Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels Compiled By Umar Dalha Funtua. *_DA CIWO A RAYUWATA_* Page A    Na 🔷 Wawa shi ke fadin abin da zai aikata, mai kuri shi ke bayyana abinda ya aikata. mai natsuwa aikinsa ne ke bayyana matsayinsa. * *   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai Adamawa State.... Jumeta, kwance yake a cikin lambu kanshi akan cinyata wanda yake lulluɓe da mayafi so yake yasaka hannunshi cikin ya yayye mayafin dake masa shamaki da ni, abin mamaki sai yaga hannunshi yaki kaiwa dole ya ɗago daga cinyarta gani yayi wani mutum da wasu yan mata uku da yar karamarsu suna janta koda ya mike take yaji tana cewa. "Kazo ka taimakeni  Sadeeq kchvvvvarka bari su tafi dani Sadeeeeeeeeeeeeeeq.."     A firgice ya farka daga mugun mafarkin da yake akaina wanda inda sabo yasaba ganin dattijon dake kusada shi yasa ya gyara zamanshi addu'a yayi sannan yacigaba da kallon kasa kamar mai nazari,    "Assalamun Alaikumun" akayi sallama a bakin kofar ɗakin, sanin wanda yayi sallama ba bakonsu bane yasa Dattijon yace. "Waalaikumun Salam, Imran kashigo mana ai gidan ba bakonka bane kota jikin bango zaka iya shigowa balle kuma ta koina nagidan."       Bayyana yayi a gabansu cikin jin kunya ya dukar da kanshi yace. "Malam jauro ina wuni, dukda        Karfe sha biyu saura na rana,"           "Lafiya lau Imran ya gida ya iyayenka, da sauran mutanenku." Inji Malam jauro yace masa.     Murmusawa yayi kafin yace. "Suna lafiya, kakatace ma ta aiko ni gurin wanca miskili bansan yanda zai ɗauki maganar ba dan nasan a halin ynx tsoron mutane yake, taya kuma zai iya kawo karshen wasu matsalolin."       Shirune ya gifta tsakanin duk maganar da suke baisa ya ɗago ya kallesu ba, yasan daga Imran har kakanshi bazasu taɓa cutar da shi ba, sake cusa kanshi yayi cikin tsakankanin cinyoyinshi ya rufe idanunshi bayan ya zagaye hannunwanshi akafarshi, yayi musu shiru     Gyara zama  malam jauro yayi kafin yace. "Malam Imran da fatan lafiya dai wannan aikan." Girgizai kai yayi kafin yace. "Nidai tace min nazo na ɗaukeshi zuwa bauchi yayi wani aiki na taimako bayan haka bansan mi take nufi ba, naso nasan mi yasa ta turashi can sai tace min yaje zai ga abinda idanunshi"         Bai ɗago ba kuma basuyi tsamanin zai ce wani abu ba yace. "Kaka yau ma nasake tana ihu da niman taimakona Ya Allah kusani a addu'arku mana."        A raunane ya kai ayar maganarshi, kusadashi Imrah ya isa ya dafashi kafin yace. "Babu lokaci kazo muje ana jiranmu fa, sai dai kayi hakuri dan zaka zama bawa a wani gurine dan bayan bukatar wasu,"          D'ago kanshi yayi cike ds ɓaccin rai ya ture hannun imrah sannan ya zabga masa harara kaman bazai magana ba nan kuwa a hasale yake da masifa. Yace "Wato ku aljannu kuna da matsala tunda kuka taimakeni shi knn kuka mai dani bawanku wallahi zan iya zabga maka naushi sannan naje har inda Kak....."      Ji yayi a rike masa wuyarshi  ba tare da ya karasa batunsa ba, murmushi Imrah yayi sannan yace. "Kaine kake da matsala bamu ba. Inda zaka domin kanka aka tura ka, matukar kace baxaka ba toh tabbas akwai matsala akan rayuwarku malam tashi muje babu lokaci."           Sake masa wuya akayi  jikinshi ba kwari ya mike ya shiga haɗa kayanshi bawai baida yanda zaiyi bane sai dai bazai iya bijirewa ImraN da Family shi ba, sun gama masa kome a rayuwa sunyiwa Rayuwarsa hidima musamam Imran da Kakarsa mace.      Yana gama haɗa kayanshi Imran ya kalli Malam jauro yace. "Duk halin da yake ciki zai faɗa maka zamu haɗa karfi da karfe mu taimaka musu, amma dole sai yaje Bauchi tukun yaga muna maka sallama irinta addinin musulunci."         Jinjina kai Malam jauro yayi sannan ya mika masa hannun sukayi musabaha, haka ma Sadeeq ɗin suna fitowa tsakar gida sukayi kiciɓis da Innawuro kallonta Sadeeq yayi sannan yace. "Tsohuwar karfena zanyi balaguro nawani lokaci."      Tsaki tayi ciki ciki, sannan ta kunce goron bakinta ta ɓantara cike da masifa take taunawa sannan ta ɗago manyan idanunta ta banka masa harara tace. "Wallahi ka kwalta tuzurun banza tuzurun wofi a haka dai zaka zauna kana bacci a ɗaki idan ka isheni auro maka Bintalo zanyi."        Murmushi yayi ya juya suka bar cikin gidan har yakai bakin kofa ta kwala masa kira dole ya tsaya cak tana zuwa ta mika masa farin langa bokiti tace. "Gashi nan sadiquna dambu zabine." karɓa yayi sannan ya mata godiya, juyawa tayi tana shafce hawayenta cike da bakin ciki komawar jikarta haka, koda suka shiga mota basu ɓata lokacu ba dan motar Imran ce.           *Bauchi State*    At A.T.B.U...... A hankali nafito daga cikin aji ina tafiya a gajiye sabida tsayuwar danayi na koyar da ɗalibaina yan matakin masters duk jikina yaga mutuwa gida kawai nake bukatar zuwa, ofishina naje nagama abinda zanyi nasa kai nafito ko bakin kofan ban bari naji suna min dariya ɗaya daga cikinsu nace. "Eh nafaɗa maku budurwace bata taɓa aure ba, wallahi."      Can wani a cikinsu yace. "Ina budurwa a talatin da ɗaya budurci yayi gaba abinshi yaushe zata zauna babu namiji bazawara dai ko,"           Haka sukayita faɗar maganganu akaina, da sauri na isa gurin motata na tada ita a guje ina tuki amma zuciyata cike yake da kunci haka nafigi motata raina a ɓace wai shin nizan iya sauya kaddarata ce, da mutane suke kalubalantata, dakyar Allah ya nufa na isa gida, ko parking me kyau banyi ba na fita daga motar aguje ina kuka, yana zaune shida Baba maigadi, wanda yq buɗe min kofa, da kishiyar Inna nafara cin karo inda na zube a jikinta tare da fashewa da wani irin kuka, jikina na rawa na ɗago kai ina kallonta cikin kuka nace. " Nenne shin laifina ne da banyi aure ba, ko wani yana wucce kaddaransane."    Girgiza kai tayi a tsanake sannan tayi murmushi sannan tace. "Kome yayi farko zaiyi karshe Amrahtu hakuri da kikayi na shekaru yakusan zuwa karshe kiyi hakuri kinji"         "Nenne Da ciwo a rayuwata fa, tun kuruciya nake kuka Nenne har yau kuka nake, duk wanda yazo gurina yau gobe bazai sake dawowa ba idan kuma ya dage da  niman aurena karshe mutuwa yake."      Shafa kaina tayi tana kallon fuskana da yayi ja, itama goge kwallarta tayi sannan tace. "Tashi ki shiga ciki,"      Haka na mike jikina bakwari na shige ɗakina da aka ware min, sai da nayi kuka mai isata sannan na rage kayan jikina na ɗaura towel na shiga wanka, ina fitowa nayi sallar la'asar na dan kishingiɗa sai barci  sosai nayi, sai gurin karfe biyar da kwata na mike shima sabida mafarkin da nayine wanda ina tashi na manta kome wanka nashiga da alola sannan nasaka doguwar riga mai karamin hannun nafito zuwa falo, muryan Ya Abbas da Baffanmu yasa na karaso fuska ɗauke da murmushi na zauna a cikinsu, nan kuwa hira yasake ɓarkewa har muka gangaro maganar, ɗaukar min drive da akayi shiru nayi kaman ruwa ya cinyenk, kiran sunana Baffanmu yayi. "Amratuuuuu, shin drvn bai miki bane naga kinyi jum."    Girgiza kai nayi cikin sanyi jiki nace. "Baffa ba haka bane kawai gani nayi ai nima zan kula da kaina ko?."      Kaina a sunkuye na bashi amsa "A'a Amrahtu ina gudun kar wani ya sake yunkurin cutar dake ne, shi yasa na daukar miki shi kuma naganshi yana da kamala da nutsuwa!!!" nufashinsa ya sauke kafin ya cigaba da cewa. "Gashi yana da ɗan ilimi dan har N.c.e yayi zanga takardunsa sai na nima masa aiki kinga bazai kare a tukaki ba kafin Allah ya kawo miki miji na gari, yawwa ɗazun suwaye suka saki kuka."           Murmushi nayi sannan nace. "Ai ya wucce a manta dasu kawai."      Sai naji zaman falon ya gundireni, dan bana son tukani da wani zaiyi, koda yake banga laifin Baffa kwana uku da suka wucce ina fitowa daga yelwa zan yanko kwanar governmen house wasu yan dabba suka tare ni har suka fasa min glass ɗin motata,  dakyar Yan sanda da suke gurin suka koresu parking nayi na kira Ya Abbas wanda yake aikin a Cid office yazo ya daukeni cike da tsoro anyi bincike ba agano ko suwaye ba shi yasa aka ɗan saka min matakan tsaro wanda Aikin Ya Abbas ne,     Dakina na koma cike da jin haushi, buɗe wayata nayi na duba naga babu data, tsaki nayi na ɗauki gyalena zuwa waje kafana sanye da yar silifas taroba mai pink da blue, a hankali na fito harabar gidan suna zaune da ma'aikatan gidan, idan suke hira cikin nishaɗi shi kuwa yana zaune murmushine kawai akan fuskarshi, kallo ɗaya nayi musu na kauda kaina Nura me yiwa flower gidanmu ban ruwa nakira na bashi 3k nace ya sayo min da sauri yafita, ina tsaye a gurin ina kallon motata da naga an gyara mata zama, tunawa nayi da akwai abubuwa a cikin motar, a hankali na isa gurin motar nasa hannuna na buɗe, ban lura ba sabida hankalina na kan Nura da ya shigo cikin gidan nakai hannuna knn zan ɗauki kayana, kamar ance kalle, hmmm macizai guda huɗu nagani a cikin motar tsananin tsoro da firgici bansan lokacin da na daka tsalle ba, sannan na akwala ihu tare da rufe motar zaman dirshan nayi a can gefe guda jikina na rawa,      Kafin ace wani abu duk masu aikin gidanmu da Baffanmu da Ya Abbas haɗi da Iyayena mata son kawo min ɗauki har da shi a ciki suka iso kaina kowa na tambayana lfy kamar wacce ta tashi daga barci na mike zubur jikina na rawa nace musu. "Wallahi wasu irin macizai nagani a cikin motata, ni na hakura da motar,"     Buɗe motar sukayi aka duba ba'aga kome ba yana jingine da motar Ya Abbas.               Haka sukai ta niman macizan nan babu su babu dalilinsu, asalima kamar babu alamarsu, haka suka hakura suka ɗibo min kayana zuwa cikin gida jikina a sanyayye na shige ɗakina ina jinjina wannan al'amarin                    *** Washi gari.....    Karfe goma da rabi nafito ina fitowa nasame shi a cikin motar, taɓe nayi sannan na shiga motar a hankali yaja motar, wayarshi ya ciro ya duba map ɗin bauchi A.t.b.u yayi searche nan hanyan ya fito masa, jinjina girman kanshi nayi ace mutum ga wanda zaka tambaya, hmm.                  Har cikin makrnt ya shiga dani nan ne kuma yayi parking yana kallon wayar can yasake figar motar har department ɗinmu ko cikan ka bance ba nafita tare da ɗibar kayana zuwa ciki, bai tambaye ni yaushe zai dawo ba nima ban damu da na faɗa masa ba...... #Fiction #Spirits #Jinn #Amsad......By Mai_Dambu *_DA CIWO A RAYUWATA_* Page B    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai       Karfe ɗaya narana ina fita anan na same shi yana jirana, buɗewa nayi na zuba kayana na zauna sannan muka bar makrnt a gajiye liɓis sai ajiyar zuciya nake sabida gajiya,           A titin Ahamdu bello way muka tsaya gurin traffic muna jira wasu yan mata guda huɗu suka zo ta inda nake kaina a sunkuye, ina duba wayata, dukda glass ɗin a rufe yake amma abin mamaki sai jin muryansu nayi suna cewa. "Umma abamu sadaka sabida Allah"       Cike da mamaki na ɗago kaina ashe a waje suke, kallonsu nayi kafin na shiga kiciniyar zuge glass ɗin yaki buɗuwa daga gaban motar yace. "Koda wasa karki basu kome na faɗa miki."     Mamakine ya sake turnike ni na zuge glass ɗin motar na mika musu 1k kuwa garin kiciniyar karɓa naji sun karceni da wani abu kamar farce da sauri na maida hannuna ina yarfewa, ɗago kaina nayi da niyyar kallonsu wayam nagani babu su babu dalilinsu, sake duba hannun nawa nayi naga yayi wani irin ja.....           Inda babu ciwon na fitar da wani irin zufa, shiru nayi har muka bar gurin jikina yayi sanyi  koda muka isa gida yana fakin na kwashi kayana zuwa cikin gida abin mamaki hannuna kara kumburi yake, har na shige ɗakina babu kowa ina shiga  zubar da kayan nayi na faɗa ban ɗaki ina kwara ruwa ko kayan jikina banyi ba sabida mugun zafin da nake ji, ina fitowa na yanki jiki na faɗi.....                 **** "Koma Yaya ne dole kasaka ido akanta dan sabida ita kazo gidan nan kayi kokarin gano inda matsalar take, ynx haka tana can ɗakinta ta suma sabida gubar macijin da ke jikinta, kasan abinyi kafin lkc ya kure maka." Inji Imran knn,           "Toh ya kake so nayi mata sam babu ɗa'a afuskarta mutanen gidan basu da matsala amna ita tana da matsala dan na lura  bata da kunya kodan kananun kuɗin da take ɗaukane suka ɗaga mata hankali shi yasa take hura hanci ranar da ta ɗauki manyan kuɗi ai ba'a magana ni babu abinda zan iya mata."           Da imran yaga bashi da niyyar zuwa sai ya ɓace a ɗakin ya rikiɗe zuwa sufar Sadeeq ya shiga cikin gidanmu yayi sallama a kofr falo Badi'atu ta amsa masa sallqmar, tare da ɗaga labule "sannu dai kana son wani abune?"    Ta tambayeshi tare da kafa masa idanu, girgixa mata kai yayi sannan ya mika mata wayata, yace. "Hmm ɗazun nazo karkaɗe motar naga ashe Hajiya ta manta wayarta a motar."     Karɓa tayi tare da sake masa murmushi dan sadeeq Allah yayi masa baiwar kyau kamar mace, fari tasss.    Kaman yash, haka yake kunga dole badi'atu ta sussuce, niko a jikina dan kyanshi bai burgeni ba asalima ni baka ce  dan duk yan gidanmu farare ne nice baƙa , yana mika mata ya juya da sauri yabar kofar falon,        Itama kuma ta komo ciki ɗakina halin da tasame ina kwance malala akasa, kamar mara numfashi, ihu ta fasa sannan tafita da mugun gudu tayi ɗakin Nenne ta faɗa mata kasancewar Innarmu ta rasu, nenne ita ta zame mana uwa, kuma,da itace uwar gidan baffa. Tun auren saurayi da budurwa, ita tahaifi Ya Abbas sai aunty Mariya sai....    Da sauri mutanen gidanmu suka shigo ɗakina suna zuwa suka shiga kiciniyar ɗaukata basu ajiye ni a ko ina ba sai asibitin  City clinic dake titin bank road da gaggawa aka amshe ni kusan babu bincike da basu yi ba haka suka cigaba da zuba min allura har bayan kwana uku,      Karshe wancan yaron dasuka kawo a drv na shi yakawo maganin da aka shiga bani ina sha, sai gashi nayi aman wani farin ruwa kamar madara mai shegen wari. Kwana shida aka sallameni.                  *** Abinda na lura yaron yana da girman kai, dan dakyar ya shigo gaishe ni ko kallon inda yake banyi ba nace lafiya.              Daga haka ban kuma kallon inda yake ba, asalima ɗan banzan yaro kwarjini yake min bansan dalili ba...                  ****     Kusan satina biyu a gidan na fara zuwa a.t.b.u. ranar da zan fara zuwa ban faɗa masa ba sai ganina yayi a shirye aikuwa ya taso yazo ya buɗe motan ya shiga abinshi yusha'u ne yazo da sauri ya buɗe min kofa motar nasaka kayana raina aɓace nacewa. "Yusha'u nagode sosai."     Tsaki nayi kasa kasa nace. "Yaro karami sai tsabar iskanci da rashin kunya idan mutum bazai iya aikin ba ya bari mana."        Murmushi yayi da gefen baki yaja motar zuwa makaranta. Ina gama koyarwa na shigo officer din sai ga H.O.D mun ya shigo nan muka gaisa dashi hankalina na kan aiki ashe shi nashi hankalin akaina yake ban ji haka nayi a jikina ana kallona ina dago kai sai ya shiga sosa kanshi yace. "Dama ina son magana dake maybe zan shigo unguwarku da yamma." A hankali na saci kallon yan ofishinmu sai naga kowa harkan gabanshi yake dan haka na gyaɗa masa kai kawai dan babban mutune ya manyanta sosai dan haka da girmamawa a tsakaninmu.        Ina tashi nafito har gurin parking nazo babu yaron nan babu dalilinshi haushine ya kamani na tsaya jiranshi can sai gashi yana zuwa na buɗe nasaka kayana na shiga ciki na zauna. Nace. "Wannan wani iskanci ne daza tafi yawon banzan ka, ko kamanta da ina jiranka ne, eyye ni bana son shashancinku irin na yaran nan."      Juyowa yayi ya kalle ni sosai kafin ya juya ya fara tafiya ranshi ya ɓaci sai tauna bakinshi yake har muka isa gida.       Bayan sallar magarib sai ga h.o.d mu yazo iso nayi masa har falon baki anan dai muka gaisa na ajiye masa abin taɓawa, yasha ruwa sannan ya zuba min ido kafin yace. "Amrah dama nazo ne ina niman damar aurenki da fatan ba matsala kinga dai mu ba yara bane ya kamata mu tsayi da magana ko ya kika ce, dan nasan akalla shekarunki bazasu haura talatin da ɗaya zuwa dabiyu kinga ni kuma next month nake da hamsin da huɗu da fatan ban tsofa miki ba"     Kunya ce tasa na rufe fuskana ina dariya tare da gyaɗa masa kai mun dan zanta kaɗan sannan muka rabu jibi zai turo magabatanshi,       Ko Nenne ban fadawa ba sabida nasan ba lallai bane yasake dawowa, washi gari har ofishina ya biyo ni inda muka ɗan taɓa hira har yake tambayata a ina nayi master da phd nace masa a Canada munyi hira sosai sannan muka rabu abinka da jami'a sai gashi ana gulmarmu..                 Kaman yanda yace haka kuwa takasance sai ga manyanshi sukazo har gida, dake sun shirya har da sadaki suka bada,      Sati uku tsakanin sai ga kayan aurenshi soyayya ba kama hannun yaro, sai wani rawan kai nake amma duk da haka lokaci zuwa lokaci jikina na sanyi da al'amarin,      Ansa bikin wata biyu masu zuwa dan haka kowani shashi shiri ake sosai musaman ta shashinmu anfi shi,     Lokaci na tafiya yanayi nakara kitsu kai har binki ya rage saura satittika a hankali ya sauko yan kwana ki.       Ana saura kwana biyu anyi kamu washi gari juma'a akayi walima, bayan an watse yazo gidanmu nafito har motanshi na shiga muka gaisa, fitar da ɗaya kafarshi yayi waje mukq cigaba da hira can yaji kamar cizon kwaro yana dubawa yaga babu kome dan haka ya share muka cigaba da hiranmu can yaji kafar tadameshi dan haka mukayi sallama, ya tafi yana isa gida yasa kai zai cire kafar sai yaji tayi masa wani irin nauyi kamar dutse tayi fari fat, ga wani irin farin ruwa na zuba ,   Dakyar ya shiga cikin gida dake gidansu family house ne amma kowa da side ɗinshi,                     Dakyar ya shga babban falo yana,zuwa ya yanki jiki yana zubda wani farin ruwa irin wanda yake fita akafarshi....... Toh fa #Fiction #Spirits #Jinn #Amsad......By Mai_Dambu Pls share nd Comments🥰 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_*                                   🌹🌸🌸 Page C    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai Page C.     Salati duk matan falon suka saka tare da mikewa suna kiran sunanshi "Alhaji Yusif" Yaranshi kuwa har sun fara kuka shigowar ɗaya daga cikin Yaranshi da gudu ta zuɓe a gurin tace. "Ku kyale min Babana karku kuskura musa kafar wando ɗaya daku ku kyale shi naceeee"               "Hahaha Zabba'u kenn zamu kyale shi sai ya janye daga niman auren Uwarmu in ba haka ba sai dai ya mutu dan alkawari muka ɗaukawa Babanmu sai mun kashe duk wanda yace zai aureta kuma duk kashedin da muka..."        "Keee Fauzn ban tambayeki ba ku fita min a jikin babana" Zabba'u ta buga mata tsawa,      Abin kamar almara haka idanunshi suka koma fari fat kamar yanda jikinshi ya koma dan har gashin kansa yayi kaman hazo.       Tun goma na dare ake abu ɗaya har karfe biyar na asuba a dare aka nemo wni malamin yazo suka sakasu a gaba ana abu ɗaya sun kafe sai ya fasa auren matukar aka fasa ko hanyar da yake bi bazasu sake bi ba.           Suka je masalaci suka dawo da kanenshi maza da wasu yan uwan babanshi da Mahaifiyarshi suka tsayida magana a janye auren an fasa sun tsayida shawara misalin goma nasafe,   gurinshi suka zo sukayi sallama dakyar suka amsa,     "Toh mun janye auren ya fasa Insha Allah ya rabu da ita knn."     Kafin malamin ya gama magana har sun fita abinsu kafar dake ruwa ya koma kamar bashi ba dama ta nan suka shigeshi, ya jima yana bacci kafin ya farka nan mahaifiyarshi tace. "Toh dama ai ba yau akafaɗa min kome akan yarinyar da kake nima ba dan haka indai nice na haifeka na haramta maka aurenta har duniya ta tashi."      Shiru yayi yana kallon mahaifiyarshi kafin ya gyaɗa kai, nan aka shiga niman mutanen da zasu gidanmu suce an janye aurena.               :::      Yana kwance tun da nayi sallar asuba zazzaɓi ya rufe nu,dakyar nasamu nayi wanka nasha farfesun da aka haɗa min waina gyara, ina sha ina sake murmushi sabida son da nake alhji a shirye nake na bada kome nawa kuma ai dama ni nafi son auren babba wanda ya manyanta zaifi sanin darajata akan na auri sa'ana ko wanda bai fini ba, ko wanda yafini da kaɗan dan dukkanmu sai a hankali.          Key motata ce faɗo min arai na mike da sauri ina jin hayaniyar yan shirin ɗaurin auren karfe sha ɗaya sai kaiwa da komowa suke,   ta kofar kitchen na bi naje har inda wanca yaron yake yana ɗakinsu ganin Yusha'u nace. "Yusha'u ina wannan yaron yake?"      Kallona yayi da mamaki yace. "Wani yaro hajiya kuma."     Taɓe baki nayi nace. "Sabon drvn nan mana"            "Ai Sadeeq"       Nayi masa shiru nuna min ɗakinsu yayi yace. "Yana jinki ai dan yana ciki."      Haushine ya kamani na bankaɗe labule, yana sanye da farar dakakkiyar shadda kamar shine angon. Tsaki nayi a madadin sallama na mika masa hannuna nace. "Bani key"    Kamar da dutse nake magana idan kuka ganni dashi sai kun jinjina min rashin kunyata Eh nasan na girmeshi but baxai wucce irin 2yr to 3yr bafa amma ji nake kaman na haifeshi, sabida ina koyarda wanda suka fishi da sa'o'inshi a jami'a gani yar karama dan idan ban faɗa maka shekaruna ba bazaka yarda ba,sabida ni yar mitsila ce, kome nawa karamine shi yasa mutane suke raina girmana, amma duk da haka inada cikar halitta daga sama har kasa, sake nanata masa nayi nace. "Ɓazaka bani key ɗin bane ko sai na maka ihun ɓarawo ishashe mara kunya"             Ɗago idonshi ɗaya yayi ya kalleni daga haka bai kuma cewa kome ba, fusata nayi na shigo ɗakin na tsaya masa kerere a tsakar kanshi ina masa rashin mutunci.       Mikewa yayi tsaye Wallahi basan lokacin da na ɗaga kaina ina kallon basumudan gaba ba, kutt nace a raina, dama haka yake da tsawo sai gani a gabanshi kamar lomar tuwo, saka hannunshi yayi a aljuhunshi ya wurga min key ɗin, tsabar raine kin ɗauka nayi nace. "Zaka ɗauko kabani ko sai na falla maka mari"        Zama zaiyi amna baisan lokacin da dariya ta,suɓuce masa ba,          Gyara zama yayi irin bismillah nan haushi yasa na ɗauki key na nayi gaba ina masa gorin yazo cin arziki yanawa mutane gadara. Bai damu kallon Imran yayi yace. "Kaii Wannan matar akwai masifa na tausayawa mijinta."        Dariya imran ɗin yayi yace. "Idan kuma Allah ya nufa kaine mijin fa"         "Tir Allah ya sauwaka ba daini ba ina zankai wannan tsohuwar nifa burina na auri yarinya yar sha bakwai wacce zan moreta ta moreni ina zan kai guzuma irin wannan wllhi na aureta toh na shiga uku."   Shi dai Imaran baice kome ba har suka fito waje.              Tunda na shiga cikin gida gabana ke faɗuwa dan saura mintuna goma idanuna akan agogo har lokacin yayi.       A falon baki yan uwan H.O.D ɗinmu ne suka zo akan an fasa tashin hankali bayqn sun gama bada hakuri sun fitane Ya Abbas ya fito sallamar mutane anan yake faɗawa ma'aikatan gidan haka kawai sadeeq yaji sun bashi tausayi riko hannun Ya Abbas Sadeeq yayi suka koma ciki, ya zuɓe a gabansu shiru yayi kafin yace. "Idan bazaku damu ba a maida auren kaina da matukar nauyi a sallame mutanen da sukayi dogon tafiya haka dan shaida auren."              Gyaɗa kai sukayi da yan uwan baffa sun amince fita akayi gurin ɗaurin auren aka ɗaura da Sadeeq Mustapha, abin yabawa mutane mamaki yanda al'amarin ya sauya farat ɗaya.     Lokacin da labarin auren yaje mana cikin gida babu wanda yafl faɗa min sai wata kawatq takirani tana tambayata waye kuma sadeeq aka ɗaura aurena da shi.      Fitowa nayi naji wasu nacewa. "Allah ya biyashi yafitar damu kunya ai tunda ya aureta Allah sarki yayi kokari koma dan waye mutumin kirkine."           Hannuwana nasaka akai na fasa ihu sosai kafin na zuɓe sumammiya, ruwa aka ɗauko ana zuba min amma ban farka ba, ɗakina aka maidani ana min fifita, har natashi da gudu na sauka agadon nafito waje falon Baffanmu ina kuka, nace. "Baffa ka rufa min asiri karabani da wannan yaron mi zancewa kawayena kanin bayana nake aure don Allah ku sa shi ya sake ni."         "Shiru yayi na kallona kafin yace. " Amratu kiyi hakuri kuma kiyiwa mijinki biyayya shine fatana dake yaron nan ya fiddamu kunya a gaban dubannin mutane karki zama mai butulcewa Ubangiji mana."        Bansan mi yake faɗa ba anan dai na zuɓe asume, akayi asibiti dani ban farka ba sai dare duk yan uwana suna zaune ganin na farka suka yo kaina daka musu tsawa nayi nace. "Wallahi karku zo kusadani indau bazaku rabani da wancan yaron ba."   Take na shiga fisge fisge ina cire robar ruwan kowa yazo kusadani duka nakai masa,  har likitan tsoron taɓani suke, shigowarshi yasa yayuna suka fita takowa yayi har inda nake ya kama hannuwana ya murɗasu sannan ya haɗini da kirjinshi ya matseni a hankali yacewa likitan. "Zo kuyi mata dress ɗin"     Cikin hanzari suka shiga maida min abinda na cire sannan aka saka min alluran bacci, a hankali na shiga cewq. "Wallahi sai ka rabu dani bana son wannan kaddararren auren naka mugu ɗan iska kacikani ni bana son ka kara taɓa ni banxa ɗan kauye."       Bacci mai karfine yayi gaba dani, ban farka ba sai washi gari,     Ina tashi aka cire min ruwqn naje nayi alola da wnka sannan nazo na gabatar da sallolina inayi ina kuka, shigowa yayi tare da sallama shida kanina mubarak, sai hira suke nan ya durkusa ya gaida Nenne sannan ta mike mubarak zai maida ita gida.     Suna fita na ɗago idanuna nace. "Mara zuciya kawai inka isa ɗan halak kasake ni nace inba haka sai nayi maka wulakanci a garin nan"      Murmushi yayi yana gyara tsayuwarsa yace. "Haka ko?"      A fusace nace. "Wallahi kanemi raina min hankali zan baka mamaki yaushe aka gama maka wanka da zaka fara tunanin aure, waton tashen balagarka ta motsa shine bari kanemi auren sa'ar yayarka ko, dubeka kai har kakai cikakken namijine a gurin"         Tsura min ido yayi inata zaginshi da kiranshi yaro babu abinda ke ɓata masa rai kamar kalmar yaron nan.             Da yagaji da rashin kunyanta zuwa yayi gabana ya tsaya, take na haɗiye bala'in da nake sakamakon make min baki da yayi aikuwa na fashe da kuka, sosai ko a jikinshi zama yayi a chair yana kallona nu kuwa tsakanina da Allah nake kuka na tare da cewa. "Wallahi sai ka rabu dani."         #Fiction #Spirits #Jinn #Amsad......By Mai_Dambu 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_*                                   🌹🌸🌸    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai Page D. "Wallahi sai ka sake ni dubaka yaushe ka girma da har zaka iya rike mace guda nawa kake mi zaka iya bani dame zan kiraka mijina kana karamin yaro sai tsabar jaraba tsiya wallahi sai kasake ni." Lumshe idanunshi yayi yana mai jin zafin maganata, dariyar Imran ce tasake harzuka shi ya kifa hannunshi akan fuskarshi imran yace. "Zan baka guri ka nuna mata girmanka da irin darajarka don Allah ko sau ɗaya ne." Tsaki yayi cikin ɗaga murya yace. "Hmm daɗin abun rufa miki asiri nayi guzama dake wacce ko abinda yan mata suke takama dashi baki dasu shine zaki takura kanki ni sabida Mahaifinki na karɓr aurenki inba haka ba ɗan 28 zai auri guzuma mai shekaru kusa da kabari 30 da ɗauri fa gaskiya na cutar da kaina" Mikewa yayi yazo har dai dai fuskana yace. "Ni budurwa yar karama nike nima wacce kirjinta ke cike da ɗanyen yan matanci, kuma wacce kofarta yake tsuke babu alamar girma sun dafar da kofar ko daɗewar shekaru, kinga nifa wacce zan shafa kirjinta nasan na ɓata mace ba wacce zan shafa kamar na shafa kirjin kadangariya ba." D'aga min gira yayi tare da kashe min idonshi ɗaya, tureshi nayi cikin ɗaga murya nace. "D'an iska kawai mara mutunci." Shiru yayi ya zuba min ido cike da mamaki dama zan iya zaginshi. "Ni kika zaga? Kin manta da igiyar aurenki dake kaina ok ba dmw bari na nuna miki yanda ake rashin mutunci na kuma tabbatar miki ni ɗin ɗan iskane bugun farko." Ya faɗa min, Komawa yayi ya rufe kofar shigowa, jikina ne ya ɗauki rawa ina niman hanyar sauka a gadon gadangadan yayi kaina ihu da na fasa aikuwa ya saka hannunshi ya toshe min bakina, yana kallona sam bayi da niyyar min kome barazana ne kawai. Matse ni yayi ya finciko ni daga gadon na sauko kasa, har ina bugewa, ya kalleni sama da kasa, yace. "Nan kike zagina ashe bakin duk na bugine ki godewa Allah ni bani da ra'ayi akan mace irinki da yaƴ kinga shagali." Shiru nayi cikin wani irin tsoro wallahi duk rashin kunyar da nake masa duk a bakine dan nasan loma ɗaya zaiyi dani takare min. Amma dukda haka bai hanani gunaguni ba inda nake cewa. "Ni dai ka rabu dani kawai dan ba zan zauna dakai ba." "Matsalarki ce ki zauna dani ko karki zauna dani amma kafin nan kije ki nemi izinin rabuwa dani a gurin Alhajinku sai idan yace na rabu dake shi knn dama nima inda wacce zan aura, yarinya karama wacce ko bata saka bra me soso ba akwai su ba karya. Jan tsuka nayi na kuma ce masa. "Ɓanxa mayen mata." Wannan karan kan bakina ya murɗe da hannunshi har sai da yaga bakina ya fashe ya kyale ni, yana murmushin mugunta. Wasa wasa sai gashi da zaran na zageshi zai buge min bakina har sai yayi jini, kuma yana kallona zanta kuka wallahi ko damuwa baya yi, sai dai yayi ta murmushi, sabida ganin ina kuka kwanana uku a asibitin city aka sallame ni nayi mamakin yands suka mike wani unguwa daban ba gida ba kusan mota huɗu suka rakoni, can madina quarts, inda wani katon gida mai ɗauke da gids Estate har guda takwas muna shiga yara suka taso suna masa Oyoyo Uncle sadeeq. Fitowa yayi ya shiga ɗaga yaran ɗaya bayan ɗaya, sannan ya komo cikin motar ya mika musu, wata katuwar laida sai ihu suke da godiya, Su Aunty Mom da su Aunty salma suka fito a hankali nafito nima, nabi bayansu sai Hajja kakarmu da Su Safina da fatima, da wasu daga cikin yan uwanmu muka shiga gidan, A raina nace wow sabida haɗuwar falon nasan kusan zaɓina ne kayan ciki but yanayi tsarin falone ba ra'ayina bane dan har da gurin ajiye books kome na gidan ya haɗu, Kallon Aunty mom nayi sannan nayi mata magana kasa kasa nace . "Aunty Mom waye ya kama mishi wannan gidan dan naga bai da arzikin kama gida irin wannan? Allah yasa ba baffa bane" Wani kallon banza tayi min kafin tace. "Ki tambayeshi mana hm baki san waye kike tare dashi ba ko, wawuya kawai kibi a hankali dai." Tura mata baki nayi sabida naji haushin maganar da tayi min, . Haka suka gama ganin gidan sannan sukayi mana fatan alkhairi suka tafi, suna tafiya sai ga yaran gidansun shigo nan suka cika ni da surutu har ya shigo suka koma kanshi buɗe frij ɗin falon yayi ya ciro musu ice cream aikuwa suna amsa sukayi godiya suka fita a guje. Tashi yayi ya shiga ɗaya daga cikin ɗakunan gidan wanda nag mubarak ya hanasu shiga ashe ɗakinshine shiga yayi ni kuwa kamar wacce aka dasani, a gurin bansan ta inda zanfara ba, Bayan kusan minti talatin sai gashi ya fito sanye da kananun kaya, kallona yayi alamun mamaki sai ya basar ya ce. "Daga wanca ɗaki zuwa wanca duk nakine wanca ɗayar kuma zaki iya ajiye yar aiki." Tsaki nayi na mike nace. "Dake kuma ance maka zaman gidanka nazoyi" nabar masa falon zuwa ciki, ina shiga naga yanda aka narka min kaya a ciki kome na a haɗe yake, wanka na shiga nayi sannan na fito nayi sallah na saka riga da skirt na atamfa, dake rigar akwai bras cop ban saka bra ta ciki ba nafito abuna na shige kitchen. Kayan abinci nagani ba kayan miya, tsaki nayi na daga indomie da bashashen kifin dake cikin kwalin da nagani, Tun dana fito ban ganshi ba har dare sai gashi da nikiniki kayan danginsu kayan miya, ɗanyen namar saniya da na kaji, da wasu abubuwan bukata ya zuba min a kicin ya fito ya kalle ni, cikin sanyi murya yace. "Don Allah taso ki ajiye kayan nan inda suka dace karsu lalace." Shekeke na kalloshi kafin na mike naje kome na kintsa inda ys dace sannan na fito daga kitchen ɗin take away na gani da Habib yohgort ɗauka nayi na shige dasu ki cin na saka a freeza nafito abuna shi kuwa yana zaune ya juye tuwon dawa miyar kuka, da manshanu sai kamshi yake kallon abinci nayi nace a raina girkin Nenne ne wannan kwaɗayayye ya amso. Haka muka cigaba da rayuwa a cikin gidan ni dashi kowa harkan gabanshi yake, idan ya gaji da sayan abinci sai yazo ya dafa da kanshi ana haka ranar sai ga mubarak yazo bansan yana falon ba Sadeeq ya shiga ɗakina daga bakin kofa yashiga bugawa, haushi da ya kamani na fito nace. "Uwar me zan maka da kake buga min kofar ɗaki, ko ance maka naxo zamane da kai toh malam tun wuri ka juya." "Kiyi hakuri abinci nake so nayi bakone" ya faɗa min cikin saukar da kai. "Bazan girka ba kashiga ka girka muku ni ba baiwarku bace mara kunya kawai." Karasowa mubarak yayi har inda nake ya zuba min ido cikin kaɗuwa yace. "Adda Amrah ke ce kike wannan rashin hankali idan wani ya faɗa min bazan yarda ba. Mijinki kike faɗawa maganar banza haka toh Wallahi a kunnen baffa." Rai aɓace ya bar gidan hararar sadeeq nayi kafin nace. "Munafuki hankalinka ya kwanta ka shiga tsakanina da Yan uwana da iyayena." Juyawa yayi jikikshi a sanyayye nima kirjina bugawa yake cikin damuwa amna can da natuna ba lallai bane Mubarak ya faɗa sai na cigaba da tsabgata karshe sadeeq waje ya fita yaje yaci abinci da ya tashi dawowa haka ya dawo dasu fresh milk da duk kayan ciye ciye, ya zuba a frij ɗinsa na ɗaki. Bayan kwana biyu kwats sai ga Nenne da wasu daga cikin yan gidanmu har ɗaki ya bini ya faɗa min amma na tsagalgale shi da masifa har suna jiyo mu. Aunty Mom ce ta mike tazo ɗakin tace. "Sadeeq jeka abinka," Fita yayi ni kuwa kirjina ya shiga bugawa tana zuwa gabana ta kwasheni da mari sannan ta finciko hannuna tafito dani falon ta rufe ni da duka, wallahi babu wanda ya amshe ni sai shi da yake saka kaya zai fita nima musu abinda zasu taɓa kafin nagama girki, da sauri ya fito yazo ya kwace ni kamar zaiyi kuka ganin yanda take kifeni da mari, yace. "Yanxun saboda Allah wannan dukar sai kace wata karamar yarinya kika samu ayya." . Jana yayi ya kaini ɗakinshi dukda kukan da nake sai da nayabawa haɗuwarshi..... 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_*                                   🌹🌸🌸    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai Page E.       Ture shi nayi sannan na cigaba da kukana, hmm munafuki ko inda nake bai sake kallo ba yafita yabarni a ɗakin hakuri ya basu suma shi suka bawa hakuri  suka ce zasu tafi, har gurin motarsu ya rakasu ina hangosu ta cikin ɗakinshi juyawa nayi ina kallon ɗakin, cike da mamaki yanda ɗakin yake kome a nutse yake a ciki gadon ɗakine yayi bala'in mun kyau, kafin ya shigo nafita.     Yana shigowa na tsaya tare da rike kuguna cikin masifa nace. "wani munafikin ne ya kai musu gulma"           "Ga zahiri tunda kinyi akan idanunsu."       Wnnar maganan da yayi ba karamin bani haushi yayi ba dan haka dayazo wuccewa ta gabana, nasa hannuna na finciko masa rigarshi har sai da ta yage, raina ya ɓaci dan haka bana jin zan iya kyaleshi.      Shima da yake namiji ya gaza hakuri, juyowa yayi ya rike min wuyar rigana, inda ya caccumeni har da boons ɗina, ya kama rigar sai da ya kaita kasa, dan tsananin mugunta kuwa ya riko hannuna ya murɗa min shi baya har sai da na fasa ihu,  murmushi yayi yace. "Ke nifa bani da, damuwa dake kece kika dami kanki nan da wata biyar aurena,zanyi bani da lokacin fitinarki."       Sakeni yayi ya shige ɗaki sai lokacin na kalli ɓarnan da yayi min a raina nace *munafuki ya tqɓa min nono da wayo dama abinda yake sha'awar taɓawa kenan tir yaran ynzu da rashin kamun kai*     Haka zamanmu ya cigaba da tafiya sam ba daɗi nina kafe sai ya sakeni ga rashin kunyar da nake masa shi kuma hidimar gabanshi ya isheshi      Satina biyu da aure hutana ya kare, dan haka monday inada aiki da wuri na gama kome har miya nayi nasaka afirij abincine har dai banayi dashi dan babu wanda zai min dole idan nayi bakine nake bashi dake bai saba ba, sai yace shi ba ynx zai ciba.         Haka na min dadi wallahi da mijin da nake sone da tuni yaga madaran luv.               Hmm ina ruwan madam Amrah ranar monday na shirya  tsaf yana zaune a falo yana shan tea, sai gani nafito gyale na yafa akan doguwar rigar jikina,  ko inda yake ban kalla ba na wucce manta key motana nayi na ajiye kayana na koma kafin nashiga har yasa Imran ya ɗauko masa yakawo ya ajiye masa shi kuma ya saka a gaban remoteɗin tv nagama duba ɗakina babu keybabu dalilinshi,  fitowa nayi aikuwa idanuna ya sauka akan key ɗin bansan lokacin da bala'i ya ciyoni ba nazo kanshi na tsaya, zan ɗauka key ɗin yayi baya haka key ɗin yayita matsawa har kan cinyar Sadeeq sake ina cike da masifa sam banyi alakari da abinda ke faruwa ba sai naji ni a jikin mutum ko kallona baiyi ba, ina son mikewa amma kamar an danne ni, a jikinshi ɗaga kai nayi cike da masifa na nazubawa idanunshi ido, da hanzari nayi kasa da kaina wallahi tun da nake ban taɓa ganin, kwayar idanun ɗan naija ashe colour ba sai sadeeq cikin idanun kuwa har wani diz aka musu, sai kwayar tsakiyar itace mai ɗigon baki, kamar muna fuka na ɗaga kai da niyyar sake gani haka ne dai da sauri na mike tare da jan tsaki nace. " Dan iska."    Kasa kasa sarai ya ji,ni kawai baida niyyr magane ne,       Daukar key ɗin nayi zan fita sai dana kai bakin kofa cikin isa da iko yace. "Idan kika kuskura kika fita a gidan abakin..."       "Yo banda abinka aina jima ina son gutsere auren karasa sai nafita daga nan nayi gidanmu" Nace masa,    Dariya yayi yace. "Ai ba gidanku zaki ba aikinki zaki rasa har abada, sai kinsan yanda ake niman izinin miji idan mace zatayi abu."     "Wallahi kayi karya Sadeeq aikin kan sai naje, banza malalaci mara zuciyar niman na kanshi idan... "       Ban kai aya ba naji an finciko ni aka yi sama dani sai dakinshi, ban taɓa tunanin zai iya min wannan rashin mutunci ba koda ya jefani a gado fita yayi yabar ni a ɗakin. Har na awa uku kafin ya dawo ya buɗe ni sai gashi wani mugun tsoronshi ya kamani dan dole na sunkuyar da kaina.     Tsawa ya buga min cike da ɓacin rai yace. " Fitan min a ɗaki kafin na sauya miki halitta." tsabar tsoro a ɗakina nagama jin sauran maganarshi.                 *** Kwana uku tsakani sai gashi yayi shirin tafiya, ban san inda zai je ba dan haka ban damu ba, yafito yace. "Zanyi tafiya kwana uku zanyi kawai."           Kuɗi ya ajiye min dubu talatin, cikin kunkuni nace.. "Ni me ya dame ni da tafiyarka aikina zan koma."     "Allah ya baki sa'a da alamun kin kusan barin aikin knn".           Ya faɗa min sannan yasa kai zai fita. Aikuwa nace. "Mugu Allah ya isa min."     Bai damu ba, yayi tafiyarsa  sai zaman gidan ya isheni, haka na share wuni guda ina bacci da aiki. Har dare sannan na kuna tv na fara kallon Mbc 2 dama su ɗin mayun saka horror fim ne, dan haka idanuna yaki bacci,               Zama nayi da niyyar kallon wani fim me suna the ring, a hankali aka fara fim ɗin babu tsoro can da fim ɗin yayi nisa aka fara wajen tsoro tuni na kashe tv na kashe wutar falon na koma ɗakina na kwanta, baccine ya fara ɗauka na sai naji karan tv a falo tashi nayi naje na kashe na cire socket ɗin,      Na dawo na kwanta can har baccina yayi nisa sai naji tv nayi take tsoro ya kamani a hankali na,sauko da kafafuna nafito zuwa falon wasu irin fararen macizai nagani, a zaune a kujeran falon ina son yin addu'a amma na kasa, sai ma kasalar da ya sauko min da wani irin feelings a hankali idanuna ya shiga rufewa kamar zan zuɓe a gurin wani guguwa yayi sama dani sai ɗakina.       Ina jin guguwar ta rikiɗe zuwa sufar maciji mutun, a hankali yake bin jikina yana faɗin. "Amrahtuna da yardanki aka ci amanata, mi yasa kika amince da wannan auren kinsan yanda nake sonki kuwa mi zancewa Yaranki, Amrah karki tafi kibarmu muna bukatarki a rayuwarmu kinji."     Gyaɗa kai nayi masa sannu a hankali ya shiga lasar jikina da harshensa guda biyu yana bin ko ina najikina yana motsawa, ji nayi abinda yake min yafi min daɗi akan kome mika nayi yasaka hannunshi duk biyu ya rungume hakarkarina tare da saka kanshi tsakiyar kirjina,  rawan da jikina keyi yasa ya cigaba da bin jikina yana lasa, buɗe ido nake sonyi amma na gaza dan dole na maida kai na kwanta bai fasa bin jikina ba, ni ma ban daina jin haka a jikina ba sai can naji yayi wani irin Ihu dakyar idanuna ya buɗo wani farin mutum na gani da fararen kaya ya kama macijin nan ya shakeshi, wura min isa mutum yayi bacci mai nauyi yayi gaba dani.            Ban sake farkawa ba sai da na share kwana uku ina bacci ina farkawa da ihu nake tashi shafa min habbatul saudat da wasu haɗi ake sai na koma, bacci ina haka har nafarka ban tashi da ihu ko kuka ba, sai dai na tashi da sabon tsanar Sadeeq ne a raina, a hankali na fahimci a gida nake, gidan iyayena sosai naji daɗin haka,          Tashi nayi na shiga ban daki nayi wanka da alola sannan nazo nasaka kayana, sallar dake kaina na sauke tare da addu'a jin muryan sadeeq yasa jikina ya soma rawa, kafin wani lokaci fatar jikina yayi fari sol,            Kifawa nayi a gurin ina gurnani, yana shigowa ɗakin nayi wani irin tsalle na kai masa duka kafin na isa Imaran ya kare masa, yayi wani majjajwa dani ya makani da katifar ɗakin, take suka shiga shafa min magani.       Ihu na fasa wanda yayi sanadin wautsina kome na ɗakin sai da suka gama shafa min magani sannan jikina ya fara dawowa normal,               Baccine yasake gaba dani.           A bakin rafin dunduma ta xube tana ihu da birgima sauran yan uwanta suka fito daga cikin kogon ramin da suke cikin tashin hankali Zarina tace. "Fauzan mi yasa kika je gurin Umma a wannan lokaci ko baki ji Abbu yace kar wata taje ba  ya shiga tsakanin wanca mutumin da Umma ba, kina ci da zuci"          " Hmm " Fatahiyya tace kafin ta juya ranta a ɓace,       Rusaila ce tayi maza tasha gabanta cikin tashin hankali tace.. "Fatahiyya karki je kibar Abbu ya huta shima jikinshi akwai ciwo muyi hakuri Umma zata dawo garemu dukkanmu muna sonta dan haka kucire damuwar kome ai ynx babu wani shiri a tsakaninsu tunda Abbu ya zuba mata kiyayyar wancan bil adam ɗin umma zata dawo garemu."       Kama fauzan sukayi suka sakata a cikin wani ruwa mai ɗauke da wasu irin jijjiyoyin da saiwowwen bishiya a ciki ta rikiɗe zuwa sufarta ta Whiter sneak.        Sauran kuma kogonsu suka shiga cike da ɓaccin rai.....         ***   Kwana na uku kafin na warware, sai dai ina jin kewar wasu yara wanda bansan su ba, ko bacci nake sai nayi mafarkin gani da yarana har su huɗu duk mata,  nashafa kan wannan na rungume wannan ina tsaka da mafarkin, ko mahaifin yaran wani kyakyawan mijina yazo gareni, sai na farka toh idan na tashi bana sakewa wani magana a gidan sai anyi awa huɗu, ranar da abin yafi muni ne ina cikin mafarkin mun faɗa shafin ma'aurata saura kiris mu zama daya sai ji nayi ana shafa min magani a jikina ɓat na nemi mijin mafsrkina da yarana, ina buɗe ido naga sadeeq.   Bansan lokacin da na fashe da kuka ba, ina ture hannunshi a jikina, ya shigo ɗakin da niyyar ajiye min xuma wanda aka zuba, magani  a ciki sai ya samu ina tura kirjina tare da kamkame jikina, cikin wani irin yanayi shine ya fara shafa min magani dama malamin da yazo dubani ya faɗa masa dole yasaka ido akaina, gefe ɗaya ma abokinshi Imran yana kokarin haɗa min magugguna ina sha ina shafawa ga na wanka nidai nazama Allah sarki.             Satina uku akace za'a mai dani gidana aikuwa kuka nasaka musu bori,  anyi fama dani kafin na amince dan sai da Baffa ya nuna baccin ranshi na dawo gidan ynx babu tsiwa dan bana kaunar masa magana, dan ina kallonshi kaman yaso kanshi gurin rabani da farin cikina.... #Fiction #Spirits #Jinn #Amsad......Follower Mai_Damb 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_*                                   🌹🌸🌸    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai      *Nagode masu comments Yaseen masu min thnks ɗin nan kuwa da sticks ban gane muku ba*😛🤒🥰 Page F.       Sam shi bai damu da sauyin da yaga nayi ba sabida ba damuwarsa bace abinda yasani shine nasha magani, kwana na biyu da dawowa yasani agaba nasha magani amma naki, ko kallonshi balle yasa ran zan sha aikina nake a computer tunda ba makaranta nake zuwa ba,       Da yagaji da ganin kayan haushi mikewa yayi yazo ya murɗeni har hannunshi na gogan kirjina, ya cusa min magani na shanye sannan ya sake ni ya mika min nashafawa a jiki naki karɓa, mikewa yayi ya shiga kwaɓemin kayan jikina dama ban saka bra ba sai gani tunbur🙈 haka ya gama shafa min magani, cike da masifa nace masa. "Mara kunya wanda bai san darajar mace ba ince dan ka kalleni ka kirkiro shafa min magani a jikina gashi ba kallo ba har taɓa min boons kanayi wanda bai san ciwon kanshi ba, wawa kawa...."             Wallahi wani irin mari naji saukarsaa fuskana cike da bacin rai ya matsa min boons ɗin yace. "Dubesu fa ko cika min hannu basuyi ba har ana cewa sabida su nake kula da jinyarki mi zanyi da kananun nonuwarki wanda ko tokareni min kirji basu isa yi ba, kika kara zagi sai na yagaki gida biyu naga abinda kike takama dashi wacce bata san darajar aurenta ba."          Tashi yayi ya barni ina kuka sosai fa, kuma naji haushin maganar da yafaɗa min.           Tun danaji mari sai nake gudun abinda zai haɗani dashi har ya mareni,                  Kwatsam wata monday yace na fara zuwa aiki kaman zanyi ihu dan murna haka na fara zuwa aiki abokan aikina maza da mata suka shiga zuwa suna tayani murna.             Wasu ma yan gulma zuwa suke su ganni, ko a jikina class ɗina naje na gabatar da abinda zan musu sannan na koma office nasaka kai zan shiga naji hiran yan office ɗinmu suna cewa "Eh ina faɗa muku wanda ya aureta yarone sosai , kuma naji ance baya sonta kawai dai cusa masa ita akayi wallahi dakyar H.O.D yasha dan aljanu take dasu saura kiris sukashe shi."            Cikin tashin hankali najuya xan bar gurin kawai muka cikaro dashi yazo ɗauka na, dan jimawa zanyi a makarantar ba nuna min gurin mota yayi ba musu na wucce shiga yayi cikin officer ɗin da sallama suka gaisa, sannan ya isa table ɗina ya ɗauki kayana ya zuba a jaka, duk sunyi tsuru tsuru, dakyar wanda yake basu labarin yace. "Malam lafiya kayan dr Amrah ne kuma ka shigo baka nemi izin kowa ba kana tattara kayan."          Wani shegen murmushi yayi wanda suka karawa fuskashi haiba da zatti haɗi da kwarjini da muryanshi irinta yara yace. "Kayan Mata ta nake ɗiba ko akwai matsala ne malam.kaji da rayuwarka karka shiga rayuwar wata yau ya zama na karshe da zanji kana maganar Mata ta idan na kama ka, next hmm zaka iya rasa inda zaka ci abinci kana masinja amma zuciyarka cike ɗa kyashi da hassada,"     Yana gama faɗan haka ya kwashi kayan yafito ya zuba a bayan mota, ina zaune a gaba kuka nake  kaman idanuna zasu fita taɓe baki yayi dan bai ga abin kuka ba, da zanyiwa kuka.         Tun daga ranar yan officer ɗinmu suka shiga hankalinsu suna ganinmu zasu nutsu yanzun ya shiga yi min hidima sosai amma a gida kuwa kaman zamu cinye juna dan masifa, wani lokacin idan ina da class 8 - 10/11-1 abinci kake kawo min,  har cikin aji ya katse min karatu yasani a gaba har cikin motarshi sai ya kunna Ac ni kuma, haka ba karamin haushi yake bani ba, dan ko kallon banza nayi masa da murmushi zai mayar min.         Ranar da nagaji tun amota nake masifa ya dameni sai gulmata ake kowa har son gani na ake suna cewa mijina yarone amma sai rawan kai yake akaina.        Ina gama fadar haka bai kalle ni ba ya cigaba da tuki, can nace. "Nidai daga yau na yafe,"      Dariya yayi kafin nan yace. "Allah ya baki baiwar rashin kunya da zagi amma baki iya kwatar kanki a gaban mutane ba nonsense kawai."        "Nice mara hankali." na tambayeshi a harzuke.       Murmushi yayi sannan ya ɗaga min kafaɗa alamun Eh.         Aikuwa na zauna nayita masifa, *A ranshi cewa yayi abinda ta iya kenan* har muka isa gida ban daina ba sai sa yaranshi suka zo nayi shiru na shige dan haushi ko girki banyi ba,   Washi gari da zamu fito ya kalle ni yace. "Saura muje wata mace ta faɗa miki magana kiyi min shiru Wallahi sai na baki mamaki."      Koda muka isa department ɗinmu shi ya ɗauka min kayana ina gaba yana take min baya sai magana yake faɗa min sabida kayan da nasaka. Yake nake kawai dan wani zai zata hiran luv ake nan kuwwa magana yake yaɓamin.          Muna shiga matan gurin suka shiga cewa. "Eyye Dr kina sha'aninki a tukoki akawoki ɗauko kayan sai ya miki kina shagali fa."              Satar kallonshi nayi naga shima kallona yake da wutsiyar ido wani kwarin gwiwa naji nasake murmushi kafin nace. "Eh mana ba dole ba nayi sha'anina Allah ya bani mijin nunawa sa'a ga so ga kulawa, uwa uba hidima yake min kamar dan ni akayi shi, toh duk cikinku wacece ta taki sa'ar dana taka ne, abinfa rabone wai ɗan fari ya koma,"         Juyawa nayi gurin table ɗina sai jin bakinshi nayi a goshina ya sumbace ni sannan yace. "Gimbiyata sarauniyata ke ɗaya kike mulkar birnin zuciyata sai nazo ɗaukarki, faɗa min wani abu mana."             Duk sai na diriri ce murmushi nayi sannan nace. "Adawo lafiya Half."    Fita yayi tun daga ranar nasami nutsuwa basu sake min maganar banza ba,               Nafito daga class kenan na gaji bacci nake ji mata nagani cike a office ɗinmu nan na kutsa kai na shiga, ashe me kayan matace sister Fannah gaisawa mukayi cikin mutunci na nime kujera n zauna na kifa kaina tuni bacci yayi gaba dani, taɓa table ɗin Fannah tayi na farka cikin raha tace. "Sai kiyi aure ba sanarwa toh ga kayan gyaran gado nan ko zaki ɗiba ga tsumin karya dawo gumbar saki kishiya kuka, turaren Yar gata, ga kuma bani ba kishiya , ga gida ko mota, ga zumar goran tula sa mai gida ihu kenan yashiga ya jiki kamar korama tsabar ni'ima ga daɗin harka, ga matsin gigita mai gida wannan kika saka Hq ai kuka zaki ji yallaɓai na rusawa."    Tarkace gasu nan kaman hauka, dariya nayi kawai na amshi zumar goran tula ina kallonshi buɗe wani gora tayi ta zuba min wai na gwada naji hmmm karɓa nayi nasha, yayi min daɗi tamvayar kuɗin nayi tace.. "5k take sayrwa."          Karɓan nomber acc ɗinta nayi na tura mata wallahi nasaya ne kawai sabida yanda abokan aikina suke ta cusa min baki amna sam ban yarda da irin maganin nan ba, haka tayi ciniki a office dinmu dan har bashi tana badawa,            Lokacin zuwansa nayi sai gashi yazo kayana na haɗa  sannan nayi musu sallama muka fito bayana suka kafa gulma wai da alamun Sadeeq jarababbe ne gashi yana manne dani ba mamaki nima hakan ce,                 Tun a mota naji marana na sukana, can kaman ya kulle sai can ya sake sai naji kaman zuban abune a kasana dan haka muna isa falo na,zube akan kujera tuni jikina ya mutu dakyar na shige ɗakina nayi wanka na duba na zata circle ɗina ne sai ruwa kawai, ban ɗauka wani abu bane ina fitowa wanka nabi gado ina lumshe idanuna,            Wani irin ciwon mara da bayane ya rufe ni haka nayita juyu dakyar nayi sallah na kwanta,  har dare ban fito ba ganin haka sai gashi ya tawo gurina,  yana shigowa yaga halin da nake ciki take ya ruɗe ya shiga niman magani na, yana fitowa Imran yayi masa sallama, yana murmushi yace. "Bawan Allah ba ciwonta bane, kawai kaje ku raya daren shine gaskiya dan tasha wani abune ya dameta." Kallon banza yayi masa sannan yace. "Taɓ Allah ya tsare ni da yin aikin danasani kawai faɗa min abinda zan bata."          "Toh ba damuwa kasami jar kanwa ka saka a ruwan ɗumi kaba tasha sai kuma."      Shiru yayi ya zuba masa ido yana nazarin abinda zai faɗa masa. "Sai me kuma?"            Ta tambayeshi, cikin inda inda yace. "Hmm dama zaka je ne ka tamvayeta inda ke mata ciwo sai kana matsawa Insha Allah zata ji sauki."       Dakinshi ya shiga yaje ya duba jarkanwa yazo ya jika sai gashi ya shigo tallafe min kai yayi ya bani nasha, sannan ya jingina ni yace min.. "Sannu ko! Ina ke miki ciwo."    Cizon lips ɗina nayi da hakori na nuna masa marana, kaman wanda na aikeshi kawai sai jin hannunshi nayi yana matsa min gurin yana min tausar gurin katuwar ajiyar zuciya na sauke, a hankali yake murza min gurin, can bayan wani lokaci sai naji saukar abu, a jikina,  ajiyar zuciya na sauke tare da lumshe idanuna kallona yayi, sannan yace. "Sannu ya kike jin gurin har ynx akwai ciwo ne."..       Hararanshi nayi cikn borin kunya nace.. "Ka buɗe ni ka duba mana, idan ka damu."      Aikuwa cike da ɗanye kai ya saka hannunshi tsakanin cinyoyina wai zai buɗe ni, ai bansan lokacin da na hantsilo ba, naga rashin kai da gaske kuma dubani zaiyi dan bai da kunya mikewa nayi naje nayi wanka na haɗa da alola nafito  sallar la'asar na gabatar lokacin yar yayi waje abinshi,                 Bai ce min kome ba sai ranar ina shirin ɗaura nikkaf ɗina yace. "Wallahi kika kuskura kika shawo wata damu ki nemi mi sauke miki ban da ɗangidan mustapha Lamiɗo."       Shiru nayi na wucce abuna har  offices ya rakani,.                         ***        Watanmu uku cur da aure ina kwance sai gashi ya shigi zama akan stool yace. "Zanyi baki Kanen Mamana da kanen Babana sai matar kawuna wacce zan auri yarta nan da wata biyu zuwa Uku, ina bukatar a mutuntasu ai ashe na manta da matar karfe kakata wacce ta haifi  Mamana Hajiyata Innawuro."         Shiru nayi na kyaleshi, kwana uku tsakani yasani na kwashe komi nawa nakai dakinshi rana na huɗu sai gasu nan, sun iso ranar tare muka wuni a kicin sai karfe huɗu muka fito amma munyi faɗa yafi sau goma har aka gama girkin....... #Fiction #Spirits #Jinn #Amsad......Follower Mai_Dambu 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_*                                   🌹🌸🌸    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai *Dominki Maman Muhibba da Maman Surayya Nijar ga Page din nakune*🥰😘 Page.G Da misalin karfe biyar suka iso gidan kusan mota uku, sai kuma hilux guda ɗaya wanda ke shake da kwatuna har takwas. Manyan mata bakwai ne da madaidaita masu yara uku, sai Yan mata su uku, Da ina mita akan yace ayi abinci dayawa sai dai ganin bakin yasa jikina sanyi, tun da suka shigo baka jin kome sai fulatanci kayan shan ruwa nashiga jera musu kafin ya taimaka min muka fara fito da abinci, wata yarinya mai shegen rawan kai a cikin yan mata ta mike tsagal, ta amshi filet ɗin hannunshi bata bar kitchen ɗin ba tasa min a kasa baki ɗaya suka tarwatse a gurin, ko a jikinta sai ma ɓata rai da tayi lokacin da wata mata ta mike da sauri tana tambayarta "Nana lafiya kuwa da fatan baki ji ciwo ba ko waye ya baki filet mai nauyi haka, nifa bama son mugunta ya daga zuwan yarinya za'a bata filet haka ko so ake a kasara min ita kafin ta shigo gidan." Ina kitchen ina sake fitar da wasu dish ɗin, fitowa yayi daga kitchen ɗin ya zuba musu ido cikin inda inda Nana tace. "Kai Mama nifa na amsa a hannun Ya Sadeeq kuma bansan da nauyi bane." Kauda kanshi yayi ya nuna mata parka da broom yace. "Ga broom nan ɗauka ki share min gurin kafin nayi wasan kura dake wani munafikine ya turoki." Tsumo tsumo sukayi daga ita har uwarta broom ɗin ta ɗauka ta shiga tattara fassasun filet ɗin shi kuma yq sako uwarta a gaba, Nidai nawa ido ina gama fito ɗa filet ɗin na wanke na kawo musu ina zuwa naji sun kaurr hayani da fillanci mikewa nayi zan koma kitchen ɗin, fuu nazo wuccewa aikuwa ta bangajeni ta wucce saura kaɗan na faɗi kasa cikin zafin nama ya tare ni dama yana zaune a hannun kujera. "Keeeeee" Ya buga mata tsawa a tsorace ta mike jikinta na rawa, ɗaya daga cikin matan falon ta juya cikin sanyin murya tace. "Amrahtu da fatan babu abinda ya sameki." Gyaɗa mata kai nayi na wucce. Zama nayi abuna a kitchen ɗin, ina gyara inda ta watsar min da fasasson kwalabe. Shigowa yayi yaga yanda na sunkuyar da kaina, fita yayi abinshi bai sake shigowa ba har sai da ya turo ɗaya daga cikin yan matan mai suna Zahra taxo ta kirani, Ina shiga falon na sami guri na zauna a kafet, gaisawa muka sakeyi sannan ys nuna min Yar tsohuwar cikinsu yace. "Wannan itace kakata Ina wuro," Sai na kusa da ita ya nuna min yace. "Wannan da wanca da me yaron can kannen Mamana ne su Adda Kuluwa sai Adda Mairo, ga Kuma Adda Sadiya, ita adda kuluwa manaje ce a Cbn na yola. Adda mairo kuma Nurse, Adda Sadiya Ita malama ce a state poly." Daya gefen ya nuna min yace. "Kinga wayanan kanen babana ne su, Goggo Adama, Goggo safiya, Sai goggo khaira'atu." Gyaɗa kaina nayi sannan ya nuna min mamar Nana yace. "Wannan itace Yadiko salma matar kanin Babana ne ita, yarta ce zan aura nan da wata biyu, Nana Khadija kinganta ko" Cigaba yayi da cewa. "Zahra da Shukra yaran Adda kuluwa ne. Akwai wasu dan sai kinje can zaki ganewa idanunki amma kinga wancan tsohuwar matar knn karfen ba katakon ba," Gabatar dani yayi a gurin iyayenshi, sannan ita Adda Kuluwa ta kalle ni cikin sakin fuska tace. "Amrahtu matakin karatunki a ina kika tsaya," Murmushi nayi kaina a sunkuye ina wasa da yatsun xanyi magana Nana tayi tsagal ta shiga maganar da cewa. "Mommyn Zahra ai bazai wucce N.C.E ba dan naji ance yan bauchi sunfiyi shi ko Mamah, shi yasa nake kokarin haɗa mai da hankali na haɗa degree na. Kafin nima na zama momis." Ta fada da rashin kunya dariya uwarta tayi kafin tace. "Eh wallahi Nanah na, ai N.C.E na y'ayan talakawa ne, ke kinfi karfin n.c.e sai degree a Ati." Dake sunsan halin Adda Kuluwa ba tada hakuri tuni ta balbaleta da masifa tace. "Na tambayeki ne toh bana son rashin ɗa'a." Jikinta a sanyayye ta gyaɗa kanta mai da idanunsu kaina sukayi suna jiran mi zance a hankali nace. "Nayi Degree na a A.t.b.u, haɗa Masters ɗina a Toronto Canada, sannan na sake komawa nayi Phd na yanzun haka ina koyarwa ne a A.t.b.u, ina koyarwa a course ɗin Microbiology, ina koyar da masu haɗa degree da Master." Shiru falon yayi ita nanan sai kallona take cike da mamaki Adda mairo tayi murmushi tace. "Yarona ashe da Dr kake zaune shine dan wulakanci kace min ko sakandiri bata haɗa, Allah ya taimaka ya bada sa'a Amrahtu." Murmushi nayi aikuwa zahra tace. "Amrah amma kin girme Ya sadeeq ko dan naga shi tunda ya gama degree ɗin yaki ya maida hankali ya koma master don Allah ki taimaka kiyi ta masa nasiha ko zaiji." Cikin harshen faransance Adda kuluwa ta daka mata ranta a ɓace mikewa tayi tace. "Amrah nuna min ɗaki dan matukar na cigaba da zama hannuna zai kai duka." Mikewa nayi na kaitq ɗakin sannan na juyo zanfito riko hannuna tayi cikin damuwa tace. "Kiyi hakuri da Family lamiɗo kwana biyu zamuyi mu koma kinji ko." Karamin murmishi nayi sannan nace. "Ba damuwa wallahi." "Yawwa naji kun kusan komawa can ko, dan bikinshi da Nana ya kusa." Gyaɗa mata kai nayi cikin jin kunya. Sannan nabar mata ɗakin kwanikan abincin da suka ci na kwashe na kai kitchen shi ya shiga ya fara wankewa kafin na shigo. Juya maganar komawarmu yola yayi matukar damuna kuma daman ya faɗa min lokacin da yaga zaman kaɗaici ya isheni naje masa da maganar komawa bakin aikina, sai kada kai yace. "Zaki koma aiki abisa sharaɗi nan da wani lokaci zamu koma Yola zan nima miki sauyin gurin aiki, sai kuma abu na gama bazan yarda kina fita da karamin hijab ba, sai babba har da nikkaf idan bai miki ba ga takarda nan ki ajiyr musu aikinsu ba dole." Shiru nayi kaina a sunkuye kwalla nazuba daga idanuna na gyaɗa kaina bakina na rawa nace. "Na amince amma ni bazan iya tafiya nabar Iyayena ba don Allah ka sauwake min mana." Dago kai yayi ya kalle ni kafin yace. "Zanyi tunanin haka " Tun daga ranar bai sake min magana ba, jin komawar mu yola yasa natuna da maganar. Ina gama shigowa da kayan na fara tayashi muna wanke wanke, jin tsaki mukayi daga bayanmu na juya nanah ce tsirta min yawu tayi sai akan idanunshi, a guje ta fita bai ce min kome ba muka gama aikin na ɗaura girkin dare tare muka gama, Bayan sallar isha duk sun gama cin abinci na tattara kayan na kai kicin ina wankewa, duk sauran mutane sunci abinci Nana ita wai bazata ci abincin ba indomie zata ci a dafa mata. Wani irin kallo nabita dashi, ina cikin kicin ɗin sake daga murya tayi cikin gadara tace. "Ke bazaki dafa min indomie bane." "Bazata girka ba idan kina son cin ki zo kirakani" ya faɗa mata, sai a lokacin na lura da yarinyar daga ita sai wani karamin riga dakyar ya sauka maranta sai dogon wando pencil Daga kirjin kuwa kamar zasu fashe kauda kaina nayi sabida mamakin rashin kunyarta ke bani. Fita sukayi daga gidan, sai da sukayi nisa ya kashe motar ya fincikota ya kifa mata mari guda uku masu kyau yace. "Mari na farko fasa min kayan matata da kikayi, mari na biyu tsirta mata yawu da kika , na uku rashin kunyar d kika mata wallahi idan baki fita idona ba zan iya fasa aurenki naga Ubanda zai min magana." Kuka ta fashe dashi ya buga mata tsawa haɗiye kukan tayi suka je har bauchi club suka sayo nama, sannan suka biya sky crown suka sayi ice cream suka juyo gida. Nikan nagaji dakyar nake iya hira can na tuna inada aiki a computer shima ɗin ganin Adda Kuluwa danata ne tana aiki yasa na shige ɗaki nayi wanka na ɗauko na fara aikima, Can sai gashi ya shigo Allah ƴasa da hijab a jikina da haka,zai gan ni dan towel ne a ɗaure a kirjina, ban ɗaki ya shiga nima nasaka wata doguwar riga nafito daga ɗakin da systerm ɗina na maida hankali akan aikina munayi ana hira har shima yafito, kura min ido yayi sannan yayi ajiyar zuciya a ɓoye yana me taɓe baki a ranshi yace. *Na cuci kaina da na auro me matattace idanu duba fa da glss take ganin rubutu.* Hmm Sadeeq knn. Karfe goma muka watsa nima ɗakinnmu na shiga na hau gadonshi nayi ɗare ɗare ina maida numfashi yana shigowa yayi tsaki ya ɗauki pillow ya jefa a kujera sai bacci. A cikin kwana biyu naci kaniyata, suna barin garin na tada masa husuma nace sai ya sakeni. Dariya yayi yace. "Ba zaki iya kishi da Nanah ba ko. Toh ba damuwq zan sakeki amma da sharaɗi sai nayi aure tukun zan sakeki." Bani da zabi haka na hakura, bayan wata guda ya fara shirya mana tafiyq can dan har sun sauya min gurin aiki, sati biyu masu zuwa muka tattara sai yola na ci kuka har nagodewa Allah. Mun bi jirgin sama ne dan haka. Mun isa da wuri kayanmu ne bai iso ba har ynx, wato gidansu Sadeeq wata duniyq ce dabam ko nace karamin garine na daban, tafiyar mintuna arba'in daga gater ɗin farko zuwa gater ɗin karshe na takwas knn, kuma duk inda zamu wucce Estate ne kafin muka isa asalin gidanshi, wanda yafi sauran haɗuwa koda muka isa cikin gidan ma'aikatan gidan kaman su tashi sama kowa murna ake da dawowarshi. Cikin gidan muka shiga anan na zama bakauyiya sabida tsarin ciki,nuna min sider ɗina yayi sannan ya nuna min nashi dake kasa, mu kuma namu a sama, kowacce da nata. Bayan la'asar yan uwanshi suka shiga zuwa amna banda Inna wuro, tabbas babban gidane gidansu sadeeq. Sai dare muka daina ganin mutane lokacin nayi laushi. Washi gari sai ga yan gere suka zo suka gama shirmensu suka tafi. Sai da sukayi sati wai suna gere kafin , aka fara hidiman bikin. Tun ranar monday aka fara biki basu ajiye ba sai ranar saturday anayi ɗaurin aure rana lahadi sukayi wuni, dan bikin har da namu aka haɗa, Bayan angama buɗankai gidan kowa ya kama gabanshi, nima ina can ɗakina a kwance na gaji. Sai gashi ya shigo da laida ajiye min yayi ya kalleni yace. "Ba matsala." Kafaɗa na ɗaga masa kaman yanda ya,zama al'adarshi yin haka. Fita yayi tare min sai da safe, ko damuwa banyi ba a can kuwa yana shiga ta taso masa kaman zata cinye shi dakyar sukayi salla da cin abinci aka fara duty, 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_*                                   🌹🌸🌸    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai       *Na kune sabida jiya naga madaran comments ɗinki tun jiya ake kafta muhawara tsakanin zauren Mai dambu, Da Ciwo A Rayuwata Group 1 da Group 2 Irin wannan kishin da kuke Taya Amrahtu yayk Ove dai Ina muku son ne domin Allah* Team>>Amsad❌ Team>>NANSad✅ 😉😜 Page H....            Hmm kwana sukayi suna cika min dodon kunne dakyar nayi bacci me nauyi washi gari dake ina hutun salla bansan shigowarshi ba, sai karfe sha biyu saura na tashi nayi wanka na gyara jikina fito, ina saukowa kasa naji abinda ya dame A gurin Amaryan Sadeeq . "Beeya ina gaya miki naga tashin hankali jiya wallahi kuwa style kusan bakwai mukayi, ke ina gaya miki kinga abu yanda take heard strong rocker ke bazan boys miki ba nayi suck dic......"       Haɗa ido mukayi dashi yana shigowa ni kuma tsananin tsoro yasa na juya a guje, yana zuwa gurinta ya fauce wayar ya buga da kasa, masifa  ya rufeta dashi kaman zai bugeta,                   Tureta yayi ya wucce dama cike yake da ita,        Dakina ya shigo ya wulla min wasu takardu, ba magana ya banke kofar yayi tafiyarshi, take raina ya ɓaci aikuwa sai ga ciwona na shirin tashi nabi bayanshi har kasa naje ɗakin sam idanuna a rufe suke ban lura da ita ba, nashige ɗakinshi toh abinka da me matsala ina shiga na fara bala'i, ashe shikan cire kayanshi yake yana kan cire boxes idona ya kai kanshi shima ya ɗago knn ihun da na kwalla tare da fita a guje na bar mashi ɗakinshi jikina na rawa,       Tsaki yayi ya shiga wanka yana fitowa yasami Nanah a raɓe kamar munafuka, goge jikinshi yayi ya shiga saka kayanshi  a hankali ta iso gurinshi juya mata baya yayi, bata hakura ba ta rungumeshi tana goga masa kirjinta, tare ds murza masa hamnunta a kirjinshi juya tana mashi wani irin shafa, shiru yayi yana jin abinda take har tsakiyar kanshi, janyeta yayi da karfin tsiya ya faɗa ban daki, ranshi na kara ɓaci da ita, zare kayanta tayi ta ɗauki wani karamin towel ta ɗaura sannan tabishi ban ɗakin, yaji shigowarta amma yayi shiru asalima kwanciya yayi a cikin ruwan, sam ya kasa manta abinda ya faru jiya da dare tsakaninshi da Nanah, kenan duk wannan tulin boons ɗin da yake gani duk bogine, tunda gashi yanda yake hangosu ba haka ya gansu ba, yanda ta zake da nuna masa salon kwanciyane ya ɗaga masa hali shi dai Allah ya gani bai taɓa zina ba, amma yasan karamar yarinya irinta dole idan akayi disvirgin ɗinda aga alama, wani tunani nw yazo masa ai ba lallai kowacce bace wasu. Kofarsu bata da karfi kaman na wasu.            Jinta a jikinshi tana mai lafewa yasa shi buɗe ido amma ya gaza ce mata kome, yana ganin yanda ta haye kanshi tana goga masa, boons ɗinta a fuska yasashi kauda kanshi kaman bai san tanayi ba,               Nanah tasan yanda zata janye hankalinshi a ruwan sanyi dan haka duk basarwanshi bai dameta ba, asalima sake sauya salo tayi dole ya sauke jin kome yabi yarima akasha kiɗa tun abanɗaki suke makale sai da yashigo da ita ɗaki suka cigaba, tana ganin zai kaita gado da sauri tace . "Ya Sadeeq ba sai munyi a kwance ba, xamu iya a tsaye  jingina da bango kaima zakayi enjoy ɗin abu."            Allah sarki sabon shiga haka ya jinginata ys cigaba da ride ɗinta tana zuba masa ihu da bori,  sun ɗauki lokaci suna abu ɗaya daga bango har zuwa gado yagaji sosai kuma abinda ya lura nanah ita kam kamar mayya dan bata ji ko ɗar ba, daga ɗakinshi idan kana falon kasa zaka iya jiyo muryanta.                    Na gaji da zama ga yunwa dake damuna, nafito a hankali zuwa kasa zanje cin abinci, ina zuwa dai dai ɗakinshi naji abinda take cewa da sauri na wucce abuna jiya sun hanani bacci yau kuma zasu nime hanani cin abinci.      Kitchen ɗin naje na zauna naci abinci tunda naga gidan akwai masu girkawa, ina gamawa nafito Alhamdulillah na daina jin shirmesu itace dai makayi clashing da ita ɗaure da towel, zata bangaje ni ya buɗe kofar yace. "Kee Uban waye zai kwashe miki kayanki ko ance miki ni zan tattara miki nifa bana son kazanta,"      Saukowa tayi taje kwashe kayanta, tana shiga ɗakin yabi bayana da ido, tare da tauna lips ɗinshi na kasa,            Rufe kofar yayi tare da jingina a jiki cikin masifa ya fincikota yana huci yace. "Wannan yazama karo na farko da nakarshe da zan kamaki da idona zaki bangaji Amrah wallahi zan shayar dake mamaki, dan koni kaina aurene ya bani karfi da girma akanta, dan kaninta na huɗu shine mate ɗina karki ga dan ina biye miki muna share moment tare kice zaki raina min matata toh kinyi kaɗan kallonku nake get out"     Tureta yayi ta faɗi kasa tare da fashewa da kuka da sauri tafita a ɗakin tare da sai tarama.                      *** Share kasa yayi sannan yayi zane can ya kuma sharewa yayi wani zanen buga kasan yayi ranshi a ɓace ɗago ido yayi cikin ɓacin rai yace. "Alhaji bilyaminu ka lalata aikinku da kanka, sai da na faɗa maka cewa koda wasa karku bar yaron nan yana zuwa gurin Kakanshi a jimeta, haka ma bai muku ba sai da kuka barshi yaje ce muku akayi itama kakan zaba mashi ido zatayi dan kowa ya juya idanunshi akanshi toh ai ga abinda kuka kayi ya lalace babban kuskurenku barin yaron da kukayi ya auro wata daban toh ta sanadinta aikinku na shekara 26 zai lalace dan mustapha yana gab da dawowa gida kuma ta sanadin Yarinyar da ya auro zasu dawo"        A razane Hajiya salma da Alhaji bilyaminu tare da Mahaifiyarshi Gwoggo Hari suka dafe kirji cike da tashin hankalin gwoggo hari tace. "Na kan tudu yazamuyi."          Dariya yayi sannan yace. "Hari karki damu sa'a tana gareni kuma bazan barku kuga gaza wata ba."     Gyara zama sukayi sannan suka zuba masa ido tare da ɗaga manyan kunnuwansu, yace. "Abinda na hango shine dole mu shiga tsakanin Yaron da Matarshi da ya auro daga wani gurin, amma fa akwai rabo mai zafi wanda duk shiga tsakanin da zamuyi sai ya ratsa ya shiga, abinda nasake gani shine akwai kofa a jikinta wanda wasu aljanu suka buɗa, zan tada wani kurwa dashi zamuyi aikin sannan zanso abu guda biyu nata ko gashin kanta ko Farcenta, karku wucce kwana uku dan zan haɗa da wasu manyan maridan aljanu ne sannan wannan aikin yana bukatar azubda jini bana dabba ba na dan adam kuma Yaro karami dashi za'a tada kurwa kwana uku na baku karku wucce haka"      Da rarrafe suka fito daga ɗakin shi dake can kogon manbila.                         ***         Da sauri nafito daga ɗakina ina duba wayata da babu kati, sauri nake dan naji ɗazun yana cewa ko akwai wacce take da bukatar abu ya sayo mata dan zai fita, nasaka kafata knn kawai naji santsi ya kwashe ni tun daga step na farko har zuwa step ɗin karshe ya kai ni salatin da na kurma da mugun karfine yasa suka fito dukkansu su biyu cike da tashin hankali ya iso kaina ita ko Nanah mi zatayi banda dariya dama ita ta,zuba morninig fresh a gurin tunda Sadeeq ya mareta a kaina,           D'aga ni yayi zuwa falo tare da ce min. "Sannu ina ke ciwo"        Cike da dauri nace' babu' amma kafata ta dama kaman ba'a jikina yake ba sabida mugun zafi.       Kamar ya fashe da kuka ɗauko min wayata yayi, na mika masa dubu biyu nace. "Dama kati nake so kasayo min Mtn da Airtel, shine na zame ina ga ko ruwa ne ya zube a gurin ni kuma ban lura ba na taka." Cikin wani irin murya nake magana me ɗauke da zallar shagwaɓa ni kaina bansan nayi maganar haka ba, sai da ya sake baki da ido yana kallona eh mana dole ya kalle ni tunda nake dashi magana me daɗi bai taɓa haɗamu ba sai rigima,                Mikewa yayi sannan yabi hanyar step ɗin yana zuba ido ganin wani ruwa kalar green ya tafi ta lakato ya shinshina  morning fresh ya furta a ranshi *Nana* yace kawai ya juya bace kome ba,      Dan zaman da nayi har kafar tayi wani irin kumburi yana,zuwa ya kama zai ja amma naki barishi dole sama yakoma ya ɗako min hijab ɗina yace.. "Muje a duba miki kafar."       Ba musu na mike ina ɗaura nauyina akan kafar na saka wani karamin kara da sauri yazo gurina komawa nayi na zauna nace" bazan iya takawa ba"               Kallon kafar yayi bai ce kala ba kafin nasan abinyi yayi sama dani sai waje gurin da motarsa take ya buɗe gaba ya ajiye ni sannan yq koma cikin gidan ranshi na tafasa, ɗakin nanah yaje yasameta a zaune tana haɗq kayan mata zata sha, yana zuwa ya taka yatsar kafanta sai da yaji sunyi wani irin kara kafin ya juya yafita ihu take zundumawa.         Cikin gari muka je gidan wani me ɗaurin karaya ko kurɗewa nan ya duba ni, yace. "Gocewa ce zan mai da mata Insha Allah amma zaka rike mana ita."..               Aikuwa addu'a mutumin yayi ya kama kafar ya shiga ja yana mulmulawa bansan lokacin da na fara yarfe hannuna ba can da wuya ta ishe ni na fashe da kuka tare da kwace kafata, nasa hannuna duk biyu na kare kafar kallon Sadeeq mutumin yayi sannan yace. "Karike mana ita sai mu karasa dan kafar tayi tsami."       Kamo hannuna yayi ya haɗesu guri guda sannan ya haɗani da kirjinshi rungumeni yayi da karfin shi kuka nake ina rokonshi da su sake ni amma ina haka nayi nayi na kwace yaki kifa kaina nayi na cigaba da kukan, ana gamawa ya ciro kuɗi yabawa mutumin tare da godiya yana sakani a mota sanyin Ac yasani na fara baccin wahala,                   *** bayan fitarmu kaɗan sai ga Hajiya Salma da Alhaji Bilyaminu suka shigo jin muryan yarsu yasa suka haura sama, suna zuwa suka sameta kafanta yayi ja tambayarta sukayi tace. "Ai  Ya Sadeeq ne ya takani sabida na zubawa wancar guzumar ruwan Morning fresh."..       Wani harara suka maka mata kafin Babanta yace. "Maganinki amma sai da muka hanaki mata kome ko toh ai yayi kyau wucce ɗakinta  ki ɗauko mana gashin kanta."       Dakyar ta mike ta fita can sai gata tafito mamakin ganin ɗakina kawai take sabida haɗuwarshi, gashi ba irin nata ba da bata kula dashi.    Mika musu tayi basu sake magana ba suka fito, ita kuma ta rakosu.           Suna saukowa muna shigowa gidan nikan bacci nake ina sauke a jiyar zuciya,, tsuke fuskashi yayi sosai sannan yasa kai zai wucce kaman ba kanin mahaifinshi ba ya wucce su... "Sadiq " Baban Nana ƴa kirashi jutawo yayi yace. "Shiiiiiiiii"     Sannan ya shige dani ɗakinshi. Yana kwantar dani ya shiga rabani da kayana, wani singlet ɗinsa da gajeran wandonshi ya saka min, sannan yafito ya sami guri ya xauna ya cross leg yace. "Surikina lafiya."    "Ba kome dama Nana ce ta kiramu wai tayi maka laifi muzo mu baka hakuri"         Babanta ya faɗi haka.      "Gaskiyq kun kyauta amma tayi a hankali ka mata yayi duk abinda zatayi tabi a hankali domin ba haka saura masu son ganin bayqna sukeyi ba basa ci da zuci, a hankali suke bin kome."         Yana gama faɗin haka ya bar musu falon.               Jikinsu a sanyayye suka bar gidan.                  ***    Ban tashi ba sai karfe huɗu saura mika nayi haɗi da addu"ar tqshi a bacci tsugul na mike zaune ina kallon jikina, bansa lokacin da na tsalla ihu tare da jan zanin gadon narufe jikina ina me jin haushi.      Yana zaune a gurin computer juyowa yayi ya kalle ni cikin takaici yace. "Kina ds matsala ynx kika gama Addu'a kuma iya kinbishi  da ihu "      Cikin masifa narufe shi da faɗa. "Eh mana zaka faɗi haka mana ba ka gama kare min kallo ba ni dai ban yafe ba wa yasani ko ka tattaɓani"        Dariyar da bai shiryawa bane ya zo masa yace. "Eh wallahi kuwa kinga yanda na taɓaki gashi har inda kikayi askinsu na gani, daga hammata har can kasa, kuma kirjinki kan ai yasha jagwali.".         Sabida bakin ciki bansan lokacin da kuka ya kwace min ba tasowa yayi yazo kusadani yace. "Dama ina son tambayarki jiya zuwa yau nasan ya mace take kuma matana kirjinta da laushi ya naji naki da tauri." Pillow na faɗa na maka masa ina kuka ina cewa. "Allah ya isa min mugu ɗan iskan yaro.."        "Eh kuwa nifa ɗan iskane amna barina nuna miki yanda nake iskanci."     Allah mantawa nayi da ciwo akafana na sauka da gudu na fita sai da na isa ɗakina na zube ina kuka....😂 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_*                                   🌹🌸🌸    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai              *_Wannan shafin nakine Brrst Fatima Alfa kiyi yanda kike so dashi_*       *Kyautar shafin nakune*        Mommyn Sayyid,Aunty A'i, Deena Maman Faruk da sauransu. .... Page I.      A hanyar wuccewa na muka haɗu da Nana ganin kayan sadeeq a jikina yasa ta taɓe bakinta, ina shiga ɗakina na zauna ina rike kafana sabida zafi.                  *** Yau kwana uku kenan rabon Imran da Sadeeq tun yana sa ran zuwanshi har ya cire rai yana zaune a wani fili can bayan gidan ya fara jin huci, bai damu ba ya cigaba da azkar ɗinda yake wani irin ihu da yaji yasa ya juya a hankali wani irin dabba mai kama da kura amma baka ce kallon Imran yayi ya kauda kanshi.   Zama imran yayi tare da sallama dakyar ya amsa sannan ya saci kallonshi yace. "Nazo maka sallama ne zan tafi  umrah tare da isa birnin kudu tafiyar zai ɗauke ni wata huɗu zuwa biyar, kayi hakuri da amrah zaka fahimci abinda nake nufi da kai," Mika masa hannu yayi sukayi musabaha, har ya fara tashi sama yace. "Na haɗaka da Allah kasare bishiyoyin gidan nan domin mugaye zasu iya makale  dan cutar da wani sannan nan ma kaina kabar zuwa nan ɗin.".                Yana gama faɗan haka ya zama farin tantabara ya lula sama.     Mikewa sadeeq yayi yabar gurin, gidan cike yake da wasu irin bishiyoyi dogaye masu manyan ganye, daga sama suna da duhuwa daga kasa a cunkushe suke da juna,, sai wasu kananun bishiyoyi wanda suka karawa wajen duhu, tun daga estate ɗin farko aka shuka bishiyoyin dan babu so a nan yanki daga Jos aka zuwa dasu, gidan Baba sosai, a kowani estate akwai ɗan korama mai wucewa, duk filin gurin shimfiɗe yake da grass kafet, wanda suka kara kawata gidan , akan koramar akayi yar karamar gada,wacce mutanr zasu tsallaka.        Kimanin shekaru talatin da Artch Mustapha lamiɗo ya zana gidan lokacin yana kasar Rasha,  daya dawo yasayi filin ya gida inda ya zuba yan uwanshi da sauran mutane,                A kowani gater na shigowa akwai Cctv camera, wanda yake sadar da duk wani abu, a tsakanin gater four to gater six aka rasa Artch mustapha lamido tare da iyalinshi inda suka bar ɗansu a gurin.......        Ajiyar zuciya ya sauke lokacin da tunanin iyayenshi ya gama gauraya brain ɗinshi.                  ***     Ranar laraba na fara zuwa aikin inda sadeeq ya ware min driv na,      Cikin nutsuwa na fara aikina har nasami sati hudu cur,      A cikin yan kwanakin nan wasu irin mafarkai nake masu cike da ban tsoro ranar da nayi na karshe kuwa wani abin mamaki nagani.          Tsakanin macizai da koraye ake faɗa akaina, ga wasu mutane suna jan sadeeq zasu turashi cikin wuta amma sun gaggara, sabida karfin janda shi ɗin yake musu karshe su suka faɗa wuta ni kuma kurayen suka kasani a guje nayi cikin dajin, sai da mukayi gudu mai yawa sannan na faɗa a cikin wani ruwa, ina cikin nutsuwa sadeeq ya tawo a guje yafaɗa yayi sama dani, zamu fito knn kurayen nan suka janye ni cikin duhuwar dajin ina jin sadeeq na kirana amma nayi nisa, a tsoracr na farka ganinshi nayi a zaunr yana kallona, addu"a nayi sannan na tashi ina jin yanda kirjina ke bugawa goran faro ya mika min nasha sannan ya gyara min kwanciyana,  ɗaya gefen ya koma ya shinfiɗa abin sallah ya fara nafilla kusan abinda yata shenu shi ya taddashi yana farkawa ya hauro ɗakina nan yaga windunana a buɗe iska na kaɗasu yana zuwa rufewa yaga irin korayen da yayi mafarki dasu....             Rufewa yayi zuciyarshi cike da tsantsan tashin hankali juyawar da zaiyi kuma yaga yanda nake tsorata a mafarkin danake, shi yasa ya dawo bakin gadon yana tofa min addu'a har na farka daga baccin a razane,               Ina tashi da safe jikina duk sunyi sanyi karfe takwas na bar gidan shi kan tun 6am yabar gidan zuwa jimeta gurin malam jauro,                  Drivn da yake kaini gurin aikina yazo tare muka fita yayinda nanah itama tafita, har karfe uku banga drvn ba dole na hau taxi zuwa gida.         Dake ya faɗa min akwai motar da aka ajiye domin kawoka estate ɗinka, ina zuwa nai musu magana akan su kaini estate ɗinmu amma babu wanda ya ɗago kai ya kalle ni.              Allah yasa Cctv yana ɗaukar kome tun daga first gater har lasting gater,  wuccesu nayi. Ban sake ce musu kome ba haka nayita ratsa gater by gater ga wani irin tsoro da ya tukwaikuyeni, sai gurin huɗu da mintuna goma nazo gater na uku, nan ma tafiyar dana shafa ba sauki dan amota mintuna arba'ine wucce gater ɗin a kafa kuwa doguwar tafiya ce ta kusan awa guda,            Tafiya nake har na isa gater na biyarkusan yamma tayi sosai anan ne tsigar jikina ya fara tashi wani irin sanyi na fara ji gashi estate na shida babu mutane sabida gurin akwai ban tsoro ba'a tafiyar dare ko tsakar rana, mutum ɗaya ke wannan tafiyar wato sadeeq shima dan ya taso a wata iriyar rayuwa ce shi yasa,               Tunda na fara tun karo gurin wani irin duhu ya fara lulluɓe garin, addu'a ce abakina,                ***       Wani irin gudu yake a motarsa sakamakon jin wani yanayi a jikinshi akaina, ana ganinshi ake buɗe kofa, har ya iso gater na biyar ya hango lokacin da na tura gater ɗin kafin ya iso gurin motar shi tayi faci.       Sauka yayi kasa a guje, zuwa bakin gater ɗin a cikin wani irin gudu,      Yana isowa yaji wani irin karan da nayi da gudu ya shigo, ganin na shiga cikin dajin a guje, shima yabi bayana, kurayen suka taso ni a gaba shima kuma yabi bayansu a guje,        Gudu nake ina kuka tare da ambaton Allah sai da nayi gudun da ban taɓayi ba na hangoshi, yana tsaye muryanshi naji kuma tabayana yana cewa. "Karki je gurin shi ki dawo gurina."     Jefena ma kuma shine yake faɗin abinda na bayana ke faɗa, ga kuma muryanshi da nake ji daga baya can yana kirana alamon mun ɓace masa.                    Wani irin ruɗewa na shiga tare da fashewa da kuka, jikina na rawa haɗuwa sukayi suka cure guri guda sannan suka saka wata irin dariya kamar zasu fasa min dodon kunne. Cikin ihu nace musu. "Mai namuku ne? meye matsalata da kune?"     Tunkaro ni suke har kamar wasu zakuna, guguwa ce tazi mai karfi suka shiga tsakaninmu inda suka fara wani azaɓeɓɓin faɗa tsakaninsu ina ganin haka na juya na sake nausawa wani ɓangare na dajin giftawa ta Sadeeq ya hango yabiyoni a guje, garin gudu ashe ɗayansu ya biyo ni,yana ganin bazai cin mun ba ya rikiɗe zuwa sadeeq wanda shima yana biye da mu.       "Amrahhhhhh"..   Cak na tsaya na juya a hankali ganinshi yasa na juya da sauri zanje gurinshi sai ga Sadeeq ya iso wanda yace. "Noooooo Amrah bani bane Mugune."         Na isa gurinshi har na kusan faɗawa jikinshi dariya yayi tare da karcan wuyata zai tashi sama, farin maciji ya sari kafarshi take ya kama da wuta,         Rike gurin nayi cike da azaba da tsoro zan fadi ya karaso aguje na faɗa jikinshi take idanuna suka sauya kala, zuwa yellow. Rikiɗewa macijin yayi take suka kasu har su huɗu,     Kaina sukayo sadeeq sai jijjigani yake,kallon Fauzan Fatihiyya tayi kafin tace. "Sun zuba mata guba a jiki meye abinyi"          Rusaila tace. "Abu mafi alkhairi mu ɗagasu zuwa gida matukar suka cigaba da zama a nan toh Umma zata iya samun matsala."      Take suka sake rikiɗewa zuwa guguwa suka ɗagamu sama sai kofar gidanmu kallon sadeeq suka kafin suka ce.. "Kanemi ganye magarya, da Habbatusauda, ka haɗa da ayatu shifa ka tofa mata kana bata."      Bata karasa maganar ba suka ɓace.           Yana ɗauke dani har ɗakinshi, ya kwantar dani lokaci guda har gashin kaina ya koma yellow, jikina kuwa wani irin duhu fatata tayi a hankali yake bina da ido, tunawa yayi da ai yabar abinda Malam jauro ya bashi.           Da sauri yafita,  bike ya ɗauka a guje sai gater six anan ya samo matar lafiya, buɗe motar yayi ya ɗauki abinda zai ɗauka, ya koma gurin mashin ɗinsa, ya tada knn sai ga ɗaya daga cikin kurayen nan a guje aikuwa ran maxa ya ɓaci shima yayi kanshi tare da ambaton Allah, take kuran ya ɓace, yayi gida a guje, yana zuwa ya buɗe jakar ya ɗauki wani turaren da malam ya bashi ya shafa min....                 *Abinda Ya faru zuwanshi Jimeta*         Da misalin takwas ya isa gidan bayan sun gama karyawa nan ya fada musu abinda ke faru gyara zama malam yayi sannan yace. "Nima nayi mafarkin sak yanda amma kafin na farka naga wani abin mamaki "      Shiru ne ya ratsa tsakaninsu kafin Sadeeq ya ɗago jajayen idanunshi yace. "Malam mi kagani."      Ajiyar zuciya ya sauke kafin yace. "Almu nagani da Mardiyya yarinyar nan ta kaika gurinsu bayan nan na farka."        Shiru sukayi can inna wuro tace. "Ai ni tun ganin na da yarinyar nasan alkhairi ce a rayuwar Buba."     Tsaki yayi a dame kafin yace. "Matar karfe ba haka bane ni bana son tashiga rayuwar da bata da masaniya a ciki, shekaru ashirin nayi cikin kaɗaici daga Ummu Aimana sai Imran da kakansu muka rayu a cikin wanca mugun gida dukda suma ba mutane bane sun tallafawa rayuwata tunda babu yanda ba'ayi ba dan a kasheni, Inna wuro Amrah babu ruwanta bata san kome ba amma maharana sun hareta, bansan mi zan faɗawa iyayenta ba idan wani abu ya sameta dan bazan iya yafewa kaina balle wasu, ba iya kacin Alhaji bilyaminu ke harina ba da mutane da yawa, nashine yafi tasirantuwa akaina."..       Mika masa kwalbar turare malam yayi sannan yace.. "Wannan man an haɗa ne da kitsen, giwa da zaki sai miski ɗan asali, zaka na shafa mata da zaran kaga sauyi daga gareta, sai wannan hayakin akwai shima daga hannun wani maharbi nasanu ka rike da kyau kodan ɓacin rana."..         Haɗa masa magani suka tare da fara sawa ana musu saukar alkur'ani..     Wannan shine abinda ya faru.                   ***            Shafa min turaren yayi sannan ya je har ɗakina ya ɗauko burne na turaren wuta yazo ya haɗa sannan ya zuba hayakin take na fasa wani irin Ihu ina mai faɗowa daga gadon, zan.........    Gaskiya rashin voter zai iya shafan rubutun faɗa dan Wallahi zan iya canza sheka😂 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu *My Dear sister idan kinsan stickers zaki saka min don Allah karki min tag akan buk pls ni bana sonshi idan kina krntw just comments a saukakkakiyar harshe*😉 Page....J Janyo ni yayi dan yaga alamar kasan gado zan shiga, rikoni yayi sosai hayakin na ratsa ɗakin, can na zube a jikinshi ina gurnani ɓalle rigarshi na shiga yi, tare da yagata har kasa, sannan na tura masa kaina ina shinshina wuyarsa, saka hannuna nayi na yaga tawa rigar har kasa na shiga wurgi da kome na jikina, na rungumeshi ina gurnani kokarina na haɗa bakinmu bayan nawa bakin fitar da wani irin wari yake,   rungumeni yayi, sosai sannan ya shiga karanto fatiha sannan ya ɗaura da suratul baqara, take na fara ihu da kururuwa wanda yasa gidan ya ɗauka baki ɗaya, ita kanta nanah sai da tq sauko zuwa ɗakinshi sabida tsoro, ina ganinta nayi wani mika na tureshi nayi kanta a guje, ina ɗagata na maka da kasa, take ta suma bai fasa ba ya cigaba da karatun, ina rike da kaina da yake tsife ina fusgar gashi ihu nake wani yellow hayaki na fita a bakina Sadeeq bai fasa ba dan babu tsoro a idanunshi sai da yaga na zuɓe tare da shakuwa sosai karamin drowarsa ya buɗe ya ɗauko ruwan zam zam ya cigaba da addu'a ya tofa yasami abaki nasha sannan nayi gatsa take bacci me nauyi yayi gaba dani,             Bai taɓa ni ba yayi kan nanah goran faro ya ɗauka, Sadeeq da wulakanci ana shafawa mutum ruwa ko yayyafawa amma shi juye mata ruwan yayi afirgice ta farka, mikewa zubur tayi tana goge jikinta wullar da goran yayi sannan ya saka hannunshi duk biyu a kugunshi  haɗe fuska yayi yace. "Ki jirani a falo i nd you."                    Mikewa tayi da kyar ta fita falo, dawowa kaina yayi bai taɓa ni ba ya shiga ban ɗaki yayi alola yazo ya gabatar da sallar magrib da isha, sannan ya ɗaura shafa'i da wutir,  sabon shirt da gajeran wando ya ɗauka ya saka min wando sannan yazo dai cibiyana tsintar kanshi yayi da sumbatar ramin sannan zo saka min rigar kallon boons ɗin da kullum nake zarginshi ya taɓa yayi girgiza kai yayi a hankali yace "Baby gal sarkin rikici bari na taɓasu idan kika farka muyi faɗa akan haka"          A hankali yake taɓasu tare da binsu da ido, can kaman wanda aka jonawa wuta ya ɗaga hannunshi yasami rigar, sumbarta goshina yayi tare da min addu'a dai dai kusadani yasaka karamin radio mai ɗauke da memory na full kur'an.        Ruwa ya ɗauko a ban ɗaki yayi  min alola, sannan ya ja bargo ya rufa min, shima sauya kaya yayi gajeran wando da singlet ya fito wani kwayar magani ya jefa a bakinshi inda ya haɗa da ruwa ya haɗiye, gurin cikin abinci ya nufa zaro magani yayi ya jefa a roban fresh milk ya shiga juyawa har ya daina jin motsinsa.     Yasan tana son madara bismillah yayi ya fara cin abinci har ɗago kai yayi sannan yace. "Hmm nace ba"..    Shiru yayi mikewa tayi tazo  gurinshi, "Zauna " yace mata, ba musu ta xauna shiru ne ya ratsa tsakaninsu,           Nuna mata roban madara yayi cikin kashe ido yace. "Kisha sabida nima nasami abinda zan tsotsa daga."       Bata kawo kome ba ta zuba a glass cup ta farasha, mikewa tayi zubur, zata juya yace. "What"     Murmushi tayi cike da yanga tace. "Zanje na gyara jikina ne,."      "Hmm but take the milk mana"     Dauka tayi ta shanye tare da cewa, bai ishani ba amna ina,zuwa."       Da gudu ta haura sama, da wani munafikin murmushi yabita tare da dukan table ɗin yana me rutsa idanunshi yace. "Bazan taba yafewa kaina ba idan ban rama abinda kuka min ba wacce bata ji ba bata gani ba kun sakota cikin kiyayyata nasanhar dake zaki bayani idan na kure miki tunani."           Ta jima a sama kafin ta dauko daga ita sai wan shegen riga wanda da babu gwara shi ɗin ta karaso, ture abincin yayi gefe sannan ya mika mata hannu da sauri ta iso gurinshi ɗauko madaran yayi ya guntsa a bakinshi ya janyo fuskarta ya shiga juye mata dake wawuya ce batasan mike faruwa ba tashanye tass,               Mugun wasa ta fara masa sam ji yake kaman tana watsa masa wuta a duk inda ta taɓa, ɗago fuskarta tayi ta haɗa bakinsu bai hanata ba dan shima maganin da yasha ya zo kan point ɗin da yake bukata,      Shafo marashin tayi amaye tace. "Yaya can i suck your dick"              Shafa face ɗinta yayi yace . "Why not"       Ai bai rufe baki ba ta fara ɗaukarta yayi cak zuwa kan wani kujera suka cigaba da shagali, sai da yaga tazo inda ya dace dan ta gaji sannan shima yace bai san zance ba, tambayoyi ya tanada  wanda tasa normalɗinta bazata faɗa masa ba amma a buge zatayi bayani.       Gyara murya yayi sannan yace.. "Faɗa min waye ya fara disvirgin ɗinki?"     Dariya tayi tare da rike arms ɗinshi ba tare da saninta ba tace. "Malamin English ɗinmu Uncle Sam yace zanyi pass na idan na bashi kaina hhhhh daga nan da na shiga Abti na haɗu da manyan yara muka cigaba da harka but kasan mi bana yarda ayi make luv dani ba tare da golden ring ba."          Gyara zamanshi yayi slowly inda ta fara ihu,  cizon laɓenshi yayi na kasa ranshi na kara ɓaci yace. "I know that ba kai karana kikayi gurin Dad ɗinki faɗa min mesu kazo nima kinji sweet hot gal"           Shiru tayi kaman ta dawo sense ɗinta can sai ta fashe ds dariya yayinda ta ɗaga kafarta sosai a kafaɗarshi, wani irin ɓacin rai kaje amma dole ya shanye dan yaji ta inda xai ɓollo musu "Hmm baby ur so sweet faɗa min mana ko sai na daina baki luvly stick."            "Shiiiiii" tace masa kasa kasa sannan ta cigaba da cewa. "Ai hairing ɗin Amrah suka zo ɗauka sunce zasu rabaku sabida kar ta hanaka sona, kuma ba haka Mommy nd Daddy Hater you badly but i don know wht them hater you."                        "I u sure iya abinda suka shirya knn"            "Yeap iya shi knn"      Daga nan bai kuma tambayarta ba ya fara wani irin having sex da ita tun tana jin daɗi har ta fita hayacinta sai da yaga tana fidda jini ya kyaleta,  dan ta jigata sosai ga karfin maganin ya sata bacci.         Rike kugunshi yayi bayan yasaka bom short ɗin sa yana hakki, kallonta yayi yaga yanda take tsaki yayi ya taɓa wani kujera take jan danja ya fito a hankali kujeran ya shiga motsawa sai ga wani kafet taɓa tsakiyar kafet ɗin yayi sannan yace. "I'm S.A.D.E.E.Q M.U.STAPHA L.A.M.I.D.O"       Take computer ta amsa da "Welcome Mr Sadeeq Mustapha Lamiɗo"     Sama kafet ɗin yayi sannan kofa ta bayana kaman lifta ya danna koren keypad, take kofar ta buɗe shiga yayi ta rufe  a hankali kofar tayi kasa da shi, tana sauka sai wani ɗaki me cike da computers  wanda yake ɗauko kome na Estate ɗin zama yayi ya fara duba lokacin da Amrah ta fita, da lokacin da drvnta ya dawo Nana ta mika masa aika, zuko karan muryan yayi yaji tana cewa. "Gombe zaka kai min gurin kawata."     Cikin damuwa yace. "Hajiya toh ai Malam tana makaranta idan na daukota sai naje."     Tsawa ta buga masa sannan tace. "Toh a bakin aika matsiya ci kawai."      bata karasa ba ya wucce da sauri.  Shigowa tayi ta ɗauki wayarta tace. "Mama na turashi."            Mai da kallonshi yayi daga first gater yana kallon lokacin da motar haya ta sauke Amrah taje tana rokonsu babu wanda ta kulata ma, duba record ɗin jiya yayi Alhj bilya ya gani da chef scurity na gidan tare da sauran masu tsaron gidan sun fito daga ɗakin taro dake gater one kowa an cika masa aljuhunsa da kuɗi murmushi yayi duk gidan babu wanda yasan da zaman Cctv camera daga shi sai Adda kuluwa da Adda Mairo sai Imran kusan aikin sakawa Imran dashi suka saka.       A hankali ya shiga bin hotan Amrah yanda ta dinga bin masu tsaro su kawota gida suka ki. "Zaku ci ubanku dukkanku daga cikin dukiyata ake ciyar daku a biyaku albashi aka gina muku naku estate ɗin shine zaku wulakanta min mata ta,"     Cire hotonsu yayi ya shiga ɗaura musu❌ cancell... Casher gidan ya kira a waya yace. "Nawa ga wata ake sake salary ma'aikatan estate "       Daga can yace. "Sir ashirin da biyqr ga wata saura kwana biyar." "Kar a sake musu har na five months Munir kaji me nace ko karka kuskura Sirikina yasan da batun sannan shima kar a bashi nasa."                 Katse kiran yayi sannan ya kira masu kula da wutan gidan daga hukumar nepa yace. "Mr Frank gobe ina son ka yanke wutar Estate five da estate three har da na solar dake gidan."          "Ok sir an gama." mr frank ya faɗa masa.                   Wani layi ya kira yana shiga yace. "Kasim gobe ina son ka zo da asuba ka datse ruwan estate five da three."         "Ok sir insha Allah."    Kashe wayar yayi yana huci,         "Zaku gane baku da wayo dani kuke zance."    Yana gamawa yafita yabar ɗakin, yanda ya barta tana kwance janta yayi har sama ya wurgata a falonta ya sauko kasa yayi wanka dan shabiyu saura alola yayi yazo ya tada sallah, har dare ya raba gurin karfe ɗaya ya fara jiyo kukan kurayen nan burne ya saka a jikin socket ya zuba hayakin sannan yazo ya buɗe winduna hayakin ya fara fita, take suka fara ihu me firgitarwa duk suka watsa. Rufe window yayi yazo ya kwanta a kujera,                       Ban farka ba sai asuba mika nayi naji wuyana tayi min wani iri shafa gurin nayi naji wani irin cus a tsorace naje jikin madubi me zan gani gashine a gurin ba nan ba har fuskana ihu na fasa tare da guduwa bayan gado na lulluɓe kaina ina kuka, shima a firgice ya zo kaina ya sallati, jan bangon yayi ya gan yanda na koma kamar dodo, xama yayi kusadani yace janyo ni dukanshi na fara ina tureshi cikin tashin hankali rikeni yayi gam bakinshi ya kai kunena yace. "Ina tare dake har abada bazan gujeki ba, zan tsayq miki har ki samu lafiya."      Kuka nake cike da tashin hankali, zama yayi yasa abin aski ya aske min gashin fuskana da na wuyana, sai na hannuna,.          Zama yayi yana nazarin karfin sihirin, bayan munyi sallah nima na rama na kaina,         Wani malami ya kira  ya faɗa masa halin da nake ciki, har gida yasa aka ɗauko malamin da rana yazo ya gan ni haɗa min mai da sabulu yayi, tare da addu'o'i .       Koda na fara maganin ba sauki sai na Allah, kawai.          *** Gashin da sadeeq yakewa mutane yayi yawa, har sammaci aka kawo masa yaje ya sayi alkalin😂     Aikuwa akayi ta taron meeting akai akai amma ɗan batalikin nan ko yasan sunayi, kome ya datse musu kaman suyi hauka sunyi zanga zanga sun dawo suna bada hakuri ko kallo basu isheshi ba,           Wasa wasa sai da muka shafe wata shida cur ana addu'a da rokon Allah kuma Alhamdulillah, dan sauka kan ba iyaka amma har wanan lokacin suka waiwaye bawai nace addu'armu bata karɓu bace ai Annabi musa addu'a yayi sai da aka shekara biyar sannan aka biya masa bukatarshi kunga knn ni ba kowa bace.        Abin duniya ya damu, ni dashi karshe duk rigimana nadawo na zubar ta lafiyata nake, bata faɗa ba.       Ranar juma'a ina kwance ina bin kira'ar alkur'ani,     Shi kuma yana waje a barandan sama, saukar faran tantabara akan kafaɗarsa itace tayi dalilin da yasa ya zuɓe sumamme.......     Kucanka mana Waye Farin tantabaran nan😅   🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_*                                   🌹🌸🌸    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai ```😂 Mmn Gausiya wai ta ruɗe da alphabet ɗin yo Nima kullum sai na rutsa Waleed ya karanto min frm A/Z😂``` *For Surayyarhm Novel member idan bai isheku ba akaro muku wani tukwaicin*😍😘 _Idan da zanyi shafi ɗaya biyu toh na uku sai na ambaceku Da ciwo A RAYUWATA Grp A tare da admins ɗinku grps ɗin haɗi da Member idan naga Comments ɗinku farin ciki yake sani a kwana ana tattauna gaskiya Na yaba muku a bayan idanunku kuma na yaba muku akan idanku sai dai bazan canza ra'ayina ba Ina ɗin Team Nanah_😉😜 *Kutt nifa bana jin kome sai Imran dama haka kuke son abotarsu na yaba muku nima idan ankwana biyu zan rikiɗe zuwa kazar agric sabida kaunata da cin kai da kafa*Lolz😂😂😂😹 Page. K Iska ya hura masa me sanyi take ya farka har lokacin bai rikiɗe ba Sadeeq na tashi ya zauna kawai sai ya fashe da kuka, ganin haka yasa Imran girgiza take halittarsa ta sufar ɗan adam ya bayana, murmushi yayi sannan ya durkusa a kusa Sadeeq, faɗawa jikinshi Sadeeq yayi cikin kuka yace. "Shekara ta biyu a duniya na rasa mahaifata aka zo aka jefani a cikin wannan gidan babu wanda ya tuna dani sai Ummul Aimana itama ta tafi kasancewarta ba ma zauniya ba, Abokina kai da Kaka kuka zo lokacin ina cikin hatsari kuka zauna dani har na zama cikakke mutum kun hanani kuka sai dariya a gurinka na sauke alkur'ani kai kasani a makaranta boko, aboki kai kadawo da abubuwan da suke mallakina a shekara ashirin da nayi daku na rayu, sauran takwas ɗin mutane suka san ina raye, abokina makiya sunci karfina nayi fafatawar har na fara gazawa, Abokina sun mai da musu yarsu wata halitta na daban muje ka gani." Tausayin Sadeeq ɗin da irin taimakon da Iyayen Sadeeq suka bawa Kakarshi a lokacin da magauta suka biyo ta daga nahiyarsu ta fita niman magani suka biyota, Sadeeq ne ya katse masa tunani mikewa yayi suka nufi kasa inda ɗakinshi yake daga ni sai boxes ɗinshi da suka zama kayan sawana,k'in shiga Imran yayi ya coge abakin kofa. Juyawa Sadeeq yayi yace. "Lafiya ka tsaya anan." "Baka da hankaline zan shiga kan matarka daga ita sai kananun kaya, kaga nan ma kun bawa wasu damar raɓanta maza ka suturta mata jikinta" Gyaɗa kanshi yayi ya shiga doguwar rigar Sallah na ya mika min yace. "Sister Amrah saka wannan za'a dubakine" Karɓa nayi na saka, sai dai me zai faru sunkuyar kaina nayi hawa gadon yayi da niyyar zai saka min aikuwa da hannu ɗaya akayi sama da shi. Cikin zafin nama Imran ya bayyana ya tareshi. Ihu na kurma tare da raba rigar biyu sanna na fara magana cikin wani irin murya.. "Na rantse da gemun kakana sai fansa ya tabbata akanta, kaman yanda tasa Uwais ya kashe min gangan jikina aka rabani da jin daɗina, ni me karfin iko yau tasa an mai dani bawan ni danake bawa wasu duniya dukiya farin ciki, kyau uwa uba mulki, shine wannar abar tasa aka kashe min jikina tasa na zauna a jikin kabarina ina kuka, ynx kuma da nasami aka tasheni da jinin ɗanye jariri kuce zaku rabani da ita sai ta zama abin gudun kowa har kai." Nuna sadeeq yayi da yatsa. Murmushi Imran yayi cikin jin daɗi mika hannunshi yayi wani kujeran azurfa ya bayana zama yayi rike da casbi yana kallon aljani a hankali yace. "Ni Magajin sarkin malaman kisra Imran bin Faris na umarci Furza bin Zur yafita jikin Amrahtu a cikin lumana da fahimta juna ka koma kabarinka ka zauna har lokacinka ya cika, idan kuma ka ki, zan kira zalja tazo da kanta muyi nayi." "Na rantse da Mahaifiyata babu inda zani sai dai kai min kome." Furza ya faɗa yana hucci. Murmushi Imran yayi sannan ya shiga karantu addu'a can ɗakin ya shiga jijjiga kaman daga sama ta faɗo gaban Imran wani kujeran dutsen Jauhari ya bayana wanda aka kawatq shi da zallar ruwa zinari kayan jikinta ja da ratsin baki, gashin kanta ya sauka har yana jan kasa, zama tayi cikin izza da jin kai sallama imran yayi mata ta kauda kai, murmushi yayi ya ɗaura ɗaya akan ɗaya ya kalleta yace. "Ki duba wannan yaron da wanca yarinyar matarsa ce dukka dikka shekara kusan ɗaya knn da aurensu dukda akwai rashin fahimta a tsakaninsu haka ba me damuwa bane Zalja ki tuna girman soyayyar da mukayiwa juna har yasa na saɓawa Allah aka koreni daga gida, kakata kadai take tare dani har ynz kisra ta haramta mun, sabida haka na shiga duniya na haɗu da wannan yaron da Ummul Aimana ta rike shi, Zalja ban tuna miki baya dan na tado miki da shaukinki ba,..." Ajiyar zuciya yayi cike da damuwa, sannan yace. "Zalja ga bawanki nan ya shiga tsakanin Ma'aurta sabida nashi damuwar da kuma biyan bukatar wasu kiga abinda yayiwa yar mutane Zalja kiyi nazari idan Binta akayiwa haka ko Sauwwama akayiwa haka zaki ji daɗi, zalja Fatima da Hafsa yaranmu ne da muka samesu ta haramraciyar hanya kuma a duniya bamu da abinda muke so sama da su ki shiga wannan al'amarin bawai dan baxan iya bane a'a ni hukuncina babu kyau kinfi kowa sanin waye Imran bin Faris" "Ya isa haka bar sheganta min Yarana amma ai daga dawo umrah mi yasa baka zo Madinatu Noor ba kaje kisra kuma ai nasami labarin sarki Narudeen Ya baka yarshi Na'imatullah wato kayi min sasari tunda ba aurenka a kaina kuma da kake cewa kuskure mukayi waje namiji a cikin ni da kai ai kai ya kamata ka iya sarafa sha'awarka, kuma da rabon Yan biyu ya tsaga tsakaninmu shine ya zama laifi." (Na shiga uku na tonan silili😹) "Toh naji ki musulunta mana jiga idan yau van aureki ba ko ce miki akayi nima ina jin daɗin tawa rayuwar babu iyalina ne. Akanki na fara so idan da gaske kina kishina ki amince ki musulunta na miki alkawarin zama dake har na koma ga Allah." "Sai nayi tunani" tace masa. Kallon amrah tayi sannan ta tafa hannunta take wasu samudawar aljanu suka bayyana tare da wani karamin sunduki suka buɗe kallonsu tayi aikuwa suka shiga zuko furza, Take ya shiga ihu da kururuwa har ya,shige sundukin. Zubewa amrah tayi a kan matashin sai bacci, juyawa tayi gurin Imran tace.. "Ni na kammala nawa, amma kuyi kokarin kona kabarinshi dan zai iya,zama baraza gareta sabida wannan gashin anyi mugun tsafi ne da gashin kanta, sannan aka saka a kabarinshi wanda yake yamma acan wani makarantan kwana, saikuma cikin gidan nan anyi tsafin da jinin kurayene tare da wani shaiɗanin aljani shikan kanemi Dalme shine zai iya kamashi." Murmushi Imran yayi ya kalle sadeeq ɗan bamu guri mana, Da sauri ya fita kallon samudawarta tayi suma suka ɓace, ta sowa yayi zuwa gabanta yana dariya kasa kasa, ɓata rai tayi, sunkuyawa yayi a gabanta yaja rigarta sama dariya ce ta kwace masa yace. "A duk lokacin da na kiraki sai kin kwausa dubi takalmanki kuwa daban daba.." D'ago fuskarshi tayi ta shiga sumbatarsu, saka hannunshi yayi ya rungumeta, sai da tayi dan kanta ta kyaleshi kuka tasaka mishi cike da rigima ta ɗago kanta tace. "Abien yan biyu dole sai na musulunta zaka aureni, don Allah ka aureni mana haka," "Bance haka ba dan a cikin surat nisa'i Allah madaukakin sarki yace. *Zaku iya aure daga cikin ma'abota littafi kamanmusu masu nutsuwa da sanin ya kamata Mafi alkhairi ku aura daga muminan cikinku* Kinga knn idan kika musulunta haka,zaifi bada ma'ana ynx haka zuciyata rawa take akan bar miki yarana mata a hannunki tunke ba ahalu kitabu bace ko wani lokaci zan iya zuwa karɓansu." Shigewa jikinshi tayi cikin damuwa tace. "Na haɗa da girman Allah ku karka rabani dasu, Imran ina sonka ka ajiye wanca batun mu koma rayuwarmu ta baya mana naji Ance na'imar ma yarinya ce karama Yaushe karata son kananun yan mata kai da kace kafin son babbar mace a shimfiɗarka nidai ka barsu mu kuma madinatul Noor " "Sai nayi tunani akan haka zaki iya tafi abinki nagode." Yana gama fadin haka ya juya yabar mata ɗakin, zama tayi a kujeranta cike da damuwa abu guda biyu zai iyasa ta mika wuyarta son Imran da Yaranta kai dole na nemi waziriyata nairah itace kadai zata fiddani duhu. B'at ta ɓace. Lokacin da Imran yafita kallonshi Sadeeq yayi cikin tsokana yace. "Dama haka kuma kuke raya luv, ai dole na ɗauki darasi, amma kuma ya akayi kuka rabu da ita me ya haɗaku." "Ynx babu lokaci bari na nemi dalme shine kaɗai zai taimaka mana." Yana zaune ya kura dalme shima yazo yace. "Eh malam gaskiya kurayen nan yaran kabusu ne amna nayi maka alkawari da yarjejeniyar dake tsakaninmu bazasu sake zuwa ba shima kabusun nasa an kama minshi sai kuma bokan da yayi idan babu damuwa zaku iya zuwa ku dakatar dashi." "Toh bokan yana ina ne ynx." Imran ya tambayeshi. "Eh toh malan bokan yana bayan dutsen manbila." "Toh mun gode zaka iya tafiya." Yana ɓacewa Imran ya kalle sadeeq suka tashi sama rufe sadeeq yayi da hiraminshi take suka lula sama, basu dira ko ina ba sai dutsen manbila. A kogon dutsen kuwa Nuwarai da Fauza Rusaila,da Fatihiyya suka naɗe boka suna saranshi ya faɗa musu wanda ya saka shi aiki amma fir yaki tunda abin ya faru suka shiga bin didigin al'amarin har suka gano shi da suka zo cikin lumana bai sauraresu ba har sau uku, sukuma suka kafe sau sunji waye ya sakashi aiki, sunyu artabo na wata kusan biyar kafin yau Allah ya basu nasara, inda suka samu yana zubawa wani gunki jini wanda jikknshi duk gashi nan suka mashi fata fata da kayan aiki kafin suka naɗeshi. Ihun shi Imran yaji suka bazana niman hanya dakyar suka samu, suna shiga suka sami gawarsa Yan mata huɗu na tsaye suna huci. Motsin Imaran da Sadeeq yasa duk suka juya ajiyar zuciya Rusaila tayi me ɗan karfi, tace. "Ku muje" Rufe kofar Imran yayi da wani net ɗin karfe, juyawa Fatihiyya tayi kan imran a fusace aikuwa yayi wurgi da ita take yasa sarkan karfe ya ɗaureta, sauran ma haka da suka fusata Rusaila ce bata motsa ba saima kallonshi take tana zabga murmushi, tace. "Da kyau jarumin maza ka ɗaure min Yan uwana kuma ai dukkanmu abu ɗaya muka zo yi kawai kasake min yan uwa muyi gaba." Ko kulata baiyi ba ya cigaba da dube dube shida Sadeeq can idanunshi ya sauka akan wannan gunkin da boka yake xuba masa jini, kallon abu yayi yanda gashi ya tsiro ta ko ina yana hango amrah take ya shiga karantu wasu addu'o'i ya saka wuta ya kona abin take wani bakin hayaki yayi sama, Kuncesu yayi yace. "Kunga ni bana son damu miye ya haɗu ku da amrah." Cikin fitsara fauzan tace. "Mahaifiyarmu ce sai ya-ya" "Sai naci kaniyarku har da ubanku ina matata ta zama Uwarku" Inji Sadeeq, baya sukayi dan sun hango fusata a idanunshi kuma basu ga tsoro ba. Cikin sanyi murya Rusaila tace.. "Kuje ku tambayeta zata faɗa muku abinda tasani sauran kuma nayi alkawarin faɗa muku zan taimaka muku, amma don Allah Magajin sarki malamai kabani gurbi nima na shiga sahun matanka." Zaro ido imran yayi cike da takaici yace. "Nifa ba sa'an Uwais bane sabida na bashi shekaru ɗari a duniya da furfurana zaki ce." "Eh nace ina sonka sai me tunranar da ka kawo shi gidansu Umma nake bibiyarka, laifine dan nace ina sonka yeehe." Har jikin bango ta kaishi tana masifa, tsura mata ido yayi a ranshi yace. *Masha Allah amma na shiga uku da Zalja* Sadeeq ne ya shiga tsakaninsu yace. "Kinga ya isa ai dole ma ya aureki amma ynx muna da abinyi sai wani lokacin" Fita sukayi yan uwanta sai banka mata harara suke ko ajikinta. **** Ina kwance nayi duk jikina ya jike buɗe ido nayi naga babu gashin jikina tass, Nanah da Iyayenta na gani a kaina, nuna min yatsa babanta yayi sannan yace. "Wannan karon kin tsallake rijiya da baya next target ɗina bazakiyi escape bA rantse miki kaman yanda naga bayan Mustapha toh sai naga bayan Sadeeq" Tsoronsu ne ya hanani cewa kome. Fuuuu suka bar gidan suna fita Sadeeq da Imran suna shigowa a birkice na fashe da kuka nace. "Wallahi bazan iya zama da kai ba kawai ka sallame ni,." Shiru yayi kafin ya kalle imran kallona yayi sannan yace. "Zan sake ki amma ki fada min kaɗan daga cikin rayuwarki da me yasa macizai ke bibiyarki." A jiyar zuciya na sauke kafin na zauna na fara da cewa. Suna na Amrahtu Yusif Jam'are......... Ku biyo ni dan jin wannan chaqwaqiyyar Kaiii Team Aljanu luv😹👌 Yan mata masu niman haɗeɗɗen gaye ga Imran fa 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_*                                   🌹🌸🌸    Na   Mai_Dambu    Wattpad:Mai_Dambu          Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai ```Nagode sosai smart Feena na gode da kyautar page Allah ya kareki da sharrin masu sharri``` *Page L*   Mahaifina ɗan karamar hukumar jama'are ne dake jahar bauchi mu goma sha uku ne a gidanmu mata biyar maza takwas, Ya Abbas shine babba sai Aunty MommY, sai ya Ali kafin Aunty Mariya ta rasu, sai Junaid, kabiru, Aunty Adama, Aunty Rahma,Sai ni, sai muttak, Rufa'i,Mubarak, Duk cikin dukkanmu goma nan bayan Ya Abbas da Ya Ali da Aunty Mariya sune yaran Nenne kishiyar Innarmu, duk sauran ɗakinmu ɗaya dasu Aunty Mommy ce babba a ɗakinmu, Gidanmu mun taso da tarbiya sosai dan Baffa ɗan bokone yayi aikin gwanati, kafin yayi retire sai ya buɗe kasuwanci abinshi. Nenne mai suna Hajara yar garin shira ce, tafito daga garin maɗaci, Innarmu kuma yar Alkaleri ce, daga kauyen mainamaji.kusada dajin yankari, duk yan gidanmu manya nice kawai yar karama, dan tun da aka haife ni ake ganin kaman nazo da ciwo shi yasa duk yan gidanmu suka mai da hankalinsu a kaina, rashin girma yana damun kowa amma a gurin baffa ba haka bane, yakance na gado Mamarshi ce itama haka take kamar ni, shi yasa bai wani damu ba, Ina da shekara huɗu aka cusani a makaranta sabida fitinansu inna da nayi, dake ina da baki amma bana son magana haka na dinga naɗar kome sai lokacin exam ake gane kokarin, ina da shekara goma sha ɗaya na gama primary, nan Baffa ya shiga niman min special schl kafin madaki, ana samun makarantar sai inna tace wa baffa kafin akaini tana son takaini garinsu duk yayuna maza da mata sunsan mainamaji nice kawai ban sani ba, bai ja ba ya amince. Inna ta shirya min kaya sai mainamaji, inda zamu kwana biyu idan ka kalle ni a lokacin bazaka ɗauka na kai sha ɗaya ba, sabida kankantata, Tunda muka isa gidansu inna hidima ake mana sosai ga yara sa''o'"ina, haka suke jana zuwa kalle gyaɗa, wake, masara.etc, idan kuma muka gama da yamma su jani zuwa bakin kogi, muyi wanka mu debo ruwa zuwa gida kusan satinmu biyu, dan mukusan dawowa gidan da yammacin jumma'a muka tafi rafin wanka saura sukayi ni kuwa naki wanka, da nagaji na ɗauko tuluna nayo hanya gida,, ina cikin tafiya na hango wani abu kato ya tare hanya gashi yayi gamo, ga kananun macizai suna hayeshi ihu nayi tare da sake tulun daga kaina zuwa kasa, tare da kamewa a gurin fusata abun yayi mike tsaye zai kai mun sura sai kuma ya tsaya cak, yana kallona yanda nake kyarma ga idanuna a rufe, ɓat ya ɓace, bana jin motsin su buɗe ido nayi naga wani mutum a gefe na da kayan saki, yana murmushi hannunshi rike da sarewa, yana tattara macizai yana zubasu a cikin wani gora, Tafiya yayi rike da goranshi har ya kulle, tun da nadawo gida zazzaɓi ya rufe sai da muka bar garin na samu sauki sai dai mafarkin macixan nan da mai ɗauke dasu ya hanani sakat duk na firgita, wata rana naje hadda muna cikin karatu na hango macizan nan suna tawowa ajinmu ihu nayi ina yarfe hannuna ina nuna gurin babu wanda ya lura da kome, haka na dawo gida, Tun ina jin tsoro suna firgita na rasa wanda zai faɗawa gashi an rufe min bakina, ana gobe zan tafi kafin madakine, muka shiga kasuwa mukayi sayayyan kayan makaranta da baffa, zamu fito kasuwa naga wani tsoho almajiri na roki baffa ya bani kuɗi na bada sadaka, Hamsin ya bani ni kuma na bawa tsohon karɓa yayi sannan yace. "Allah ya karɓa, Lallai mutum baya wuccewa kaddaransa Yarinya Allah ya kareki daga sharrin abin halitta" Haka muka tafi dake na rike maganar ina zuwa gida na rubuta a book ɗina, dan kalmar tayi min daɗi, Washi gari muka bar bauchi zuwa kafin madaki, inda aka kaini har ofishin shugaban makaranta ita kuma ta haɗi da Metro, ɗakin da aka kaini aka mika ni hannun wata yar yobe Nazifa, Shiryawa nayi aka kaini class inda aka haɗani sit da wata yarinya mai suna Princess, yarinyar kyakyawa ce na karshe kome nata me kyau ne sai dai abin mamaki ji nake kaman na kashe yarinya wani tsanarta nake ji, Ba ita ɗaya ba har da wasu ɗalibai da suke bayanmu, da akayi break mika min wani pack na cake tayi da wasu kayan zaki. Kallon cikin idanunta nayi sosai naga wani irin wuta na tashi a cikin murmushi nayi na kauda kai take idanuna suka koma fari fat, kallonta nayi ido cikin ido nace. "Ki rike maitarki ni bana ra'ayi karki kuskura ki shige min domin kasheki zanyi.". Duk yan class ɗinmu da suke tsoronta sai da suka razana jakata na buɗe take tahango macixai murmushi nayi na rufe, Na fita break abuna take na sake ina sha'anina Nazifa ce tazo muka je ta class ɗinsu takw nuna ni tayi dota, duk suka tayata murna sai wata can da yan koranta wai nazifa ta kawo ni jikin nazifa na rawa tace. "Amrah jeki Queen nakiranki.:" Dariya nayi nace. "Ba queen ba ko king ne bazani ba idan ta matsu tazo." Tana jina nima ban damu ba, sabida bana tsoranta, Kallona tayi ta hango abinda zai dameta sai taki kula abinda nace. Wato makaranta ya ɓaci da kungiyar asiri na fitan hankali, kuma suna bibiyar kyawawan yara, ina da kyau amma ni baka ce, sai suka takura nazifa da lallai ta kaini ni kuwa naki basu fiska, Satina biyu kullum nayi sallar la'asar nakanji busan sarewa me daɗi haka zanta bin busan amma bana ganin me buzan, a sati na uku Allah ya nuna min shi kullum sai naje sauraranshi ana haka wata rana ya kamani sai kunya kamani murmushi yayi yace. "Kamar kece muka taɓa a huɗuwa a mainamaji." Gyaɗa masakai nayi cike da jin kunya, nan yayi tq jana da hira. Dana ga duhu yafara rufawa sai nayi masa sai da safe, da muka dawo daga cin abinci muka zauna hira baccine ya ɗauke ni, a mafarkin na kara gani mutumin yana min busa, A hankali muka saba, har muka tafi hutunmu na farko da muka dawo kuwa su Queen suka saka nazifa a gaba, ni ban sani ba ashe har ce mata sukayi zasu kasheta idan bata basu ni ba, Mutumin me busa yake faɗa min kallonshi nayi nace. "Toh mi zanyi musu ynx," Zaro zobe yayi yasaka min a hannuna yace. "Yau ki tabbatar baki bacci ba ki taimaki kawarki.". Gyaɗa masa kai nayi, da dare kowa ya kwanta duk sunyi bacci sai ni ɗaya, wajen sha biyu naji kiɗa na tashi can naga kwarangwal ɗin mutane na tashi suna fita, can sai gasu da bakaken kaya suka ɗauki nazifa suka fita daita tashi nayi nabisu. Har gurin naje nasamu sun sanya nazifa akan wani tukunya zasu yanka wuyarta cikin wani irin gudu na bangaje wanda zaiyi yanka ɗagata nayi na riko hannunta muka bar gurin cikin jin haushi suka biyomu, saime wannan katon macijin ne yayi musu katanga, nansuka nime jin dalilinshi na hanasu taɓa ni. Dariya yayi yace. "Kuje ku tambayi wanca sake jikin gunkin ku." Dasuka same shi da maganar shiru yayi sannan yace. "Matarsa da ta mutu shekara tamanin da tara ce take kama da wanca yarinyar kuma dama tace masa zata dawo amma a duniyar mutane, shi yasa yake mata kallon Samra ce ta dawo masa bashi kaɗai ba har Yaransu, ni ynz ku nemo min yarinyar na zuki jininta." Shiru sukayi kafin suka mashi alkawarin ɗauko ni, Koda muka isa ɗaki, zubewa mukayi sai bacci da asuba na tashi mukayi sallah da wanka sannan muka wucce gurin cin abinci. Abin mamaki baya karewa da muka je gurin cin abinci sai naga ana kallona, ban damu ba naci abincina muka bar gurin. Haka muka cigaba da gwagwarmayya, har na isa aji uku anan akayi wani tashin hankali wanda ya janyo akayi asaran rayuka, wanda sanadin dai akaina ne, Karshe koran wasu ɗaliba da malamai akayi na cigaba da karatuna ga shakuwar datashiga tsakaninmu da sarkin busa wanda yace sunansa knn ....... Tun saba da macizan nan bahar muka saba tun a mafarki suke zuwa har na fara ganinsu ido da ido, wani lokaci nagansu suna kirana Umma. ........ Ynx aka fara....    🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu Sorry for the typing erorr *My First Kiss with Mr Right💋* *Page...M*        Sam babu wanda ya fahimci halin da nake ciki ba, gashi tsakanina da sarkin busa an samin kyakyawan alaka, wanda yakai na tsani ace zan dawo hutu gida, idan na dawo ma bana iya zama cikin mutane sai ɗaki bani da kawa ko aboki asalima tsoron mutane nake, wani komawa na hutu lokacin ina aji huɗu  mun fito daga cin abincin rana, sai naji ihu mutane a can bayan wani hostel dan haka nayi maza naje, ina zuwa gurin nasamu ɗalibai ne suka rutsa wata faran maciji zasu kashe ina zuwa na shiga tsakaninsu na ɗauketa, Ihu suka saka sannan sukayi kaina juyawa nayi na zuba musu harara, sannan na wucce da macijin can fadama na ajiye shi, ina juyawa naga sarki busa dariya yayi min yace. "Kin ceci rayuwar macijiyata, yau da mutanenku sun kasheta nagode."      Abinda bai taɓa min ba shi yayi min yau, dan zuwa yayi ya rungume ni, tare da bubuga min bayana,     Tun daga ranar shakuwarmu ta sauya salo, kuma duk abinda zai min bana jin fargaba daga rike hannuna, rungume ni bana jin kome. Sai ranar da ya furta min yana sona daga nan na fara jin wasu abubuwa a jikina,             A wani zuwa na hutu ne wata mata tazo daga darazo, tana sallama ina shigewa ɗaki aikuwa ta shiga surfa min masifa inda tacewa. "Innarmu su cire ni a makarantar na dawo gida in ba haka ba toh wata rana, sai sunyi kuka."       Dake matar gurin Nenne tazo nan sukayi mata wani irin fahimta ita kuwa matar tace zata nuna musu halin da nake ciki.                Duk sun ɗauka karya ne sai da dare yayi  kowa ya kwanta, nima ina kwance sai ga macijin ya shigo cikin gidan, ina bauchi fa, suka ga na mike idanuna a rufe na buɗe masa kofa ya shiga, yana shiga ya naɗeni sai dariya nake, haka mukayi ta shirme yana bin jikina, bai bar ɗakina ba sai kusan asuba na buɗe masa kofa yafita,       Ai washi gari Baffa yace toh na gama bodin, matar ta haɗa musu maganin gargajiya aka fara bani, har na wani lokaci dakyar aka mai dani schl, wannan komawar na haɗu da wani tashin hankali dan kungiyar asirin sun sani a gaba, da kawo hari wata ran nasha wani lokacin ta rutsa dani, gashi lokacin sarkin busa baya nan, koda ya dawo ya sami ni a kwance yake tambayana lafiya nan na faɗa masa wani magani ya ciro a jakarshi ya zuba a kofin ruwana ya bani nasha, fita yayi ban sake ganin shi ba sai can tsakiya yazo ya fita dani,,               Nuna min irin ɓarnan da yayi musu, gabaki ɗaya ya farfarsa musu kome ya kashe aljanin da yasa akawo ni, duk wani kayqnsu ya rusa na ya zuɓe akan gwawinshi yace. "Ki amince da soyayyar da muka gina tuntuni, kituna abinda kika ce ko kin tafi zaki dawo gare ni, kin cika alkawari don Allah ki tuna baya haka shi zai sa mukoma inda muka fito."       Girgiza kai nayi cikin kuka nace. "Ban tuna kome ba, kuma ni bansan wacce tayi maka alkawari ba,"          Dariya akayi daga bayanshi idan gunkin da ya fasa yake yace. "Uwais ka bar damun kanka dukda nima ka gama dani sai dai baza'a sake haihuwar Samra ba, ta mutu kuma na faɗa maka wannan bil 'adam ce ba aljana kamanmu ba,Ko kaso ko karka so ba ita ba ita."      Maciji ya zama yakoma kan gunkin ya turashi a ramin da ya haka ya rufe gurin sannan ya dawo kaina kafin yayi min magana na juya a guje, ihu ya takarkara tare da kiran Sunan Samra, cak kamar wacce aka samin aya na tsaya bazan iya tuno kome ba, sai dai wasu irin zuɓewa nayi a gurin,      Ban farka ba sai da nayi sati biyu a kwance dan har an maidani gida, tun daga nan aka cire ni na dawo gida, na cigaba da karatuna,    Har na gama makaranta, idan ka ganin ni bazaka ɗauka na kai shekaru sha shida zuwa sha bakwai ba, sabida rashin girman jiki kuma a zahirin gaskiya al'adar gidanmu Yarinya zata fara karatu  na jami'a ko na wani makarqntar ta karasa a gidan mijinta, duk yayuna mata haka aka musu, toh gashi ni da na rage mace ɗaya aure ya gaggara,            Tun ana ganin kaman nice bana son auren har aka fahimci abu guda da zaran saurayi yazo yau toh gobe ba zai kara zuwa ba, duk wanda ya nace kuma toh mutuwa itace makomarsa.        Har na shiga jami'ar A.t.b.u, lokacin Malam ɗayyabu yana koyar damu yaso ni aka hanashi, min magana sabida labarina ya fara karaɗe ko ina, har nuna ni ake,           Har na gama shekara biyar a jami'a, na tafi bautar kasa na dawo, a lokacin su baffa suka nime haɗani da wani mutum ɗan sakwa, yana aiki a abuja yana da mata ɗaya da yara huɗu,       Rimi rimi aka saka aure aka fara hidimar biki an kirashi anyi masa magana ya hakura da aurena yaki, har iyayenshi aka samu fir yaki, ana gobe ɗaurin aure aka sami gawarshi ya rasu, nan danginshi suka makamu a kotu dakyar nasha ni da iyayena, ana cikin haka, Ya Abbas ya sami aiki a canada  ganin ina cikin tashin hankali shine sukayi shawaran tafiya dani, dukka dukka shekaruna ashirin  da uku zuwa da huɗu, muna zuwa can na cigaba da master ɗina dake shekara shida zaiyi sai nima na mai da hankalina gurin karatu na,      A makotarmu akwai wasu yan africa bansan daga wani yanki suka fito ba, sai dai yanayinsu fulani ne, mutumin yana da matukar girma da kima a canada, ranar na fito zan tari mota zuwa makaranta ashe suna katuwar kuliyarsu ni kuma na tsani kuliya(Kyanwa ko mage,inkiya Catty😻) suna kiranshi da museee  ni bansan cewa rigar da nasaka igiyarta na lilo ba, kawai mi zai faru na tsaya gyara jakata, sai ji nayi an cafke ni tare da cewa. "Weeeeow "    Wani gigitaciyar kara na saka itama ganin ina ihu ta burta a guje, a guje Maman Iman tafito matar ya Abbas dashi kanshi da yara, suna tqmbayar lafiya nan na faɗa musu, abinda ke faruwa, yara matasa ne guda biyu tare da mace daya suka fito suna dariya na suna nuna ni,             Ashe an buɗe gate zasu tafi makaranta shine tafito, mi gadinsu yaje ya faɗa musu abinda ya faru nan sai ga yaran suna min dariya abinda ya kara bani haushi, cikin masifa na kama magani cikin harshen hausa tare da yin Allah ya isa min cak suka tsayi da dariyarsu a lokacin iyayensu suka iso, jin abinda nake fara tare da kuka Uwarsu ta kalle ni cikin sanyi jiki tace. "Kiyi hakuri Y'a sha'anin yaranmu sai hakuri ku bata hakuri."..    Sai kuma kunya ya kamani cikin sanyi murya suka ce. "Adda kiyi hakuri bamu sake miki dariya"         Goge kwallar da yasake zubo min nayi nace. "Na yafe." Ta mace cikinsu wacce bazata fi shekara goma sha ɗaya ba tace. "Yeeee idan da gaske ne mu kula abota, kinga dama bani da abokiya tunda Meemah tace ke yarta ce shi knn na zams kawarki idan na dawo schl zan zo muje yawo da kuma cinema da...."   Take ta shiga zuba jan hannunta yayun sukayi Babansu ya bawa Ya Abbas hakuri,      Wannan shine haɗuwa da Iyalan Arct Muh'd da iyalanshi da matarshi Dr Hadiza.       Tun bana sakewa dasu har na fara sakewa, sai dai ni ban iya surutunsu ba, Mamansu kejana da hira, ko kuma mu shiga kitchen da ita, muna abinci gargajiya, da kanta ta roki Ya Abbas ina shiga tayata girkin gida nig,  mun saba da ita sosai, abinda ya fara damuna da hidimar gidan shine duk yan gidan babu wanda zaka tambaya su yan ina ne a afrika ya faɗa maka, sai dai kame kame,           Babban yaronsu me shekara sha biyar Adnan sai me bi masa Adil, da karamarsu Sarah, sun jiku da rayuwar turai dake nima bana son shiga rayuwarsu sai ban taɓa damuwa da saninsu ba,        Ana haka Adnan ya tsiro min da wani hali na daban, yaro karami dashi sai ya shiga min hidima musaman ranar masoya haka zai sayo min kyaututuka,            Ban kara sarewa ba har sai ranar da yaron zaiyi birthday a gaban mutane ya mika min zoɓe wai yana sona amsar soyayyarshi  shine kyautar da zan bashi.     Haushi ya bani ya tsinke shi da mari na karbi zoɓen na wurga masa tare da kashedi,            Dama a shekaren ya gama hig schl zai tafi jami'a ko sati ba'ayi na iyayen suka turashi Jun wani state a china, inda karanci medicine kamar mamansu, tun daga lokacin nima na daina zuwa gidan kuma in ba haka nayi ba, wallahi karshe yaron mutuwa zaiyi ya isa haka nima na gaji ta sanadina ana rasa rayuka,              Muna cika shekara shida na bar kasan dan lokacin Inna ba lafiya, kuma na gama karatuna Ya Abbas sun rike shi zai musu aiki, rabon zamu gana ya dawo dani kwana na ɗaya da zuwa Inna ta rasu, naji rasuwarta sosai fatan ta nayi aure kafin ta rasu gashi bata ga aurena ba,       Watana uku da dawowa baffa ya nima min aiki a A.t.b.u, kuma na sami nutsuwa sai dai tsakani nada maza sunkuyar da kai, gori da da gulmace gulmace, naki aure iyayena sun tsaya min ina iskanci.    Tun da nadawo babu karen da yazo min, har fasa aurena da Malam ɗayyabu da akayi.              ***       Kuri suka min da ido, tsuke fuska nayi nace. "Kaji labarina toh sallame ni na koma gidanmu kafin asake turo min da abinda zai kashe ni."           Ko kallona baiyi ba yace. "Yarinya knn da waccan yaron kika aura maybe da zaki juya shi kaman ɗan kanfenki, zauna jiran saki Baby gal." Kutt nice ma baby tsabar rashin kunya,          Kaman zanyi kuka nace. "Amma kai kace min zaka sake ni idan na faɗa maka lbrna."       Yanda nayi maganar tare da sake wasu dogayen kwalla shi yasa shi dariya ya zauna cikin ko in kula yayi shiru Imran yace. "Kace mata zaka saketa amma sai matarka ta haihu, idan bata haihu toh itace zata haihu."         Aikuwa ya karkace kai ya shinfiɗa min sharaɗi, cike da masifa na mike tare da rike kuguna nace. "Kan Uba nice ma zan haihu maka, sabida karaina nidan kaga tsiraicina billahi,azim ba zan baka kaina ba balle akai ga haihu dube ka fa, kai har ka isa namiji ne."     Mikewa Munafikin abokinshi yayi yace. "Kamata yayi daga yau ko muryanka taji sai jikinta ya amsa, ka nuna mata ba daga nan take ba an kar bodari taka."           Rutsa idanunshi yayi cike da bakin ciki, bai ce kome ba ya tashi ya rufo kofa, ɓalle rigarshi ya fara yi tare da zame boxes ɗinshuda gudu na nufi toilet, finciko ni yayi na fasa masa ihu, wurgani gado yayi, jan bargo nayi na lulluɓe kaina dan babu kaya a jikinshi, yana ganin yanda jikins ke rawa, dariya ce ta kamashi key ya zare a jikin kofa ya faɗa ban ɗaki, wanka yayi ya fito, ɗaure da towel gadon ya hau, tare da jan bargon Ihu nasaka ina kyarma , wullar da bargon yayi ya finciko ni, kuka na fasa masa ina cewa. "Ya Sadeeq kayi hakuri baxan kuma ba,"      Kallon bakina yayi cike da dariya , kai fuskarshi yayi wai zai haɗa da nawa, tureshi nayi tare da niman guduwa amma ya dawo dani, ya zare towel ɗin yana murmushi kifa kaina nayi a kafaɗarshi ina saukar da wani irin kuka,nace. "Wallahi na tuba."       Dan rashin mutunci mike ni yayi ya shiga niman rabani da kayana,  aikuwa na shiga kuka da ihu, da yaga zan cika masa kunne, haɗa bakina yayi da nashi, cikin wani irin yanayi nake jin yanda yake sumbatar bakina, rike zanin gadin gam sabida, wasu abubuwa naji suna yawo a jikina, wasu kwalla ne masu zafi suka shiga tsire akan fuskana,idanuna a rufe gam shi kuwa zuba min ido yayi, zuciyarsa na bugawa akai akai, kamar zata fito waje, hannunshi yakai bayana ya sake janyoni jikinshi, breaking kiss ɗin nayi na kauda fuskana na fashe da kuka, bai fasa ba sai jin bakinshi nayi a cikin kunnena, tsigar jikina ne ke tashi kuka nake tsakanina da Allah kuma Wallahi ban taɓa jin haka a zahiri ba, kai ni ko film ɗin ds ake soyayya bana kallo, yau nice a hannun Yaro, girgiza shi na fara ina cewa. "Idan kanayiwa darajan Iyayenka ka kyale ni bana so bana jin daɗin haka, don Allah."..      Very slowly nayi maganar tare ds fidda wani irin nauyayye nishi, a sirrace, ɗago kanshi yayi yana ganin baby face ɗina wanda ya koma sak na kids, janyewa yayi daga jikina ya ja towel ɗinshi ya shiga ban ɗaki sakewa kanshi ruwa yayi dan ga baɗaya mood ɗinshi ya sauya, sauke numfashi yake time to time,      Ni kuwa yana shiga ban ɗaki naja bargo na rufe kaina, ji nake kam wasu abubuwa nafita a jikina, sai sauke wasu kwalla nake fitarwa tare da shasheka, yans fitowa ya tsaya a kaina rike da kugunshi yace. "Yeeee wato ban miki kome ba kike cika min ɗaki da kuka common keep quiet ko kuma nazo na turmusheki son raina mara kunyar karya wallahi ki cigaba da kure ni duk ranar da kika shiga hannuna zaki gane shayi ruwa ne, kuma ina jin yunwa ai kin sami lafiya, dan haka abincina da abin shana yana wuyarki, kika jina kuwa."           Mikewa nayi zuciyata cike da tsoronshi nayi waje, daga ni sai boxes ɗinshi Hakima mandiya tana zaune cikin wasu kananun kaya, bayan kujeranta na bi zan wucce sai ji nayi tace. "Ashawo taxi kawai an makalewa yaro karami ana tsotse shi an fake da ciwo, wallahi ko ki fita salin alin ko kuma a daina jin ɗuriyarki ma baki ɗaya Foolish."           Jikina na rawa na wucce san bana son fitina kuma yanda naga idanun Yarinyar bata da mutunci, so am very scare with her. Ba ita ɗaya ba har Parent ɗinta,      Ya fito ya mika min ɗan kwali knn yaji abinda matarsa take cewa.    Murmushi yayi, ya karaso kamar bai ji mi tace ba yazo ya xauna a kusa da ita  yace. "My lady ya kike."       Murmushi tayi tana juya ido kallonta yayi sosai kafin ya tsayi da abinda zai ce. "Hmm mY lady ina son baby fa beauty like you.."      Ba tare tana cin kome ba amna sai da ta kware goran faro dake gabanta ya mika mata......     *Yau kuma  wani salon Sadeeq ya shiryawa My Lady Akafta*    *🙆Wayyo Allah naga  Rayuwa Voting ɗin ma sai na roka, Mutum ɗaya ke iya min Comments Anya zamu kai Labari kuwa da ku Mutane Wattpad nake, da Whatsp nakewa gori Yanzun kan ku nakewa gori Yaseen idan baku motsa ba zaku tsinci labarin A whatsp only tunda kome sai na roka, sai na cigaba da mikawa Yan Whatsp tunda hannunku yana gajiya da comments sukuwa Shalelena ne su dan bakinsu da Hannunsu baya gaji, toh baku da na Dare😏😼*            🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu    *The evil  is around Him*   *Page O👈*           Duk suka watse rayukan wasu a ɓace, na wasu cike da nadama, a falon gidanshi Alhj Bilya ya zauna karan wayarshi ne ta hanashi cigaba da masifar dake cike a cikin ranshi ɗagawa yayi jiki na rawa ya bar falon,            Bakinshi har rawa yake cike da tsantsar tsoro yace. "Wallahi yallaɓe yaron nan bakin shaiɗani ne, karka ga gashin kumar da yayi min, kuma kana gani akan idanunka ya kwace min matsayina baka dakatar dashi ba yanzu kuma kace min wani abu gaskiya na sare da al'amarin yaron wanca munafukar tsohuwar taki ce masa kome kuma ai Uwar Matarka ce mi yasa bazaka ɗauki mataki akanta ba."         Shiru yayi kafin akace masa. "Abu me muhimmanci mu kashe yaron amma haka bai samu ba, kana tunanin Yarka zata bamu haɗinka, dan naji Salma tace min haihuwa take so, ni kuma bana son na buɗe ido naga jinin Mustapha a duniya batun Inna kuwa kyaleta karku taɓa ta, yin haka zai iya dakusar da burinmu, naji nan da sati zata koma, zan saka a farauci rayuwarsa, abu ɗaya yasa nake ɗaga masa kafa shine Akwai wasu takardun maau daraja a hannunshi wanda Mustapha ya mallaka masa, xanyi wasa hankalinshi, ko kuma na bawa sankira aikin ya kashe min shi ni zan shiga gidan na ɗauka Ka kula fa dan idanunshi nakan motsinmu.."            "....ai don Allah kayi hakuri na manta ne zan kira sunanka, kashe wayar yayi cike da damuwa,                     Ina zaune inna wuro da Adda Kuluwa da Adda Sadiya tare da Adda Mairo, da kuma yaransu kananu da wasu yan matan, suna shigowa na sake fara'a dan har sama suka shigo, take na shiga hidima dasu, Yan matan ne dai banda khairat da Zahra babu wacce tayi min magana dan naga da wata me kama da Nanah naji suna kiranta da Badariyya, dasu Zahra muke ta aiki, Su kuma badariya da Sameena suka wucce ɗakin Nanah, gaisuwa mukayi cikin mutunta juna, cikin kulawa Adda kuluwa tace. "Amrahtu yaushe zaki koma bakin aikinki kin jima fa a gida." Zan amsa mata kenan muka ji muryanshi, yana cewa. "Ai takusan ajiye aikin ma, sabida ni ba irinsu Papana bane kana aiki mace na aiki ina ta zauna ta kula da gida indai ba zuga min ita zakuyi ba ta fara tawaye." Rike haɓɓa Inna wuro tayi sannan ta ware hannunta tace. "Kwal uban Sadeeq wato ka aure yar mutane da abinyin ta dan bakin ciki zaka hanata sukuni Ayya Yar nan kina ganin Aya, wallahi Sadeequ zanci Uwaka babu ruwa, kee Amra ranar mande yake ko monde yake ki fara zuwa aikinki kina jina ko." Satar kallonshi nayi naga ya kafe ni da ido jikina ne ya fara rawa cikin inda inda nace. "Ayya Innawuro nice na zaɓi barin aikin" Zaburowa tayi kamar zata make ni tace. "Akan wata uwar dalilin Yau naga tsiya toh wannan karkarwa da kike fa." Bansan ya akayi Sadeeq yake min kwarjini ba, kwallar da nake boyewa ne ya zubo ai take su Nanah da Badariya suka fashe da dariya a lokacin wani irin kuka ya nime kwace min, karasowa gurina yayi ya ɗagani muka wucce ɗaki, muna shiga ya jefani kan gado, cikin ɓacin rai ya kalle ni yace. "Mi kike nufi kin zauna kina kuka a gabansu kina son ace ina cutar dake ko me? Toh wallahi yau zaki min bayanin kukanki nan dubeta kawai." Yana gama faɗan haka ya fito ya barni faɗa suka mishi sosai kafin suka ce ya barni na koma aiki tunda bana son shiga cikinsu kuma suma basu damu, dan suma ba ma xauna gida bane sai dai ko weekend ya kawo ni. ...... A dakin nan kuwa zama yan mata biyu sukayi cikin dariya Sameena tace. "Adda Nanah dama haka kishiyarki take, na lura daga ganin Ya Sadeeq duk ta rikice," Hura hanci Nanah tayi cikin jin ita wata ce na daban tace. "Rabu da munafuka taga idanunsu Adda ne fa dan ace ana mata wani abu amma banda karuwanci mi takeyi dashi, kusan wata shida tayi a ɗakinshi wai bata da lafiya haka tayi ta tsotse shi, duk ta zuke min shi." Dariya duk suka saka kafin suka cigaba da zagina sameena tace. " Amma tana da kyau ki ga wani irin kallon da yake mata, kuma na lura tana dq wasu irin halittar mutane North Africa daga kenya zuwa gabashin africa, ki dubi idanunta, da kuma cikin bakinta, nd ki dubu yanayin lips ɗinta, wallhi matukar Sadeeq ya jone da ita toh da kokallonki ba zai yi ba dan dasorinta zaki duba bakine haka cikin idanunta bakine normal baki,, sannan ki duba yanayinta da kuma yatsar kafarta da bakinta hmm kinsan irin wayannan matan kuwa toh zan iya cewa Ya Sadeeq na zaune dake ne sabida dangantakar juna amma baki kai matarsa Quality ba, tun wuri ki san yanda zakiyi da ita b4 ke tasan yandq zatayi dake. Dama ya shigo da niyyar cin ubansu ne, sai yaji ans zayyane irin baiwar halittana, juyawa yayi yasa Zahra tayi musu magana, suka fito, nima maganq yayi min na fito ɗauke da manyan ledoji dake inna wuro agidan zata zauna kafin ta koma, mikawa su Adda nayi nasu ledan kafin na mikawa khairat da Zahra nasu a tare, sai su Badariya wanda suke min kallon kurilla mika musu laidan nayi, can kasar makoshi Badariya tace. "Mungode Duna sarkin baki." A tsorace na kalleta harara ta wurga min yana kallonmu, baya naja ina duksu Adda suna kallonmu da yanda naja baya a razane basu ce min kome ba, Adda Sadeeya ta kalleshi cikin harshen Faransanci tace. "Sadeeq wallahi ka koya mata karɓan kanta in ba haka ba zaman cikin mutane zaifi karfinta duba fa yanda suke mata dan sun gano tana saurin tsorata kaiii habawa." Tauna lips ɗinshi yayi ranshi na zafi suna barin gurin naji ya riko hannuna cike da fushi yayi cikin gida dani nanah na biye damu, yana shiga bai tsaya a falo ba yayi ɗakinshi dani, ya tun bai fara magana ba nafara share kwalla, ranshi ne ya kara ɓaci bai san lokacin da ya kaiwa morron ɗakin duka ba take ta tarwartse, a firgice na fara baya, idanunshi sunyi jajjur ya daka min tsawa, "Zaki min shiru ko sai na baki mamaki lusara bara zuciya, mike damunki da kowa ya taɓa ki sai kinyi kuka, mi kike so ki zama yara kananu sun gano loganki,." Jan numfashi nayi na fitar da wani irin sautin kuka shi kansa sai da jikinshi yayi sanyi, takowa yayi nima ina ja baya, tare da murza hannuna, sai da muka kure bango yasaka hannunshi duk biyu a jikin bango yace. "Kin gaji da zama ko? Kina son ganin Baffa da Nenne ne ko? Ko aikinki kike son komawa, toh ni bana son kukanki nan pls kina kokarin karɓan kanki mana nima zan taimaka miki." D'ago kaina nayi cikin wani irin sauti nace. "Sunce zasu kashe ni! Idan ban fita a rayuwarka ba, sunce duk motsina akan idanunsu yake don Allah ka maidani gurin Baffana da Nenne." "Cikin Rawan murya yace. "Ta ina ake sanar miki da zasu kashe ki." Mika masa wayata nayi wanda ake turo min sako yau kwana biyu knn tun bayan min kashedin da Iyayen nanah suka min, Karɓan wayar yayi ya duba, cikin tashin hankali yayi shiru ta ina zai fara, janyoni yayi ya rungumeni yace. "Wallahu galibun alamariihi. Basu isa miki kome ba sai abinda Allah ya nufa, kiyi hakuri kawoki cikin masifa dq bala'i da nayi, nima dan Allah na tare dani ne da sun gama dani kamar yanda suka gama da iyayena ynx ki kwantar da hankalinki zan kaiki bauchi kafin na warware wasu abubuwan don Allah ko mubarak karki faɗa masa halin da kike ciki, kinga dalilin da yasa naki ki koma aikinki, yanzun don Allah duk wacce ta nime miki iskanci ki rama." Girgiza masa kai nayi na dago kaina da wasu sabin kwalla suke sauka nace. "Ban iya faɗa ba, bana son rigima ko so kake a aikawa Baffana sakon mutuwata." Maida kaina yayi kirjinshi tare dasaka hannunshi ya danne ni yana shafa bayana, daga bayanshi imran yace. "Bazata iya ba." Janye ni yayi ya zaunar dani yace. "Karki bar nan ɗakin Ur in safer kinji." Gyaɗa masa kai nayi shi kuma yafita da wayana a hannu, can bayan gidanmu yafita inda aka tanadar da wasu kujerun da akayisu da siminti da kasa, xama yayi ya jingina kuka ne yake son kwace masa, imran ya dafa kafaɗarsa take ya haɗiye kukan, sai kwallar da suka taru a idanunshi. Suma sunq haɗa ido ds Imran suka baje, Dukar da kanshi yayi zuciyarsa na zafi a hankali yace. "Kabar ni nayi kuka mana" "Toh ragon maza tunda na karɓeka a hannun Ummul Aimana kana da shekara biyu da rabi, naga kwalla aidanunka ban sake ganinsu ba sai ranar da na dawo daga Umrah Abubakar So yana shirin lalataka, son da kakewa Amratu yasa zaka zubda makaman yakinka, Sadeeq ban haka ka soba amma kasani zaka iya rasa amrahtu sabida suma sun shirya tsaf dan yakanka, amma idam ka ajiye sonta zakq iya tsayawq da kafafunka, " Ɗago kao yayi yana girgizawa Imran yace. "Wallahi bana sonta nidai abinda nasani ina tsoron kar makiyana su juye haushina akanta, zan sa." Kallon Imran yayi yana mi jin nauyin karasa sauran maganarshi shi kuwa Imran zuba masa ido yayi yana jiranshi yace. "Ina jinka zaka sa... Mi?" Rutsa idanunshi yayi tare da fitar da kalmar a hankali yace. "Zan saketa!!!" Kura masa ido imran yayi cikin ɓoye dariyanshi yace. "Haka ma yayi kyau, Yaushe za'ayi sakin dan ina son kallon yanda ake sakin mace." "Hmm any time" ya bashi amsa, "Abokina stop dream bazaka iya saketa ba, sabida ita ɗin wani shashince ta zuciyarka da zaka iya da kayi, tuntuni kawai ka ajiye batun so dake ɗawainiya da kai, ka shiga shirin yaki wanda zai iys zuwa maka ko wani time kowani minit, da kowa second suna shiri amma shirin Allah yafi naso." "A'a xan bar kasan baki ɗaya ne fa" ya fadi haka. "Kenan gudun hijira zakayi dan makiya sun tasoka a gaba manta kawai, babu inda zaka batuk rabuwarku da amrahtu ma bai taso ba kawai kayi shiri dan zasu iya farmaka a kowa ni lokaci.".. Hannunshi yaja kaman yanda ake ɗana kwari da baka sai yasake take sai ga kwari yafita ya soki wata tsuntsuwa bakakirin wacce ta kama da wuta, tana ci bal bal, Kallon Imran yayi yace. "Taya kasan da zuwarta bayan kanka a sunkuye yake." "Eh wari naji na alamun akwai kafiri a kusa, shine na ɗago na hangota saura kiris ta cin maka,toh ya za'ayi makiyanka suna shirya kai kuma kana can kana taya kaunarka shiga damuwa kawai idan akwai damuwa ka kaita ɗakin sirri ta zauna." Har magrib sannan suka bar gurin masalaci ya wucce a motarshi, dan sai kazo har gate one kayi sallah dan anan masalaci yake. Da dare bayan ya dawo masalaci ya sameni a kwance nayi rub da ciki ina rike cikina, juyo ni yayi yace. "Lafiya." Kauda kai nayi nace. "Yu..n..w..a" da sarkewa na faɗa masa, Fita yayi zuwa kitchen ya soya min kwai sannan ya haɗa min tea, ya kawo min, zama yayi yace. "Ci" Kallonshi nayi na mike naje na wanko hannuna, zama nayi har zan kai abincin bakina sai na kalleshi mika masa nayi kallona ya cigaba dayi, riko hannuna yayi yasaka masa a baki, shims mikewa yayi ya wanko hannushi ya shiga bani ina ci ina bashi har muka cinye, tea ɗin ne ya ki sha, ina kallonshi ya mike ya faɗa wanka, yana fitowa nima na shiga, nocking yayi ya mika min towel, ina karɓa na kwaɓe nayi wanka nafito yana zaune kayana a cikin babbar jaka ya nuna min, sannan yace, "Zaki rakani unguwa," Doguwar riga nasaka sannan na zarw towel ɗin na na ɗaura ɗan kwalina, ɗaukar jakar yayi muka fito falo, ɗaga kanshi yayi ya duba sama sannan ya taɓa kujeran, take ɗakin sirrinshi ya buɗe muka shiga tsoro ya cika min ciki, Muna isa ya mike dani ta wani shashi, ciki ds falone da banɗaki a ciki, sai kitchen awaje, sai ɗan korido inda kayan aikinshi suke, Ajiye jakar yayi ya zare rigar jikinshi ya kwanta, ɗago kai yayi yace. "Ki sake kaya kizo ki kwanta" Gyaɗa kai nayi , sannan nayi yanda yace. Riga da wando na ciro iyakansu gwiwa nasaka, sannan na ɗaura hijab akai, naxo na kwanta, Janyo ni yayi ya kwantar da kaina, jin yanda zuciyata ke bugawa, ɗago fuskana yayi yace. "Kiyi baccinki babu abinda zan miki." Ajiyar zuciya na sauke sannan nagyara kwanciyana ina son zare jikina amma ba hali haka na kwanta a jikinshi yanda yaso. .... Tunda ya kawoni muka kwana ban sake jin ɗuriyar shi ba sai dai nagani ta computer shiganshi da fitanshi, har kusan kwana goma, **** Yau Inna wuro zata koma dan haka shi ya ɗauketa zuwa tasha dan taki a kaita, Ya ajiyeta yaga tafiyarta sanye yake da suit ashe colour, sai ɗaukar ido yake,. Duk inda ya ratsa binshi da ido ake, har ya shiga motarsh, yana barin gurin kaɗan wata mota a guje tayi kamshi sanadin haka yayita wuntsilawa har dai motar ta faɗa babban lambatu. A guje suka bar gurin yayinda mutane suka nawo ɗauki cikin gaggawa...... 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu *Jealousy😏* ```Wallahi Allah bansan saka harufa zai bada raha ba Alhamdulillah kwalliya ta biya kuɗin Sabulu dan nasa mutane tuna shekarun baya...A.B.C.D gaskiya wannan ma wata nasara ce mai zaman kanta a cigaba da hakuri damu``` *Page P👈* A guje mutane sukayi kanshi tare da b'alla motar sakamakon kamawa da wutar da yake shirin yi, cikin kasada da tarraradi suka zaro shi tare da wayarshi da wasu abubuwa me muhimmanci Allah cikin ikonshi suna cire shi wutar ta kama, Duk hankalin Imran ya tashi dole yafita cikin jama'a ya rikiɗe daidai yanda zasu ganshi, yana zuwa gurin ya kutsa kai har ciki cewa yayi. "Ku nemo motar asibiti ai nasanshi Jikan Lamido ne, Yaron tsohon maginin Babban gida." Cike da tashin hankali mutane suka shiga kokuwar kawo mota, aka sakashi duk wanda yaji sunan Sadeeq sai ya faɗi alkhairinshi babu akasin haka, Babban asibitin aka shige dashi inda suka karɓe shi da gaggawa, jin waye shi CEOs Lamiɗo Investments da AML Land building Groups, Da kuma Lamido Family Housing Estate. The Young billiones mamallakin kaddarorin gidaje da Kamfanonika, wanda Ubanshi ya bar masa, masanin Computer Me baiwar fikran zane, Take asibitin ya karaɗe da abinda ya faru, yayinda mutane suka watsa abun a kafar sadarwa, ana yayyatawa, Adda kuluwa tana bank wani abokin aikinta ya kawo mata take ta birkice dan sunce bazata fita ba, kallonsu tayi ta ja takarda tayi dogon Rubutun barin aiki, ajiyewa ogansu tayi tace. "Dani da Mahaifiyar Sadeeq Uwa ɗaya Uba ɗaya ne, kuma da mijina Aminu da Baban Sadeeq uwa ɗaya Uba ɗaya ne, kenan babu amfanin zama da aikinku indai bazan je naga halin da marayan ɗana yake ciki ba." "Ok Mrs Aminu lamiɗo karki damu zaki iya tafi amma batun barin aiki bai taso ba sabida muna matukar amfana dake kiyi hakuri mun baki hutu sati ɗaya." Inji ogansu da sauri tayi godiya ta fita, Sai asibiti duk yanda suka so ganinshi abu yaci tura, hankalin kowa a tashe da zaran likita yazo zasu mike ko nurse, *** Ina zaune a ɗaki jikina yayi sanyi dan tun ɗazun banga shigowarsa ba, sai kallon computers ɗin nake tsigar jikina ne ya mike, a hankali naji ance. "Assalamun Alaikumun." Zuciyata kamar zata buga nadago kaina nace. "Amin Waaalaikumun Salam," D'ago kaina nayi na kalleshi sanye yake da fararren kaya, mika min hijab yayi yace. "Taso muje." Jikina na rawa nasaka take muka bayyana a wajen asibiti, yace min. "Kisa idanunki akan kome Sadeeq bayi da lafiya, sannan nima zan bibiyaku ki nutsu bazan cutar da dake ba, dan shi aminina ne jeki suna emergence zaki ga sauran mutane," Gyaɗa kai nayi nashige ciki da sauri har na faran nisa sai na gqnshi kusadani "Kiyi hakuri kar wani ko wata tace miki zata maidaki gida ki bisu kice a gurinshi zaki zauna nima zan san abinyi kinji sannan ki nutsu akwai da zaki iya tsinta zuwa anjima keep watching." Gyaɗa kai nayi ya tafi nima, na shiga ciki. Adda Kuluwa na hango tanawa Su Adda Sadeeya faɗa bayan itama goge kwalla take, jiki a sanyayye na raɓe a can nisa ina kallonsu. Duk yan uwansune da abokan arziki, ni ɗaya ce bare, sai naji na muzanta ainun dan sun ganni amma babu wacce tayi min karan jana a jiki, duk sai kuka suke, ina tsaye na dukar da kaina kasa, sai ji nayi an bangaje ni, "Yar iska tsohuwar kilaki, ai munga kiranki ne yaja aka buge shi mayya kawai me mugun nufi Allah sai ya wulakantaki, kuma ku jiya kibar mana asibitin." Haka kawai sai naji sanyi na ratsa jikina, tare da karkarwa, duk cikin mutanen babu wanda ya hana nanah cinmu mutunci asalima kaman haushina suke ji, Rufe idona nayi na jingina da bango, nafi mintuna goma kafin na buɗe na sunkuyar da kaina, tabbas an dawo da hannun agogo baya mikewa nayi zan shige ɗakin da aka hana shiga inda ake dubashi, Ji nayi ansha gabana tare da ɗaga hannu zata mare ni ɗago kai nayi muka haɗa ido, cikin firgici tayi baya, sauran watsa musu harara nayi na shige, drs ɗin suna ganina wai nafita suma kallo ɗaya nayi musu, suka koma bakin aiki, bansan iya adadin lokaci da na ɗauka bana hayacina ba har sai da wata nurse ta riko hannuna taji jikina sanyi ta kalleni sake ni tayi bayan anfita da shi wani ɗaki, sake riko hannuna tayi ta fito dani takaini ɗakin da yake wanda aka hana kowa shiga, fita tayi sai gata da ruwaa gora addu'a tayi min ta tofa a cikin ruwan , sanan tabani nasha, can nayi ajiyar zuciya take zazzabi ya nime rufeni magani ta kawon nasha sannan naje inda yake zaune karamin kujeran naja na zauna, juyawa nayi nace mats. "Nagode." Murmushi tayi min tafita, ganin tafito suka mata caaa(Irin wanda fans suke min idan ban turo cigaba ba)😂 Banza tayi dasu ta wucce, shigowan CP yola tare da wasu manya yasa aka barsu suka shiga ɗakin tabbas Sadeeq yana da jama'a wanda wasu ma zaka sha mamaki idan ka ganshi dasu, bayan fitarsu wasu kusoshin gwanati suka shigo suma, badan kome ba sai dai suna aikin kwangila dashi, kuma ko baka bashi kuɗin aiki ba zai maka aiki ka biyashi hakkinshi haka yasama mishi farin jini a gurin manyan mutane sosai, *(Toh ya za'ayi kainuwa knn murucin kan dutse, ɗan marayan zaki ɗan tsakon da uwarsa takasa, ciwon ido sai hakuri turmin tsakatmr gida shalugudan mahassada, farin wata shakallo nakiyan kan kabari, babban gamji rurun tsakar gida, Giwa babbar Dabba Sarki kake adawa sarki kake a mutane, Karamin mutum Sai babban Kasada)* haka suke shigowa ɗakin mu gaisa dasu, suce ya miye jiki nace da sauki. Har dare bai farka ba haka Nanah tashigo tare da Sauran Iyayensu dake akwai sauran abin basu tafi dukka ba, tana zuwa inda nake tasa kafa ta takani, murmushi nayi nace. "Kina takani fa" Wani mugun kallo Adda Kuluwa tayi min kafin tace. "Ta taka ɗin zaki wani abune? Yar iska mara kunya, wahalalliya kawao,kinyi asara." Murmushi nayi kaina a sunkuye nace. "Aiku iyayenshine kuma ko ba kome kunci darajarshi." Kallonta nayi cikin ɗaga gira nace. "Sometime bana iya tuna kome amna idan da cin mutunci nakan rike abun a raina wallahi na rantse da Allah sai kinyi kuka yanda kika cigaba da takamin kafa." A fusace Adda kuluwa tayo kaina Adda mairo tace. "Wallahi kika mata wani abu duniya zata ji mu, Keee Khadija ɗaga takalminki akan kafarta, wato kune y'ay'an dangi ita bare ko Adda kuluwa wannan zafin na shekarun ya ci a manta dashi duk lalacewa Hammah Mustapha mijin Adda Dejane, kar zafin ya koma kan Amrah kina da Zahra da Khairat ba laifi idan kika bashi ɗaya a cikinsu haka zai goge ciwon baya." Tana gama faɗin haka ta kama hannun Yusrah da Naufal, suka fita, Duk sai jikin kowa yayi sanyi sai nanah wai nafito na tafi gida ita ta zauna, wani kallo na bata a guje tabi bayansu, zuciyata na zafi tabbas akwai tashin hankali a cikin family Sadeeq, har kusan sha ɗaya ina zaune ina kallonshi yanda yake sauke numfashin wahala ga karaya a kafaɗa zuwa hannunshi ga kuma kananun ciwo. Mikewa nayi na fito niman ruwa, ban samu ba sai da nafita wajen asibitin nasayo, wasu maza nagani a gabana , bansan suwaye ba amna abinda naji ya bani tsoro da sauri na wuce su, abinda na lura kaman basu gani na, kafin su iso narigasu har ɗakin suka shigo ina kallonsu, ganin bana ciki basu ganin ba sai ɗaya yace. "Kashe shi babu amfani, dan ina da yaki nin Mustapha yabar takardan da yake ɗauke da makudan kuɗaɗɗenshi a belin kuma akwai yuwar mark dohga zai sake zuwa niman a mishi irin wanca Estate ɗin a Rasha, kasan a belin Mustapha yayi toh kimanin shekaru talatin knn, ɗan iskan yaron nan bansan inda ya samu baiwar zane wanda har yafi na ubanshi kaga abin takaici duk yaranmu mun turasu manyan jami'o'in duniya dan su iya zane kaman mustapha amma abin takaici ɗanshi da bamu barshi yayi karatun bama ko cikin mutane bai shiga ba wai shine mai baiwar, ynx mufita tunda munga yanda yake zuwa gobe idan ya farka sai munemi saka hannunshi, jibi kuma.." Jan hanunshi yayi a wuyarshi, fita sukayi har zasu rufe kofar sai ɗayan yace. "Ba ance da Matarshi a gurinshi ba,ina take muganta naji yarana suna yaba kyanta amma sunce baka ce." Ta jikin bango Imran ya fitar dani yace. "Zasu jiraki kishiga,asibitin yanzu nan ina biye dake." Cikin mugun sauri na zagayo cikin asibitin har ɗakin da yake ganinsu nayi, dagske jirana suke a kunyan ce na gaishesu sannan suka kura min ido, ɗayan da yayi dogon magana yace. "Ya jikin sadeeq " Nace.. "Sauki" Bina sukayi da kallo har na shiga ɗakin na zauna, fita sukayi ɗayan yace. "Nifa na yaba da yarinyar daga ganinta, zatayi kyau da harka." "Toh idan muka kashe shi ba sai ka aureta ba." "Eh ka kawo shawara" Bayyana Imran yayi cikin murmushi, yace. "Ynx ba lokacin tunani bane na haɗa miki kayanki tsaf zaku wucce Jimeta babu wanda zaiyi tunanin wai kuna can, ynx kin fahimci kaɗan daga cikin halin mutane gidan ko? Toh wannan ba kome bane a cikin halinsu bazaka taɓa sanin waye mugu a cikinsu sabida duk sun mutu da son abinda ba mallakinsu ba, kowa kokuwa yake ya tare arzikin ɗan uwansa, kuma har ynx basu tara rabin abinda mazani mustapha ya tara ba, dukkqnsu Allah ya nuna musu bazasu yi irin arzikinshi ba kowani mutum yana da arziki amma na mustapha wannan daga cikin taskar Ubangiji ne shi yasa ya nuna musu bazasu yi nakansu ba sai dai suci a a cikin wanda ya bashi kinga tashi muje." Mikewa nayi ina jin mugun tashin hankali a raina dafa Sadeeq yayi sukq isa mota nice na fita, ina zuwa nasamu ya tada motar shiga nayi muka bar asibitin bamu isa jimeta ba sai karfe ɗaya saura, Shi ya buga kofar gidan Malam jauro ya buɗe, mika masa hannu yayi suka gaisa sannan ya masa maganar tare muke, take ya fito ya tare da buɗe kofar gidan Imran ya shiga da Sadeeq har Wani flat ginin zamani amma idan ka ganshi sai ka rantse ba a gari yake ba, Kayanmu Malam ya kwaso, baifaɗawa kowa ba sai gashi da flas na ruwan zafi da kayan tea fita sukayi da imran suka min sai da safe,, duk wani abun da aka masa a asibitu, kama daga karin ruwan da sauransu duk munzo da shi,kusa Imran yasaka ya kafa ruwa da jinin da aka sa mishi kwanciya nayi a gefenshi ina kallonshi, Sarkin ɓarayi ne yayi gaba dani,😒 ina cikin bacci naji ana hura min iska, a hankali na buɗe idona tar akanshi zubur na mike na zauna, karamin murmushi ya sakar min, yace. "Sallah kin ma kara sannan duba idan wani ya shigo fa kinzo kin naɗe min a jikina sai fama min ciwo kike da ni ne da kin fara ruwa hawaye.".. Leka window nayi naga haske da sauri na shiga toilet nayi alola sannan na fito da ruwa a buta, da karamin roba na fara zuba mashi har ya gama dan yaki na masa yace zai dakanshi, Kallon jikinshi yayi babu riga, "Kiyi salla tukun kar ɓata lokacin yayi yawa.". Sallar nayi ina idarwa na koma gurin jakunan mu na duba kayanshi wani shirt na ɗauko masa ya saka hannu ɗaya ɗaya hannun ɗaure da bandaji da aka sakala a wuya, rigar ya saka, yayi sallah yana idarwa aka buga kofar zuwa nayi na buɗe, cikin girmama na buɗe musu kofa, suka shigo kwansu da kwarkwatansu, mata da maza har da yaransu matasa da magidanta, Gaisawa mukayi sannan suka shiga tambayar ya mi jiki da sauki nace musu yana jingine, da jikin gadon, komawa gefe nayi na shiga haɗa mashi tea, ina idarwa zan mikia masa sai gani nayi an ɗauki kofin a shiga ɗaga tea ɗin, sannan ta haura har gadon ta mika masa, karɓa yayi da ɗayan hannun, dakyar yake sha, Fita sukayi ni kuwa na koma gefe ina kallonsu kallona yayi cikin damuwa yace. "Zoki taimaka min." Kaman nayi banza dashi sai naga yarinya ce zata iya ɗaukar haka a jin haushi, zama nayi a kusa dashi ina bashi yana sha, tsaki tayi tafita daga ɗakin inda tayi karo da inna wuro, wacce tayiwa jikanta mafi soyuwa a zuciyarta farfesun zabuwa. Da sallama tashigi ɗakin ajiye cup ɗin nayi naje na amsa, cikin kulawa tace. "Amra ya mi jikin dai." Zan bata amsa yace. "Matar karfe zo nan gani nan ras." Zama tayi ta kalle shi kafin tqce. "Har sai yaushe wannan al'amarin zai tsaya na gaji da zullumi, kai ɗaya ka zame musu kalagaren bakin tulu," "Toh matar ina zan sani jiya fa bayan naga barinku tasha abin ya faru, wannan bashine farko ba dan haka ba shine karshe ba zasu cigaba da shiri, amma wannan karan sunyiwa kansu muguwar asara, dan yau zanyi baki daga rasha kuma abinda zan zana musu bani ɗaya zan amfana ba har dasu," "Kallonshi tayi kafin tace. "Kana nufin basu san da zuwan bakin ba." "Eh basu sani ba amna zasu iso yau kuma rashina asara ne babba a gurin Lamiɗo groups." Sun jima suna tattaunawa kafin wasu malaman jiyan har su biyu suka shigo dubashu sukayi sannan, suka saka masa ruwa suka fita ita ɗayar idanunta kur akanshi, Muna zaune har aka kawo abin karyawa, tunda muka sha farfesun Inna wuro ban sake cin wani abu ba, har karfe ɗaya Yan matan suka shigo suka gama abinda zasuyi suka fita, *** Da asuba likita yazo duba Sadeeq aka samu munyi gaba take aka fara bincike duk yanda aka so ganowa babu wanda yaga fitarmu, abinda ya fusata familynshi knn, A ranar suka bada cigiya da kome aka kuma saka jami'a suna bincike, Wajen karfe ɗaya bakinshi suka iso, suna zuwa suka sami muguwan labari, bakik ciki yasa suka koma ko faɗan kome basu yi ba sai Bayan tafiyarsu suka duba sakon da suka bari, da kuma yawan kuɗin dq zasu biya take cutar hauka ta kamasu.... Nanah kuwa ai suna komawa gidansu macizai suka hanata sakat, kamar mahaukaciya haka tayi ta ihu har asuba Adda kuluwa kashedi aka mata bayan tasha matsa😂. *** Sati biyu da zuwanmu na fahimci matsalar Yarinyar gidan, Mi suna Aunty Amma asalin sunan khadija ne, masifar son Sadeeq take abin dariya a wnna shekaran zata gama skull, Ina zaune a falo shi kuma yana ɗaki faɗa mukayi na fito na bar mashi ɗakiin ba kome bane ya haɗa mu sai yanda yarinyar dake masa dress ciwo take, shafa shi , bai mata mgn ba shine da nayi magana wai aikinta take gashi tayi ta janshi da hira tana iyayi, duba lokaci nayi naga ta kusan zuwa, gyara kwanciyana nayi dama nike goge masa jiki, kuma na haɗa masa ruwa yayi wnk, amma yar banta uba wai ni zata kawowa bariki, Ina jin shigowarta ko sannu bata min ba, jikinta har rawa yake, sai da nabari ta shiga ciki nima na bibayanta, karɓan kayan aikin nayi cikin wani irin fushi nace. "Ya isa haka ni matarshi ce kije ki rike aikin ki bana son iyayi kar nasake ganin kafarki, " Wardrob na buɗe na ciro kuɗi na mika mata sai kallonshi take, ni kuwa tana fita na zauna, nayi masa gyara ko kallonshi banyi ba, zan miki ya finciko ni da hannunshi me lafiyan ya matsa ni a jikinshi yace. "Kin kyauta da kika kore min me kula dani" Shiru nayi ina jin yanda yake sunsunar wuyana, saka hannu me ciwon yayi ya zare hijab ɗin, ɗauke wuta yayi, sakamakon ganin rigar jikina, toh zafi ake shine saka haf vest da wando pencil, take ya ɗauke gangaro da kanshi yayi wuyana, har zuwa kirjina yana shakar kamshin turarena, Goga kanshi yake tare da sumbatar ko ina, karshe janyo fuskana yayi ya haɗa bakinmu, jikina ne ya ɗauki rawa, bam muka ji an buɗe kofa, Aunty ce, cikin masifa na juya nace. "Ke jakar ina ce da baki iya sallama ba fitar min a ɗaki kafin nazo inda.." Da gudu tafita tana kuka aikuwa ta haɗu da Inna wuro tambayarta tayi tace mata dan tashiga ɗakin Hammah Sadeeq shine na koreta Babban budurwa fa, aikuwa ta haɗu da masifar inna wuro ta sakata a gaba har gaban Uwarta ta faɗa mata kome da kuma abinda hansatu ta faɗa mata na wai ita Aunty san Sadeeq take shi yasa take min gani gani, aikuwa mahaifiyarta ta surfeta tass, tace bakin rijiya ba gurin wasan makawo bane ta shiga hankalinta Sadeeq ba sa'antq bane balle ni, Tanq fita ya kalle ni cikin dariya yace. "You're jealous" Tsaki nayi NA juya masa baya nace. "Allah ya yayye min kishi akanka kana Y...." Finciko yayi yana hucci yace. "Mi kika Ce yaro zaki Ce min." "A'a Ya Sadeeq zance fa." NA kai karshen maganar tare da tura masa baki, ganin tsakanina da Allah na kore masa yan mata sai ya shiga tsokana Aunty ban kara ganinta ba sai da na shigq cikin gida muka gaisa Mamarta ta bani hakuri tare da sauran matan cikin gidan,, nuna musu nayi bata min kome ba, kawai sallama nayi mata magana tayi inzata shiga keɓaɓɓiyar guri. Zama nayi da sauran matan muna hira jefi jefi, ganin yanda suke fura ya ban sha'awa da,zasu daga nima na karɓa, akayi dani. **** Bayan wata guda, dake an fara damina, kuma yaran gidan suna zuwa mkrnt sai matan surukai Jummala matar Takwaran Sadeeq ana kiranshi da buba, sai Matar Hayatu, Sakina sai matar Adamu, Tabawa, yar carafke suke, nima na shiga cikinsu anayi dani , fitowa yayi ya zauna ya tsaya kallona nima dai van sani ba, can muka mike muka fara siwe, wani zane ake a kasa babban box da kafa ɗaya kana tsalle, abin ya tuna min da kuruciyata, karan jigidan sakina naji nace. "Yawwa matar ina son wannan abun dake kara," Aikuwa jimmala tace. "Hajiya mi zakiyi dasu ina dashi,".. Aikuwq tajamu muka shige ɗakinta ta kwaso ta dan tA zuba a zaren lilo, tayani ɗaura sukayi ina dariya, har aka gama, ɗan tsallenayi suka jiyo karanshi, hiranmu muka cigaba can naji murya inna wuro da sauri nafito, Rike haɓa tayi ni kuwa nasa mata dariya, tsiya tayi min wai sai ta kwace mijinta, Dariya kawai nayi bansan yana falo ba nashiga da ɗan tsalle na na zare hijab ɗin ina sga jigidan, can kasa kasa yace. "Ya isa haka Am....ra..h" Da sauri na juya, idanunshi a rufe ya yafito ni, a hankalin na isa gurinshi ynx kan nasaba da kwanciya a jikinshi bana cika jin tsoron shi kaman da, shafa jigidan yayi wanda sukamin ɗibi sha biyu, jin yanayinshi na sauyawa yasa na mike na koma gefenshi a hankali yace. "Yaushe zaki ɗauke ni a mijinki nagaji ina niman a gajin mace wacce zata ɗauki nauyina, idan zan matsa miki toh zan hakura dake, nayi wani auren." Washhhh Shafin yau ya min daɗi fa😂 typing nake baji ba gani... 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu             * Can I Accetpt You*          *Page Q👈*      Tsoron abinda zai shiga tsakaninmu nake ai ni ban ɗauki shi a matsayin miji ba kawai ina masa kallon kanina ne, girgiza masa kai nayi cikin rawan murya na manta gargaɗinmu dashi, kawai na shiga magana nace. "Wallahi ban karɓan kanin bayana a miji ba Allah ya gani ni bana son wannan kaddarriyar auren mi zancewa duniya mi zan nuna musu, ko wacce mace alfahari take da mijin da zata aura ya girmeta ko sa'anta ni kuma sai na nuna masu yaro karami haba kayi nazari da 6 ɗinka mana nooo."                  Mikewa nayi na shige kitchen na cigaba da ɗaura Mana abincin rana, ɗan wake da kayan lambu ne, sai yankakken kwai,           Koda na kawo masa girgiza kai yayi yace. "Jeki na gode da abincinki."            Haka kafin na bashi magani ya kira Aunty Ta bashi magani.       Wasa wasa Sadeeq ya yanke alakar dake tsakaninmu, a dakin da muke yana da rest chair akai yake kwanciya ko a falo, haka na zuba masa ido dan bani da tacewa,    Yanzun kam yana fita cikin gari har gidan gonarshi yaje yaga ya dabbobinshi suke dake,    Wani irin shakuwa ce ta shiga tsakaninshi da Aunty wanda yasa na kauda kai sosai idan tashigo gidan toh dole fita zasuyi,     Inna wuro tana kallonmu tsaf ta fahimci muna rikici amma bata san miye ya haɗa mu ba, sai tasa mana ido, na gaji da zaman gida, dan haka Ranar juma'a ana cin kasuwa naga Hansatu da Jimmala da Tabawa tare da Sakina zasu kasuwa, ban tambaye shi ba nabisu inda na kwashi kuɗi muka je, nayi sayayya sannan suma na kara musu muka fito, dake babban gyale nasaka ban sa Hijab ba, muna hanyar dawowa, wani mutum yasani a gaba da magana, har muka shigo inda Sadeeq yake zama da matasa bina yake,     Lokacin da Sadeeq ya dawo yaga bana nan gurin Inna wuro yaje ya tambayeta ina na je. Ɓantaran goronta tayi sannan tace. "Ta shiga kasuwa ka ɗauko mutum ba dabba ka ajiyeshi guri guda sannan ka tsiro masa miskilanci kana ɗaukar wata daban kana fita da ita, dama ita Amra yarinya ce me fahimta in nice tuni ban ɗagawa kowa hankali ba,."           Maganar zuwa kasuwa ya daki Sadeeq fatanshi guda Allah yasa da hijab da Nikkaf na fita ba da wani gyale ba,             Kin kulata yayi ya fito majalasa, inda ya zauna aka kawo soyayye namar kaza ya juyewa matasan yace sauran akai cikin gida, duk abinda ya gani sai ya saya musu shi kuma bai ci.         Mun yanko kwana kenan dama ya zubawa gurin ido, mutumin yafito daga mota yace. "Haba ranki shi daɗe ki kula ni mana"            Hango Sadeeq yasa jikina ɗaukar rawa, wani irin kallo yake bina dashi, da sauri na wucce mutumin nayi hanyar gida, har kofar gidan ya biyo ni zuciyata kaman xata yo waje, ina shiga bansan mi ya faru ba, sai jin Salatin Inna wuro nake da sauri na fito, .    Hannun Sadeeq me ciwon ne ya sake famawa, take aka kira mi ɗauri yana zuwa ya shiga dubawa, mikewa yayi yace. "Inna wuro ai karayan ta koma dai danta, kuma babu wani ciwo dan motsata da yayi da karfi ta haɗe da bata haɗe ba nan da yan kwanaki zai iya amfani da hannun,"     Kuɗi Sadeeq ya ciro xai bashi mutumin yace. "A'a Alhaji wallahi nagode abin arzikin da kaimana ya ishemu ma mungode."       Mutumin yana fita shima ya mike yayo ɗaki ciki na koma shi kuma ya shigo, masifa ce ke cin ranshi ya finciki hannuns muka shige ɗaki, a gado ya wurgani ya zuba min ido yana hucci haka bai isheshi ba yace. "Da izinin wa kika fita? Shi wacce dole da kika fita tsirara ya biyo ki na karya masa haɓa, da aurena kika fita min da wannar abar Amrah na zuba miki ido na gaji yau zamu raba raini."           Yana gama magana har zai fita zuciya ta ciwo shi ya dawo cikin zafin rai ya shiga rabani da kayana dake nasan abinda na taka ko kula masifarshi banyi ba, har ya shiga niman mafita, turus ya tsaya yana kallona, ranshi yayi kwaloluwar ɓaci, kaman zai yi kuka yace. "Kinyi min laifi amma baki san bada hakuri ba, sannan kinga ina shirin yin abu baki dakatar dani ba Wai shin mi nayi miki ne da zafi Amrahtu, miye laifina da kike  azabtar dani. Insha Allah bazan sake ba nagode Amma kisa  ranki Zan auri Aunty a cikin wata ɗaya zuwa biyu."                  Kuka ne ya kwace min nace. "Toh ni dole ne sai ka xauna dani kawai ka rabu dani tunda ba tilasa maka ni akayi ba, ni na faɗa maka gaskiya ba zan karɓe ka ba a matsayin miji dan banga abin gile a gurin ba ka sake ni nace ka.."      Tasss ya sauke min mari a fuskana rike fuskana nayi cikin kuka nace. "Wannan shine a binda bazan ɗauka ba duka, ai ko ba kome xaka bani girmata na wacce ta girmeka ba sa'arka, ko kanwar bayanka, Sadeeq marina kayi a karo na biyu, dan kaga ina karkashin ka shine kake dukana toh Allah ya isa min ban yafe ba dan nasan ko nace zan rama nice da wahala kasauka a kaina mugu azzalume wanda bai da abinda ya saka a ranshi sai sex kaje ka auri jinjira ma, mayyen mata kawai idan kai ɗan halak ne."    Sake daga hannu yayi zai kai min mari aka rike hannun, juyawa yayi yaga inna wuro girgixa masa kai tayi tace. "Har mustapha ya bar duniya bai taɓa dukann hadiza ba, asalima kaman sarauniya ya maida ta, dik da anyi auren bata sonshi amma haka ya shanye halayarta har suka haife ka, karka sake dukan Matarka dan yana zubda kiman na miji a idanunta."      Gyara rigarshi yayi da wandonshi ita kuma tafita, jan bargo yayi ya lulluɓa min ya fita, dunkulewa nayi na cigaba da kuka mi cin rai shigowa tayi ta zauna a bakin gadon tace. "Kin bani mamaki wallahi Allah ya kashe ya baki namija ɗaya kwal tankar da dubu, wanda mata suke kawowa hari dn ya auresu kinsan kuwa daga zuwanku nan Iyayen yan mata nawa suka kawo masa tallar yarqnsu sabida nagartanshi Sadeeq ya wahaltu a cikin hannun dangin uwa da na uba, yaro ne da bai san so ko kiyayya ba Amra idan kika ji rayuwar Sadeeq sai kin zubda kwalla, ni ce nahaifi Uwar Sadeeq sannan Kakqn Sadeeq Hammah Buba Yayana ne cikinmu ɗaya, Kakar Sadeeq Uwani yar Baffana ce..."     Ajiyar zuciya ta sauke kafin ta gyara zama tace. "Madibbo Almu shine mahaifinmu, yana da kanne Aminu Hammadadda, sai Hamidu Ja'e Sai Rukayya Sumaye, wannan jerin Iyayenmu ne, Madibbo Almu ɗan nan garin Jimeta ne amma shi ma zaunin Yola inda wanca gidan yake, Mahaifinmu ya kasance mutum me fikran zane a jikin kori, amma iyayenshi suka ki kula da wannan baiwar tashi abisa al'ada a zuri'a Malam Buba  Lamiɗo shine sunan kakanmu, auren zumunta ake a zuri'armu, Lamiɗo nada Kane Malam datti lamiɗo, Sai Malam Junaidu lamiɗo da Kuma Hadiza lamiɗo, sai Hauwa u lamiɗo.     Kuma dukkansu sun hayayyafa dan haka sai aka Dauki Yar gidan Inna Hauwa, Binto mahaifiyata aka bawa Madibbo Almu wato Almustapha,, ka haɗa Hammadda da Safindo yar Datti lamiɗo, Ja'e hamidu aka bashi Jabu Yar gurin Hadiza, Shaban ɗann Junaidu aka bashi karamar Yar Ta annabi yar Hauwa lamiɗo, Rukayya Sumaye aka haɗata da Wada ɗan kawunsu         Toh yanda suka tsara haɗinsu babu wanda ya isa ya sanja, duk abinda zakuyi kuyi amma auren an kammala shi,     Koda akayi wannan haɗin sai kwalliya tabiya kuɗin Sabulu, Innata tana shiga tasami cikin Buba, wanda aka dawo da ita gida ta zauna kusan shekara uku ta haihu har ta yaye, Haka ma matar Hammadadda Aminu itama an kawota gida bayan innarmu ta haihu da shekara biyu inda ta sami namiji itama, aka saka masa Junaidu amma yaron kwananshi ashirin ya koma.       A hankali aka cigaba da haihuwa a zuri'a bayan shekara uku Innarmu tahaife ni, sai kuma haihuwar ta tsaya, Inda akace ya kara aure yace baisan wannan batu ba dole aka kyaleshi,      Bayan shekara goma sha uku Inna tasami cikin Da gori usman,    Muka zama mu uku a ɗakinmu,         A lokacin Hamma buba shima ya gaji baiwar babanmu inda yake zane sosai har turawa suka zo suka nemi a barshi su tafi dashi iyayenmu suka ki, sai Atta ya jefashi a makaranta boko, Hamma yasha tsangwama agun mutane, har Allah ya nufa yayi karatu mi zurfi.      Ana haka kafara shirin haɗa aure, Nan aka  sai aka ɗauki Yar Sumaye, wacce take aure a jade, Kabawa Buba, ni kuma ɗan Ja'e hamidu, Yar gidan Aminu akabawa D'an gidan shaban Yusif,     Take aka sakamu lalle, aka kayi mu gidanjemu dake abisa al'ada mace tana gudun namiji toh haka ce ta faru damu mune fadama mune kan kamfa. Kuma a haka muke ta guje guje , ko shekara bamu rufa ba Binto ta fara laulayi dole aka maida ita gida mukuwa da Karime muka cigaba da gudu har Matar Hammah buba tahaifi namiji aka saka masa sunan Attanmu, wato Almustapha , sai da almu yayi shekara uku nasami cikiN  Aminu, na haifi aminu shekara biyu ya koma Karime itama ta sami cikin inda ta haifi ya mace.            Watana uku da rasuwa Aminu nasami cikin uwar mijinki, wanda nayi fama da mugun laulayi, lokacin kuma matar Hamma buba tana goyon Aminu kanin mustapha dan nawa aminun na komawa ita ta haifi namiji sai akq mai da mata sunan aminu,  watan aminu goma na haifi Hadiza,   tana shekara biyu da rabi na haifi Hauwa u, lokacin kuma Binto tana da cikin Hamidu,               Karime ce dai har lokacin bata haihu ba, bintoa goyon Junaidu ta rasu lokacin ina goyon sai aka bawa ɗan gidan Harira, toh tun da tashigo gidan ta shiga kunna mana wuta, har dai muka yi magana, cikin ikon Allah tanq,zuwa ta haifi Bilyaminu, shekaranshi guda tasami cikin Adama, lokacin ina goyon maryam,,, tana haihuwa ita kuma binto ta Haifi Safiya, ni kuma na haifi Sadeeya, ana haka mijin Harira ya kara aure inda ya auro wata bafulatana tana zuwa ta haifi Abubakar ana kiranshi bawa, Yaranmu sun taso sai ya zamana tsakanin Hadiza da Almu akwai rashin jituwa, sunfi shiri da Hauwa, dake lokacin ilimi ya wadata, duk aka sa yaran amakrnt, Tsakanin Aminu da Hadiza kaman tagwye dukda ta girmeshi da watanin, haka sukayi karatu har aka samawa Almu makaranta, a kasar jamus, inda zaiyi karqtu a gini gine, Sauran yaran kowa ya zaɓi abinda yake so, haka kawai tsans da mugun kishi ya shiga tsakaninmu da hari, babu wanda ta tsana sama da Almu, haka take jan sauran yaran tana cusa musu mugun abu, Almu nada shekara takwas ya dawo daga karatun inda ya dawo da dukiya masu yawa yace shekaransa shida ya gama karatu, shine suka rike shi, yana zuwa da dukiyarshi yabawa mahaifinshi, nan Hamma buba ya ɗauke shu ya nuna masa, wannan filin yace. "Almu na turaka kayi karatune dan na haɗa kan zuri'armu baki ɗaya anan duk yan uwanka sun gama karatu na nuna musu bukatata amma basu kulani ba karshe guduna suke shin zaka iya gina min gida inda zamu zauna kaf iyalina da yan uwana,." Cikin biyayya ya amince ds kudirin mahaifinshi, Dukiyar da ya dawo da ita ya zuba ya zauna kusan wata uku yana zane, wannan gidan da yanda za'a fitar da kowani unguwa dani kawai muke zama a ɗakina yana zane, Watanshi huɗu da dawowa aka fara haɗi, mu bamu sani ba ashe tsakanin Aminu da Hadiza akwai soyayya,, ita kuma kuluwa Almu take so, Hamidu kuma Adama, sai iyayensu maxa suka ce tsarin bai musu ba aka ɗauki kuluwa aka bawa Aminu, ita kuma Hadiza aka bawa Almu, Sadeeya aka bawa junaida, Bawa kuma aka haɗashi da Safiya,ashe wannan haɗin baiwa kowa daɗi , Bilyaminu kuma yar kanwar Uwarshi Salma, Shine silan kiyayyar da aka kulashi, dan sun tsani almu, duk yan uwan suka juya masa baya idan aka cire Hamidu da Bawa, sune kawai suke tare dashi. Ginin da Almu ya ɗauka sai da ya kwashi shekara uku, har lokacin tsakaninshi da Hadiza cin mutunci da nuna masa kiyayya kiriri tace itace ajalinshi ranar da naji haka sai da nayi mata dukan da bantaɓa yiwa kowani ɗana ba, ina kuka nace matq. "Daga yau nazareki a cikin yarana kije ki zauna da masu zugaki." Nasan aikin hari ce, hankqlinta ya tashi dan haka taje gurin Hamma buba tana kuka ta faɗa masa, tasota yayi a gaba har gurina yayin faɗa sosai, A dalilin wannan abinda nayiwa Hadiza binto ta daina min magana, dakyar muka shirya, A shekara na huɗu Muka ga hadiza da ciki, kowa yayi murna amma sai muka boye dan karta ɓalle mana,........ Chaiiiiiiiii wallahi abin da rikitarwa yake😥 Kaina har ciwo yake wallahi ynx sai wata tace bata fahimci kome ba 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu             *Luv&Caring*        *Wannan shafin sadaukar ga Fans Ɗin Da ciwo a rayuwata a duk inda kuke na sadaukar muku wannan shafin musaman Masu tilawan A.B.C.D.....Nagode da Kauna😹😂👌 Ana tare* Ku nutsu ku karanta book ɗin a nutsu babu ruɗani a ciki. *Page R👈*          Take muka ɗauki son duniya muka ɗaurawa cikin jikinta, cikin nasara Almu ya gama ginin gidan wanda yake ɗauke da unguwanni takwas, kuma a kuwani unguwa akwai gidaje huɗu gidan sama, can ta unguwa ta uku aka ware gidan ma'aikata, Dama a cikin dukiyar da Almu yaxo da shi Hamma Buba ya ware wasu aka fara masa kasuwanci da ita inda ake ɗibar dabobbi daga nan ana kaiwa kudu, aikuwa Allah ya sanya albarka a ciki, nan Aminu ya fara ikirarin ai dukiyar da Babansu yake juyawa ai sabida su yakeyi dan ya mutu yabar musu baya, Abin an ɗauka wasa ne sai da maganar tazo kunne Hammah anan ya kirasu kaf ya tarasu har dani da sauran yan uwanshi yace. "Na taraku ne anan dan na sanar muku wani abu guda." Shiru yayi sannan ya cigaba da cewa. "Wato dukiyar da nake juyawa bana kowa bane sai na Almu dan na fara jin aminu yana wasu magana toh kaji da kunnenka wannan kayan mallakin Almu ne." Nan ya faɗa musu kome, dangane da dukiyar aikuwa ran Aminu ɓaci, amma sai ya nuna cewa ai bai sani bane amma ba damuwa, Haka aka watse bayan munyi musu nasiha, Bayan kwana biyu da haka Almu yazo daga yola ya sanar mana da Ya gama ginin gidan, banda Hamidu da Bawa babu wanda yaje yaga gidan, lokacin da aka kawo mota muka je ganin gidan sai da muka kaɗu, dan haka aka tara malamai akayi sauka a gidan, wasu suka dawo suka tattara nasu ya nasu suka koma, lokacin da almu ya gama gidan cikin Hadiza ya tsufa sosai dan haka muka ce ta zauna sai ta haihu ta koma,sati uku da tarewa su Hammahna Hadiza ta haifi ɗa namiji, Tun kafin uban ɗan yazo tasawa yaron Sadeeq sabida rashin kara irin na hadiza sai da na make mata baki, lokacin da Almu yazo ko ɗakin yaki shiga, yana zaune a bakin kofa, ya kalleni ina aiki a tsakar gida yace. "Gwaggo wani suna kikayiwa mijin naki." Murmushi nayi nace. "A duniya ai bani da sama da Hammahna sai Kuma da gori kaga shi yatafi yabarmu, amma kasa masa hammahna idan Allah ya baku wani kusa mishi Da gori Usmanu knn." Daga ɗaki, Hadiza tayi masa gwalo tace. "Sunan Yarona Sadeeq yana faɗowa duniya nabishi da sunanshi," Danaji abinda take sai na shige madafi dan asani na Hadiza mai kunya ce amma ynz ta zama mara kunya matukar almu zai zo toh shirinta na daban ne, tun ina mata faɗa har na zuba mata ido sam barinta da mukayi tayi boko ya buɗe mata ido. Haka akayi suna almu nan bayan suna ya koma, yanw komawa ya sami bakin turawa sunzo nasu hidiman suka ga gidan gidan da yayi shine suka nime ya musu, da fari xana musu gidan yayi, suka biya shi kuɗi me yawa, bayan wata shida sai gasu nan lokacin har sadeeq ya fara sama dan sun koma yola, nan suka ɗaukeshi yace yana da mata da yaro suka kwasu su sai Belin, na kasar jamus, ya zauna yayi musu aiki dake akwai kayan aiki take a cikin shekara guda suka gama ginin nan suka shiga bashi kwangiloli, haka yana aikin yana zuwa gida ya fara buɗe kamfanin gini gini na zamani da kuma wasu kananun kamfani kamar wanda yasan zai tafi duk ya cike sunayen Sadeeq akan takardunshi. Shekaransu ɗaya da rabi a can ya dawo gida, inda ya sauka a nan Jimeta, shida Hadiza da Sadeeq ɗin a gaskiya duk cikin Jikokina nafin son Sadeeq, sun kwana suka wuni, Wani abin mamaki duk yan uwanshi banda Hamidu da Bawa sune suke da abin kansu duk sauran basu da wata sana"a an nima musu aikin sunkiyi sai dai su jira Almu ya turo musu kuɗaɗɗe, Ranar da abun zai faru wanda yayi dai dai da ranar ds zasu bar jimeta zuwa yola zama hadiza tayi taita kuka nima kuka nake wanda bamu san dalili ba, dakyar ta bi minta dan tana da shiga wani cikin karami, Wanda har ina ce mata da alamu tasami Da gori ko Binto, dariya tayi kawai suka tafi. A cikin yanayin damina muke har suka isa gidan aka buɗe masa kofan farko sannan suka wucce sauran har zuwa kofa na shida anan aka samu motarsu babu su babu labarinsu , har da Sadeeq ɗin, Munga tashin hankali dalilin faruwan wannan Al'amarin Mijina Saminu ya faɗi ba'a ɗagashi ba sai gawarshi, Hammahna yayi kokarin bincike inda yaxo da kanshi ya faɗa min yayi Istahara sharrin cikin gidane har da jininshi da nawa da kuma na wasu agefe guda akayi aikin amna Sadeeq bai tafi dasu ba yana kusa, koda ya koma ya tsananta bincike hmm karshe sai samun gawarsu akayi an rataye su,...... Naga tashin hankali na rasa ɗan uwana da matarshi na rasa Yata da mijinta, na jijjiga sosai, kafin wani lokaci mun manta da batun sai dai na gaza cire Sadeeq a raina addu'a nake ba dare ba rana, *** Bazan ce miki ga yanda kayi Sadeeq ya tsira ba sai da wani abu ya taso naje wani kauye biki anan wata mata aljanunta suka tashi tana ganina tace. "Inna Wuro jikanki na nan a raye da ya faɗa hannun mugayen aljanu wanda suka faraka shi da iyayenshi toh ynx yana hannun Ummul Aimana, tana rike dashi, duk yanda kika so zuwa gareshi ba zayu ba za'akawo miki shi sai shaiɗanun sun buɗe masa idanu yana rayuwan kaɗai ci, cike da tsoro zamanshi a hannunki hatsarine sabida shaiɗanun mutane suna bibiyar bugun zuciyarshi karki damu dan ba haka suka so ba sunso su salwantar dashi amma sun barshi raye ne dan ya cika musu kudirinsu sai dai sunyi kuskuren barin baya da kura barinshi a raye barazana ce ga rayuwarshi Inna wuro, kun haifi namiji a cikin zuri'arku wanda zai tashi bai san tsoro ko fargaba ba, ni kam zan tafi amma zan iya dawowa bayan shekaru masu yawa, sun so kasheshi Allah ya nufa rayayye ne sai ya basu mamaki,".. Daga haka matan ta yanki jiki ta faɗi, ina gajarce miki kusan sau uku mutane da aljanu suna faɗa min Sadeeq yana hannu me kyau amma zagaye yake da makiya , a duk lokacin da naso zuwa sai na kasa zuwa ko na manta haka muka cigaba da zama. Ashe lokacin da abin ya faru Ita Umnul Aimana tazo wuccewa sai taga yaron a cikin gida shi ɗaya sai wasu shaiɗanun aljanu suna razana shi har sai ya suma,shine ta tafi birnin Kisra ea faɗawa kakanta ita kuma ta rubutawa Imran wasika shine yazo suka tawo tare, sun zo suɓ samu aljanu sun shige jikinshi dakyar da taimakon Zalja suka cire su sai ya zamana baya uhhu ko hnmm yana zaune zai ta zanen fuskar Iyayenshi ko na mutanen da suka cutar dasu. A haka ya zauna shiɗaya a gidan sai Imran yana da shekara uku imran yafita dashi, madina gurin Malam Huzaf shi ɗan adam ne kuma yasan imran ya faɗa masa kome akan Sadeeq, bai ce kome ba ya ɗauki sadeeq ya kaishi mkrnta amma fir yaki zama karshe gida ya dawo imran ya cigaba da koya masa karatu, yana cika shekara goma ya haɗa alkur'ani, a gaban Imran ɗin tare da wasu littafan Addini, anan imran ya kai shi makarnta ya kammal primary, a madina yayi scndry, jami'a kuma yace. Shi a china zayi inda ya samu shaidan doplma a computer dakyar Imran yasashi yayi degree a zane zane dan ya iya zane amma gefe guda na'ura na tsoron Sadeeq. Shekaranshi ashirin da ɗaya ina zaune a tsakar gida naga mutum a kaina, ɗaga kai nayi saurayi akaina, kallon tsoro na masa, nace. "Sau...." . Ban kai iya ba sai ka Talatu makociyarmu ta shigo da gudu tana guda tace. "Inn Wuro zaki ya tashi daga baccin da yake yanzun lokacin farauta ne, dan haka hankali namun dawa zai tashi mun faɗa miki zai zo da kafarshi, ai kariyan Ubangiji ne bana kowa ba Inna wuro barka muna.miki murna, duk tsanani shine da nasara." Tana gama faɗin haka tafita tabar gurin taburma na ɗauko zan shimfiɗa masa ya karɓa ya shimfuɗa, sunkuyar da kanshi yayi a hankali na tqɓa shi nace. "Abubakar ne" Gyaɗa kanshi yayi shafa kanshi nayi ina kuka shima kuka yake nima haka shigowa Malam jauro da wani mutum wanda ganinshi sai da tsigar jikina ya tashi nan ya nemi guri ya zauna, sallama yayi mana muka amsa, Yace. "Da faru ina me baku hakuri da abinda ya faru shekaru baya, Allah shine masani amma kanwata Ummul Aimana tazo wuccewa taga yanda Mugayen aljunu yan uwamu suke gana masa azaba sakamakon biyansu da akayi da jini na,su kashe shi ko su haukatashi, Daga nan kasar zuwa tamu kasar tafiya ce me nisan zango dan haka sai da mukayi wata guda muka iso, lokacin sun ɓuɗe masa ido, babu abinda yake sai ya boye kanshi suna zuwa zasuyita wasan kura dashi, muna zuwa tare da kakarmu muka fatattakesu suka tafi, sai mukayi kokarin cire masa tsoron mutane har da aljanu, dan Sadeeq zai iya zama a kofar gida har gari ya waye batare da ya jitsoron kome ba, munsha ɗaukarshi mu kaishi cikin dajin dake cikin gidan badan kome ba sai dan ya saba da gurin kuma Alhamdulillqh haka ya bamu abinda muke nima, tashi cikin kaɗai ci yasa ba lallai bane ya saki jiki da kowa amna ke da Malam zai zauna a gurunku idan akwana biyu ya koma cikin gidansu inda zai cigaba da fuskantar abokan gaba, kuyi hakuri haka da mukayi shine mafi alkhairi sabida da mun kawo miki shi da keba babu amma ynx zuwan shi zai samar da masalaha." Mika min takardu yayi yace. "Duk wannan tashin hankalin sabida wannan takardun ne Ummul Aimana ce tasamu a kasar kujeran motar, bayan ta tsinci karamin takardan da akayi rubutu da jamansi akan a ɗauki takardu akasan kujeran mota, da kuma wani wanda aka ajiye a belin shi kan yana hannuna bazan bashi ba sai ranar da ya zama cikakke mutum na barku lafiya." Godiya muka masa sannan ya tafi, duba takardun yayi ɗaya bayan ɗaya duk sunayenshi ne daga na bankuna guda uku Union bank da UbA da Kuma Fisrt bank, duk kuma akwai kuɗi a cikinsu, wanda suke mallakinshi, Mika min yayi na ajiye ina faɗa miki yaron nan sai ds yayi shekara biyar yana haɗa kan kome nashi wanda yake nashi, sannan ya zuba kuɗi ya a kamfaninshi da mahaifinshi ya bar masa ya farfaɗo dashi, duk basu sani ba, kafin ya cika shekara ashirin da bakwai ya tsara kome nashi a kamfani , sai lokacin suka farga yana raye, nan aka shiga kai mada hari yana faɗawa ko ya tsira da kar, gashi Sana'ar zane ya zame masa abinci dan ma baya so, amma haka nake sashi dole, sai yayi ga dangin da suka shige masa jiki dole ya saki jiki dasu amma yana takan tsantsan, sabida yasan dukiyar suke bibiyarshi har yaran da na haifa nasan wasu sabida nasan badan Allah suke binshi ba, dan tun da abinda ya faru suka min jaje basu kara magana ba ko nayi musu magana basu kulawa, Amra aurenki da Sadeeq haɗin Allah ne, dan yasha yin mafarkinki kina niman yazo ya ɗaukeki, amma bai san ta inda kike ba, kwatsam abokinshi Imran yazo ya tafi dashi dan ya taimaka miki, kuma akayi dace aurenki ya faɗa kanshi shin Sadeeq ya cancanci wulakantar wanki wallahi nasan duk cikin zuri'armu nice kawai da mutanen wannan gidan muke kaunarki Wancan gidan na yola yafi karfinki sabida aka'ida yar gida ake son ya aura kafin bare sai akayi rashin dace ke ya fara aurowa, tashi na nuna miki abinda baki sani ba.".. Rike hannuna tayi har cikin wani ɗaki dake kusada namu inq shiga zanen hotunane a ɗakin akan allon zane, wasu ina zaune kwanaki muna carafke wasu kuma ina wasan tsalle wani ina dariya ina magana, hawaye ne ke bin fuskana na juya ga Inna wuro tace. "A duk lokacin da yazo kafin zuwanku ce min yake kinfi karfinshi ke ba matar aurenshi bace Amra Sadeeq ya rasa soyayya da kulawa don Allah badan nima ki bashi kulawa idan ma baxaki so shi ba, amma kina da zaɓe zan saka shi ya sake ki tunda bai miki ba amma kisani idan kuɗi da Nasaba ake nima Tabbas nanah Khadija matar manzan Allah ta haɗa itace macen farko kums attajira da ta fara karɓan musulunci kuma ta zauna da manzan Allah inda ta damka masa amanar kanta ds dukiyarta, zan baki kwanaki kiyi nazari idan kin karɓe shi a miji toh idan kuma baki karɓeshi ba ni da kaina zan sashi ya rabu dake kinji ko." Zama nayi a gurin ina kuka har na gaji na shiga ɗaki nakwanta, washi gari na tashi da wuri nayi abin karyawa, na kai masa ɗakin Inna wuro, amna yana ganina ya bar ɗakin, zama nayi kaman zanyi kuka murmushi tayi tace. "Karki damu ba fushi yake da ke ba asalima abinda yayi miki ne yake damunshi.". A jiyar zuciya na sauke, nan mukayitq hiranshi da ita wani nayi kuka wani nayi murmushi. Wasa wasa sai da muka yi wata guda Sadeeq na garani son ranshi duk abinda nasan zanyi yayi farin ciki nayi, amna ko ajikin shi, ana haka watan azumi yazo lokqcin har gonq yake zuwa ni kuma na tura masa abincin shi da na ma'aikata, kuma fushi yake dani, koda aka fara axumi shi ke ta dani, nayi sahoor da kuma na shiga kwanakin circle ɗina nike ɗaga shi, a goma na karshe bayan ya sha ruwa dan waje yake kaiwa duk abinda na girka, toh ba mutane gida ba har waje kowa sai yaci. Ranar ban san mi ya koroshi ba ko sallar isha a ɗakina yayi sai dai na lura da zazzabin da ya dame shi ni kuma nafito wanka knn, daga nisai towel ina goge gashina sabida wannan karon circle ɗina wasa yake min azumi naketa sha abin tausayi, nayi wankan tsarki kenan zanyi sallar isha, na sameshi a resting chair, buɗe ido yayi yace min. "Zo nan Amrahtu." Gabana ne ya buga dam a hankqli naje gareshi nuna min cinyarshi yayi na zauna zare towel ɗin yayi ya sauke ajiyar zuciya kafin ya kwantar dani a jikinshi yace. "Dan alfarman wannan wata ki barni na zama cikakke mutum, akwai abinda ya rage min har da rashin samun nutsuwa don Allqh ki barni na samu dake ko kina son nayi zina ne" Girgiza kai nayi kuka na shirin kwace min shafa gashin kaina yayi sabida jikarsu, yace. "Toh kiyi shiru ki kuma nutsu"7 Daga haka yaren shi ya sauya salo wani irin yarene wanda nasan wasu a yola wasu kuma ban sansu ba, a hankali kiɗa ya sauya, kuka na fashe da shi na shiga niman kwatar kaina har nayi nasaran faɗowa a kujera nazan gudu, cikin zafin nama ya cafko ni, ya maida ni gado, ana akayi show na gaskiya, so nake na kwaci kaina, sai dambe muke, ga hadiri da ya kankama, lokaci guda nepa suka ɗauke wutar sabida iska, wani irin ruwa aka sake lokaci guda, na rikice na gigice sakamakon horon da *YARO* yake min kara na fasa tare da kiran Inna wuro ina zata jini yanda ake wanan ruwan, duka na kai mishi da yakushi da cizo kaman ba sadeeq din da na nasani ba🙈🙊🙉 Ina ji ina gani Yaron da ban ɗauka a mutum ba ya shiga nutsani, har sai da yaji shi Declear, ya san Amrah Yusif Jama'are, nima Nasan Abubakar Almustapha Lamiɗo Sadeeq ɗina ni ɗaya, babu wata bayan ni. Ai ihu da kuka ma wai arzikine tuni karfina ya kare dan naso nuna masa nima ina da karfin amna yayi amfani da tashi karfin ya turmushe son ranshi ɗaura kaina nayi a kirjinshi, ina sauke wasu kananun kwalla, rungumeni yayi sosai nikan ai najima da yin haka, dan haka shine min mafita, kamar zai mai dani kirjinshi haka yake ji. Gani yake bai taba rayuwar da tazo masa da daɗi hakq ba sai yau, ban sami kan Sadeeq ba sai karfe goma yq juya dani, samanshi ya kanta yana sauke ajiyar zuciya shegen baki ya mutu, kallon fuskana yayi cikin sanyi murya yace. "Amrahtu sannu ko, nasaki kuka ko Yi shiru Matar Abubakar, bar zubda kwallar nan, kiyi hakuri baxan kuma ba." Gyaɗa kai nayi tare da saukar wasu kwalla masu zafi dama haka shine auren, lallai na gaida mata, A hankali nace. "Hammah Sadeeq zan sha ruwa." Shiru yayi cike da tausayina jin lokaci guda har da mukami ya samu, shima kaman zayi kuka yace. "Adda Amrah bazan iya barinki ba ni nasan abinda nake ji ina barin zan iya rasa wannan baiwar da Allah yayi miki kiyi hakuri." Cikin kuka na sake masa rigima sabida zazzafin da ya fara damuna jin jikina ya fara,zafi yashi janyewa ya mai dani katifan tea da PCM ya kawo min nasha dakyar ban ɗaki ya shiga, sai ya koma kitchen ya ɗaura ruwan zafi a babban tunkuya, akan gas, ruwan na ta fasa ya juye ya kara mai da wani zuwa yayi ya haɗa min a ban ɗaki yazo ya ɗaga ni daga ni har bargon sai da ya shigar dani bayin ya cire bargon ya ajiye gefe sannan ya rike ni ya sani a ruwan, wanda sai da na mike, mai dani yayi na fashe da kuka, Fita yayi sai gashi da wani ruwan yasa hannu yaji ya sane fitar dani yayi ya zubda ruwa sannan ya juye min wani na shiga, naji daɗin jikina har na fara gyangyaɗi, shigowa yayi ya tashe ni yace. "Ynx sai wanka ko." Da idanun bacci da gaji nace. "Zanyi sallah tukun.".. Wanka mukayi tare sannan muka fito dan wai zai ɗauke ni nace a'a zan masa kuka sai ya kyale ni, Riga ya ɗauko zai samu muka shiga rigima dole ya barni nasa abuna, abin sallan ya shimfiɗa min na tadda salla, dakyar nake ruku'u da sujada, har na idar a gurin na ɓingire cak naji anyi sama dani, ajiyar zuciya na sauke kafin wani wahalliyar bacci tayi gaba dani.......... Team Ango Sadeeq💃💃💃💃 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu            *Inna Wuronmu😂* *Page S👈* *Kauyen Mainamaji rafin Dumduma*       Ihu Uwais yake kurmawa da kururuwa tare da fad'uwa kasa! yana kiran Amrah "wayyo Allah na wani Ya kusanci Matata sai na kashe shi sai na shayar da jininshi ga kasa!"  numfashi ya sauke tare da fashewa da kuka...        Fitowar Nuwaira tayi maza zata rikeshi da dan kar ya jiwa kanshi ciwo. Rike shi tayi cikin damuwa tace. "Abbu ka kyaleta tayi rayuwarta cikin farin ciki karka ce xaka zalunceta dan kaine a wahale,"         Mangari ya kai mata rusaila ta janyeta tana girgiza kai! tace. "Ka kyaleta shine mafita idan kuma kace zaka iya ga hanya bazamu hanaka ba."    Tana gama faɗar haka ta juya tabar gurin ita bazata sake cutar da wani ba balle kuma Umma Amratuh.      Haka suka koma ɗakinsu na cikin rami suka kwanta. Bakin ciki yasa ya faɗa ruwa ya nutsu.          ***    Da asuba lokacin sahoor ina kwance ina fama da baccin wahala, tashi yayi dan bai jima da kwanciya ba sabida bai je sallar tahaju ba a gida yayi, fita yayi zuwa kitchen ya haɗa abin sahoor ya ɗauko koda ya shigo ɗakin ganina yayi na gyara kwanciya tare da yatsuna fuska kaman zanyi kuka, tausayina ne ya sake rufe zuciyarshi ajiye abincin yayi a gaban katifar ya shiga banɗaki ya wanke brush ɗina yasanya min maclear ya fito ɗauke da karamin robar da muke wanke innerwear ɗinmu, zama yayi a ya tsura min ido ajiye kayan yayi ya shiga shafa kaina zuwa fuskana tare da hura min iskar bakinshi.          A hankalin na shiga buɗe lumshansu idanuna wanda nake jin nauyinsu har tsakiyar kaina, murmushi yasake min kafin ya sauke ajiyar zuciya! " Sannu barka da asuba" yace min,          Kwalla ne suka ciko min idona masu zafi kallon Sadeeq nake sosai yau shine ya amshi kuruciyata da yarintata, ajiyar zuciya na sauke haɗe da fashewa da wani irin kuka na juya masa kaina, duk sai ya ruɗe ajiye brush ɗin yayi cike da damuwa ya juyo kaina gareshi kaman zaiyi kuka ya soma magana!      "Don Allah Adda Amratuh kiyi hakuri da abinda ya faru nayi kokarin ganin haka bai faru ba amma abin ya citura."     Kai hannunshi yayi da niyyar taɓa ni cikin tsiwa ! Na fizge jikina nayi daga gareshi.      Rasa abinyi yayi yana bina da ido, ni kuwa zazzaɓi me zafi ya sani rikice masa lokaci guda, tare da hudubar shaiɗan na zuga ni ina kallon Sadeeq akan ya cutar dani ne dama abinda yake nima kenan kuma ya samu, Zuciyarshi ce ta raya masa cewa matukar ya kyale ni haka toh zan iya jin jiki, finciko ni yayi yana me zare min ido tare da zaunar dani dan dole, kara nasaka mishi tare da komawa na kwanta tare da fashewa da kuka na sake ina yarfe hannuna, ina me ware kafafuna nasan nice naiwa kaina da nabarshi ya bini a hankali da ban kawo haka ba, amma ina na tsorata na firgice shi kuma yakai kololuwar bukatuwa so kawai yake yaji shi gaba da birnin daɗi ni kuma na kawo shamaki zan masa bakin ciki da jirgin daɗinshi da ya hau, ai dole  yasa min karfinshi ina kuka ne nake wannan tunanin dan gabaki ɗaya ko naji haushinsa baya wani ɗaukar dakika ya wuce.          Ina cikin wannan tunanin naji ya cire bargon yayi wurgi dashi sannan ya yaye min rigar jikina har sama, hannunshi yasa ya zare min pant ɗin jikina mikewa zanyi ya maidani kwance ganin yanda kalar pant ɗin ya koma yayi ja, sabida jinin dake sauka a jikin pant ɗin yasa shi yin tsaki tare da cire min baki ɗaya sai a lokacin naji na daina jin azabar dake bin jikina.        Tochin da yake kusa da katifar ya ɗauka tare da haskawa ya hango ɓarnan da yayi, kashe tochin yayi ya janyoni a hankali ya bani tea naki karɓa cikin kasalalliyar murya yace. "Tabbas zan kuma idan baki sha ba," cikin wani irin kuka na fara karɓa ko kurɓa uku banyi ba na fara kwara masa amai, kallona yayi sannan yace. "Sannu"    Mikewa yayi ya shiga ban ɗaki ya cire kayanshi ya fito ɗaure da towel nima goge min jikina yayi sannan ya zauna yayi sahoor dan lokaci ya kusan kurewa sai duk ya bani tausayi! Share kwalla nayi nace. "Hamma Sadeeq!!!"    D'ago kai yayi ya kalle ni tare da jin yarrrr a jikinshi sabida yandana kira sunanshi, mika masa hannuna nayi, ya ɗago ni gani yanda nake matsar kwalla karɓan tea ɗin nayi na fara bashi a hankali yake karɓa tare da sauke a jiyar zuciya, kallon agogon bango yayi yaga saura mintuna kalilan, yace. "Na koshi Adda Amratu"             Mika masa kofin nayi sannan na kwanta, shima zuwa yayi kusadani ya zauna tare da janyo ni jikinshi, shafa bayana yake a hankali ina jin saukar kwallarshi a wuyana toh ya zanyi idan nayi fushi dashi dole sai shine zai rarrasheni amna abin damuwar bai iya rarrashin bama balle yayi min, A haka bacci yayi gaba damu.            Haske rana ne ya farka da shi da sauri ya mike ya kwantar dani sannan ya faɗa ban ɗaki yayi wanka tare da alola, sallah yayi sannan ya juyo kaina yaga yanda nake kokuwar tashi amma na kasa ba kome yaja min haka ba sai dan yanayin jikina, ina daga cikin mutane masu ɗanyen jiki idan muka ji ciwo toh sai mun ji jiki yake warkewa shi yasa nake kiyayye abinda zaisa naji ciwo ko yayane, dan haka banji wani tashin hankali ba dan ciwona yayi fushi akala zan sami sati biyu ko uku kafin na warke tass,       Zuwa yayi ya ɗaga ni zuwa banɗaki, flas ɗin ya ɗauka ya bini dashi har cikin banyi na juye nayi sit bath, na ɗanji dama dama nayi wanka da alola nafito nan ma dakyar nayi sallah gado na koma na kwanta, cikin damuwa ya fita a ɗakin sai gashi tare da Inna wuro ina ganinta na shiga mikewa da sauri ta iso gurina tana cewa. "Sannun kinji kanki ne ke miki ciwo ko?" Leka shi nayi, nace masa. "Thank you.". A fatar bakina na furta masa lumshe idanunshi yayi tare da murmushi. Fita yayi ita kuma tacigaba da min sannu fitsari ne ya matsi ne amma nasan koda nashe yi da tashin hankali zanyi, dan haka na mike a hankali na fara tafiya zuba min ido tayi cike da al'ajabi inna wuro irin mutane nan ne da basu iya boye abu a ransu ba, batayi magana ba sai bayan nafito daga ban ɗakin taga ƴanda nake haɗe kafar dole aikuwa tace. "Innalillah yanzun Buba farke ki yayi a cikin wannan watan ɗan banzan yaro yace min wai kanki na ciwo ashe farka yar mutane yayi ke kuma haka ake rayuwa ace aurenku shekara guda sai yau kika bashi kanki ya Farke ki toh ai gashi nan kina tafiya kamar yar shayi(Wato yar kaciya😂) kwanta ina zuwa ynx."       Fitowa falo tayi sukayi kaciɓis bai san mike faruwa ba ta danna masa harara tare da zagi da hannunta biyu tace. "Dan banza jarababbe kawai waya faɗa maka ana bin mace da karfin cin tuwo sannan a cikin ramalana zaka Farke yar mutane ynx don Allah dubeta duk ka yaga musu yar mutane, yo badan nasan ɗaki ɗaya kuke kwana ba ina zan yarda xaka iya yaga mace haka, yarinyar abin tausayi duk tarasa kuzarinta itama Uwar mata knn wanna aka baka ɗanya jagaf ai gida biyu zaka raba kayi gaba abinka tafi can sakarai." Fita tayi tabar shi a gurin yans ganin tafita ya shigo ya same ni ina kuka amma ganinshi da jin irin abinda tayi masa bansan lokacin da na fashe da dariya ba, ina nuna shi da yatsa. Da sauri yayo kaina aikuwa na nemi fasa masa ihu rungume ni yayi yana dariya a hankali yasa banki shi a daidai kunne na yace. "Ba laifina bane kamar yanda kike yar mitsila haka kome naki yake ɗan mitsili, karki ga laifina abine ya rasa yanda zai ratsa kofar shi yasa yayi shigan bazata Amma Insha Allah haka bazai sake faruwa ba." Shiru nayi ina rike rigarshi tare da runtsa idona, ɗago kaina nayi na kalle shi kashe min ido yayi kunyar maganar da yayi yasani komawa kirjinshi na rufe idona, shafa bayana yake a hankali, can kasar makoshina nace. "Wallahi inna wuro ta sani jin kunya wai kafar fa saika ce zani." "Hmmm kyaleta Adda Amrah ni ɗaya nasan abinda ya faru, kuma ina jinki kina kiranta Wayyo Inna wuro Wayyo Baffana ,Nenne kizo Sadeeq zai kashe ni Yaya Sadeeq na tuba Wayyo Allah kabarni haka Hammah Sadeeq zan mutu, Wayyo Zafi wayyo da ciwo na mutu Innalillahi wa.." Sautin kukana yaji tare da salatin Inna Wuro tans cewa. "La'illaha illahu.... Ni Hajara naga ta kaina yanzun Amra komawa jikinshi kikayi har da kwanciya wato gaki yar daɗi miji ya farke ki kina nanukar mashi zaka fita kabani guri ko sai na ɓata maka rai sakarai kawai ke kuma shashasha kina ruɓewa Wallahi wata zai auro ya kuma fasata babu ruwan namiji da ke." Tana ganin ya fita tayi murmushi tace min...... Afuwa ina busy dakyar zaku samu na dare kuyi hkr da wannan dan shima rufe idona nayi muku...... Ku tayani sharing 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu *Imran Bin Faris* ```Kuyi min Afuwa malamina ya tafi school ni kuma bansan a T zamu tashi ba nasake muku mai maici, Afuwa😁😂``` *Page T👈* "Adda Amrah mike damunki kike amai a duk lokacin da nazo miki hmm na fara jin tsoro" Gyaran muryan Imran yaji a falo da sauri ya ɗauke ni mukayi ban ɗaki sai nishi nake wanka yayi min, sannan ya fito dani ilahirin jikina ciwo yake shima komawa yayi wanka yasaka kaya yafita falo, ya mikawa Imran hannu sukayi musabaha, Zama yayi ya kalle imran da yake ta zabga masa murmushi yace. "Kai wai lafiyarka sai murmusawq kake." Wasu kwalla ne musu zafi suka saukowa Imran cikin karfin hali yace. "D'an uwa ka tashi sosai kayiwa Ubangiji godiya kuma kacigaba da Addu'a rayuwarka ya fara haskawa daga ranar da kayi rayuwar farko da Amratu, ynz kuma ga rayuwa ta biyu tana shirin zuwa maka ga matsalolinka ka gudu kabarsu ina tayaka murna dan alamu sun nuna ka kusan zama Uba." Sadeeq na zaune akan kujera bai san lokacin da ya zuba gwiwarshi a kasa ba yana me sujada, tare dawa Ubangiji kirari yana me gode masa rungume Imran yayi tare da fashewa da kuka bubuga bayanshi Imran yayi sannan yace. "Har ynx da sauranka toh sake ni kaji daɗinka gaka ga iyalinka." D'ago kai Sadeeq yayi yace. "D'an uwa wai ya akayi karabu da kaunarka ce." Sauke ajiyar zuciya yayi kafin ya fara bashi labarin rayuwarshi. ..............Birnin Kisra tana daga cikin manyan biranen musulunci kuma anyi sa'a musulmai sunfi yawa a can, Imran Bin Faris shine sunanshi, Mahaifinshi Faris bin Abdullah babban malamin musuluncine kuma babban alkali ma kasan baki ɗaya Mahaifiyarshi Hafsa yar gidan sarautar Kisra ce, aka baiwa malam Faris aurenta sun haifi yara uku Imran shine babba sai UmmuL Aimana sai Ummana Aisha, sune yaransu sun taso cikin tarbiya sosai, Kasantuwar sun haɗa ruwa biyu ga malunta ga jinin sarauta shi yasa abin yayi musu kawayan, Ummul Aimana tana auren Yazid ɗan sarkin kisra, Ummana Aisha tana auren Abu Hanifa, ɗan Wazirin kisra sai Imran da ya kasance basadauke kuma malami dan yana da ɗalibanshi babu iyaka, sam iyayenshi sun kasa gane masa dan har tunani ake ko bashi da lafiya ne da yaki maganar aure, dan lokacin yana da kimanin shekaru ɗari shida da tamanin da tara, kuma a ka'ida shine mafi girman tuzuru a alkaryansu shi yasa iyayen suka damu, Sarki Nasrudeen Bin Aslma alkisra yana da yara huɗu ɗaya na miji uku mata Kwai Yazid sai Aminatu, Sai Nasrin da Kuma yar autarsu Na'imatullah, amina tayi aure a birnin Islambad nacan pakistan, Yazid na auren Aimana nasrin kuma akayi mata baiko da Imaran amma sai bata kaunarshi asalima ita wani bafatake take so wanda ya baro kasarshi dan wasu dalilai, Malam Faris yasha yin Istahara akan Imran dan ko yau ya ajiye aiki toh imran za'a ɗaura dan haka ya mai da hankalinshi akan Imran ɗin, lokacin da ya tsananta istahara sai Allah yq nuna masa babu aure a tsakanin Imran da Nasrin sai dai na'ima itama ba nan kusa ba sai dai akwai haramtaciyar rabo daga wata kusurwa na kasar. Ganin haka sai yayiwa Imran iyaka ta zuwa kowacce kusurwa ta kasar, toh kuma Imran yana cikin manyan mayakan Kisra nagaba gaba kuwa, wata rana ana fadanci sai ga wasu mutane da suke iyakar kisra da Madinatu Noor, sun kawo kuka gurin Sarki Nasrudeen akan Sarkin Madinatu Noor yana sawa aka kamasu ana kaisu cikin kasar ana tozartasu kuma ana wulakanta matayensu manya da kananu dattijon da yazo da abin cikin kuka da bakin ciki ya kalle sarki Nasrudeen yace. "Ya shugabana mudai majusawa ne masu bautar rana, ya shugaba ina ji ina gani suka tafi min da yarana mata uku suka lalata min rayuwarsu inda suka zubasu a turakar sarki Kalyanu bin Ayyanu yayita lalata dasu yana gamawa da mace za'a fito da ita wajen abawa wasu mazan su kaita mayanka a yankata abawa dodon tsafinshi jininsu," Jikin sarki Nasrudeen har rawa yake cikin tashin hankali sunkuyar da kai mutumin yayi kafin ya haɗiye kukanshi yace. "Nasan ku Musulmai ne su kums tafarki ɗaya muke dasu amma nayi imani da Ubangijinku zai taimakeku don Allah kuceto garin gabasiyya daga bala'i" Daga mashi hannu cikin fusata yace. "Waziri kunemomin zakunan Kisra guda ukun nan Yazid Imran da Abuhanifa suje madinatu noor domin gargaɗi idan yaki ji nan da kwana uku su saro min kanshi bance su taɓa mata da yara ba shi kuma ku bashi masauki idan akaci nasaran yaki ya koma kasarshi.," "An gama ya shugaba" Inji waziri mikewa Sarki yayi yabar fadan dan zuciyarsa tayi zafi masa zafi ya tsani a keta hadin mace akan yaye gyale Hafsatu da ɗan sarki sin yayi ya gutsire mashi hannu wanda aka guba yaki shekara goma sha biyu, yanq mutunta mata ba nawasa ba, Koda sako ya sami su Imran basu wani ɗauki lokaci ba dan su ukunsu fasa tarone shi yasa basu ɗauki mayaka ba, sune kawai nan suka ɗauki guziri sai madinatul Noor abayan gari suka sauka nan Imran ya kira daumakarshi me fufuke ya rubuta masa wasika cikin lumana aka aiki domakan, koda ta shiga masarautar tasama, akayita kai matq hari har ta isa fadar sarki ta wulla masa wasikar ta juyo abinta. Daukar wasikar akayi aka mikawa Magatakarda ya buɗe, *Bayan sallama irinta Addinin musulunci ya kai wannan sarki naji irin abinda kakewa mutanen da suke iyakar kasarmu da kai toh ka maida musu yaransu da matansu cikin lumana idan ba haka ba akwai zaratan Zakunar Kisra suna bayan gari zasu sare min kanka akawo min* Sako _Daga Sarki Nasrudeen Bin Aslma Alkisra_ Fashewa da dariya Sarki Kalyanu bin Ayyanu, yayi cike da izza ya ɗaga gira ɗaya yace. "Ashe yan tsiyaku uku aka turo min toh maza a tura dakaru dubu hamsin suyi min dambu namansu akawo min nabawa karkeji na suna jin yunwa." Mikewa wani daga cikin bokayen fada yayi cikin nutsuwa yace. "Ya shugaba tabbas xaka muku idan kayi taurin kai amna idan kabar wannan ɗabi'a naka rayuwarka da yar Tilon yarka zatayi albarka idan kuma kayi taurin kai zusu maida madinatul noor zuwa magudanan jinin sadaukai domin a tarihi ba'a taɓa cin Zakuna uku a yaki ba, sai dai su suyi nasara ya,shugabana ka dubi magana ka mika wuya in yaso kabawa ɗaya daga cikinsu Auren Gimbiya Zulja." Ihu ya takarkare ya kwara tare da mikewa yace. "Kusare min kan malamin fada sannan a haɗa ruduna dubu ɗari bakwai na manyan jarumai a murkushesu a kawo min rudaddgar namarsu nan" Sare kan malamin fada akayi sannan aka busa kaho aka fara shirin yaki a cikin kwana ɗaya tal, daumakar imran kw musu leken asiri, suma shiri suka koda gari waye aka busa kaho, aka fita gurin yaki ganin zugar da suka fito dan yakansu dariya yayi sannan yaja domakarshi ya isa har gurinsu, sauka yayi akan dokinshi yace. "Nazo na baku shawara dayawarku kuna da gobe me kyau a gaba babu amfanin kare mutum ɗaya dan kubada rayukanku ni nabaku shawarane sabida, mu bama fitar da dakarunmu suje yaki a kashesu idan da hali ku koma gurin iyalinku ku zauna ko da kun tsaya Allah ubangiji xai bamu nasara akanku dan haka kuyi tafiyarku idan kuma kuka ki zamu zubda jininku a banza." Take wasu suka juya daji wasu kuma suka tsaya murmushi yayi sannan ya kwala kabara, yayi kansu basani ba sabo sai da ya dagargaxasu son rashi sannan yayiwa su Abu hanifa magana suka nufi birni duk wanda ya kawo musu farmaki saresu suke suna, koda labari ya isa sarki ranshi yayu baki take yasake jaɗa wasu dakarun aka cigaba da yaki har tsawon kwana shida, a ranan na shida suka cima sarki a turakanshi cike da yan mata tsirara, ran Yazid ya ɓaci take aka fara karan batta imran da Abuhanifa suna fitar da yan matan waje,,, sarki kalyanu ba baya ba, dan har kasa yakai Yazid, Imran na ganin zai halaka masa suriki kuma aboki take ya fale kan ɗan banza, haka yayi daida isawar zulja ganin abinda imran yayiwa mahaifinta yasa ta kurma ihu tayi kanshi da takobinta, shima ganinta yar karama yasa ya shiga biye mata a sigar zolaya yana kauce matq tare da manna mata, kai abin dariya can tayi nasaran yankashi tare da wullar masa da takobinshi, tayo kanshi a guje aikuwa yazaro wukarshi ya soka mata a kafaɗa, mikewa tayi sabida naci tasake yin kanshi ya mangareta dan ya fara fusata aslima shi bai san mace bace sai ds tasake zuwa ya sake mata wani dundu a baya wanda yayu sanadin faɗuwar hular yakin kanta tare da zubewa kasa tana aman jini kafin ta suma, kuyanginta ya kirq yace. "Maza ku kaita ɗakinta" Jikinsu na rawa suka kwasheta sai ɗakinta. Suma fitowa sukayi Yazid yayi musu bayani basu da niyyar cutar da kowa sarkinsu suka zo kashewa kuma sun gama zasu tafi a tabbatar an ɗaura sabon sarki. Take manyan fada sukq ce zulja ce tq dace, haka suka tawo suka barsu, Tun daga ranar fuskar Zulja ya zamewa Imran gixo tare da son ganinta amma babu hali. A hankali ya shiga cireta a ranshi har ya manta da ita, *** Bayan wata uku da rigimar ne zulja tayi ɓatar dabo inda tazo dajin da Imran ke hutawa ko yin muraja'a ɗabi'a imran ko me yake zaka ji shi yana rera alkur'ani, dake dajin ba wani dabobin masu cutarwa bane, shi yasa yake kominshi a tsanake yana cikin wasa da takobi yaji kamshin turaren Miski take ya fara raba ido, imran na da baiwan jin bugu zuciyar wani, tare da jiyo kamshin turarenshi nutsuwa yayi sai jin karan an sake kwari cikin zafin nama ya kauce take zulja tayi ta kawo masa hari, karshe hikima yayi mata ya ɓace take ya samota a bishiyan nesa dashi saukowa tayi batq ganshi ba, shi kuma yasaka mata wuka a wuya, yace. "Sarauniya zulja nifa bani da wata matsala dake kawai kije kicigaba da sha'anin mulkinki kawai." A fusace ta juya rawanin kanta ya warware gashinta me matukar yawa suka zuɓo, tsurawa juna ido sukayi shi yana rike da ita, ganin ya shagala da kallonta tayi maza zata soka masa wuka ya murɗe mata hannu har lokacin kallonta yake, hadatq dq bishiyar dake bayqnta yayi cikin sanyi murya yace. "Nifa bana rigima da mace fa." "Shi yasa naga hannunka yana gogan kirjina." ta tsareshi da ido cikin jin kunya ya kyaleta duk masifarta da ta kwaso dan fansa ya mutu, cikin tsiwa tasha gabanshi tace. "Akan mi zaku kashe min Abbana." Girgiza kai yayi sannan ya faɗa matq kome akan babanta wanda batq sani ba,yana gamawa yayi gaba, cikin tashin hankali tayi nahiyarsu inda ta tambayi mutanenta sukq faɗa mata, A washi gari takai diya da kuma abin hasafi garin gabasiyya, ta koma garinsu tun daga ranar tasa ganewa kanta akan Imran.... *** A can birnin Kisra kuwa imran baya fahimtar kome ko magana zayi sai ya ambaci Zulja koda mganar yaje kunen Babanshi kiranshi yayi ya masa faɗa akan ya rabu da ita babu alkhairi a tattare da ita ka rabu da ita. Haka ya tabu da ita....... Ajiyar zuciya yayi ya kalle Sadeeq yace. "Dan uwa gobe zan kara maka" Sallama sukayi ya mike ya fita, mikewa Sadeeq yayi ya dawo ɗakina, kwanciya yazo yayi a kusadani, Washi gari yana dawowa sallar asuba naga da gaske sadeeq yake ga wani mugun zazzaɓi da ya rufe ni kuka nasaka mashi ina rokonshi amma ko a jikinshi sai da yaga idanuna sun fara yin sama, ga da gaske suma nake shirin masa, amma yanda yake ji bazai iya hakuri ba aikuwa yana cikin yi yaji na sake ajiyar zuciya. A razane ya zare jikinshi ya ɗibo ruwa ya zuba min ban farka ba, ai riga da wando yasaka yafita gurin Inna wuro ya kirata Allah sarki zani a hannu ɗan kwali a hannu ta shigo ɗakin ganin yanda na koma ta sake salati tace. "Handi min boni ni inna wuro wato Buba raruke musu yar mutane kayi ce maka akayi ita tuwone da zaka sata agaba da fitina naga takqini ni Yar almu da Binta dube yanda ka murje musu yar mutane sai kace taliya anya kana da birbishin imani domin abinda kayi aiku azamanin arnan farko ba'ayi kai kaci kaniyarka ɗan banza fitinane duk ka kwazzabi yarinya ka barta daga ita sai uwar hanci kamar karas, kai kuma sai kiba kake kaman azubawa munmuki yis kaye ko mi, Ayya Amra Allah ya haɗaki da masifa uban azabatu kawo min ruwa ja'iri mai sufar mazan farko.........😂 Team Inna wuro 4 life👌😂 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu     *Haɗuwar Bazata*     *_Ohowowo Inna wuro kina baza hajarki kowa sai da ya dara  miki mungode sosai_* *Page U👈*       Jikinshi narawa ya miko mata ruwa kunsa tayi a baki ta fesa min take na sauke ajiyar zuciya, amai ne ya taso min ban san lokacin da na juya ba nashiga yi tare da kakari banda kumallo babu kome a cikina, ruwa ta mika min na wanke bakina na koma na kwanta,      Cikin masifa kamar ba ita tagama ce min sannu ba tace. "Wato ke gaki daɗi miji kin baje kin mika masa kanki sai sassake ki yake yana tsinke miki duk wani jijiyar da zai rike ki har tsofarki bazaki hana shi ba toh wallahi ya kusan ɓaɓɓaka miki mara kina ji kina gani rike fitsari sai yafi karfi da kuruciyarki kin zauna yasaki a gaba kam ya samu tuwon laushi dubi yanda kika kare dan  Allah sai uwar karan hanci na dai faɗa miki ki nisance shi in ba haka ba nan da kwanaki kaɗan kwankwsonki ta daina moruwa kina ji kina gani zai fallo amarya gall a leda ke kuma ya faffukeki ya barki Yo ba dole ba ɗan abinda yake ji duk ya tsotse abinshi nidai na faɗaki."     Tana gama faɗin haka tayi tafiyarta a falo suka haɗu cilla masa harara tayi cikin sababi tace. "Wallahi idan baka kyale yar mutane ta huta ba toh ba shakka zan ɗauketa zuwa shashina kana jina kuwa." gyaɗa kanshi yayi sannan ta wucce tafita ruwan wanka ya haɗa mana mukayi tare kafin na fito har ya gyara ɗakin da falon, ina fitowa na saka kaya tare komawa na kwanta a hankali na fara tunanin gida ina kuka shigowa yayi kwanta a bayana, matsowa yayi ya rungumeni sosai a kirjinshi yana sauke ajiyar zuciya a nutse nake jin bugun zuciyarshi haɗiye kukana nayi, Juyoni yayi cikin sanyin murya yace. "U miss home ko?"         Gyaɗa mashi kai nayi, tsare ni yayi da idanunshi kafin ya shafi sajen fuskana yana cewa. "Kiyi hakuri idan muka dawo aikin hajj zan kaiki ki xauna a gurin kinji don"           Cikin muryan kuka nace. "Don Allah ka kyale ni na huta bani da lafiya idan zan cutar da kai ni na amince kayi wani aure ni ɗaya bazan iya ɗauke laluranka ba, kuma idan ka duba shekaruna sun ɗan ja,,,," haɗiye kuka nayi kafin nacigaba da cewa. "Ka nime yarinya karama itace zata iya ɗauke maka yawan bukatarka kaji."     Matseni yayi wanda sai da na rutsa idanuna sabida zafi, kwalla na zuba daga idanuna cikin ko in kula yace. "Nafiki sanin abinda nake wallahi kika kara min maganar aure ba amai da suma kike ba ko mutuwa kike ki dawo baxan sararra miki ba, zanyi tafiya ne yasa nake makale miki in ba haka ba waye yace miki zan damu da tsohuwa irinki ynx ma ba kyaleki zanyi ba bakin da yace min Yaro kanin baya, har ni namiji shi zan labdata."          Sumbatar bakina ya shiga yi cikin tashin hankali  fara kuka da mutsu mutsu, ina dukan kirjinshi, hannunshi bai tsaya guri guda ba,     Shigowar inna wuro da wani kofi a hannu yasa ya sake dan tana falo bata iso ciki ba fita yayi yana saita kanshi kallon mara gaskiya tayi masa sannan tashigo ganin yanda nake kuka wiwi l, cikin sanyi jiki ta shiga rarrashi har nayi shiru mika min kofi tayi ɗanyen madara ce wata aka razanata, kai na kafa sai da na shanye tasss sannan na ajiye kofin take zufa ya shiga karyo min ta ko ina ganin gajiya a tattare nida yasa tace min. "Tashi muje ɗakina."    Ba musu na mike nabi bayanta gadonta na zamani ta nuna min amma naki hawa dakyar na hau, inda na baza hakarkarina sai bacci.               Yana fita ya nufi gidan gonarshi, a can suka haɗu da imran gaisawa suka sannan ya kalle Imran yace. "Karasa min labarinka mana"   "Amma ya maganar tafiya ka bauchi? Dan ina son cikin satin nan ka tafi ku gana da Abbas."              D'aga kafa yayi alamun yana sane da hakan.           .......Cigaba Imran bin Faris    Koda akayi masa iyaka da ita sam bai nuna damuwarshi ba ana haka kwatsam tazo har garin kisra, inda ta nuna bukatar dukda matsayinta na mace da mulkinta ta roki alfarma ko a cikin kwarkwaran asata dan shima yana da mukami, amma mahaifinshi yayi biris karshe koran wulakanci suka mata,      Koda Imran yaji labari bai ji daɗi ba, dan har gurin mahaifinshi yaje akan maganar yaki kulashi, tura mutanenta tayi gida ita kuma ta zauna a cikin dokar daji ta cigaba da zuba idanunta ko zan zo. Wasa-wasa sai ta aka sami wata shida tana gurin bata taɓa gajiya da zaman dajin ba, wata rana imran yazo kaman yanda yasaba sai ya sameta a zaune a gindin bishiya a sanyayye ya isa gurinta ya zauna, ɗago kanta tayi cikin murmushi tace. "Nasan zaka zo habibi ban damu ba kai nake so." Riko hannunta yayi ya zauna a jikinshi cikin sanyi murya yace. "Karki damu nima ina sonki zulja Allah yana tare damu" Hira sukayi na masoya sannan sukayi sallama, wani irin shakuwa ne ya shiga tsakaninsu wanda har takai imran na iya barin gida yazo gurinta ya xauna,, koda mahaifinshi yaji labarin sai yayi masa iyaka har takai Zulja taje kisra akayi mata koran kare a lokacin saura kwanaki aurenshi da na'imatullah. Ana gobe ɗaurin aure na'ima ta gudu ita da wannan bafatake, a wannan ranar kaddara mi ɗauke da nadama mara iyaka suka riskesu bayan tafiyar na'ima shima ya bar kisra yazo gurin Zulja , cikin wani irin yanayi na bukatuwa yaje ga zulja, dukda ta tirje masa akan taki da abinda yayi niyya amma haka yasaka karfinshi dan ji yake kaman zai mutu sai da ya rabata da burin duk wata Y'a mace. Sannan ya sami nutsuwa lokacin har an biyo sahunshi, Yazid da Abuhanifa tare da wasu mayaka hudu, duk yanda suka so rufa masa asiri abin yaci tura dan shiga yayi kisra yana wasu irin maganganu kaman wanda ya bugu, nan kuwa nadama ce take damunshi inda ya nuna laifin mahaifinshi na shiya hanashi abinda yake so toh ga abinda ya faru, Jin zafin haka mahaifinshi yasa aka mishi bulala tamani na laifin zina sannan aka koreshi, itama zulja faruwa abin yasa ta tattara ta koma gida acan tayi jinya, Bayan an koreshi kakarshi ce ta ɗaukeshi ta kawoshi zuwa gurin ɗan uwanta a madina, a can ya zauna, Bayan wata huɗune zulja ta fahimci tana da shigan cikin imran dan haka tayi tattaki har kisra ta faɗawa Malam faris halin da take ciki amma sabida akida ya koreta, wasika Yazid ya rubuta aka kaiwa Imran na ga abinda tace baiyi kasa a gwiwa ba yaje birninsu ya dubata kuma ya amshi cikin nashine. Bayan wata biyar zuwa shida ta haifi yaranta masu kama da Malam Faris kafin ayi suna takaisu anan ne ya hakura da yaran dan yaga yanda Ubangiji yayi al'amarinshi take yayiwa Yaran huɗuba Babbar Fatimatul Zahra karaman Hafsatul Sawwama, Hidima sosai akayi mata sannan ta dawi birninta inda tayi kusan wata biyu ana shagali, Abuhanifa ne ya tura mashi sakon haihuwar, ganin haka yasake niman mahaifinshi da ya barshi ya aureta amma yaki dole ya hakura,. Duk shekara sai yazo ganin yaran gashi sun taso gidan sarauta cikin arna takanas Imran ya samo mi koyawa yaranshi karatun addini dan da ɗaukesu yayi niyya, amma ganin ta hauka ce har da zuwa kisra tana kuka akan susa baki ya bata yaranta Sarki Nasrudeen yasa Yazid ya nemo shi aka bata yaranta da sharaɗin musulinci zasu yi kuma ta amince. Ynz kimanin shekaru kusan saba'in knn da faruwa alamarin sai wannan karon da Sarki Nasrudeen ya bashi na'ima akace ya dawo shima ya ce abarshi ya auri wacce yake so shine suka ce toh ya fara da na'ima..... Ajiyar zuciya ya sauke yana kallon Sadeeq yace. "Kaji ai abinda ya faru gashi kai ma bugu ɗayq kayiwa Amrat ta cafke" Shafa kasumbarshi yayi yace. "Ai gadonka nayi". "Aikuwa yau kaiɗa zaka kwana wallahi idan baka raje fitina ba zaka ja muku ɓarna dan cikin bawai yazauna bane matukar kacigaba Allah zuɓewa zaiyi sabida kafi karfinta," Shiru suka kafin suka ɗaura hiransu da abinda suke shiryawa. Tunda ya dawo yaga bana ɗaki cikin gida ya shiga bai ji motsina bai sai ya shiga shashin inna wuro, dan bata nan taje makota ai ganina a royal bed ɗinta yayi saurin ɗanewa tare da kai hannunshi cikin rigana yana shafa kirjina buɗe ido nayi cikin bacci naga shine sai da gabana ya yanke, take ya ɗaga rigana ya shiga shagali ririkeshi nayi ina mika, bai fasa ba dan ya ɗibo garɗin abinshi, muka tsinkayo muryan Inna wuro da sauri ya sauka a gadon dariya da tausayinshine suka rufe ni dole Sadeeq ya sussuce, dan yaji sabon guri wanda shi yafara bin kofar ba wani ba,, dukda ni na rena shi gani nake baza iya samamin nutsuwa ba sai gashi yana shirin fin karfina, shima bai taɓa tunanin me shekaru irin nawa za'a sameta full virgin ba, sai yaga akasin haka, a duk lokacin da yashiga toh babu abinda ke zautar dashi yanayin halittana dan nima nayarda da maganar Sadeeq da yace yanda nake komena karami haka gurin yake karami shi yasa da zaran yashiga sai yaji wajen a rufe, ga tarin aikin Inna wuro da ta tsumani, aiko madaran da nake sha mi haɗin kanufari dole na susutashi, Gyara rigarshi yayi ta ɗago labule nikan juya musu baya nayi ina jiran mi zata ce aikuwa ban kai karshen tunani naba naji tace. "Zuwa kayi ka,zungureta wai shin buba miye matsalar ka, da yarinyar nan da baxaka barta ta huta ba anya kai mutune kai kenan cikin zungure musu yarmutane irinkune ko mace ta ɗauki ciki sai kun zungureta ya zuɓe kama hanya kabani guri kai indai kaci maita toh ba makawa ko kashin mutum bazai saurq ba sai anyi magana kashiga kifkifta idanu kaman saurayin Kada zaka wuce yanda kake jibgege ko tausayinta baka ji kana ganinta kamar lomar tuwo kazo turmusheta." Murmushi yayi cikin niman tsokana yace. "Karki damu ai nima taimako yar guzuma nake, kuma ai na kyauta tunda na......Hmmm dama gobe zanyi tafiyq ko zata zo ta tayani haɗa kayana." Tsaki tayi sannan tace. "Zata zo amma ba ynx." Fita yayi ya bar ɗakin kaina ta dawo tace. "Kema magulmaciya kin sake masa jiki sai tsotseki yake wai shin Amrah nice zan koya miki jan ajinku na yan zamani ke knn yana, zuwa gaki a hannu mika mishi ko toh wallahi ahir ɗinki tun wuri ki ja ajin ki,maza tashi ki haɗa masa kayqnshi." A hankali na mike kunyarta ya gama rufeni, naje na same shi a falo kayanshi na shiga haɗawa har na gama, ina juyawa naganshhi a bayana a razane nayi baya, Bina ya shigayi har sai da muka dangana da bango, goshina ya sumbata sannan ya sauko kan bakina ya rage tsayinshi rike wuyarshi nayi sosai, ina jin ya zuge min zip ɗin rigana har kasa sannan ya shiga ɓalle min bra ɗina, rage kayanshi yayi ya ɗauke ni cak, ya rungumeni ban san Sadeeq ya kware a rashin kunya ba, sai da naji yayi nisa a Natural exercise bayan ya jingina ni da bango, rungumeshi nayi sosai ina jin aikin yaron nan, A madadin amai sai na shiga gatsa har ya gama banyi amai ba, a tare muka zuɓe gado muna sauke numfashi, sabida shima yaji daɗin yanda na bada kai sai da kome ya lafa na rike bakina ina dariya nan nake fada mashi yanda Inna wuro tace min. Dariya yayi yana wasa da kirjina yace. "Kinsan mi ?" Dago kaina nayi ina kallonshi yace. "Idan ina shafa kirjinki sai na tuna masifar da kike min har da ce min ɗan iska toh ynz mi mukayi, ynx." Zame jikina nayi sai da na kusan baki kofa nace. " Eh mana dama kai ɗine ai." Cizon laɓɓashi yayi cikin dabarq yace. "Idan ba tsoron ba kixo nan gabana sai na tabbatar miki ni ɗan iskane na bugawa a jarid." Wata karamar dariyq na sake tare da juya idona bayan na murguda mishi baki nace. "Idan ba tsoron ba kai kazo mana." Zaro yayi kafin ya taɓe bakinshi yace. "Ni kikewa tsiwa." "Eh nayi ɗin nace masa ina" "Allah idan na kamaki zaki gane baki da wayo fa." Bubuga kafana nayi a kasa tare da tura masa baki nace. "Sai na faɗawa inna wuro ka raruke ni, har da faffakeni kai har da zungureni kayi" Ina faɗan haka ashe ya tashi kafin na lura ya cafke ni ihu nasaka na fara cewa. "Ayya Hammana kanina Mijina Sadeeq ɗina kayi hakuri na tuba bazan sake maka tsiwa ba, kaji."0 Banɗaki yayi dani mukayi wanka sannan muka fito, koda muka fito murmushin mugunta yayi min yace. "Beb bari na zungureki fa second round." Ina rokon bawan Allah nan ya kyale ni, sai da ya gama biyan bukatarshi ya kyaleni yana mai numfashi alamu yaji yanda yake so, Kuka na saka mishi tare da mikewa na shige ban ɗaki nayi wanka sam Sadeeq bai da hakuri, ya turmushika ba wani abu bane a gurinshi. Ranar wuni nayi ina hidima da sadeeq da zaran nace zan faɗawa Inna wuro ya turmushe min bakina haka dan dole na daina ɗaga masa murya, har dare muna tare, A daren ma ban tsira ba dan sai da yayi sau biyu, ina kuka yace. "Kiyi hakuri kefa kika ce min har na isa kiran kaina Namiji ina yaro dani na ɗibo uban sha'awa da rashin kunya nazo na amshi aurenki hmm ko ba'ayi hk ba.".. Juya mishi baya nayi sannan na cigaba da kukana, har na fara bacci naji ni a cikin ruwa ajiyar zuciya nayi mukayi wanka muka fito, Kusan karfe biyu saura sallah naga ya fara ni kuwa wani mahaukacin yunwa da bacci sukayi gaba dani ni, Karfe bakwai saura na farka na shiga duba shi a gurguje nayi alola da wanka nazo nayi sallah, Yar takarda na gani a gefen pillow na ɗauka. *Kiyi hakuri naso muyi bankwana amma naga kina baccin gaji na tafi zanyi kewarki har da nakome naki ki kula min da kanki har da na amanar da nabari Muaaa* Kaman zan fasa ihu haka nake ji. *** Satinshi biyu da tafiya na kwanta ba lafiya a gida aka ɗaura min ruwa, bayan wasu satuttika nayi fama da jinya inda na fara zargin kaina da ina da ciki, abin gwaji na tura aka sayo min na gwada abin mamaki sai naga Positive zaro ido nayi a tsorota ce, na fito ina nazarin yanda zanyi da cikin jikina, Gashi su inna wuro sun fara bita, dake ni na taɓs xuwa kuma nayi Umrah sai ban je ba tunda mu ba jirgin alhazai zamu bi ba, , Na rasa mi zanyi wa cikin jikina dan har kullum gabana faɗuwa yake, ranar ina tayq inna wuro aiki toh na tsuguna sosai sai gatq tafito aikuwa ta sake salati da cewa. "Amra zubda cikin zakiyi da kikayi irin wanga tsuguno, toh koda wasa bar min aikina,".. Hansatu takira ta cigaba da mata aiki shima gulmamme cikin kaman jira yake kowa yasani ya sake tasani a gaba ds fitina, har sai da na kwanta a asibiti sabida laulayi, Kwana na goma a,asibiti sadeeq ya dawo asibitin ya fara zuwa, sunan ina ciwo ne amma idan kaga yanda na cika nayi wani masifaffw kiba, sai kace ba ciwo nake ba nan kuwa kome nasa abaki sai ya fito ranar da ya dawo aka sallame ni bayan nasha ruwa laida uku, Da akayi scanner watanin cikin biyu cif, kwana biyar su Inna wuro da Aunty da Hansatu suka bar jimeta zuwa yola, tsakanina da sadeeq ido dan wani masifa da rigima na koya, da zaran ya taɓani toh na dinga bala'i ina kuka, karshe ranar nace. "Wallahi kana da muna zan zubda cikin nibana son fitina" Tsananin son da yakewa cikin bai kuma taɓani da sunan sha'awa ba har muka bar jimeta muka nufi gombe acan muka bi jirgin Yawo,(International) kwananmu uku muna yawo, kafin muka isa macca, wani gida naga ya kaini ba kowa ni kuma masifa ya hanani tambayarshi kusada masalacin umrah mukayi sannan bayan mun gam kafin aikin hajj muka nemo su Inna wuro, Ranar farko sai da ta kawo mana karan Masu aikin jirgi wai matar ta kawo mata abincin arna wanda suka dafa da kitsen alade namar ma kaman ta kare, Hakuri jikanta ya bata, muka sha hira yunwa na fara ji muka fita har dasu gurin cin abinci, ana taga wata yar naija irin tukarin nan, an kamata aikuwa ta mike cikin masifa, ta rufe askar ɗin da ruwan bala'i tsoro ya kamani sadeeq ne ya tashi yaje ya mika musu hannu suka gaisa sannan yace. "Kuyi hakuri kakata ce haka take da masifa" Dake sun san darajar tsufa kuma da larabci suke magana aikuwa tace. "Buba Allah ya isa min wannan zungurerriyar Jadi da kace min da kuma jahi wato nice jaka jahila dan ka biya min aikin hajj," Baki ɗaya Hausawar da suke gurin suka fashe ds dariya, nima ɓoyewa nake amma dariyar inna wuro sai maimaita jaddi da jahi, tana kuka,, dakyar na rarrashta kuma na faɗa mata yanda sukayi sai kuma kunya ta kamata tace. "Amra ki bashi hakuri" . Nima nace mata. "Ai ba damuwa indai angonki ne." Sallama muka musu sannan muka fito, Koda muka dawo dariya nake har da rike ciki gani na cikin farin ciki yasashi jin daɗi, har muka kwanta ganin haka ya shigo da muradinshi ban kiba dan nima nayi kewar Natural Exercise, abinka da me karamin ciki, shi kanshi sai da ya dinga zuba sumbatu sosai dan munyi miss zunguran juna, makale da juna mukayi bacci, Cikin ikon Allah muka fara aikin hajji inda inna wuro ta buwayi kowa da fitana amma haka bai damemu ba. Alhamdulillah mun gama aikin hajji,, har mun gama kome munje su madina mun dawo mukan jirginmu ya kusan tashi cikin kwanaki shi yasa Sadeeq yake ta sani muna fiya siyayya kusan kayan baby har da yayi booking ta cargo, Dukkamu biyar muka fito ɗawafi, bankwana sun ɓace min dan ni na isa har jikin ɗakin ka'aba shashekar kukar wata mata naji tare da addu'a cikin harshen hausa tana cewa. "Ya Allah mun bar baya mun manta da kowa Amma zuciyata bata manta da shi ba Ya Allah ko sau ɗaya ne ka haɗa fuskarmu da shi...." Kukane ya kwace mata nima kwllar ce ta ke shirin zubo min, dafata nayi nace. "Amin Hajiya." Dago kai tayi cikin kuka tace. "Na... Amratu kece haka.".. Ai sai muka rungume juna muka fara murna take kuka fita daga cikin mutane nan muka shiga gaisawa da Meema mamansu Adnan da Adil, da Ammi Can kuwa Sadeeq ya ga fitowarmu shima kokarin fitowa yake, inna wuro ta kawo masa karan wani bature wai ta takata, Hakuri ya bata suka nufomu muna gaisawa idon Sadeeq yana kanmu da meema, kafin su iso nake nuna mata shi daga nisa dakyar tace ta ganshi,Daddy muka gani ya mikar da ita yace. "Sannu dota bar muje ana jirana" Juyawa nayi na ɗagawA Sadeeq hannu su iso ina juyawa garesu har sun ɓace da gudu Inna Wuro ta iso gurin tace. "Naga wasu a tanan ina suke." "Suwaye ?" nace mata. "Yanzun suka bar nan fa na gansu daga can ko kai Buba baka gansu ba." Shiru nayi duk na ruɗe kafin muce wani abu ta zuɓe tare da cewa. "Hadizaaaaaaa Da Almuuuuu." Din ta ɗauke. Daga ni har sadeeq mun ruɗe...... I need Comments nd Voting😂 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu          *Bauchi* *Alhamdulillah bini'imatul Islam* 😍 *Page V* A guje aka kawo mana ɗauki da ruwa, aka yayyafa mata ajiyar zuciya ta sauke sannan Sadeeq ya ɗagata duk hankalinmu a tashe kuka ta fashe mana duk muka rasa yanda zamuyi da ita dole muka ɗauki kayanmu muka nufi gidanmu muka zo da ita, tayi kuka sosai muma muka tayata kuka dakyar nayi bacci, shimq a jikin Sadeeq dan har Zazzaɓi sai da ya rufeni dakyar ya lallaɓa ni, Ina kwance a jikinshi naji ya zareni daga jikinshi ya faɗa banɗaki can naji kamar shashekar kuka, mikewa nayi dakyar na buɗe banɗaki amma yasa mata key bubbugawa na shiga yi bai buɗe ba, zamewa nayi jikin kofar na fashe da kuka jin muryata ya sashi fitowa, mikewa nayi cikin sauri na faɗq jikinshi, kuka dakyar muka dawo gado shi kuka ni kuka, ko bai faɗa ba nasan iyayenshine a ranshi, ɗaura kaina nayi a kirjinshi ina zubda kwalla shafa bayana ya shiga yi a nutse har bacci yayi nasaran ɗaukana, kwantar dani yaso yi na koma jikinshi ina rike rigar baccin jikinshi kaman zanyi kuka, kyaleni yayi ya cigaba da shafa kaina, kallon fuskana yayi a tsanake a hankali yace. "Ban aureki da sunan zan zauna dake, na aurekine sabida kare mutuncin Iyayenki amma yau kin zame min rabin jikina, kin zame min wani shashin rayuwata narasa kowa da kome daga ke sai Inna wuro, sai wannan cikin dake jikinki Amratuh bansan kome ba akan so amna a duk lokacin da nake tare dake bana iya minti goma zuciyata ke bugawa aduk sa'ada na ambaci sunanki, amma narasa iyayena nayi rayuwar kaɗaici amratu samunki a rayuwata yasani farin ciki, ina kewar Iyayena bana fatan na mutu bangansu ba amrah ki zauna dani ko ya-ya zanyi kokari sama miki farin ciki daidai iyawata zan zame miki bango, majingini, bazan taɓa barin wani ya cutar dake ba, Amratuh ki tayani addu'a Allah yasa naga iyayena." Rungume ni yayi sosai a jikinshi, yana zubda kwalla ina jinshi sake kamkameshi ina me jin kaunar cikin jikina zare rigar jikina nayi na shiga goga mishi kirjina nake kallona yayi dan baya cikin yanayin, lakace hancina yayi yace. "Gud gal kiyi bacci ko baby yana son Daddy ya mashi pampone.".. Kamkameshi nayi a hankali nake binshi dan yau da alamu baya cikin mood, ɗinshi nice yau ɗauke da linzamin abinda banyi tsamani zan ja tafiyar ba, abin tausayi jikinshi har rawa yake tsabar yanda na kure tunanin shi rungume shi nayi lokacin da muka iso bakin gaɓa, cike da kulawa yake shafa bayana kasantuwar nice a samanshi, can kasar makoshinsa yace. "Kaman yanda kike faran ta min Allah ya faranta miki Nagode sosai Amrat na kuma kara godiya ga Ubangiji da ya bani ke a matar aurena." Luf na kwanta a jikinshi bacci nake ji, amma haka ya sungume ni zuwa ban ɗaki wanka ma shi yayi min dan wani baccine ya addabe ni, yana min wanka yana dariyana har muka fito. Riga ya nemi saka min na karba na wullar na cigaba da mikewa a jikinshi dan dole muka kwanta haka yaja mana bargon da asuba muka nufi masalaci dukkanmu uku su Aunty a gidansu suka kwana, da gari ya waye muka sake komawa ko xamu ga mutane babu su babu alamarsu. Tun daga wannan lokacin Sadeeq yasake saka damuwa a ranshi lokaci guda ya rage walwala,koda a rayuwar aurenmu ya rage kuzari sosai abin ya taɓa zuciyarshi...... Mun riga su Inna wuro dawowa, a gombe muka sauka wani abinda ban saba gani ba shine na ecort ga mottoci har kusan goma sha biyu suka kawo mu bauchi, tunda muka wucce turum nasan mun iso gida,ina kwance a jikinshi a hannuna na cikin rigarshi ina shafa kirjinshi cikin nutsuwa ɗago kai nayi idanuna cike da kwalla nace. "Hammana Yanzu idan ka ajiye ni a bauchi jimeta zaka koma ko ina." Saukar da fuskanshi yayi akan nawa yana goga hancinmu yace. "Yola xani akwai aiki a gida dole sai na koma." Kwalla ne suka zubo min kamo hannunshi nayi nasaka akan marana nace. "Ka tuna halinda zaka saka wannan abun idan wani abu yasameka, Abubakar zan faɗa maka gaskiya mutanen nan kashe ka zasu dan..." Hannunshi ya ɗaura min a bakina yana shafa fuskana. Har muka iso gida aka shiga bude mana kofa, dakyar na fito daga motar Mubarak ne ya fito yana mana sannu da zuwa, muna shiga ciki na faɗa kan Nenne da gudu, ina kara rungumeta dariya nayi cikin jin daɗi tace. "Mamana Yaushe zaki girma dubeki fa har da abu kike wani dakuna." Ina lura da Sadeeq da yake ta wurga min harara ƙasa ƙasa, ban damu ba, gaisawa yayi da baffa da kuma nenne, abinci Nenne ta kawo min na kai mishi har zan fita na tsaya nace. "Nenne Faten rama yaji gyaɗa da albasa a saka min roban yaji a gefe." Dakin baki nakai mishi abinci ya fitowa nayi na ɗauki tsintsiya na share ɗakin sannan na gyara ko ina, fita waje nayi, sun juya baya shida Ya Abbas, buga motar Baffa nayi duk suka juyo turawa Sadeeq baki nayi bayan na cilla mishi harara na koma abuna. Murmushi yayi yana sosa kanshi yace. "Surikina bari naje mi nayiwa Maman Baby dan ynx sai ta iya sani zuwa yola a kafana." Ina laɓe a bayan labule ya shigo aikuwa nayi zo na rungumeshi ta baya ina sauke ajiyar zuciya juyoni yayi ya haɗani da bango yana kallon yanda na lumshe idanuna ina lasar bakina, sunkuyar da kanshi yayi cikin nutsuwa ya sumbaci bakin saka hannuna ɗaya zuwa keyarshi ɗaya akan fuskanshi, muka cigaba da cinye bakin juna😂 Dakyar nayi breaker kiss ɗin na nuna masa abincinsa, tare muka zauna muna ciyar da juna, har muka koshi wanka ya nuna min yana sonyi muka shiga ban ɗaki na haɗa mishi ruwa, **** *Yola* Zaune suke a gaban wani malami cikin nutsuwa ya gama zane jikin kwai da rubutun ajami,. Sannan ya ɗauko ruwa akwarya yana zana alkalaminshi akai sai ga Uwais a kasar ruwa addu'a ya fara can sai ga guguwa ta tashi a gaban kwarya a hankali ya sako kanshi yq fito yace. "Malam kasimu mi zan maka." "Babu abinda zaka min wanda ya wucce ka ɗauke Amratu daga Sadeeq shine muke bukata kaga ka mallaketa knn.".. Inji Malam kasimu,.. "Matukar suna tare da juna zaiyi wahalan faruwa haka sannan bazan ɓoye muku ba Yarana bazasu ya fe min ba, idan kuma Imran yaji haka shima rugurguza ku zai yi, Sadeeq namijin gaske ne." "Kenan bazaka yi ba kuma nasan kaine zaka iya wannan aikin kaga dubi wancan jan madubin." Nuna mashi malam kasim yayi. Hoton nuwaira da Fauzan tare da Fatihiyya, a fusace Uwais ya juya cikin bala'i dariya Malam kasim yayi yace. "Umarni na baka ko kuma rayuwar Yaranka," Ihu ya tsalla tare da fashewa da kuka yace. "Karku musu kome zanyi yanda kuka ce, amma wallahi ɗaya daga cikinsu ta sami matsala". Kallon Hari yayi da Nanah da Hajiya salma yace "Tabbas zaku mutu." Dariya Malam yayi yace. "Ka ɗauketa zan sake maka yaranka.". Rufe kwaryan yayi sannan yace. "Mun gama da batun kishiyar jikarki sai batun ciki toh gaskiya sai an zubda wani cikin itq zata samu kuje ku dawo nan da wata biyu shi yaron yana da kashin arziki kaman Ubanshi matumar kukayi gigin taɓa shi, kune zaku wahala, kuyi kokarin nima mana mace da ciki , idan aka zubda nata ita zata iya ɗaukar ciki.".. "Toh Malam kasimu me nasara ga kafin alkalami." suka ajiye mashi kuɗi me yawa suka fita, **** Bayan yafito wanka na taya shi gogen jikinshi, sannan ya saka kayanshi ya fita nima cikin gida na shiga nasamu har an gama fater zama nayi nasha sosai, sannan na mike nayi sallah dan am fara kiran magrib, Ina idarwa na kwanta ina azkar har bacci yayi gaba dani, a baccine nayi mafarkin ina ta gudu wasu mata da maciji suna bina da gudu sai nayi gudu sosai sai nagansu a bayana take zan kara gudu dakyar na tsare musu, gaban wani rami na isa, na juya naga sun isoni abinda bakina ya Iya furtawa Ya hayyun Ya Qayyum bi rahamatuka astig....".. Ban kai karshe ba naga wani irin haske yayi sama dani, sukuwa guguwa tayi dasu cikin ramin kasa ta rufta dasu. Ihun da suka kwala shi ya farka dani, giftawar inuwar abu nagani cikin razana na tashi na fito falo a tsorace, duk da akwai yan uwana a falon bai hanani zuɓewa a jikin Sadeeq wanda suke maganar komawarshi gobe ,kuka na fashe masa da shi jikina na rawa nace. "Ina jin tsoro, wasu sun biyo ni yanzun naga gifta......".. Dif naga durowar wani irin maciji ba irin wanda nasaba gani ba, ihu nayi tare da ɓoye fuskana ajikinshi ina cewa. "Hammana gashi nan zai taɓani." Addu'a suka fara min baji ba gani, kaman daga Sama Imran ya shigo gidan cak ys ɗauki Uwais yayi sama dashi suma nayi.a jikin Sadeeq, girgizani ya fara yi amma ina na tafi........... *Yau nayi muku fa dan haka maneji.😂 Voting nan Comments* 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu     *Falling in Love* _Kuna haɗa min zafin kai Ainu kunema A to V a gurin mutane ko kuzo Watpad nima zai fin min sauki Allah bani da su idan kuka tambaya duk sai naji na muzanta don Allah ku taimakawa junanku_ *Page W👈*       Mai dani dogon kujeran falon yayi aka bashi ruwa ya shafa min, a jiyar zuciya na sauke tare da buɗe idanuna akanshi kuka na saka mishi, kafe ni yayi da ido alamun kar nace kome,         Hannunshi na kama na ɗaura akan cikina ina kuka nace. "Hammana promise that babu abinda zai samemu dukkanmu har dakai."      Janye hannunshi yayi cikin matsanancin kunya ya juya min idanunshi alamun banga mutane bane, kuka nake amma yana min haka bansan lokacin da na juya musu baya ina, cike da kunya mikewa yayi yace musu. "Babu kome Insha Allah."        Sai da safe yayi musu yana fita aikuwa Mubarak da Ya Abbs suka sakoni a gaba da zolaya Mubarak yace. "Ni kam naga takaina Adda Amrah yaushe kika zama mara kunya haka, a gabansu Nenne da Baffa."       Juyawa nayi na kai mishi duka cikin shagwaɓa nace. "Baffa ka ganshi ko yana tsokanata." Dariya Nenne tayi, tace. "Kai tashi katafi gidanka mun gaji da samana ido da kake yi."          Gyangwaɓe kai yayi, tsagal na mike nace. "Ni kam a nimo min gari da sugar da kuma gyaɗa shine hukuncink."    "Allah baki isa ba ni gidana zan tafi."      Aikuwa nasaka musu rigima gari zan sha, dole ya tafi sayo min, hira muka fara wanda akasirinshi na matsalar da nake fama dashine,     Can ya dawo dan niman rigima nace shi zai haɗa min yana gamawa ya mikon nasha sosai, mikewa nayi na wucce ɗakin Nenne, nayi wanka da sallah rigar baccina da nasayo a saudi na ɗauka nasaka yayinda na bulbule jikina da turare da humra,   sannan na ɗaura after dress akai na yane kaina da gyale, na fito daga ɗakin na wucce ta falon Baffa dake babu kowa a hankali na tura kofar yana zaune a gaban laptop har na manta da akwaishi ba dole ba tunda same shi na manta da kome.          Dake ɗakin babu haske sai na computer,da karamar murya nayi sallama, bai ɗago kanshi ba ya amsa hawa gadon nayi na shiga ɓalle botir ɗin rigana yayi wurgi da ita, sannan na kwanta a bayanshi ina sauke ajiyar zuciya, ƙasa ƙasa nace. "Hammana barka da aiki."      Juyoni yayi muna fuskarta juya, sannan ya mai da kanshi aikin da yake, yace. "Nenne na ina kika zaro jikinki hmm kin fa koyi rashin kunya ynx."               Kafeshi da ido nayi cike da takaici abinka da me ciki, tuni na shaki ɓacin rai shi kuma ya faɗane sabida tsokana, kiciniyar kwace kaina na fara cike da masifa ga kwallar da suka fara sauka, sake rike ni yayi sosai tare da murmushin gefen baki yace. "Addana me kayan shagali lafiya.    Kukan da nake kokarin ɓoyewa ne ya fito cikin kukan nace. "Wato nice mara kunya."       Ware idanunshi yayi akan computer yana aiki da hannu ɗaya yace. "Injiwa? Waye ya faɗa miki haka naji dashi? Ai kinfi kowa kunya da saninta, zama da ɗan iska yasa kika koyi rashin jin kunya amma ki rufa min asiri karki tafi da wannan kayan alatun da kika kawo min."           Tura masa baki nayi ina kunkune da cewa. "Allah kasake ni na tafi bacci nake ji."                Kifa computer yayi y juya muna kallon juna, ta cikin duhu, matsoni yayi sosai ya hura min iskan bakinshi yace. "Kinyi kyau da zaki saka hujin hanci sai kinfi haka kyau kwanta a nan muyi bacci"        Zare rigar baccin nayi na gyara kwanciyana a jikinshi, hannunshi ya kaiya shafi cikina yayi mirginoni samanshi ya ɗaga fuskana yana kallona yace. "Kin rokeni abu me girma"        Hannuna ya,ɗaga ya sumbaci tafin hannun kafin ya cigaba da cewa. "Zan iya amsar rokonki amma bazan iya miki alkawarin aiwatarwa ba idan ki kayi dubu da halin da nake ciki da kuma rayuwata ta baya. Nayi imani da Allah babu abinda zai faru wanda ubangiji bai rubutashi a littafinmu ba, Amratuh Yakine a gaba wala nayi nasara ko na faɗi kema shaidace kwana biyu bana iya taɓuka miki kome sai da taimakonki, kwana uku da suka gota ji nayi dama mutuwa nayi da rayuwar da nake amma cikin ikon Allah nafita macca naje jidda wanda yasa ni zuwa bakin kogin Gof, anan naga ikon Allah yanda wani tsuntsu ya kamo kifi amma dake Allah ya nufa kifin zai rayu kwacewa yayi a bakin tsuntsun, ya koma ruwa haka na nufin duk abinda yasameka wanda baka da masaniya akai tsarin Allah ne, bana kowa bane, dan haka ciki ki daina sakashi a lisaffin ke kanki xaki tuna da Inna wurona, wannan kan ajiyar Allah ne ba na kowa bane."              A hankali ya gyara min kwanciyana a kirjinshi yana shafa bayana, can kasar makoshinsa yace. "Inna Hari da Surikina kawai suka fito min da fuskarsu, amma ina jin a jikina basu kaɗai bane akwai wasu a ɓoye a inuwarsu,"             "Toh Hammana nikan karabu dasu kawai ka dawo nan bauchi muyi zamanmu ko kuma kabar kasar baki ɗaya yafi da wannan fitinar." na faɗa mishi hk,            "Kaman yanda zaki yake farauta a dawa sauran namun dajin suna gudun niman tsira, shine kike so nayi har sai yaushe zan daina gudu farauta suka fito nima haka zan zage damtse na fita a dama dani,ai duk wani gudu ya kare wasan zai fara ne da zaran na koma."        Sosai muka kwana muna musayan kalmai akan rayuwarshi wanda sai na fara bacci zai hura min iska dole na farka, can ya shafa gashina yace. "Addana yau ba' a jika gashin ba"        Buɗe idanuna nayi wanda suke cike da bacci nace. "Hammana U need...."         "Hmm kawai dai yi baccinki kar baby yasamu matsala."     Murmushi nayi wanda ya lumar da dimple point ɗina na ɗago kaina, ina kallonshi a hankali na shiga bashi wani deeq kiss hannunshi duk biyu suna bayana, daga nan kuma na soma bin duk inda nasan zan kai tunaninshi, aikuwa nayi nasaran haka dan sai dana rufe masa bakinshi da nawa, sabida sambatu juyar dani yayi a hankali yake bina har sai da muka cinma matsaya guda, sai da na bari ya ɗibo tulin zumarshi wanda ya haɗu da madara, na kai bakina kunnenshi nace. "Abubakar I LOVE YOU"      Cak ya tsaya jikinshi na rawa yace. "My Princess sake mai maitawa don Allah kara faɗa min naji, plss ki faɗa min mana baxan iya ba faɗa min ko zan sami karfin saukewa don Allah My Pinky durling,"       Da gaske sabon energy ne ya sabunta kanshi, gashi nima nagaji  shi kuma kaman bai ji kome ba, rokona yake nasake maimaitawa sai yayi kaman zai zo sai kuma ya koma gashi har cikina ya fara murɗa min, cikin muryan Kuka nace. "Sadeeq Iluv u."..     "A'A ba haka kika ce bs don Allah ki faɗa kamar na farko."           Amai na fara ji, ɓata fuskana nayi kaman zan fasa ihu na gaji ove nace. "Abubakar Iluv."    Ina faɗa na fashe da kuka, wani irin runguma yayi min wanda yayi dai dai da kwaro amai masa amai a kirji da jikina sosai nake kwarawa, ɗago ni yayi ya jingina ni da gadon still yana manne dani,jagwaf na zube a jikinshi ina nishin wuya, a hankali ya janye daga jikina ya faɗa ban ɗaki ya haɗa mana ruwan wanka,             Yana ɗaga ni ana kiran sallar assalatu wanka mukayi sannan muka fito zaunar dani yayi a kan abin sallah sannan ya gyara gadon tanan kam Sadeeq ya ciri tuta, duk abinda mukayi shi yake gyara gadon tsaf da safe ne nake nawa aikin yana gamawa ya ɗagoni cak, kai masa duka nayi ina wani tsare gida nace. "Allah ka rena ni, ji yanda kake ɗaga ni like baby doll ."          "Idan ba baby doll ɗin bace toh minene, dubeki fa ji ko ɗan nauyi nan babu, gwara ma yanxu dana jefa kwallona a raga naji kin kara auki,."     Kwantar dani yayi tare da sumbatar kirjina, shafa kanshi nayi na janyo shi, jikina naja mana bargo, jan hancina yayi yace. "Kina son lalatani da kwanciya naked fa, sai na faɗawa inna wuro duk kin tsotseni tass kin lalata matashin yaro me fama ds falin balaga."..    Cikin bacci na make kafaɗarshi, kuma ina jikinshi murmushi yayi ya zare ni a jikinshi yasamin pillow rigarshi da wandonshi yasa ya faɗa ban ɗaki yayi alola sannan yazo ya fara sallah yana mika al'amarinshi ga Rabbi Alamin.                Har akayi sallar asuba sannan ya tashi ya shirya kayanshi, tashina yayi mika nayi tare da wancakalar da bargon sabida gajiya da ciwon jiki dakyar na buɗe idona na tashi zaune na sako kafaɗa kasa, ɗaya na naɗe ina zaune akai tura mishi baki nayi na mike,zan shiga ban ɗaki dawo dani yayi  ya zaunar dani jakarshi ya buɗe ya ɗauko shirt da boxes, ya fessa musu turare Black Man, sannan ya shiga kokuwar saka min duk ina jinshi yasa min wando rigar ce da yazo, sakata duk hannuna suna dake da kirjinshi kaina na jingina da damtsen shi ina bacci, har ya gams saka min, ya mikar dani zuwa bayin, janye wando yayi yace. "Don Allah buɗe ido kiyi tsarki."      Dakyar nayi sayi ina gyangyaɗi ganin zan ɓata masa lokaci yasa hannunshi da ruwa ya tsaftace min jikina, a gurin alola sai da ya watsa min ruwa nayi niyya, nafara kafar ce ya wanke min ya raɓoni muka fito a nan ne yace. "Wallahi ki buɗe idanuwanki kiyi sallah."           After dress na saka buɗe jakarshi yayi yace. "Gudun ɓacin rana."       Hijab ɗina ne, nan natada sallah, a hankali nake karatu dan a baiyane take, jin yanda nake karanta aya goma na suratul maryam sai da tsigar jikinshi ya mike, yana kallona sabida kowani harafi ina bashi hakkinshi tare da fitar da tajiweedinshi. Har na idar  dakyar nayi addu'a tare ds azkar ɗin safe.      Ban idar ba bacci yayi gaba dani. Cak ya sureni sai gado ya gyara min kwanciyana, sannan ya kintsa kayanshi ya zauna ya rubuta short not, yazo dai dai fuskana ya sumbace ni yace. "I with miss u, My Pinky Durling."             Mikewa yayi ya fita juyawa yayi yana kallona, cike da damuwa ji yake kaman zuciyarsa ce ya ajiye a gurin, sam sai yaji ba daɗi for the first time.     Haka ya dawo yayi min addu'a sannan yafita da kwarin gwiwa.,           Ta kofar waje yafita ya bada ecort ɗinshi kayanshi ya koma ciki yayi musu sallama inda yacewa Baffa. "Na barta tayi kwana biyu nan da wata guda zan dawo ɗaukarta."                      Kin yarda baffa yayi amma sadeeq din ya nuna masa ai zaiyi tafiya ne, shi yasa gidan da muke ba kowa ga yanayinda nake ciki,, haka suka amince.             Godiya yayi musu sannsn ya fita,      Kofar ɗakin bakin ya kalla sannan ya sauke ajiyar zuciya ya shiga motar da suka buɗe, sannan suka bar gidan.              .......     Karfe sha biyu da rabi naji ana taɓa fillow na buɗe ido nayi a hankali da yayuna mata Aunty Mommy da Aunty Adama sai Aunty Rahama, tura musu baki nayi nace. "Wai miye haka mutum ba baza'a barshi yayi bacci cikin sallama ba." Kallon juna sukayi suna mamakin yaushe nayi bakin magana haka, cikin bacci na tuna ina yake take na buɗe idona tare da warewa akansu, zubur na mike na zauna ina raba ido nace. "Ina Hamma Sadeeq yake?" Sake mutuwa sukayi da mamaki musaman da suka ga kayan jikina, Aunty Mommy da bata da hakuri kamar Haihuwar Inna wuro ta shiga tafa hannunta idanuntq kur akan kirjina tace. "Amratuh Yaushe kika lalace haka wato daɗi miji shine har da saka rigarshi da wandonshi, idan na fahimta anan ɗakin kika kwana," Ai ban saurari me zata ce ba nayi hanyar ban ɗaki na duba baya nan, kuma a gigice nake fa, ai waje suka ga zan nufa Aunty Adama ta rikoni, tace. "Baki da hankaline haka zaki fita." Kukan da ban tsamanci zuwan shi ba shina ji nace. "Eh bani da hankali akan shi na haukace kinsa mi yasamin ɗan ɗani hauka nake ji mi yasa kuka barshi ya tafi na shiga uku na lalace zasu kashe min ɗan marayan miji." Duk sai jikinsu yayi sanyi afterna Aunty Rahama tasami, ina kuka duk sai na basu tausayi rungumeni Aunty Mommy tayi muka fito falon Baffa inda duk yan uwana suke da matansu da yaransu, kasancewa ranar lahadine, Da sarsarfa na isa jikin Baffa ina wani irin kuka nace. "Baffa kace ya dawo basu imani wallahi zasu cuta min dashi baffa bai da kowa sai kakanshi Yaro karami ya girma cikin makiya baffa idan wani abu yasame shi mutuwa zanyi kakarshi amanarshi ta bar min nikam Bazaku kira min shi baneeeeeee. kodan Uwata Bata Raye neeeee Wayyo Allah Na mutu na lalaceeeee." "Hello My Baby doll." abinda ya doki dodon kunena kenan, Cikin kuka na rike wayar. Nace. "Abubakarrrrr, Sadeeq ɗina ne Hammana ne kayi min Magana." Allah sarki ta faɗa tarkon Yan maxa🏇🏇🏇🏇 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu *Back to Yola* _Oho dai ana idan yarana suka dawo daga school, idan ana tambayarsu karatun da akayi basu faɗa ba an dinga talle keyarsu kenan ana cewa nan Abbanka yake biyan kuɗin Islamiyya da haka, ga schl fee amma kullum baka kome sai wasa ta dage tana masifa shi yasa nima na ramawa Yarana suma su ɗana😎😜😂😹 oho dai kullum sai kunyi bita😂_ *Page X👈* Kuka nasake saka mishi kaman wata karamar yarinya, "Ok kiyi shiru kinji zan zo na ɗauke ki wata guda kawai zaki yi." "What!!! Kana da lafiya kuwa har wata wallahi bazai yu ba ni nan da sati biyu zan dawo haka kawai kala kaje su baka guba kaci plss ka dawo min ni bana son tafiyar kan nan" Ji nayi ana ɗaga ni daga durkushe da nake kallon Aunty Mommy nayi cikin niman rigima turani tayi ɗakin Nenne ina shiga nayiwa ɗakin key, Na zuɓe a saman gadonta na cusa kaina cikin fillow kuka na saka masa, shiru yayi yana saurarona a cikin nutsuwa yace. "Idan da zaki ji yanda kukanki nan yake taɓani da wallahi bazaki yi min ba, amma sam baki lura da haka ni na isa Estate tun sha biyu saura, sannan ni ynx bana bukatar kukanki just addu'a kawai zaki tayani da shi shine gatar da zaki min kinji ko." "Ina kewarka kuma Insha Allah zan maka i miss ur body nd arms urs smooth nd soft skin, hmm nd.....ahhh" "Amratuh!!! Don Allah ki barni haka karki lalata min rayuwa wanda kikayi ya isa zaki kasheni da wannan nishin naki." "Ai wallahi baka ji kome ba dan sai na hanaka sukuno." "Wayyo Allah sai na faɗawa Inna wuro kin tsotseni baki ɗaya babu ruwa a jikina." Wani irin nishi na sauke, nace. "Hmmm.". "Mi kike so Hotmilk." "Kai mana, idan ba kai ba wazan so My lollipop kayi tunanin a haɗa hot milk da lollipo a guri guda mi zai bada." "Mmmm don Allah barni nayi aiki dan ina office ɗina estate kuma akwai jama'a a waje suna jirana" "Ahhhhh shhhhhhhhhh." Iska ya huro min ta cikin waya, take nasake wani irin dariya wanda ya ke ɗauke da tsantsar kirsa da kisisina nace. "Lollipop baka ce kome ba mi kake nazarine." "Hmmm bana nazarin kome Yar mutane bauchi zata sani hauka a office kinsan abinda kike min nan yana ɗaga min hankali kuma kina da zara dani, balle nazo na rarukeki." "Kansan me?" "A'a sai kin faɗa." "Wai so nake na ganka dan nayi miss wannan farin idnunka." "Ji min zagi a kafaice, ai na ajiye miki sakonki a ɗakin da muka kwana." Tun bansan mi ya ajiye min ba na fara masa godiya tare da addu'a katse ni yayi yace. "Ya isa haka hakkine na miki more, sannan kiyi sitting whatsp zan dubaki an jima.".. "Ni bana son Whatsp amma tunda zamuyi Video cal ya isa ma nagode zanyi miss ɗinka koda yake nice nake haukana ni ɗaya amma kai baka damu dani ba." Ajiyar zuciya ya sauke yace. "Wa yace miki ban damu dake ba aike ynx kin zama half ɗina key ɗin zuciyata na hannunki kece kawai zaki iya sarafashi cikin ruwan sanyi." Mun jima muna musayan kalamai masu daɗi har na ɓingire da bacci, a ajiye wayar jin na ɓata shiru yasa shi kashe wayar, wanda nukayi kimanin awa ɗaya da rabi, Ban tashi ba sai karfe biyu na rana, mika nayi haɗe da salati na shige ban ɗaki nayi wanka sosai ina fitowa naga wayar tana kara. Duba kiran nayi A.M.Lamiɗo na gani cikin sauri na ɗauka na kara kunnena tare da sallah nace. "Kayi hakuri yanzun na tashi daga bacci, kuma ina son yin sallah sai naci abinci." "A hankali yace. "Yayi kyau ina ta surutu sai naji shiru." Dariya tare da katse kiran na fara shirya jikina, Riga da skirt na saka tare da shafa mai a bakina sallah na gabatar ina idarwa, nafito falo cikin matsanacin kunya na gaida Baffa da Nenne sai yayuna duk nabisu da gaisuwa, nan kanena suka gaisheni cillawa Sadeeq wayarshi nayi, tare da kwanciya a kan tumtum ɗin da Baffa ya ɗaura hannunshi, idanuna a lumshe nace. "Mubarak ina son Burger da kuma smooth shaka banana idan bashi ba toh ka had'a min da ice cream, me chocolet plss kayi sauri ina jiranka karka ɓata lokaci amma ka shiga ɗakin bakin nan akwai tarkace na ka kawo min nan." Kafin na gama maganar har bacci yayi gaba dani kallon mamaki suke min rashin hakuri irin na Aunty Mommy ta kai min duka cikin masifa tace... "Kaniyar ki.". Mikewa zaune nayi raurau nayi da fuska na kalle Ya Abbas nace. "Babban Yaya kaganta ko". Duk suka kwashe min da dariya, cikin sauri Mubarak yq mika min wayarda ya ɗauko min kiran Iphone +8 ɗaga ta nayi nasaka a kunne nace. "Nagode Allah ya biya maka bukatarka na alkhairi" Tambayana yayi da naci abinci na girgiza kai nace.. "Nama fasa cin burger ɗin Zansa a min alalen gwangwani,da kunun tsamiya yayi maka." "Gud gal" Sallama mukayi da shi sannan na kafe Aunty Mommy ido ina kallonta nace. "Ni dai kusan yanda zakuyi dani dan alalar gwangwani zan ci da kunun tsamiya." Tsura min ido sukayi duk suka ɗauke wuta, kallon Nenne nayi cikin ɓata fuska nace. "Nenne yunwa nake ji." Mi aikinta takira me suna zulai akan tayi min alale da kunun tsamiya. Kwanciya nayi bacci na ɗaukana a hankali hirana suka fara, cikin nuna sauyawar da nayi can cikin bacci na fara jin murɗa a hankali na soma yunkurin amai kafin ace wani abu na fara amai, Sosai duk yan uwana suka rufo akaina sosai nayi kuma babu kome a cikina, dakyar ya tsaya, Allah yasa ba'a jikina nayi ba, duk suka ruɗe, kunun tsamiyar aka kawo, kafa kai nayi sai da naga babu kome a cup ɗin duk da zafin da yake dashi jingina nayi, "Amma kunje asibiti ko." tambayar da ya abbas yayi min kenan, gyaɗa kai nayi, Aunty Mommy ce take share kwalla tana kallona tace. "Sannun Amratuh Allah ya raba lafiya sannu." Mikewa tayi tabar falonmu kowa yasan ba kome bane yasata wannan kukan sai tuna Innarmu tunda nasha kunu na nasa Mubarak ya fitar min da jakuna duk na raba musu tsarabarsu muka buɗe hira, sai da aka kira sallar la'asar muka yi sallah a falo, Bayan mun idar muka kafa hira nikam na zama ɗurau dan zamanmu kafin sallar magarib naci abinci yafi akirga har suka watse zuwa gidansu. Da dare kuwa muka sha hira a video cal, inda nake sanye da boxes ɗinshi da kuma haf vest na jika gashina ruwan nabin jikina girgiza kai yayi tare da cizon lips ɗinshi yana kallona, dariya nake masa wanda ina yi jikina na ɗan girgiza, inda hankalinshi yafi raja'a, "Mukwana lafiya." Yace min, kashe wayar yayi, *** *Yola* Lokacin da ya bar bauchi to gombe tare da imran, kiran gaggawa akayiwa Imran wanda yasa sukayi bankwana yace. "Ka cigaba da addu'a ka kuma kauda kanka ga duk abinda zaka gani kayi hakuri." Yana gama faɗar haka yafita tasamar motar, sun isa gombe goma na safe, bayan mintuna talatin jirgin yolq ya ɗaga inda suka sauka a birnin kyawawa, Katsaye motar suka wuce dashi, kamfanin lamiɗo anan yasamu bakin da suka zo niman ya musu aiki, lokacin da aka buɗe masa motar ya fito sanye yake da wani whiter suit, mai masifar ɗaukar ido, ya kara cika da haiba ga wani uban gwarjinin da ya kara, sanyo kafarshi yayi ya fito ya manna farin glass ɗimshi a fuska, da yawa mutanen da suka zo dominshi suna zaune bakin ciki ya ishesu na suna ji suna gani, zasu rasa aikinsu dan yan kwangilane, ganinshi ya fito a mota take duk suka mike, Cikin kamfanin ya kusa kai sai gashi ina faɗin ga COE ya dawo, Alhaji bilya da su Uncle Aminu da sauran Iyayenshi duk suka fito, yayinda wasu dawowarshi yayi musu daɗi wasu kuwa bakin cikine gwara Alhaji bilya nashi ido da ido yace masa. "Kafiri baka mutu ba?" Dariya yayi sannan yace. "Surukina idan na mutu kai ma rayuwar bazata maka daɗi ba kawai mu cigaba da faffatawa, gwara kai fuska ɗaya nake ganinka da shi sauran wanda suke fatar mutuwata kan ai su fuska uku garesu, kawai manta zan cigaba da niman kariyar Allah sirikina, banda abinka ko asaran billiya ɗari uku da ɓata ta yaja muku ai bazakayi fatar mutuwata ba amma ba damuwa da ne nake tsoron mutuwa a ynx kuwa ai gudun mutuwa banawa bane, Almustapha lamiɗo ya tafi ya bar baya bayan ma zai tafi yabar baya kaga babu batun rub da ciki akan dukiyar ɗan marayan zaki." Yana gama faɗin haka ya wucce office ɗinshi, anan ya samu tulin files zama yayi aka shirya meeting, kafin shiga meeting ɗin ne na kirashi muka sha luv ɗinmu, A gurin meeting ɗine Aminu ke mitan yasan yana raye shine bai dawo gida ba. Saka hannunshi yayi duk biyu a fuska yace. "Eh toh idan na dawo suka karasani fa." "Au dama kace baka shirya Yaki ba Yaro bayan kuma su ɗin suna shirye a koda yaushe Yarona" Inji Aminu, "Uncle kenan ai ja da baya a gurin rago ba tsoro bane shirin yakine sosai." Dake an gama meeting dan bakin har sun fita, mikewa Aminu yayi ya daga kafaɗar Sadeeq yace. "Gaskiya Yarona kasake shiri dan zasu iya dawowa fatana koda zasu dawo kar Ayi biyu babu dan bana son rasaka kaman yanda na rasa ɗan uwana.". Yana gama faɗar haka yafita abinshi, wayar Alhaji bilya ne ya ɗauki kara garin ya mike wayar ta faɗi screen ɗin wayar tana sama, Sadeeq ya saka hannu xai ɗauka masa, yayi maza ya ɗauki abinshi, Ya fita abinda yake kan wayar shine ya bashi mamaki. *Shadow* Shiru yayi har Bawa da Hamidu suka kalle shi cikin mutuwar jiki suka ce. "Allah yana tare da mai gaskiya." Murmushii yayi musu suka fita yana zaune sai ga Uncle Aminu yashigo cikin sanyin jiki ya zauna kaman xaiyi kuka can ya fashe kuka da kukan yace. "Sadeeq na damu da kaine kuma raina ya ɓaci da kasan kana raye mi yasa baka dawo gida ba kasan irin asaran da muka tafka kuwa, amna ba damuwa tunda Allah ya kawo ka, kasa ido akan bilya da Bawa dan ina zarginsu." Yana gama faɗin haka yayi waje, da wutsiyar ido Sadeeq ya rakashi yana nazarin maganarshi. Karfe huɗu aka tashi kai tsaye gida ya wucce inda ya samu gidan makil da iyayenshi mata zama yayi suka gaisa, sunyi masa jaje kafin suka bar gidan ɗakinshi ya shiga ya sauya kayanshi, sannan yafi shigowar Nanah ɗakine yasashi ɗaga kanshi, Jinginawa tayi da kofar ɗakin tare da jan igiyar rigarta, a hankali ya sauka kasa, zubs mata ido yayi take hiranmu ya dawo masa, tsigar jikinshine ya mike, Cikin ko in kula ya kauda kanshi ya cigaba da abinda yake gabanshi taje ya juya mata baya, (Ita ya dace tayi fushi amma sai ga Sadeeq har da juya baya.) Rungume shi tayi, tana goga mishi kirjinta, juyota yayi cikin fusata amma ganinta cassss yasashi ya haɗiye fushinsa yace. "Kinga my sister ba lallai banena iya gamsar dake dan bani da lafiyar gamsar da iyali idan kuma makin gamsu ba lallai bane kisamu ciki dani dan kwayoyin halittana sun mutu bazasu iya bada ɗa ba,". Bata fahimci maganar ba ita dai kawai a ɗaurata network, ganin tana kamo kasa inda bai aiketa dole yabi yarima yasha kiɗa, rabin hankalinshi da nutsuwarshi na can gurin zuciyarshi, ba karya yau a karon farko da yayi tunanin Yar guzumarshi, ita kam tasamu yanda take so dan ya gurjeta an dade ba'a haɗu ba , shima ba laifi.... Sadeeq da wulakacin yana gama moreta yace. "Maza ki kwashe wannan kayan kazantar kiyi waje kuma ki ciro wani zanin gadon ki shimfiɗa min," Kaman zatayi kuka haka take ji, Da dare rufe kofarshi yayi inda yasha hira dani, bayan kashe wayar ne ya shiga juya wani abin wasa puzzle wanda yake ɗauke da kaloli daban daba, karshe ajiyewa yayi ya ɗauko Tap ɗinshi ya shiga games. Dakyar yayi bacci washi gari. Ya tashi shi da kanshi yayi abin karyawa yafita. **** A cikin sati biyu ya zama busy dan aiyuka yake samu baji ba gani, ga tafiye tafiye babu ji babu gani, Ina da sati uku har na kusan shiga na huɗu ya shirya tafiyar kwana biyar cikin nutsuwa yace. "Zan tafi zurich akwai wani ajiyar da Papana ya bar min a can toh Files ɗin na gurina gobe zan tafi.". "Munafukin yaro dama nasan zamanka na 20yrs a cikin wanca gidan kasan kome toh ynx kuɗine ko me." Inji Alh Bilya "Eh toh ina tunanin kaman kuɗine" yana faɗar haka ya mike yabar ɗakin meeting ɗin,.. Take Alhj bilya ya ruɗe yafito, sauran ma duk mike. A mota alhaji bilya ya amsa kiran Shadow, jikinshi na rawa yace. "Eh amma ynz kar ayi gaggawa a jira ya dawo. Duk wayar da suke sadeeq najinsu, A hankali Yace. "............WAYE SHADOW........." 🏃🏃🏃🏃🏇🏄🏂 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu        *Rashin Fahimta* *Page Y👈*    Washi gari wajen karfe biyu ya kirani ɗaukar wayar nayi lokacin muna cikin kasuwar central market, na kanga wayar a kunena cikin jin haushin nakirashi wayar a kashe bayan sallamar da nayi masa, ban sake cewa kome ba dan haushin nake ji sabida idan nakira wayarshi always busy, idan kuma da dare ne, kashewa yake, kusan sati uku dakyar muke waya dashi, cikin sanyi murya yace. "Da fatan kuna lfy ke da little Papa, ko Momma."..         Cikin jin haushi da kishi nace. "Eh muna lfy so what tunda kasami wacce tafimu a gurinka ina zaka san muna lafiya, sau nawa ina kiranka ka kashe sannan da rana busy nagode da yanzu ina gaban iyayena da a can nake bansan iya adadin bakin cikin da zan gani ba, kuma kaje Allah sai ya saka min dan kaga ina sonka shi yasa kake raina min hankali bana son ganin fuskarka am really Hate U kuma karka kuskura kazo ka zauna idan na haihu kazo ka amshi abarka." Kuka na saka mishi tare da kashe wayar baki ɗaya, Aunty Rahama da mubarak wnd daman fitar sabida shi mukayi matarsa ta haihu munje sayan kayan suna, ina baya su suna gaban mota, kallon juna suka,    Ganin yanda nake rare kuka wanda tsabar kishine ke addabata dan hango Sadeeq nake da Nana a cikin wani irin yanayi. Kwanciya nayi akan seat ɗin ina sauke wasu irin kuka me haɗe da shasheka,, kuma duk suna jina asalima tsoron rigimata suke, dan tsakani da Allah nake sakasu a gaba da rigima,       Wayar mubarak ce tayi kara ɗauka yayi Yace. "Mr Lamiɗo barka dai,ok muna tare da ita,"    Aunty Rahama ya mikawa wayar ta miko min, naki karɓa sai da ta daka min tsawa da cewa. "Zaki karɓa ne ko sai na ballaki, waye sa'anki ni ko mijin naki yar iska mara hankali kin sami miji kina juya masa hankali da wata yarinyar ce ko tari bazata mashi," "Amna Aunty Rahma sati uku rabona dashi." "Sai me dan bai kiraki ba, Ehhe nace sai miye wallahi ki shiga hankalinki lalura ce dake kina ɗaurawa kanki damuwa sabida kishin banza "       Karɓan wayar nayi ina kuka, kashe kiran yayi,.      Daga kasuwa shagon Gwaram nd son muka je, anan naga kayan Baby, cikin fitar hankali nayita ɗiban kayan, bamu koma gida ba sai karfe takwas dan mun wucce gidan mubarak ɗin.           Tunda naga jerin gwanon manyan motoci nasan Sadeeq ne tsaki nayi na fito daga motar cikin gida na nufa, ina shiga falon Baffa kamshin turaren Armania ya daki hancina, a hankali na shaka,             Da sallama abakima na shige falon, gaida Baffa nayi da kuma nenne ban kalli inda yake ba, nasa kai na wucce abuna, sunkuyar da kai yayi cikin matsanacin damuwa yana wasa da kafet ɗin falon duk sai yaba su tausayi niko wuccewa nayi ina hura hancina, irin gani nan am ɓata min rai(😂) Kallon Nenne baffa yayi cikin ɓacin rai yace. "Ki turo min wancar kafaffiyar." Tashi tayi tare da cewa. "Toh Alhaji.". Kallon Sadeeq yayi cikin tsantsar jin kunya ya shiga bashi hakuri. Koda Nenne tashiga faɗa tayi min sosai sannan tace nazo baffa na kirana, ina fitowa nasami sabon faɗa inda har da min Allah ya isa idan ban kama mijina ba, Kuka nasaka mishi, da yagama ya tashi ya bar mana falon ba Kunya Sadeeq ya shiga naɗe hannun rigarshi kafin nasan nayi yayi sama dani, waje yayi dani, masu tsaronshi suna ganinmu suka buɗe mishi kofa, Ajiye ni yayi ban tsure ba sai danaga mun nufi tsohon gidanmu, dake dare ne babu kowa a waje bai damu ba ya ɗauke ni sai cikin gida, inda ya dire ni a ɗakinshi ganin ɗakin nayi a gyare tsaf, karin bayani nake so amma bai bi takaina ba, zare hijab ɗina yayi ya cillar kollon riga da zanin jikina yake cikin nutsuwa, Lumshe idanunshi yayi ya shiga kokarin zuge min zip ina zullemishi, dakyar yayi nasaran cireta, anan ne ya ɗauke wuta yatsun hanunshi ya shiga kirgawa yana lissafi tare da rike kugun shi nikan saka hannu nayi na kare kirjina ina kananu kwalla, Sunkuyawa yayi a gaba yana kallon fuskana a hankali ya riko hannuna ya rike cikin ban hakuri yace. "Kiyi hkr da rashin ɗaukar kiranki da kuma na rashin samuna da bakiyi, haka ya faru ne sabida abubuwan da suke gabana." Cikin tsiwa da kishi nace. "A'a babu wani aiki sai na Matarka aika samu abinda kake so a jikina mi kuma zai dameka dani ɗinfa tsohuwa, ni da nonuwata basu cika maka tafin mi zakayi da ni bayan ba lallai bane kasamu budurci a tare da yar 31 dan haka malam kaje gurin yar karamar yarinya zata ɗauke maka ita pls ka kyale ni." Fauce hannuna nayi na shiga niman rigana nake zan saka, ranshi ya ɓaci amma haka ya rikoni zuwa kirjinshi ina jin bugun zuciyarshi cikin kuka nace. "Plss Abubakar live alone basona kake ba karɓata kayi dan kare mutuncin iyayena Sadeeq ina maida kaina teenger ne dan nima maka farin ciki amma ba dan ina da ra'ayin haka ba, nasani Abubakar M Lamiɗo yafi karfin yar masu karamin karfi irina, ai kyanta kwarya tabi kwarya ne, amma haka na rufe ido na,zauna da kai, don Allah ka sauwake min ni nagaji da zama dakai." Matseni yayi har numfashina nafita sama sama, shima jikinshi wani irin rawa yake cikin matsanancin ɓacin rai amma haka ya boye nashi ya kara rungume ni yana sauke ajiyar zuciya, me cike da damuwa, Nidai bance masa kome ba sai kuka nake, a hankali ya shafo cikina wanda yake cikin wata na uku zuwa huɗu, dan ya turo marana idan nasa matsatsen kayana kana iya hangonshi. Kirjina ya saukar da hannunshi, yana taɓawa cikin hasala nace. "Eh abinda kafi sani kenan Sex nd touching my body don Allah kyale ni." Na ture hannunshi bai bani hakuri ba yafita a ɗakin kuka nakasa ni ɗaya tare da tallefe fuskana ina kuka. Ina zaune har bacci yayi gaba dani, na kwanta bai shigo ba sai sha ɗaya saura, yana zuwa wanka ya shiga yayi sannan yaxo ya cire min underwear da pant ɗina, yabar ni haka rungume ni yayi sosai yana shafa fuskana, jin sanyi sanyi yasa na gyara kwanciyana a jikinkishi ina zukar kamshin sabulun wanka shi, Da asuba kuwa ya rigani tashi wanka yayi tare da alola sannan ya shimfiɗa abin sallah nima alolar nayi nazo mukayi sallah duk ynd yaso muyi magana abin yaci tura, Haka ya gama abinda zaiyi ya ɗauke ni muka dawo gida, har zan fita yace min. "Baki ji ba" Juyawa nayi ina ɓoye kwallar da yake kokarin zubo min, saka hannunshi yayi ya goge min fuska yace. "Ina kara baki hakuri" Wani mugun harara na balla mishi cike da masifa nace. "Ka rike hakurinka idan kaya ne naɗe gamo ka ɗauka" Cusa hannunshi yayi cikin gashinsa yace. "Ina kan ha...." "Wallahi idan kaci gaba da bani hakuri sai na maka rashin mutunci ka mai dani useless ban san ciwon kaina ba kaje can gurin sabon rijiya kana tsuma gugarka son ranka ai dole ka amanta dani da abinda ka ajiye mi..." "Ya isaaaaaaaaaa nace." Buɗe motar yayi cikin ɓacin rai ya fito, ina tsaye kikam nima raina a ɓace, zuwa yayi gaba cikin ɓacin rai yace. "So What!! Ai matata ce idan naje gurinta sai meye sabida ke da abin cikinki nake kasada da rayuwata amma baki gani ba kin ɗauki kishin jaraba kin sawa rayuwarki mi kike so dani ne tun jiya nake binki amma baki saurareni ba, da zaran nayi magana kice dama ba sonki nake ba idan bana sonki zan aureki ne Ehhe Amratuh toh Wallahi ki fita idona idan ba haka ba wallahi sai na baki mamaki." "Mamakin banza mamakin wofi indai tani ne ka mutu ma, i don't blood care kuma wallahi sai na cire cik...." Hannunshi ya dunkule ya kaiwa motar Mubarak naushi sai da glass ɗin motar ta fashe, tsoro yasa na durkusa haka yayita naushin motar cikin ɓacin rai sai da Baffa yafito ya rike shi, sarkewa numfashinsa yayi ya rike baffa yana me fashewa da kuka, Yace. "Mi take so baffa in rayuwata take so nayi imani wata rana gawata za'a kawo mata, don Allah duk laifin da zan mata ta tsaya iya ni karta taɓa min cikina shine abinda ya rage min a duniya ga Kakata can ba lafiya Amratu....." Barin jikin baffa yayi ya buɗe motarshi ya kwaso wani files ya durkusa ya ɗaura min a kan cinyata.Yace "Gashi koda bayan raina nakune keda Abinda zaki haifa karki barishi cikin maraici ki zame masa gata ni zan tafi Zurich idan Allah ya nufa zan dawo toh idan bai nufa," Mikewa yayi ya buɗe gabar motan chek ya ciro yayi rubutu sannan ya ajiye min akan cinya yace. "Baffa don Darajar Fiyayyen halitta karka mata faɗa lalura ce da kishi da rashin fahimta." Yana gama faɗar haka ya wucce gurin motarshi suka buɗe masa, kallona yayi nima na ɗago kai, shigewa yayi tare da murmushi haɗi da girgiza min kai.. Wallahi ko ta kaina baffa bai bi ba ya wucce haka ma Nenne bata ce min kala ba suka watse........😂 *Idan hali ya samu zan iya cigaba idan bai samu ba ina neman gafaranku dan zan iya ajiye rubutun baki ɗaya sabida wasu dalili wanda suka shafi ciwon idanu sosai nake fama dashi........ 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu         *Barazana* *Islamic Quotes On Love and Meaningful Relationships If you don't want your kids to hurt others, don't show them how to do it. Note of self: “Before going to sleep – every night forgive everyone and sleep with a clean heart.” The greatest thing a friend can do for you is bring you closer to Allah s.w.t.* *Page Z👈*       Kuka na cigaba dayi a gurin inayi ina rerawa kamar waka, ni kaina ina mamakin wannan shegen kukan nawa haushi yake bani toh ya na iya tunda haka Allah ya ɗaura min,          Dakyar na tashi zuwa cikin gidan babu wanda ya kalle a cikinsu, ɗakin Nenne na shige ciki da jin haushin kowa tunda sun zaɓi bare akaina,              ****     Jikinshine yake rawa cike da tashin hankali yau da wani ne yayi masa haka toh ba makawa sai ya ruguza mishi baki amma nice kuma nayi kuma naci bulus, jirgin Abuja yabi koda ya isa zama yayi a airport ɗin dan ba zai iya dogon tafiya ba  har jirgin da zai tashi zuwa Dubai ya shirya, ana kiran matafiya har sunanshi ya fito,       Koda ya shiga jirgin bai sake ɗaga kai yaga meke wakana ba, dan a cikin jirgin ma a first  Class yake zaune, a jikin window ya zauna, yana kallon waje.        Yana zaune dan har jirgin ya tashi sai ga wasu matasa maza da mata, suka fara ihu sun cika masa kunne mikewa yayi zai bar gurin ɗaya daga cikin Y'an mata ta fasa ihu tace. "Ku kalli Adnan Muh'd yazo shine bai faɗa mana ba Yeeéeeeee."   Da gudu taxo ta rungumeshi ta baya, a razane ya juya duk sauran suka biyota, shi kallonsu yake cike da mamaki su kuma suna masa kallon yazo musu a bazata,       A hankali ya janye hannun yarinyar da ta rungume shi yace. "Excuse me ba Adnan bane Sadeeq M Lamiɗo ne."    Yana gama faɗar haka ya fita yabar musu shashin inda yayi magana aka bashi wani seat a waje, duk sai jikinsu yayi sanyi ita yarinyar ce ta buɗe jakarta ta fito da Tap ɗinta tana duba hoton Adnan kallonsu tayi cike da mamaki tace. "Da gaske ne bashi bane adnan  baya tara gashi a fuska, kuma kullum face ɗinshi a kwai medical glss, sannan idan da shine ihu zai mana, sabida murna toh kunga wannan kuma yana da kome and shi bai da saurin magana akaiii na shiga ruɗani."    Jagwaf ya zauna a seat ɗinshi cike da damuwa waye kuma Adnan, hango yarinyar yayi tana lekenshi fuska yayi ya kauda kanshi nan ta tabbatar ba Adnan bane dan haka cikn hikima tayi ta ɗaukarshi a hoto bai sani ba.                ****     "Mommy har ynx ba'a sami me cikin bane tun da ya dawo muna yawan samun time tare ina son cikin ya shiga kinga ai.."       Kallonta hajiya Salma tayi cikin damuwa tace. "Nanah nima abin ya dame ni, amma mi zai hana kawo kunnenki."       Matsawa tayi da sauri ta mika mata kunne, a razane ta juya tana girgixa kai tace. "Mommy ai haɗin yana hannun malam, kuma ai naga shi Mustapha Uncle Aminu bayayi wani hankali taya za'ayi wannan abin, nasan suna kama sosai da Sadeeq amma ni nafi son ɗan Sadeeq zan ɗauka a mahaifata ba ɗan wani ba."    Tana gama faɗar haka ta mike zata fita riko hannunta tayi cikin ɗaga murya uwar tace. "Toh bari na faɗa miki jiya na koma gurin Malam yace bazaki taɓa haihuwa da shi ba, tunda shima baida kwayoyin halitta, damarmu kenan mustapha naje na ɗauko shi ɗazun ga kullun magani kishiga ɗakina kiyi wanka ki cusa, karki damu da na babanki shima faffutuka yake ya sami abu a jikin Sadeeq, kimga idan akace kina da cikin Sadeeq dole koda an kasheshi kece da gadon kome kuma nasan babanki zai tsaya miki amma idan bai miki ba U can go."       Jin munanan huɗubar uwarta tare da hango mata tulin dukiyar da zata samu da kuma yanda Lamiɗo Estate zai zauna a karkashin ikonta,      Kallon uwar tayi a nutse tace. "Amma kinsan babu abinda ya sani sama da shaye shaye. Taya zai iya having sex dani."           Karki damu ai nagama kome kishiga nima fita zanyi mayubalewa, Babanki yayi tafiya sai wani sati zai dawo ni kuma zanje gurin bikin kawata idan kun gama ki sallameshi ki."    Tana gama faɗar haka ta saɓi gyaleta tayi waje, ita kuma Nanah ta haye dakin uwar tayi wanka tare da saka maganin sannan tafito, ɗakin da aka sakashi ta nufa yana kwance akan gado sai juyi yake, yana rike da maranshi, jin an buɗe kofa yasa shi mikewa zubur yana kallonta daga ita sai towel, dariya yayi mata kare masa kallo tayi shaiɗan yana kawata mata shi sake towel ɗin tayi kasa ai da gudu ya sauko yana ihu, sabida mugun feeling da yake ji akanta,    Mustapha ɗan Uncle Aminu ne da Adda Kuluwa yaron kusan Sadeeq ya bashi shekara biyar sabida sunyi tsarin bature, ya taso cikin wani irin gata wanda yasa idanunshi ya buɗe da kuɗi anan ya haɗu da yan banza abokai suka lalatashi lokacin da ya shiga Jami'a, iyayenshi sun ci burin yayi karatun a fanin zane zane, ya gado me sunanshi sai dai kash baiyi karatn ba ya buge da shaye shaye karshe koranshi akayi Uwar da Uban suka sake cire zunzurutun kuɗi aka saka a nan jami'ar atiku. Nan ma bata,sake zani ba dan sake haɗuwa yayi da wasu tantiran suka cigaba da sha...              Duk cikin makarantar kowa yasanshi ana haka wata rana wani mutum ya shigo yasamu suna musu akan wanda zai iya haɗiyar wata kwaya, dake mutumin shaiɗanin kanshi ne, zama yayi ya ɓalle uku ya zuba a lacasera, ya girgixa ya ɗaga sai da ya shanye, ya zauna har mintuna goma har dai aka ɗauki awa gudu, babu abinda ya faru nan mustapha shima ya ɗaga nashi yasaka a coke ya sha, ko mintuna goma baayi ba ya fara shura shure da ihu,      Tashi mutumin yayi abinshi ya cewa abokan mustapha, "Kucewa Aminu Lamiɗo ya bude idanunshi dan har ynx a rufe yake."      Saka kai mutum yayi yabar gurin, bin bayan mutumin wasu sukayi amma aka nimeshi sama da kasa,.                Koda suka kawo Mustapha gida kuma suka isar da sako Uncle Aminu kaman zai haukace,  babu inda ba'a kai mustapha ba amma babu sauki sai na Allah haka suka hakura aka dawo dashi gida yau kuma gashi za'a sake lalata shi.               Nanah da takewa mashi kallon mahaukaci sai gashi ta fara fira hayacinta, mustapha bai kyaleta ba sai da ya sami nutsuwa, a jikinta sannan ya zuɓe a jikinta yana bacci.         Kallonshi tayi tana cizon leɓanta cikin mugun gajiya tace. "Mahaukaci knn ya gurje ni, ai wannan da mai hankaline sai na gane banda hankali."     Dakyar tamike tashiga banɗaki.     Tayi wanka ta fito falo yana tashi ya fito falo hangota yayi tana waya bai ɓata lokaci bs yazo ya faɗa mata, aikuwa ta shiga tureshi amma ina yaki motsawa sai da yabiya bukatarshi son ranshi a falon sannan ya tashi zai fita haka, sauri tayi ta kamo shi suka shiga ɗaki tayi mashi wanka anan ɗima bai barta ba sai da yaga tana kuka ya kyaleta.    Dakyar ta gama dashi ta kaishi gidansu,  tana juyawa tayo gidanta ashe yana biye da ita,             Tun daga ranar mustapha yasaka Nanah a gaba da fitina,...                            ****    Ya isa zurich lafiya sai dai ya lura ans bibiyarshi dan haka bai damu ba dan yasan tabbas haks zai faru, dan haka ya cigaba ds al'amuranshi kaman bai san dasu ba, kwanakinshi biyar ya gama abinda zaiyi ya juyo gida, tunda ya sauka a lagod ya ɓace musu, kin bin jirgin sama yayi yabi jirgin kasa zuwa yola,                        ****    *Bayan wata biyu* ina kwance gashi an fara zuga wani irin sanyi a bauchi ina kwance sai naji karan shigowar sako duk a tunani na shine zai bani hakuri, buɗe sakon nayi kuɗine wanda sunkai 200m na naira tashi nayi na zauna na duba sosai ta accunt ɗina na banki Fisrt bank,     Can ina cikin mamaki sai ga wani sako,*Wannan sakon da kuɗin da muka turo miki su, munyi haka ne dan kifita a rayuwar Sadeeq Lamiɗone munsan wannan kuɗin zai isheki ki nemi ya sake ki kawai in ba haka ba zaki mutu bake ba har abin cikinki.........Sako daga Shadow👥!!!" A firgice na fito cikin falo domin tunda muka sami saɓani da sadeeq suka fita harkata, cikin rawan jiki na zuɓe a falon dan bana iya magana sabida yanda kirjina ke bugawa mika musu wayar nayi, kallon shekeke Baffa yayi min yace. "Burinki ya cika ya mutu ko."      Rike kirjina nayi ina girgizq kai  kwalla na zuba a fuskana ɗaukar wayar Yayi ya duba take, ya mike ya kira Ya Abbas kuka ne ya kwace min, a cikn mintuna kalilan Ya Abbas ya iso, kuka nake kaman zan mutu ina fitar da wani silent kwallq kiran Sadeeq sukayi,  ni kam ban iya cewa kome, dakyar na koma ɗakin Nenne,..            Duk hankalin yan gidanmu ya tashi, washi gari bayan sallar asuba na shige ɗakin baki na kwanta,           Acan nayi azahr ina cikin bacci naji ana shafa cikina wanda yake niman wata shida buɗe idona nayi naganshi muna haɗa ido na juya kaina bai damu ba yace. "Zaki iya tashi dan yau zamu koma."           Dakyar na mike  nafito nasamu duk an ciro min kayana, tura bakina nayi gaba nace. "Kuce dama na hanaku shan iskane toh yau Allah yayi aure da mara kobo nima zan tafi."    Wallahi ni kaina ina mamakin halin da nake ciki nafitina,      Sallama mukayi musu sannan muka nufi karamin airport, muka bi privert jet, muka yola abin mamaki shine ni danake ji da fitina.    Muna isa yola aka sake turo sako wayar tana hannunshi sakon ya buɗe kamar haka.        Kuyi maneji. * 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu         *Sulhu..* *Page A=🍏👈* *_Kowa na tambaya idan aka kai Z ya za'ayi toh ai abu me sauki sai mu koma A for Apple👆 dan haka kar a make min yara dan Mei dambu ta haɗa kashi_* Ga abinda sakon ya kunsa haka.... *Wato k'inki jin maganarmu ko Toh zaki girbi hukunci dai dai da laifinki na taurinka.* Murmushi yayi ya janyoni jikinshi, muna tafiya a tare,kamar zanyi kuka har muka isa gurin motarshi buɗe min yayi ni kuma na shiga sannan suka buɗe masa mazauninsa. Koda muka fara tafiya kauda kaina nayi ina kallon titi, har muka isa lamiɗo Estate, tun daga bakin get na fahimci anyi sauyi a gidan dan masu kula da gidan asalin civil depens ne, haka muka cigaba da ratsa kofofin har muka isa get five anan muka tsaya sakamakon hango Adda Mairo da Adda Safiya, da wasu mata uku da yan matasa dai dai, kallona yayi yace. "Naci arzikin abin cikinki kifito ku gaisa da iyayena." Bance masa kome ba nafito a hankali ya rigani fitowa dan haka ya jira ni nafito, na zagayo in da yake muka shiga takawa a tare, kasa kasa yayi min magana yace. "Kiyi kokarin sake fuska karsu fahimci wani abu mana." Murmushin dole na sake muka isa gurinsu dan da kafa suke tafiya gaishe su mukayi cikin girmamawa, kallonmu sukayi sauran matan a she har da Adda kuluwa matasan yaranta ne, Shekeke ta kalle ni kafin tace. "Ikon Allah Sadeeq har ka isa ajiye ɗa? Wai naga matar taka ai babba ce ko ta maka halin manyan ne?" Tsit gurin yayi kaina na sunkuyar, cike da kunya na rasa bakin magana ina wasa da yatsuna ban taɓa zata Sadeeq ya rika a rashin kunya ba sai danaji furicin bakin shi janyo ni yayi jikinshi tare da zuba hannayenshi kan cikina ya saukar da kanshi a kafaɗana yace. "Small mother karki damu wannan cikin ai bugu ɗaya nayi mata, akayi dace ya wucce mahaifa kai tsaye, kinsan abunka da wacce takawo Virgin gidan miji sunfi saurin karɓan sakon Namiji." Dan make cikin yayi cikin murmushi yace. "Almustapha ko Khadija knn yaran da akayi dashenu goman karshe na ramadan." Janye ni yayi daga jikinshi ya taka har gabanta yace. "Ki ɓoye wutar da take ciki a zuciyarki zai fi miki sauki akan kina amayarwa dan kingata can ni dakaina na amshi virgin ɗinta ita wanca jakar da kika saka aka haɗani da ita, zaku sani...." Yana gamawa ya kalle adda mairo da fuskarta ke ɗauke da murmushi Adda Sadiya ma haka jinjina suka mishi, Adda mairo tace. "Bamu ɗanni Queen muje da ita suna gidan Junaid." "Wa? Ni? Taɓ Allah ya rufa min asiri kuje an jima da dare zan kaita kuje abinku ko kuma muma zamu zo ban isa ba a taɓa min lafiyar mata ta ba, dan ba yar dangi bace keee muje gida." "Amma Allah ya shiryeka Babangida, matar takace bazaka bamu taga danginka ba." Inji Adda Sadiya. "Hmmm tun yanzun am fara lasar min kurwa yaro ko yarinya shine zan baku ita kuje muna zuwa." Mota ya buɗe min muka shiga yana ɗaga musu hwnnu, Abin mamaki muna shiga ya tsuke fuska ya cigaba da duba wayata, har muka isa gida, Kafin abuɗe min nafita cike da gajiya, muka shiga ciki da sallama, ko ina yayi kura da cobweb zare hijab ɗina nayi na sunkuya tattara falonshi sai da na share tsaf yana tsaye sannan na koma kitchen na ɗauki mopp naso na shiga goge ko ina, ina gamawa na ɗauko towel da ruwa shi kuma ya koma kitchen yana sharewa daga ni harshi bamu, zauna ba sai karfe biyu da rabi bayan miyi girki dan tun 1pm ya turani nayi sallah shi kuma ya cigaba da aiki ina fitowa yayi nashi a falon abinci na baza mana akan kafet, daga ni sai skirt da riga na English wear, na zauna muka ci jollop ɗin cuscus muna gaf da gamawa sai ga Nanah a guje tashigo, mikewa Sadeeq yayi ya rungumeta suka shige ɗaki.. Tun ina sa ran fitowarsu har na zubawa sarautar Allah ido, mikewa nayi na shiga tattara kayan bansan jikina narawa ba sai da naje kitchen zan zuba kayan suka faɗi a hannuna, tattara su nayi na fito xuwa sama ina kallon kofar ɗakin, kuka naji ya tawo min da gudu na wucce ɗakina, ina me fashewa da kuka, zuɓewa nayi akan gadon na fara rerawa(Ina ruwan Hassana Iliyas a koke😹) baccin wahala ne yayi gaba dani, abin dariya ni ban bashi ba kuma da zai zo nima kin bashi zanyi sannan nabishi da bakar magana taya zai damu tunda yana da wata. **** A gidaɓmn suna kuwa faɗar cacar bakine ya kaure tsakanin Adda kuluwa da kanenta inda take musu tujara akan suna jin Sadeeq yana faɗa mata magana babu wacce tayi kokarin dakatar dashi, Dakyar aka shiga tsakaninsu wai zatayi duka.... Anan Nanah take jin ai ya dawo, ga mustapha ya make mata, dakyar ta lallaɓashi haka ma,sai da tabarshi ya jagwalgwalata sannan ta gudo, ......... Karfe huɗu saura naji yana ja min kafana janyewa nayi a fusace ina tsaki, mikewa yayi ya,zuba hannunshi a aljuhun shi, yana kallona taɓe baki yayi kafin yace. "Idan yayi miki kitashi kiyi sallah mufita dan Nanah Habibty ta tafi kuma gidan kinsan ba kowa." wani dira nayi na faɗa wanka nan fito tare da alolana sannan na wucce niman kayan sakawa, Wani arabia gown ya mika min a laida kare min kallo yayi ya kauda kanshi duba wata bra da nace a sayo min wancan sati na saka babba ce, under wear nasaka, sannan na ɗauki rigar nasaka bakine me stone golden da silve, samar rigar an saka duwatsu da azurfar yar asali, an kawata kirjin rigar da karfen azurfan da kuma duwatsu murjani. D'aga idanuna nayi na kalleshi take na tuna lokacin da yasaya mana nida nanah a saudiya amadadin nayi godiya sai na bige da nimana cire rigar ina hucci. Takowa yayi gabana yace. "Wallahi Amratuh karki kure ni dan zan baki mamaki dan ba'a kanki aka fara kishi ba kuma ba'a kanki aka fara ciki ba idan zaki nutsu ki nutsu ki bar ni naji da abinda ke damuna ko kuma na miki shegen duka dan tsaf zan iya aikatawa, kuma mu zuba ni dake." Wani abu me kama da jaka ya mika min na karba dakyar ina sauke kwallar da suke idona bai kula ni ba, yafita waje abinshi, buɗe laidar nayi nafito da takalmi da jaka, ɗaukar wayata nayi nasaka sannan na ciro takalmin nasaka nafito, Yana bakin kofa ya jingina da jikin bango, kallona yayi har zai mana sai yaji kamshin humra da Soft turarena kenan dukda ina amfani da Oud amma ina son soft da pure love, shima haka ba laifi. A hankali yake bin baya yana kare min kallo girgiza yayi a ranshi yace. *Kishi da masifar ciki duk ya maida ita wata iri mace har mace.* Haka muka fito har zuwa gidan sunan a nan naga iyayi yan matan family sai cusa masa kai yake shi kuwa yana rike da hannuna har falon me jegon, kowa yaga rigar jikina sai yayi magana, babu hassada nayi ne shi yasa ko ina na shiga ake bani ido.... Inna hari ce ta gasa boye damuwarta tace. "Yo ɗan farka ba ance min bazaka iya haihuwa ba ita wannan a gidan wani shege ɗa ɗauko cikin." "Matar knn akwai wani shegen bayan ni ne, ai cikin nawa ne jikarki ce dai banyi niyar mata ciki ba kuma naga ɗan banza da ya isa ya sani ko ance miki bansan zuwa da cire abin hana ɗaukar ciki zai saka asami cikin karki damu ga magajin Almu nan." Nikan tunda na sunkuyar da kaina ban kuma ɗagawa ba, Tsaki tayi cikin jin haushi tace. "Aikin banza zani ya mutu yabar ɗuwawu, daɗin abin waye almu da abin...." Haɗiye maganar tayi tare da kwafa... Kai naga damuwa a cikin gidan nan kowa so yake ya fitar da ciwon dake ranshi daga Sadeeq harsu ɗin sai bayan isha muka bar gidan. A hankali Sadeeq da Nanah suka jone aka mai dani gefe ko nace gashin da Sadeeq yake min nakan zauna a ɗaki nayita kuka na rasa inda zan tsuma raina, Gashi abinda na fahimta shine baya zaman gida kuma baya dawowa sai dare, inda zai shigo yasame ni ina kuka bai taɓa ce min lafiya ba, ni duk na fada asibiti ya kaini na fara awo, Tunda Shadow ya turo min sako na karshe bai kuma turowa ba. Wata talata na koma asibiti aka gama min kome toh ina fama da cinyoyina suna ciwo, sai na faɗa suka haɗani da likita koda na shiga na zauna na sameshi da wank mutum ya juya mana baya, Kallona likitan yayi cikin kulawa ya tambaye ni nai masa bayani, Rubuta min magani yayi da cream na man zafin kashi, zan fita naji an kira sunana na zata likitane a'a ashe wanca mutumin ne yace. "Amratu Yusif Jama'ar, dr in microbiology degree kuka gareki shekaru talatin da biyu a duniya mijinki ɗan shekara ashirin da tara, wow abu yayi kyau an turo miki miliyan ɗari biyu dan kirabu da Sadeeq amma kinki toh ai badamuwa muga takardanta wow cikin seven month an two wks lallai zaki haifi yaron a cikin kabari knn zan baki nan dawata biyu ki yanke shawara in ba haka ba, wallahi kinji na rantse zaki sha mamaki dan Me gidanmu ya wucce saninki." Da sauri nafita har muna cin karo da Sadeeq a razane na buɗe murya zan kwalla ihu ya ce. "Kee nine" Faɗawa jikinshi nayi tare da sake kuka, nace. "Muje gida ina jin tsoro." Jana yayi muka tafi gida kuka nake yana rungume dani nan ya tambaye ni dakyar na faɗa mishi. Tsaki yayi yace. "Toh Allah ya kyauta.". Bai damu ba har muka dawo gida. **** Da dare zaune Sadeeq yake a gaban likitan yana kallonshi yace. "A duk lokacin da ciwo ta kamaka asibiti ake nufa kuma gurin likita, sai gashi kai kana amfani da iliminka ana razana mace me ɗauke da juna biyu wacce bata san kome ba, Dr Sa'id kasani zan iya cutar da kai kuma na kwana lafiya koda wani irin....".. Mikewa yayi yaje dai dai gurin da likitan yake ya saka hannunshi kasar table ɗin da likita ke zaune ya zaro wayar da yakira nomber Shadow, Murmushi yayi ya ajiye mishi wayar yace. "Ni bazan maka kome ba amma kasani su abin dogaranka zasu maka..." Yana gama faɗar haka ya nufo gida abinshi. Aikuwa washi gari sai ga labarin an kashe dr Sa'id na asibitin lamiɗo hospital wanda aka kashe shi bayan anyi masa dukar kawo wuka. Murmushi Sadeeq yayi dan yasan haka zai faru Allah yasa, yasami wani abu a gurin likitan dan bayan yafito officer ɗinshi ya tura masa da sakon.... Tun daga wannan ranar bamu sake jin ɗuriyar Shadow ba har na shiga wata tara, ina fama da cikin. Izuwa wannan lokacin hakurina ya kare, da kaina naje har ɗakinshi na bashi hakuru har da kuka,shiru yayi yana kallona kafin yatako har gabana ya kallon yatsun kafana da suka ɗan fara hawa sabida tsayuwar da nayi, zaunar dani yayi yace. "Aini ba fushi nayi dake ba kawai na baki dama ne kiyi yanda kike so, tunda prince ko princess mulki suke ji ai badamuwa mu cigaba a haka." Rike fuskar shi nayi ina niman goge laifina janye fuskanshi yayi dukda yana cikin bukatuwa da ni amma ya danne haka yayi hakuri dan kar nan gaba nace mishi ya cika damuna da halinshi murmushi yayi yace. "Mi zaki min kar dai sassaqe ni zakiyi, ko ce miki akayi ni tuwon laushine." Duka nakai mishi yana karewa tare da sake dariya, haɗe fuskarmu yayi cikin wani irin yanayi yace. "Kince kinyi hater ɗina yake nan.".. Bakinshi na kama cikin wani irin sumbata nake aika mishi dakyaer ya kwaci kanshi yana dariya yace. "Kiyi hakuri ba ynz ba" Kuka nasaka mishi amma tsakaninshi da Allah yaki amincewa har da rarrashina dan dole na hakura da niman Sadeeq dan tsakaninshi da Allah yake guduna kuma zasuyi kome da Nanah nice dai yake gasani. Sai na hakura na cigaba da kallonshi duk ranar girkina sama zai hauro har sai na fita, Sadeeq na min wani irin horone wanda ake amfani da emotion ɗinka kuma yayi nasara dan nayi laushi na daina binshi sai dai kullum ina kokarin gyara alakarmu dashi har izuwa lokacin da cikina ya fara tsufa. Dake cikin ya kumbura min kafafuna, dan na kumbura sosai ban cika xaman sama ba, sai na dawo kasa da zama nanah kam bana ma jin ɗuriyarta dan bama haɗuwa, .. Tun safe na tashi da mutuwar jiki ina kwance a kan doguwar kujera shi kuma yana kitchen wayarshi aka kira ya ɗauka dan yaga ɓoyayyen nomber, nima jin karan wayana naji a sama ashe ban fito da shi ba, Dakyar na mike ina ɓata fuska, duba wayar yayi yasaka a kunne ce masa akayi. "Abu ɗaya zakayi kasallama mana kome na dukiyarka in ba haka ba, matarka da take hawa sama da ita da abin cikin Allah ya gafarta musu....." "Kaiiiiiiii." Ina haurawa naji dummm akan cikina, dukawa nayi a tsoroce na ɗago wani mutum na gani da bakakke kaya, wani dukan yayi niyyar sake min a cikin na duka, nayi maza na bashi bayana ya maka min sandar ihun da na kuma a karo da nakira "Hamma Sadeeeeeeeeeeeeeeeq" nabiyu shi ya ankarar da Sadeeq, turoni mutumin yayi daga step na shiga fadowa. "Amratuuuuuuuuuuuuuu"Da mugun gudu ya iso amna ina tuni na faɗi akan cikin ga jinin dake zuba kaman am buɗe magudanar ruwa Allah sarki yayi shirinsa na,zuwa aiki ganin halin da nake ciki na wahalar ciki yace na zauna yayii aiki, da ace nanah tana gida ne itacw zatayi toh sun tafi manbila bikin yar kanwar Mamanta nice kawai sai shi....... 😭😭😭😭😭😭 Allah Wahidun Ahaddu Makiya kuma na cikin gida... 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu         *Gudun ceton rai...* *Page B=📕* Koda na iso dakyar na iya mika Mika mishi hannuna a raunanne nace. "H...a...m...m..a..n..a z..a..n m..u.t..u kaxo" Numfashi naja wanda ya sa na fitar da jini ta hancina, mai da hannuna nayi tare rufe idanuna, gigice ya iso dariyar mutumin muka tsinkayo yana cewa. "Wannan fa gargaɗi ne fa kayi ɗauki wayarka kaji mi zasu ce, sai ka ɗauketa zuwa asibiti in ba haka ba daga ita har abin ciki feeeyu" ya shata wuyarshi a ta barandar waje ya dira abinshi. A gigice Sadeeq ya ɗauki wayar dariya aka masa, jikinshi yana rawa yace. "Mi kuke bukata dani toh toh zan kawo muku amma kubarni na kai mata na asibiti." A ruɗe yazo ya sungume ni zuwa waje ganin halin damuke ciki yasa masu tsaronshi suka buɗe mishi motar ya sakani zasu ja motar yace. "Kubar shi." Cikin gidan ya koma can yafito da wasu ducomentry ya zuɓe muka bar gidan sai asibiti, yana shiga ya fito dr Ya'u michika yasa nurse suka fito da gadon majinyata aka sakani a ciki, inda akayi dani cikin ɗakin haihuwa, fitowar dr Amnah Buba Yaro da kuma dr Ya'u suka mika mishi takarda yasa hannun Dr Amnah tace. "Mr Lamiɗo kasa hannu mushiga da ita tiyata, sannan muna bukatar jini." Da sauri ya karɓa ya cika,"Mr Lamiɗo saura jini." "Ok jinina grp o nagitive ne zaku iya ɗiba." Nuna mashi lab sukayi yaje ya kwanta aka ɗiba, har laida biyu, ana gama ɗiba wayar shi nakara, ɗauka yayi ya kara a kunne runtsa idanunshi yayi ya mike dukda hutun da akace yayi haka ya fito kanshi na sarawa, Dakyar yafito ganin wasu kaman likitoti sun tawo ayari guda yasa ya matsa gefen wani mutum, jin sukar allura yayi a gefen wuyarshi, an cika an cire shafa gurin yayi yaji damshin jini, juyawa yayi babu wanda ya nuna alamunshine, da sauri yafito. Gurin motarshi ya shiga ya tadda ita, ya bar asibitin baki ɗaya, jirine ya fara ɗaukarshi a hankali ya koma gefen hanya, ɗigan abu yaji a hancinshi ya shafa jini ya gani na zuba ga wayarshi na kara, duk lokaci guda ya farq ganin duhu lalubar wayarshi yayi yayi swip ɗinshi ya kara a kunne dariya aka mishi. Sanan aka ce mashi. "Ga yara na nan sun zo ɗaukarka." D'aga kanshi yayi dakyar ya kalli side ɗin da yake, kafin yayi wani abu sun buɗe motar sun kwashi takardun sun watsashi, a motarsu suka bar gurin a guje. *** A asibiti kuwa anyi nasaran cire yara huɗu amma biyu sun mutu mace da namiji, sai maza biyun ɗaya ya karye a hannu ɗaya kuma toh sai abinda Ubangiji yayi, ana cikin ɗinkeni ɗayan ya cika, saura ɗaya wanda ya karye cikin sauri aka shiga duba karayar sai da suka kai shi aka mishi Xray aka gano gocewa ne,, sai buguwar da nayi a gadon bayana wanda shima ya haifar min da gocewar kashin bayan har ya matse lakana, anyi aikin ciki nasara, Haka aka fito damu da gawarwakin yaran uku, nikan koda nasami lafiya bazan iya kome ba sai an kaini Germany. *** Watsa mishi ruwa sukayi mi masifan sanyi tare da sake mishi duka da itace a gefen fuskanshi faɗuwa yayi da kujeran, yana mai rutsa idanunshi, dago shi sukayi Alhaji bilya ya shiga kifa mishi mari har sai da idanunshi suka buɗe, Kunce shi sukayi sannan suka watsa mishi takardun da biro ya shiga saka musu hannu ko uffan bai ce musu ba,. Yana gamawa suka kece da dariya Alhaji bilya yace. "Daga kai har manta bazaku rayu ba, dan Shadow yace a kasheku dan mun sami labarin duk abin cikin sun mutu sai shaiɗani irinka da yaki mutuwa toh ai badamuwa nan da awa biyu duk allura zaiyi aiki akansu.." D'ago kai yayi cikin mutuwar jiki yace. "Idan kuka bar min iyalina zan bar muku kome kamar yanda mahaifina yayi na shiga duniya ko ɗuriyata bazaku ji ba, amma wani abu yasami iyalina daga Nanah har Badariyya bazu rayuwa ba, kaiii kun ɗauka ku kaɗai kuka iya abin ne idan nace zanyi nawa wasan bazai muku kyau ba tunda na baku kome ku barni na tafi." . A tsorace Alhaji bilya ya kalleshi dariya sadeeq yayi sannan yace. "Badariyya tana hanyarta na dawowa daga abuja ta shiga jirgi yanxun haka, saidai kash tasha gubar makarin gubar shine abarni na fita salim alim in ba haka ba, toh ai ba damuwa dan ynx haka Ita khadija har tasha madaran Admiral, wanda shima gauraye yake da wata guba ta musaman saika zaɓa yaranka ko migidanka shadow.".. A gigice ya ɗauki itace ya makawa Sadeeq sai da yaranshi suka rike shi, suka jashi gefe sukayi yar kuskus sannan suka dawo nan suka dawo, suka sunce Sadeeq, dakyar ya mike m amma a haka sai da yazube a kasa, sake mikewa yayi sai kawai ganinsu yayi sun rufe mishi fuska da wani kyalle, aka jasu suka fita watsa shi sukayi a mota sannan suka bar cikin dajin a fusace. Inda motarshi yake suka ajiyeshi sannan suka bar gurin, da rarrafe ya shiga motarshi ya bar gurin, asibiti ya nufa, koda ya fito mikewa yayi rass ya shiga ciki,, da tambaya yaje har ɗakin da nake, kiran wata nurse yayi ya faɗa mata abinda yake bukata, a lokacin sannan ya shiga ciki, ya fito gurin biyan kuɗi yaje, ya biya kome sannan ya samu nurse ɗin ta fito mashi da yaran har mota ta taimaka mashi ya kwantar dani sannan ya ɗaura min yaro me lafiyar gefena, gawarwakin ya sakasu a gaban motar ya shiga, Wuta ya bawa motar, muka fita a cikin asibitin da masifar gudu dan yasan zasu biyo bayanshi tunda takardun da yabasu ba na asali bane haka duk labarin da ya basu karya ce, Yana barin asibitin suna zuwa, gudu yake tsakaninshi da Allah har ya fara hango su dan suna duva inda muke akace ya fita dani shine suka biyomu, Sosai suke tsire da motarshi a yankar wani daji yayi me mugun duhuwa, ya cigaba da gudu. .... Jikin Alhaji bilya na rawa ya ɗauki kiran shadow yace. "A..Yallaɓe kayi hakuri an samu akasi ba takardun bane ashe na bugine kum...." Hakuri ya cigaba da bayarwa har aka kashe wayar abin mamaki shine sunyanki dajin amma basu hango shi ba asalima kamar ɓace musu yayi, duk yanda suka so nimanshi basu ganshi ba ga dare yayi. Ga kuma sawun motarshi amna babu alamarshi fita sukayi suka shiga nimanmu, wayarsu suka kunna da niyyar shiga dajin amma abin mamakin yanda wasu kwari suka shiga binsu suna cizonsu dan dole suka koma, ihu suke sabida zafin cizon kwarin kamar harbin kunama, kana susawa wajen zai ɗaye kamar an zuba maka wuta, Dole suka fito da gudu suna ihu, Alhaji bilya kan anan yabar babbar rigarshi da takalminshi,.... Asalin wannan dajin, mugun dajine me fama da muyagun aljanu da namun musu hatsari, dan a kusurwan gombe yake, kasantuwar gudun da yayi wanda yashi barin garin yola baki ɗaya, garin bin yanke ya faɗa wannan dajin wanda babu mai fiddashi sai kudiran Ubangiji, Kuma mugayen aljanu suka hanasu Alhaji Bilya shiga, tafiya muke hanyar na dadda rufewa har ya daki wani icce. Take motar tayi wani irin kara, gefe guda aljanun na bin bayanmu. **** Birnin kisra...... Cikin fararen kaya Ummul Khair ta bayana hannunta rike da farin calbi ta kalle imran da yake lazumi tace. "Sadauki tashi maza Amininka yana bukatar taimako maza dan yana cikin muguwar dajin nan na iyakar gombe da yola maza ka isa cikin izinin ubangiji ka taimaka mishi dan a ruɗe yake,.".. Da wani irin azama ya mike tare da kiran daumakarshi da cewa. "Huruz.".. Kafin ya rufe baki ya baiyana hawa bayanshi yayi suka lula gajimare, shafa wuyar daumakar yayi yace. "Kayi gudun da baka taba yi a cikin mintuna goma." ...... Fita Sadeeq yayi yana me jin tsigar jikinshi na mikewa sunayen Allah ya fara ambata yaje ya buɗe motar yana dubawa, ya kai mintuna goma zuwa sama, a lokacin har sun zagayeshi cikin mugun suffa. Zasu daka wawa akanshi aka ce musu. "Kaiiiiiiiiiiiiiiiiiiii" cikin wani irin tsawa a firgice ya juya Imran ya watsa mashi ruwa take yazube a gurin dan yasan matukar ya ga shi tog zai ga sauran, tun karosu ya fara suna ja da baya, har ya ɗaga Imran zuwa cikin motarshi, sannan ya shafa Huruz yace.. "Jarumina jeka abinka Allah ya albarkaci barde huruz." Haniniya yayi sannan ya tashi sama. Kallon aljanun yayi cikin maɗaukakiyar murya yace "Kimanin shekara ɗari biyu kuka hana mutane shigowa wannan yanki ni kuma yau zan karya wannan abun dan zanfita dashi duk wanda yake son uwarshi ta haifi wani ko matarshi tayi takaba ko yaranshi su zama marayu bismillah."7 Ai a guje suka juya cikin tsawa yace. "Ku bude min hanya kafin na shafe tarihinku." Ai a guje suka buɗe mishi hanya har bakin hanya, yace. "Koda gigin wasa wani yabi bayin Allah nan sunanshi gawa..." Hurawa Sadeeq iska yayi take ya farka, yace. "Maza jimeta.". "Aboki kaja motar bani da karfi." Fita yayi ya maida Sadeeq baya inda ya ɗaga kaina Sadeeq ya zauna sannan ya ɗaura kaina a cinyar Sadeeq ya mika mishi baby ya kallemu cikin tausayi yace. "Kayi hakurin rashin da kayi amma na dawo Insha Allah ynxu zamu fara da ikon Allah, rufe kofar yayi sannan ya koma ma zaunin drv yana kallon jariran da suka rasu. Girgiza kai yayi ranshi na kuna alwashi yaci a ranshi dole akawo karshen wannan wasar..... *** Birnin Toronto na Canada, an sami ɓollowar annobar muran tsintsiye shi yasa aka fara kokarin zubawa tsintsayen magani. A guje ta isa gidan tana kiranshi da karamin murya dakyar ya ɗago kai cikin dariya ya.mike ya ɗagata sama, yace. "Baby Diana barka da zuwa." Karewa fuskarshi kallo tayi kafin tace. "Idan aka cire Glass ɗinka da aka saka maka gashin fuskarka babu abinda zai ban bantaku sai sai shi cikin idanunshi ashe colour ne kuma yana tara gashi Ya ma sunanshi something Lamiɗo.".. F Faɗuwar tangaran a hannun...... *Nima nace haka kuyi min afuwa na tafi hidimar gabana, dan haka no more complain....* 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu      Kuyi hkr jiya gabaki ɗaya na fitane.....     *Page C=🐈*       Cikin wani irin gudu yafitar damu a wannan dajin, bai wata wata ba sai jimeta har gidan Inna wuro wacce take zaune a kan abin sallah zuciyarta ba daɗi, a hankali taji iska na busa labulenta, mikewa tayi zatayi sallama yace mata. "Assalamun Alaikumun Malama Aishatu, ga jikarki da matarshi a cikin mugun Yanayi na kawo miki sune dan nan da kwana uku zaku bar kasar baki ɗaya."     Jikinta na rawa ta buɗe mashi labulen, ya shigo dani  ya kwantar akan gadonta sannan yafita ya shigo da Sadeeq ya kwantar dashi akan kujeran,      Jariran ya kwaso ya mika mata mai ran sannan ya zuba mata gawarwakin a kasa yace. "Malama Aishatu kinga kyautar Allah ko, ba ɗaya ba biyu, ba uku ba har huɗu Allah sarki azaliman can sun kashesu baki ɗaya ya kamata a suturtasu bari na taimaka miki da likaffani."     Fita yayi ita kuma inna wuro ta shiga juye ruwan xafi ta surka, tayiwa yaran wanka a tana kan mace knn yayi sallama bashi izin shigowa tayi yana shigowa ya fara suturta maxan tsaf sannan ya jira ta mika mishi mace kallon Yarinyar yayi yace. "Wannan kamarta sak da Aminina, sauran ma haka amma basu kaita ba,."    Goge kwallarta tayi tace. "Mazan da Almustpha suke kama, ita wannan Hadiza ce dan Buba yafi kama da Hadiza akan Almu."      Yana gama kintsa yaran yace. "Wannan naga da ciwo a hannunshi ga wannan zuwa gobe karku masa wanka a shafa sai bayan awa ɗaya ayi masa wanka, Takwaran Almustapha kenan dan nasan burin Aminina knn sannan uwar bazata farka nan kusa ba ki bani hotonki zuwa jibi zasu bar kasan sabida akwai abinda zanyi"             Mikewa tayi ta ɗauko kananun hotunanta ta mika mishi, ya karɓa sannan yayi mata saida safe.    Yana fita bai zame ko ina ba sai Tsibirin Pakistan inda yaje ya sakasu Rusaila da babansu, kunce musu sassarin sallama yayi musu sannan yace. "Idan da gaske Kuna kaunar Amratu toh kufita a rayuwarta sannan idan son gaskiya kuke mata ku tayasu kwatar hakkinsu."          Shiru sukayi sannan suka gyaɗa kai, da cewa. "Mun amince zamuyi haka zamu tayaka amma da sharaɗi zaka auri Y'ata?" Harara Imran ya jefa ma Uwais sannan yace. "Kuje zan nimeku zuwa kwana biyu batun yarka kuwa ajiyeshi a gefe dan Matata yagalgalata zatayi dan masifar kishine da ita." "Wannan tunaninka ne amma ina mace babu macen da zata razanani kawai kace min bazaka aureni ba shine maganar kuma koda rikici sai na aureka." tana kai aya tafita hankalinta kwance, Bin bayanta yayi yana murmushi, yana son macen da bata ɓoye abinda ke ranta kamar Zulja amma ina zai iya da wannan dan har ya fara hango gidanshi ya koma sansanin Yakin kishi. **** A razane suka juya dire Diana Adnan yayi ya isa ga Mamanshi cikin rawan murya yace. "Meemah kina lfy kuwa." Dago kanta tayi cikin nutsuwa tace. "Am ok" daga haka ta wucce ɗakinta, dafe kanta tayi tana tuna a ina tasan sunan lamiɗo, danin zata bawa kanta wahala yasa tayi kwanciyarta tana tuno abinda suka bari, kwalla ce ta sauko mata masu zafi ina zata saka rayuwarta na duniya. Ciro tap ɗin Diana tayi tashiga swiping wayarta sai ga Sadeeq abin mamaki shima kallon kanshi yake yana nazarin abun. Sun jima kafin yace mata. "Kama ce kawai amma babu wani abinda ya haɗamu" dan ya manta da batun ya ɗago mata wayarshi yace. "Kinga kwanan na sake samun hoton preety, after many yr ina nan da dakon sonta diana ki tayani sa baki Daddy su barni na tafi Naija nimanta Allah zan aureta." Cikin jin haushi wato bai damu da ita ba sai preetynshi matar da tasan maybe ynx tayi aure buɗe mata wayar yayi sai ga Hoton Amrah wanda tayi tana sanye da kayan sanyi da kankara na saukowa, mika mishi wayar tayita mike tare da taɓe baki tace. "Ad xan tafi kayi fatan samun wacce take sonka not wacce kake so, dan zakafi more rayuwarka."0 Zata fita suka cikaro da Adil da Ammi rungume juna sukayi duk su uku, suna dariya lakuce hancinta yayi ya kalleta sama da kasa yace. "Yaushe zaki daina irin wannan shigar daga ke sai bom short dubi rigarki a haka zaki sace zuciyar Bro ɗina." Cikn karfin hali tace. "Har ynz Zuciyarshi Amrah take so bazan sami gurbi a gurin Usman Muh'd ba sai tsananin rabo." Tausayinta duk ya rufeta Diana Sunanta Sadiya Hafiz amma sabida bokon da kuma gata kasancewar Uwarta yar nan Canada ce yasa take rayuwarta kaman baturiya, Mahaifinta shima dai halin rayuwa ya kawoshi Canada, tunda yazo bai koma gida naija ba dan ɗan jigawa ne, Dia ake kiranta amma haɗuwarta da Adnan ya kara mata N'A a sunan amadadin dia sai yakara da na, har sunan yabita tana haukar son Adnan dan haka sidin zata ɗaukeshi zuwa shakatawa, dukda wannan rayuwar Yarinyar tana da matukar kamun kai banda Yan gidansu Adnan bata taɓs yarda wani ya rike hanunta sai Daddynta da Mommy. Raɓasu tayi tafita tana share kwalla, A cikin garin canada tsintsaye akabi ana fasa musu magani, garin haka suka sami wani tsohon kurciya me ɗauke da laya a wuyarshi, basuyi wata wata ba, suka fessa mashi ya faɗo kasa, aka share shi a abin shara can wajen gari suka kai tsuntsaye aka cina musu wuta..... Aikuwa take wani bakin hayaki yayi sama sannan yabi iska..... **** Arct Muh'd na zaune ana tattaunawa dashi akan niman wani mazani dan ya ɗaura hoton zanen wani estate, suna cikin tsara yanda zasu ɗaukeshi aiki ya fasa kara ya zuɓe a gurin. Da sauri aka kira motar asibiti aka fitar dashi, duk hankalinsu a tashe. **** Washi gari.... Da safe bayan Sadeeq ya farka, ganinshi yayi a ɗakin Inna wuro tana mishi sannu, dakyar ya tashi ya koma part ɗinshi na gidan, inda yayi wanka ya kitsa kanshi sannan ya sauke sallar dake kanshi, Kwanciya yayi idanunshi a rufe, shigowar Imran da kayan aikin Sadeeq ya ɗaga shi, mika mishi takardu yayi yace. "Yau zaku wucce Dubai daga can zaku zarta Germany, inda za'a mata aiki ta har da Inna wuro sannan ina maka ta'aziyar rashin da akayi, zan fara wasu aikin kafin zuwa ka da Yardan Allah sannan toh nidai ban sani ba amma ina jin wani abu game da kai zai faru amma ina addu'a Allah ya sauya maka da abinda yafi alkhairi." Suna tattaunawa Aunty ta kawo mashi abincin karyawa har da kunun tsamiya, zama yayi suka sha da Imran, A dakin Inna wuro kuwa shafawa Baby Magani tayi aikuwa ya callara kara wanda yayi sanadiniyar buɗe idanuna, a hankali na fara ganin hazo hazo. Ga kuka jinjirin dake dukar kunuwana da gangan jikina, mikewa nayi sai naji kaman ba jikina ba, komawa nayi na kwanta ina tuno abinda ya faru, kwalla nabin fuskana, rarrashin yaron take itama tana zibda kwalla har yayi shiru,. Da sallama ya shigo ya zauna cikin nutsuwa yace. "Inna wuro mi ƴasami babana." Idanunshi nakaina ganin kwalla nabin fuskana yasa shi zuwa inda nake, taɓa ni yayi yace. "Inna wuro tq farka fa mi zamu mata." Ajiye yaron tayi a karamin gadonta sannan tazo ta ɗaga ni, tana duba jikina ganin duk na jika gadon da jini yasa Sadeeq ya fita yace mata. "Karki taɓata bari na nimo abinda zamu gyara mata jikinta." Dake da Imran suka fita tare suka yi siyayya sannan yazo ya gyara min jikia, Ya bawa inna wuro wata jaka yace. "Ki zuba kayanki da na Yaron ita zan saya mata acan."0 Karɓa tayi ta haɗa kayanta, komawa ɗakinshi yayi ya janyo computershi yayi ya shiga niman Asibitin kashi na jamanin....... Cikin awa biyu suka tsayi da magana har ya tura musu da kuɗinshi, sannan yace su tsamace mu nan da kwana biyu. ....A ranar muka bar Jimeta muka nufi yola a can muka bi jirgin lagos. *** Ranar asabar muka isa garin germany, inda muka sami motar asibiti na jiranmu kai tsaye suka wucce dani shi kuma da Inna wuro suka kama masaukin baki wani gidane dai, da yaji kuɗin zasu cajeshi da yawa sai ya cika kuɗi yasayi gidan tunda dai a haka akwai aikin da suke nimanshi yayi musu, kenan faɗuwa yayi dai dai da zama Allah sarki hannun yaron ya koma dai dai, idan yana son nono haka sadeeq zai ɗagani ya kwantar dani a jikikshi sannan ya tallafamu baki ɗaya, yaron yasha nono. A duk lokacin da naga haka kukan zuci nake dan bana iya magana tunda abin ya faru muryata ta tafi baki ɗaya, sai idanu kawai idan inna wuro tayiwa yaron wanka tasa mishi kaya, basu minba tura mishi baki nake har sai ya zaɓi mishi kalan da nakeso, ya samishi kusan ɗawainiyar yaron a hannunshi yake dan yakan bar Inna Wuro ta huta ya saɓo yaron a kafaɗa su zo asibitin inda zai zauna yasamu a gaba yana mana hira, idan nace ga irinson da Sadeeq yakewa Abul Khair dan zama yayi ranar da muke da kwana goma yayi masa huɗuba yace. "Dukda ban tambayeki ko kina da ra'ayin akan sunan yaron ba amma kiyi hakuri sunan Papana nasaka, nan da wasu watanin idan lafiya tasamu zan sake kokarin zuba miki huɗu." Kashe min ido ɗaya yayi, murmushi nayi ina me rufa idona, Sannan ya cigaba da cewa.."Amma ina ganin Mi zai hana mu kirashi da Abul khair, ya kika gani." Nan ma lumshe mashi idanuna nayi tare da sake mishi murmushi alamun na amince. Nan ya shiga mana hira ni da ɗanshi har mukayi bacci tun da muka zo jinyar ɗinki ake min, har sai da muka kwashi wata uku, dan gulma ya koyawa yaron kiriniya ina karɓanshi zai fara niman uban dan ma yaɗauki Nanny, ita ke kula da yaron, A cikin wata uku na fara amsar maganin da zai taimakawa muryana dan sakamakon faɗuwar danayi, wani jijiya ya tara jini a wuyana shi yasa bana iya magana ina gama shan magani amma babu magana haka muka barwa Ubangiji ikonshi ga wasu mahaukatar kwangilar da Sadeeq ke samu, Ranar goma ga watan satumba aka shiga dani aikin farko...... *** Lokacin da Daddy ya farka mika yayi ya tare da salati yana son tuna wasu abubuwa amma ina ya kasa, dole ya dafe kanshi. **** Lamiɗo Estate.... Ana cikin wani yanayi na zaman makoki sakamakon mutuwar Sadeeq da matarshi, kwana biyar kenan suna zaune ana jajinta mutuwar sai ga Imran da Rusaila wacce ta sauya kamarta sak dani har da baby shi kuma ya koma suffar Sadeeq parking yayi yafita ya kalle mutanen da suka mike zaune cike da tsoro ganin yana tun karansu yasa suka fara rarrafawa zasu bar gurin ai kuwa yana cewa. "Assalamun Alaik......" Zoku ga yanda babbar Riga ke tashi sama fiya fiya masu dungure nayi masu hayewa katanga nayi, Alhaji bilya cikin tankin masalaci ya faɗa, tare da nutsewa cikin ruwa ido biyu yayi da wata kafceciyyar maciji yayi tana zaro mishi harshenta asaba'in yayo sama yana fitowa waje yayi arba da Sadeeq ya harɗe hannu da mugun gudu ya diro ya fara wani zautacce gudu amma abin dariya a guri guda yake, juyawa yayi ai duk wannan gudu a waje ɗaya yake juyawa yayi yace. "Hmmm dama duk gudun nan a nan nake." D'aga mishi kafaɗa yayi alamu oho. Aikuwa Imran yasake shi wani juyi yayi ya banka a guje(😹) sai gidanshi wanda aka rufe kofar gidan sakamakon labari da yazo musu, juyawa yayi zai koma ya hango macijin nan a tsaye yana zuwa inda yake tahowa akan jelarshi Ihu ya tsalla ya zuɓe sumamme🙆😹😱 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu Huɗubar Inna wuro      *Page D= Dambu* Juyawa Fauzan tayi cikin dariya tana cewa. "A she karyan iskanci yake tunda ya suma daga gani na."        Jansu Imran yayi zuwa gidanmu inda yaje ya sami Nanah da Mustapha makale da juna, fita yayi ya bar gidan dan shi tunda irin haka ya faru dashi bai cika son raɓan gurin ba.            Fatihiyya ce tashiga kansu da siffar maciji, aikuwa suna ganinta dukda haukar Mustapha sai da ya nime ma ɓoya tsabar girmanta...              Har dare babu tsuntsun da yafito yawo a cikin estate ɗin, Alhaji bilya kuwa bayan awa guda ya farka, wani mugun bugu yayiwa kofar gidan wanda yasa Inna hari ufewa banɗaki ziyar bazata,😹    Dakyar badariya tazo ta buɗe mishi tunda yashiga ya haye sama bai sake saukowa ba, tsabar tsoro koda wayarshi tayi kara baisan lokacin da ya faɗa cikin wardrob ɗinshi ba jikinshi narawa,..                  Koda dare yayi dakyar ya shiga banɗaki itama sai da ya gayyomato Hjy Salma da Inna hari da kuma badariya yana ban ɗakin kofar a buɗe,  ya nutsu yana sauke turosonshi wutar gidan ta ɗauke wani tsalle ya tuma sai waje, su Inna hari sun cure guri guda, giftawar abu yagani da fararen kaya a tsorace ya juya, jikinshi na rawa sai yaji ana dariya da murya daban daban,        Kiran Inna Hari yayi ta ansa mishi da rawan murya, da sauri ya isa gurin kafin ya isa sai hango abu yayi da fararen kayana tana mika mishi hannu tare da dariya, me cika kunne,     Zuɓewa yayi a gurin ya suma, ko minti ɗaya bai kara ba suka lafta mishi bulala, a cikin wannan daren dokuwa kan Alhaji bilya yasha kuma basu tambayeshi ba ga wasa da ranshi da sukayi tayi  tare da mishi mugun duka...             ***           Bayan awa shida aka fito dani a kife bayan anmin aikin farko,Sadeeq rungume da Abul suka biyo bayanmu har da inna wuro,               Bacci nake bansan waye akaina ba, sai da nayi awa biyu na farka kallon Abul nayi wanda yake kwance jikin Sadeeq sannan na kalle Inna wuro, itama batasan na farka ba, rufe idanuna nayi a hankali bacci yasake gaba dani, har tsawon kwana biyu sannan na buɗe a hankali Allah sarki dashi da ɗanshi suna bacci, A kan dogon kujera ya kifa yaron a kirjinshi, Inna wuro na sallah a gefe can, a hankali nayi gyara murya nayi irin bari na gwada ɗin nan ko zai fita sai naji wani abu ya tokare min wuyar haa nayi wanda yasa duk suka ɗago shi ya farka daga bacci inna wuro tayi sallama tare da mikewa tsaye. Furza da abu nayi waje, sai ga gudan jini ya faɗo a hankali ya zare yaron ya kwantar dashi ya tawo gurina yana shafa kaina, fita yayi ya faɗawa likitan tare suka shigo nan suka shiga duba ni fita nayi sukayi zuwa ɗakin na'ura aka samo kome ya zauna dai dai, fito dani sukayi inda dr Joshua ya mikawa Sadeeq hannu yace. "Basai an sake aikin ba dan kashin ya koma dai dai, zaku sami wata biyu zuwa uku kafi ku tafi bayan wata shida ku dawo." Magani suka ɗaurani har na tsawon wata uku, gashi har lokacin ina kife ne, karshe Abul kam yayeshi Inna wuro tayi madara aka cigaba da bashi, sai aka daina zuwa dashi itama Inna wuro jifa jifa take zuwa. Akuyar ɗaure tasami sake Sadeeq ke zuwa, shima dalilin zuwanshi dan ragewa kanshi zafi yake zuwa.... *** Kusan wata guda kenan Fauzan suna ganawa Iyalan Bilya azaba har dashi ma, Yau zuba musu kwarkwasa sukayi, aikuwa sunga takansu sai da suka galaɓaita Imran yace. "Ya isa haka Alhaji bilya abu ɗaya nake bukata zuwa biyu, idan ka faɗa min zan kyaleka idan kuma ka ki kaga macizan nan wasar kura zasuyi da namarku." Gyaɗa kai yayi jikinshi na rawa yace. "Ina son sanin taya akayi Almustapha suka bar gidan nan, sannan waye shadow." A firgice ya ɗago kai kaman wanda aka jonawa wutar lantarki yace. "Ku kashe ni kawai dan bazan iya faɗa ba." Mikewa imran yayi yace. "Fauzan ɗauke min shi zuwa wanca koramar. Dan na fahimci akwai mugun tsafin da suka kaiii gurin." "A'ah fa bawan Allah bar fitinan can wanda ya kafa yafi ka shaiɗanci kabarshi a ynda yake zaifi alfanu muma da kaga muna niman rayuwar Sadeeq samu akayi badan ranmu naso ba mutum ɗaya tal ya zamewa kowa masifa dukda na tsani mahaifin Sadeeq dan yafi kowa kashin arziki amma haka bai hana yaga bayan Dan uwanshi da iyayenshi ba don Allah kabarmu haka wallahi sanin Inuwa dai dai yake da sanin mutuwa, matukar kana son kanka da lafiya ku dawo da Sadeeq shi ɗaya zai tun kari yakin nan ba dakowa ba." tsurawa Inna hari Ido yayi yana nazarin maganarta kallon cikin kwayar idanunta yayi ya hango gaskiya zuryan yasa suka mike tare da barin gidan. Can Estate ɗin Sadeeq suka koma nan suka tsaya cak a get six suna kallon yanda aka danne wasu abubuwa har guda biyu kuma suna motsi a cikin koramar, sa kai fauzan tayi Imran ya rikota cikin sanyi murya yace. "Bar dan Adam yafiki shu'umanci tsafi ce akayi da mugayen aljanu wanda su basu san kome ba sai kisa da jan jinin mutane sadaukar da Iyayenshi yayi dan niman duniya.".. Shiru sukayi sannan yace. "Ku bani kwana uku mu gani." Tafiya sukayi kowa ya kama gabanshi, a cikin kwana uku imran ya tafi har Saudiya inda yaje ya faɗawa Sheik Abdullah halin da ake ciki, shima ce mashi yayi ya bashi kwana uku,... A cikin kwana uku nan sosai Imran da Sheik abdallah suke ibada, ba dare ba rana, ranar na huɗu ne Sheik yake faɗa mishi mafarkin da yayi da wasu shakikan Iyayen Sadeeq Mace da Namiji sune suka jagoranci wannan abu, kuma abinda ya lura namijin mugun matsafine sosai, yana fakewa ta inuwar wani aljani yana aikata barna, sannan yace. "Mutum ɗaya ne zai iya gano wannan mutumin Shine Abubakar, dan akan idanunshi suka zare kurwan Iyayenshi, kayi kokarin tambayanshi lokacin da yake cikin kaɗaici waye yake zuwa mishi yana razanashi, kasashi tunawa da yarantarshi ta haka zaku gano Inuwar..." Godiya yayi sannan yace. "Insha Allah haka zamu yi." Wani turare Sheik Abdullah ya mikawa Imran yace. "Matukar bai tuna ba toh ka bashi wannan turaren yayi sallar nafilla raka'a biyu sai ya karanta suratu Waki'a da suratu baqara, sannan ya haɗa da suratu rahaman tare da suratul Yasin, sai ya rufe da kulfuzan nan yayi tawassali da Ubangiji zai bashi mafita." Godiya sosai Imran yayi sannan sukayi sallah, dawowa yola yayi, dan a cikin wata gudan nan da yayi baya ko fita, sai gashi ya fara zuwa aiki abinda ya bawa mutanen tsoro knn karshe aka rufe ma'aikatan... Imran bai fasa bibiyar kome ba amma haka baya samun wani abu dole ya komo gidan da zama, sau biyu yana haɗuwa da Junaid da Kuma Hamidu amma, dan Uncle Aminu baya kasan ya tafi china ranar da labarin mutuwar Sadeeq yazo musu.... Kuma tunda ya tafi bai dawo ba har ynz duk gidan har da iyalanshi. *** Ina cika wata uku suka sallame ni, ba laifi ina yawo da keke guragu, dan ban fara tafiya ba, sai da muka sake ɗiban wasu watanin na fara takawa dan lokaci Abul yana da kusan wata goma sha ɗaya na fara tafiya, kiran Ya Abbas yayi ya faɗa mishi don Allah yaje abuja ya ɗauki Inna wuro dan wani aikine yasake taso mashi a Canada, baya son aikin amma na takurashi dan nima ina son zuwa canada sam ranshi baya son tafiyar amma nasa shi a gaba sai yaje tunda ya nuna min aikinda zaiyi acan mutumin har ya biyashi kashi saba'in cikin ɗari take na mara mishi baya kuma dama ina son zuwa can kuma dan ksr ya zarge ni da son yawo na faɗawa Inna wuro tasa baki shine tace zata dawo gida, gudun kar wani abu yasameta yasa zamu turata Bauchi...... Ranar da Inna wuro zata dawo sani tayi a ɗaki tana kallona tace. "Naga kan wancan jarababbe ya fara rawa ba toh wallahi kinga dai aiki har biyu gareki kika sake kika mika mishi jiki ɓarka ki zayi babu ruwanshi dan kina tunanin bazai cutar dake ba toh wallahi karya saura kashin bayanki zaiyi dan yanda na ganshi nan ko angarma doki ya bashi lafiya ki lallaɓashi ki same shekara biyu kafin ki kai mishi ya rarukeki, kinji ko dan tausayinki nake ji mace babu baya ai masifa ce ga mazanku na zamani da hana mace sakat don Allah Amra ki kiyayyewa kanki Allah zai kiyayyeki kinji Kuma shima zan mishi magana." Gyaɗa mata kai nayi dan kunyarta nake ji yana kallonmu dake a filin jirgi muke, a ranshi ya aiyana duk yanda akayi Inna wuro huɗuɓar tsiya take min ai yayi hakuri kusan shekara guda ake nima rabonshi da mace yanzun da tasami lafiya ace mishi ba haka ba, sai ga karshe huɗubar tsiyan da aka min Yau dan wallahi sai ya fanshe kwanakin sa yayi. Jin muryanta yayi tana cewa. "Babu dama akan Amra ce don Allah kabar Yar mutane tasami lafiya kafin ka raruke musu ita don Allah dan annabijo kabar yar mutane karka sassaqe mata kashin baya da na harkarkari tunda kaga irin jinyar da tasha bandq zamaninku in zamaninmu ai kai da ita sai bayan shekara biyar tayi lafiya, ni dai ina rokonka karka turmushe musu bayan yar mutane ka dubeta ka dube kanka ai kasan kafi karfinta amma dake mace ce me juriya ta iya jure ɗawainiyarka." Haka tasakamu a gaba tayi mana huɗuba wanda nasan tsaf bai shiga kunne Sadeeq ba dan naga yanda yake bina da wani fitinannen kallon kamar zai cinye ni ɗanye, a raina nace za'ayita dan wannan kallon nashi babu gaskiya a cikinta, INA lura dashi so yake Mu had'a ido amma fir naki, can a rashin Sani muka hada ido wani kallo ya wurga min wanda yasaka min mutuwar jiki lokaci d'aya kallon yayi tasiri a jikina da ruhina. Muna tsaye jirginsu har ya tashi kwalla nagode, tare da kwantar da kaina a kafaɗarshi nace. "Hammana I miss my home town." Jan hancina yayi tare da cewa. "Hmm kice dai kina miss inna wuro tunda tasaba miki huɗubar gudun miji,," Ware idona nayi ina rabasu akanshi nace. "Ayya karkawa Inna wuro sharri wallahi dr yace kar ayi XxX sai nan da one Yea...." A fusace ya danna min harara tare da cewa. "Dr Inna wuro ko? Toh wallahi baki isa ba yau zaki bani hakkina, kee ima likitane ya baki shawaran haka yau zanje naci Kan uban arne dan kutum...." Rufe mushi baki nayi da hannuna dariya na shirin kwace min, duk yanda naso dannewa abin yaci tura ai sai da na fashe da dariya har da rike cikina nace. "Hammana wato u wanna fuck me shine har da zagin likita hooo Allah nagode maka wannan fitinar taka ai makurace ina zan iya maka kawai kayi hakuri bayana ya warke, amma idan zaka takura toh." Fuuuu yayi gaba ni kuwa mi zanyi banda dariya saka yaron yayi a mota nima nashiga har lokacin ban daina dariya ba, har muka isa gida ganin yanda yake taune lips ɗinshi cikin kunar rai yasa na haɗiye dariya na, dafa hannunshi nayi nace. "Kayi hakuri wallahi tsokanarka nake." "Hmm ga mahaukaci ko?" Ya tambaye ni kaman ranshi bai ɓaci ba, girgiza kai nayi nace. "A'a kayi hakuri" "Hmm rike hakurinki akwai lokacin amfaninshi"" Shiru nayi bansan lokacin da idanuna suka tara ruwa ba sunkuyar da kaina nayi har yayi parking muka fito, da sallama mukashi ga gidan, ɗakinmu muka shige, kwantar da Abul yayi ni kuma na faɗa ban ɗaki cire kayana nayi sannan nayi wanka nafito shima bayin ya shiga yafito, Zuwa nayi kan Abul nayi mishi addu'a a gadonshi ina sanye da doguwar riga na bacci, mika nayi wanda yayi dai dai da fitowarshi, tsura min ido yayi sannan yayi wuccewarshi gurin mirro shafa mai yayi sannan yasa kayanshi ya kashe wutar ɗakin ya zauna a jikin computer ya fara aiki da nagaji da tsayiwa kwanciyata nayi abuna, bai bar jikin computer ba sai sha biyu da rabi har booking yayi mana na tafiya canada, kwanciya yayi a bayana a hankali yasaka hannunshi ya birkitoni warware min rigar yayi yana arba da gayana haka babu kaya tuni ya gigice, a cikin barci na ji sakonshi buɗe ido nayi naga Sadeeq a gigice akaina dumm gaba ya buga, jikina narawa nace. "Ayya Mijina bani da lafiya wallahi bayana da cikina kayi min rai." Ina bai masan inayi ba dan baki ɗaya ya kwarkwance min, kuka nasa ina cewa. "Wayyo cikina, wayyo bayana na shiga uku na, Wallahi sadeeq zaka sake sawa a min wani aiki ka barni haka." Ina baiji ba kuma bana tunanin yasan inayi bai sarara min ba sai da yaji shi a muhallinshi da yake ta fafutukar niman isa gurin rikeshi nayi gam tare da kifa kaina a kirjinshi ina shashekar kuka, sabida na gaji jikina yariga da ya sami hutun watanin, sosai ya gurje ni son ranshi haɗiye kukana nayi lokacin da naji ya ambaci kalmar da tafi kome tsada, ɗago kaina nayi ina kallonshi sake cewa yayi. "Amrah Ina sonki I luv u, da duk rayuwata nake sonki karki min iyaka da kanki dan zan iya faɗawa wani halin..." A hankali na kare matse jikina yanda zai kara zaucewa, aikuwa haka yayi amfani, toh ya aka iya an jima ba'a haɗu ba ranar da aka haɗu kuwa ai baza'a ganewa juna ba😉 Sai da naga ya iso inda ya dace nace. "Ina sonka nima mijina." Aikuwa yanq isowa ya ɗaukw wuta ya haɗa fuskana dashi yana sumbata sabida tsabar farin ciki sai da muka gama nasa mishi kuka bayana da cikina, dariya yayi yace. "Magulmaciya sai da kika gama tsotseni tass zaki saka min kuka ina cewa har wani ruqurqune kikayi, kina amsar lollipop ba yarinya kinji kayan aiki sai wani sake jiki take taji yaro ɗanye jagaf ga kuruciya ga aiki." Tsabar bakin ciki bansan lokaci da na wurga mishi pillow ba ina fara sabon kuka nace. ""Sai na faɗawa Inna wuro." D'aga kafaɗa yayi yace. "Yarinya Wallahi ce mata zanyi ince mata bina kike har da kuka na..." Ai ɗayar fillow na wurga mishi zuwa yayi ya kamani muka shige banɗaki, ina kuka ina kome haka mukayi muka fito, niman kaya yayi zai sami na janyi jikina na kwanta biyoni yayi muƙa kwanta abinmu toh ai dama lalura yasa na daina ynz kuma tunda na amshi duty shiknn. Washi gari ya rigani tashi nima dakyar na farka nayi wanka sannan naga ɗakin wayam har yayiwa ɗanshi wanka, Fitowa nayi na ganshi da yaronshi kayan da ya ajiye min nasaka, doguwar riga gurinsu na isa na sumbaci yaron a goshi da kuma tu Uban kuwa na kwaɗa mishi harara na laifinshi na wajigani. Karyawa nayi muka fara fita da kaya ana sakawa a taxi daga nan ya rufo gidan muka fito. Muna isa airport aka fara kiran fasinjoji muka shiga layi muna, bayan wani lokaci jirginmu ya tashi zuwa Canada...... *Wani fata kake ko kike ga Sadeeq akan wannar tafiyar da Amrah ta bashi goyan bayan zuwa...* 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu        *WATA K'ADDARA🙆* ```😹Duk wanda ya karanta wannan pagen yayi shiru na minti 2```      *_Wannan shafin sadaukarwane ga Ilahirin masoyan da ciwo a rayuwata a duk inda suke I heart you all_* *Page E=Egg*           Har cikin jirgin shi yake rike da yaron gaskiya na gaji hararanshi nayi karaf akan idonshi murmushi yayi cikin tsokana yace.. "Yarinya tabi ni a hankali in ba haka ba hmmn sau ɗaya nake nawa sai nasa wannan bakin kuka,." Bugu na ksi mishi cike da takaici nace. "Hammah kana cutata Allah na tashi ramawa zaka gane dani kake zance."           Karshe maganar tare da murguda mishi baki, a nutsu yake kallon inda muke dan muna fisrt class ne, kafin na taya shi niman abinda yake dubawa sai jin bakinshi nayi a kan nawa bai kyale ni ba sai da ya cinye min bakina tasss,         Sannan ya koma mazauninshi yana murmushi, bakina kamar zai fita sabida yanda aka min na horon maganar da nayi ne, Ban kuma lakatarshi ba dan nasan nice zanta kayan kunya, baccin gajiya janyo kaina yayi na kwanta a kafaɗarshi duk ya haɗamu nida Abul ya kalleni ya kalle Abul, shi ɗaya ya haɗa garfe inda da waɗancan da suka mutu suna raye zaro ido yayi cikin murmushi yace. "Kuma bazan fasa kashe arna ba ai koda zasu cika min gidana kuwa."        Mugu ɗan masara😂.           ****    Tsabar niman magana irin na fauzan, bata bar kanta a guri ɗaya ba tashiga bin didigin wannan koramar, har takai kanta cikin ruwa wanda badan Allah yasota ba da babu labarinta, Da imran yaji haka kaman ya daketa sabida tacika taurinkai. **** Bacci Nanah ke sabida kwana biyu bata da lafiya, ga mustapha da ya addabi rayuwarta tun da safe yazo yake buga kofar gidan taki buɗewa hauka yayi ta mata, karshe da yagaji ya zauna a gurin ya cusa kanshi a cinyoyinshi yana kuka, Haka ya wuni tun safe har dare bata buɗe ba kuma tana jinshi, hankalin Adda Kuluwa da Kawu Aminu ne ya tashi, sukayi ta nemanshi har suka iso gidan ganinshi a gurin yana gyangyaɗi suka isa guri tare da kiranshi "Musty!!!" Mikewa yayi ya fashe da kuka, yana nuna kofar gidan buga kofar sukayi tare da kiranta, fitowa tayi ta buɗe tura kofar suka tare da shiga gida, cikin inda inda tace. "Adda barka da zuwa Kawu ku zauna." Basu zauna ba suka watsa mata mugun kallo tare da janyo ɗansu jikinsu Adda Kuluwa tace. "Bayan kin lalata mana shine zaki koreshi ai yanda kika saba bashi haka zaki cigaba," Murmushi Kawu Aminu yayi yace. "A'a ai natar aure ce zo mutafi Mustyna.'" Kuka Mustapha yasaka yana ihu amma haka suka ja shi dan dole suka fito dashi. Jikin Nanah yayi mugun sanyi dan dole ta koma ta kwanta badan taso ba, *** Mun sauka lafiya inda muka tarda wanda zai kaimu masauki nagaji ainun har muka isa gidan wanda yake cikin wani estate yayi kyau gidajen muna isa ciki na zuɓe a kujera dan har ynz banyi lafiyan baya ba, Dakyar na mike naje nayi wanka da alola nayi sallah can sai gashi da Abinci, namu na yan naija tuwon shinkafa miyar ganye ya ajiye min a wani warm ko mai ban shafa ba nafito na zauna nafara ci kallona yayi yana dariya wai. "Irin wannan cin haka sai na faɗawa Inna wuro ci kike sosai dan ki tsotse mata jikallenta." Ban iya kulashi ba har sai da naji nayi tam, sannan na ɗago manyan idanuna nace. "Ni ban faɗa mata yanda kake raruke ni ba sai kai Allah kafita idanuna na rufe bani Abul yaci abinci. Dan nima yanajin nace akawo shi take ya makale a jikim Uban ɗaga musu kafaɗa nayi na bar musu sauran abinci halinsu ɗaya da uba da ɗan, kamar yanda Uba bai damu da abinci ba idan ranshi bai so ba toh ai na Yaron yafi ma dan shi abinda yake ci daga tea sai risil halin, wani abincine da India da Larabawa sukeyi da alkama da madara, sai zuma suke sakawa a ciki shine abincinshi. Kwanciya nayi ina mika sosai sabida bayana, lallaɓa ɗanshi yayi har yasamu bacci, dake yaron nada nauyin bacci shimfiɗashi yayi a kujera yashigo ɗakin, Gaskiya jikina na ciwo na rasa yanda zanyi a hankali na soma kuka, a hankali ya hauro gadon ya zare min rigar jikina tausa yashiga min a hankali, ɓalle bra ɗina yayi a hankali yake bin duk wani lungu da sako najikina yana matsa min,kallon kwallar dake sauka min yayi yace. "Sannu Baby akwai ciwo ko?" Gyaɗa mishi kai nayi a hankali sannan na gyara kwanciyana, sosai yake lugwigwitani har barci yayi gaba dani, farkawa nayi na ga Abul a kusadani yana bacci sai yar takarda a gefenshi. *Sannun kinji nafita ina appointment da Mr Muhammad take Care Muaa* Frm Mr Lamiɗo Murmushi nayi na duba agogon wayata, naga karfe biyu na rana tuna lokacin da muka shigo garin nayi, karfe huɗu na dare Allah sarki ko bacci kirki bai ba. Yafita niman nakanshi.. Lokacin da ya isa Officer ɗin tun daga bakin building ɗin ake binshi da ido har ya shiga cikin building ɗin, yana tafe yana gyara zamam netie ɗinshi hannunshi rike da jakarshi, saka yatsar hannunshi yayi ya gyara zaman madubin fuskarshi cike da kwarewa, take duk yan officer ɗin suka mike, suna mashi barka da zuwa yayinda wasu ke magana kasa kasa, dama mr Muh'd yana da wani ɗa ne mai kama da shi haka ko Adnan ne wasu suce a'a ai Adnan likitane, toh Ko Adil ne wasu suka ce ba adil bane dan shi ɗan kwallon kafane. Take ma'aikatar ya ɗauki kuskus, ana haka mr Muh'd ya iso kaman yanda Sadeeq ya shigo yana gyara zaman kwalar rigarshi da nitie ɗinshi kai babu abinda bayi ba, take yan officer ɗin suka shiga tafa mishi cike da mamaki yace. "Mi nayi haka nasamu kambamawarku." Daya daga cikin ma'aikatar yace. "Kimanin shekaru sha bakwai da na fara aiki da kai ban taɓa ganin abinda ya burge ni kaman yanda ɗanka ya shigo haka kaima kashigo mana wannan abin yasa munka tafa maka." Dariya yayi cikin jin daɗi yace. "Toh amma ai Adnan ba mazani bane likitane Adil kuma ya gama karatu ya faɗa sport sai karqmar Y'ata itama tana karatunta na Mbs In Nurse wane a cikin yarna kuke faɗa." Nuna mishi kofar office ɗin sukayi a hankali yake takawa jikinshi na wani irin sanyi tun daga tsakiyar kqnshi har tafin kafarshi da Sallama ya tura kofar, idanunshine ya sauka akan Sadeeq da yake gyara wani zane da akayi wanda matukar akayi gini kamar haka toh tabbas bazai haura shekara biyu ba zai zuɓe kuma anyi asaran rayuka knn cikin iyawa dukda yasami mutane a gurin amma bai ce musu uffan ba ya shiga gyarawa mutanen na binshi da ido, abinda da ba'a cire ba, ya cire musu misali garejin kasa, inda filin shakatawa, da kuma inda za'a ajiye na'ura yanq gamawa ya koma mazaunin take aka shiga tafa mishi toh ya za'ayi ɗan nagada nefa, abin a jininsu yake zanen. Shigowa Mr Muh'd yasa duk suka mike binsu yayi yana mika musu hannu da ya ɗaura idanunshi akan Sadeeq ɗagoshi yayi ya rungumeshi dan wani mahaukacin soyayyar Sadeeq ce tasami mazauni a zuciyar Mr Muh'd. Kaman zai zubda kwalla yace. "About two days ago ina kokarin guba kurakuraina a wannan zanen ban gani ba kuma da nayi nszarin shi natabbatar za'ayi asara me yawwa Yaro nawa kake bukatq nakara maka a wanda na tura maka, babba damuwata girma nacin mani bani da magaji dan nima gadar zanen nayi yau gashi Allah ya kawo min ɗan baiwa Yaro daga wani yanki na duniya kafito." Dariya mr Arfan yayi cikin barkwace yace. "Mr Muh'd ai mun munzata ɗanka ne sabida kuwa yanda kukayi matukar kama, gashi Allah yayi mashi baiwa kamar taka, karka manta muna london ka taɓa gyarawa Professor David Mose gyaran zanenshi a lokacin muna dalibai yau kuma dubi ɗanka yazo ya gyara maka, dukda nasan Adnan da Adil amma wannan tsaginka ne,." Kallon Sadeeq yayi yana dariya yace. "Ai wallahi ba yanda kake tunani bane yau Adnan da Adil gare ni sai Autata amma ai haka ma ya bada ma'ana." Nan aka zauna aka fara gabatar da abinda ya kawosu Mr Arfan daga Dubai yazo kuma ya biyo wani zane da Sadeeq yayi ne Mr Muh'd ya saya, toh ranshi ya biyawa xanen dan haka ido da ido yayi ciniki da Sadeeq ya riɓanya mashi kaso talatin akan na mr muh'd murmushi Sadeeq yayi sannan ya kalle Mