi yace "yaude har vedion bikinmu seda taita yawo kamar yau akai auren" Faseelat tace "kayi hakuri to banyi tunanin abun ze girman haka ba " ya tabe baki yace "bayan yau ko dan rarrashin bansamu ba seda nazo biko " Tace "haba mana my jarumi" ta tura mai nono setin baki tace "ishiru ishiru sha ummanka" fahad na dariya ya kafa kai yafara kwankwadar madara medadi 😂🙈 can kusan 2:30 amira tarika mugayen mafarkai kala kala dama tundare tafara ganin biji biji, duk tai zufa tafarka a firgice, sede idonta sam bata gani gashi bude amma duhu, Tafara kuka tana kiran" anty ,anty anty!!!! " Faseelat da suke tsaka da sex taji kukanta Hero nasamnta tace "hero dagani kamar kukan amira nakeji "shiko bayaji don baya duniyar kuma nafadamaku be damu da kukan yara ba in ana sex, amira dakejin ana hura mata wuta ajiki da lalube ta sauko tana neman kofa tana kuka, tana kiran anty, Faseelat dataji abun dagaske tafara ture fahad daga kanta shikuma yana kara riketa da kara mata nauyi cikin muryar kuka tace"hero amira na kuka Dan Allah kadagani inje wurinta Dan Allah " amma ina be san tanayi ba, Amira harta kai bakin kofa taji kamar anajan jininta ta zube akasan tiles tana nishi, tana kiran anty kasa kasa, Faseelat nata faman yadda zata tada fahad akanta amma ina se bayan 30 mnt sannan ya dagata, ta tashi dasauri jikinta na rawa ta zura riga tai kofa dagudu ta bude tashiga dayan bedroom din, sede me amira sheme a mike tsakiyar dakin tayi fari fat kamar ba jini jikinta gawani jinin dan kadan agefen baki, Jikin faseelat na matsanancin rawa zuciyarta na bugawa da karfi ta zauna ta rungumo amira jikinta tana kuka me sauti da tashin hankali "amira! Amira kitashi amira Dan Allah kitashi "amma ina amira tadade da tafiya aljanna, Fahad dayaji yayi sauri ya diro daga kan bed yasa short yabi kofar, Faseelat Ta kurma kuwwa da duk karfinta tana jijjiga amira tana kuka, Kafafunshi kasa daukarshi sukayi yayi zaman dirshan gabansu jikinshi a mace kamar anzare Mai duk kuzarinshi, Faseelat nata kuka ta tallabo kan amira tana bubbuga fuskarta "amira, amira gani nice anty kibude idonki 😭 kibude idonki gani nazo "Allah sarki amira ta rasu dasunan anty abakinta, fahad da hankalinshi yadan dawo cikin tashin hankali yace "daukota mutafi asibity daukota " Ya mike tsaye yana nuna mata tatashi, Faseelat ta kifa kai jikin amira dake jikinta tana kuka mecin rai tace "amira ta mutu amira tatafi " fahad kamar ansoka mishi mashi yaji yayi sauri ya amshi amira yana dubawa amma ina ta rasu ya kwartsa ihunda seda Aisha tatashi duk karfin maganin datasha kuwa, Yana kuka yana kiran amira, Faseelat nata kuka kamar zaa fidda mata rai take cewa "seda nace kadagani, kadagani " Aisha jin yanata kiran amira yasa zuciyarta bugawa da karfi, kukan dadi daban na tashin hankali daban baa taba hadasu, dagudu ta hito tayi cikin dakin, Tana shiga taga fahad rungume da amira yana ta ihu da kuka faseelat kuma tana gefen kafafuwan amiran tanata kuka kamar ranta ze fita, Aisha zuciyarta na up and down very faster ta kalli gefen bakin amira taga jini, ga fahad nata girgizata bata motsi, Diff komai yatsaya mata tai baya tafadi kasa a su me , Sede sukaji karar faduwarta fahad yadago kai da sauri ya ajiye amira yayi wurinta yana girgizata amma shiru yarika kuwwa yana girgizata yana kuka da magana , "Aisha kitashi Dan Allah kutashi plssss Aisha!!!! " Allah sarki rayuwa kullu nafsin zaikatul maut, amira de antafi Allah yasa meceton su Aisha da fahad ce, 😭 *R. I. P* *our meera we will surely miss you*😭 *da haka kuma nike kira gareku mutane murika kula da yiwa diyanmu addua karmu rika mantuwa, sannan mudena yada diyan mu a media irinsu Insta dasauransu don bamusan iya wadanda zasugani ba har gwamma status me contact dinka kadai zegani kuma nasan inbaka da relation da mutum ba yadda zaai yayi saving number dinka tunda batai mishi amfanin komi ,domin akwai masu kambun baka tun azamanin manzon Allah (S. A. W) wlh wani ko yabon abu yayi sekaga abun ya lalace ko ya mutu gabadaya, balle yanzu duniya tacika da matsafa yan mafiya yan asiri yan tsubbu dasauransu wanda kana nesa se suiya cutar da kai in Allah yaso, yanzu de gashi amira tatafi Allah kadai yasan dalilin mutuwarta, inafatan andau darasi acikin mutuwar amira, nide fatana akoyaushe a novel dinnan ku dauki darussan ciki masu amfani kubar Wanda basu dashi, inafatan ana tsintar wasu darussan boye da basu fito fili ba amma nasan masu hankali sun gansu kuma zasuyi amfani dasu, raggon miji dasauran tafiya ahaka inaganin ina maku tsallake banbi daki daki amma alhamdulillah tunda kuna ilmantuwa da nishadantuwa* *mudage yiwa diyanmu adduar neman kariya insun girma mukoya musu surikayi da kansu* *ina mika sakon taaziya ta ga amira fans Allah yajikan mamatanmu musulmai maza da mata amin kuma ina baku hakuri da yadda labarin ze cigaba da tafiya duk kansu akwai darasin da nakeso adauka akansu sede ayi hakuri akan yadda abun ze kasance kuciga da nishadantuwa amma karkumanta kuna ilmantuwa da abinda kaga yayi dede* *😂nasha wuyar page dinnan ba page din dayaban wuya kamar shi awa 4 ina typing nashi ya kukaga debate yayi? Ayi hakuri da turancin candidate🤣 ahankali muna kara koyo ,acikin maza kukawo oppose na debate din ,ko cikinku mata wadda take mutuwar son mijnta takawo nata debate na opposing that female education is better than male education🤣 ko kuma wadda bata yadda da hakan ba, thank you all enjoyed* *don't forget to comment saboda aradu na wahala na gwagwatu harseda na nemi temako*😂💃🏼 ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 8⃣1⃣ *Manzon Allah (S. A. W) yace wanda ya muku alheri to ku gode masa kuma kusaka masa da alheri kwatan kwacinsa ko fin haka idan baku da hali to kuyi masa addua* *pagyn kine Mrs Ibrahim maman teamalo😍kinasona da diyana kina bamu duk kulawa inasonki sosai da sosai Allah yakawo ranar haduwar mu alherinki gareni yafi karfin fada nagode maki Allah yakara dankon soyayya keda oga yakara budi ya kawo triplets masu albarka luv u so badly dear* Faseelat na rungume da amira tana kuka shi kuma yana rungume da Aisha yana kukan, Dogon lokaci aka dauka sunayi abunda faseelat ta lura dashi fahad beiya rudewa ba dan lissafin kanshi kwancewa yake gabadaya, Tana kuka ta ajiye amira ta tashi tafita tashiga dakinshi takira doctor faith, tana gama waya daita ta kira umma har lokacin tana kuka da misalin 3:40 umma ta farka tana nafilfili kira ya shigo gabanta yayi mummunar faduwa ta dauko wayar tana dauka tafara jin kukan faseelat, Tana kuka take magana "umma amira ta rasu amira tatafi tabarmu" Jikin umma ya mace zuciyarta ta karye dandanan hawaye suka cika mata ido tasamu tace "innalillahi wainna ilaihi rajiun, Allah ya jikanta yasa me ceto ce kuyi hakuri faseelat" Faseelat bata iya magana ba saboda kukan dake kara tunkudota ta kashe kiran, Umma tai zaune tana hawaye suma ajiya duk sunga vedion sunata jindadi ashe ajali natafe, Faseelat ta kira mommy, tana tsaka da bacci jin ringing yayi yawa yasa ta dauko wayar da bacci a idonta ganin son yasa tadan bude ido ta dauka, jin sautin kuka yasa tatashi zaune faseelat na kuka tace "mommy amira ta rasu" diff takashe kiran, cikin mommy kullewa yayi zuciyarta na harbawa da karfi batsayawa hawaye suka cigaba da zubomata, tatashi dasauri daga ita se zane da vest tasaka hijab tafita dakin da keys ahannu ta shiga dakin su ramlat ta tadasu tana hawaye tafada musu sukaita kuka dukkansu suka fito suka nufo gidan, faseelat na fitowa taji ana danna door bell taje tabude doctor tashigo dasaurinta hankalinta tashe ta haye sama da dangudu faseelat tabi bayanta tana ta kuka, Doctor nashiga tasamu fahad yarike Aisha yanata kuka tai sauri ta matsa gunta tafara bata temakon gaggawa, tana jikinshi tafarko da nishi me karfi kirjinta na dagawa sosai idonta a kulle, doctor tai mata allurar rage pain ta mata ta barci ahankali jikinta ya koma yasaki, Sannan takoma gun amira dake hannun faseelat sede tana dubata taga ai ta rasu, ta girgiza kai hawaye nasan zubomata tace "kuyi hakuri mutuwa dole ne kowa se ya mutu kuyi hankuri "da yar hausarta dabata ida gogewa ba, Tafita dakin dasauri tabar gidan saboda kukannasu jinshi take kamar me, Tana fita su umma sukashigo sukai cikin gidan suna kuka, suna shiga dakin suka tarar har lokacin Aisha na jikinshi yanata kuka ga amira a jikin faseelat mommy taje ta amshi amira tana ta kuka su ramlat suka kama Aisha suka kwantar daita kan bed sunata kuka, ana haka sega umma da tawagarta suma sunata kuka se lokacin megadi yagane mutuwa akai, suka shiga ciki suna tayi, se gaf asuba sannan umma ta amshi amira tai mata wanka aka rufamata zane, Da asuba fahad yafita yafada a masallaci akwai janaizar diyarshi da karfe 7 na safe, mutane sunata mai taaziya duk yabi ya rikice, Har yakama hanya liman yabishi yasa meshi cikin nuna tausayi yace "alhaji fahad kuyi hakuri da rashin da kukayi, Allah yana son masu hakuri nasan hawaye dole ne saboda shakuwa da yaro manzon Allah (S. A. W) ma yayi hawaye a lokacin da Ibrahim ya rasu amma kuyi hakuri ku dangana se Allah yabaku wasu masu albarkan dama shiyabaku ita kuma ya amshi kayanshi in kukayi hakuri seyabaku ladar hakurin ya musanya maku da wasu kuma inamaku albishir da cewa yara zasuyi ceton iyayensu ranar kiyama insha Allah zaku hadu a aljanna "yana maganar cikin tausasawa, fahad seyaji hakuri yazo masa lokaci daya, yace "nagode malam Allah yajikan mahaifa " liman yace "amin "sukai musabaha ya tafi, fahad na zuwa gida yakira abokansa na kusa yafada musu, yasa akakawo likkafani akaimata sutura, dandanan mutuwar amira tabazu cikin garin, 7 dede aka kai amira makwancinta mutane ne birjik don fahad mutum ne me kyauta da muaamala da mutane wasuma besan suba duk sunzo, kowa yatafi amma shi yana duke wurin kabarin yana kuka, sabeer da shima mutuwar ta girgiza shi har hawaye yayi yaje yakamashi yasashi mota suka nufi gida, Ahanya yanata bashi hakuri da nasiha har yayi shiru, Bayan anfita da amira umma takoma gida itada mommy sauran kuma sunanan dangin mommy kau sun cika gidan, Faseelat haryanzu bata samu natsuwar yin waya tafadawa yangidansu ba, Ana haka Aisha tafarfado tana hawaye masu zafi, zuciyarta na matsanancin ciwo, Anty salma suka medata dakinta suka bata magani takasa cewa komi se hawaye data ketayi baadadi, Su fahad na dawowa yasamu cikin gidan duk ankafa rumfuna na zaman gaisuwa, yaje ya zauna mutane sukaita mishi gaisuwa, Zuwa 12:00pm har yan kasashen waje sunji labarin mutuwar amira yara mate dinta sunata kuka wadanda jiya ta burgesu sunata yi, Karfe daya da wani abu mutane suntafi sabeer ma yatafi yayi wanka fahad yashiga gidan ta kitchen, Faseelat suna zaune falo inba kukan ta ba ba abinda akeji anyi rarrashin anyi ban bakin taki hakura, Da fada Anty salma tace"ke da Allah kimana shiru munafukar banza munafukar wofi kin damu mutane da kukan munafunci dan ace kinason amira to kinason ta din muguwa kawai wa ma yasani ko ke kika kasheta yarinya ba ko ciwon kai sede asamu ta mutu" su lady duk shiru sukayi, dangin mommy akai mata ca wasu nabada hakuri, Fahad da yadanji wasu maganganun be gama jiba ma yahaye sama saboda idan yatsaya bakaramar matsala zaasamu ba, Faseelat ta tashi tahaye bene dagudu tana kuka tashiga daki tai zaune saman kujera ta hade kai da gwiwa tanayi, fahad da yashigo daukar wayarshi yafito yazo wurinta ya zauna ya medata jikinshi yana rarrashi, faseelat tai shiru sede hawayen sunki tsayawa, cikin dauriya ya dago fuskarta yana kallon fuskar yace "kiyi hakuri kidena kuka honey amira yanzu haka tana aljanna kidena zubar da hawayenki ki sawa zuciyarki hakuri, kuma kiyi hakuri da abinda anty tayi kidaure ki kulle idonki da kunnenki a cikin zaman gaisuwar nan har agama domin dangin mommy basuda halin kirki kiyi hakuri kinji kidena kuka yanakara dagamin hankali " tanata ajiyar zuciya hawaye na kara zubomata, saboda tsananin sonta besan lokacin da yasa harshe yana lashe mata hawayen ba " lady data biyo bayan faseelat dama kofar nabude ta hangesu kan kujera dayake sun bata baya setaga kamar ma kiss suke, takoma da baya tana tunanin jarabar yayannata, dakyar yasamu tai shiru tashiga wanka ,shikuma yatafi dakin Aisha, sadiya na gefenta yahau gadon yana kallonta yace "ki yi hakuri Aisha amira mutuwarta yafi rayuwarta domin tana cikin rahmar Allah ayanzu haka " Aisha da hawayen sundena ma fitowa saboda tashin hankali ta lumshe ido kawai batare da tace komi ba, Yatashi yafita yayi wanka ya tafi masjid, Yan group din su Aisha naganin post na cewar amira ta mutu jikin hotunan jiya an rubuta rest in peace suka rika karyatawa nan suka fara kiranta sadiya tace musu gaskiya ne nan sukaita kira gaisuwa sede sadiya ta dauka, seda faseelat tagama salla takira umma tafada mata, ba jimawa umma ta zo itada fadila su ya omer ma dasauran suka taho gaisuwa, bayan ta musu gaisuwa tatafi gidan umma ta mata da gidan mommy sannan takoma gida, Malaman amira suma segasu mutane anata shige da fice wangame gate din gidan akayi dan samun hanya, ranar bawanda yaiya shan ko ruwa da faseelat da fahad Aisha ko dole suketa bata magani, da daddare mutane na jiran cigaban labarin amira wadanda basu saniba sede sukaga sauyi, yau aichatu Ibrahim mousa itace me gabatarwa suma mutuwar ta basu tsoro tace "Allah yayiwa amira fahad rasuwa yarinyar da ta anshi kyautuka 5 jiya,zamu nuno muku cigaban tattaunawar jiya da wadda mukayi yau da makusantan ta " Bayan angama labarai tace "a Nigeria Allah yayiwa amira rasuwa a jiyan da daddare ta mutu ne batare da ciwo ba zamu kalli cigaban rahoton jiya da kuma wurin taaziyarta ayau " Aka nuno malaman su na yabonta wurin meda hankali a karatu da kuma kokari sannan aka nuno sabeer da dazun dole yayi magana da suka sameshi wurin gaisuwa, sabeer yace "Allah ya mata rahma iyayenta sunyi rashi amira yarinya ce meshiga rai fatan Allah ya jikanta yaba iyayenta hakurin rashi " se aka nuno anty salma tana ta hawaye tace "ba ciwo bakomi ta rasu munafatan Allah yabasu wadanda suka fita "seaka dauke gun akadan hasko hotunan amira lokacin da take Amsar gift na can baya dana jiya, daga karshe aichatu tace "Allah yajikanta ya mata rahma muna ma iyayenta taaziya, dafatan sauran yara zasuyi koyi daita da haka ni aichatu Ibrahim nakecewa mukwana lpy daganan London "tadan matse lips irin yadda takeyinnan 🤣kafin adauke wurin, Mutane sunata roka mata gafara aka kuma cigaba da yada vedion ta da pics wasu ma seyau suka gani, bayan week jamila tagama wanka tahadu ta tsumu, khalil Allah yakara masa budi ya siye mota da dalleliyar motarshi maroon color yaje dauko jamila,jamila batasan da motar ba yadece zezo su tafi sega mota Taita murna suka kamo hanya suka taho, bakinta yaki rufuwa khalil se satar kallonta yake yana murmushi tana rikeda lil khalil ta kalleshi tace "yaya wannan surprise haka kayi amarya bakafadamin ba wlh nayi murna sosai Allah yakara budi " Yayi dariya yace "da amarya ce aida bakinnan naki seya tabo batsari daga katsina saboda yadda zaarika kara mishi tsawo" Tai dariya tace "yaya kenan kishi fa halass ne yinshi " yace "eh amma bana hauka ba " Tace "wai miye ma na firar ni kadai zan zauna dakai nasan bazaka min kishiya ba ai saboda kana sona sosai " Khalil yace "hakane nadade da afkawa cikin kogin sonki, me kika tanadarmin ne? " Tace "ai yaya baa magana semun hadu kawai "ta rufe fuska tana dariya, yace "Allah? " ta daga kai yace "I'm happy yanzu de zamu biya gidan musa semuwuce gidan hjya dan tayi missing naku daganan semu tafi gida" jamila tace "Tom Allah yakaimu lpy, bayan sun isa gidan musa aka tarbesu hannu biyu ancika musu gaba da kayan sha da fruit sukadan sha sannan musa da khalil suka fita da jamila da matar musa sukadan taba labari sukai exchanging numbers sannan khalil yamata flashing tayomata rakiya suka tafi, suna shiga gidan hjy jamila ta bude baki tana sallama "assalamu alaikum hjy ga mijinki nakawomiki " hjy tafito daga daki tana faraa tace "maraba da ku kunsha hanya sannunku" jamila ta mika mata lil khalil tana dariya tace "hjy inawuni mun sameku lpy?" hjy tace "lpy lau ya mijina sarkin kuka koyadena kukan " Jamila tace "ai yadena hjy " sega khalil yashigo yakara gaida hjy suka shiga ciki, Jamila ba kunya tatashi ta zare hijab ta bude fridge ta dauko ruwa da lemu takawowa khalil ta dauka tasha, hjy na rikeda lil khalil tace"jamila ki dauko muku abinci mana a kitchen " khalil yace"aa barshi hjy akoshe nake wlh " hjy tace "to in ita tana cifa " khalil da ya matsu suwuce gida su hadu chamber yayiwa jamila magana da ido dan yasanta acici tana iya cewa tanaci , jamila tace "a, a nakoshi hjy " sannan sukadanyi fira suka tafi su biyu suka gyara gidansu lil khalil na goye yayi bacci ta kwantar dashi suka shiga wanka ko a toilet sunsha love sannan suka dawo bedroom suka cigaba da faranta ran juna, kunsan in aka dade baa haduba kowa dokin kowa yake kusan 1hr sukayi suna romance and sex, daganan suka cigaba da rayuwarsu hankali kwance, khalil yabar ma zuwa shago, jamila kuma duk intaje gidan hjy ita take mata girki da share share dan takara samun nasiha wurin mamanta na ta kara kyautatawa uwar mijinta, hakan yasa khalil yakara sonta fiyeda baya, itama hjy sonta take sosai don tayi hankali yanzu, Saura 2days bikin su lady gyara sukasha ciki da waje, umma me gyara takira ta musamman tana gyaramata yan matanta, faseelat ma tayi iya kokarinta wurin temaka wa lady da kayan matsi itama ladyn tadade da yin wasu da tagani a media sude gidansu faseelat basa wata hidimar biki domin haryanzu basu gama fita daga alhinin rashin amira ba , Dasu akai hidima amma sama sama ran biki akadaura aure Lady da Hussein safiiya da Hassan salma da rayyan, Wurin kai amarya basu faseelat amma faseelat ta musu nasiha sosai ta basu shawara, Yan kai amare suka hau jirgi se Egypt amma su tarba ta musamman da dare sukai dinner wanshekare aka medosu, da dare angwaye duk Sun meda amaren cikakkun mata, lalle Allah yayi gaskiya da yace shi me afuwa ne kuma me rahma da jinkai domin ya ma lady rahmar dukda laifinta na baya ,ta gyara kanta sosai mijinta saurayine kuma Allah yarufa mata asiri don be gane komi ba shi yana kukan dadi ita kuma tana kukan murna domin yadda taji yanata kokarin shigarta se da kyar yashiga ko zafin bata ji dukda akwai, shiko da yagama yayita rarrashinta, Itama safiyya tasha wuya wurin mijinta don begane kofar ba da tsiya yaganota ya afka, Salma ko tagane kurenta tasha kuka sosai don mijinta yanada mata memakon tasamu saukin abun se yazama tafi dukkansu shan wuya domin rudewa yayi ,yayi zaton da waccan yar hannun yakeyi seda taga likita, wanshekare kuma duk suka tafi Las Vegas honey moon, Gidan tsit yake kowace na bangarenta basuko san fitowa waje kayan wasan amira na daga musu hankali domin sukan tuno ta yanzu sati biyu da rasuwarta kuma har yau fahad be kara kusantar matansa ba don shaawar ma bayaji dukkansu rarrashin juna sukeyi, Ba abunda ke hada faseelat da Aisha se a dining su gaisa shikenan, dayake tariga bata sakarmata fuska wannan yasa faseelat bata damuba, da rana ne misalin karfe 2 suna zaune suna lunch Sede duk cokalar abincin suke don zaman dining ma yana kara tuno musu amira, Kowa plate din gabansa kadai yake kallo, Aisha duk tarasa natsuwarta gani takeyi kamar bazata kara haihuwa ba abincin ma bata kwantar da hankali wurin yinshi wani lokaci gishiri yadan hau wani lokaci tayishi ba gishiri ba magi itace tayi girki yau, fahad ma yanzu mugun son yara yake yasan da ba amira kadai bace agidan dabasu damu haka ba, faseelat da so daya tasa abincin bakinta taji zuciyarta na tashi don miyar kifi ce wani irin kanni taji tanayi,ahaka taita cakular abincin amma bata ciba can zuwa taji amai tai sauri ta tashi ta matsar da kujera tana toshe baki duk sukabita da kallo tana isa jikin sink da ke nan dining ta dukar dakai taita sheka amai, fahad hankalinshi ya tashi yayi sauri yaje wurinta yariketa harta gama aman, Aisha nata kallonsu zuciyarta na harbawa, saboda taga kamar ciki ne da faseelat, Yanata mata sannu ya wanke mata baki, duk ta galabaita tana ta nishi ta dafe ciki, ya dauketa yahau sama daita, Aisha tabisu da kallo hawaye suna tarar mata, yana shiga ya kwantar daita yace "sannu honey bari nakira doctor" Tai shiru idonta lumshe don juwa take gani, ya dauki waya yakira Mary ba jimawa tazo Aisha tabude mata kofa tashiga, ta dudduba faseelat sannan ta debi jininta tana ta kallonta don tayi wani irin fari nafitar hankali, ta kalli fahad da yakasa ya tsare tai murmushi tace "congratulation sir madam is pregnant" ya fiddo ido yana murna dadi ya rufeshi besan lokacin da yarika sakin murmushi ba yace "thank you doctor " tace "welcome yanzu zan je nayo test din jininta zamu gane ko how many weeks ne sannan ga drugs nan asiyo da drip zansa mata ruwa " fahad yace "thanks "ya amshi takardar mary tafita, faseelat jin tanada ciki taji dadi sosai amma hakanan taji gabanta na faduwa, ya rungumeta yana dariya yace "thank you honey nagode miki da kika samu Ciki adede wannan lokacin nagode nayi murna Allah ya saukeki lpy I really love you " Faseelat tai murmushi tana ta kallonshi yaushe rabon dataga yana farinciki yana annashuwa se yau, Ta dora hannu jikinshi tace "I love you too kaiwa Allah godiya " Fahad yayi murmushi yace "alhamdulillah" yana rike daita kamar kar ya barta ya tashi ya fito yana ta faraa ,Aisha ta tashi gabanta na faduwa tace "meyasa meta ne yaya? " yanata sakin murmushi yace "faseelat is pregnant" saura kirisss numfashin Aisha ya dauke tasamu tai yake tace "I'm happy Allah yaraba lpy " yace "amin bari naje drip zaasamata yanzu " yafita yanata annashuwa koda ya kalli kayan wasan amira se yayi murmushi yace "sooon " yasiyo magungunan ya dawo ,ya rungume faseelat kamar ze medata ciki yanata faraa da fadamata yadda yakeji, Har mary tadawo da result tana shiga ya tambayeta how many weeks, tai murmushi tace "it's only 2weeks dole se anrika kula daita sosai har yayi kwari" Ya kalli faseelat yasaki murmushi ranar da yarasa wata ranar yasamu wani, mary tasa mata drip tafita, Aisha daki takoma taita kuka shiru shiru fahad be fito ba seda ze fita masallaci yashiga yasameta kwance yace "Dan Allah Aisha kitashi ki dafa wa faseelat mint tea kisa zuma aciki saboda zuciyarta ke tashi ni kuma zan fita masallaci kar na rasa salla " zuciyarta cunkushe tace "to" yajuya yafita dasauri, tana hawaye ta tashi ta nufi kitchen acan ta dirji kukanta dole yayi rawar kai yanzu bakowa gabanshi yanason yara kuma abun yafito daga jikin gimbiyar zuciyarshi,tadora hannu akai tace "nabani na lalace ni Aisha " ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 8⃣2⃣ *Bazan manta da wadanda sukamin alheri ba daga fara buk din zuwa yanzu tundaga wadanda suka sa kudi a account dina, da wadanda sukamin data,da wadanda suka samin recharge card,da wadanda sukabarmin kudinsu time din da raggon miji ya zama free, bazan manta alherinku ba ina rokon Allah yakara maku budi na alheri yakara maku lpy da tsawon rai me amfani godiya ta tayi kadan sede nai maku addua,wannan page din naku ne jimla, ku zauna ku mike kafa kusha karatu naku ne halak malak son so harabada💓* Tasha kuka har tagama ta wanke fuska ta hau sama don kaiwa faseelat tea din, Ta shiga da sallama bakinta, faseelat na kwance ruwa nata shiga jikinta ta amsa tana kallon aishar koba afada ba tasan tasha kuka don fuskarta da idonta sun nuna, Taje ta ajiye tea din akan bedside ta juya zata fita batare da tace komi ba, Faseelat bataji dadin ganin ta ahaka ba don hakanan taji cewar kishin cikin jikinta ne takewa kuka, Ahankali tace "anty ki kara hakuri akan jarabawar rayuwarki ki mika lamarinki ga Allah insha Allah ze haska miki rayuwar ki a lokacin da bakiyi tunani ba " Aisha dake tsaye bakin kofa tana jinta ta karasa fita daga dakin tanajin mugun haushinta , Faseelat ta lumshe ido sam batajin dadin yanayin zamansu da Aisha meyasa bazata yi hakuri ba meyasa bazata dauki kaddara ba se yaushe zasu fuskanci juna ne? Aisha daki ta wuce tashiga toilet tayo alwala tazo ta kabbara salla tanayi tana hawaye, data gama sosai ta daga hannu tana adduar Allah yabata wasu yaran nan kusa, Fahad na shigowa dakin faseelat ya wuce da dubara ya tada ta zaune tana jikinshi yabata tea din yanajin matsanancin sonta na ratsa koina na jiknshi ya dade beji shaawa ba amma yau segashi kallon ta da yake tayi yasa yaji joy stick dinsa ta motsa, Faseelat jin abu yana zungurinta ta dauke kai ahankali tace"nakoshi kwantar dani " Ya medata ya kwantar da ita yadora kanta akan cin yarshi, yanata kallonta yanajin shi some how, ya dora hannu acikinta yana shashafawa yana lumshe ido yace "honey alkawarinki na nan fa triplets plss " amira ta fado mata arai idonta cike da hawaye tai shiru kawai, Ahankali ya rika matsawa da hannunshi zuwa kasa yatura shi cikin skirt dinta, faseelat ta rike masa hannu tace "kabari plsss bana so " yace "nike bakiso plss kibari bawani abu zanyi ba " Tace "a, a katafi wurin anty plsss wlh banajin dadi kokadan katafi wurinta kabarni nayi barci " Yace "ba inda zanje inanan ke ko missing dina bakiyi ba 2wks fa " faseelat tace "hero se yaushe zakagane bako yaushe mutum ke son irin abubuwan nan ba nazata 2wks dakayi yasa kagane haka, hero plsss ka temakamin awannan karan kabarmin ciki na karkayi wani abu daze tabashi don wlh bazan jura ba na roke ka "se kuka, Jikinshi yayi sanyi yasa hannu yana share mata hawayen in cool voice yace"im sorry, faseelat inasonki sosai kome da yafito agunki inasonshi wlh waccan karan bansan nayi ba, kuma na miki alkawari bazanyi wani abu da ze taba lpyan cikinki ba, abinda baki sani ba shine yanzu nafison cikin jikinki akan ki inason yara honey, kiyi hakuri ki bar kuka " Tai shiru tana ajiyar zuciya, Dukkansu sukai shiru kowa da abinda yake sakawa aranshi, har ruwan suka kare ya cire mata ya dauketa ya yo mata wanka yanata hadiyar miyau, ya dora mata zane ta hau carpet zatai salla, tana kabbarawa yabar dakin ya nufi dakin Aisha, yasamu tayi bacci yaje ya kwanta bayanta yafara zuge zip dinta tabude ido, ya sakarmata murmushi yace "gwara nakara bada himma ko kincikamin gidan da yara,inafatan kema soon kisamu " tai karamin murmushi yace "I miss your sweet hQ " tai murmushi yanata kallon idonta yarika matsar da fuskarshi gunta har suka hade ya kama lip dinta yana kissing, daganan suka cigaba da romancing suka fara sex, faseelat nagama salla tajuya taga wayam babushi se tajiyo ihunshi daga dakin Aisha ta tabe baki ta girgiza kai, ta koma kan bed ta kwanta hannunta daya kan maratta dake dan motsawa kadan, ita kadai ke ta tunani she wish tasamu mace asa mata amira amira tadawo su cigaba da rayuwa she's missing her everyday every time, bayan Sun samu natsuwa fahad ya rungume Aisha yana shafar gashinta yana kallon fuskarta yace "wai miye sirrin? Se kara dadi kike kin sauya sosai yanzu fa kullum da wet kuma kema kinajin dadi unlike before da bakiji ,sosai kike rikitani yadda kike nunamin kinajin dadin wani lokaci fa har sambatu kike (ahhhhhh immmmmmm ashhhhh thank you God for giving me the best man in the world)" Aisha tafashe da dariya ta rufe fuskarta da hannu tace "kai dinne kaiya rikita ni, ina jindadi sosai u r d best" yanata kallonta yanajin dadi yace "Aisha kece? Kece kike fadin haka" tai murmushi yace "naji dadi sosai heart beat kicigaba da fadamin haka I love it " tace "anything for you my hubby " yayi dariya ya dauketa suka tafi toilet sukayi wanka sunata wasanni, Suna fitowa a gaggauce ya shirya ya fita wurin faseelat Aisha ta tabe baki, da daddare girkin faseelat ne gashi bata lpy, shi kuma ya fita se dare yadawo wayam ba komai a dining , dakin Aisha yashiga tana kwance tana chatting yace "Aisha meyasa baki mana dinner ba? " hankalinta kan wayarta tace "ai ba girki na bane" rai bace yace "kamar ya?amma Kinsan bata lpy ai ko? " ta dago ta kalleshi tace "eh bata lpy amma hakan baze hana ta bude ma kafa ba don haka ita zataiwa kanta girki tunda har tana iya sex girki bazeyi wuya ba " yanata kallonta yanajin kamar yaje ya mazgeta yanxu tunda taga yadena bugunta shikenan komi yafito bakinta se ta fada masa yace "I don't care karki girkin amma kirika kula da abinda zaki rika fadamin,idan kinga dama inbaki ga dama ba seki cigaba amma bazakiji da dadi ba "ya juya ya fita Tace "matsalarka ai gwara narika rage takaicinka inba haka ba bakin cikin ka ze kasheni yau akafara samun ciki a gidannan duk kabi ka rude ko cikin amira bakai murna haka ba " fahad yafita ya shiga dakin faseelat yana bude dakin yaga wayam se wani kamshi medadi da ya bugi hancinshi ya lumshe ido yakarasa ciki duk ta gyara dakin gadon yayi luff yaje ya kwankwasa toilet yana kiran "may I come in? " Yaji shiru ya kanga kai yaji shiru ya tura kofar yaga bata nan, yafita yashiga kitchen se yasamu tana shirin dora tukunya, yaje ya rike tukunyar ya meda ya aje ya kalleta daka ganta kasan batada kuzari yace "meyasa zakimin haka? kirika ba kanki wahala hakanan, kibar girkin zan fita yanzu me kkso kici? " tai murmushi tace "da kabarni nifa kishin cin abincin waje nake na anty ma don yazama dole kaci da bazan bari ba, kabari bawani abu me wuya zan makuba " yace "naki tunda kince haka bari naje na kwabe nazo nayi girkin ,kefa me zakici? " tai shiru tana murmushi, Yace "ehmmm me kkso?nasan special abune kinsan abincin masu ciki is very special " Tai shiru tadan sosa kai, ya rungumeta ta baya kanshi akan kafadarta yace "tell me mana " Ahankali tace "umma ta taba kawomin tuwon shinkafa miyar gyada shinake shaawa kuma kaga bazan samu ba, kade yi nakun ni zansha tea kawai " yace"ina sekinci tuwon shinkafar umma ayau dama ban fada mata good news ba yanzu zataji kuwa " faseelat tai dariya ya fiddo waya yayi dialing no dinta tana dauka yace "hello umma I have good news for you ur daughter is 2wks pregnant " umma taji dadi sosai tace "wow Masha Allah ,I thank to Allah the giver for giving us another blessing I'm very happy " yayi dariya yace "umma kuma zai fara baki wahala tun yanzu don tace tuwonki takeso irin wanda kika taba kawomata tuwon shinkafa miyar gyada" umma tace "wane irin wahala kuma nida aka zaba yabani 40 minutes yananan isowa " yayi dariya yace "thanks umma we love you so much " tace "don't mind "takashe kiran tana murna tashiga kitchen, faseelat taja mishi kunci tace "baka kyauta ba zakaba umma wahala" yayi dariya yace "bakiji me tace ba, wannan babyn dangata ne ko zaki yace yanaci ubanshi seya kaso zaki yakawo mishi " faseelat tafashe da dariya harda rike ciki shi kuma yana tayata, Aisha data sauko zata kitchen tahada indomei taci taji su kishi ya kara tokareta yanzu shikenan ita tazama yar kallo, ta juya takoma daki tai kwance rufda ciki tana hawaye, a kitchen fahad ya tube ya rage short ya mika wa faseelat kayan ta nufi sama dasu yadora tukunya yanata murna ya fara kokarin dafa simple jellop supergetti, faseelat nadawowa taji kamshin girkin zuciyarta tafara tashi ta cire dankwalin kanta ta daure hanci ta shiga kitchen din yanata hanata amma seda takama mishi suka gama tahau sama tashiga dakin Aisha, aishar na kallo daga kwance, tace mata "anty kifito dining angama dinner" Aisha batako kalleta ba ta juya tafita, afili Aisha tace "nifa wlh ban yarda da mutuwar amira ba who knows koke kika kasheta don naki dan yazama babba agidan " tagama surutun ta tafita dining din don tanajin yunwa saboda surkudarta da fahad yayi dukda de bawani cin kirki zatai ba " tana zuwa taja kujera ta zauna,faseelat ta tashi ta zubamusu suka fara ci, dukkansu bame kallon kowa kuma tun fitowarta fahad ya hade fuska, Faseelat ta tashi ta haye sama don kiran ummin ta tafada mata labari me dadi, tana tafiya fahad ya kalli Aisha dake cin abinci haushi ya kamashi ya janye plate din gabanta ya medashi gaban shi, Aisha ta rike spoon tana kallonshi, ta mika hannu zata jawo ya kara matsar dashi fuska ahade yace"kije ki dafa kici naki wannan nina dafa dakaina kuma be zama dole nai miki girki ba " Aisha tafashe da dariya ya daga ido yana kallonta,tarage dariyar tace "haba yaya nifa kanwarka ce ina laifi ma kasamu ina cin wanann jagolgolan naka " yace "so what karki ci mana " tace "Tom kayi hakuri da maganganun dazu Allah yahuci zuciyar jarumi acikin matanshi" Ya tabe baki, setaji ana knocking ta tashi taje tabude sega yar aikin umma da warmers kusan guda ukku ta amsa tashiga dasu ta zauna falo, ta bude daya tuwo daya miya daya farfesun kafar sa, ta tabe baki tace "shikenan fa zatai ta tsirface tsirfacen tsiya ita me ciki "ta bude kular farfesu tasa hannu tana yago nama tana ci, jin shiru bata iso dining ba fahad ya taso yaganta rungume da kula tanata cin namanta, ranshi ya baci yace "wai mike damunki ne Aisha, kinsan fa banaki bane donme zakici mata abu,ko tausayin ta bakiji aike yakamata ma ki tausaya mata kafin kowa" Aisha ta tsame hannu tace "ni banga abun tausayi a rayuwarta ba ni din dece abar tausayi ta yaudare ni ta shigo gidana ta mallake min miji ta amshe min diya daga karshe ta kashe min ita, itakuma tayi wani cikin se in wani ji tausayinta, wlh natsane ta bazan dena tsanar taba har lokacin da zan mutu "ta ajiye kular ta gittashi ta wuce, yabita da kallo kamar ya shakota yayi ta jibga, ya dauki abincin ya kaiwa faseelat lokacin har tagama waya da ummi tafito wanka yashigo, Yabita da mayen kallo ya ajiye kulolin yafita ,tasaka rigar bacci ya dawo ya rungumeta ya zuba abincin yana bata abaki, so ukku kadai taci tatashi dagudu tashiga toilet Taita sheka amai yabita yana ta mata sannu kamar yayi kuka, ya wanke mata baki ya daukota ya kwantar daita a bed, yana gefenta yanata kallonta ba jimawa bacci ya dauketa, Yayi shiru yanata tunani inde irin wancan laulayinne to yabani don jiyake kamar yayi kuka inyaga tana wahala ba kamar wancan ba da bedamu sosai ba, ya tashi ya meda abincin kitchen a freezer ya dawo yayi wanka ya kwanta, ya rungumeta tsam jikinshi, da safe shi yayi musu breakfast don faseelat ma da zazzabi ta tashi, tana kwance abed yazo yayi feeding dinta, yanata rarrashinta da nuna tausayinta, Karfe 9 umma ta aiko mata da danmalele (shashshaka)taji mai da yaji da veggies faseelat miyonta ya guda zuciyarta ta ji shaawar cin abincin sede tana ci se amai harta hanci duk tabi ta galabaitu, fahad kuka ne kawai beba yakasa fita koina, da rana ko leko falo beba yana ciki yana jinya, Aisha ta fito ta soya indomei da kwai takoma daki taci, dukda bawani cin kirki ba, Da Maghreb tafito ta dora girki don girkinta ne, sede faseelat bashi ta ciba don cewa tai bazata iyaci ba tace ice cream takeso ya fita yasiyo mata da yawa yaajiye a fridge, Shi kanshi bewani ci abincin kirki ba yatashi yakoma gunta ,Aisha tagama takoma daki tai shirin bacci, shiru be shigo ba se 12:am yashigo, fuska ba walwala yaje ya kwanta,yabata baya, tanata kallon bayanshi tace "yaya baka min adalci kiri kiri kafifita faseelat akaina kana shiga hakkina sosai seyanzu zaka shigomin? " abun yabashi takaici beko juyoba yace "kede anyi marar imani Aisha kin sauya yaushe zuciyarki takoma haka, faseelat bata lpy ko rantsuwa nayi haryanzu baki mata sannu ba, baki jin ko tausayin wahalar da take yanzu haka nabaro ta tana ta makyarkyata wlh daita ce bazata bari na kwana can ba zata barmiki kwanan amma ke dayake bakida hali har korafi kike Aisha! Aisha!! Anya wannan halin naki ze barki zama lpy, cikin data samu samm baki farin ciki dashi sema bakin ciki da kike lokacin da nasameki ai kuka kike,wanda nasan faseelat bazata miki bakin ciki ba don kinsamu ciki ita batadashi ,adalcin da kike cewa ayi bazaai ba, zuciyata ta fison faseelat ba jikinta kadai nakeso ba harda zuciyarta da halayyarta me kyau wadda ke kika rusa taki, inason faseelat ina tsananin sonta insha Allah zata samu lpy kuma zata haihu lpy lau sede masu bakin ciki su mutu " tun kafin yadasa aya tafashe da kuka me taba zuciya har sarkewa takeyi tana kuka tace "I pray so Allah yadauki raina na mutu tunkafin bakin cikinka yakasheni u hate me yaya tunda kasamu faseelat baka ganin kyaun komi nawa while abaya kasha yabon halina da komai nawa nagode da wadannan kalaman " haryanzu be juyo ba yace "kin sauya hali ne Aisha kisamu ki medo kyawawan halinki nada kuma koda zaki medosu wlh faseelat tafiki aguna , saboda tana son duk abunda nakeso, tana sonki Aisha ke kina wulakantata taso amira fiyeda tunani donme bazan fi sonta ba nace I love her I love her badly itace rayuwata " Aisha tatashi numfashinta nason daukewa tafita tana kuka ta sauka falo tai hanyar kitchen, Jin yadda numfashinta yasauya yasa yaji tsoro tana fita yabita, ta na shiga kitchen ta dauko wuka ta dagata sama tazo zata sokawa cikinta yayi sauri yarike hannunta, Jikinshi har rawa yake saboda tsoratar da yayi saura kirisss ya kwasheta da mari, idonshi jawur yake kallonta, Itako tanata kuka idonta kulle ta gaji da rayuwa gwara ta mutu kowa yahuta, Ya amshe wukar ya tillar murya sarke yace "Aisha kashe kanki zaki? So kike ki mutu kafira ki dawwama awuta? Aisha meyasa baki amfani da ilimi da hankalinki, nayi zaton maganganun da nake miki zaki koyi wasu abubuwan da nafiso kirika yinsu segashi kinason kashe kanki ki karamin bakin ciki akan rashin amira, waya fadamiki banasonki? I love you so much Aisha" Se hawaye zarrr a fuskarshi zuciyarshi na zafi yacigaba da cewa "ina sonki sosai Aisha ina kuma girmama sonda kikemin domin ke masoyiyace, kina sona tsakani da Allah na shaku dake ya kike tunanin zan iya jure mutuwarki? donme zaki zabi mutuwa akan rayuwa? Yesss I know myself ina shiga hakkinki ina nuna fifikon son faseelat, meyasa bazakimin uzuri ba meyasa bazaki rokamin Allah in rika adalci tsakaninku ba se kizabi wannan hanyar ?ya kkso nai da rayuwa ta ne ina bakin kokarina wurin dedeta ku amma nakasa kullum nakan roki Allah amma shiru Aisha in kika kashe kanki mezan cewa mommy ta rikeni kamar danta ta goyani tamin duk gata " (kai wlh makoshina har wani tururin bakin ciki yake) Aisha daketa kuka zuciyarta na harbawa dasauri numfashinta nayin kasa tazo zata zube yayi sauri ya tallabeta jikinshi, Yana duba fuskarta ta suma kuka ya kwace mishi ya rungumeta yana kuka wai ya zeyi ne ya zeyi da rayuwarshi, yasamu ya dauketa ya haye sama daita, ya kwantar daita ya dauko ruwa a fridge masu shegen sanyi yazo ya kwaramata, taja dogon numfashi ta cigaba da nishi zuciyarta na matsanancin ciwo tanata sheshsheka, a tsorace yakira doctor, ya zauna ya rungumeta yana kuka yana mata magana "Aisha inasonki sosai dan Allah kiyafemin bazan sakeba" (shege yo bakai kace ta mutu ba🤨) Likita na zuwa ta dubata tai mata allurar bacci, sannan tadago fuskarta daure da takaici tace "Sir meyasa ake bata mata rai bayan namaku gargadi Adena bata mata rai ,in aka cigaba da haka very soon zuciyarta zata buga, ku bincika abinda takeso arika yi mata shi batada lpy sosai zuciyarta ta kumbura sannan bp dinta is high kukula sosai, ga wannan drugs zuwa gobe asamo mata su they will help I mean help not to cure " ta tafi ranta bace yananan dafe dakai har 4:30 na dare sannan yatashi yashiga dakin faseelat tana ta bacci amma jikinta rau yake, yajuya ya fita ya koma gun Aisha, Da safe Aisha ta farka kusan karfe tara lokacin har yagama bawa faseelat breakfast yayi wanka yana zaune gefenta don yaga bata farka da wuri ba hannunta cikin nashi ya rike, ahankali ta bude ido ta kalleshi, fuskarshi jawur yace "kimin hakuri Aisha bazan sake bata miki rai ba kiyi hakuri ki rayu ki kara haifamin yara "hawaye suka zubo mishi, ta lumshe ido tabude tace"kadena kuka yaya ,zansha ruwa" Dasauri ya debo ruwa yabata tasha yakaita toilet ya wanke ta yadawo yasa mata kaya ta kabbara salla, tana gamawa yafara bata tea abaki, be fadawa faseelat Aisha bata lpy ba donkar ta damu kanta, itama jikinta yayi tsanani shi yayita jinyarsu duka biyun, bayan 3days Aisha tasamu sauki seta rika yin girki harda na faseelat,domin faseelat jikinta basauki kullum amai, zazzabi daya sauka yadawo, in girkin faseelat ne yana dakinta inna Aisha ne har tsakar dare daya falka seyaje ya dubo faseelat hakan bakaramin bata ran Aisha yake ba, Har akayi week kuma lokacinne akayi bikin sabeer da fatouma, radiya tayi kuka daren amma dan karfin hali wanshekare ita tai musu girkin breakfast ta aika me aiki ta kaimusu gidansu, sam fahad bewani bada gudumuwa wurin bikin ba don rashin lpyar faseelat bata bari ba, Yau de faseelat yana shigowa da dare wurin 2am wurinta idonta biyu ta riga ta tsaya tayi tunani gwara takoma gida shima yahuta yasamu ya rika aikinshi yadda yakamata, yana shigowa yaga idonta biyu yaje yazauna gefen bed yakai hannu yataba jikinta yace "sannu honey " murya irin ta marassa lpy tace "Dan Allah Hero kamedani gida idan nawarke sena dawo" wani banzan kallo yake jifarta dashi yace "da lpy suka ba nike sena medaki can don baki lpy?meke nan hakan? kiyi hakuri plsss " Tace "naga kana shiga hakkin anty ko girkinta ne har dare sekaita shigowa kuma nasan hakan baya mata dadi " yayi shiru yayi kawaicin yayi kawaicin ko Aisha zata dan bashi dan lokaci yarika jinyar faseelat amma ina taki fahimta, yace "dole narika zarya dan sanin halin da kike ciki, kuma wlh yanzu ko bacci nake tunanin cikin jikinki nake banason wani abu yasameshi, kiyi hakuri zan rage shigowan amma kirika kula da kanki hakan yayi?" tadaga kai amma badan yayi ba, yace "Tom seda safe kikula min da kanki" ya mata kisss aciki ya fita, Aisha data ji fitarshi ta tashi zaune tayi tagumi yana shigowa ya ganta zaune, ya hau gadon ya zauna yana kallonta yace "Aisha kiyi hakuri da maganar da zanmiki ki kuma fahimceni " tanata kallonshi taji me zece kuma, Ya dafe kai ya furza iska irin maganar ta zama dolennan yace "Dan Allah inaso kibani 1wk inyi jinyar faseelat saboda tana cikin ciwo ahaka kuma kamar bana kyauta miki, ki daure kibani 1wk insha Allah in ma ta samu sauki kafin time din zan dawo " zuciyar Aisha na kuna take kallonshi wato ita ta mutu wata ta rayu, Hawaye cike da idonta batare da tabari sun zuboba tace " Follow me akwai cakwakiya fa agaba to Aisha zata yarda? Anya zata cigaba da jure wanann rashin adalcin nasa? Me zefaru gaba kubiyo shalele kusha labari, up up up my brain kici gaba da kawo light please 😂⛹🏻‍♀🤸🏻‍♀➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 8⃣2⃣ *Bazan manta da wadanda sukamin alheri ba daga fara buk din zuwa yanzu tundaga wadanda suka sa kudi a account dina, da wadanda sukamin data,da wadanda suka samin recharge card,da wadanda sukabarmin kudinsu time din da raggon miji ya zama free, bazan manta alherinku ba ina rokon Allah yakara maku budi na alheri yakara maku lpy da tsawon rai me amfani godiya ta tayi kadan sede nai maku addua,wannan page din naku ne jimla, ku zauna ku mike kafa kusha karatu naku ne halak malak son so harabada💓* Tasha kuka har tagama ta wanke fuska ta hau sama don kaiwa faseelat tea din, Ta shiga da sallama bakinta, faseelat na kwance ruwa nata shiga jikinta ta amsa tana kallon aishar koba afada ba tasan tasha kuka don fuskarta da idonta sun nuna, Taje ta ajiye tea din akan bedside ta juya zata fita batare da tace komi ba, Faseelat bataji dadin ganin ta ahaka ba don hakanan taji cewar kishin cikin jikinta ne takewa kuka, Ahankali tace "anty ki kara hakuri akan jarabawar rayuwarki ki mika lamarinki ga Allah insha Allah ze haska miki rayuwar ki a lokacin da bakiyi tunani ba " Aisha dake tsaye bakin kofa tana jinta ta karasa fita daga dakin tanajin mugun haushinta , Faseelat ta lumshe ido sam batajin dadin yanayin zamansu da Aisha meyasa bazata yi hakuri ba meyasa bazata dauki kaddara ba se yaushe zasu fuskanci juna ne? Aisha daki ta wuce tashiga toilet tayo alwala tazo ta kabbara salla tanayi tana hawaye, data gama sosai ta daga hannu tana adduar Allah yabata wasu yaran nan kusa, Fahad na shigowa dakin faseelat ya wuce da dubara ya tada ta zaune tana jikinshi yabata tea din yanajin matsanancin sonta na ratsa koina na jiknshi ya dade beji shaawa ba amma yau segashi kallon ta da yake tayi yasa yaji joy stick dinsa ta motsa, Faseelat jin abu yana zungurinta ta dauke kai ahankali tace"nakoshi kwantar dani " Ya medata ya kwantar da ita yadora kanta akan cin yarshi, yanata kallonta yanajin shi some how, ya dora hannu acikinta yana shashafawa yana lumshe ido yace "honey alkawarinki na nan fa triplets plss " amira ta fado mata arai idonta cike da hawaye tai shiru kawai, Ahankali ya rika matsawa da hannunshi zuwa kasa yatura shi cikin skirt dinta, faseelat ta rike masa hannu tace "kabari plsss bana so " yace "nike bakiso plss kibari bawani abu zanyi ba " Tace "a, a katafi wurin anty plsss wlh banajin dadi kokadan katafi wurinta kabarni nayi barci " Yace "ba inda zanje inanan ke ko missing dina bakiyi ba 2wks fa " faseelat tace "hero se yaushe zakagane bako yaushe mutum ke son irin abubuwan nan ba nazata 2wks dakayi yasa kagane haka, hero plsss ka temakamin awannan karan kabarmin ciki na karkayi wani abu daze tabashi don wlh bazan jura ba na roke ka "se kuka, Jikinshi yayi sanyi yasa hannu yana share mata hawayen in cool voice yace"im sorry, faseelat inasonki sosai kome da yafito agunki inasonshi wlh waccan karan bansan nayi ba, kuma na miki alkawari bazanyi wani abu da ze taba lpyan cikinki ba, abinda baki sani ba shine yanzu nafison cikin jikinki akan ki inason yara honey, kiyi hakuri ki bar kuka " Tai shiru tana ajiyar zuciya, Dukkansu sukai shiru kowa da abinda yake sakawa aranshi, har ruwan suka kare ya cire mata ya dauketa ya yo mata wanka yanata hadiyar miyau, ya dora mata zane ta hau carpet zatai salla, tana kabbarawa yabar dakin ya nufi dakin Aisha, yasamu tayi bacci yaje ya kwanta bayanta yafara zuge zip dinta tabude ido, ya sakarmata murmushi yace "gwara nakara bada himma ko kincikamin gidan da yara,inafatan kema soon kisamu " tai karamin murmushi yace "I miss your sweet hQ " tai murmushi yanata kallon idonta yarika matsar da fuskarshi gunta har suka hade ya kama lip dinta yana kissing, daganan suka cigaba da romancing suka fara sex, faseelat nagama salla tajuya taga wayam babushi se tajiyo ihunshi daga dakin Aisha ta tabe baki ta girgiza kai, ta koma kan bed ta kwanta hannunta daya kan maratta dake dan motsawa kadan, ita kadai ke ta tunani she wish tasamu mace asa mata amira amira tadawo su cigaba da rayuwa she's missing her everyday every time, bayan Sun samu natsuwa fahad ya rungume Aisha yana shafar gashinta yana kallon fuskarta yace "wai miye sirrin? Se kara dadi kike kin sauya sosai yanzu fa kullum da wet kuma kema kinajin dadi unlike before da bakiji ,sosai kike rikitani yadda kike nunamin kinajin dadin wani lokaci fa har sambatu kike (ahhhhhh immmmmmm ashhhhh thank you God for giving me the best man in the world)" Aisha tafashe da dariya ta rufe fuskarta da hannu tace "kai dinne kaiya rikita ni, ina jindadi sosai u r d best" yanata kallonta yanajin dadi yace "Aisha kece? Kece kike fadin haka" tai murmushi yace "naji dadi sosai heart beat kicigaba da fadamin haka I love it " tace "anything for you my hubby " yayi dariya ya dauketa suka tafi toilet sukayi wanka sunata wasanni, Suna fitowa a gaggauce ya shirya ya fita wurin faseelat Aisha ta tabe baki, da daddare girkin faseelat ne gashi bata lpy, shi kuma ya fita se dare yadawo wayam ba komai a dining , dakin Aisha yashiga tana kwance tana chatting yace "Aisha meyasa baki mana dinner ba? " hankalinta kan wayarta tace "ai ba girki na bane" rai bace yace "kamar ya?amma Kinsan bata lpy ai ko? " ta dago ta kalleshi tace "eh bata lpy amma hakan baze hana ta bude ma kafa ba don haka ita zataiwa kanta girki tunda har tana iya sex girki bazeyi wuya ba " yanata kallonta yanajin kamar yaje ya mazgeta yanxu tunda taga yadena bugunta shikenan komi yafito bakinta se ta fada masa yace "I don't care karki girkin amma kirika kula da abinda zaki rika fadamin,idan kinga dama inbaki ga dama ba seki cigaba amma bazakiji da dadi ba "ya juya ya fita Tace "matsalarka ai gwara narika rage takaicinka inba haka ba bakin cikin ka ze kasheni yau akafara samun ciki a gidannan duk kabi ka rude ko cikin amira bakai murna haka ba " fahad yafita ya shiga dakin faseelat yana bude dakin yaga wayam se wani kamshi medadi da ya bugi hancinshi ya lumshe ido yakarasa ciki duk ta gyara dakin gadon yayi luff yaje ya kwankwasa toilet yana kiran "may I come in? " Yaji shiru ya kanga kai yaji shiru ya tura kofar yaga bata nan, yafita yashiga kitchen se yasamu tana shirin dora tukunya, yaje ya rike tukunyar ya meda ya aje ya kalleta daka ganta kasan batada kuzari yace "meyasa zakimin haka? kirika ba kanki wahala hakanan, kibar girkin zan fita yanzu me kkso kici? " tai murmushi tace "da kabarni nifa kishin cin abincin waje nake na anty ma don yazama dole kaci da bazan bari ba, kabari bawani abu me wuya zan makuba " yace "naki tunda kince haka bari naje na kwabe nazo nayi girkin ,kefa me zakici? " tai shiru tana murmushi, Yace "ehmmm me kkso?nasan special abune kinsan abincin masu ciki is very special " Tai shiru tadan sosa kai, ya rungumeta ta baya kanshi akan kafadarta yace "tell me mana " Ahankali tace "umma ta taba kawomin tuwon shinkafa miyar gyada shinake shaawa kuma kaga bazan samu ba, kade yi nakun ni zansha tea kawai " yace"ina sekinci tuwon shinkafar umma ayau dama ban fada mata good news ba yanzu zataji kuwa " faseelat tai dariya ya fiddo waya yayi dialing no dinta tana dauka yace "hello umma I have good news for you ur daughter is 2wks pregnant " umma taji dadi sosai tace "wow Masha Allah ,I thank to Allah the giver for giving us another blessing I'm very happy " yayi dariya yace "umma kuma zai fara baki wahala tun yanzu don tace tuwonki takeso irin wanda kika taba kawomata tuwon shinkafa miyar gyada" umma tace "wane irin wahala kuma nida aka zaba yabani 40 minutes yananan isowa " yayi dariya yace "thanks umma we love you so much " tace "don't mind "takashe kiran tana murna tashiga kitchen, faseelat taja mishi kunci tace "baka kyauta ba zakaba umma wahala" yayi dariya yace "bakiji me tace ba, wannan babyn dangata ne ko zaki yace yanaci ubanshi seya kaso zaki yakawo mishi " faseelat tafashe da dariya harda rike ciki shi kuma yana tayata, Aisha data sauko zata kitchen tahada indomei taci taji su kishi ya kara tokareta yanzu shikenan ita tazama yar kallo, ta juya takoma daki tai kwance rufda ciki tana hawaye, a kitchen fahad ya tube ya rage short ya mika wa faseelat kayan ta nufi sama dasu yadora tukunya yanata murna ya fara kokarin dafa simple jellop supergetti, faseelat nadawowa taji kamshin girkin zuciyarta tafara tashi ta cire dankwalin kanta ta daure hanci ta shiga kitchen din yanata hanata amma seda takama mishi suka gama tahau sama tashiga dakin Aisha, aishar na kallo daga kwance, tace mata "anty kifito dining angama dinner" Aisha batako kalleta ba ta juya tafita, afili Aisha tace "nifa wlh ban yarda da mutuwar amira ba who knows koke kika kasheta don naki dan yazama babba agidan " tagama surutun ta tafita dining din don tanajin yunwa saboda surkudarta da fahad yayi dukda de bawani cin kirki zatai ba " tana zuwa taja kujera ta zauna,faseelat ta tashi ta zubamusu suka fara ci, dukkansu bame kallon kowa kuma tun fitowarta fahad ya hade fuska, Faseelat ta tashi ta haye sama don kiran ummin ta tafada mata labari me dadi, tana tafiya fahad ya kalli Aisha dake cin abinci haushi ya kamashi ya janye plate din gabanta ya medashi gaban shi, Aisha ta rike spoon tana kallonshi, ta mika hannu zata jawo ya kara matsar dashi fuska ahade yace"kije ki dafa kici naki wannan nina dafa dakaina kuma be zama dole nai miki girki ba " Aisha tafashe da dariya ya daga ido yana kallonta,tarage dariyar tace "haba yaya nifa kanwarka ce ina laifi ma kasamu ina cin wanann jagolgolan naka " yace "so what karki ci mana " tace "Tom kayi hakuri da maganganun dazu Allah yahuci zuciyar jarumi acikin matanshi" Ya tabe baki, setaji ana knocking ta tashi taje tabude sega yar aikin umma da warmers kusan guda ukku ta amsa tashiga dasu ta zauna falo, ta bude daya tuwo daya miya daya farfesun kafar sa, ta tabe baki tace "shikenan fa zatai ta tsirface tsirfacen tsiya ita me ciki "ta bude kular farfesu tasa hannu tana yago nama tana ci, jin shiru bata iso dining ba fahad ya taso yaganta rungume da kula tanata cin namanta, ranshi ya baci yace "wai mike damunki ne Aisha, kinsan fa banaki bane donme zakici mata abu,ko tausayin ta bakiji aike yakamata ma ki tausaya mata kafin kowa" Aisha ta tsame hannu tace "ni banga abun tausayi a rayuwarta ba ni din dece abar tausayi ta yaudare ni ta shigo gidana ta mallake min miji ta amshe min diya daga karshe ta kashe min ita, itakuma tayi wani cikin se in wani ji tausayinta, wlh natsane ta bazan dena tsanar taba har lokacin da zan mutu "ta ajiye kular ta gittashi ta wuce, yabita da kallo kamar ya shakota yayi ta jibga, ya dauki abincin ya kaiwa faseelat lokacin har tagama waya da ummi tafito wanka yashigo, Yabita da mayen kallo ya ajiye kulolin yafita ,tasaka rigar bacci ya dawo ya rungumeta ya zuba abincin yana bata abaki, so ukku kadai taci tatashi dagudu tashiga toilet Taita sheka amai yabita yana ta mata sannu kamar yayi kuka, ya wanke mata baki ya daukota ya kwantar daita a bed, yana gefenta yanata kallonta ba jimawa bacci ya dauketa, Yayi shiru yanata tunani inde irin wancan laulayinne to yabani don jiyake kamar yayi kuka inyaga tana wahala ba kamar wancan ba da bedamu sosai ba, ya tashi ya meda abincin kitchen a freezer ya dawo yayi wanka ya kwanta, ya rungumeta tsam jikinshi, da safe shi yayi musu breakfast don faseelat ma da zazzabi ta tashi, tana kwance abed yazo yayi feeding dinta, yanata rarrashinta da nuna tausayinta, Karfe 9 umma ta aiko mata da danmalele (shashshaka)taji mai da yaji da veggies faseelat miyonta ya guda zuciyarta ta ji shaawar cin abincin sede tana ci se amai harta hanci duk tabi ta galabaitu, fahad kuka ne kawai beba yakasa fita koina, da rana ko leko falo beba yana ciki yana jinya, Aisha ta fito ta soya indomei da kwai takoma daki taci, dukda bawani cin kirki ba, Da Maghreb tafito ta dora girki don girkinta ne, sede faseelat bashi ta ciba don cewa tai bazata iyaci ba tace ice cream takeso ya fita yasiyo mata da yawa yaajiye a fridge, Shi kanshi bewani ci abincin kirki ba yatashi yakoma gunta ,Aisha tagama takoma daki tai shirin bacci, shiru be shigo ba se 12:am yashigo, fuska ba walwala yaje ya kwanta,yabata baya, tanata kallon bayanshi tace "yaya baka min adalci kiri kiri kafifita faseelat akaina kana shiga hakkina sosai seyanzu zaka shigomin? " abun yabashi takaici beko juyoba yace "kede anyi marar imani Aisha kin sauya yaushe zuciyarki takoma haka, faseelat bata lpy ko rantsuwa nayi haryanzu baki mata sannu ba, baki jin ko tausayin wahalar da take yanzu haka nabaro ta tana ta makyarkyata wlh daita ce bazata bari na kwana can ba zata barmiki kwanan amma ke dayake bakida hali har korafi kike Aisha! Aisha!! Anya wannan halin naki ze barki zama lpy, cikin data samu samm baki farin ciki dashi sema bakin ciki da kike lokacin da nasameki ai kuka kike,wanda nasan faseelat bazata miki bakin ciki ba don kinsamu ciki ita batadashi ,adalcin da kike cewa ayi bazaai ba, zuciyata ta fison faseelat ba jikinta kadai nakeso ba harda zuciyarta da halayyarta me kyau wadda ke kika rusa taki, inason faseelat ina tsananin sonta insha Allah zata samu lpy kuma zata haihu lpy lau sede masu bakin ciki su mutu " tun kafin yadasa aya tafashe da kuka me taba zuciya har sarkewa takeyi tana kuka tace "I pray so Allah yadauki raina na mutu tunkafin bakin cikinka yakasheni u hate me yaya tunda kasamu faseelat baka ganin kyaun komi nawa while abaya kasha yabon halina da komai nawa nagode da wadannan kalaman " haryanzu be juyo ba yace "kin sauya hali ne Aisha kisamu ki medo kyawawan halinki nada kuma koda zaki medosu wlh faseelat tafiki aguna , saboda tana son duk abunda nakeso, tana sonki Aisha ke kina wulakantata taso amira fiyeda tunani donme bazan fi sonta ba nace I love her I love her badly itace rayuwata " Aisha tatashi numfashinta nason daukewa tafita tana kuka ta sauka falo tai hanyar kitchen, Jin yadda numfashinta yasauya yasa yaji tsoro tana fita yabita, ta na shiga kitchen ta dauko wuka ta dagata sama tazo zata sokawa cikinta yayi sauri yarike hannunta, Jikinshi har rawa yake saboda tsoratar da yayi saura kirisss ya kwasheta da mari, idonshi jawur yake kallonta, Itako tanata kuka idonta kulle ta gaji da rayuwa gwara ta mutu kowa yahuta, Ya amshe wukar ya tillar murya sarke yace "Aisha kashe kanki zaki? So kike ki mutu kafira ki dawwama awuta? Aisha meyasa baki amfani da ilimi da hankalinki, nayi zaton maganganun da nake miki zaki koyi wasu abubuwan da nafiso kirika yinsu segashi kinason kashe kanki ki karamin bakin ciki akan rashin amira, waya fadamiki banasonki? I love you so much Aisha" Se hawaye zarrr a fuskarshi zuciyarshi na zafi yacigaba da cewa "ina sonki sosai Aisha ina kuma girmama sonda kikemin domin ke masoyiyace, kina sona tsakani da Allah na shaku dake ya kike tunanin zan iya jure mutuwarki? donme zaki zabi mutuwa akan rayuwa? Yesss I know myself ina shiga hakkinki ina nuna fifikon son faseelat, meyasa bazakimin uzuri ba meyasa bazaki rokamin Allah in rika adalci tsakaninku ba se kizabi wannan hanyar ?ya kkso nai da rayuwa ta ne ina bakin kokarina wurin dedeta ku amma nakasa kullum nakan roki Allah amma shiru Aisha in kika kashe kanki mezan cewa mommy ta rikeni kamar danta ta goyani tamin duk gata " (kai wlh makoshina har wani tururin bakin ciki yake) Aisha daketa kuka zuciyarta na harbawa dasauri numfashinta nayin kasa tazo zata zube yayi sauri ya tallabeta jikinshi, Yana duba fuskarta ta suma kuka ya kwace mishi ya rungumeta yana kuka wai ya zeyi ne ya zeyi da rayuwarshi, yasamu ya dauketa ya haye sama daita, ya kwantar daita ya dauko ruwa a fridge masu shegen sanyi yazo ya kwaramata, taja dogon numfashi ta cigaba da nishi zuciyarta na matsanancin ciwo tanata sheshsheka, a tsorace yakira doctor, ya zauna ya rungumeta yana kuka yana mata magana "Aisha inasonki sosai dan Allah kiyafemin bazan sakeba" (shege yo bakai kace ta mutu ba🤨) Likita na zuwa ta dubata tai mata allurar bacci, sannan tadago fuskarta daure da takaici tace "Sir meyasa ake bata mata rai bayan namaku gargadi Adena bata mata rai ,in aka cigaba da haka very soon zuciyarta zata buga, ku bincika abinda takeso arika yi mata shi batada lpy sosai zuciyarta ta kumbura sannan bp dinta is high kukula sosai, ga wannan drugs zuwa gobe asamo mata su they will help I mean help not to cure " ta tafi ranta bace yananan dafe dakai har 4:30 na dare sannan yatashi yashiga dakin faseelat tana ta bacci amma jikinta rau yake, yajuya ya fita ya koma gun Aisha, Da safe Aisha ta farka kusan karfe tara lokacin har yagama bawa faseelat breakfast yayi wanka yana zaune gefenta don yaga bata farka da wuri ba hannunta cikin nashi ya rike, ahankali ta bude ido ta kalleshi, fuskarshi jawur yace "kimin hakuri Aisha bazan sake bata miki rai ba kiyi hakuri ki rayu ki kara haifamin yara "hawaye suka zubo mishi, ta lumshe ido tabude tace"kadena kuka yaya ,zansha ruwa" Dasauri ya debo ruwa yabata tasha yakaita toilet ya wanke ta yadawo yasa mata kaya ta kabbara salla, tana gamawa yafara bata tea abaki, be fadawa faseelat Aisha bata lpy ba donkar ta damu kanta, itama jikinta yayi tsanani shi yayita jinyarsu duka biyun, bayan 3days Aisha tasamu sauki seta rika yin girki harda na faseelat,domin faseelat jikinta basauki kullum amai, zazzabi daya sauka yadawo, in girkin faseelat ne yana dakinta inna Aisha ne har tsakar dare daya falka seyaje ya dubo faseelat hakan bakaramin bata ran Aisha yake ba, Har akayi week kuma lokacinne akayi bikin sabeer da fatouma, radiya tayi kuka daren amma dan karfin hali wanshekare ita tai musu girkin breakfast ta aika me aiki ta kaimusu gidansu, sam fahad bewani bada gudumuwa wurin bikin ba don rashin lpyar faseelat bata bari ba, Yau de faseelat yana shigowa da dare wurin 2am wurinta idonta biyu ta riga ta tsaya tayi tunani gwara takoma gida shima yahuta yasamu ya rika aikinshi yadda yakamata, yana shigowa yaga idonta biyu yaje yazauna gefen bed yakai hannu yataba jikinta yace "sannu honey " murya irin ta marassa lpy tace "Dan Allah Hero kamedani gida idan nawarke sena dawo" wani banzan kallo yake jifarta dashi yace "da lpy suka ba nike sena medaki can don baki lpy?meke nan hakan? kiyi hakuri plsss " Tace "naga kana shiga hakkin anty ko girkinta ne har dare sekaita shigowa kuma nasan hakan baya mata dadi " yayi shiru yayi kawaicin yayi kawaicin ko Aisha zata dan bashi dan lokaci yarika jinyar faseelat amma ina taki fahimta, yace "dole narika zarya dan sanin halin da kike ciki, kuma wlh yanzu ko bacci nake tunanin cikin jikinki nake banason wani abu yasameshi, kiyi hakuri zan rage shigowan amma kirika kula da kanki hakan yayi?" tadaga kai amma badan yayi ba, yace "Tom seda safe kikula min da kanki" ya mata kisss aciki ya fita, Aisha data ji fitarshi ta tashi zaune tayi tagumi yana shigowa ya ganta zaune, ya hau gadon ya zauna yana kallonta yace "Aisha kiyi hakuri da maganar da zanmiki ki kuma fahimceni " tanata kallonshi taji me zece kuma, Ya dafe kai ya furza iska irin maganar ta zama dolennan yace "Dan Allah inaso kibani 1wk inyi jinyar faseelat saboda tana cikin ciwo ahaka kuma kamar bana kyauta miki, ki daure kibani 1wk insha Allah in ma ta samu sauki kafin time din zan dawo " zuciyar Aisha na kuna take kallonshi wato ita ta mutu wata ta rayu, Hawaye cike da idonta batare da tabari sun zuboba tace.... ✍🏽 Follow me akwai cakwakiya fa agaba to Aisha zata yarda? Anya zata cigaba da jure wanann rashin adalcin nasa? Me zefaru gaba kubiyo shalele kusha labari, up up up my brain kici gaba da kawo light please 😂⛹🏻‍♀🤸🏻‍♀ ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 8⃣3⃣ *dedicated to me dambu,kinasani jindadi walle ,comment dinki nasani dariya sosai nagode Allah yabar soyayya😘me dambures🤣azubo mana idan ya gama turara 😂,* *manzon Allah (S. A. W) yace wanda yaje wurin boka ko dan duba Kuma ya gasgata shi hakika ya kafirta abunda aka saukarwa manzo (S. A. W)* muslim 👇🏼 *Manzon Allah (S. A. W) yace wanda yaje wurin boka ko dan duba ya tambayeshi wani abu bazaa karbi sallar shi ba ta kwana arbain* Muslim *adede wannan gabar dole ne nayi kira ga yanuwana mata, mata! Mata!! muji tsoron Allah musani cewa duniya ba matabbata ba ce, mu gyara halinmu mu gyara zukatan mu,manzon Allah (S. A. W)dama yace mafi yawa acikin wuta mata ne, meyasa bamu aiki da ilimi da hankali meyasa wasunmu basuda imani?saboda namiji kin yarda musulunci kin tuge imaninki sister kin shirya zama cikin wuta ko? zaki iya kisa saboda namiji ,yanzu haukan har mijin kashewa ake anya anya munaso mugama da duniya lpy kuwa ?kin watsa mishi ruwan zafi kin cire mai 🍌wata ta mishi yankan rago kin yanka jariri, kinyi zina, kinyi madigo kai tirrrr wlh ,mata idan har bamu gyara ba tun anan duniya semunga sakamako, zakiiya zuwa wurin boka kisa aiwa kishiyarki kurciya ko akasheta don kisamu miji,ko mijinku yana bakin kokarinshi wurin yi muku adalci kisa a juya tunanin shi yadawo sonki ke kadai saboda zalunci kirika juyashi son rai, ko mijinku baya muku adalci kikaishi yadawo ke kadai yakeso su sauran suma yadena musu anya muna son kanmu kuwa? Meyasa bazamu rika yiwa mazajen mu addua ba? Akan surika adalci, meyasa baza muyi hakuri ba akan jarabawar da muke fuskanta kinsan ladar da Allah yake rubuta miki saboda hakurinki? Baki sani ba amma seki kwashi kafa ki tafi wurin katon kafiri neman biyan bukata kin yadda imaninki kin Yi shirka, saboda namiji shi adalci ne beyi muku ba, kuma Allah baze barshi ba seya fiddawa kowacenku hakkinta sannan ranar kiyama zetashi da paralyzed,to shifa paralyzed ze tashi daita maybe Allah ya mishi rahma ya tafi aljanna ko yasamu ceto awurin manzon rahma, kefa? katuwar kafira mushrika me hada Allah dawani direct wuta kikai hjy ,domin Allah baya yafe shirka idan kinmutu akanta sede yakan iya yafe miki in kin tuba idan yaso, to kinada tabbacin zaki kai lokacin tubar? idan kika mutu agun bokan fa kafin ma kibaro wurinsa?idan kika mutu kafin ki tuba fa? To inamiki albishir da cewa ke yar wuta ce, idan har baki tuba ba ,maza ki tuba kafin lokaci ya kure miki, maza ki koma ga Allah kafin malaikan mutuwa yazo gareki, duniya mun dauketa kamar zamu dawwama acikinta,mundena Tuna lahira munata aikata aika aika kuma kina tunanin Allah ze miki rahma dan bacewar basira, idan aka tambayeki ma huwal iman cewa zakiyi laadari,bakiiya komai daga addininki ba amma kin iya biyar malamai da bokaye,abu daya kikarike (innallaha gafurur rahimm)inbaki tuba ba fa hjy? Ko ahakan kina tunanin shiga aljannar, kishin me? duniyar kanta Nawa take dukkanta ,donme baza mu hakura mu koma ga Allah da bukatun muba shine me biyan bukata ba wani ba, Allah(SA) yace bakomai bace rayuwar duniya se lokaci kididdigagge, bakomai bace duniya se rayuwa yar kadan , yace rayuwar lahira itace rayuwa , ya kuma cewa kafirai kuji dadi kadan sanan makomar ku wuta ce kuna me dawwama acikinta* *ya Allah kakaremu daga aikata kowane sabo ka kara mana imani da tauhidi da tawakkali ya rabbul alamin*😭 *Allah yace mutuwa zata zo muku kuna masu shagaltuwa da duniya sekuce ya Allah ajinkirta mana se yace Allah baya jinkirtawa bawa idan waadinsa yayi* *mu tuba kafin ranar da hannuwanmu da kafafuwanmu zasu bada shaida akan abinda muka aikata,ranarda zaa bijrowa kowace rai da abinda ta aikata,aranar ne kafirai zasu rika kuka suna cewa amedosu duniya zasu aikata aikin kwarai* *Allah yace wadanda sukai imani kuma sukai aikin kwarai zamu sakamasu da aljanna koramu na gudana daga karkashinta suna masu dawwama acikinta ladar abinda suka kasance suna aikatawa,yace sune wadanda sukayi hakuri kuma ga Allah kadai sukai dogaro* *mudage mu zama daga cikinsu yanuwa cikin wadanda hakurinsu da dogaro da Allah ze kaisu ajanna* Hawaye cikeda idonta batare da tabari sun zuboba tace "nabaka kwana bakwan in ma bata samu sauki ba zakaiya wuce haka na amince" Ya fiddo ido yace "dagaske? " Tace "eh na amince" ya rungumeta yace "nagode Aisha Allah yakara miki hakuri yakara rage miki kishi ya barmu tare har gobe kiyama" tace "amin" tana yatsina fuska tade amsa ne kawai amma bawai don tana so ba, Ya fara aika mata da kisses tai lamo tana jinshi yagama kidansa da rawarsa ya rungumeta har bacci ya daukeshi ita kuwa idonta biyu takasa bacci hawayen da batai ba seda tayisu zuciyarta na zafi ta tashi ta sha magani takoma ta kwanta har bacci ya dauketa, tunda asuba da yayi wanka ya fita masallaci yana dawowa be kara komawa dakinba ya na dakin faseelat koda yafada mata Aisha tabar mata kwana 7 yake kawai tayi amma tasan Aisha bazata iya barin mata ba hakanan dole ranta beso ba tabayar, can da rana zazzabin ya sauka, tace"hero muje falo mana mudanyi kallo kafin zazzabin yadawo yaushe rabon da na ko leka shi " yace "angama sarauniya acikin zuma, yawwa dan Allah atemakamin plsss yau 1month inagani sede nahade miyau tunda yanzu da sauki kidan budamin kafin jikin yadawo I'm very sure da daddare bazan samu ba"ya kwabe fuska ta yunkura ta tashi daga kan bed din tafara tafiya majestically yabita da kallo tana cikin tafiyar takusa kai kofa tace "nagudu dan yanzunnan duk yar lpyar dana samu seka kwasheta duk ruwan dake jikina se sun kare kan kabarni.." bata rufe baki ba taji ya rungumeta ta baya ya dagata sama yana dariya yace "niba ruwan da lpyar dazan kwasa keda zan temakawa in kara miki ruwa da fresh milk medadin gaske " Faseelat tana dariya tace "plssss banaso kabarni nayafe dadin nan" Aisha tazo kiran fahad lunch taji sunata gaggabar dariya, zuciyarta na harbawa ta juya daki idonta cike da hawaye, azuciyarta take magana "wai wannan ce zaace ma marar lpy tana ta kwasar dariyarta ahakan ciwo take, sunata soyewarsu a matsayin jinya ni ina kwasar aiki da bakin ciki ,bazan iyaba tafiya ta zanyi "hawaye suka wanko mata a fuska ta kwashesu da hannu ,ta bude wardrobe tasa hijab ta fita daga gidan, suko sunsha dariyarsu da wasanni don kan bed suka koma hardasu jefe jefen pillows da bugu da wasa, suna gamawa suka fita shi yawuce dining ga kuloli nan amma ba Aisha yahau yashiga dakinta be ganta ba yafita har garden koina bata, yayi tsaye yarike kugu yasande tana gidan mommy to meyasa bata fadamishi ba? ya daga kafada ya koma wurin faseelat beko ci abincinba, Aisha na shiga gidansu tafita daga mota da gudu tana kuka tashiga gida, Mommy tai zaman dirshan kasa sadiya auta na kwance kan cinyarta Tanai mata tsifa Aisha ta shigo tafada jikin mommy tana kuka, sadiya tai wuffff ta tashi zaune, mommy na raba ido tace "Aisha menene kuma kede matsala bata karewa daga gareki " Aisha numfashinta na sarkewa take magana "mommy yaya yadena sona yadena kula da rayuwata, faseelat ciki ne daita yaya namin gori yana fadamin ina bakin ciki nake daita "tafashe da kuka tacigaba da kuka tace "mommy yaya yazo yace nabashi kwanaki har seta samu lpy ze dawo gareni gabadaya hankalinshi yana kan cikinta kuma lpyarta lau wlh " Mommy ranta bace take kallon Aishar,tana dasa aya tace "ubanshi yaci uwatai ita me ciki harwani lokacin lpy ne daita, saboda tana da ciki seya ida kashemin ke, dan ubanki meyasa baki fadamin tuntuni ba seyanzu "? Aisha tana ta kuka tace "baniso in tayarmiki da hankali ne mommy shiyasa nai shiru" mommy tace "aiko shegen cikinnan baze zo duniya da rai ba share hawayenki kingama kukan bakin cikin shi daga yau wlh " "Ke sadiya tashi daukomun waya ta daki", Tatashi ta tafi sama dasauri, Aisha nata ajiyar zuciya hawaye na kara zubomata mommy tace "shi har yaisa ya miki gorin haihuwa shegen cikin ze bare kuma dole yarabu da shegiyar nan" sadiya ta dawo da waya hannunta ,mommy ta latso number anty salma takara akunne tace "auta kishirya wurin katon boka nakeso kikaini kowani jibgegen malami wanda dana fadi bukata ta tagama biya " anty salma tace "tofa anty lpy meyafaru? " Rai bace tace "kome ma yafaru fahad so yake ya kashemin Aisha kawai wai dan kishiyarta nada ciki shine yake mata gori harda cewa tabarmishi kwanakinta wlh bazan bari ba wannan karan kishirya gamunan zuwa" anty salma tatabe baki tace "ai dama zuba maku ido nayi tuntuni yakamata ace anwuce wurin base yanzu ba da Aisha tagama wahala, niko keda malaman da zan kaiku gunsu aiki kamar yankan wuka, akwai boka gumurzun duniya ya kware da aikinshi ga lasting, akwai malan halilu megani har hanji kina zuwa ze biya miki bukatunki cikin sauki " Mommy tace "gamunan tafe nagaji wlh ni kaina abun yana affecting dina some time bana barci idan nakira likita yana fadamin jinina yahau sede munzo "takashe kiran, Aisha najin abinda tace tai tsit ita gabadaya hankalinta ya gushe mijinta kawai takeso yadawo gareta ta kowane hali, Sadiya datun dazun take zare ido tace "mommy bade wurin boka zakuba?" Mommy na harararta tace "can muka nufa ko sadiya " sadiya tace "mommy kinsan fa Wanda yaje wurin boka yayi shirka kamar hada Allah da wani ne, kuma fa bukatunku bazasu biya ba seya so, meze hana anty takara hakuri kuyita addua in ma wani asiri aka masa seya kare amma karkuje wurin boka plss mommy " mommy tace"ke sefa munje sena kwato mata yancinta duk wa yaja inba itaba danubanta inata bata shawara taki dauka, tunda nake ko malamin zaure bantaba lekawa ba amma yau dole ne se munje wlh " sadiya zatai magana mommy ta kai mata bugu, ta janye tana tunzuro baki, mommy tace "sena ci ubanki da shiga maganar manya tashi kidaukomun gyalena ke Aisha da jikka ta ki duba a closet ki daukomun rapar 1k guda 3 tashi maza " Aisha ta tashi tana share hawaye ta haye sama jim kadan tafito da kayan tabawa mommy tasaka suka fita, Suna fita sadiya tafashe da kuka tace "Allah yaganar daku gaskiya" Basu tsaya koina ba se gidan salma suna shiga ta sabo mayafi suka fito a motar ta suka nufi gidan boka gumurzun duniya suka lula kamar zasu tafi jibiya sannan sukabi hanyar datayi dankama suka cigaba da tafiya, Sunayi suna labari mommy tace "inta haihu aini nabani bare inta haifi namiji shikenan ita zata cigaba da ruling gida in ita wannan banzar bata kara haifuwa ba shikenan natashi atutar babu nayi renon banza" Anty salma tace "ki kwantar da hankalinki anty kome yazo karshe" Sunata tafiya suka tsaya a bakin titi suka sauka sukabi wata yar karamar hanya tundaga kan titin kana hango rufin bukkar bokan, bawata tafiya sosai suka iso wurin yana bakin bukkar wurin ba rufi amma bakikirin yake kamar anyi rufin kwano gawani mugun wari dake tashi gawasu layu da kawunan dabbobi gefenshi, tunda suka tunkari wurin suka rikajin ihunshi da maganganun shi da bakaken aljanu wadanda yake musu hidima su kuma suna biya mishi bukatocinshi, dukkansu ba wacce ta tsorata har gara mommy danshi kanshi bokan abun tsoro ne shirgegen kato ne baki wulik daga shi se dan bante ya rufe kugunshi, Anty salma ta bude baki tana fadin "gafara de gafara de," Suka zo zasu zauna gabanshi nesa dashi, Tunkan su zauna ya kwasa masu tsawa dukkansu seda suka tsorata muryarshi na amo yace "Allah ya gaza? Ya gaza ne "? Dukkansu suka rika gyada kai suna fadin "eh yagaza" ya kwashe da dariya yayi yan surutanshi da aljanu dawani kalar yare, Duk suka samu wuri suka zauna, boka ya kallesu daya bayan daya idanunshi kore kore yellow yellow yanata zaresu, ya nuna Aisha yadaka mata tsawa yace "me kkso a musu?" Aisha ta girgiza ,jikinta na rawa tace "so nake a zubar da cikinta asa mishi tsanarta amma karya saketa yanzu harse ta kamu da ciwon zuciya" boka ya babbake da dariya "hahahahahahahahaha bukatarki zata biya yarinya amma dan dukununu nason ganin tsiraicinki aljani betau yanason shan maniyinki,aljani mugu yanason ya sadu dake daganan kuma bukatarki tagama biya har'abada hahahaha " mommy ta zaro ido waje jikinta yana rawa ta kalli salma ta banka mata harara, Aisha zatai magana mommy tai karaf tace "muna zuwa boka zamuyi shawara" Yayi ta dumumuwanshi kamar beji taba yanata juya hannuwa, ta wurga musu harara duk suka mike suka bar wurin seda suka kai gaf titi, mommy ta kalli salma tace "amma wlh salma bakida hankali kirasa wurin wanda zaki kawomu se wannan bakin arnen wanda in ance rabonshi da wanka yafi shekara baa gardama ,ahakan ze kwanta da diyata wlh batayiwu wa dan nasan duk cutukan duniya babu wacce bazaa samu a jikinshi ba " Salma tace "aa anty bawani ciwo kuma seme dan ya kwanta daita inde bukata zata biya Allah anty aikinshi na lasting wani lokaci mutu karaba" Mommy tace "keni inason diyata ban shirya ganin gawarta ba bazan bada ita shida aljanunshi suyi wartambe da jikinta ba wancan katon idan yahaye ta na tabbata seta ji kamar bata taba sanin namiji a rayuwarta ba " taja hannun Aisha tace "mutafi wurin dayan mugani" Aisha ta riko gyalen mommy tace "mommy kibari plssss " Mommy ta balla mata harara tace "inbari wancan laanannen Allan ya tumurmusheki? Lalle bakida hankali Aisha nida sauran hankali na" Taja ta da tsiya suka shiga mota suka bi ta ring road sunata tafiya seda suka bullo cikin batagarawa suka kutsa kai can ciki can wata unguwa daba mutane sosai se daidaya suka faka bakin wani gidan bulo, suka firfito salma nagaba tanajin haushin mommy ta bude labulen dake wani daki awajen gidan suka shiga, wani dattijon mutum ne zaune da katon tray da kasa cike dashi ga casbaha yanaja zut zut kai kace ba abinda yake fada casbahar kadai yake ja, suna shiga yadago yabisu da kallo da daidaya, suka samu wuri suka russuna, Sukai tsitttt, ya dukar dakai yayita jan carbi sannan ya dago ya kalli aisha yakura mata ido yace "mijinki yafi son amaryarki, yanzu tanada ciki yakara fifitata akanki?" Aisha ta girgiza kai kamar kadangaruwa, yasa yatsa yafara zane jikin kasar yace "ba'ita ce ta kashemiki diya ba dodon matsafa ya bukaci jininta suka bashi, bataiwa mijinki komi ba sonta kawai yake, me kkso a mata? " tace "so nake yaji ya tsaneta sannan azubda cikin jikinta kuma data kamu da ciwon zuciya ya saketa" ya cigaba da rubutu yana jijjiga kai, mommy de shiru tayi wato Aisha seta dau fansa takeso ya saketa lalle Aisha ta azabtu sosai, bayan lokaci ya dago yace "ze tsaneta bazeso ko hada ido daita ba, sede cikin jikinta baze zubdu ba saboda tana adduoi kuma cikin na yan baiwa ne dole se sunzo duniya sede akwai mafita idan cikin ya tsufa yakai watan haihuwa zakizo nabaki wani magani data fara nakuda ki mata turarenshi cikin kwana ukku yaran zasuyita ciwo su mutu su duka " Aisha ta daga kai alamun ta yadda, ya bude wata kwarya dake gefenshi ya dauko magani daya tallin tall kulle a leda ya mika mata jiki na bari ta amsa, Yace "da kinkoma Gida kiyi turarensa akoina acikin gidan ki tabbatar ya shaki hayakin kafin awa biyu dayinsa daganan kuma aikinki zefara " Mommy tace "mungode sosai tome zaa bada? " Yace "zakubada 100k idan wata takwas sukayi zata dawo ta amshi cikon maganinta" abun yawa mommy sauki da yawa, ta zuge zip na jaka ta fiddo 200k ta ajiye agabanshi tace "ga wadannan idan aiki yayi kyau yaran suka mutu zan kawo maka wasu 200k din " malam yace "da kyau se kundawo" Suka tashi suka fita sunata godiya, Suna fita mommy ta kalli salma tace "keda kinsan wannan yafi sauki kika kaimu can? " Salma tace "Ai kuma waccan aikinshi yafi lasting kuma dashine har cikin seya zube amma wannan ma semujira lokacin da yace " Aisha na murmushi tace "nagode anty " anty salma ta harareta tace "shasha seki meda hankali kiyi yadda yace, kuma kita abubuwan da shegiyar zuciyar ta zata buga karshen ciwo ma" Aisha tai dariya suka hau mota sunata labari suka koma gidan anty salma daga nan suka dau motarsu suka wuce gidan mommy, Lokacin marece yayi sosai acan gida faseelat suna zaune da hero a main falo tana jikinshi da shagwaba tace"hero ice cream vanilla essence plss " yace "akwai fa acikin fridge bari na dauko miki" Tace "nide bashi ba vanilla nakeso" Ya dafa cikinta yace "baby kacika shan sanyi ka rage kar mura takama minkai" faseelat tai dariya tace "yaji plsss yanzu nakeso sena sha nakejin dadi" Yace "bari nafita na siyo miki bayanshi seme? " Ta langwabe kai tace "mutafi tare mana kaga senaga wani abun danikeso din " yace"bafa ki lpy honey kiyi zamanki" tace "nide senaje "tai kamar zatayi kuka, yace "no don't cry bari na daukomiki hijab " ya hau sama ya dawo da hijab tana zaune yasa mata yakamata suka fita, Suka shiga mota se oasis bakery , suna fita ya bude mota yafita yabude mata murfi tafito tana mai murmushi tace "thank you " suka jera yana rike da hannunta suka shiga ciki, khalil da yaje siyo musu bread da zasuyi breakfast gobe,yana ciki a upstairs sukuma suna down, suna shiga tafara dube dube abinda ze burgeta bayan ice cream din, sega khalil ya sauko seya hangeta, ya kura mata ido tsohuwar soyayyar da yake mata tuni ta dawo, faseelat batasan dashi ba tana juyowa taganshi, yana payment, ta kalli dressing dinshi yana cikin maroon yadi black hula da takalma black kayan sun masa dede batasan lokacin da murmushi ya kwacemata ba, sannan tai sauri ta juya wurin fahad dake mata magana ita kuma hankalin na wurin khalil da yayi sororo yana kallonsu ganin hannunta cikin na fahad, fahad zuciyarshi cunkushe yanata kokawa da kishin dake cin shi, dandanan faseelat ta waiga ta kalli khalil gaskiya she's happy yadda rayuwarshi ta sauya, khalil yaji yakamata su gaisa ya doso inda suke faseelat na ganin yataho ta daburce gabanta na faduwa, Har khalil yazo gabansu da murmushi kan fuskarshi ya mikawa fahad hannu su gaisa, Zuciyarshi na zafi memakon yabashi hannun seya wanka mishi mari wanda seda khalil yakusa kifewa, idonshi jawur ya dago yasa hannu ya shafo gefen bakinshi yaga jini, ya meda kallonshi ga fahad daketa huci, ya kuma Kalli faseelat tana ta girgiza kai, Be wata ba ya kaiwa fahad naushi a hanci nan take se jini yafara zuba,kobin jinin dake zuba jikinshi beba da zafin da yakeji yakara wankama khalil mari, tassss khalil ya rama, Faseelat tafashe da kuka mutanen dake wurin suka taso suka ririkesu suna basu hakuri, khalil ya fita daga wurin batare da yabibiyi ledar bread dinshi ba, rai bace fahad ya jawota kiiiiii suka fito daga wurin ya buda mota ya wurgata ciki ya rufe ya zagaya ciki ya zauna, ya fiddo handkerchief yana goge jinin dake kara fitowa daga hancin shi, faseelat nata kuka ta matso zata rike mai kai cikeda tausayinshi, Cikin fada yace "karki tabani munafuka ina tare dake ma amma kina yiwa wani murmushi, marar kamunkai banza ballagaza sokuwa"yanata goge hanci yake maganar tanata kuka tace "call me with every name hero amma wlh ba abinda kake tunani bane wannan shine khalil tsohon mijina" kalmar tsohon mijina ta tabashi yace "kinsan kina sonshi meyasa kika rabu dashi?kika zo kika shiga rayuwa ta kika sani dole nafara sonki,meyasa baki tsaya gareshi ba tunda u love each other" takara volume na kukanta tace "wlh bahaka bane ni kai nakeso...."ya katseta da tsawa" kimin shiru" tai shiru tanata kallonshi yatada mota dagudu ya doshi gida, daga gidan mommy Aisha ta dauko motar ta tadawo gidan tana ta murna, tunda tashigo taji gidan tsit taje kofar dakin faseelat takasa kunne taji tsit, tace "to ina sukaje? " tace"amma hakan ma yayi bari nazo nai aikina kafin sudawo nasan kafin Maghreb dole su dawo, jiki na rawa tashiga daki ta ajiye gyale da waya tafito da maganin taje falo ta jona burner dandanan tai jawur ta zuba maganin kaffff dandanan hiyaki ya turnuke gidan ga kauri dagaji anhada tsurface tsurface dayawa aciki, ta zare wayar tarika yawo dashi tana turara gidan tana ta murmushi , harta gama shiru shiru basu shigoba tace "nabani karsuki shigowa fa "tana ta duba wall clock, taji budewar gate tasaki murmushi ta tashi ta haye sama, fahad na ajiye mota yabude yafita dasauri ya shige gida ranshi bace ba bismillah bakomi, Yana shiga tsakiyar falon yaji kanshi na juyawa, yayi tsaye wuri daya ya dafen kan yana yamutsa fuska, faseelat ta bude tafito tanajin juwwa na daukarta saboda kukan data sha, tana kuka tashiga gidan yana tsaye yaba kofa baya taje bayanshi tana kuka tace "Dan Allah Hero kayi hakuri bazan sake ba " yayi mata shiru yanajin maganarta kamar kukan jakai, ta dawo gabanshi tana kallonshi hawaye na zuba tace "kayi hakuri Dan Allah kadena fushi dani, banjin dadin ganin fushinka naci albarkacin cikin dake jikina " yanzu a duniya ba halittar daya tsana kamar ta, ganin ta yake kamar karya agabanshi tana mishi haushi ya tsaneta he hate her like hell bayason ganinta bare jin maganarta, ta bude baki zatai mishi magana ya dauketa da gigitaccen marin da seda ta zube awurin a sume, yaja dogon tsoki ya haye sama yashiga dakinshi, dashi ma yasha turare ya wuce toilet yana wanke fuskarshi da jini yabata yanayi yana kallon madubi seyakeji kamar bashi ba, faseelat dama gata sauran ciwo tananan kife cikin hijab se 7:5 Aisha tafito tanata rera waka ta Abdul d one "kasani aranka kar infita inka barni abaya zansha wuya" Tun kan ta sauko daga step ta hangi faseelat kife, ta tabe baki takarasa wurin tana tsaye tace "ke!!! Ke!!! "taji tsit, ta duka ta dagota taganta sume tace "innalillahi ba yanzu ba my kishiya ina son ganinki a raye " ta aje ta ta ruga da gudu ta dauko ruwa tazo ta sheka mata, faseelat ta farko da tari da kuka hawaye masu zafi nabin fuskarta" Aisha tai fuskar tausayi tace "sannu faseelat meyasa meki ne haka"? batace mata komi ba tatashi tana dafe da cikinta ta haye sama zuwa dakin hero dinta. ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 8⃣4⃣ *Dedicated to Lipton girl (nuriyya) writer ,Allah yakara miki basira sister,yakara hada kanmu* *gaisuwa da jinjina ga yan golden pen writers association* 👇🏼 *omer dalhat* we miss you, Beelat Princess mazadu Feaner Deajer one love Oum deedat Fatima batula Fareeedaty Bintu Dr fatee Lipton girl Ummee yusuf Harira aliyu *And all ina maku fatan alheri Allah yakara maku basira yakara hada kanmu* Golden pen tsintsiya daya madaurinki daya 🤝🏼 Aisha ta tabe baki tace"kya fito yar issss ke matar so kullum kina nuna ke ta Allah ce dan kinga yana sonki yanzu ma gani ina kilbibin naki da kissar zasu kaiki" Faseelat ta tura dakin ta shiga kwance ta hangoshi ya rufa da duvet ta matsa tana tunkarar bed din dayake kwance, Kamshinta kadai yaji yaji duk ya rasa natsuwar shi, tunkan ta karaso muryarshi na rawa domin zazzabi ya rufeshi yace "karki sake ki karaso kusa dani I hate you and all about you dan Allah stay away from me natsaneki natsaneki leave my room now" Tai still, hawaye nata zarya a kumcin ta anya taji dede kuwa bakinda ya saba fada mata so shine yake fadamata tsana saboda karamin laifi wanda be kamata akirashi laifi ba, taja zuciya muryarta na sarkewa tace "hero it's me fa ur honey ur life kake fadawa haka kadawo cikin hankalin ka kishi be kamata yarika fidda kai tunaninka ba " kamar ya dade kunnenshi beson jin muryarta yace "who's my life? U? God forbid ni banma taba tsanar wani abu kamar yadda na tsaneki ba just get out from here banason jin muryarki da gwara haushin kare daita " Faseelat ta zaro ido waje tafashe da kuka batasan lokacin da ta ida matsawa wurinshi ba ta zagaya taga banshi ta haye gadon dasauri ta bude duvet din tana kallon fuskarshi idonshi a kulle ta kai hannu ta tallabo fuskar shi, hawaye na cigaba da zubo mata, Ya bude ido yana watsa mata kallon tsana, kallon da yake mata yabata tsoro domin tana hango tsantsar kiyayyar da yake mata bata taba ganin kallonnan a idonshi ba yasaba fushi daita jibgarta amma takanga tashin hankali ne da fushi amma ba kiyayya ba, Hannunta na rawa tace "meke damunka ne? I'm ur faseelat ni kake hadawa da karya? hero me kakeso ka zama? " yaja dogon tsoki ya kabe mata hannu a fuskarshi dukda yadda yake ba lpy yatashi yajata tana ta turjewa tana kuka tana fadin "plsss kayi hakuri ka saurare ni " ya bude kofa ya turata waje tatai zata kaiwa bango karo tai sauri ta dafe bangon, Ta waigo tana nishi tana hawaye hannunta dafe da cikinta take kallonshi, idonshi kasa be kalleta ba yace "don't ever come to my room again I don't want to see you cos I hate you"gammmm ya meda kofar ya rufe, Faseelat takara fashewa da kuka tana daga murya ta zame tai zaune wurin tana tayi , Aisha da tagama salla tana addua tai murmushi tace "yanzu kika fara kuka zaki ji yadda nakeji lokacin da yake wulakantani saboda ke" Seda tasha kuka sosai sannan ta tashi, ta goge fuska ta shiga dakin Aisha da sallama bakinta, Aisha ta amsa tana bin fuskarta da kallo, Faseelat da muryar ta tagama shakewa tace "anty Dan Allah ki kira doctor ya duba hero bashi lpy" Aisha ta aje remote tace "meyasa me shi ne? " faseelat tace "zazzabi yake idan likitan yazo ze mishi bayani" Aisha tace "Tom" Ta dauki waya zata kira faseelat ta juya ta fita, Aisha ta kira likita tafada Mai ya kamo hanya, dasauri ta fita dakin ta shiga nashi yana rufe ta haye gadon ta bude duvet din ta kai hannu wuyanshi zafi rau tace "subhanallahi sannu yaya ga doctor nan zuwa " yayi shiru ta kalli fuskarshi da tayi jawur tace "yaya meyasa meka a hanci fuskarka duk ta sauya" hankali tashe take maganar, ahankali yace "I don't know " Jin karar door bell ta zo zata sauka taje ta bude kofar ya riko hannunta idonshi a lumshe yace "stay with me please " tace "yanzu zan dawo ga likita can yazo ze duba ka " Ta cire hannunshi tafita dasauri, tabude wa okato suka hau zuwa dakinshi, yana kwance okato ke dubashi yaga hancin shi jawur sosai, Ya rubuta drugs yace "sannu ko,"ya kalli Aisha yace "madam let me gate him the drugs I will be back soon " ya tashi yafita, Aisha takoma ta zauna, ta meda kanshi a cinyarta tana shafa gashin kanshi, Faseelat na zuwa daki tayo alwala tazo tayi salla tun kafin tagama taji tanajin sanyi sosai, jikinta kuma tun dazu yayi zafi, bata damu da ciwon ba ta dauko kurani tana karatu, Khalil ko da yafita yana cikin mota yana tuki yanata doka tsoki ,ya bugi sitiyarin mota yafi sau biyar yanajin mugun haushi da kishin fahad, daga gaisawa?who knows koshine yarabashi daita ya dauke mata hankali,ina ma zega wanda yake communicating daita a that time, da seya mashi jina jina, Yanata tunanin irin murmushin da take mishi da taganshi, yasaki murmushi unknowingly, he miss mace me kyau me halin kirki,abunda hjy tayi ya dawo mishi t Yaja tsoki, yana zuwa gida ya shiga jamila tataso tana "oyoyo yaya ina breadin? " Yace "ban siyo ba, zande siyo din" takura mai ido tace "meyasa mu lips dinka kamar sun kumbura" Ya shafo wurin yace "nothing na dan bugene, ina khalil? " tace "yana daki na kwantar dashi yanzu nakeso na goya shi Maghreb ta kusa " Yace "OK bari nai alwala natafi masjid" Dakyar faseelat tasamu ta gama karanta suratul mulk ta koma saman bed ta haye ta rufa da bedshit , Hawaye masu zafi sunata yawo a fuskarta, Doctor ya dawo kawo maganin Aisha tabawa fahad, bayan ishai, Tareda aisha fahad yayi salla suna gamawa takamashi ya koma kan bed ya kwanta , tana jin tausayin shi tace "yaya me zaka ci? " Yace "nothing " tace "plsss mana kaci wani abu " idonshi lumshe yace "OK just a tea with honey " Ta tashi ta fita, ba jimawa ta dawo da tea din yatashi zaune tana bashi a baki tana kallonshi, shekara fiyeda 15 amma bata taba gajiya da kallonshi ba, seda ya shanye sannan ta aje cup din yakoma ya kwanta, Ta mike tsaye tace "seda safe Allah yabaka lpy " ya bude idonshi da har yanzu suke jawur yace "what are you saying Aisha? tafiya zakiyi kibarni cikin ciwo, plsss kizo ki kwanta anan " Aisha tace "ayya yaya kamanta nabaka week awurin faseelat, kuma koba haka ba yau girkinta ne, tafiya zanyi nasan tana nan zuwa kowane lokaci " yace "plsss kidena fadin sunanta Agabana I hate her banason kina maganar ta just come back and sleep here" Dadi ya kasheta tace "to bari naje nai wanka zan dawo give me only 15minuntes" Yayi shiru, ta juya tafita aranta tace "ban zuwa kai zaka kawo kanka " Tana fita ta hau dining tai nattt da abincin da ta dafa tadade bataci abinci irin haka ba, takora da lemu tace "alhamdulillah"ta tashi ta haye sama tai wanka tai kwanciyarta a bed ta Kunna data tana chart, Jin shiru bata dawo ba har kusan 10pm ya tashi ya koma dakinta, tana kwance yaje ya kwanta bayanta ya rungume ta, ta juyo ta lulluba mishi bedshit, Se 12am faseelat ta tashi tanajin jiki tasha magani tai salla, tana kwance kan carpet ta tashi ta nufi dakinshi sede dakin wayam bakowa that mean yana dakin Aisha, ta koma dakinta ta kwanta tana ta tunani se tsakar dare bacci ya dauketa, wansafe shiru babu fahad be saba mata haka ba ko yayi fushi yakan dubata idan bataje ba, Aisha seda ta hada breakfast ta hau sama tashiga dakin faseelat, tana kwance Aisha tace "kifito muyi breakfast ta juya " faseelat dako yunwa bataji ta tashi tabi bayanta, Ta samu Aisha na feeding dinshi, Taja kujera ta zauna, tanata kallonshi amma ko kallonta beba, Aisha tace"sarve your self plss " Faseelat bata zuba abincin ba tana kallonshi tace "Hero dan Allah kayi hakuri kadena fushi dani bazan sake yin komai da ze bata maka rai ba " Yayi shiru, Faseelat tace "kadaure plsss I'm begging you " ranshi bace yace "Aisha idan har kinason in rika cin abinci a dining tokibar gayyato wannan halittar anan natsaneta natsani komi nata banason jin muryarta bare na kalleta kidena gayyato ta kusadani "ya tashi ya haye sama, Faseelat tana ta hawaye ta Duke jikin dining table tana kuka, Aisha tace "wai meke faruwa ne? " faseelat tana kuka ta dago tace "anty na mishi laifi kibashi hakuri plssss, maganganun dayake fadamin sunyi muni da yawa plss kibashi hakuri " Aisha tace "toke me zesa ki damu kanki inace kinsan halin kayanki idan yahuce ze neme kine,zan bashi hakurin amma kinsan ni bakowa bace awurinshi" Ta tashi ta haye sama tana yatsina fuska, Shiru shiru Hero yayi hakuri amma bayayi kullum tana kuka tana begging amma beji takasa gane akwai wani asiri jikinshi, dan bata taba tunani wani ze Mishi kawai abinda ranta kebata yadena sonta ne, yau ciwo gobe lpy ita ke kula da kanta kullum dakin Aisha yake kwana kuma in girkinta yazo tana aikinta dakyar, agabanta suke soyewarsu, umma time to time takan kirata taji lpyarta kuma tana aikomata da kayan kwadayi, Bayan sati, se daddy yafara rashin lpy me tsanani farko akace typhoid akace sugar karshe de akagano yana dauke da hipatitis ,ba jimawa suka tafi Sudan jinyarshi , Umma har gida tazo ta mata bankwana sannan suka tafi, abun ya dameta matuka bata bacci sosai saboda damuwa, After another week, da daddare ne sosai kusan 2:30am ta farka da matsiyaciyar yunwa tana yamutsa fuska ta sauko ta fita zuwa kitchen, Tunda ta tunkari kasan takejin ihun aisha da karar kisses da tsotse tsotse, zuciyarta na zafi hawaye suka cika mata ido kamar ta juya se takarasa kasan duk yadda taso karta kalli gunsu amma seda idonta ya kallesu yanata sucking Aisha takoina, zuciyarta na bugawa ta karasa kitchen tana hawayen bakin ciki, yunwa takeji sosai tana son indomei saboda zuciya ta dauko indomei ta yamutse ta ta bude ledar ta rika dibarta danyarta tana kaiwa baki tana taunawa tana kuka tana korawa da ruwa seda ta cinye danyar indomie din tasss tai kwance a store din tana ta kuka har bacci ya dauketa, Da safe su fahad suka tashi sunata farin ciki, Faseelat kuma seda asuba takoma daki tai wanka tasa kaya yanzu ko shafa batayi bata lpy ga ukubar da fahad ke ganamata, Ta fito ta samesu sunata dariya akan dining ,tarabu da zama a dining din tai tsaye hannunta dafe da kujera tana kallon fahad da yasha toka tunda tazo wurin tace "hero se yaushe zaka dawo da kula dani? nifa matarka ce ka ajiye ni baka bani wani hakkina kowata kulawa, yakamata ka sauko hakanan yanzu fin sati ukku kana fushi da abu daya, Dan Allah kayi hakuri horon yaisa haka, ko kamanta da cikin dake jikina ne idan ni kadena sona yakamata naci albarka cin shi, ya kakeso naida rayuwa ta ne nabaka hakuri nayi kuka, na azabtu haka kayafemin mudawo rayuwarmu kamar baya plssss" So daya ya kalle ta ya kauda ido yace "ke bacewa mutane daganan" Aisha tace "haba yaya tunda tabaka hakuri ka hakura mana,kodan cikin jikinta " Ya kalli Aisha yace "ni natsaneta ne kawai tsanar da nake mata harta shafi abinda take dauke dashi, wlh Aisha jinake idan akabani wuka akace na kasheta zan iya, banason ganin gifcinta kwatakwata " faseelat daketa hadiyar kuka ya kufcemata ta dafe zuciyarta dake mata ciwo hannunta daya nakan fuskarta tana rage hawaye tace "ka cigaba da tsana ta hero nikuma bazan gaji da furta maka inasonka ba, zaka iyason mutuwa ta amma ni inason rayuwarka ,baka son gani na amma ni inason ganinka kullum, na tabbatar watarana zakayi nadamar abunda kakemin zakayi nadamar kalamn da kake gayamin lokacin kuma bazaka samu gani na ba"ta ruga da gudu ta haye sama tafada kan bed tana kuka mecin rai, Aisha ta kalleshi batare da tanuna jindadin abinda yayi ba tace "u see so kake ka kashemusu diya kome? Lalurar jikinta zaka kalla ka tausaya mata mana" ya mike tsaye ya dauki keys nashi yace "u r not serious niko cikin nata ma I hate him " ya tafi office abunshi, Aisha tafara kwasar kaya tana kai kitchen tana shan dariya tana kyalkyatawa "me ciki anata ladabtuwa ni haryanzu I'm not happy tunda baki fara suma ba " Faseelat taci kuka sannan ta tashi zaune kanta na tsananin ciwo ta dauko wayarta ta rike zuciyarta nabata ta kira ummi tafada mata ko adddua ta mata, dayar zuciyar tace a, a yanzu tace kidawo gida ko tazo tama daukeki susa yasakeki, tace ya omer zuciyarta tace cabbbb sokike yau dinnan kizama bazawara don bazaki kwana da aure ba, tace umma, zuciyarta tace haba ki tausaya mata ita dake jinya kuma batama kasar zaki daga mata hankali ne kawai, Ta sharce hawaye tace "to wa zankira?i need help and advisor saboda abun yafi karfina" Zuciyarta tace "adede wannan lokacin bakida me baki shawara se kanki u knew it danginki basa sanshi ke kuma haryanzu u love ur husband yakamata ki kara hakuri ki daure zuwa lokacin da ze dawo gareki yasha fadamiki he loves you yasha fadamiki u r his life kibashi time, kuma bakida Wanda ze temaka miki fiye da Allah, shi zaki koma mawa kina sanya faseelat dan kina ciwo kina cikin damuwa be kamata ki manta da addua ba so nawa kika tashi kika kai kukanki awurin Allah akan ya dedeta ki da mijinki baki taba ba anya kuka will help you? adduar bayan salla daban yakamata kirika tashi kina samun precious time dinnan kashi ukku nadare time din da Allah yake kira yana cewa Wake da bukata na biyamishi ,wake neman gafara ta na gafarta mishi" Faseelat ta bude ido tace "yesss ban kasance me sallar dare ba, kuma kohakanan tanada kyau don samun matsayi awurin Allah, yanzu dole narika tashi sallar nan,thanks my heart for giving me the best advice, " Se hawaye suka cika mata ido ta kalli hannunta da tafin hannun tayi fayau kamar batada jini kuma jikinta yazama very weak tace "I'm sick and weak but duk da haka I will try my best, ya Allah help me give me strength to face all the difficulties of my life " Ta kai hannu kan cikinta tana shafawa tace "I love you dear kana ragemin kewar babanka koyaushe na Tuna da I have his blood in my womb nakanji dama " Karfe biyu fatouma ta kirata bayan Sun gaisa tace "sannu me ciki anjima zamuzo ganinki nida anty tunda safe ina nan ina hutawa kamar kar in koma gida nafada mata zanzo tace zatazo itama taga kawarta zamuzo wurin laasar haka " Faseelat tai dariya tace "sekunzo "takashe kiran Aisha na dakin fahad yadawo daga aiki sunata rikita juna, faseelat ta rika jin ihun su harda na aishar tai murmushin bakin ciki don ita samm sex dinma baya gabanta tun mutuwar amira rabonta dashi yanzu laulayinta bama tajin desire ga kuma tashin hankali sede tanajin ciwo sosai yadda takejin ihunsu dariyarsu amma ita da ta matsa ze hade fuska, Da laasar su fatouma suka taho radiya na tuki domin fatouma bata kware ba tanade koyo , radiya tana tuki tace "amarya ki kokarta ki samu ciki soon don oga duk zubin da kkga yadage yanayi yara yakeso ni shiru saboda ciwon mara kede lpyarki lau yakamata ki haifomana twins seki bani daya ni yar baiwar Allah " Fatouma tana ta dariya tace "anty kina da abin dariya maybe ma kinada ciki, to nide babu amma I promise idan har nariga ki haihuwa dana yaye dan zan kawomiki shi kece mamanshi idan macece zansamata radiya narika kiranta my rival, "taida tana dariya Radiya tace "kamm diyar tawa zaki sawa My rival?wlh fatouma bakida kirki ina laifin kisamata habibaty don nasan kina sona " fatouma tana dariya tace "Allah yabamu gabaki daya nagode anty kullum kina sona kin daukeni sister Allah yakara hadakanmu, wlh kusan kullum se darling ya yabeki maganarki kullum Nifa har kishi nake wani lokaci " Radiya tace "to ya kika iya nice fa uwargida sarautar mata ,ta gaban goshin, kefa cewa yayi temaka miki kawai yake yana kulaki musamman in muna sex sekiji yanata Ihu yana cewa wayyo dadi radiya kinfita wlh kinfita komi lami take kamar koko babu sugar"ita kanta dakyar takai aya tanata dariya, Fatima itama tanata dariya kamar kawaye ko cousin suka isa gidan, Sunata labari suna danna door bell Aisha tazo ta bude fatouma ta tsaya seda radiya ta shiga sannan tabi saboda she respect her tana da hakuri da kawaici sosai most of it yadda ta sakarmata jiki, Aisha ko tana ganinsu tare ta tabe baki tanajin haushin radiya yadda ta saki jiki har suna wani wasa kamar wata doluwa, she wonder ina ajin radiya ya tafi, suna zaune suna labari main falo fahad yafito ya dandasa wanka yana cikin light ash jeans da shirt light purple fuskarshi tamau yazo yawuce su yafita, duk suka bishi da kallo radiya tace "Aisha kuna fama wlh" Fatouma ta tashi ta hau sama tasamu faseelat kwance don cikinta ke ciwo, Suka gaisa Fatouma tace "meyasa bazaki koma gida ba ne can kinfi samun kulawa sosai " faseelat tace "ya hana yace da lpyata akabashi ni" Tace "to Allah ya sawwake inde kinji kwadayi irin namu na yan Niger u should contact me " Faseelat tace "thanks" suka taba labari sannan suka tafi, da dare ita keda girki ta musu tai setting dinning ta komawarta daki ,ummi takirata bayan sungaisa faseelat tace mata gobe zatazo gidan, kamar kowane dare banda karar AC se surutan su Aisha da ihunsu yafito haka yauma, ita kuwa kullum takan kwanta da wuri har tasamu baccin yazo karfe 3-4 take kaiwa tana salla tana addua wani lokaci daga zaune wani lokaci a tsayen, da safe, karfe goma tafita falon fahad dagashi se boxer ita kuma Aisha daga ita se ladies short da vest yana kwance kan cinyarta yana latsa system ita kuma tana wasa da kanshi tana kallo, duk lokacin da yaji ko motsinta se gabanshi yafadi, Taje ta zauna kujerar dake facing dinsu tana hadiye duk abinda takeji, Bayan minutes idonta lumshe tace "hero zanje gida idan ka amince" Yayi banza seda ta memeta sau ukku sannan da kakkausar murya yace " mtswwwww u r free to go anywhere it's ur life not mine who care," Ta bude ido tana kallonshi yanata aikinshi, har yanzu abun yaki sakinta gani takeyi kamar anmata musanyarshi , Zuciyarta na kuna tatashi zata bar wurin, Aisha dake ta son zuciyar ta buga tace "faseelat!!! " Faseelat ta waiwayo tana kallonta tanajin haushinta don ita bazata bari yayi mata haka ba, hankalin Aisha akan TV tace "around 3pm jirginmu ze tashi zuwa Malaysia daga can zamu wuce dubo daddy, so kila bazaki same mu ba, ga gidannan akula dashi idan kinason wani abu u should ask mommy sannan se bayan 2-3 month zamu dawo kila muwuce calipornia daga can to sede kinganmu kawai " Faseelat tai murmushi it's better ai da wannan bakin cikin da take gani, Tace "Allah yakiyaye Allah ya medoku lpy" ta juya tahaye sama, Aisha ta yamutsa fuska bataso ta nuna I don't care haka ba, taso tai kuka sanin dataje ummi zata gane yasa ta hakura, sunanan har tayo wanka tazo ta wuce su wannan karan Aisha rungume ajikinshi ta fita tashiga mota ta nufi gidan ummi tana ta tunani barkatai, We have only one heart but divided into two, one has good thoughts and other is negative , Always follow ur good heart not the bad that tell you to do something bad or make you thought about that ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 8⃣5⃣ *Godiya da ban girma ga anty ta anty hanne ado writer of fini a uba nafiki a miji,wacece uwa,and now iyayen ko mazan, ina rokon Allah yakara miki budi yakara miki lpy ya shiryamiki zuriar ki, ya kara miki basira da daukaka yasa kigama da duniya lpy a karshe ya tsunduma ki aljanna, ke masoyiyace nagode da soyayya Allah yabar kauna* *readers🗣kunemi novels na anty hanne akwai darussa da dama,zakuji dadinsu* *ni shalele wlh inajin dadi na 😂💃🏼sede naji bugul alert ya shigo daga masoya, kamar kunsan ba abinda yafimun dadi kamar naji alert😂 kai ina godiya Allah yabiyaku yakara maku budi kuyita cikani da alheri nagode😘😘😘😘* Tana zuwa tai parking ta shiga sedata tattaro duk sauran kuzarinta da faraa sannan tai sallama ummi tafito tana amsa sallamar, tai tsaye baki hangame tana kallon muguwar ramar da tayi, faseelat nata murmushi taje ta rungumeta ,tana cewa "I miss you so much ummi " Ummi ta cirota daga jikinta tace "faseelat duk laulayin cikin ne haka? kinbi kin kanjame kin fada dubi skin dinki yadda duk ta yamutse kode baki lpy ne? " faseelat tai murmushi tace "ummi se ahankali wlh banijin dadi sosai laulayi nake ba kadan ba ina wahala sosai bana bacci sosai bana iya cin abinci sosai sometimes ma tea kadai nakesha ga amai, kimin addua ummi Allah yaragemin wahalar nan " ummi tace "amin to amma kin canza kinga idanunki kuwa? " faseelat ta shafo su tace"me sukayi ummi? "domin ko madubi bata cika dubawa ba, Ummi tace "sun karayin luhu luhu fuskarki kuma tai firit " faseelat tai yake tace "ummi lubiya nakeso kimin yau inanan har dare yanzu kimin lubiya da dare kimin tuwon dawa miyar kuka plsss " Ummi tace "seme kuma Kikeso? kinsan ke shalele ce komi kikeso zakisamu " faseelat tace "su kenan ni ai banso kina wahala" ummi tai murmushi tace"kishiga ki kwanta ki huta yanzu zan shiga namiki " faseelat tace"nagode ummi " ta nufi daki ummi tabi bayanta da kallo duk yan kugun sun zube tace "to Allah ya kawo sauki"ta shiga kitchen , faseelat nashiga dakin tai kwance akan 3seater sede ba bacci ne idonta ba, ta kulle idonta gammm tana tunanin different moments da takeganin fahad yana wa Aisha abubuwa romantically, tunaninta yatsaya akan tafiyar su, yanzu Hero zeyi tafiya baze fadamata ba? saboda dan karamin laifi yanata gana mata azaba dama duk kalaman da yake fadamata karyane kenan, da yanzu ze tafi yabarta cikin ciwo da damuwa shiko ko ajikinshi, wai ko hero naso yagama da duniya lpy? Idan na mutu fa Kafin su dawo?baze yiwuba nasan dole ze sauko hero bazeiya wata ukku yana fushi dani ba " Tanata tunani abinka dame ciki se bacci, seda ummi tagama tazo ta tadata taje tayo brush tazo cin lubiyar, sede me? takasa cin ta kirki tanajin dadinta amma damuwa bata barinta cin abinci ta dauka tameda kitchen, tadawo ummi tace "tunda bakiiya ci me zaki ci? " tace "bakomi nakoshi dayake bama wani cin kirki nake yanzu ba " ummi tace "Allah yaraba lpy, ai inajin yanzu yakai 2month nanda 2month zaki ragejin laulayin daya fara girma " faseelat tai murmushi tace "ummi gidan yaya zanje nagano anty fadila " Ummi tace "keda baki lpy? kibari harki samu sauki mana shi haryanzu be barinta fita daganan se gidan alhaji babba yace setayi 3month wai, " Faseelat tace "ummi gwara naje tun biki fa bari natashi na shirya" ummi tace "tow kibi sannu Allah ya kiyaye" Tace "amin"tatashi ta wanke jikinta tasa hijab tafita, ummi tai shiru tana ta nazari gaskiya tana wahala mutum yayi fesss ga kasusuwa, Faseelat tashiga mota ta tafi gidan ya omer, Tana shiga gidan tafara knocking a bakin kofa, omer yazo ya bude, Waze gani his sister acikin mummunan yanayi, gabanshi nafaduwa yace "sister meke damunki amma baki lpy ko? " faseelat tai murmushi tace "yaya ciwo ne kawai mushiga daga ciki " yabata hanya tawuce ciki yabi bayanta da kallo,dama laulayi haka yake ma wasu? faseelat tashiga ciki tai zaune kan kujera tana meda numfashi take kiran" anty !anty!! Fito fito yau manyan baki gareku agidan"itako fadeela tana toilet wanka jikin omer mace yazo ya zauna kujerar dake facing tata,yana kallonta yace "sister kode akwai abinda ke damunki ne? bayan laulayi " faseelat tasaki murmushi tace "Dan Allah yaya karka damu kanka wlh ba abunda ke damuna, cikin ne kawai kuma lokaci ne nanda wasu watanni kome zezama labari " yayi shiru yanata kallonta but he smell something fishy, Fadeela tafito tanata faraa tace"sannu da zuwa anty maraba " faseelat tabita da kallo har ta zauna tayi fesss Abunta tayi mulmul cikin kankanin lokaci, Faseelat tace "yawwa anty, ya gida ya kuke? " fadeela tace "lpy lau ya jiki jiki? Allah yaraba lpy" faseelat tace "amin" tana harararta tace"anty kema fa akwai Alamar tambaya kode yaya yagama cika aiki? " fadeela ta dukar da fuska tana dariya, faseelat tajuya wurin omer taga yanata murmushi yana wa fadeela kallon kasa kasa, tai murmushi tace "hakane ko yaya? Munkusa samun baby" yace "ihhm amma not very soon" faseelat tace "I'm happy sis akula da mu sosai" Fadeela ta bugar da maganar ta hanyar cewa "me zaa kawomiki akwai white vegetable rice da stew akwai sakwara, sobo zakisha ko kunun aya ko mango juice? " faseelat ta zaro ido tace "anty kuna shagali walla wannan jerin abincin fa shiyasa duk kukayi kiba" omer da fadeela sukai dariya ta cigaba da cewa "toshi ke tayaki ko? " fadeela tace "anty duk shi ya girka tayashi kawai nake baya bari na yin kome " faseelat tai murmushi tace "yar gata, to yanzu ni a koshe nake sede duk inda naga kunun aya bana bari akawomun nasha nasa albarka" fadeela tai dariya ta Tashi, Faseelat tai shiru se tunanin soyayyarsu da fahad ya fadomata yadda yake tayata abubuwa kullum yana fadin banso kina wahala, Omer yaga ta tafi tunani yace "hmmm I knew it theres something behind it"acikin ranshi, ya tashi ya haye sama yanajin haushi yasanta komun nacinshi bazata fada ba tunda tasan baya yin mijinta, tunda Allah yadora mata wahala base tai tayi ba, Fadeela ta dawo ta ajiye plate da cups asama da robunan Faro biyu cikeda kunun ayar, itako tanata tunani, ta koma ta zauna tace "anty ga yanan " faseelat tai sauri ta dawo tace "OK nagode" ta dauka ta shanye roba daya, tanata santi, Sunanan ta daga kai ta kalli agogo 3:30 tasan yanzu Sun daga, se karfe 5 tafito ta tafi gidan baba babba sannan tadawo gida seda akai ishai takoma gidanta, gidan tsit se tsoro ma yakamata katon gida ita kadai aciki ,ta tsaya tunani gidansu de ba yarinya gashi ma bataso asan bakowa gidan seita don duk Wanda zeji yasan baa kyauta ba tunda bata lpy, Hakanan ta daure ta haye sama tayo wanka tai shafai wuturi sannan ta dauko kurani tafara karatu daga bakara da niyyar tanason ta sauke tunda yanzu tanada lokaci available, Tanata karatu har 11 sannan tayo alwala ta kwanta bacci kuwa ya dauketa, suko su fahad tuni suka isa Sudan jikin abba de gashinan sede ace dasauki, umma koda taganshi da Aisha tayi tunanin don faseelat bata lpy ne bazata iya tafiya ba, Data tambayeshi ita seyace tana gidansu wannan ya kwantar mata da hankali, ranar sunyi saa khadija da lady da safiyya sunzo sunanan, dasafe suka wuce Malaysia, Tunda faseelat ta tashi tai salla tai karatu ta gyara gidan ta dan kwanta bacci tana tashi batajin yunwa tai wanka ta kunna data se kuma ta sauka tafita garden shan iska, gidan jinshi take badadi samm ashe har gwara tana ganin shi yana wulakanta tan da rashin ganinshi gabadaya, kewar shi data addabi zuciyarta ne yasa kullum tana like da waya tana kallon pic nasu da nashi shikadai dana marigayiya amira, ita kadai take rayuwa kuyum kamar mayya, wani lokaci su Mubarak sukan leko ta, Itake fita tasiyo abunda take bukata 5million de itace taketa amfani daita, Kafff maganinta sun kare taje tasiye wasu da abubuwan da takeso, cikin sati biyu takeyin saukar kurani bayaga nafilfili datakeyi duk dare, Bayan wata daya, Lokacin kuma cikinta yana wata ukku cifff sosai yake motsi damuwar da take ciki bata hanata kula da kanta ba hakan yasa tatafi asibity donyin antenatal bayan da aka duba cikin akai mata blood test da alluran da akeyi se akamata scanning tana kwance tana kallon abinda ke wakana acikin TV din, Itakam ta gansu rututu abun yadan bata tsoro har takasa kilga yawan abinda take gani, bayan angama ta tashi akabata results nata, they're 4 in number dadi yagama kasheta taita ma likita godiya kamar shi yabata baby's din sannan takoma gida, Kullum jira take taga fahad ya kira amma shiru wata daya da sati biyu bawasa bane, yanzu takan samu sauki kafin ciwon ya motsa mata hakan yasa takanji bukatar mijinta akusa daita, kuma ba yadda taiya sede ta hakura Zaune take a garden tai zaman dirshan kafafunta mike tana ta kallon pic na Hero awayarta, tana ta hawaye yadena sonta yanzu bayayin ta idan bahaka ba bayadda zaai yakai haka beko ji muryarta ba, Tana kallon pic din take rera wakar novel din raggon miji wadda shalele ta raira wadda taiwa suna da *(kewa)* wakace me ban tausayi da karya zuciya tana wakar tana hawaye, ga kadan daga cikin baitocin wakar"duniya babu tabbaci, rayuwa seda hakurii,ni faseelat ya zanyi ne da raina, don fahad yadena so aguna" *(fans shalele naji daku dan jindadinku na rera muku waka zan turomuku ita bayan kunsha karatu kuji ta zakuji ta very sweet muryar cakwai😂se abi ahankali banda group na maza don kar asamu matsala🤣seriously waka donku fans💃🏼* abun gwanin ban tausayi, tadade nan sannan ta tashi takoma bedroom ta kunna sunna TV tana kallo, idan tana kallonta takanji saukin abinda ke damunta saboda malamai dake waazuzzuka da dama, Tana cikin kallo ne wani malami(sheik gombe) yana waazin mata, akan bin bokaye Wanda ya gabatar a sokoto abun yadaga mata hankali, yace" se kina zaune da miji lafiya lokaci daya kiga ya sauya ya tsaneki anjuya mai kwakwalwa anjuya mai tunani bakomai bane ankaishi wurin boka ne kowani ka surgumin dan tsubbu yahadashi da bakaken aljanu sunata watangariri da rayuwar shi, mata sekun dage da addua dake da yaranki gabadaya dan wasu cikin ku shedanu ne basuda imani ko kadan, zasuiya yin komi dansu samu biyan bukatarsu" Waazin yake ita kuma tana tunani da zuciyarta take shawara"akwai fa alamar tambaya akan al'amarin fahad daga samun yar matsala se sumar dani se tsana haka kawai? to idan asirinne wazai mashi asiri? duk nan kusa ?" Tace "to nasan abinda zanyi nasan komin laifin da nai masa bazaace ya kwashi 2month baya ganina ba kuma ya dawo da fushi dani ,Nide nasan mijina na sona bazemin irin wannan kiyayyar ba kuma baze iya 2month bama batare dani ba ,zanjira lokacin dawowarsu I wish ba asirin bane ," Shiru tanata kewar mijinta har ,2weeks sukayi kuma basu dawo ba hakan na nufin 3month zasuyi yanzu kam abun yamata yawa kukan ma ta dena , Takoma awo cikin is 4months amma yayi girman ban mamaki ga yawan motsi, fatar cikin tabude tayi wasu line kugunta yakara girma ,she complain about the movement doctor yafada mata lpy lau cikinta yake sede tarage damuwa don bp dinta yahau sosai , Bayan 1 month takoma awo su fahad jirginsu yasauka Nigeria batanan lokacin kusan karfe 11 na safe ita kuma tun 9 tabar gidan ,sunyo kibarsu hankalinsu kwance, Koda suka shigo gidan kwasss dashi ,hannuwansu cikin na juna suka shiga dakin fahad wanka kawai sukayi suka kwanta da niyyar yin bacci fahad beiya baccin ba seda yadan huta da aisha, Karfe 12 faseelat tabaro wurin doctor tadawo gida ganin sabuwar mota fa ke yasa tagane sun dawo farin ciki yarufeta don ganinshi kawai takeso tayi kotaji dede aranta, Dasauri ta shiga ciki bakowa falon ta wuce daki ta fesa wanka ta saka doguwar riga black color ta fesa turare sannan tafito ,tasan karfe 1:30 dole yafito zuwa masallaci ,tashiga kitchen ta dafa kuskus fari already tanada stew takwashe ta kai dining sannan ta zuba tafara ci domin yunwa takeji don yanzu bata iya 30 mnt bataci wani abu ba , Tanaci tana duba wall clock dake jikin dining , Bayan ta gama takoma falo ta zauna , 1:35, segashi yafito ta naganin yafito tamike tsaye ko kallonta beba zewuce tace "sannu da zuwa" Yaja dogon tsoki yafita,hawaye suka gangaro mata yanzu kenan asirin aka mishi takoma ta zauna tafashe da kuka mecin rai ,tana kuka take cewa"waye yamin haka ?saboda me ? Ya cutar dani ya cutar da hero dina Allah yaisa bamu yafeba" Seda tasha kukanta sannnan ta tashi ta haye sama dasauri dukda hawan step namata wahala segashi tafito da hijab jikinta da key na motor a hannu tazo bude kofa yabude yashigo beko kalli inda take ba yawuce tabi bayanshi da kallo zuciyarta na zafi,hawaye suka zubo mata ta sharesu da hannu ta fita , Tashiga mota tafita ba inda ta tsaya se arriyad islamic center ,ta shiga tayi saa tasamu malan yahya tamishi bayani yace"asiri ne akamishi amma insha Allah zamu temaka ze samu lpy" Yabata magunguna masu hadi na sha,na turare, dana shafawa,ta amsa tai godiya akai list kudin maganin nera 15k kamar anbata kyauta taita godiya tafita, tana ta Sauri ta koma gida , Da shigarta tasamu aisha zaune a main falo aisha tajuyo tana kallon cikinta da yayi kato kamar me cikin yan biyu wata tara ,ta dauke kai zuciyarta na zafi , Faseelat ta shigo ciki da ledarta rike ahannu ta matsa wurin aisha tace"anty kundawo lpy ?" Aisha tace "lpy lau"inshort Faseelat tajuya ta haye sama ,don ta dena mamakin Aisha tunda tana gani kome ke faruwa, Hijab kadai ta cire ta fidda sauran maganin a ledar tabar nashan tafita kitchen ta wuce direct ba drinks daze rufa asirin magungunan inba zobo ba ta hada zobo tajuye magungunan ciki ,tahada shi sosai yaji kayan kamshi takai fridge, Akan dining kulas kadai tagani sun cinye abincin ta dauka ta meda kitchen,tawuce daki tai laasar tana fitowa taga aisha da keys zata fita ranta yayi dadi, ta shiga kitchen ta dauko jug takoma daki tanada ganyen magarya tasan amfaninshi bayan sit birth,guda bakwai ta tsinka ta wanke tazubasu a jug cikin ruwa tamurje su ,ta bude kurani ta karance suratul bakara kafff aciki ta rufe tatsaya tunanin yadda zatai dasu tunda wankan dole se awuri me tsarki,dabahaka ba da a tanki zata bawa baba tsoho ya zuba kowa yaita wanka, ta tashi ta sa a fridge tana fatan in yadan fara dawowa dede tabashi yayi wanka dasu, Kusan karfe5:40 tsit da alamu duk basunan , Tashiga kitchen tadora girki da man habbatus sauda da zaitun ta soya miya domin hadasu cikin na shafawar tahada tuwon shinkafa miyar ganye a wahalce tagama ta dora dining tahaye sama ta sake wanka tai Maghreb ta dauko kwalin maganin da akace na hiyaki ta aje kwalin tafita dashi, A falo ta jona burner seda tai ja sosai ta kwarara maganin falon ya turnuke da hiyaki ta dauka tana haki ta zagaye wurin dining dashi zuwa sama dataje dakinshi seda takara zubawa sannan ta kullo dakin ta fito , Takoma daki tana ta tunani kanta na matsanancin ciwo har akayi ishai tayo alwala tazo ta kabbara tana salla tana kuka , Bayan ishai fahad yadawo daga gun abokanshi har lokacin aisha bata dawo ba , Yana bude gidan yaji wani kalar kamshi badadi ko kadan kanshi yayi nauyi,dasauri ya haye sama ya bude dakinshi nan kuwa yafi koina samu yabude windows ya kure fanka shaf shaf ya shige toilet yayi wanka ,ya fito yasa boxer ya zauna bayason fita falon sega aisha tazo ta rungumeshi tana cewa"nadade ko ?im sorry" Yayi shiru saboda tunda yashigo kanshi yafara matsanancin ciwo, Tace"ya de?" Yace"normal kikawo mana abinci anan sama plsss banason fita falon" Tace"to shikenan"ta juya ta fita ta dauko abincin ta medo sama , Tayi serving dinsu a plate daya tafara bashi abaki tana cewa "kamar bakajin dadi?" Ya samu ya hadiye na bakinshi dakyar yace"im not well" Tazo zata kara masa ya kauda kai ya dauki jug ya tsiyayi sobo cikeda cup ya shanye , Seya fara jin juwwa juwwa ya tashi yana layi yafada saman bed nantake bacci ya daukeshi , Hankalin aisha yatashi taje ta birkito shi taga yana sauke numfashi ahankali yana bacci ta gyara mai kwanciya ta koma taci abincinta takoma dakinta tai wanka ta haye bed tana charting se 11 takoma taga har lokacin yana bacci ta juya tafita ,tana ta kalonshi wata zuciyar nabata takira likita wata zuciyar na cewa tajira yatashi, Takoma daki ta kwanta se bacci , Faseelat kam yau kokadan bata rumtsa ba daga zaune take ta salla tana adduoi a sujud tana hawaye ,sosai takejin jikinta ya mata nauyi amma hakanan tadaure tai tayi, Karfe 4am ya farka da faduwar gaba yanajin kamar..... What i want u to understand asiri ma ciwo ne bayan addua dole se antashi tsaye da neman magani har Allah yasa adace ,Allah yabawa marassa lpy ,lpy amin. Karkumanta da wakar kuma banda dariya 🤣 ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 8⃣6⃣ *Allah (S.A)yace ku rokeni zan amsa maku* *Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda baya rokon Allah (addua) Allah na fushi dashi* Bukhari Karfe 4am ya farka da faduwar gaba yanajin kamar kirjinshi ze fito ,ya dafe kanshi yana ya mutsa fuska , Ba tunanin da yafara yi sena faseelat where she's? Ya rumtse ido yafara tariyo baya he can remember every thing that happend ya fiddo ido waje a tsora ce ya sauke kafafunsa kasa "what's wrong with me nine kuwa may be nayi mafarki but ba gaskiya bane abinda brain dita ke fadamin" Yafita dakin dasauri zuwa na faseelat, Tagama salla Ta mike kafafuwa domin ciwo suke mata jikinta bakomi daga ita se zane da half vest don bata iya kwana da kaya jikinta yanzu, Ya murda kofar dakin ya shiga yayi tsaye yana kallonta zuciyarshi na kara gudu , Tunda taji budewar kofa ta meda kallonta gun yana tsaye idanunshi jawur yana ta kallonta , Hawaye suka cika mata ido suka gangaro tasa hannu ta share ta dauke kai, Yanata kallonta hijabin jikinta bata iya boye girman cikinta ba he is asking himself "wata nawa yayi besa ta aido ba" Yanajin matsanan ciyar kunya ya shiga dakin jikinshi mace ya zauna kusa daita ya dora kai a kafadarta ya saki kuka me taba zuciya, Yana ta kuka tana ta hadiye nata batasan lokacin da ya kufcemata ba ta rufe fuska da hannu tanayi cikin ta se motsi yake , Ya rage nashi kukan ya dago fuskarshi yana kallonta hawaye nata kara wanke masa fuska murya na rawa yace"bani bane I'm not the one ,how could I??"yayi shiru yanajin ciwo yace"yazaai namiki haka ?yazaai na wulakanta rayuwa ta, you're my life wlh bansan yaakai ba ,bansan meyasa meni ba " Ta cigaba da kuka tasha wuya ta azabtu sosai, Yace"Truth me sonki baze taba bari namiki haka ba ,yama zaai natafi for almost 3month batare dake ba ,inasonki sosai da cikinki I don't know what come over me,ki fahimceni plsss" Tana ta kuka na murna dana tausayin kanta yace"kiyafemin faseelat wlh da hankali na bazan iya dukanki ba tuntuni natuba da tunani na bazan iya kauracemiki ba ,bazan dena kula da lafiyarki data cikinki ba i hate my life dana kasance azzalumi I cheat you kiyi hakuri plsss" Ta share hawaye tana ta hadiyar wani kukan tace"kadena fadar haka bayin kanka bane saka akeyi,before ina tunanin kadena sona ne daga baya na fahimci abun yafi haka nasha wuya hero I'm not eating ,im sleepless ,not enjoying my life for all this time,I cry loudly and silent, " Ta riko fuskarshi tana hawaye tace" baaso muna tare anmaka asiri hero don katsaneni ka rabudani,u maltreat me hero u had said zaka iya kasheni "tafashe da kuka Ya rumtse ido yana tuna time din da yafadi hakan tanata zubda hawaye amma beji komi ba, Yana hawaye yace" I'm very sorry, u have gone through a lot of pain I'm sorry, waye ze min haka waye ze cuceni haka wannan shine mafi cutar da akamin a rayuwa what if something bad happened to you ?wlh faseelat I will not forgive my self for doing all these to you" Ta girgiza kai tace "I don't know bansa niba abinda kawai nasani shine wasu nason Su rabamu ,wani naso yashiga tsakaninmu,bansan kome hakan ze kara musu ba" Still fuskarshi na rike da hannuwanta Hawaye suka zubomai yana jan zuciya yace"I'm sorry plsss forgive me for all that I did to you " Hawaye na cigaba da zubomata tace "stop begging for my forgiveness, before inajin baka kyautamin ba inajin cewa ka zalunceni but tunda nagane u have been charmed sena rika jin tausayin ka don tuni nake karyata kaina nace bazaka iyamin haka ba,nasan kana sona hero kuma nima haryanzu ina sonka ba abinda ya sauya " Ya kure ta da kallo yana kara tausaya mata,tace"I Love u hero and I will always do" Ya rungumeta tsam without saying a word,dukansu sunata hawaye suna murmushi,juyin da cikinta keyi sosai ne yasa ya saketa ,ya cire hijab din jikinta yana kallon cikin he can see the movement kobai taba ba, Abun yabashi tsoro yadda cikin ya tale yayi Kato haka,motsin shima abin ban tsoro ne , Ya dora hannu sama yanajin dadi da tsoro, tameda kallo ga hannunshi dake kan cikinta Wanda tai matukar kewa, Just like cikin na juyi ze fito waje,haka yake ganin abun , Ya dago ya kalleta yace "baki lpy ko? naga girman is too much" Tana ajiyar zuciya tace"lpy ta lau hero yaranka ne suke da yawa" Ya bude ido yana murmushi yace " my babies? kinsan at that time inata adduan triplet" Tai murmushi tadora hannu akan nashi dake saman cikinta tace " u ask him only 3 but he add one for you, he love you hero 4child in one time, Allah love you hero he give u all in life beauty, money, well,education and children, Farin cikin shi yaki boyuwa nishi yake yana fidda ido yace" 4 child for me?all praise be to Allah for all his blessings to me alhamdulillah"yanata murna yana taba cikin yanajin dadi, Hankalinshi nakan cikin nawani lokaci sannan ya dago yana kallonta,tana ta kallonshi da murmushi fuskarta ,ya zuba mata ido yana kallonta yana murmushi yana karajin sonta fiyeda da, Faseelat tana ta murmushi tace"I miss u hero ,and everthing about u ,ur smiling ur perfume, sweet word and every thing" Yanata kallon lips dinta yana lumshe ido yace"thanks my love " She missed him badly tayi iyakar kokarinta she want him now, Kallon lips dinshi take tayi she is thinking to kiss them taji Yakama lips dinta yana tsotsa passionately, ta lumshe ido tanajin dadi, Dukansu they're enjoying hakan yasa abun yakara girma ya tallabo kanta suna kissing tongue din juna suna wasa dasu acikin bakuna, Lokaci gudu yake kana zaune zakaga time yaja, Sede sukaji kiran salla har biyar da wani abu tayi , Kowa ya janye bakinshi suna meda numfashi tare suna kallon juna suna lasar lips ,ya meda kallonshi a kwarin wuyanta duk kasusuwa seyaji badadi , Ya dora hannu kan cheek dinta yace"maman babies ki shirya zanje salla nadawo nazo na gaisa da babies dina,yau I'm groom ke kuma bride but karkiji tsoro zanbi sannu zanyi yadda zakiji dadi" Tai yar dariya tace " I'm ready every time" Ya tsinkuli cheek dinta yace"thats y I love you thanks " ya tashi yashiga toilet yayo alwala ya saka kaya yayi rakaatul fajr ya nufi masjid yanata tunani waye zeyi masa haka ? Yanason sanin makiyinsa,Wanda yakeson raba sa da hasken rayuwarsa , Faseelat ta tashi ta dauko jug din ruwan magaryar ta fiddosa waje don ya huce,tayo alwala tatada salla, Ana tada ikama Aisha ta farka bata tsaya ko wanke fuska ba ta nufi dakin hero ganin bayanan ta saki ajiyar zuciya ta san ya tafi masjid,takoma daki tai brush tai alwala ta tayarda salla, Bayan Faseelat tagama adduoin ta ta tashi ta jona electric yanayin zafi tahada tea dama tana da kayan tea dinta a dakin, Tana cikin shan tea din fahad da ya dawo daga masjid ya shigo yanata kallonta tai masa murmushi ta meda kallonta kan cup din , Yazo ya zauna kusa daita ya kaiwa cikin kiss yace"babies kuna bawa mommy wuya fa " Tai murmushi tanajin sanyi a zuciyarta, Ya leka cup din tea din yace"Honey ki kara yawon tea din saboda kisamu kuzari "ya dage mata gira Ta fashe da dariya tace "hero u will not change, kuma kamanta dama matar taka mabukaciya ce" Ya buda baki ya fiddo ido yace"kuma fa kullum bata gajiya"yana dariya, Tai murmushi ta ida shanye tea din ta tashi zata kai cup ya amsa yace" kingama wahala honey inde inanan ni zan maki komi har wanka " Ya meda cup din yadawo yana zumudi ya haye sama she has only half vest yanata aika mata da love look ya cire ta ya tsaya yana kallon breast suma sun rage sosai , Yace"honey kin rame sosai my twins duk sun koma kanana " Hawaye suka cika mata ido tace"hero seka tashi tsaye kanayin addua ,saboda we have enemies dabasa son ganinmu tare plsss ka temakamin karika kula da azkhar dinka da adduoin tsari wlh hero idan haka ta kara faruwa nasan mutuwa kawai zanyi"se hawaye sharr sharr, Ya rungume ta yace"karki damu kanki nima nagane amfanin yin adduoin kiyi hakuri baze kara faruwa ba by god will" Ya dago fuskarta yasa harshe yana share mata hawaye Wanda daga haka ya zarce da aika mata da kisses kafin yafara sucking dinta, Koban fada ba kunsan masoyannan sunyi kewar juna musamman faseelat data dade batare da abinba wannan yasa ta haukace rikita shi kamar zata cinye shi, Hakan yakara zautar dashi yarika tsotsarta takoina daganan ya fara sex daita yanajin takara another taste kunsan mata masu ciki akwai taste🙈 Aisha tunda tagama salla tai adduointa takoma dakinshi amma bayanan seda gabanta yafadi domin gari yafara haske , Ta dan zauna jiranshi shiru batare da tunanin yana dakin faseelat ba ta koma daki ta kwanta don shi takeso ya mata girki yau, Bacci yadan fara figarta taji nishin dabatai tunanin karajinshi a rayuwarta ba ,ta tashi zaune tana karyata abinda kunnenta keji, Abun yarazana ta jin muryar hero yana ihun dadi , Ta fashe da kuka mecin rai haba so soon haka tomi akai ?aikin 4month kawai ita yanzu tafara enjoying life dinta, meyasa mommy tahana da sukaJe wurin boka gumurzun duniya ,yanzu gashinan baaje koina ba aikin ya karye shi kuwa anty salma tace aikinshi na lasting , Ta sheme kan bed tana cigaba da kuka mecin rai ,zuciyarta na zafi, Suko su fahad sunata jindadi abunsu , What he did is seya bari a huta se sucigaba da aikin,yadda yakeyin abun ahankali batare da yana zungurinta da karfi yarda yasa ba ba yasa take enjoying abun, Aisha taci kuka har muryarta ta shake kanta na matsanancin ciwo ta tashi tashiga toilet tayo wanka ta dawo tanata sainsa da zuciyarta, Domin ko zuciyarta nabata ta tafi wurin gumurzun duniya shine bukatar ta zata biya harabada,maganganun Mommy na cewa cuta shine yahanata zuwa bawani abu ba, Ta saka kaya tafita kitchen domin kuwa kusan11am amma basu fito ba, Tashiga hawaye na zubomata tana sharewa ta dora dafuwar chicken pepper soup donshi take shaawa, Suna kwance suna hutawa bacci ya dauketa ,fahad da yakejin muguwar desire duk lokacin da yatuna garabasar da yake kwasa ya meda baki kan breast dinta yana tsotsa ,ta bude ido tanajin matsananciyar yunwa ahankali tace "hero I'm Hungry " Ya cire bakinshi akai yana shafar gashinta yace"me kkso?" Tace"I'm very hungry ko indomie zanci" Yace"OK give me 10 mint" Ya sauka yasaka short ya sauka kasa yana dosar kitchen yaji sheshekar Aisha yayi tsaye batare da ya karasa shiga ba , he can remember tun ranar da yace tabar mishi kwana tun ranar bekara ganin kukanta ba yau gashi tanayi zuciyarshi ce ta raya mishi wani abu ranshi ya baci yace"bade Aisha ta ba bazatayi haka ba" Yakarasa kitchen din yanajin ciwo aranshi ,Aisha tai sauri ta murje idonta , Yayi kamar be kula da halinda take ciki ba yace "heart beat me ake dafa mana?" Tai yake tai gyaran murya tace "chicken pepper soup" Yace"dagaji zeyi dadi yadda naketa jin kamshi" Ya dauki tukunya tanata satar kallonshi yadora a gas ya zuba ruwa da mai yayi grating tarugu tun kafin ta tafasa yazuba indomie din da magi da spices ,yarufe Aisha tace"me zakayi da indomie ga abinci" Hankalinshi akan gas yace"maman babies ce tace ita zataci" Ta hadiyi bakin ciki tace"tom" Tana dahuwa yajuye a plate yahaye sama yana shiga dakin ya samu faseelat da cup ahannu har takara hada tea tasha yayi murmushi yace "uwar hudu sun meda minke acici" Tai dariya ya haye bed ya sa fork yadebo abincin ta wage baki memakon yabata seya sa abakinshi , Tai dariya yayi dariya yace"dandano nayi tayi dadi " Tace"hero dama akwai wasu magunguna dana amso shine harda na shafawa da sha dakuma ganyen magarya dana hada shine nace karika kokari kana shansu kafin kaci komi " Yace"nagode kici abinci zansha bayan nan" Tabude baki tana ta ci ,seda ta cinye indomie biyu manya Tass ya kalli plate ya kalleta da murmushi fuskarshi yace"do u need more?" Ta girgiza kai tace"nakoshi naci dayawa kaiya girki muje kamin wanka I'm very tired bacci zan koma" Yace "eh but kafinnan se munje hospital in muka dawo seki baccin inaso akara dubamun lpyar Ku nasan kome ake ciki" Tace"tom muje wankan daukarni" Yakwashe da dariya yana kallon tulin cikinta yace"bazan iyaba ke kinganki kuwa kila kinyi buhun shinkafa daya" Tabata fuska tana kallon cikin ya rage dariyar yace "I'm joking ai duk girman na cikinne amma ke kin rame bari muga zaniya" Ya daukota tana ta dariya suka shiga toilet sukayi wanka suka fito faseelat tabashi ruwan magaryan yayi wanka a dakin yasha wasu magunguna ta rikeshi bayason shakar hiyakin amma seda ta turareshi sannan suka fara shiri ya fiddo mata wasu riga da sket tai dariya tace"wadannan se bayan na haihu" Ya dauko riga da Zane ta meda rigar ta dauko shirt me fadi tasaka suka fito, Dining suka zauna yayi breakfast lokacin Aisha har ta koma daki , Yana gamawa suka tafi hospital din marry ,ba bata lokaci tafara duba faseelat yana tsaye yakasa ya tsare ,lokacin da yaga abinda take dauke dashi farin ciki ya rufeshi he can see them kwanciyarsu a mahaifa,har akagama kuma they're normal, Saboda jindadi seda yawa marry kyauta, Suna cikin mota yanata murmushi ,faseelat tanata kallonshi tace"hero tsoro nakeji haihuwar yara 4 time daya" Ya rike hannunta daya yana murzashi yace"ki kwantar da hankalinki ,zaki haihu lpy da yardar Allah kinji?" Ta daga kai ta kwantar dashi a seat ta lumshe ido, Suna isa gida sukayi parking suka shiga yayi alwala ya tafi masjid ita kuma tai tata ta kwanta bacci ,yana dawowa yaje ya rungumeta ya rumtse ido shima baccin medadi ya daukeshi , Aisha kam ba girkinta bane bata fitoyi masu abincin rana ba ,tanata tunani takasa kiran mommy tafada mata abinda ake ciki, Ranta na zafi yau daga dawowar tunaninshi har yatare wurinta duk yau be leko dakinta ba, Suna cikin bacci wayarshi taita ringing dole yatashi ya dauka ,manager dinsu ke kiranshi hakan yasa dole ya tafi, Tunda yatafi be dawo ba acan yayi laasar yawuce gidan mommy, Karfe5:30 tafito tashiga kitchen tadora girki zatai white rice da source , Tana aikin tana tunanin mafita bazata iya cigaba da ganin takaicin nan ba, Tana cikin tunani muguwar zuciyarta ta bata muguwar shawara tareda temakon shedan "kema Aisha kina ba kanki wahala ga inda zakije bukatarki tabiya har abada me kike jira? cutar me ai gwara ki kwaso cutar, kinga da kinje kice akashe faseelat idan kin kwaso cutar kikasa mashi ba shegiyar daze kara aure harabada wace cuta CE marar magani sida? ai anashan magani a cigaba da rayuwa mutane nawa ke rayuwarsu daita ajikinsu kuma"shedan yakara ingizata, Tana cikin yanka albasa ta zare hannunta ta wanke takashe gas ta hau sama shaf shaf tafito da gyale da jikka lokacin kusan 6pm tahau mota tajata da matsiyacin gudu, Fahad yana niyyar gangarawa kofar gidan ita kuma tafita Sam bata ganshi ba ,seya tsaya yana bin motar da kallo ganin yadda take sharara gudu kuma da gidan mommy zataje da hanyar da yafito zatabi , Shi tundazu yake karyata zuciyarshi dake bashi Aisha zata iya mishi asiri tunda har take iya yunkurin kashe kanta ,kuma tasha fadamai ta tsani faseelat,bayannan duk kusa baya tunanin akwai Wanda ze masa asiri inba itaba kokadan beyi tunanin dasa hannun momy ba, Hakanan yaji yanason sanin inda zataje datake gudu haka ,ya bi bayanta yana nesa daita, Itako takagara takai ko bukatar ta zata biya , Abun yabashi mamaki yadda yaga takama hanyar daji yanata binta asannu don bayason ta ganshi, Aisha nakai dede wurin boka tai fakin ta kutsa daji dasauri , Fahad dake biye daita yaiso wurin motar tata bakowane gida se bukka daya idonshi yayi jawur zuciyarshi na zafi yace"my Aisha awurin boka ,wai yazanyi ne Aisha bata kaunar taga ina muaamala da faseelat meyasa zata kai kanta halaka ?" Ya duke jikin sitiyari yana hawaye zuciyarshi na zafi, Aisha na zuwa inda boka tun kafin tazauna yayi mata wannan tambayar da duk Wanda yaje wurinshi seya fara masa ita sannan ze saurareshi , Aisha kuwa tace"eh "tanafatan cin nasara, Ya kwashe da dariya yace" nasan zaki dawo nikadai keiya wannan aikin hhhhhhhhhhh" Aisha dake durkushe tace"katemakamin plsss sonake...." Ya kwatsa mata tsawa da seda ta matsa baya yace"so kike akasheta itada yaran cikinta gabadaya,kinason mijinki sosai ,bakiso yana hada jiki da wata,nan wurin bamu da cuta sede mijinki baze kara aure ba har abada" Hahahahahahahahaha!!!! "Ze kara sonki fiyeda kowa, sede dole sekinyi abinda nafada baya dan dukununu nasan ganin tsiraicin ki,aljani betau yanason shan maniyinki,aljani mugu yanason yasadu dake daganan bukatunki sungama biya harabada hahaha!!!" Duk muninsa duk yadda yake jibgege baki kirin abun kyama beba Aisha tsoro ba itade mijinta take bukata itakadai, Bajira Tace"na amince boka inde bukata ta zata biya" Boka ya kwashe da dariya yace"shiga ciki yarinya kiyi tsirara haihuwar uwarki ki rumtse idonki,kijira Su suzo su yi abinda suke so dake" Aisha ta tashi jiki na rawa ta shige cikin bukkar wari kam kamar ankashe mushe ga duhu ba bata lokaci ta ajiye gyale gefe ,ta cire Riga da bra ta aje ta debe Zane da pant ta rumtse ido tai tsaye , Boka yanaganin ta shiga ya kwartsa ihu yakara kwartsawa har sau ukku yana daga hannu sama banza ta samu,ya tashi yashiga wurin da baya baya, Aisha na tsaye tsirara yabi duk jikinta da kallo yanajin matsananciyar shaawa yana lashe bakin bakinshi, ya debe bantai nashi yaisa inda take tsaye yasa hannu yana shafo koina da yamishi ta matukar ba shi shaawa ,yafison mata sirara,dole yasa tadawo wurin ko kallon tsiraicinta ya isheshi jindadi, A dimauce yarikabin jikinta da kisses ya dauketa sama ya aza akan katifar kadarshi yabita yana murzar breast dinta yana sha yana surking , seda yaga dama, sannan ya fara sex daita ,Aisha duk abinda ake zuciyarta ma tashi take, Yayi ta hakarta son rai yana sambatu don Aisha yanzu bade dadi ba donkuwa tana gyara kanta sosai,don mijinta yaji dadi, Boka yanata gurnani yana mata cin kaca Aisha ciwo takeji Wanda yawuce misali kamar aljanun ke sex daita saboda yadda takejin ana abun da karfi gata sherbebiya kamar muciyar tukin tuwo🙈 Hakan yasa dole tafara nishin wahala tana cize baki saboda ciwon da mararta takeyi ,Ashe maza suna suka tara don setaji kamar yau akafara sex daita na bakin mommy,amma batajin komi wuyar lokaci tunda bukatar ta zata biya , Shiru shiru har 7:15 Aisha bata fito ba ,yakasa tafiya daga wurin,ranshi bace ya bude murfin motar yafita yakama hanyar bukkar , Yana tafiya kamar Wanda kwai yafashewa yanata fatan dama mafarki yake, Har yaisa wurin zuciyarshi na ciwo yakebin wurin da kallo duk skulls da fatu da layoyi awurin ,kanshi yakara daukar zafi wai aishar shi ce tazonan, yakarasa tsakiyar wurin,yanata kallon wurin , Sambatun da ya rikaji da nishin Aisha shiya kusan hargitsa tunaninshi zuciyarshi na mugun bugawa da karfi jikinshi na kyarma sosai jijiyoyin kanshi suka kara fitowa ,he's not child wannan sambatun yasan ko namiye ,wannan nishin Aisha takanyi shine a lokacin da take azabtuwa , Zuciyarshi na up and down ya bude bukkar ya afka ciki, What he sees ya kusa saka zuciyarshi bugawa makoshinshi yabushe miyonshi ya kafe jikinshi na matukar rawa , Allah sarki fahad😭➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* ✍🏽✍🏽 *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍🏽✍🏽✍🏽 We are bearer's of so golden a pen🖊 We write assidiously perceiven no pain So magical Our creative golden pen🖊 Be hold our words A product of our pen🖊 Savour our words For it will cause you no pain.✍🏽 https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ 8⃣6⃣ *Allah (S.A)yace ku rokeni zan amsa maku* *Manzon Allah (S.A.W)yace Wanda baya rokon Allah (addua) Allah na fushi dashi* Bukhari Karfe 4am ya farka da faduwar gaba yanajin kamar kirjinshi ze fito ,ya dafe kanshi yana ya mutsa fuska , Ba tunanin da yafara yi sena faseelat where she's? Ya rumtse ido yafara tariyo baya he can remember every thing that happend ya fiddo ido waje a tsora ce ya sauke kafafunsa kasa "what's wrong with me nine kuwa may be nayi mafarki but ba gaskiya bane abinda brain dita ke fadamin" Yafita dakin dasauri zuwa na faseelat, Tagama salla Ta mike kafafuwa domin ciwo suke mata jikinta bakomi daga ita se zane da half vest don bata iya kwana da kaya jikinta yanzu, Ya murda kofar dakin ya shiga yayi tsaye yana kallonta zuciyarshi na kara gudu , Tunda taji budewar kofa ta meda kallonta gun yana tsaye idanunshi jawur yana ta kallonta , Hawaye suka cika mata ido suka gangaro tasa hannu ta share ta dauke kai, Yanata kallonta hijabin jikinta bata iya boye girman cikinta ba he is asking himself "wata nawa yayi besa ta aido ba" Yanajin matsanan ciyar kunya ya shiga dakin jikinshi mace ya zauna kusa daita ya dora kai a kafadarta ya saki kuka me taba zuciya, Yana ta kuka tana ta hadiye nata batasan lokacin da ya kufcemata ba ta rufe fuska da hannu tanayi cikin ta se motsi yake , Ya rage nashi kukan ya dago fuskarshi yana kallonta hawaye nata kara wanke masa fuska murya na rawa yace"bani bane I'm not the one ,how could I??"yayi shiru yanajin ciwo yace"yazaai namiki haka ?yazaai na wulakanta rayuwa ta, you're my life wlh bansan yaakai ba ,bansan meyasa meni ba " Ta cigaba da kuka tasha wuya ta azabtu sosai, Yace"Truth me sonki baze taba bari namiki haka ba ,yama zaai natafi for almost 3month batare dake ba ,inasonki sosai da cikinki I don't know what come over me,ki fahimceni plsss" Tana ta kuka na murna dana tausayin kanta yace"kiyafemin faseelat wlh da hankali na bazan iya dukanki ba tuntuni natuba da tunani na bazan iya kauracemiki ba ,bazan dena kula da lafiyarki data cikinki ba i hate my life dana kasance azzalumi I cheat you kiyi hakuri plsss" Ta share hawaye tana ta hadiyar wani kukan tace"kadena fadar haka bayin kanka bane saka akeyi,before ina tunanin kadena sona ne daga baya na fahimci abun yafi haka nasha wuya hero I'm not eating ,im sleepless ,not enjoying my life for all this time,I cry loudly and silent, " Ta riko fuskarshi tana hawaye tace" baaso muna tare anmaka asiri hero don katsaneni ka rabudani,u maltreat me hero u had said zaka iya kasheni "tafashe da kuka Ya rumtse ido yana tuna time din da yafadi hakan tanata zubda hawaye amma beji komi ba, Yana hawaye yace" I'm very sorry, u have gone through a lot of pain I'm sorry, waye ze min haka waye ze cuceni haka wannan shine mafi cutar da akamin a rayuwa what if something bad happened to you ?wlh faseelat I will not forgive my self for doing all these to you" Ta girgiza kai tace "I don't know bansa niba abinda kawai nasani shine wasu nason Su rabamu ,wani naso yashiga tsakaninmu,bansan kome hakan ze kara musu ba" Still fuskarshi na rike da hannuwanta Hawaye suka zubomai yana jan zuciya yace"I'm sorry plsss forgive me for all that I did to you " Hawaye na cigaba da zubomata tace "stop begging for my forgiveness, before inajin baka kyautamin ba inajin cewa ka zalunceni but tunda nagane u have been charmed sena rika jin tausayin ka don tuni nake karyata kaina nace bazaka iyamin haka ba,nasan kana sona hero kuma nima haryanzu ina sonka ba abinda ya sauya " Ya kure ta da kallo yana kara tausaya mata,tace"I Love u hero and I will always do" Ya rungumeta tsam without saying a word,dukansu sunata hawaye suna murmushi,juyin da cikinta keyi sosai ne yasa ya saketa ,ya cire hijab din jikinta yana kallon cikin he can see the movement kobai taba ba, Abun yabashi tsoro yadda cikin ya tale yayi Kato haka,motsin shima abin ban tsoro ne , Ya dora hannu sama yanajin dadi da tsoro, tameda kallo ga hannunshi dake kan cikinta Wanda tai matukar kewa, Just like cikin na juyi ze fito waje,haka yake ganin abun , Ya dago ya kalleta yace "baki lpy ko? naga girman is too much" Tana ajiyar zuciya tace"lpy ta lau hero yaranka ne suke da yawa" Ya bude ido yana murmushi yace " my babies? kinsan at that time inata adduan triplet" Tai murmushi tadora hannu akan nashi dake saman cikinta tace " u ask him only 3 but he add one for you, he love you hero 4child in one time, Allah love you hero he give u all in life beauty, money, well,education and children, Farin cikin shi yaki boyuwa nishi yake yana fidda ido yace" 4 child for me?all praise be to Allah for all his blessings to me alhamdulillah"yanata murna yana taba cikin yanajin dadi, Hankalinshi nakan cikin nawani lokaci sannan ya dago yana kallonta,tana ta kallonshi da murmushi fuskarta ,ya zuba mata ido yana kallonta yana murmushi yana karajin sonta fiyeda da, Faseelat tana ta murmushi tace"I miss u hero ,and everthing about u ,ur smiling ur perfume, sweet word and every thing" Yanata kallon lips dinta yana lumshe ido yace"thanks my love " She missed him badly tayi iyakar kokarinta she want him now, Kallon lips dinshi take tayi she is thinking to kiss them taji Yakama lips dinta yana tsotsa passionately, ta lumshe ido tanajin dadi, Dukansu they're enjoying hakan yasa abun yakara girma ya tallabo kanta suna kissing tongue din juna suna wasa dasu acikin bakuna, Lokaci gudu yake kana zaune zakaga time yaja, Sede sukaji kiran salla har biyar da wani abu tayi , Kowa ya janye bakinshi suna meda numfashi tare suna kallon juna suna lasar lips ,ya meda kallonshi a kwarin wuyanta duk kasusuwa seyaji badadi , Ya dora hannu kan cheek dinta yace"maman babies ki shirya zanje salla nadawo nazo na gaisa da babies dina,yau I'm groom ke kuma bride but karkiji tsoro zanbi sannu zanyi yadda zakiji dadi" Tai yar dariya tace " I'm ready every time" Ya tsinkuli cheek dinta yace"thats y I love you thanks " ya tashi yashiga toilet yayo alwala ya saka kaya yayi rakaatul fajr ya nufi masjid yanata tunani waye zeyi masa haka ? Yanason sanin makiyinsa,Wanda yakeson raba sa da hasken rayuwarsa , Faseelat ta tashi ta dauko jug din ruwan magaryar ta fiddosa waje don ya huce,tayo alwala tatada salla, Ana tada ikama Aisha ta farka bata tsaya ko wanke fuska ba ta nufi dakin hero ganin bayanan ta saki ajiyar zuciya ta san ya tafi masjid,takoma daki tai brush tai alwala ta tayarda salla, Bayan Faseelat tagama adduoin ta ta tashi ta jona electric yanayin zafi tahada tea dama tana da kayan tea dinta a dakin, Tana cikin shan tea din fahad da ya dawo daga masjid ya shigo yanata kallonta tai masa murmushi ta meda kallonta kan cup din , Yazo ya zauna kusa daita ya kaiwa cikin kiss yace"babies kuna bawa mommy wuya fa " Tai murmushi tanajin sanyi a zuciyarta, Ya leka cup din tea din yace"Honey ki kara yawon tea din saboda kisamu kuzari "ya dage mata gira Ta fashe da dariya tace "hero u will not change, kuma kamanta dama matar taka mabukaciya ce" Ya buda baki ya fiddo ido yace"kuma fa kullum bata gajiya"yana dariya, Tai murmushi ta ida shanye tea din ta tashi zata kai cup ya amsa yace" kingama wahala honey inde inanan ni zan maki komi har wanka " Ya meda cup din yadawo yana zumudi ya haye sama she has only half vest yanata aika mata da love look ya cire ta ya tsaya yana kallon breast suma sun rage sosai , Yace"honey kin rame sosai my twins duk sun koma kanana " Hawaye suka cika mata ido tace"hero seka tashi tsaye kanayin addua ,saboda we have enemies dabasa son ganinmu tare plsss ka temakamin karika kula da azkhar dinka da adduoin tsari wlh hero idan haka ta kara faruwa nasan mutuwa kawai zanyi"se hawaye sharr sharr, Ya rungume ta yace"karki damu kanki nima nagane amfanin yin adduoin kiyi hakuri baze kara faruwa ba by god will" Ya dago fuskarta yasa harshe yana share mata hawaye Wanda daga haka ya zarce da aika mata da kisses kafin yafara sucking dinta, Koban fada ba kunsan masoyannan sunyi kewar juna musamman faseelat data dade batare da abinba wannan yasa ta haukace rikita shi kamar zata cinye shi, Hakan yakara zautar dashi yarika tsotsarta takoina daganan ya fara sex daita yanajin takara another taste kunsan mata masu ciki akwai taste🙈 Aisha tunda tagama salla tai adduointa takoma dakinshi amma bayanan seda gabanta yafadi domin gari yafara haske , Ta dan zauna jiranshi shiru batare da tunanin yana dakin faseelat ba ta koma daki ta kwanta don shi takeso ya mata girki yau, Bacci yadan fara figarta taji nishin dabatai tunanin karajinshi a rayuwarta ba ,ta tashi zaune tana karyata abinda kunnenta keji, Abun yarazana ta jin muryar hero yana ihun dadi , Ta fashe da kuka mecin rai haba so soon haka tomi akai ?aikin 4month kawai ita yanzu tafara enjoying life dinta, meyasa mommy tahana da sukaJe wurin boka gumurzun duniya ,yanzu gashinan baaje koina ba aikin ya karye shi kuwa anty salma tace aikinshi na lasting , Ta sheme kan bed tana cigaba da kuka mecin rai ,zuciyarta na zafi, Suko su fahad sunata jindadi abunsu , What he did is seya bari a huta se sucigaba da aikin,yadda yakeyin abun ahankali batare da yana zungurinta da karfi yarda yasa ba ba yasa take enjoying abun, Aisha taci kuka har muryarta ta shake kanta na matsanancin ciwo ta tashi tashiga toilet tayo wanka ta dawo tanata sainsa da zuciyarta, Domin ko zuciyarta nabata ta tafi wurin gumurzun duniya shine bukatar ta zata biya harabada,maganganun Mommy na cewa cuta shine yahanata zuwa bawani abu ba, Ta saka kaya tafita kitchen domin kuwa kusan11am amma basu fito ba, Tashiga hawaye na zubomata tana sharewa ta dora dafuwar chicken pepper soup donshi take shaawa, Suna kwance suna hutawa bacci ya dauketa ,fahad da yakejin muguwar desire duk lokacin da yatuna garabasar da yake kwasa ya meda baki kan breast dinta yana tsotsa ,ta bude ido tanajin matsananciyar yunwa ahankali tace "hero I'm Hungry " Ya cire bakinshi akai yana shafar gashinta yace"me kkso?" Tace"I'm very hungry ko indomie zanci" Yace"OK give me 10 mint" Ya sauka yasaka short ya sauka kasa yana dosar kitchen yaji sheshekar Aisha yayi tsaye batare da ya karasa shiga ba , he can remember tun ranar da yace tabar mishi kwana tun ranar bekara ganin kukanta ba yau gashi tanayi zuciyarshi ce ta raya mishi wani abu ranshi ya baci yace"bade Aisha ta ba bazatayi haka ba" Yakarasa kitchen din yanajin ciwo aranshi ,Aisha tai sauri ta murje idonta , Yayi kamar be kula da halinda take ciki ba yace "heart beat me ake dafa mana?" Tai yake tai gyaran murya tace "chicken pepper soup" Yace"dagaji zeyi dadi yadda naketa jin kamshi" Ya dauki tukunya tanata satar kallonshi yadora a gas ya zuba ruwa da mai yayi grating tarugu tun kafin ta tafasa yazuba indomie din da magi da spices ,yarufe Aisha tace"me zakayi da indomie ga abinci" Hankalinshi akan gas yace"maman babies ce tace ita zataci" Ta hadiyi bakin ciki tace"tom" Tana dahuwa yajuye a plate yahaye sama yana shiga dakin ya samu faseelat da cup ahannu har takara hada tea tasha yayi murmushi yace "uwar hudu sun meda minke acici" Tai dariya ya haye bed ya sa fork yadebo abincin ta wage baki memakon yabata seya sa abakinshi , Tai dariya yayi dariya yace"dandano nayi tayi dadi " Tace"hero dama akwai wasu magunguna dana amso shine harda na shafawa da sha dakuma ganyen magarya dana hada shine nace karika kokari kana shansu kafin kaci komi " Yace"nagode kici abinci zansha bayan nan" Tabude baki tana ta ci ,seda ta cinye indomie biyu manya Tass ya kalli plate ya kalleta da murmushi fuskarshi yace"do u need more?" Ta girgiza kai tace"nakoshi naci dayawa kaiya girki muje kamin wanka I'm very tired bacci zan koma" Yace "eh but kafinnan se munje hospital in muka dawo seki baccin inaso akara dubamun lpyar Ku nasan kome ake ciki" Tace"tom muje wankan daukarni" Yakwashe da dariya yana kallon tulin cikinta yace"bazan iyaba ke kinganki kuwa kila kinyi buhun shinkafa daya" Tabata fuska tana kallon cikin ya rage dariyar yace "I'm joking ai duk girman na cikinne amma ke kin rame bari muga zaniya" Ya daukota tana ta dariya suka shiga toilet sukayi wanka suka fito faseelat tabashi ruwan magaryan yayi wanka a dakin yasha wasu magunguna ta rikeshi bayason shakar hiyakin amma seda ta turareshi sannan suka fara shiri ya fiddo mata wasu riga da sket tai dariya tace"wadannan se bayan na haihu" Ya dauko riga da Zane ta meda rigar ta dauko shirt me fadi tasaka suka fito, Dining suka zauna yayi breakfast lokacin Aisha har ta koma daki , Yana gamawa suka tafi hospital din marry ,ba bata lokaci tafara duba faseelat yana tsaye yakasa ya tsare ,lokacin da yaga abinda take dauke dashi farin ciki ya rufeshi he can see them kwanciyarsu a mahaifa,har akagama kuma they're normal, Saboda jindadi seda yawa marry kyauta, Suna cikin mota yanata murmushi ,faseelat tanata kallonshi tace"hero tsoro nakeji haihuwar yara 4 time daya" Ya rike hannunta daya yana murzashi yace"ki kwantar da hankalinki ,zaki haihu lpy da yardar Allah kinji?" Ta daga kai ta kwantar dashi a seat ta lumshe ido, Suna isa gida sukayi parking suka shiga yayi alwala ya tafi masjid ita kuma tai tata ta kwanta bacci ,yana dawowa yaje ya rungumeta ya rumtse ido shima baccin medadi ya daukeshi , Aisha kam ba girkinta bane bata fitoyi masu abincin rana ba ,tanata tunani takasa kiran mommy tafada mata abinda ake ciki, Ranta na zafi yau daga dawowar tunaninshi har yatare wurinta duk yau be leko dakinta ba, Suna cikin bacci wayarshi taita ringing dole yatashi ya dauka ,manager dinsu ke kiranshi hakan yasa dole ya tafi, Tunda yatafi be dawo ba acan yayi laasar yawuce gidan mommy, Karfe5:30 tafito tashiga kitchen tadora girki zatai white rice da source , Tana aikin tana tunanin mafita bazata iya cigaba da ganin takaicin nan ba, Tana cikin tunani muguwar zuciyarta ta bata muguwar shawara tareda temakon shedan "kema Aisha kina ba kanki wahala ga inda zakije bukatarki tabiya har abada me kike jira? cutar me ai gwara ki kwaso cutar, kinga da kinje kice akashe faseelat idan kin kwaso cutar kikasa mashi ba shegiyar daze kara aure harabada wace cuta CE marar magani sida? ai anashan magani a cigaba da rayuwa mutane nawa ke rayuwarsu daita ajikinsu kuma"shedan yakara ingizata, Tana cikin yanka albasa ta zare hannunta ta wanke takashe gas ta hau sama shaf shaf tafito da gyale da jikka lokacin kusan 6pm tahau mota tajata da matsiyacin gudu, Fahad yana niyyar gangarawa kofar gidan ita kuma tafita Sam bata ganshi ba ,seya tsaya yana bin motar da kallo ganin yadda take sharara gudu kuma da gidan mommy zataje da hanyar da yafito zatabi , Shi tundazu yake karyata zuciyarshi dake bashi Aisha zata iya mishi asiri tunda har take iya yunkurin kashe kanta ,kuma tasha fadamai ta tsani faseelat,bayannan duk kusa baya tunanin akwai Wanda ze masa asiri inba itaba kokadan beyi tunanin dasa hannun momy ba, Hakanan yaji yanason sanin inda zataje datake gudu haka ,ya bi bayanta yana nesa daita, Itako takagara takai ko bukatar ta zata biya , Abun yabashi mamaki yadda yaga takama hanyar daji yanata binta asannu don bayason ta ganshi, Aisha nakai dede wurin boka tai fakin ta kutsa daji dasauri , Fahad dake biye daita yaiso wurin motar tata bakowane gida se bukka daya idonshi yayi jawur zuciyarshi na zafi yace"my Aisha awurin boka ,wai yazanyi ne Aisha bata kaunar taga ina muaamala da faseelat meyasa zata kai kanta halaka ?" Ya duke jikin sitiyari yana hawaye zuciyarshi na zafi, Aisha na zuwa inda boka tun kafin tazauna yayi mata wannan tambayar da duk Wanda yaje wurinshi seya fara masa ita sannan ze saurareshi , Aisha kuwa tace"eh "tanafatan cin nasara, Ya kwashe da dariya yace" nasan zaki dawo nikadai keiya wannan aikin hhhhhhhhhhh" Aisha dake durkushe tace"katemakamin plsss sonake...." Ya kwatsa mata tsawa da seda ta matsa baya yace"so kike akasheta itada yaran cikinta gabadaya,kinason mijinki sosai ,bakiso yana hada jiki da wata,nan wurin bamu da cuta sede mijinki baze kara aure ba har abada" Hahahahahahahahaha!!!! "Ze kara sonki fiyeda kowa, sede dole sekinyi abinda nafada baya dan dukununu nasan ganin tsiraicin ki,aljani betau yanason shan maniyinki,aljani mugu yanason yasadu dake daganan bukatunki sungama biya harabada hahaha!!!" Duk muninsa duk yadda yake jibgege baki kirin abun kyama beba Aisha tsoro ba itade mijinta take bukata itakadai, Bajira Tace"na amince boka inde bukata ta zata biya" Boka ya kwashe da dariya yace"shiga ciki yarinya kiyi tsirara haihuwar uwarki ki rumtse idonki,kijira Su suzo su yi abinda suke so dake" Aisha ta tashi jiki na rawa ta shige cikin bukkar wari kam kamar ankashe mushe ga duhu ba bata lokaci ta ajiye gyale gefe ,ta cire Riga da bra ta aje ta debe Zane da pant ta rumtse ido tai tsaye , Boka yanaganin ta shiga ya kwartsa ihu yakara kwartsawa har sau ukku yana daga hannu sama banza ta samu,ya tashi yashiga wurin da baya baya, Aisha na tsaye tsirara yabi duk jikinta da kallo yanajin matsananciyar shaawa yana lashe bakin bakinshi, ya debe bantai nashi yaisa inda take tsaye yasa hannu yana shafo koina da yamishi ta matukar ba shi shaawa ,yafison mata sirara,dole yasa tadawo wurin ko kallon tsiraicinta ya isheshi jindadi, A dimauce yarikabin jikinta da kisses ya dauketa sama ya aza akan katifar kadarshi yabita yana murzar breast dinta yana sha yana surking , seda yaga dama, sannan ya fara sex daita ,Aisha duk abinda ake zuciyarta ma tashi take, Yayi ta hakarta son rai yana sambatu don Aisha yanzu bade dadi ba donkuwa tana gyara kanta sosai,don mijinta yaji dadi, Boka yanata gurnani yana mata cin kaca Aisha ciwo takeji Wanda yawuce misali kamar aljanun ke sex daita saboda yadda takejin ana abun da karfi gata sherbebiya kamar muciyar tukin tuwo🙈 Hakan yasa dole tafara nishin wahala tana cize baki saboda ciwon da mararta takeyi ,Ashe maza suna suka tara don setaji kamar yau akafara sex daita na bakin mommy,amma batajin komi wuyar lokaci tunda bukatar ta zata biya , Shiru shiru har 7:15 Aisha bata fito ba ,yakasa tafiya daga wurin,ranshi bace ya bude murfin motar yafita yakama hanyar bukkar , Yana tafiya kamar Wanda kwai yafashewa yanata fatan dama mafarki yake, Har yaisa wurin zuciyarshi na ciwo yakebin wurin da kallo duk skulls da fatu da layoyi awurin ,kanshi yakara daukar zafi wai aishar shi ce tazonan, yakarasa tsakiyar wurin,yanata kallon wurin , Sambatun da ya rikaji da nishin Aisha shiya kusan hargitsa tunaninshi zuciyarshi na mugun bugawa da karfi jikinshi na kyarma sosai jijiyoyin kanshi suka kara fitowa ,he's not child wannan sambatun yasan ko namiye ,wannan nishin Aisha takanyi shine a lokacin da take azabtuwa , Zuciyarshi na up and down ya bude bukkar ya afka ciki, What he sees ya kusa saka zuciyarshi bugawa makoshinshi yabushe miyonshi ya kafe jikinshi na matukar rawa , Allah sarki fahad😭 ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 8⃣7⃣ *dedicated to my kawalli😘 Maman Nour ke kadai enjoyed* *RUDANIN RAYUWA YANA DADI OVER ALLAH YAKARA BASIRA* 🥰🥰🥰 Ai lob yu❤ ياءيها االذين ءامنوا توبوا الى الله توبة نصوحا عسى ربكم ان يكفر ءنكم سيءا تكم ويدخلكم جنت تجرى من تحتهاالاءنهر يوم لا يخزى الله النبى واالذين ءامن معه نورهم يسعى بين ايديهم و بءيمنهم يقول ن ربن اتمم لنا نورانا واغفر لنا انك على كل شيء قدير Tahreem verse ٨ Another verse Ya ayyuhallazina amanu Ku anfusakum wa ahlikum naran wa kuduhannasu wal hijaratu alaiha malaikatun gilazun shidadun LA yaasunallaha ma amarahum wa yaf'aluna ma yuumarun. Tahreem verse٦ Manzon Allah *(S.A.W)* yace " ya Ku wadanda kukayi imani kutuba zuwaga Allah wlh ni ina tuba fiyeda sau100 arana. Muslim *(S.A.W)* yace Wanda yatuba kafin faduwar rana Allah yagafarta masa. Muslim Manzo *(S.A.W)* yace Wanda yace subhanallahi wabihamdihi arana sau 100 Allah yagafarta masa zunubansa koda sunkai yawan kunfan kogi. Bukhari da Muslim *S.A.W* yace narantse da Allah dabawani sarki se shi dayanku zai tayin aikin yan aljanna hasse yazama tsakaninsa daita saura zirai daya seya aikata aikin yan wuta seya shigeta,kuma dayanku zetayin aikin yan wuta seyazama tsakaninsa daita saura zirai daya seya aikata aikin yan aljanna seya shigeta . Bukhari da Muslim Kauluhu taala "wallazina iza faalu fahishatan au zalamu anfusahum zakarullaha fastagfaru lizunubihim waman yagfiruzzunuba illallahu walam yusirru ala ma faalu wahum yaalamun. الءمران ١٣٥ Ula'ika jaza'uhum magfiratun min rabbihim wa jannatun tajri min tahtihal anharu kalidina fiha,wa niima ajrul amileen. الءمران١٣٦ Rabbanag firli wali walidayya wa lil muuminina yauma yakumul hisab👏🏼 *idan kin aikata sin(misdeed) similar dana Aisha sede ke Allah ya rufamiki asiri so u cont to keep silent don't tell it to anyone ,just repent to Allah and ask for his forgiveness and his mercy ,ki tabbatar kinyi tuba nagaskiya,he told us he forgive all the sins if u repent ,sede sekin dage da tuban naki Allah yakara mana tsoronsa* *ke kuma dabakiyi ba ki kara dagewa da addua kuma kirage kishi and arika kai zuciya nesa* Jikinshi na matukar rawa zuciyarshi kamar zata fado ,kato akan matarshi yana sex daita , Boka ya dage zunduma ihu saboda release dayakeyi, Idonta a kulle suke gam dan bata manta da umarnin boka ba kamshin turarensa daya sauya warin wurin shiya san yata tabude ido zuciyarta na harbawa, Fahad daya kejin kamar yakashesu gabadaya ya jawo boka da karfin tsiya jikinshi nata rawa yarika kai masa bugu a hanci da wuya ,Boka dayake kan release aka tadoshi duk gwiwowinsa sun sage his joystick tana ta tsiyaya yakasa tabuka komi,se ihu dayake yi, Aisha ganin dagaske fahad dinta ne awurin,tafasa kuka ta matsa ta takure jikin bukkar ta rufe fuska tana kukan nadama,kuka me taba zuciya kukan dabata tabayin kalarshi a rayuwa ba, Fahad nata jibgar boka ahaukace ,boka ya sulale kasa, ba tsayawa fahad yabishi yahaye yana daga kanshi yana bugawa da kasa yana kuka me ciwo, Bakin boka a fashe yake hancinshi ma duk sunata zubda jini, black and white shirt dake jikin fahad duk tabaci da jini haka hannuwansa, Bedena hada kanshi da kasa ba seda yaga yabar motsi,sannan yatashi kafafuwanshi nata rawa,ya meda kallonshi gun Aisha yana zubda hawaye ,tana takure tanata kuka, Jiri yafara daukarshi ya dafa bukkar kanshi kasa yana kuka, Ko 5 minute ba aiba wurin yafara girgiza kamar zaai earthquake, Dasauri yajawo Aisha ya kwashi kayanta ya fita dasauri, Girgizar ta tada boka daga suman da yayi da ihu ya farka yayi waje da gudu yayi cikin daji tsirara yanata zunduma ihu da alama brain dinshi tasamu problem,bukkar kuwa ta ruguje , Basukai bakin titi ba ya saki hannunta ya watsa mata kayanta batare da ya kalleta ba ya tafi yanata kuka zuciyarshi na ciwo, Aisha ta durkushe awurin tana kuka me sauti, Yashiga mota yana tuki ahankali yanata hawaye wannan shine babbar jarabawar rayuwarshi his beloved wife tareda wani,idanunshi naganin bijibiji ya nufi gida, Tanata kuka numfashinta na season ta dauki kayanta tasaka ta shiga mota ta nufi gidan momy tanata kuka zuciyar ta na harbawa da karfin tsiya, gudu taita shararawa batako kallon gabanta , Fahad yana isa gida ya fito kanshi na juya ya tsaya bakin kofa yana niyyar bude kofar, Faseelat datasha wanka tayi gayu cikin doguwar riga, tana falo ta mike kafa tanashan Ovaltine tana kallon sunna TV shirin (don iyali) taji anata kakaniyyar bude kofa ta tashi dakyar ta dauko remote ta bude kofar , Fahad ya shigo yana layi kamar ze kife kanshi nata juyawa, Faseelat ta zaro ido waje ganin jikinshi duk jini ga halinda yake ciki ,tayi wurinshi hankali tashe tana "innalillahi wainna ilaihi rajiun ,innalillahi wainna ilahi rajiun!!!!!" Kafin ta kai ya zube kasa ,ta isa wurinshi ta zukunna tana kuka,"hero Dan Allah katashi meya faru?"tanata jijjigashi , Ganin fa baya motsi yasa tafara lalubar aljihunshi ta jawo wayarshi takira doctor ,tana kuka take fadamishi hankali tashe yakamo hanya,tai zaune wurin tameda kanshi jikinta tanata kallon busashshen jinin dake ga hannuwanshi,tana kuka, Aisha nashiga gida tafito tana layi domin ciwo biyu ne take daukedashi donko mararta ba abinda takeyi se murdawa tundazu,tatura kofa tashiga main falo nasu tana shiga ta zube a sume ,jini yafara gangaro mata from virgina, Ramlat dake falon tana kallo tayo kanta tana kuka ,ganin jini yana zubomata yasa tadunga kwalawa mommy kira ,mommy tafito dasauri jikinta na rawa ,ganin Aisha acikin yanayin ya rikitata batako tsaya dubata ba ta dauko veil da keys ta sungumi abarta tana ta kuka tasata a mota Su ramlat suka shiga ta nufi asibity da high speed, Faseelat tana ta kuka doctor yazo takasa mishi kome doctor ya yayyafamishi ruwa ya farko da tari ya dafe heart da hannu yanajin matukar ciwo ,doctor ya dubashi sosai shima yakamu da ciwon zuciya kuma jininshi yahau sosai, He ask faseelat takawo katifa tatashi ta fiddo katifa dakyar ta shimfida ,doctor Ya temakawa fahad yamedashi akan katifar fahad nata hawaye masu zafi ta gefen ido ,docton yafita don siyo magani da drip daze samishi, Asibitin okaton aka kai Aisha nurses suka amsheta suka fara bata temakon gaggawa,Su mommy na waje sun hade kai suna kuka su duka ukkun, Dakyar suka samu ta dawo da numfashi shima ba normal numfashi ba kirjinta nata yin sama tana jawo iska amma dukda haka "yaya" take kira,shima jinin dakyar suka samu yatsaya, Akasamata jini da abinda ze temaka mata wurin numfashi bayan sun mata allurai d.s, suka fito daita tana sheme kan bed akamedata rest room, Su mommy nabiye Suna kuka, Nurse tace mommy tabiyota office tabita tanata hawaye , Nurse tace"Hjy anyi raping yarinyanki har takusayin miscarriage zuciyarta takara kumbura jini yahawo akan heart nata ,dole se anbata good care sannan asamu aceto rayuwarta tana cikin a lot of pain ,yakamata arika mata abinda takeso da Wanda zesa taji dadi" Mommy ta fiddo ido tanata memeta rape a brain dinta bakinta na rawa tace"doctor rape ?cikin ya zube kenan ?" Doctor tace "nooo yana nan sede sean kiyaye movement nata da komi,domin motsi me karfi ma zeiya affecting nasa Allah yabata lpy" Mommy tace"thank you " Ta tashi tafita takara lekawa dakin taita kallon fuskar Aisha tana tambayar kanta raping ?kasa hakura tayi tai dialing number fahad , Taita ringing sannan faseelat ta dauka tana kuka ,Mommy tace"kibashi wayarshi ?" Cikin kuka tace"mommy baya lafiya sosai gashinan kwance anasa masa drip " Mommy takashe wayar tana tunani barkatai batasan lokacinda Aisha zata tashi ba kuma tanason sanin abinda yafaru ,tabar su Sadiya wurin tafita ta nufi gidan fahad, Doctor yasawa fahad drip da alllurai ciki hadata bacci amma baccin yaki daukarsa saboda karfin jininshi idonshi lumshe ba abinda yake gani se bad moment na dazu,doctor ya ajiye masu magunguna yafita,shimade besan miye ke faruwa ba ganin duk jini jikinshi with out tiny wound kuma, Bayan yafita faseelat Takara matsawa kusadashi tasa hannu tana share mai hawayen dake fitowa daga gefen idonshi, Tana kuka tace "meyasameka hero ?I want to know hankalina ya tashi sosai,jikinka duk jini Aina kasamu jini?" Makoshinshi na ciwo hawaye masu zafi nakara zubomasa zuciyarshi nakara bugu dakyar ya bude ido ya riko hannunta yace"faseelat Aisha ta cuceni ,ta cuci rayuwata ,meyasa zatamin haka?ina tsananin sonta da kishinta ,ina kokarina wurin kyautata mata amma taci amanata" Faseelat nata hawaye tace "me anty ta maka? Anty bazata iya cutarka ba tanasonka fin yadda takeson kanta" Zuciyarshi na zafi kuka na shirin kwacemishi yace"my Aisha awurin boka ,naga Aisha da idona ta sakarwa boka jikinta yana sex daita"yafashe da kuka, faseelat ta girgiza wannan yasa zuciyarta ta ringa bugawa fat fat!!! ,brain dinta tarika tuno face din innocent Aisha dabata cika hayaniya ba,hawaye suka kara gudu a fuskarta , Muryarta na rawa tarika girgiza kai tace"anty bazatai haka ba ,hero anty bazata iyayin wannan mummunan laifin ba" Yana kuka yace "but she deed it ,me too i don't belief myself I thought it was a dream amma dagaske ne ,Aisha kwance dawani suna lalata ,my heart is burning like hell" Tafashe da kuka tace"wace irin kaddara ce tafadawa anty? yamazaai anty tayi hakan" Yayi shiru yanata hawaye murya shake yace "ba kaddara bace son zuciya ne ,tanaso ta haramta abinda Allah ya halattamin ,Aisha batasonki bata kaunar koda hada ido dake nima bataso narika kulaki itace tayimin asiri for all this time itace tasaki cikin kunci faseelat...." Faseelat tanata kuka tace"banso haka yafaru tsakani na da anty ba ,nabata hakuri na mata biyayya but taki hakura nasan namata laifi I deceived her amma yakamata ta yafemun nasan dole tarika tuno abinda namata shiyasa naita kyautata mata ko zata mance amma bata manta ba, kamata hakuri hero kamata uzuri anty nada kishi saboda tana tsananin sonka kayafemata plsssss" Yace" I divorced her banason ina ganinta banason tuno komi nata arayuwata I hate her" Yarika tari sosai dole faseelat tai shiru tana mai sannu,tameda kanshi a kan cinyarta tana shafar sumarshi tana cewa "kayi hakuri hero ka medo anty yar uwarkace nasan bazaka so kaganta cikin wani hali ba ,batada lpy duk saboda sonka kamata hakuri Allah nason masu hakuri masu yafiya in an musu laifi" Shiru kawai yayi idanunshi a lumshe she will not understand his feeling , Tayi shiru tana tunani all this thought anty ce tai charming dinshi meyasa zatabi son zuciyarta da rudin shedan ,hawaye suka zubomata inama batasan fahad ba inama suna nan tareda anty a kawaye , Door bell ne yakatseta ,ta ajiye kanshi tatashi ta dauki remote ta latsa mommy tashigo gidan a harmutse dakaganta zaka gane tasha kuka , Tazo ta zauna kusada fahad jin kamshin mommynshi yasa yakara rumtse ido hawaye na zubarmishi , Mommy tabi hannunshi da jini ya bushe ajiki da kallo ta riko hannun tameda kallonta kan fuskarshi tace "son meyafaru ne?meyasameku kuduka ?" Yayi shiru zuciyarshi na zafi sosai, Idon mommy jawur tace "kafadamin plsssss meyafaru ?Aisha taje gida ta sume tana bleeding munje hospital doctor tace anyi raping dinta amma cikinta be zube ba, kafadamin abinda yafaru plsss son" Kirjinshi yakara dokawa da karfi jin tanada his child acikinta tayi sex da wani, yaronshi yasha sperm na katon arne daniska ,ya fashe da kuka numfashinshi na sarkewa zuciyarshi nata ciwo, Hawaye suka zubowa mommy tace "plssss kadaure kafadamin nasan komiye ke damunku yayana " Kamar ana rura wuta a makoshinshi dakyar yace "mommy Aisha ta cuceni da cikina jikinta tabawa boka jikinta ,mommmy I caught them red handed suna sex"yacigaba da kuka, Mommy ta saki hannunshi ta rufe baki zuciyarta na bugawa daf daf!!!!! Batasan lokacin da tadora hannu akai ba ,tacigaba da hawaye ,cikin zuciyarta take magana " yanzu Aisha komawa tayi wurinnan ?seda takoma meyasa bata nemi shawara ta ba ?", Bakinta na rawa tace "kayi hakuri son kayafemata " Yana hawaye yace "I forgive her mom, amma bazan iya cigaba da zama daita ba,i divorced her ,I don't love her anymore" Mommy ta fiddo ido waje tace "meyasa zakai hukunci da gaggawa yakamata kayafemata kodan cikin jikinta ,taci albarkacin shi " ya girgiza kai yace"banason ganinta mommy banason kojin sunanta I hate her ,taya zaniya zama daita?" Ya share hawaye yace"I wish brain dita zata manta komi da sena iya barinta amma bazan taba mantawa ba ,bazan taba manta zaluncin datamin ba" Mommy ta dafe kai tana neman mafita , Faseelat na gefe tana hawaye da regretting shigowa cikin rayuwarsu, Mommy ta tashi ta kalli katon cikin faseelat ta matse baki ta juya tabar gidan takoma asibity ,tanata tunani dajin haushin Aisha , Har lokacin Aisha bata farko ba ,ta zauna gefenta tanata kallonta ,zuciyarta takusa bugawa anya idan taji fahad ya saketa anya zuciyar bazata ida bugawa din ba? Se karfe 11 drip yakare shida kanshi ya cireshi ,sunci kuka harsunyi shiru faseelat takamashi yana dafe da zuciyarshi suka hau sama , ta cire masa kaya suka shiga toilet yayi wanka yazo ya kabbara salla daga zaune yanayi yana hawaye, Itama faseelat alwalar tayi tai sallar ishai tanata rokon Allah yadedeta tsakanin Su yasawa fahad hakuri da dangana, Bayan tagama tabashi tea yasha yasha drugs ya kwanta yanata tunani , Yunwa takeji taje ta karasa sanwar da Aisha ta bari ta zauna a kitchen din taci, tana ci tana kuka tagama takoma sama , Tayo wanka tazo ta kwanta kusa da fahad dayake ta kallon pop na dakin, Karfe 1 na dare Aisha tafarka tana tuno abinda yafaru ,tarika kuka tana sheshsheka, Mommy dake zaune ita kadai tace "Aisha meyasa kikayi haka meyasa kikabiyewa shedan ?yanzu da cikin jikinki ya zube fa?" Jin ciki yasa zuciyarta bugawa da karfi tafara aman jini gulama gulama, tabaki ta hanci , Mommy tai kanta tana kuka tana kiran sunanta ,ta latsa switch na kiran doctor, Ba jimawa doctor da nurses suka shigo aka fidda mommy daketa kuka waje suka cigaba dabata temakon gaggawa,don ceto rayuwarta. *Hey fans ya kuke I know buk din yadena maku dadi but I'm sorry tun baya nabaku hakuri kuma yanzu ma nakara baku, wasunku suna cewa banyi adalci wa Aisha ba,wasu nacewa sunsa buk din anyi shine akan cin amanar aure da faseelat tayi ,ko daya baga wannan lessson din kadai yatsaya ba,yakamata arika fahimtar writers arika kuma bari mukai karshen novels sannan afara hukunci ,daace raggon miji a labarin faseelat kadai yatsaya daya kare tuntuni amma nasa wannan labarin domin in fadakar da mutane bawai don yamaku dadi ko akasin sa ba ,kowace cikinsu tanada tata kaddara da jarabawar ,kadan daga cikin lesson da naso ace an fahimta*👇🏼 1_illar auren dole ,daace faseelat tanason Khalil da kila tayi hakuri tacigaba da zama dashi ahakan, 2_illar rashin biyawa mace bukata,komin addinin mace shedan naiya yin galaba akanta komin kiyayewarta, 3_illar cin amana faseelat tayi regret sosai akan abinda tayiwa Khalil segashi kuma takara fuskantar desame problem ,na asiri, 4_illar yada sirrin mijinki aishace tabude kofa da har faseelat tai shaawar mijinta, 5_illar bugun mace ta yadda fahad yarasa mutuncinshi awurin dangin faseelat ,kuma yayi asarar gudan jininshi, 6_yafiya yakamata mukasance masu yafewa juna amma Aisha takasa yafewa faseelat, 7_illar zafafa kishi da rashin hakuri ,kungade yadda Aisha tasha wahala awurin fahad dan rashin boye kishinta, 8_ illar bin son zuciya da rashin hakuri da yarda da kaddara,sune suka kai Aisha halaka hartaje wurin boka, 9_illar nuna fifiko da miji keyi ,shine yake kai wasu matan a halaka , 10_ da illar son zuciya ta yadda Umma ta yadda danta saboda soyayya ta wulakantashi itama Allah ya jarabceta, 11_ gashi muna kan gabar nadamar da Aisha zatayi da wasu darussa masu zuwa a gaba,kuma nasan akwai wasu abaya wadanda wasu sun fahimcesu, Kodayaushe kirika tuna Allah da kuma ranar hisabi,kisani kome kike yana kallonki mekyau ko marar kyau, Aisha batana shan wahala bane danta yada sirrin gidanta what I mean the only result shine kwace mata mijinda akai shine yazama horonta kome zance?shine yazama izinah,kuma shima yada sirrin ai laifi ne, akwai hadisin da Muslim ya ruwaito cewa zaa munana mazauninsu saboda fayyace sirrin shimfida, Faseelat wahalhalun da tasha shine yazama nata result din na fira dawani da aure, wasu nacewa bata wahala ba,aikuwa taga rayuwa, A_Kishigo gidan dake da kishiya ma wahalane don sekin dage da addua, B_Duka tasha jibga wurin fahad koshima ba wahala bane? dukda yanasonta be hanashi jibgarta ba,Khalil kuwa be taba ko dungurinta ba, C_she lost her baby koshima ba jarabawa bane? D_wulakancin su anty salma shima ,yana ciki agidan Khalil waya taba yimata? E_asirin data baro shi aka karayi anan can tai zaman 8month,nan tayi 5 shima ba jarabawa bane? Da kuma wasu dazata fuskanta nangaba,ainasa kam ta jarabtu itama, Daga bikin su faseelat zuwa time din asirin Aisha anyi 5month? ba aiba, kenan Aisha batai hakuri ba ,tunda gashi ba tai Wanda faseelat tayi ba, Wannan buk din baze zama silar rugujewar aure ba se Wanda Allah ya kaddara mutuwarshi ga masu cewa haka ,wai tunda faseelat taji dadi wasu sesuyi, INA dadin dame ta tsira? da soyayyar mijince kawai ta tsira, Kina zaune da mijinki baya biyamiki bukata sekiyi hakuri in zakiiya in bazaki iyaba seki nemi ya sakeki dan gudun fadawa halaka , Amma kirika tuna bakisan kuma ina zaki shiga ba ,can din ba irin waccan matsalar? idan zakiyi hakuri seki ta masa addua Allah yakara masa karfin gamsar dake,kina kuma nusar dashi , Ina bawa fans na Aisha hakuri 🙏🏻Ku cigaba da bin buk din koba dan itaba ,zaku amfanu da wasu darussan ,kuma na warwaremaku badan watsa sirrin miji take wahala ba ,sannan inkun lura itama mijinta na sonta, dukkansu halinsu zaku diba ,nagode da zafafan sharhi na ba akyauta maku ba naji haushi naji dadi domin gashi nakara wayarmaku da abinda baku ganeba Allah yasa Ku fahimta thanks ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ *(musulmin novel😂)* By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 8⃣8⃣ *dedicated to my fans* *07063721063* *Duk wacce taga gyara ko kuskure ko barna ko tanason wani magana dani, whats up me direct to wannan number very simple thanks* *I'm sorry a rubutun jiya Wanda nayi na Arabic ansamu typing errors wannan ya farune saboda matsalar wayata da bangane kanta ba na rikita mata kwakwalwa da kuma yin abu daka batare da dubawa ba ,na rubuta surar da ayar inkin natsu zakiga gyaran ,nobody above mistake bareni I'm just a learner yanzu muke koyo,u know a single mistake can change a word or meaning* Sunfi 30mnt awurinta sannan suka samu kanta suka kara auna mata drip da allurai harda ta bacci ,mommy na waje tana ta share hawaye suka fito takutsa kai cikin dakin tana cigaba da hawaye ,yanzu ita ya zatayi ne? Bacci ne yakwashe faseelat shiko fahad be runtsa ba, Karfe 3am faseelat dake bacci tatashi saboda jin kukan fahad acikin bacci, Ta bude ido se hangoshi tayi akan carpet ya kalli gabas yanata kuka kamar karamin yaro, Tatashi zaune hawaye cikeda idonta na tausayin mijinta,ta sauka taje wurin shi ta zauna ta jawoshi jikinta tana hawaye tace "kayi hakuri hero dan Allah kadena kukannan haka kasawa zuciyarka hakuri kadauki kaddara" Fahad na kuka yace" I love her so much ,ina sonta sosai meyasa tayi min haka?ya zaniya cigaba da rayuwa batareda ita ba ?" Yanata kuka yace "farko I lost amira yanzu kuma bazan iya cigaba da zama da Aisha ba ,yazaai namanta Aisha a rayuwata ,faseelat ina cikin tashin hankali" Faseelat tasa hannu tana share mai hawaye tace "zaka cigaba da zama da anty zaka yafemata ,ka roki Allah ya mantar dakai abunda kagani" Yace"noo sede nai addua Allah yq cire min sonta a rayuwata u know me well kishina yayi yawa wlh bazan iya kallonta ba a matsayin mata kona medota bazan iya mata adalci ba" yaja numfashi ya cigaba da cewa"dama nafisonki a raina I was trying ne nake hakura da nuna maki so saboda ita ,yanzu bazan iya hadaki daita ba the girl that cheat on me tabawa wani kato jikinta ,abinda yafi dagamin hankali shine jinina dake jikinta tanada cikina taje tai zina dawani kato, faseelat Allah Aisha bata tsoron Allah " Faseelat tace "stop saying that tana tsoron Allah tabari ne shedan yayi galaba akanta ,kayafemata koyane nasan anty bazata sake ba ,manzon Allah (S.A.W)yace ba abinda Allah zekara wa wanda aka zalunta kuma yayi hakuri face daukaka da girma ,kayi hakuri hero kadawo da anty," Ya share hawaye yace"plsss kidena maganar Aisha agidannan I want to forget all about her domin shine dede ,kitayani da addua Allah yakara sanyayamin zuciyata domin tanamin zafi inajin wani iri " Tace"nadena ka cire damuwa kabar tunanin abun plsss kaga baka lpy inkuma so kake abun yayi affecting cikina shikenan" Yayi shiru yana kallon cikinta yanzu ba abinda yafi jindadin kallo sama dashi , Memakon Su kwanta se alwala sukayi suna gayawa ubangiji bukatunsu, Shi he is praying Allah ya cire mai son Aisha ya tsare masa jininsa,while ita faseelat tana rokon Allah ya shiryarda Aisha ya gafarta mata ya dedeta masoyan, Har akayi asuba sannan suka kwanta bacci ya kwashesu, Tun asuba anty salma tazo asibitin ,hankalinta tashe , Mommy na zaune take bata labari "salma Aisha batajin magana Aisha seda takoma gun bokannan Ashe son nabiye daita ya kamasu suna zina,salma ni yazanyi ne yanzu? ciki ne da Aisha gashi son ya saketa kuma bana tunanin Aisha zata iya rayuwa babushi bata iya sati batare dashiba bare rabuwa ta dundun" Anty salma tace"yo anty ta inda akahau tanan zaa sauka samun wani bokan zamuyi a mantar dashi abinda yafaru akara masa sonta shida kanshi ze medata " Mommy tasaki baki tana kallonta tace"salma bazan kara ziyartar wurin boka ko Malam ba ,yanzu bayan asara me zuwan yakaramin naje nabada kudina aiki lokaci kadan yatsaya gashi ita Aisha ancita a banza ba biyan bukata ,shawara zakibani wadda zata fishsheni don insamu Aisha ta fiddashi aranta shikuma nasan yadda zanyi dashi" Anty salma tace"to idan tasamu sauki seta koma gidana da zama kinga zata dena ganinshi kuma zanyi bakin kokarina wurin ganin ta mantashi,Allah de yabata lpy" Mommy tace"amin amma Aisha tasaka rayuwarta cikin wani hali batayo hali na ba kwata kwata donni bansamu namijin da nai maso haka ba don baruwana ko auren ko rabuwar" Anty salma tace "yaran yanzu akwaisu da kwallafa soyayya just kiyi mata addua amma inajin tausayinta" Mommy tace "dole ne" Karfe 7 Aisha tatashi tabude ido tarikabin dakin da kallo anty salma,da mommy da Sadiya sukayo kanta, Hawaye na zubar mata zuciyarta na mata zafi tace"ruwa mommy kubani ruwan sanyi zuciyata ciwo sosai" Anty salma ta fiddo ruwa a fridge ta matsa tatada ta tana bata, Ta dansha tabari jin bawani sauki shan ruwan da takeyi, Ta medata ta kwantar daita,mommy tace"sannu Aisha Allah yabaki lpy" Hawaye na zubarwa Aisha tace"mommy yaya ya sakeni ko? Ina yaya dan Allah mommy kubashi hakuri wlh bazan iya rayuwa in babushi ba ,ku kiraminshi dan Allah " Mommy tai tagumi tana kallonta, Anty salma tace "kiyi hakuri Aisha be sake kiba kuma kinsan baze zo dubaki ba yanzu kibari adan kwana biyu ze hakura" Aisha tafashe da kuka tana danasani tace"mommy I cheat myself nacuci kaina da kaina wlh mommy ko yaya yamedani baze soni ba nasan yanzu ba wacce ya tsana sama dani,mutuwa zanyi mommy kutayani addua Allah yagafartamin nasani nan dawani lokaci zani mutu" Kowanensu yanata hawaye Sadiya tace"anty kiyi hakuri zaki cigaba da rayuwa in Allah yaso kicire abun aranki kuma kita istigfariii Allah zeyafe miki" Aisha tajuyar dakai ta cigaba da kukan nadama ,mommy ta zuba tea akatada ta zaa bata ta kauda kai tace"banaci banajin yunwa kubarni dan Allah" Mommy tace"toshi cikin naki bakison yarayu ne?ki daure kici abinci don shima yayi kwari " Hawaye masu zafi suka zubowa Aisha tace"mommy I'm regretting plsss forgive me ban dauki shawaranki ba ,ban tsaya dogon tunani ba nabiyewa shedan yanzu mommy what of in inada cuta wayyo Allah na" Mommy tace "bakida ita bakida wata cuta aysha ki sawa ranki hakuri ko kinsamu lpy ki cigaba da renon cikinki" Dan dole Aisha ta dansha tea din ta dauke kai, Yunwa ce tatada faseelat daga bacci tara saura ta sauka kasa kamar taci babu tabude fridge ta daga robar nutri yoghurt ta banbameta ta shige kitchen dasauri abincin jiya ta dumama a oven ta zauna ta cinyeshi tasss , Sannan tatashi ta soyawa fahad kwai da dan Irish da plantain kadan ta kai kan dining da ruwan tea ta shiga toilet tai wanka tasaka blue duguwar riga me adon baki ajiki dankwalinta baki ,bawani makeup don daka ganta tana cikin tashin hankali, ta sauka tafara goge inda yakamata agyara agidan, dakyar tagama tana zufa sannan ta zauna a palon tanashan iska, Se 10 saura fahad yatashi yanata ya mutsa fuska kanshi na mugun ciwo ya shiga toilet yayi abinda zeyi yafito yasaka kaya ya fito daga dakin ,ba inda idanshi yafara sauka se dakin Aisha ,idanunshi sukai jawur yawuce ya sauka kasa jiki mace, Faseelat na ganin yafito ta tashi tsaye tana mai kallon tausayi , Yazo ya zauna kan kujera ya rumtse ido , Faseelat taje gefenshi ta zauna tace"kayi hakuri hero kazama me daukar kaddara me kyau ko akasinta,ka daure kaji mijina ,banason wani Abu yasameka " Ya daga kai kurum tace"muje nabaka abinci sekasha magani ka kara hutawa " Ya lumshe ido yace"banason ci kibarni plsss" Tace "tom nima nakoshi kowa ya hakura da abincin" Ya riko hannunta yace "hey kefa kinsan problem naki karki wahalarmin da babies dina plsss eat ur food" Tace"tonaji kaima sekaci tukun kadaure " Ya daga kai ,ya tashi yana rike da hannunta suka tafi dining, tunda ya tunkari wurin yake kallon seat na Aisha dana amira , Yaja seat ya zauna yakurawa seat din Aisha ido ,faseelat tafara zubamai tana hadiye hawayen idonta don itama abinda yake fado mata kenan, Yana tuna lokacin da suke cin abinci awurin suna feeding juna time amira na da rai da time dabasu haifi ko amira ba yaduke jikin table yana kuka zuciyarshi na zafi , Faseelat ta ajiye zuba abincin ta duke itama tana kukan tanata kuka take cewa" meyasa nashigo rayuwarku meyasa nakamu da sonka? ina dorawa kaina alhakin komi saboda ni anty tai haka,dama bansan anty ba dama kome yadawo baya"tana kuka mecin rai, Fahad ya dago da hawaye kan fuskarshi yana kallonta yace"kidena cewa haka u r my wife shiyasa hakan tafaru idan da batasanki ba maybe ba yadda zaai muhadu" Ta dago tana kuka tace"look at the house bakowa saini yazanyi in manta baya yazan in manta rayuwarmu dasu anty "har numfashinta na daukewa , Fahad ya goge hawayenshi ya matsa gunta yafara gogemata hawayen yace" kidena kuka ,haka Allah ya kaddara ze faru ,barin gidan zamuyi donmu manta rayuwar da mukayi dasu kiyi hakuri kinji "ya cigaba da share mata hawaye, Tai shiru tana kallonshi sotake tace mai yayi hakuri Su zauna don atunaninta ze sauko watarana amma abinda take gani yasa takara ganewa baze hakura yamedo Aisha ba, Ya debo abincin ya kai fork bakinta ta kauce ta ansa tarika bashi yanacin abincin kamar madaciya, Beci sosai ba ya dauke kai tacigaba daci tana ajiyar zuciya, Fahad ya fiddo waya yakira sabeer yanason yabashi sako to office don se bayan week ze koma aiki, Suna zaune a falo TV kashe sunyi zugum kowa yana tunani ,sabeer yayi knocking ta tashi tarufe kai taje tabude , Sabeer yashigo da faraa yace" amarya bakya laifi " Tai yake, tace"ina kwana" Yace"lpy lau "yana kallonta Tajuya ciki sannan yashigo shide he love faseelat shaawarta ma ce yasa ya auro fatouma dan Suna kama amma they're different fatouma zuciya tana iya sati tana fushi in ta gadama ,shiyasa yafison radiyarshi itakuma Jan class amma bata saurin hawa , Daace lpyar fahad lau dabaa bunda ze hana ya zage sabeer tasss saboda kallonda yake mata, Ta zauna gefen fahad shiko yazauna kujerar dake facing nasu fuskokinsu duk ba annuri sema jawur dasukayi, Yana raba ido yace" lpy kuke ko?meyafaru?" Fahad yace"lpy lau" ya mikamai wata small laptop yace "kabawa manager banjin dadi senan da week zancigaba da aiki" Sabeer ya zaro ido yace"amma kasan hakan naiya jawo maka problem kuma wane irin ciwo ne wannan?" Fahad yace"kayi yadda nace kabashi kuma ciwon zuciyane da bp shikenan" Sabeer be yadda ba ya kalli faseelat yace"faseelat mike faruwa ?naga kamar anyi mutuwa nasan ba ciwo ne problem dinba" Tai shiru kanta kasa fahad yace"ni zaka tambaya ba itaba kuma nabaka amsa plsss leave us now" Sabeer yatashi yanata kallonsu yace"toshikenan Allah yasawwake "ya juya abunshi , Fahad yabishi da kallo shide beda problem matansa biyu tunda yakara auren ma kiba da kumatu yake ta ajiyewa, Sabeer yakaiwa manager ,manager yace seya biya rashin aikin dazeyi tunda bawani akai,kunsan abun turawa, Shiru gidan yake ba motsi dukkansu sunata tunani had lokacin abinci yayi tatashi tadora sanwa, Aisha ko basauki hawaye batsayawa aka fidda kowa adakin se ita kadai ba abinda takeyi daga kwancen se istigfaree me tsadan sayyidul istigfari , Haka sukaita rayuwar duk badadi,fahad baya bacci sede barawo haka Aisha, Bayan kwana ukku suka kwashe kayansu suka koma airport way wani sabon gidanshi it's plat house amma kato bawani kayan alatu kamar wancan,tareda megadinsu, Wanshekare Su Umma suka sauka Nigeria domin jikin daddy yayi sauki har umara sukaje , Fahad ya dauki faseelat suka tafi wurin Umma yi musu barka da arziki, Umma data koma sharrr tanata murna tana ganinsu duk murnar takoma ko zama basuyiba tafara tambayarsu " lpy miyasameku haka?"saboda duk sun rame more especially faseelat dabata gama dawowa Dede ba, Fahad Yakama hannun faseelat ta zauna ya rumtse ido yace"umma kimin addua ,kimin addua Allah ya cire min son Aisha, Umma Aisha tamin asiri koda mukaje gunki bana kula faseelat for 5month tana zaune da ciki itakadai agidan,randa hankalina yadawo dede wanshekare nabi Aisha wurin boka umma aisha nakama Aisha tana sex da boka"yakarasa da kyar Umma tace"innalillahi wainna ilaihi rajiun!!! Amma Aisha ta aikata katon laifi " Faseelat na hawaye tace "Umma kibashi hakuri yadawo daita bazata karaba nasan tayi nadama ,Umma duk ni najawo hakan dana shigo rayuwarsu" Umma tace"baze dawo daita ba saboda nasan baze hakura ba daya rika zaluntarta gwara yabarta,kidena dorawa kanki laifi" Faseelat ta dago jikakkun eye lashes dinta tace"haka zakice Umma ?dan Allah kibashi hakuri ciki ne daita kuma tanason yaya sosai" Umma tace "toyi shiru zai medotan idan Allah yaso" Ta kalli fahad tace "ina Aishar ?" Yace "bata lpy suna asibity " Tace"tom zanje nadubata Allah yabata lpy " Yayi shiru daddy yazo suka mai ya jiki fahad yatashi yafita be zame koina ba se asibitin yasamu room number wurin doctor yanufi dakin, Har yadora hannu akan handle yaji kukan Aisha tana cewa"mommy kikirashi nabashi hakuri ya yafemin ,dan Allah kukiramin yayana inason ganinshi"dawata murya me rauni, Zuciyarshi tarika harbawa dasauri idanunshi jawur yajuya yafita beko ganta ba saboda bayason yaji tausayinta,ko ganintan yakara mai tension danko hakan muryarta kadai tasa yaji tausayinta, Umma ta shirya ta dubo Aishar tana ta kuka tana rokonta tabawa fahad hakuri harta tafi, Bayan sati aka sallamesu lokacinne fahad yakoma aiki amma baida wata walwala ,don kullum gani yake kamar ranar abun yafaru, Aisha gidan anty salma aka medata tanata kuka basauki alamarinta, A can ma mommy jinya take don jininta yahau kullum se tasha magani,koda fahad yazo ko maganar Aisha batai masa ba shi kanshi abun yabashi mamaki ,amma yabar zancen shima betaba maganarta ba , Aisha duk tabi ta rame satin ta daya gidan anty salma tamatsa mommy tabiya masu umara itada Sadiya suka tafi, Tunda taje bata komi se Neman gafara tana kunyar haduwa da Allah dan se yanzu take kara ganin munin abunda tayi, Ciwonta ma na nan se abinda yakaru sede bata damuwa da ciwon dan tanaji ajikinta mutuwa zatayi,tanata kewar fahad wani lokaci Sadiya seta kirashi Su gaisa dan Aishar taji muryarshi,tarage damuwa, Ana haka aka shiga azumi acan Su Aisha sukai nasu faseelat ciki be barta yiba sede ciyarwa akemata, Ranar salla da fahad daita sune har gidan baba babba koina sunje barka da salla , Bayan kwana biyu da salla Su Aisha suka dawo lokacin da Mommy taganta seda ta firgita ta jeme kamar kallemu , Dawowar ta gidan yakara mata tension saboda tana ganin shige da ficen fahad dukda beda walwala ,taso tabashi hakuri da tayi niyyar tunkararshi seta kasa inta tuna halinda ya same Su , Bayan sati da salla yaje da faseelat gidan yanata nan nan daita , Lekowa kawai tayi ta gansu jininta yakara hawa zuciyarta taita zafi ,dan tuni tagane yasaketa kuma gashi batason konawa yamata ba, Hawaye taitayi tana tarin bakinciki shikenan ta rasa yaya ?sede ta ganshi da wata yana nuna mata kauna, Sukayi mintoci suka tafi , Se dare Sadiya tashiga dakin Aisha domin itakadai ke kara tausaya mata dansu mommy ma haushi take basu yanzu, Ta sameta tana ta aman jini ta ruga ta kira mommy akatafi daita hospital, Tunda suka shiga daita ba allurar dabaai mata ba amma takasa bacci sede pain din yarage hakanan aka medata rest room , Su mommy suka zagayeta suna kuka , Har wanshekare suna nan wurinta, Aisha da jini ke shiga jikinta hawaye nata bin gefen idonta ta kamo hannun Sadiya tace"mutuwa zanyi kikiramin faseelat nabata hakuri dan Allah "muryar na rarrabuwa, Sadiya tatashi tafita dagudu tana zuwa gidansu faseelat taita knocking faseelat tazo tabude ,tana ganinta gabanta yafadi, Tana haki tace" anty kizo asibity anty Aisha bata lpy sosai tanata kiranki dan Allah kitaho " Hawaye suka cika idon faseelat batasan lokacin da suka gangaro ba bako tsayawa daukar hijab daga ita se doguwar riga da gyalenta suka fita, Tana cikin motar ta tana bin bayan Sadiya, Suna isa dasauri tafita harta manta da ciki jikinta suka shiga dakin da Aisha take kwance, Aisha na ganinta ta mika mata hannu tana hawaye faseelat ma nayi ,ta zauna gefen gadon, Aisha tace"kiyafemun faseelat nacuceki na rabaki da mijinki for almost 5month ki yafemin ,mutuwa zanyi" Faseelat tana kuka tace"bakimin komi ba anty nice namiki laifi kiyi hakuri ciwo ba mutuwa bane" Aisha tace "ki yafemin mutuwa zanyi dan Allah ki rokarmin yaya yayafemin tun kafin na mutu na cutardashi naci masa amana" Faseelat tace"ya yafemiki since be rike kiba " Aisha tace"I want to see him before dyeing ki kiramin shi nasan zezo " Faseelat tatashi tafita tashiga mota tana tukin ganganci taisa maaikatarsu fahad hankalinta tashe kowa se kallonta yake tasamu aka nunamata office nashi tawuce waiter nata mata magana tashige ciki , Fahad da yayi nisa atunani yadago fuska jin kukanta da kamshinta ya zuba mata ido yana kallon kayan jikinta da katon cikinta da yayi kamar yafashe ,yabude Baki da niyyar yin masifa ,takarasa wurin shi tana kuka sosai ta zukunna gabanshi tace"dan Allah kayafemata kame data dakinta anty tana cikin ciwo sosai "numfashinta na daddaukewa , Ta cigaba da cewa " kazama me yafiya hero dan Allah kasamar mata kodan karamin wuri ne a zuciyarka ko kanaso ta mutu?to wlh idan baka hakura ba anty mutuwa zatai" Ta mike ta kamo hannunshi yanata kallonta betashi ba tace" dan Allah hero kazo kaga anty kataso kaga anty yadda ta koma "cikinta yayi wani irin juyi ta sakeshi ta rike cikin tana cigaba da kuka sosai, Yayi sauri ya rikota yace" muje nagantan kiyi shiru kidena kuka "ya gyara mata gyalen ya kama hannunta suka fita ,yana jin haushin mazan da suka ganta haka, A motarshi suka tafi tanata kuka sede kallonta yake zuciyarshi na ciwo, Suna isa asibitin ya fito ya rikota suka shiga tare tanata kuka har time din, A bakin kofa yasamu Su ramlat sunata kuka yatura kofar yashiga, Kallo daya ya mata hankalinshi yatashi yanzu sunyi 2month besata a ido ba , Ya saki faseelat yakarasa bakin gadon datake kwance Mommy tafita daga dakin don ba karamin haushin fahad takeji ba,ta zubamai ido ne kawai, Aisha da idonta ke rumtse tanata sallallami ta bude ido , Fahad jikinshi ya dauki rawa hawaye na zubarmishi yace" aisha ta Aisha kece kika koma haka?" AISHA tana hawaye tace"kayafemin yaya mutuwa zanyi kayi hakuri da abunda na maka" Yanata kyarma ya rike hannunta yana hawaye yace"kidena fadar haka na dade da yafemiki ,kuma bazaki mutu ba Aisha idan kika mutu ya zanyi da rayuwa ta ,zaki samu sauki zamu cigaba da rayuwarmu kamar can baya " Ta girgiza kai tace"mutuwa zanyi yaya inaji ajikina mutuwa zanyi" Faseelat ta kara volume na kukanta tana matukar jin tausayin aisha, Fahad ma kuka yace"kidena fada inasonki aisha har yanzu ina sonki inason nakara rayuwa dake akaro na biyu" Tai murmushi tana kallonshi yace"I still love u aisha nayi nayi be ciru ba ,I truly love u and I will always will" ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 8⃣9⃣ *Dedicated to my daughter(anti Mamie)* writer of *naga ta kaina,ustaziyya ko yar duniya,and now namijin duniya* *ina makaranta namijin duniya karki yarda 200 ta hanaki bin buk din dan yanzu yake dadi wlh ga tarin darussa just kibiya 200 ta wannan number 0816 652 6167 ,idan ta bank ne zakiiya tuntubarta don samun account number dinta ,namijin duniya yayi wlh karki bari abaki labari,ina fans dina ku garzaya wurin diyata kusha nata basiran💃🏻* *akwai wani novel dinta guda daya daban fadi sunanshi ba her first novel duk wacce ta turomun sunan novel din zata samu damar karanta littafin namijin duniya kyauta, amma mutum ukku kacal keda wannan damar hurry up write the name and send it to my what's up number 07063721063,after kinturo zaki cigaba da samu for free ,senajiku, duk meson shalele yaso diyata anty mamie 😘* Allah subhanahu wata'ala said :- kullu nafsin za'ikatul maut,wa nablukum bishsharri wal khairi fitna,wa ilaina tur'jaun. (Anbiya'i 35) Ankabut verse 57:-kullu nafsin za'ikatul maut,summa ilaina turja'un. "And certainly we shall test you with something of fear ,hunger,loss of wealth,lives,and fruits,but give glad tidings to the patients one's. Bakara 155 " who when afflicted with calamity say truly to Allah we belong and truly to him we shall return.156 Hawaye suka zubomata ta lumshe ido tabude tace "thanks nagode yaya da duk soyayyar da kanunamin" Ita kadai tasan pain datake going through, Ta dan juya kai ta kalli faseelat dake tsaye tana ta kuka tana share hawaye da gyale,tace"faseelat nagode da soyayyar da kika nunamin nida amira ,inafatan zaki mana takwara don nima mutuwa zanyi" Faseelat takara volume na kuka ta rufe fuska tanayi ,Aisha tai murmushin ciwo ta meda kallonta akan fahad ,tana ta kallonshi, Yanata hawaye hannun ta still anashi yace"I love you Aisha u r part of my life" Kallonshi take tayi bako kyaftawa,yanata hawaye , Lura yayi numfashinta ya dauke idanun basa motsi jikinta ya saki, Nan take jijiyoyin kanshi suka firfito yakara damke hannunta ya duke jikinshi na kyarma agabanshi daddy ya rasu now Aisha bayan amira,kuka kezo mishi yasamu ya hadeshi, Ya dago fuska ya juya yana kallon uwar yaya, tanata kuka da alamu batasan ta mutu ba, Ya tashi jikin na rawa ya tsayar da jinin dake shiga jikinta ya juyar daita sannan ya rufe mata ido ya nufi wurin faseelat daketa kuka ya kamo hannunta batare da yace komi ba , Ta kalleshi ta kalli Aisha da aka meda kanta yana kallon bango ,takara kallonshi tashin hankali karara fuskarta , Dakyar yasamu Yace "mutafi in medaki gida" Tace" ta mutu ko ?anty ta mutu" Tai luuuu zata fadi ya tarbeta sede har ta suma ya ida zauniya kasa yasaki kukan dayake dannewa faseelat na jikinshi a sume , Jin kukan yayi yawa mommy ta shigo dakin ta ganshi rikeda faseelat yanata kuka, Ta kalli gadon Aisha ta kuramai ido gabanta na faduwa taisa tana juyota taga babu rai jikinta ,hawaye masu zafi suka kara wanke mata fuska ,acikin ranta tace "ka kashemun diya son" Ta zauna ta Dora Aisha jikinta tana kuka shikenan tayi bankwana daita shikenan ta tafi bazata kara dawowa ba, Kukan Su momy yasa Su ramlat shigowa itada Su anty salma suka samu Aisha ta mutu dakin yakacame da kuka , Asibitin dake very silent takacame da sautin kuka nurses biyu suka shigo suka ga abinda ke faruwa sune suka kawo gado suka dora faseelat dake lifeless suka tafi ceto rayuwarta fahad ko nanan zaune yakasa tashi se kukan dayake kamar mace, Mommy kam zuciyarta ciwo take sosai , Anty salma ce ta dauki Aisha datakoma sakwaf bayan sun rufeta suka fita daita ,dukkansu suka Mara mata baya basujira likitoci ba suka tafi abinsu , Faseelat kam suma tayi bayan sun samu ta farfado tanata kuka jinin ta ya hau sosai sukasa mata drip da allurai ciki dandanan bacci ya kwasheta , Fahad seda yakara shan kuka sannan yatashi yanjin jiri beko leka faseelat ba ya tafi gidan mommy akan hanya yakira wani yaronshi akawo likkafani ,sannan yakira sabeer , Sabeer na kitchen gimbiya fatouma tasashi aiki kiran fahad yashigo ya dauka yanata goge zufa yace"dude what's going on?". Sheshshekan kukan fahad ta katseshi ,hankalinshi ya tashi yace"meya sameka aboki?" Fahad na hawaye yace"I loss my Aisha ,Aisha ta tamutu " Sabeer yace "innalillahi wainna ilaihi rajiun!!!!" Akidime saboda yaji mutuwar, Murya sanyaye yace "kayi hakuri fahad Allah na jarabtar imanin ka yaga yadda zakayi kayi hakuri Allah yajikanta yakara maka hakuri na tausaya maka" Fahad yace"thanks agidan mommy zaai janaiza " Sabeer yace"I'm on my way yanzu"yakashe wayar yafita dasauri, Fahad naisa dangin mommy sun cika gida angama hada ruwan wankanta yaje wurin mommy yace "mommy kubarni nai mata wanka kubari nai mata sutura plssss"yanata hawaye Mommy tace"to kai zaka mata ,but plss kadena kukannan" Yadaga kai ,yashiga dakinda Aisha take shiya mata wanka yanata hawaye aka kawo likkafani yasa mata yayi zaune wurin yanata kallon gawar, Dandanan labarin mutuwar Aisha yabazu acikin garin dangin babanta dangin mommy Su Umma D's,bayan mutane suntaru aka kaita makwancinta , Kamar na amira kowa yatafi seshi da sabeer da yake taya amininshi hawaye , Yana zukunne yanata mata addua ganin de baze bar wurin ba yasa sabeer yadago shi suka nufi mota yanata waigen kabarin nata, Jiri keta dibarshi dakaganshi kasan yana bukatar temako hakan yasa sabeer wucewa dashi asibity ,suna isa sabeer yace"plsss friend kayi hakuri kadauki kaddara karka bari wannan abun yayi affecting lpyarka ,I know kaga jarabawar mutuwa ,rashin daddy ,rashin amira and now Aisha amma duk da haka kayi hakuri yanzu zamushiga doctor ya dubaka " Fahad dake dafe da zuciya yace"before that inason ganin faseelat bata lpy ta suma kuma she's alone" Sabeer ya zaro ido jin wata kuma ya meda damuwar yace"don't worry zata samu lpy " Fahad ya daga kai suka fita sabeer rike dashi suka shiga, Office din okato sukafara zuwa yadubashi jinin shi yahau sosai kuma ga zuciyarshi dake ciwo to shima yana bukatar bedrest , Fahad yace"where is my wife?" Doctor yace"don't worry shock data samu yasa tai loosing breath dinta sede itama she have similar problem da naka domin jininta yahau amma she will be okay" doctor yasa aka kaisu dakinta tanata bacci tana sauke numfashi ahankali, Hawaye suka cikawa fahad ido suka gangaro , Ya karasa bakin gadon shiko sabeer na bakin kofa yana kallonta, Fahad ya duke jikin gadon yafashe da kuka, Yana kuka yake cewa"they all gone suntafi sun barmu" Hannunta yafara motsi da alamu tanason tashi , Sabeer yayi sauri ya rikeshi yace "plsss stop this crying karka tadata she need to rest mutafi they're waiting for you" Yajashi suka fita dakyar suka samu ya kwanta akasa mishi ruwan amma idonshi ko rufewa beba, Se lokacin yayi wa sabeer magana yakira Abba yafada mishi faseelat na asibity suka kamo hanya , Ummi na zuwa ta zauna gefen gadon faseelat arude tanata dubata , Ya omer da Abba na gefe , Faseelat din duk tafita hayyacinta, Kukan Ummi ya tada faseelat ta farko tanata hawaye tana kallon ummi tace"Ummi anty ta mutu tatafi kamar amira" Ummi tace "kiyi hakuri Allah yajikanta,ki daure karki sawa kanki ciwo" Taita rarrashinta , Fahad na kwance drip nashiga sabeer na gefe yanata kara masa waaxi, A can gidan mommy Umma nacan tuntuni sede mommy takara hawa da akace mata fahad bayagun karbar gaisuwa ,cikin ranta tace"yana wurin matarshi itada yakeso ta rayu son bemin adalci ba bemin koda rabin abinda na masa na alheri ba ,"itama seda jinin ta ya hau seda aka kira mata doctor, Se marece aka cirewa fahad drip yatashi yayi salloli sannan suka nufi dakin da faseelat take, Ummi na zaune beko kula daita ba yaje ya zukuna gefen gadon ya kamo hannun faseelat da har lokacin take kwance ,dukkansu suna hawaye faseelat tace"hero bata mutu ba ko?Dan Allah kace bata mutu ba"Se kuka , Yana kuka yace"she's died Aisha tana makwancinta " Tana ta kuka tace"nata baka hakuri nata fada maka bata lpy kamata hakuri mutuwa zatai inbabu kai amma bakaji ba" Yana kuka yace"I'm sorry nakasa manta abinda tamin ne ,kuma I don't know halinda take ciki wlh danasani da na medata tuntuni"sunata kuka, Ummi da sabeer sunata kallonsu basu fahimci komi ba , Ganin kukan bana karewa bane yasa sabeer janshi suka fita gidan Umma yawuce dashi time din ta dawo ,shi kuma ya wuce gida yanata tunanin abunda yafaru, Fahad nata ma Umma kuka tanata hawaye itama tana bashi hakuri dakyar ta samu kanshi ta debo abinci tafara bashi spoon daya kawai yayi ya dauke kai, Yananan wurinta se Maghreb ya fita yaje masallaci yayi salla yawuce gidan mommy, Dakin mommy yawuce direct ya samu anty salma nata mata fifit dukda AC dake dakin zufa take tayi, Yaje ya zukunna gabanta yana kuka yace"mommy Dan Allah kiyafemin ,wlh bansan halinda Aisha take ciki ba what I only know is halinda nake ciki kiyi hakuri wlh name data dakinta kafin ta mutu" Mommy dataci kuka tai hamdala idonta lumshe tace"son bakai ka kashe Aisha ba ciwo ne ya kasheta katashi kabar bani hakuri " Yace"mommy inajin nine silar mutuwarta Dan Allah kuyi hakuri" Mommy tace"to nayi hakurin amma dama bakai komi ba ,katashi katafi masjid ga kiran salla can" Yace"thanks mommy " yatashi ya fita , Anty salma tabishi da harara tace"wai anty kinsan me kk cewa?" Mommy tace "nasani mana kibar maganar yanzu Allah de yabani lpy" Anty salma tace"to amin" Saudat tazo daga abuja koda taga wucewar fahad da harara tabishi don duk gani suke shiya kasheta, Acan Egypt Su lady duk gobe zasu sauka Nigeria suda mazansu, Haka Su khadija dake sudan , Bayan isha'i yakoma asibiti ya samu anata daru da faseelat takicin komi yaje kusa daita ya zauna yace"meyasa bazaki ci abinci ba?kinaso babies Su samu matsal? Dan Allah ki tausayamun faseelat yanzu idan wani Abu ya sameku bansan yadda zanyi da rayuwata ba" Ta share hawayen da suka gangaro mata tace "I will eat" Ya amshi abincin yafara bata tanaci tana ajiyar zuciya, Ummi de fita tai tabasu wuri, aranta tana da niyyar da an sallamesu suwuce gida da ita se ta haihu sannan ,don kullum kara zubewa takeyi , My condolences to Aisha fans Allah yasa maku hakurin rashinta, ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 9⃣0⃣ *Manzon Allah (S.A.W)yace bawata musiba da zata samu musulmi face Allah ya gafarta masa zunubansa koda kayace daya taka* *Naji dadi ga masoya da sukamin fatan alheri ,adua da jinjina nagode sosai Allah yabar kauna .* Bataci sosai ba yazo ze bata ta rike mai hannu so daya ya kalleta ya dauke kai takura mai ido duk yayi wani kala ta kyafkyafta ido tameda hawayen da suka zo mata murya dishe tace "kaci abinci kuwa?" Yayi shiru be kalleta ba kanshi kasa , Tanajin matukar tausayinshi tace"plsss kaci abinci banaso wani abu ya sameka" Dakyar yace"bazan iyaba I gone through a lot of pain ,faseelat kode naiwa Allah wani laifi yake jarabta ta?" Hawaye suka gangaro mata tace "kodaya Allah yakan jarabci mutum idan yanason sa don ya kankare masa zunubansa " yafashe da kuka , Ta rike kanshi tana sharemai hawaye tace"kayi hakuri nasan akwai ciwo amma kadena kuka kadena sa wani abu aranka,kasawa ranka dangana Allah zebaka ladar" Ta cigaba da share mai hawaye ,yayi shiru zuciyarshi na zafi ,ya kalli katon cikinta yadora hannu akai yaji yana motsi ahankali Ya kalleta yace"basa movement sosai ,kinajin wani abu?" Tace"a,a maybe kodan mommynsu ta rasu ne " Ya dauke hannu sukayi shiru sunata tunani tunawa yayi da Ummi yatashi tsaye yace"natafi gida seda safe ki kula da kanki kiyi bacci" Tanata kallonshi ta daga mishi kai kurum ,yajuya ya fita, Hawaye suka kara gangaro mata ta rasa yadda zatayi amma jitake ita takashe Aisha mutuwar amira tayi kukan sabone, wannan kuma tanajin kamar itace ta aikata , Ummi ta dawo dakin taga tana kuka ta zauna gefenta tace"nide da nice ke da bazan zauna inata mata kuka ba addua zantayi mata don ita tafi bukata " Faseelat tace"Ummi dole nai kuka ina tuna yadda anty ta nunamun so nikuma nai mata butulci na auri mijinta har hakan yazama sanadiyyar faruwar abubuwa da dama Ummi nayi danasani " Ummi tace"to ai sekiyi ki zauna kita surutai marar maana dan ubanki time dinnan ba har seda na nuna banason abun ba kika nace kika haukace seshi,rabone ke tsakaninku gakinan da yan hudu danhaka seki roki Allah gafara kita rokar mata rahma zataji dadin saninki a rayuwa" Faseelat tace"insha Allah Ummi ,anty tana cikin jindadi a lahira domin ta tuba kuma tayi nadamar abinda tayi baya tayi umara tayi hajj " Ummi tana ta kallonta tace"wai me tayi ne ?dama sun rabune dashi kafin mutuwar ta?" Faseelat ta girgiza kai tace"a,a kawai de kuraren rayuwa,Kikamani Ummi zanje toilet nayo alwala" Ummi ta kamata ta kaita zukunniya dakyar tashi dakyar haka abun yake tagama suka fito ta kabbara salla daga zaune tanata nafilfili tana dadewa cikin addua tana fadawa Allah bukatun ta, Ummi tun tana gyangyadi har ta kishingida a gadon bacci ya kwasheta, Fahad yana isa gida ya sheme kan kujera a falo yanata tunani ,yanzu Aisha nacan cikin kabari amma yana mata kyakkyawan zato, Ya dade kwance sannan ya tashi ya shiga bedroom yayi alwala yafara salloli ,can kusan asuba bacci ya dauke shi kunsan shedan ya tsani sallar asuba acikin salloli ita tafiwa mutane wuya dan da lokacin yayi sekaji lokacin kakejin dadin baccin,Allah kakaremu daga sharrin shi, Se can ya farka anata kabbarori alamun antada salla yatashi kanshi na sarawa yashiga toilet yayo alwala yatsaya bakin fridge yasha PCM sannan ya kabbara salla agida bayan asuba ya rama rakaatanil fajr,sannan ya zauna yanata tasbihi, Faseelat ma batasan lokacin da bacci ya dauke ta ba seda Ummi tafarka ta tadata takoma kan bed, Tun 6:30am yafita batare da ko wanka ba yatafi gano jikin mommy, Ya sameta kamar jiya de tana kwance kawai, Ya zauna kasan bed din yasa kai cikin gwiwa yana kuka, Hakanan yakejin be kyautawa mommy ba baze manta gatan da ta mishi ba har goyashi tayi ta fifitashi amma alfarma daya ta meda Aisha dakinta yakasa yi mata, Mommy muryar ta dishe tace"son so kake nima nabi Aishar ?" Ya dago kai dasauri jin furucinta,mommy tace"eh idan har bakaso nabita kadena dagamin hankali dan Allah kana karamin damuwa" Yana hawaye yace"I'm sorry mommy banason wani abu yasame ki" Mommy tace"katashi katafi kafito dawuri kaxauna ka amshi gaisuwar matarka" Ya daga kai ya mike yafita ,she don't know meyasa takejin tausayinshi kadan wani time, Gidan Umma karfe 7 yagama kacamewa da kamshi yaranta da surukanta da jikoki zasu zo anyi deferent abinci akasawa Su faseelat Umman ta shirya tatafi kai musu, Da tambaya tagane dakin tashiga lokacin har faseelat tayi wanka da temakon Ummi tana zaune jingine da bango hannaye duka dafe da gadon, Ummi tai mata barka da zuwa suka gaisa ko zama batai ba ,ta taba wuyan faseelat da cikinta taji duk normal,sannan tace"daughter aita hakuri plsss duka rayuwar yar hakuri ce muma duk zamu mutu kowa da lokacin shi" Faseelat ta girgiza kai,Umma bata zauna ba tace"to zantafi saboda yau kannenta zasu zo " Ummi tace"to Allah yakawosu lpy" Umma ta kalli faseelat da hankalinta nacan tunani ta fita, Tana fita suka hadu da fahad ta tsaidashi ya gaisheta ta amsa cikiciki tana kallon idonshi tace"dan Allah son kar ka shiga da damuwa haka awurinta seka kara mata ciwo,me ciki dama yaaka kare bare ita me hudu kuma da hawan jini kadaure karage damuwar kafin kaisa" Ya daga kai tace"yau yanuwanka nanan zuwa suduka zasuyi maka gaisuwa idan kasamu time kashigo kugaisa" Yace"to nagode"Ummi tatafi shikuma ya shiga dakin ,dukda yadan seseta kanshi amma ina faseelat tariga tagama sanin abunta, Ya duka ya gaida Ummi ta amsa takara masa gaisuwa ta fita, Ya koma kan gadon faseelat ,ya kalleta yace"ya jikin ?ya cikin sunfara moving like before?" Ta kuramai ido takasa bashi amsa, ya kanga kai jikin cikin yaji sunata wasoso sannan yadanji sanyi ya kalleta yace"kinci abinci ?" Tace"I must saboda su " Yace"thanks ,zantafi zandawo anjima" Tace "bakai bacci ba jiya na rokeka badanniba karika bacci rashin bacci ciwo yake zama ga rashin cin abinci kuma haka kakeso ni narika natsuwa " Yace"I'm sorry "yaja kofa ya fita ,tabi bayanshi da kallo,Tana hawaye anya rayuwarsu zata dawo kamar baya ?farin cikin baya ze dawo kuwa?sune tambayoyin datake wa kanta, Fahad wurin karbar gaisuwa yakoma anata zuwa yi masa gaisuwa ,duk Wanda yagansa yasan yana cikin halin rashin matarsa, Karfe 11am Su lady suka iso gidan Umma tareda mazajensu , Umma bata gane lady ba ta sauya tazama balaraba sak, Sukayi ta murna suka kai mazajensu masauki suka cikasu da kayan abinci da nasha sannan suka fita , Hussein tunda lady tafita yake kallon kofar anya zeiya tafiya yabarta har 3days shide he love her saboda dalibar faseelat ce ta kware wurin nuna masa soyayya kamar tamedashi ciki shiyasa shima he feel desame, Lady sun baje falo suna cin abinci dukansu da cikunnansu harta auta da Umma ke fadin bata isa aure ba,dukkansu sunyi sharrr daka gansu kasan suna hutawa abunda ya kara kwantarwa da Umma hankali kenan sun shige sunyi tsitt sede ayi waya anata raha , Dukkansu bame problem se khulsim don kishiyarta har gida take zuwa ta nakada mata duka tai tafiyarta so biyu mijinsu na sakin kishiyar shiyasa yanzu tadena zuwa dantasan saura igiya daya , Basu gama cin abinci ba Su anty khadee da zuriarsu suka shigo gidan yakarasa kacamewa , Bayan sunyi wanka sun sauya kaya ,suka tashi tafiya wurin gaisuwa Umma tace "to gaisuwar zaku fara zuwa ko asibity ganin faseelat?" Lady ta dafe kirji tace"Umma meyasameta ?" Umma tace"shock ne amma dasauki de" Lady tace"inaga mufara zuwa asibitin sannan muwuce gaisuwar tunda zamu dan juma a can" Suka fita suka tafi tareda mazansu suma sukayi wa fahad gaisuwa da mommy, Bayan 2days akai sadakar ukku zaman gaisuwa yakare wanshekare su lady suka koma kasarsu, Da marece aka sallami faseelat fahad nafadawa Ummi tace"to zamu tafi daita gida idan ta haihu lpy bayan arbain seta koma" Hankalin fahad yatashi yanajin tausayin kanshi yace"Ummi Dan Allah karku tafi daita abarmin ita zan kula daita sosai plss" Faseelat daita ma abun yabata tsoro tace"Dan Allah Ummi kibarni in haihu a can plsss " Ummi ta kalli katon cikinta tace "to Allah yasa haka shine mafi alheri amma naso mutafi" Sukace "amin" atare suna sakin ajiyar zuciya, bayan sun koma gida dukansu tattalin juna suke kome faseelat batayi har wanka shike mata ,dukansu bawani farin ciki tare dasu , After week sukaje scanning again time din cikinta 8month ,doctor tabashi shawara yadena barin faseelat tana tunani sosai don kuwa abun yafara affecting cikinta dan ta rage nauyi bisa ga wancan month din, Jin abinda doctor tafada yasa ya cire tunanin Aisha da amira aranshi ya dage kula da faseelat yana kokarin dawo da zamansu kamar da, Saboda yadda yake yin abun dariya yana nuna mata he forgot all the past yasa ta fara dawowa dede yakan dauketa suje wurin shakatawa ,park ,restaurant kau kullum suna hanya seta zabi abinda takeso akawo yayi feeding dinta sannan sutafi Dan Sam bata sanwa, Mommy de haryanzu bata dawo dede ba ,fahad wata extra care yake bata arana yakanje dubata so ukku kofin haka ba kamar Umma ba da so daya ne tall arana, Yau da marece sunfito daga restaurant sunata dariya fahad na mata sheri ta cika ci dayawa sunata dariya,sunzo shiga mota anty salma tawuce su abun yabata haushi just 2wks da mutuwar Aisha har sun manta da babinta , Takasa hakurin har ta kai gida ta ciro waya ta kira mommy ,mommy na kwance ta dauka salma tace"anty yanzu naga son dinki da gimbiyarshi sun fito daga restaurant sunata farin ciki rannnan ma naga motarsu bakin park zanje gidan wata kawata" Mommy taja tsoki tace"salma plsss kidena fadamin abinda ze batamin rai Dan Aisha ta mutu se subar rayuwarsu?Dan Allah kidena fadamin komi kibarni insamu in ida samun saukin ciwon jikina" Salma tace"to shikenan anty tunda de you don't care ni mezesa narika damuwa Allah yabaki hakuri"difff takashe wayar tanajin mugun haushin mommy, Suna isa gida yace mata zeje ganin mommy after Maghreb ze dawo tana zaune tarika mai waving har yatafi, Ta sauke ajiyar zuciya ta Dan kwanta bacci ya dauketa, Fahad na zuwa gidan mommy yawuce dakinta tana kwance ya zauna yana mata ya jiki ,tace dasauki tana lumshe da ido ganin kamar ciwon yataso yasa ya rikice yafara tambayarta "mommy ko akira doctor?" Mommy tace"a,a nasha magani zanji sauki " Yayi shiru yana zaune wurin butsu butsu yace mata sannu , Ana cikin haka wayar shi tafara ringing ,ya dauka code Number ce ya dauka yace"hello" Daga can bangaren manager yace"plsss akwai wasu kudi dazaa kawo yau to bana gari matsalar yanayin hazo bamu taso ba kaje ka amshi kudin ka ajiyemin su kafin gobe" Fahad bayaji sosai yasa wayar loud speaker yace"sir banji sosai ba" Manager yaja tsoki yace"cewa nai akwai huge amount da mukayi zaa kawomin yau to nayi tunanin zan dawo yau gashi matsalar yanayi bamu taso ba kaje ka amshi kudin ka ajiyemin su gobe zan amshesu sunada yawa kudin u have tobe very very careful" Fahad yace "OK sir yanzu zanje na amsa" Manager yafada mai address dazeje ya amsa yakara nanata masa ya kula kudin nada yawa , Sannan yakashe wayar mommy da ramlat sunajin shi , Fahad ya kalli mommy yace"mommy ankirani zanje na amshi wasu kudade amma zandawo anjima" Mommy tace"base kadawo ba nagode da kulawar da kakemin Allah ya maka albarka " Yace"amin "ya tashi ya fita Yana fita mommy ta kalli ramlat tace "ki koma daki I want to sleep" Ramlat tace "tom sannu " tatashi tafita, Mommy tatashi zaune batasan ko nawa ne kudin ba amma tanajin sun fiye yawa yadda aketa mishi warning, Dasauri ta dauko waya kamar ba marar lpy ba ta latso wata number takara akunne ,ana dauka tace"hello cellular number wadanda suka miki aiki nakeso kibani its urgency plsss naji kince aikinsu baasamun matsala" Cellular tai dariya tace"Hajiya haka zancen yake wa kkso akashe ?ko kudi kkso a amso ?ko kidnapped kome?" Mommy tace"its non of your business kituromun number dinsu in aiki yayi kyau I promise zanbaki 20million " Cellular ta zaro ido tace"lalle zakiyi babban kamu wannan kyauta haka to ba matsala bari naturo miki number " Takashe wayar ko 2mnt baaiba ta turo number mommy nata sauri tai saving ta kira number tanata ring har kusan 5missed call sannan wani katon gardi ya dauka yanata nishi domin yana tsaka dajin dadi ne,yace"who's on the line?" Mommy tace"sunana Hajiya Zulaihat cellular tabani number Ku aiki nakeso kumin " Yanata nishi yace"alright ki same mu a new area sardauna estate idan kinzo u just call back zaa kawoki wurinmu" Mommy tace"senazo"takashe wayar ta tashi ta saka riga da gyale ta dauki key tafito yaran duk suna daki tafita , Bata tsaya koina ba se sardauna estate tana zuwa tafito ta kira number, Ba dadewa sega wani yazo ya kare ma wurin kallo daita sannan yace"fellow me" Tabishi suka danyi yar tafiya har bakin wani katon gida , Suka shiga ciki bakomai agidan se mata birjik tsirara sunata hidimarsu kamar da sutura jikinsu ,bata damuba suka shiga ciki ya nuna mata sitt ta zauna yace tajira ,yanufi wata hanya , Ogansu yagama sex da wata karuwar shi kenan yana meda numfashi yaji ana knocking yace"yesss hannunshi daya akan breast din yarinyar, Die hard yashigo yace"sir gawata tazo da aiki tana falo tana jiranka" Ya dauke hannu daga jikinta yace"hope de babban aiki ne " Die hard yace"I think so" Oteka Yace "OK ganinan fitowa" Die hard ya juya ya koma falon ya zauna saman daya da kujerun dakin wata mistress zata gifta tana tumbur yajawota yana lalubarta , Mommy ta dukar da kai lalle duniya ana abubuwa masu muni , Can oteka ya fito hannunshi zagaye da kugun Mistress dinshi tana tumbur tanata yauki shiko dagashi se boxer yazo ya zauna, Mommy ta dago ta kalleshi kato dashi kamar dan wrestling ga uban damtse duk ya murde dagani ba karamin me karfi bane yajawo shesha yana zuka yana hura hiyakin sama, Ya kalli mom yace"me kikeso?" Tace"akwai yaro na ze amso kudi makudan kudi kuma agidanshi zasu kwana kudin kadai nakeso a daukomun amma banaso ai mishi komi" Oteka yayi dariya yace"aikin ki is very simple zaki bamu address na gidan da yanayin security nashi sannan kudin zaa kasa su 3 ki dauki 2 kibamu 1" Mommy tace "eh na yadda nanne air port way basuda security sede megadi" Oteka ya fashe da dariya yace"gobe 10am kizo ki amshi kudinki aiki yagama " Tace"to nagode"ta tashi ta fita , Oteka ya kalli die hard yace" ina no mercy ,tiger ,lion" Die hard yace "they're inside with there girls" Ya hura shesha yace"call them now " Die hard ya saki tashi girl ya nufi wani part su tiger su ukku suna group sex yakirasu suka fito , Suka zazzauna oteka ya hura iska yace"akwai aiki tonight u have to get ready ai service bindigu a setasu saboda ko ta kwana" Suka amsa mishi da alamu suna bashi respect, Mommy takoma gida setaji ma ta warke dan haka tashiga wanka tana ta surutu "ai gwara nadebi kasona nima kar in zama yar kallo" Fahad yana amso kudin dollars cike da trolly yawuce gida ya ajiyesu yayi Maghreb sannan yatafi yayi ishai masallaci ya dawo gida , Ya shiga kitchen faseelat tace danwake takeso shikuma beiya ba yakira Umma ba jimawa ta aiko sukaci sukayi brush da wanka suka haye kan bed, Shi yana aiki da system tashi ita kuma tana karatun kurani awaya, Jitayi tagaji ta aje wayar tanata kallon hero, Shiko yanata aiki can ya kalleta yaga shitake kallo yace"yade heart beat kinason wani abune?" Tai murmushi tace"yesss" Yayi murmushi yace"me kkso?" Ta tunzuro baki tace"yanzu kadena yin abunnan kullum ni kuma fa yanzu ina enjoying kuma ance idan anayi zaa haihu da sauki" Ya kashe system din ya meda kallonshi kan cikinta yayi dariya yace" tausayinki nake fa duk maita ta kinga na hakura saboda kar na takuraki amma tunda kinaso to zan dawo yin duty kamar da " Ya kwanta ya matseta yana aika mata da kisses taita dariya tace"plsss stop it karika yin dutin kullum amma ba kamar da ba okay" Yadaga kai yakashe mata ido, ya cigaba da aika mata da kisses, Bayan sungama sunyo wanka yasa mata sleeping dress marar nauyi sharashara sukai addua suka kwanta, Can 1:30am ya farka yayi salla da yanzu kullum seyayi wani lokaci da faseelat wani lokaci inta kwanta batako motsi se safe inba fitsari ya tada ta ba, Yana gama salla ya koma ya kwanta , 2:15am su oteka suka faka motarsu bakin gate na gidan, Tiger yayi knocking, so biyu kadai , Baba tsoho ya dauko bindigarshi yazo bakin kofar yace"waye?" Tiger da muryarshi dabata gama iya hausa ba yace"i'm doctor " Sanin da baba tsoho yayi akwai me tsohon ciki a gidan yasa ya dauke bindigar yayi sauri ya bude kofar, Yana budewa tiger yakai masa naushi awuya ya zube awurin beko shura ba, Suka shiga cikin gidan ,da master key suka bude gidan suka shiga , Suka kunna duk hasken falon oteka ya hakimce kan kujera yana zukar taba hankali kwance, Yaran sukayi dakunan gidan har dakinda suke kwance suna bacci fahad da baccin be mishi nauyi ba sosai ya tashi zaune jin karar bude kofar dakin, Sega su die hard tsaitsaye da bindigu ko fuska basu saka ba dakagansu kaga bakaken arna marassa digon imani, Gabanshi yayi mugun faduwa ,suka karasa bakin gadon lion ya tafka wa faseelat bugu datake ta bacci tai firgigit ta tashi zaune , Se ganin gardawa tayi akansu sun masu attack da bindigu cikin ta yawani irin juya ta kara matsawa wurin fahad jikinta na kyarma, Da bindiga tiger ya nuna masu su sauka su fita suka sauka tana like da fahad su lion sukabi bayansu da bindigu a hannu, Har falo suka isa sega oteka yanata zukar taba yabi faseelat da kallo da yake daniska ne da yaga mace da breast seyace zatai dadi ,suka zukunna gabanshi,yanata kallonta kafarshi daya kan daya, Su kuma yaran na zagaye dasu tsai tsaye ya karashe shanye tabarshi ya sauke kafar ya kalli fahad yace "kudi mukazo amsa wadanda ka amso dazun " Fahad ya zaro ido idan bashiba bawanda yasan maganar se manager seko su mommy se faseelat kuma baya tunanin akwai Wanda yasan kudine a trollyn bare a biyoshi,shi tunda yakema bai taba ganin yanfashi ido da ido ba, Muryarshi na rawa yace"wadanne kudi ?babu kudi gidannan" Die hard ya kwatsa mai tsawa yace "zaka dauko ko kuwa mushiga ciki my dauko sannan mu kashe ka" Gabansa nata faduwa ganin yadda oteka yaketa kallon faseelat yasa yace"suna saman wardrobe dukansu ne acikin trolley " Die hard ya koma bedroom din segashi ya fito da trollen ya bude shi gaban oteka daloli suka bayyana ,suka kwashe da dariyar jindadi, Oteka yanata hada miyau katon cikin faseelat bewani hanashi ganin kyanta ba yanata binta da kallo breast dinta a tsaye acike ,gashinta baje har akafada yabi jan lips dinta dake ta kyarma da kallo yayi mika yace"I want to chop this chicken take her inside" Faseelat tai tsuwwa takara makalkale fahad tana kyarma, ya zagayeta gam gam jikinshi nata rawa yace"plsss don't touch my wife u come for money kuma nabaku plsss leave us " Suka kwashe da dariya especially oteka sannan kuma suka gumtse oteka ya duko setin su ya shaki kamshin faseelat yaja numfashi yadora hannu yana bugun kai kamar Wanda yasha koken, Ya bude idonshi da sukayi jawur yace" I must taste her ta bani shaawa nadade banji irin wannan feeling ba , I will just taste bazan cinye duka ba" Fahad kamar ze kuka yace"plsss kuyi hakuri idanma kudi kukeso zankara maku kubarmin matata" Suka kara kwashewa da dariya , Faseelat takara makalkale fahad tana ta kyarma tana kuka hawaye kamar famfo, Oteka ya kai hannu ze jawota fahad ya buge hannun ,yakare rike faseelat jikinshi , Lion ya zaro sharbebiyar wuka sede naji shitttttttttt!!!! ya yanki hannun fahad ,jini sha ya fito fahad ya saki faseelat ya damke wurin yanajin azaba sosai , Oteka yaja faseelat jikinshi takwara baki tana ihu ya kai hanci gun wuyanta zuwa saman breast dinta yana shakar kamshin jikinta tanata ihu jikinta na rawa , Ya turata kasa yace"take her inside " No mercy ya kamo hannunta ya mikar daita tsaye yarika janta tana ta kuka tana mikawa fahad hannu tana kiran sunanshi tana turjewa"hero !hero !! Hero!!!! Plssss help me" Shikuma yana damke da hannunshi da yankan har ya tabo kashin hannun idonshi jawur , Jin tanata kiran hero suka kwashe da dariya, Lion yabi kugunta da kallo tana ta turjewa jikinta na rawa yace"boss me too want to chop after you" Suka kwashe da dariya die hard da no mercy da tiger sukace " we all want to taste her " ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 9⃣1⃣ *bonus short page for you my fans zanyi bacci harda minshari zanso kuma kuyi bacci shiyasa nadanyi wanga kafin gobe,se hakuri wadanda sukayi kuka I'm sorry* *dedicated to F&F fans I love you and ur comments thanks*😍😍 Sunata dariya yana janta tana kuka tana turjewa, Fahad gabadaya kanshi wani irin bugawa yake da karfi kamar wani notin kan nashi ya tsinke,ga zuciyarshi dake ta harbawa fat!fatt!!fattt !!!!, Ya tashi tsaye ya saki hannun yaisa wurinsu har sunkusa kai kofa sede suka ganshi ya rike hannun faseelat guda jikinshi nata rawa jin katti 5 zasu ketawa matarshi haddi, Se ya zama hannun ta daya na rike da no mercy daya wurin fahad,dukkansu sukabar yin dariyar ,danbasa saba umarnin oga dan yana biyansu yadda ya dace, Lion da ranshi yagama baci yana tsaye ya seta kafar fahad da bindiga ya dirmeshi ji kake "taaaaaa!!!!!" Nantake fahad ya sulale kasa ba numfashi jikinshi bindigar tasamu gwiwarshi wurin joint ta wafce tsokar wurin kasusuwa duk sun bayyana,wasu sun tarwatse, Faseelat ta buga tsuwwa cikinta yayi wani irin juyi tasaki jikinta gaba daya saboda ciwon da takeji tanata kuka murya shake , Dukda haka no mercy ya bude kofa yana niyyar turata ciki yaji jiniyar yan sanda, Su kuma yan sanda sun dauko gwamna daga air port ne yadawo daga kasar waje sunji karar harbi tunkansu karaso wurin suka zama cikin ready, Oteka ya mike zumbur hankali tashe ya dauki jakar kudi yace"move ,move get move now" No mercy ya tunkuda faseelat tafada kan cikinta ta saki kara ta samu ta mirgina cikin yadawo sama ta cigaba da kuka da kara tana yarfa hannu domin ciwon da takeji yafi karfin brain dinta, Suka fita da gudu suna fitowa dede motar police da tsirarrun sojoji sunzo wurin zasu wuce ba bata lokaci su tiger suka fara Harbin motar, Suma yan sanda suka fara kai musu tun kan su shiga mota aka durme lion yafadi wurin matacce suka shige suka dauki hanya suna lekowa suna harbin motar police, no mercy na lekowa zeyi harbi aka durme mishi kai ya mutu still sunata harbi police din wani na harbowa yasamu oteka a hannu suka kara gudun motar, Memakon police su wuce se suka tsaya motar gwamna tuni tayi kwana ta koma inda tafito😂 Suka firfito suma an durme mutum ukku har lahira, Sega motar sojoji suna zuwa suka zagaye gidan fahad dan daganan yan fashin suka fito , Wasu suka kutsa ciki tun bakin gate sukaga gawar baba tsoho, Wani ya duka ya taba wuyanshi yaji difff yace "this one was already died" Suka karasa ciki tun awaje sunajin karar faseelat da take labourn dole, Suna shiga se gata kwance tana ta yarfa hannuwa tana kuka tana kara , Ga fahad kwance mana_mana gefenta cikin jini sukace "shiiiiiiit" Biyu suka tallabi fahad sukayi waje dashi daya ya sungumi faseelat da sauri suka fita sauran suka shiga gidan suna bincike, Akasa su mota akatafi dasu private hospital dake nan kusa , Suna zuwa aka amshesu emergency ba bata lokaci nurses suka fara duba faseelat labour take yi sosai, Doctors kuma suka shiga theater room da fahad,sojojin na tsaye sunata rally, Dama nace its short page bonus for you thanks, *Ina wadanda sukace in faseelat ta haihu lpy zasumin kyauta?kuran ban manta ba Ku shirya bani kyautata eheeee"😂😂😂* ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 9⃣2⃣ *So haduwa ta jini in Allah yahada shikenan so in yabi jini yagama kamawa shikenan kece sarauniyata kinciri tuta inde kina gurina banida damuwa😍💃🏻* *lady* _____ *u r not just a friend but a lover,u r cute,pretty,sweet voice, you own good heart,u have good manners thanks for ur love for me and all you did to me may Allah give you all u want in this duniya and make you among those ones that will enter janna jannatul Firdaus, I love you and ur lovers* Ba abinda faseelat keyi se tsuwwa tana ta zabga zufa ta koina ,asibitin shiru ba abinda kakeji se karar ta at this time da zaa tambayeta ya sunanta bazata iya sani ba , nurses na kanta kusan Su ukku biyu mata daya namiji, sun wage mata kafa tanata nishi tana kara , A can theater room anwa fahad treatment daya kamata hannun an dinkeshi sede kafar ciwon yayi muni dole se anfitar dashi waje da gaggawa ansa mai Karin jini ,suka gurguro shi suka medashi dakin hutu, Faseelat tana ta labour wata nurse ta kalli namijin babban tace" kode muyi arranging ayi mata cs ?" Doctor da yana daga cikin wadanda faseelat ta burge a speech day nasu amira ya kalli agogo hannunshi ankawo ta kusan4am yanzu 4:30 yace" noo give her sometimes laboun ta na tafiya " yayi directing daya tana sawa faseelat hannu tana fitarwa tana medawa don hakan yana sa haihuwar matsowa , shi kuma yafara scanning cikin duk yaran a alive ,yanata jin tausayinta, Karfe 5 tafara haihuwa ta sullubo katon danta ba jimawa sega baby girl, Doctors suka daukesu suka fara shiryasu ita kuma ta cigaba da labour suna temaka mata, Daya daga cikin soji ya dauki wayar fahad kunsan basa saka security awayansu yabi call log mommy ce sama yakirata tanata bacci abunta ta tashi ta lalubo wayar dasauri tana tunanin Su oteka ne, Taga fahad ta dauka tana tunanin ze fada mata ammasa fashi setaji muryar wani daban, Sojan yace"yaronki an shigo an musu fashi yanzu suna asibity sun harbeshi matarshi kuma na labour " Tunkan yakarasa cikin mommy ya juya yana gama fada tatashi da gudu tashiga toilet ta hau tana kuka tana zawo take magana "Ai bance ku tabashi ba nace kudin kawai zaku karbo " tanata kuka da surutu tafito ta dauki wayar ta kira number su sede duk switch off , Ta dauki gyale tana kuka ta sauko kasa ta tada Su ramlat tana kuka tace "Ku tashi ba lpy sun harbe yayanku yana asibity " Su ramlat suka dora hannu akai suna kuka ,mommy tace so taso suka shiga mota sunata kuka Su duka mommy tanata regretting tura yanfashin,suka nufi asibitin Seda komi ya lafa makwabta suka firfito kusa dasu akwai Kawar Umma ta kirata time din anata kiran sallar farko,Umma zata kabbara salla kenan ta dauka,cikin tashin hankali Matar tace "yanfashi sun shigo gidan son sun harbeshi ita kuma.... " Bata ida ba Umma ta zube awurin a sume daddy yafito daga toilet yaganta sheme hankalinshi tashe ya debo ruwa ya kwara mata ta farko da kuka tai wuf ta tashi , Daddy yace"lpy meyafaru?" Umma ta mike tana Neman keys tace"yan fashi sun harbi son yana asibity" Ta dauko keys daddy ya riketa tana ta kuka yasata mota suka tafi asibitin, time da yan unguwar suka fito masallaci ne wani abokin sabeer yakira shi yafadamishi ,sabeer ya fashe da kukan tausayin abokinshi wannan wace irin jarabawace daga wannan se wannan , Time din yana gidan fatouma ta tambayeshi abunda ke faruwa yana kuka yake fada mata ,cikinta yayi wani irin juyi sede taga jini yanabin jikinta tana kuka take kallon jinin sabeer da yake balain son yara bemasan da cikin ba hankali tashe yace "menake gani kamar jini ? jinin miye wannan teema na ?" Fatouma ta saki kuka tace "bansaniba jini ne kawai" Hankalinshi yakara tashi ya kwasheta suka tafi asibity, Su Mommy suka fara isa wurin tana ta kuka jikinta na rawa aka nuna mata dakin da fahad ke kwance ta glass suka rika kallonshi yana sheme lifeless,takara shiga rudani how she can forget him tun yana yaro yake hannunta shi yafara kiranta mom yana kula daita yanasonta why ta mishi haka seyanzu take regretting, Kasa hakura tayi ta tura dakin tashiga tana ta share hawaye tana kallon raunikan da suka mishi, Ba jimawa sega Umma ita da daddy tana ganin halinda yake ciki takara fasa kuka ,takasa shiga dakin daddy yanata rarrashinta taji ihun faseelat daketa fama har takara haifuwar baby girl , Ta nufi wurin dasauri sede labour room din kulle yake , Ta tsaya bakin wurin tana kuka segashi anfito da baby girl din da aka haifa yanzu ta amsheta ta rungume tana ta kuka yarinyar kamar fahad sakkk , Kamar me bacci yarika jin ihu da nishin faseelat cikin mawuyacin hali ya bude ido dasauri jikinshi na mishi ciwo more especially his heart kamar zata fashe, Mommy ta matso wurinshi tana kuka tace "sannu son se Allah yasaka maka abinda sukama" Fahad ya lumshe ido ba abinda brain dinshi ke tunawa se yadda oteka yake sunsunar faseelat da yadda taketa kuka tana kiranshi sukuma suna cewa they want to chop,yanzu 5 men's sunyi raping masa mata kenan, Hawaye masu zafi suka gangaro gefen idonsa yafara kokarin tashi jikinshi na rawa , Mommy ta rikeshi tana kuka tace"karka motsa baka lpy son" Zuciyarshi na ciwo yanajin kukan faseelat da nishinta sosai ,hawaye nata wanko masa yace "mommy let me plsss let me see my wife" Mommy ta rike shi tace"kayi hakuri ka kwanta duba kafarka u r very wounded " Yanata hawaye zuciyarshi na ciwo kamar ya ciro yayar kasa yace"plsss let me see her ,they rape her they rape my faseelat plsss mommy....." tari ya sarkeshi ya koma ya kwanta nan take yafara aman jini, Mommy tai tsuwwa ta danna kiran doctors ba jimawa suka shigo ,hankalinsu tashe ganin yanata aman jini yana tari,suka fiddata waje suka fara bakin kokarinsu wurin tsayarda aman, Mommy tai zaman dirshan kasan tiles ta cigaba da kuka hannun ta biyu saman kai yaranta nabata hakuri, A can labour room faseelat takara haifuwar baby boy me kama daita sosai ba jimawa ta kara haifar wata baby girl din" Yara biyar ringis nurses sunata murna da farin ciki basu taba samun me ko triples ba a asibitin , Dukda ta haihu kuka take tayi idonta rumtse karfen gadon da ta rike haryanzu bata sakiba tanata kuka , Aka shirya yaran aka fito dasu zuwa wurin yanuwansu Umma da daddy sukaita murna da kuka time daya, Da temakon Allah jinin yatsaya akamishi allurar bacci amma beyi baccin ba jikinshi de ya mutu yanata hawaye masu zafi,doctors suka fita sunajin tausayinshi, Gabadaya yaran andubasu kuma lpyarsu lau cikin hukuncin Allah bulbul dasu jawur gwanin shaawa kamar ka dauke dukkansu suna cikin baby blanket ansa musu dresses dinsu, A labour room doctor yayiwa faseelat allura pain killer,yamata steeching don ta karu sosai ,tana ta kuka suna mata sannu, Doctor da keta mata sannu tunda ta haihu yace"why are you crying ?ki godewa Allah kin haihu lpy duka yaranki na lpy " Hawaye sunata zuba murya harta sauya yanayi tace "my husband ,where is he ?inason ganinshi inason sanin halinda yake ciki" Doctor yace "OK OK ki kwantar da hankalinki mijinki ze samu lpy ," Faseelat ta fashe da kuka me sauti tace"I want to see him inason sanin halin da yake ciki" Yayi tsaye yanata kallonta ,tana ta kuka,ko sanin me ta haifa ma batayi ba, Ya kalli nurse dake tsaye tana kallonta yace "ki samo mata kaya ,sannan ku kaita room nashi" Nurse tace"OK "ta juya tafita, Yace" its okay yanzu zaki ganshi stop crying " Ta cigaba da kukanta ya juya ya fita, Su sabeer Allah ya temaka cikin be zube ba sede jini yazuba sosai akasa mata jini, Nurse ta dawo da doguwar riga ta mikawa faseelat ta saka tanata kuka ta kawo kujera me taya dakyar da cije lips faseelat ta sauko agadon ko mikewa sosai bata iyawa tahau kujerar nurse ta turata zuwa dakin da fahad yake, Su mommy suna bakin kofa sunata kuka akawuce daita , Suna shiga dakin taga halinda yake ciki hawaye suka kara wanke mata fuska t shirt dinshi duk jini , Nurse ta turata bakin gadon ,faseelat ta dora kai jikin gadon tasaki kuka , Fahad ya dago hannun da jini ke shiga ze tabata nurse tai sauri ta rike hannun tace"noo plsss" tameda hannun Faseelat ta dago tana kallonshi idanunshi jawur dasu yanata hawaye yaketa kallonta , Faseelat tasa tafin hannunta cikin tafin hannunshi ya rumtse yana cigaba da hawaye , Murya shake yace"I'm sorry I didn't help you I'm very sorry" Faseelat ta girgiza kai tana kuka tace "basuyi ba hero Allah be basu ikon haka ba ,kayi hakuri nasan u r in so much pain" Ya rumtse ido yanajin fin rabin ciwon jikinshi ya tafi ya bude yace "thank god for helping us" Nurse idonta yacika da hawaye itama , Ya kalleta ta dawo single dinta yace "where's my babies inafatan ba abinda ya same su?" Tana murmushi tana hawaye tarika daga mishi kai , Nurse ta fita dan kawo yaran koya rage pain in yaga kyautar da Allah yamishi , Tana fita faseelat tace "they are 5 in numbers" Dukda batasan sex nasu ba amma tasan ta haifi biyar, Yayi murmushin farin ciki yace "sure?" Ta daga masa kai , Yace "thank you so much" Takara daga kai tana murmushi da hawaye ,ta kalli kafarshi dake lullube da bandage , nurse ta shigo tareda Umma data kasa ta tsare wurin yaran suna kwance A babies bed ,ta turosu har zuwa bakin gadon, Fahad da faseelat sukabi yaran da kallo suna farin ciki matan ansamasu kayan mata mazan ansa masu kayan maza, Fahad yayi ta murmushi yana bin fuskokinsu da kallo ya dago ya kalli Umma yace "Umma kingansu duk yarana ne" Umma ta daga kai tana share hawaye , yafara yunkurin tashi zaune nurse ta rikeshi tace "dole ka kwanta karka bata aikin da akama " Ya kalleta yace "plsss let me seat zaniya plsss" Da Umma da nurse suka temaka suka jingina shi jikin bed din , Ya kalli Umma yace "Umma kibani Su nagansu I'm very happy" Umma tai murmushi ta dauko namiji ta dorashi jikinshi ,yana rike da hannunta, Ya kura mai ido yanata annashuwa kamar ba patient ba ya kalli faseelat yace " u look alike " Faseelat tai dogon murmushi ,ta daga mai kai , Ya cewa Umma ta kawo shi Dede bakinshi ya mishi huduba , Ta daukeshi ta Dora wani shima kamar faseelat shima ya mishi huduba , Akadora baby girl ya mata da duk yanuwanta ,tunda aka Dora ta farko aran faseelat tace "Aisha" Ta biyun tace "amira" Ta ukkun kuma she don't know, Yanata murmushi ya kalleta yace "I name them abdullahi da abdurrahman ,the baby girls kuma my Aisha ,amira and...." Tai murmushi tace "and what?" Yayi murmushi yace "and....and faseelat I will call her *(habibaty)* Faseelat tai dariya duk Su Umma suma sukai dariya , Ya kalli nurse dake dariya yace" thannks" Tace"congratulations " Ya meda kallonshi gun Faseelat tana murmusawa tace "I love you Allah yabaka lpy" Yayi murmushi me ciwo ya kalli kafarshi yace "I wish so" Nurse tace"madam u need to rest zanme dake dakinki kiyi feeding babies " Faseelat tace "plsss I don't want to kibarni nan" Nurse tace "noo its not possible" Taja kujerar ta faseelat nata wai genshi yanata kallon ta suka fita Umma tabisu da gado daya ,nurse ta dawo ta dauki sauran, Fahad ya lumshe ido yanajin matsanancin farin ciki, Bayan faseelat takoma saman gado aka bata diya daya ta fiddo nono da sukayi tunjum ta jona mata yarinyar takama , Umma ta fiddo dayan takama wa dayan yasha tanata mata sannu sannan aka medasu akabawa sauran tai musu addua sannan aka fita dasu Umma ma takoma wurinsu mommy ta zauna, Ummi ce tafado mata arai ta dauki waya ta kirata memakon tafada mata abinda yafaru setace mata faseelat ta haifi yan biyar tafada mata asibitin Ummi nata murna tafadawa Abba ta kira omer tafada mishi yayita murna takira wasu yanuwanta kowa nata murna Abba yakira baba babba sunata sa musu albarka, Omer duk yariga su isa besamu ganin faseelat ba se yaran sunata santinsu shida fadeela ,lokacin Ummi ta shigo sunata murna suma, Ummi nashiga wurin faseelat taga ta baje ba dankwali ta ciro nata tana dora mata ta farka tafara hawaye tana bawa Ummi labari, Can sega sabeer yazo dayaga halinda fahad ke ciki yakara shiga tashin hankali amma abun mamaki farin ciki ne falll kan fuskar fahad, Sabeer yace "sannu friend Allah yakiyaye gaba yabaka lpy " Fahad yayi murmushin takaici yace"they took all the money nasan bazasuyi hakuri ba kudin na dayawa kudin sun kai 100millions dollars nide bana dasu duka accounts dina befi 50millions dollars ba zan baka kaje kaciro su kuma I Will talk to daddy zanbada decoment na properties nawa abiyasu kudinsu inyaso ko akwai saura I will pay after" Sabeer yayi tagumi hawaye suka ziraro masa, fahad yayi murmushi yace"stop crying plsss this is my destiny banijin komi " Karfe goma saura gomna ya dira asibitin hakan yajawo yan jarida da yan labarai, Sunata dauka suka shiga wurin fahad gomna ya mishi jaje ya tambayeshi nawa suka daukar mishi kuma ya sansu ? Fahad yayi murmushi yace"I don't know them kuma kudin masu yawa ne 100millions dollars amma bakomi wannan jarabawa ce kurum kuma na amsheta da hannu biyu I will repay back there money" Governor yace"zan biya rabin kudin kuma yau zaa fitarda kai waje insha Allah zaka samu lpy zaka taka da kafarka" Fahad yayi murmushi yaita godiya yana faraa, Governor yace"kuma nai maka murna da samun yara biyar Allah yaraya su akan musulunci" Fahad yanata murmushi yace "amin nagode" Me girma Governor yatashi anata video ting Suka'isa dakin babies sunata bacci abinsu su biyar ringis Governor ya dauka yanajin dama nashi yanata murmushi , Sannan suka nufi dakin faseelat duk yanuwanta na waje ciki da Ummi da Umma da baaba , Governor nashiga suka mimmike suna gaisuwa Ummi kamar tasani data dorawa faseelat kallabi, Governor ya zauna ya musu barka sunata godiya ,idanun faseelat luhu luhu, Governor ya mata kyautar mota yabawa yara big plat house ,faseelat tai ta godiya amma sam ba faraa fuskarta, Sannan governor da guguwarshi suka tafi, Nan akafara shirye shiryen fita da fahad , Shima hankalinshi duk tashe yake don rabuwa da heart beat nashi da babies dinshi, Itama faseelat dataji hawaye tai tayi, Karfe goma dawani abu mommy ta samfe tatafi wurinsu oteka , Tana zuwa ta samu dukkansu sunyi jungum jungum duk zugar matannan basanan se guda ukku , Anwa oteka dressing hannunshi yanata zukar shesha dan yarage bakin ciki , Mommy batako zauna ba tana hawaye tace"haka mukayi daku ?nace karku tabashi kudin kawai zaku amso donme zaku harbeshi ?" Tiger ya kwatsa mata tsawa yace "karki wannan kuskuren anan yanzu kinji ki lahira" Oteka yayi karamar dariya yace "let her batasan me mukayi asara bane" Ya wurga mata jajayen idonshi yace"we lost 2 of us sannan look at my hands danhaka yarjejeniya ta sauya" ya kalli die hard yace"bring that money here" Ya tashi ya jawo katon akwatin ya bude shi gaban oteka, Oteka yace"divide all the money in to 3 ka kwashi kaso biyu ka shigardasu kabata 1 tatafi " Mommy taita hawaye tana kallonsu tana kara nadama , Ya kalleta yace "ke dole kibiya diyyar yanuwanmu da muka rasa ga kudinki ki kara gaba" Mommy tace "Allah yaisa se Allah yasakamin aiba haka mukayi daku ba" Die hard ya kwasheta da mari a 2 kumci ta dafe kumatu tana kuka , Ya bude akwatin yakara kwasar boundles daga cikin nata yakara anasu ya tura akwatin yace "kwasarsu ki tafi wicked woman" Mommy ta kama hannun akwatin ta kama hanya tana kuka har ta kai kofa ta juyo takara cewa "Allah yaisa" Tiger yace "keeeee !!!!" Ya mike haba kafa minaci banbaki ba ta arce da kalilan din kudinda suka bata, Har ze bita oteka yace "let her taji da bakin cikinta" Mommy takai kudin mota tana kuka take driving tana zuwa gida tadora akwatin can saman wardrobe takoma asibity, Labaran karfe sha biyun rana harda nasu faseelat ,dama da safe anyi na kaiwa Governor hari da yanfashin sukayi , Nan labarin ya fara zagaye duniya ,lokacin da manager yaji labarin sabeer yakira yafara masifa se anbiya duk kudin wannan abun shiri ne ,sabeer ranshi ya baci yace yau zaa biyaka kudinka gabadaya , Ba bata lokaci yafara bugabugar fiddo kudin fahad yana hadasu ya amso na governor ya damkawa manager, Karfe 7 jirginsu fahad ze tashi zuwa turkey a can akwai kwararrun likitocin kashi da zasu dubashi,zasu tafi da Umma daddy ma zebi bayansu , Faseelat datasha wankan jego tadan gasu tana tafiya tana dan dingisawa taje dakin fahad , Mommy na wurinshi tana kuka shima kebata hakuri ,faseelat taje ta rungumeshi tana kuka tace "inaso nabika inaso nai jinyarka plsss" Ya rumtse ido ya bude yace "kiyi hakuri kinji ko ki kulamin da babies ki kuma kula da kanki kiyimin addua insha Allah soon zandawo normal kinji ko sorry" Tai ta kuka abunta har seda akazo tafiya dashi yasa akakawo yaranshi yabisu da kissss ,yana hawaye faseelat na kuka akatafi dashi zuwa airport, Har suka daga faseelat na kuka da akazo yi mata alluran relief akaimata data bacci ta sheme kan bed taita baccin, Labaran BBC hausa na dare harda su faseelat a headlines, Aichatu tace"wasu yan fashi sun kaiwa Governor Katsina hari bayan da suka shiga gidan daddyn amira sukai gaba da 100millions dollars, ankashe daya daga cikin su kuma ana cigaba da binciken gano sauran mahaifin amira de tuni yabiya company kudin bayan governor yabashi rabin kudin "aka nuno tattaunawarsu fahad da Governor, "To kuma zakuji abun alherin daya samu ahalin domin bayan fashin da akamusu mamar amira ta haifi yara biyar batare da cs ba kuma yaran duk suna cikin koshin lpy , Ga kadan daga cikin rahoton ,se aka nuno babies jere biyar sunata bacci abinsu ,da kuma faseelat dabata iya magana ba , Aichatu tana murmushi tace" me girma Governor yayiwa yaran kyauta tareda mahifiyarsu muna yi musu murna muna fatan Allah yarayasu yasa su biyo yayarsu amira ahalin yanzu ni aichatu nake cewa mukwana lpy daga London" Mutane se santin yaran akeyi ba bata lokaci suma suka watsu a media ,abunda yajawo hankalin masu kudi da dama,da yake karuwa ce se Allah yaraya ake ana musu kyakkyawar addua wasu kuma nata jin dama nasu, Cikin dare su fahad suka isa tun kafin suje ansan da zuwansu karfe 4 na asuba akashiga dashi theater room, Umma nata salla tana addua , Seda suka kwashe 3hrs sannan suka fito gari tangarr garr kuma aikin yayi successful anmishi musanyar wasu kasusuwa yanzu yana bukatar time ne ciwon ya warke aga yadda aikin yayi , Yadda umma taga sunata murna likitocin shiyasa tadanji dama amma addua kawai takeyi , Tunda dare sabeer yafara receiving calls daga friend na fahad wadanda sukai business da normal friend sunata Neman yadda zasu temaka yabada account number din fahad , Nan kuwa kudi suka fara antayawa cikin 0 account nashi, Wasu kudaden kuma sunata shigowa ta hannun governor yana ajiye mishi da niyyar bashi in ya dawo, Tunda fahad ya farko yasa aka kiramai faseelat video call tana saman bed tana feeding yara , Kamar me lpy yace"maman babies how r u" Ta turo baki tace "not fine" Yayi murmushi ya fiddo ido yace"meya sameku?" Tace "kana tambaya ta ya muke bayan kasan duk bamu lpy cos baka lpy" Yayi murmushi yace "dont mind nakusa warkewa soon zan dawo" Faseelat tai murmushi tace "to ya kafan " Ya haskata yace "gatanan dasauki " Tai narai narai da ido tace "Allah yabaka lpy abbu nankusa zaka warke " Yayi murmushi jin sabon suna yace"I pray so ummuna" *Kar a camfani 🤣ko ace yar karya wlh ana haihuwar yan biyar akwai wata diyar katibi tananan online inaganin sunan awasu novels mun zauna daita awani group wlh haihuwar farko ta haifi biyar kuma haifuwa ba cs ba sede daga baya nata biyu sun mutu bansaniba yanzu ko saura nawa amma na faseelat zasu rayu har tsufa💃🏻* ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 9⃣3⃣ I don't know anason writeup da nakeyi nide kawai ina rubutawa ne nasan wasu zasu amfana bansan andamu dashi ba,yusrah tace lecture🤣 yusra ga lecture ta yau 👇🏼 *Allah subhanahu wa taala yace"kace ba abinda ze same mu face abinda Allah ya rubuta mana shine ubangijinmu (me bamu kariya)kuma ga Allah ku dogara muminai* *daga baban abbas abdullahi dan Abbas,Allah yakara masu yarda yace,watarana ina bayan Manzon Allah (S.A.W)se yace min:-ya kai yaro zan sanarda kai wasu kalmomi ,ka kiyaye Allah zai kiyaye ka,ka kiyaye Allah zaka sameshi agabanka,idan zakai roko ka roki Allah, idan zaka nemi temako ka nema awurin Allah,kuma kasani da mutane zasu taru don su amfaneka da wani abu bazasu amfaneka da komi ba se abinda Allah ya rubuta maka,kuma da zasu taru don su cuce ka da wani abu ba zasu cuceka da komai ba se abinda Allah ya rubata akanka, an dauke alkalumma,kuma takardu sun bushe* (Hadisin me kyaune ingantacce) Another hadith 👇🏼 Shima tirmizi ya ruwaito *ka kiyaye Allah zaka sameshi agabanka, ka tuna da Allah lokacin da kake cikin yalwa, ze tuna da kai lokacin tsanani,kuma kasani duk abinda ya kuskure maka dama baze sameka ba,kuma abinda ya sameka dama baze kuskure maka ba ,kuma kasani cewa nasara tana tareda hakuri,kuma farin ciki yana tareda bakinciki,kuma tsanani yana tare da sauki* Suka cigaba da fira abunsu su Ummi da Umma naganin abu, Bayan sunyi bankwana suka bi wayoyin da kiss, itade Ummi tasaba gani, Umma tana ta kallonshi tace "son tana tare da umminta fa inni bakajin kunya ta surikar ka fa?" Yayi murmushi yace"umma menayi ?gaisawa kawai mukayi fa" Tace"gaskiya kam" Yayi dariya yace"Umma inasonta sosai ne" Ta harareshi tace"shine agabanmu bazaa boye ba" Yayi murmushi yace"I'm sorry,ina boyewan ahaka Umma da zan fito da shi fili maybe bazaki kara zama akusa ba idan muna waya" Umma tace "aise na rika tashi nabarmaku wurin kuma ai nasan time da kakusa kashe kanka saboda ita" Yayi yar dariya yace "its love " Umma tai dariya tace"to Allah yakara maku son junan, yanzu de Allah yatemaka mana ka warke da wuri tun kafin kafara haukan son ganin matarka,zan rika ma tofi kanasha da zuma kasan tana temakawa wurin saurin warke ciwo danma bazasu yarda ba da idan ciwon yafara warkewa se in rika shafama dandanan ze warke ya ciko " Yace"bazasu yarda ba ko Umma ,amma lpy lau sena rikasha nagode sosai " Tace"me zakaci ?tun jiya bakaci komi ba " Yayi shiru sannan ya dago yace "anything" Tace"kanada hakuri kakara akai kaji?" Ya daga mata kai kurum yayi shiru, tahada mai tea da pan cake tarika bashi abaki, Faseelat tana ta shan kulawa wurin doctors da yanuwa da mutanen arziki wasu manya sunata tattaki ganin kyawawan yaran suna masu alheri, Tuni akaba yanuwan baba tsoho gawarsa da na yan sandan da suka mutu akai musu sutura aka kaisu gidansu , Governor yaje musu taaziyya yabawa iyalansu temako, Shiko gawar lion tana matuary ana kara bincike akai, Me asibitin Saboda jindadin yadda aka haska asibitinshi yabawa yaran gida karami me kyau , Tunda abun yafaru rashin lpyar mommy yakaru kullum magani takesha amma batajin saukin ranta, Kullum sesun yi waya da fahad kuma tana zuwa duba faseelat da yaranta, Kwanan su ukku aka sallame su ,suka koma gida , Nan kuma akafara zaman barka faseelat natashan gyara gashi Ummi ta dage wurin yi mata hadin ruwan nono kuma ana gamawa yaran da milk, Umma sukayi waya da daddy ya tura lantana gidansu dan tarika temaka musu,ranan kuma ya aika da kayan babies akwati 12 sena faseelat akwati ukku yazama sha biyar da katon rago na kauri da kudi 1million, ya kuma riga da ya siyi shanu manya guda biyar na suna, Faseelat kam kallon kayan tai tayi mutane sunata Allah yaraya, Wanshekare daddy yawuce can turkey din, Haka aketa taro mazan gidansu suyita daukar yaran kowa yanason yaran ,ita kuma tana cigaba da samun kulawa ciki da waje kullum sukanyi waya da fahad so hudu so biyar, Matan sabeer suna zuwa danma fatouma kullum intaje kwance take itako radiya batasani bama cikinta har yakai 3month amma batasan dashi ba shima besani ba, Ran daren suna sabeer ya aiko da raguna biyar da akwatuna shidda dukkansu dai daya, Faseelat abun yazo mata a bazata akwatuna cike dam da expensive kaya ta kira fahad tafada mishi yaji dadi ya kira sabeer yana fara masa godiya ya kashe wayar fahad yayi murmushi kawai, Ran suna tun asuba akai radin suna a masallaci ya omer ya kwaso uwayen goro da biscuit kowa ya samu da yawa, Tun gari be karasa washewa ba shanu suka iso kofar gida su biyar ringis😂 dan Allah ku temaka ma shalele da daya🤣 gari na wayewa akafara yankasu suda ragunan , Acan cikin gida ko mejego tasha gayu itada yaranta,matan kaya iri daya pink colors maza iri daya wanduna golden riga black and white,itako oga taci dankareren lace maroon color da golden color kwalliya jiki dinkin riga da sket ya hau sosai tun kan ataru ta dauki pics ta turamai ta kira shi suka gaisa yanata santin kwalliyarsu,bayan sungama wayar ya bude pics din yanata kallo yana hamdala ga Allah, Yan Niger sun cika gida dangin Abba dasu anty salma dangin miji da dangin daddy da na late daddy dana Umma , Aka shigo da bankararrun shanu da raguna , Ummi tai kason su bayan ta nemi shawarar baaba uwar diya da ammah,akabawa su dangin late daddy sa dangin daddy sa,dangin mommy rago,dangin Umma sa,su Ummi sa sora daya na me jego,raguna hudu daya anbarwa yanuwan ta daya na dangin Abba akabarwa Ummi daya tayi rabowa makwabta dasauransu dayan aka tambayi faseelat tace akai gidan marayu suci suyiwa babies addua🤣 (Rabonnan fa da son kai su mommy duk yawansu daya😂) Nan fa gida yafara harmutsewa da kamshi can 12 suka sauya wanka faseelat tai shigar atamfa orange color da white taji kudi itama da different sarka dafkekiya ta zinari,tanata murmusawa abinta, Kafin laasar sunyi shiga ukku ana laasar tabuga sabon wanka katuwar shadda dark purple taji uban aiki da white sarka tanata walainiya ba jimawa sega me pics akafara masu hotunan tarihi, To andeyi taro an watse lpy bawani kida bawani tashin hankali, Bayan 3 days sabeer yatafi Turkey dubo amininshi shida radiya , Sunje sun samu ana wanke masa kafar suka jira likitocin na fitowa ya shiga idanun fahad jawur saboda ciwo hakan behana yana ganin sabeer ba ya fara murmushi yace "wannan surprise din fa?" Sabeer yayi dogon murmushi yace "nasone kaganni a sama nasan zakafi murna" Fahad yace"I'm very happy ka zauna " Sabeer dake bakin gadon yace "firstly de ya jikin naka?" Yana kallon kafar da hannun, Fahad yace "nagode wa Allah inata samun sauki ,seat plsss " Sabeer yace"OK"ya zauna. fahad yana kallonshi yace "duk ka sauya kullum u r adding weight kanajin dadinka nida ke daddy ko inata karewa" Sabeer yace"zaka fara ko? Dukda baka lpy bazaka hakura ba ,ai munatare da radiya tana waje wurin Umma kasan nima nakusa zama dad fatouma nada ciki ai" Fahad yace"masha Allah Allah yaraba lpy ba rabon najima inamaka gori" Sabeer yayi dariya yace "mutane sun amshi account number naka nasan baka sani tunda baka tareda layinka ,nima de a hannuna inada kusan 30 millions da mutane suka bada nabaka " Fahad yayi gajeren murmushi yace "thanks" Sabeer yace"munyi magana da manager nifa I'm leaving there company tunda basu daukar kaddara nama fara neman aiki " Fahad yayi murmushin takaici yace"me too ai don nariga nagama yanke shawaran dana koma zanmeda musu kayansu na kwashi nawa" Sabeer yace"hakan shine dede su samu wasu wadanda sukafi mu we don't care" Shigowar su Umma yasa su yin shiru suka zauna radiya ta gaidashi ya kalleta so daya ya amsa ta mishi ya jiki , Tunda ta shigo taji kamshin dakin be mata ba ,tai shiru tanata tara miyau abaki sabeer suna labari da fahad sama sama,amai ya taho mata ta dade baki tai toilet tana sheka aman mineral da tasha a jirgi , Saboda Umma dake wurin yasa sabeer betashi ba ,umma tabita tana mata sannu , Ta gama kakarin aman ta wanke baki tafito tana fitowa tana yamutsa fuska tai hanyar kofa zata fita, Sabeer yana ta kallonta shiko fahad so daya ya kalleta ya kauda ido, Umma tace mata "aah ina zaki ne? baku tashi tafiya ba" Tana ya mutsa fuska tace "zanjirashi awaje" Umma tace "ke kadai kizo ki zauna kinji kafin kutashi tafiya" Radiya tace"idan na zauna amai zankara yi zuciya ta ketashi saboda kamshin dakin" Umma ta saki murmushi tace"Ashe abun arzikine to Allah yaraba lpy sabeer katashi kutafi kadawo kai daya" Radiya ta fita batare da ta waigo ba, Dadi yakashe sabeer yanata washe wa , Fahad na dariya ya mika mai hannu yace"congratulation fa duka kagama cika aiki kayi kokari" Sabeer ya rufe baki yana dariya ,Umma tayi kamar bataji ba, Yafita ya samu radiya zaune akan seat na kofar dakin yaje ya rungumeta yana godiya takatse shi tace"wai miye kasan de banda ciki ko last week nayi mense to miye na murna" Ya bata fuska yace"ban yadda ba ai mata nayin alada da ciki kitaso muje muga likita" Tace"hmmmm"tatashi yakamata suka tafi ganin likita, Doctor ya tabbatar masu tanada ciki 3month,sabeer nata farin ciki da suka koma hotel rawar shoky yayi tayi tanata masa dariya, Sannan ya zauna yace "kifadamin mekkso inbaki a matsayin gift?" Ta turo baki tace"abinda kabawa fatouma mana" Yayi dariya yace "banbata komi ba se ledar jini guda daya" Radiya ta fashe da dariya ta leme kan bed tace"asamin tawa ledar jinin" Yabita ya danne yana mata cakulkuli sunata dariya seda suka gaji suka sheme kan bed suna meda numfashi suna kallon juna suna sakin murmushi, Sabeer yace"inasonki matata da halinki kinada kawaici fatouma tayi ciki ke bakida shi amma baki kishiba" Radiya tai karamin murmushi tace"saboda me zan mata bakin ciki akan abinda Allah yabata ,kuma cikinka fa ne koba komi nima diyana ne ni murna kawai nayi maka" Ya lumshe ido yace "nagode sosai me kukeso a matsayin gift?" Tace"naji fatouma na complain motar ta tamata girma sannan ni inason ka sauyamun wata saboda tawan tadena burgeni" Yace"angama kuma zan karamaku wata kyautar surprise ce se kunganta " Tace"thanks" Ya zaro ido ya dafe goshi yace "bankira gimbiya ba namanta shafff bari nakira amin fadan da aka saba" Radiya tayi dariya tace"fatouma kenan" Ya kirawo fatouma ta cika tai famm donme be kira ba tundazu kuma yanzu sundade da sauka, Seda tai ringing biyu ta dauka murya dususu tace"meyasa kakira aida kabari se kundawo sannan " Ya langwabe murya yace "ayya gimbiya kinsan dubiya mukazo seyanzu na samu kaina amin hakuri" Ta rage murya tace "nima Ai ban lpyar yakamata kunaisa ni yakamata kafara nema " Yace"to amin hakuri ya jikin" Tace"lpy"suka danyi hira sukai bankwana radiya na zaune tana kallon ikon Allah ita tana lallabawa shikuma yana lallabar wata, Ya kalleta yace"toya na iya kinganni nakoma bawan Allah yazanyi tunda na kwaso masifaffa" Kwanansu biyar suka dawo, A bangaren su khalil ma dukkansu basu saniba Jamila ta kwasa seda yayi 2month Hjy tagane bata fadamata ba ta fadawa Khalil yayi ta murna harda biyawa Hjy umara dukda shi betaba leka saudi ba, Seda cikin yafara motsi Jamila tafara hauka duka Khalil nada 9month ga ciki wata hudu taita kuka yayi rarrashin yayi magiyar takiyin shiru ya dauketa ya kaita gun Hjy Hjy taita bada hakuri sannan ta hakura, Babies sunata wayo se kibarsu suke yi fahad kuma nata samun sauki,faseelat kuma nata shan gyara, Bayan 70days aka sallami fahad domin ya wartsake da temakon Allah da adduar mahaifiya, Ranaryafadawa faseelat gobe zasu dawo ranar kuma su Ummi suka meda ta gidanta aka gyara mata shi tasss ba zama tafara shirye shiryen tarbon angonta, Ladidi na kula da yara ita kuma tana kitchen, Tai dambun nama tai drinks domin wanshekare da wuri zasu sauka saboda yau da dare zasu taso, Da asuba tatashi ta cigaba da gyara da hada abinciccika hardasu Umma kamar zatai hauka ga yara ga aiki, 12:00 ta gama ta shiga tai wanka tafito tazauna shafe shafe da murje murje tana ayyana rikitawar da zatai wa hero , Ta gama makeup tasaka riga da sket atamfa blue da fari da baki sun matukar amsarta tasha janbaki aka feshe da turare , Tasa anwa babies wanka na biyu tasa musu kaya suka fito falo suna kallo , Karfe 12:40suka sauka daddy yaje daukarsu har yayi hanyar gida fahad na sosa gemu yace "daddy afara kaini gida tukunna ita Umma bata da matsala" Umma tai dariya tace"kai bama zakaiya hakurin muje kadan huta ba?" Daddy ya juya ya dauki hanyar gidan fahad yace"da gaskiyar shi tunda yanada iyali can yakamata yafara sauka" Umma tace "hmmmm" Aitaga inda ake kula da mace da tana ganin daddy ne karshe ashe akwai Wanda yafishi, Suna kaishi bakin gate ya fita ya leka ta window yace"Umma kugaida gida sena zo" Suna dariya itada daddy suka tafi sunata labarin yadda yaran suke burgesu yadda suke nunawa juna soyayya, Da sandarshi ya shiga yana cokana kafa kamar lokacin da akafara fita dashi tattaki ,yanata sakin murmushi, Yana zuwa bakin kofa yafara knocking lantana tazo tabude ta gaidashi ya amsa yana murmushi , Faseelat batai tunanin shi bane ta ganshi ta mike tsaye tana ta washe baki tana murna tana niyyar zuwa ta rungumeshi taga yafara cokala kafa yana tahowa wurinta ,takoma ta zauna ta fasa kuka, Fahad yadanyi murmushi ya karaso wurinta ya zauna kusa daita yameda ta kan cinyarshi tadora kai akadadarshi tanata yi, yace"menene kikewa kuka bakison gurgu ko?" Ta dago tana harararshi tanajin haushin maganar tace "dama zaka tabayin tunanin haka? hero ba saboda kyanka nake zaune da kai ba inasonka ne saboda Allah ,ina kuka ne saboda yadda ka koma kana me kafa kadawo marar kafa shine nakema kuka bawani abu ba" Yayi dariya yace "toki kwantar da hankalinki kafata ta dawo normal mijinki ba gurgu bane ,ina miki wasa ne dama nasan u most cry " Ta kumbure fuska tatashi ta shige bedroom da gudu ,yabi bayanta yana dariya , Yana shiga ta haye saman bed tayi rufda ciki ita me fushi, Yayi dariya yace "inason haka " yafara cire kaya ta juyo taga yana sabule wando tatashi zata fita dagudu ,ya rikota sunata dariya tace "ka sakeni tunda baka yarda da ni ba" Ya dora hannu saman kanta yana shafawa yace "ni naisa wlh wasa kawai nakeyi inason naga in zaki kuka I trust ur love wlh " Ta turo baki tace"inanan ina shirin welcoming mijina kai kuma kana can kana tsara yarda zanyi kuka" Yace "I'm sorry plsss" ya juyo daita suna fuskantar juna sunata kallon juna suna sakin murmushi cikin rada yace"show me how much u missed me kinata cewa u miss my" ya Dora hannunta akan joystick dinshi, Ta rufe ido tana murmushi tace "I want to see that from u too" Yace"OK let me show you " Yafara un zipping rigarta yacireta ya wurgar going to sket ya cire shi and the pant sannan ya dawo sama wurin happinesses of his life her breast ya cire bra din sun kara cika sosai fin baya , A rude yafara murzarsu yana kai mata kisss ta koina , ta rikice tana meda mishi martani ya sungumeta yameda kan bed suka cigaba da rikita juna, Ya kwantar daita yafara sucking dinta abunka game shayarwa sega ruwa suna fitowa a duka 2 breast din ta danne kan daya da hannu shiko yarike gudan yanata zuka , Jin abun ba na tsayawa bane tace"kai!!!! hero zaka shanye masu abincifa " Tafara janye kanshi ya dan ciro yace "plsss let me akwai dadi sosai" Tana dariya tace "to su suci me kai kuwa ga abinci can najiranka" Yace"I don't want the food kibarni da wannan suma zasu samu" Faseelat tana dariya tace "zaka sa nadena cire brezia ko zamuyi sex" Yayi dariya yace "noo nabari bari naje nasha na can tunda shi is mine only" Ya koma under yacigaba da sucking HQ nata, Sun rikita juna sunyi kukan dadi sunyi na farin ciki suka shiga toilet sukayi wanka sannan suka fito ita ta sauya masa kaya tasaka yar gownt suka fito dining , Har tafara bashi abinci yatuna da babies ummansu duk tasa ya manta yace "ummuna kinga kin rikita ni har na manta da babies dina " Tai dariya tace"yanzu kagama cin abinci sannan kagansu suna wurin nanny" Yace "bahaka naso ba " Ya cigaba da cin abincinsa seda yayi natt sannan sukaje dakinsu nanny tafito tabasu wuri ya rika daukarsu one by one yana masu kissss ,faseelat nata murmushi tanata kallonshi ya dago kai yace mata "ummuna kiniya haihuwa kiniya reno dubarsu tubarkalla sunata girma suna kara kyau" Tai murmushi kawai tanata kallonshi da burgewa, Ya kalli agogo ya ajiye Abdul ya tashi tsaye tace "ina zaka ? Ya kamata ka zauna damu wlh muna kewar ka" Yace "yanzu zan dawo bada jimawa ba zanje naga mommy tana can tanason ganina zanje ganin bro sabeer shima" Faseelat ta kwabe fuska yayi murmushi ya mata Kiss's yace "sena dawo" Ya fita hankalin na wurin mommy, Agidan mommy yaran duk suna school se 4 ko 6 zasu dawo, Tana kwance ta tuna da akwatin kudin da ko kallonshi batayi duk kwanakin nan , Ta tashi ta daukoshi ta bude tafara kidaya bandir din domin tasan yawansu ta kuma boyesu sosai don dawowar fahad, Tana cikin kilgawa Allah ya koro tutu cikin cikinta ,ta tashi ta wuce toilet, Fahad yana shigowa falon wayam yanata murna yana kwalawa mommy kira ya haye step yana kiranta, Tana toilet taji yana hawowa ko tsarki bata tsaya yi ba ta tashi ta fito dasauri, Sede is too late don har ya shigo da mommy bakinshi fuskarshi dauke da faraa ganin jikkar gabanshi yasa fuskar takoma ja faraar ta gushe,yanata kallon jikkar da kudin da ke waje da ciki, Mommy ma abinda take kallo kenan tana hawaye tai sauri takoma toilet tana kukan nadama, Fahad kam be yarda ba yakarasa wurin akwatin ya dauki one bundle ya jujjuya idonshi jawur jikinshi na rawa, Tabbas kudinne to ina mommy ta samu? se yafara tuna ranar yana gidan aka kirashi akamai maganar kudin this means mommy ta turamai arm robbers' Ya juya ya kalli toilet din yana juyo kukan mommy dake ciki, Kafafunshi na rawa yaje bakin toilet din yana bugawa da karfi yana cewa "open the door plsss, mommy come out kice u r not the one plsss come and say I'm dreaming" Mommy na ciki tana ta kuka zuciyarta na ciwo,she feel dama ace ta mutu before wannan rana, Ya zame kasa ya hade kai da gwiwa yana kuka me cin rai yace"why you did this to me mommy? if u want the money why u don't ask me wlh zaniya baki duka abinda na mallaka but u choose to send gang to my house what of sun ketawa matata haddi sun kashe megadi sun kashe polices duk saboda dalilinki da yanzu na rasa kafa saboda ke mommy me namiki?what I did to you that I deserve all this from u?" Mommy tana ta kuka ya tashi yana kuka yafita gidan zuciyarshi nata ciwo , Tun a mota yafara aman jini be damuba ya nufi gida , Ya fito dakyar dafe da zuciyarshi ya shiga ciki yana layi , Faseelat na bedroom tana sauya bedsheet yashigo yafada kan bed din yana tari, Faseelat tayi kanshi tana "innalillahi wainna ilaihi rajiun !!!!!hero meya sameka meya faru ?wayyo Allah na" Yana ta tari jini na fitowa a baki da hanci hannunshi dafe da heart dinshi,numfashin shi yafara barin jikinshi, ➰➰➰➰➰ *RAGGON MIJI* ➰➰➰➰➰ By *MAMAN MAMY* *(SHALELE)* https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/ *~✍🏽✍🏽GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION✍🏽✍🏽~* *~We are bearer's of so golden pen🖊~* *~we write assidiously perceive no pain~.* *~So magical,Our creative golden pen✍,behold our words.~* *~A product of our pen🖊,savour our words, for it will cause you no pain.~* 9⃣4⃣ *Allah (S.A)yace :- wal asr,innal insana lafi kusr ,illallazina amanu wa amilussalihati wa tawasau bil hakki wa tawa sau bissabr* *Manzon Allah (S.A.W)yace kaji tsoron Allah a duk inda kake kuma kabiyar da kyakkyawan aiki akan mummuna don ya shafeshi,kuma ka muamalanci mutane da kyakkyawar dabi'a* Jijjigashi take tana kuka shi kuma yadade da dena numfashi tana ta kuka tana tari ta dauko wayarshi tana kuka tace doctor yazo ba jimawa ya kamo hanya, Ta koma kan fahad tana ta kuka tana cikin tarin ta kako jini tasa hannu ta duba still de jini ne zuciyarta na ciwo amma ta mijinta take, Sabeer jin shiru fahad be zoba ya nufi gidanshi atare suka isa da doctor shide yaga likitan ya shiga gidan dasauri, Yanata mamaki yafito yabi bayanshi, Doctor na zuwa faseelat tatashi tana kuka tana cewa "Dan Allah katemakamin baya numfashi baya motsi" Doctor yafara bakin kokarinsa wurin ceto rayuwar fahad, Sabeer na shigowa cikin gidan ya samu yara nata kuka dan faseelat ta aiki ladidi gidan Umma gefe guda ga kukan ita faseelat din, Dakin yaran ya nufa ya dauko biyu masu kukan ya sabasu akafada zuciyarshi na bugawa ya nufi bedroom dinsu, Yana shiga fahad na farkowa ya farko da tarin jini nakara fitowa ,sabeer ya rikice jikinshi yafara rawa, Ga itama faseelat gefe tana ta tari hannunta akan zuciyarta, Yakarasa cikin dakin dasauri yaisa wurin faseelat dake gefen bed yace"me ke faruwa ? Me ya sameshi?" Tana kuka tace "I don't know Dan Allah sabeer ku temakamin plsss" Ya mika mata yaran ta amshesu hannunta nata rawa ta rasa me zatai musu, Shi kuma yaje wurin doctor dake kara duba chest dinshi ya dora kan fahad jikinshi yanata hawaye, Doctor yakara dubashi ya mishi duk abinda yakamata hakan yasa tarin yatsaya jinin ma amma zuciyarshi bata bar zafin ba tade rage ,hada alluran bacci akamasa amma besamu baccin ba sede idonshi daya lumshe jikinshi kuma ya saki, Sabeer ya kalli doctor yace"meke damunsa haka ?" Doctor yace"heart attack ,zuciyarshi tadena functioning yadda yakamata as a result of stress,ku kula da abinda bayaso da Wanda yakeso adena fadamishi mummunan labari but for now he's safe akiyaye gaba" Faseelat tana hawaye tace "he just leave here some minutes back segashi yadawo haka I don't know meyafaru da yasa shi wannan halin" Doctor yace"maybe yaji abinda yafi karfin brain dinsa ne kukula dashi zanje nakawo drugs" Sabeer ya kalli faseelat yace"check on her plsss kamar jini abakinta" Faseelat tace"noo I will be okay " Doctor yace"no let me help you " Dole ya dubata yanata girgiza kai,ya tafi siyo masu drugs, Lokacin me aikin ta dawo tafara kula da yaran ita, Sunanan aka kawo maganin tasha sabeer yabawa fahad , Suna nan zaune sunata kallonshi har allurar tafara sakinshi ya bude ido ya kalli sabeer yace "friend meyasa komi ke faruwa dani ne ?se yaushe abubuwa zasu dena samuna?" Sabeer na hawaye yace "kayi hakuri fahad komi ya sameka kafi wasu jindadin rayuwa " Fahad yayi shiru yanata hawaye , Mommy ta dauki lokaci toilet hawan jinin ta yataso jin tana niyyar tafiya lahira sanan tafito tasha magani tai kwance tana hawaye batare da ta kauda kudin ba sede ta watsar dasu daga kan bed din domin bata bukatarsu ko ganinsu , Se bayan laasar sabeer ya tafi ganin fahad din yadan samu relief , Suma can gida Su ramlat sundawo suka samu mommy nata kuka suka zauna tayata, Fahad na kwance kan cinyar faseelat tana shafa sumar kanshi tana hawaye tace "abbu plsss tell me menene yasaka a wannan halin ? u left here kana farin ciki kadawo cikin mawuyacin hali plsss tell me menene?" Hawaye masu zafi suka zubomishi yace "bakomi ciwon ne kawai yazo " Ta tsaya da shafar sumar tace "bana ganin akwai abinda yakamata kaboyemun a rayuwarka nice fa faseelat ur wife ur secret" Ya riko hannunta yana hawaye yace "I will tell you amma its my secret banson kowa yaji ki boyeshi kamar yadda zan boyeshi" Tace"I promise you bazan fadawa wani ba" Ya saki hannunta yanata motsa baki yana so maganar ta fito yasamu yace"mommy is the one that send armed robber's to me ,can u believe it mommy ce ta turo a amshi kudi awurina" Hawaye suka wanke mai fuska yace"mommy nafa the woman that take care of me and brought me up, nakasa yadda da abinda nagani some kudin da aka dauka awurinta akan gadonta faseelat wannan wace irin jarabawa ce takesamu na ?" Faseelat tafashe da kuka tana share mai hawaye ta rika girgiza kai don itama takasa yadda tace"mommy baza tai maka haka ba she love you bazata iya wannan ba" Yace "but she did I swear itace because ta nuna hakan ta yadda ta tsorata kuma me yakawo kudin a gidanmu?" Faseelat ta girgiza kai tace "kayi hakuri plss " Yace"I luv mom ta kula dani tamin duk gata daban samu awurin mahaifiyata ba ,wannan baze sa nadena daukarta uwa ba bazesa namanta alherin da tamin ba plsss kirike min amana" Ta daga kai tana hawaye yayi shiru yace "mommy ?mommy saboda kudi......." Ladidi da tazo bakin kofa takira faseelat don duk yaran suntashi taji komi tace "chabbbb secret manya " ta koma dakinta jikinta na bari takira Umma , Umma suna kwance itada daddy ta dauka tace "Ladidi miye nakiran daga tafiyarki" Ladidi tai kasa da murya tace "Hjy wlh inasonki duk abinda naga ze cutar da ko ahalinki ne bazan bari ba " Umma tace "eh yaakai ?" Ladidi tace"fashinnan da akaiwa alhaji fahad ashe Matar nan ta babanshi ce ta tura masa yanfashin yanzu naji yana fada wa ita Hjy don dazun yadawo yana a man jini seda aka kira doctor naji yana cewa its secret" Umma da tundazu ta mike tsaye tace"secret din banza wlh seta fiddo kudinnan kaga makirar mata daita mukaita kukan abun a time din Ashe itace tsinannar kai nagode Ladidi zanbaki wani abu don jindadin wannan labarin" Ladidi tafara godiya Umma takashe wayar tanata huci tafadawa daddy shima ya hau sosai don rashin imanin yayi yawa danka? Yatashi yayi wanka yafita be zame koina ba se police station, yafada masu sukai gidan mommy , Tana ta kuka police suka shiga megadi ya fada mata tayi baki domin da personal kaya ajikinsu , Tafito idonta kumbure tanata kallonsu tace"bangane ku ba" Suka fiddo I'd card nasu sukace "mu police ne munxo ne muyi bincike a gidanki" Mommy tafashe da kuka tabasu hanya tace"enter" suka shiga suna bincike Su ramlat suka fito sukai cirko cirko suna kuka ba jimawa police suka fito da kudin suka tasa mommy gaba suka tafi police daita, Su ramlat sunata ihu ta koma cikin gida ta dauko waya ta kira fahad , Faseelat ta dauka takara mai a kunne , Ramlat na kuka tace "yaya munshiga ukku police sunzo sun tafi da mommy ka temaka mana " Besan lokacin da yamike xaune ba yana kallon faseelat bakinshi na kyarma yace "how will this be possible yanzu mukai maganar dake yaakai har wasu sunji?" Tana hawaye tace "wlh bani bace kasanni hero Allah bancika fadi ma wani damuwa ta ba bare kuma wannan da kace amana" Jikinshi na rawa jijiyoyinshi duk suntashi yace"yazaai na bari mommy tai prison baze yiwuba " Ya fita dasauri ,faseelat nata kiranshi yafita kamar bame ciwo ba, Yafita ya nufi police station, Faseelat ta fito tana kuka taisa dakin yara tace "Ladidi waya saki fadin wannan maganar dama ke munafuka ce ko?" Ladidi ta fiddo ido tana sallallami tace"wlh Hjy alkawari ne na dauka duk abinda nagani koji dangane da Umma ko zuriarta se inda karfina yakare kuma ni wlh bana labe nadeje kiranki naji kuna maganar dabe kamata akirata sirri ba" Faseelat tace"to kinyi dede ni bazaki cigaba da zama anan ba ki tafi can wurin ummar ni bazan zauna dake ba" Ladidi tace"to Allah yabaku hakuri " Tafita ta kwashi dilarta se gidan Umma , Fahad na zuwa police station har an garkame Umma ,dakyar yasamu akabarshi yaje ganinta mommy tana ta kuka , Ya rungumeta yana kuka yace "mommy kiyafemin plsss wlh bani bane " Ta rufe mai baki tace "nasani dana nasan bazaka tabamin haka ba kana sona don Allah nikuma inason ka ne ba donshi ba ,da nasoka ne saboda mahaifinka yakara sona kuma nasamu daga baya kuma inasonka ne saboda kudinka ,amma yanzu son tsakani da Allah ne nake ma na tausaya ma halin dana jefaka tabbas ni natura su amma bance Su taba minkai ba nace musu kudin kawai zasu amso" Fahad yanata hawaye yace"why ?why? Mom!! mommy kinga abinda kika jawomana duniya zatasan abinda kikayi mommy zaai mana gori makiyan mu zasuyi dariya" Mommy tace"kayi hakuri plsss sherin shedanne" Sunata kuka aka meda mom don inspectors sunzo zasuyi mata tambayoyi , Fahad yakoma mota yayita kuka, Aciki ko Su ukku sunsa mommy gaba cikin tsawa yace"saboda me kika tura masa yanfashi ?" Mommy tace"kudinne kawai nakeso" Wani yace "don ba danki bane rikonshi kawai kk?" Tace"bahaka bane" Ya kwalha mata mari mommy ta dafe kuncin tana kuka, yace"to ya abun yake? mutumniyar banza kin batawa yaranki da danginki suna kinsawa yaranki bakin ciki" Mommy ta cigaba da kuka dan me saukin cikinsu yace"a ina yan fashin suke dama tare kuke suna maki aiki?" Mommy ta girgiza kai tace "wlh bansan suba through cellular nasan su kuma wlh bance su yiwa kowa komi ba" Police yace"wacece cellular? " Tace"she's my freind " Insp yace"kibamu address na armed robbers naki daita wacce tahadaki dasu dan ubanta " Mommy jiki na rawa tafadi address nakowa ne , Suka tashi sunajin haushinta suka fara shirin cafkosu , Kwana sukai suna tsarawa ,yadda zasuyi yayinda Su fahad da danginshi basu rumtsa ba an kulle masu uwa, Karfe 6am polices suka isa gidansu oteka sunata bacci don jiya sunje aiki kuma sun debo gajiya domin seda suka fatattake yanmatan mutumin da matarshi , Polices suka shiga suka damko Su sunyi mamaki don basubar wani evidence ba don su har sun manta da case din mommy, Seda aka kaisu sannan suka gane aka cigaba da horasu da kulkai, Aka damko cellular itama ana sata cell suka fara dambatawa ita da mommy ita mommy na Allah yaisa ta cuceta ita kuma tana maganar donme zata fadi sunanta, Saudat dataji labarin takwaso tataho da tsohon cikinta tana ta kuka da sunje ganin mommy cewa take batason ganinsu saboda kunya ,, Saudat ta tafi gidan fahad ta samu bayanan ta durkushe kasa tana kuka tana rokon faseelat, faseelat ta rungumeta tana kuka tace"kuyi hakuri Dan Allah kuyi mata addua insha Allah zata fito " Tuni news ya yadu ankama wadanda suka kaiwa governor hari sukayi wa fahad fashi, Fahad ko office yaje yamikawa manager kayansu , Manager ya kalleshi yace"me kakeyi haka ?" Fahad idonshi jawur yace"nabar aiki daga yau kayankune idan namanta da wani abu akirani " Yajuya ze fita manager yace"kayi hakuri nasan company mu beyi maka sauki ba amma zamu zauna musake rules kuma zamu kara maka matsayi domin kabawa wannan company gudunmuwa sosai" Fahad yace "bana bukata" yayi tafiyarshi manager yafara hada zufa dama sabeer da mutum daya suma sun tafi, Yaje wurin Governor ya mishi godiya governor ya mika mai cheques da aka ba shi da kuma wasu kudade sun kai 50millions,yayi ta godiya ya tafi banki he can't believe it more than 2billions in his account kai masha Allah yayi murna ya godewa Allah, Bayan 2 days Su oteka sunata shan azaba while mommy anbada bell dinta dakyar bayan fahad ya biya million 5, Kullum seyaje gaida mommy nothing change ga kulawar da yake mata kullum in yaje setayi kuka tana neman afuwa yafada mata he forgive her ina takasa hakura, Yau aka hadu kotu gasu oteka a kumbure gaban alkali , Mommy ko tunda taga alkalin ta bude sabon babin kuka don kuwa mahaifin Aisha ne bazata manta lokacin da tai ta mishi rashin mutunci ba don beda kudi tasa ya saketa har diyarshi dayake zuwa gani basu bari dole ya hakura shine yayi zuciya ya tashi yakaro ilimi yayi wani aure yagina sabon family, Aka gabatar da shariar ,aka kirawo mommy sama , Alkali shima daya ganta ya tuna rayuwar baya so dabanne har yanzu be manta da irin soyayyar da sukayi baya ba kafin ta botsare masa, Lauya yace"Malama ko kinsan wadannan?" Ya nuna su oteka , Mommy ido jawur tace "eh nasan su" Lauyanta yace "meye alakarki dasu?" Tana hawaye tace "na kai musu aiki ne " Yace "wane irin aiki kenan?" Murya na rawa tace"natura sune suje suyiwa dana fashi Su amso wasu kudade danaji ze amsa amma nace karda Su tabashi wlh bansasu kisa ko taba lpyar wani ba" Alkali ya jinjina ,mutane sunata Allah wade daita , Lauya ya koma wurin Su oteka yace"ko kunsan wannan matar?" Oteka yayi dunduruss dashi shida tiger while die hard daya gama taushi kuma duk sunfishi shekaru yace"eh munsanta customer ce" Lauya yace "aikin me ta kai maku ?" Yace"kudi tace mu amso wurin danta" Lauya yace"bayannan fa? shin itace tasaku ku kashe gate man kuma ku harbi shi dantan da kuma police guda biyu?" Tunkan yayi magana oteka yace"ita tasaka mu police kuma kwanan Su ne yakare" Mommy tafashe da kuka tana girgiza kai , Tana cewa "wlh karyane ni bance Su taba kowa ba" Wuri yayi tsittt inba kukanta ba bakajin nakowa Su saudat na zaune suna kallo suna hawaye don ita ko gorin kishiyoyi ya isheta bakin ciki, Die hard dake son yasamu rangwame yace"baita tasamu ba tace mukawo kudinne kawai batace akashe kowa ko a harbi kowa ba,bayan ma nan tazo tana kuka bataji dadin aikin ba " Lauya yace "waye yakashe megadi cikinku?" Die hard ya kalli Su oteka daketa harara suna bashi signal yace "tiger shi yakashe shi ,lion shi ya harbi megidan akafa kuma ankasheshi saboda musayar wuta da police " Lauya yace"dama kunsan da zuwan police kenan ?" Yace"aa harbin da lion yayine yajawo hankalinsu wurinmu Dan Allah kuyi hakuri wlh natuba zan gyara rayuwata inaso nayi joining musulunci"😂 Lauya ya juya yace"ya me girma me sharia inafatan kotu taji kuma tagamsu da bayanan da akagabatar nagode" Alkali yayi rubuce rubuce yace"kotu ta daga kara se nanda 3days" Akatashi mommy nata danasani suka tafi gida , Fahad ko besamu yaje ba don baze iya jura ba, Tunda akamedasu oteka prison sukarika dirkar die hard seda aka sauya mai wuri, Bayan 3 days aka dawo alkali ya tambaya ba me abun cewa , Ya dago ya kalli Su oteka yace"shekara nawa kukai kuna wannan aikin?" Oteka yace"may be 10yrs kuma mu Sana'a ce mukeyi bawani abuba" Alkali ya kura mai ido yace " zaka iya gane mutum nawa ka kashe?" Yace"yawane dasu ai kila sunkai 50 ko 60 hakade" Alkali yace"subhanallah" "Nasani kowa yasani acikin bible ba inda aka halatta wa cristian kwace da kisan juna da ketawa mata haddi da nakasa masu lpy kuma bawani littafi naku dayace haka ,kuna matasa kuna da karfi ku tsaya ga fashi da makami a matsayin Sana'a ,bawani littafi acikin littattafanku dayace kuyi haka ,kun aikata laifi kuma kunsan laifine kunada hukunci kamar yadda sharia ta tanada" Ya kalli takardar gabanshi da yagama tsara komi yagama nemo komi yace "sakamakon hayar yanfashi da mommy tayi Wanda hakan ya sabawa sharia kotu ta Yanke mata hukuncin zaman gidan yari na shekara biyu da horo me tsanani zata biya kudi nera millions 20 ,itako cellular zatayi 10yrs a can domin itace me kawomasu costumers kuma ta turasu sunyi fashi agidan kishiyarta tasa suka kasheta,zata biya kudin da suka kwato da kudi 5millons abawa yanuwan matar ,oteka ,tiger,die hard sun dade suna aikata aika aika ,sunshiga gidaje da dama sunyi barna zasu biya kudin da suka amshe agidan kuma kotu takwace duka kudinsu,sannan kotu ta yanke musu hukuncin kisa ta hanyar bindigewa" Su oteka suka fara raba ido jin mutuwa kusa, Die hard ya fashe da kuka yana begging "Dan Allah kuyi hakuri wlh natuba inason musulunci Dan Allah kubarni na rayu" Alkali yace"sakamakon die hard ya fadi gaskiya beba kotu wahala ba ya kuma yi ikirarin yanason musulunci bazamu hanashi damarshi ba don haka kotu ta masa sassauci ta yanke masa hukuncin zama gidan yari na tsawon rayuwarsa batare da horo ba" "Zaa iya daukaka kara kafin nanda 2weeks" Ya buga guduma aka mike mommy nata kuka cellular die hard kuka Su oteka sunata raba ido da alamu zuciyar bazata sauko ba, Su ramlat suka rungume mommy dazaa wuce daita suna kuka zasu rabu da mahaifiyarsu, Fahad da yasamu yazo se hawaye yake mommy taje ta rungumeshi tana kuka tace"kuyi hakuri ku yafemin" Sunata kuka akajata akai prison daita, Samm fahad yakasa natsuwa hukuncin be masa ba ya daga karai cikin kwana ukku kacal , Umma taita fada shide he can't forget mommy alheri ,haryanzu gidansu faseelat ba natsuwa, Bayan 7days akashiga wata kotun nan kuma aka yankewa mommy hukuncin 1yr ko tabiya30 billions , Hakan yayiwa fahad dadi anagamawa suka rungume mommy shida kannenshi sunata kuka, Umma kam taji haushi aida yabari taje taga rayuwar gidan yarin da yadda take takara tsoron Allah, Bayan 3days fahad yabiya kudi aka sako mommy tadawo gida tana jin son fahad fiyeda yaranta, Aka biya fahad kudinsa 50millions dollars, Aka amshe kudinsu oteka aka bindigesu ,die hard kuma yana prison yayi joining musulunci yana cigaba da istigfareee, Sabeer de yasamu aiki a marocco ,daddy ya samarwa fahad aiki a abuja awani diamond company amatsayin accounter donme matsayin ya rasu shi yasamu, Mommy kullum kunyar fahad takeji abunda ta masa ganin bayanunawa yasa ta saki jiki itama, Jarabawar data samu fahad tazama alheri agareshi domin kudin da yarasa ya samu linkinsu gashi yasamu wani aikin Wanda yafi nada. . Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels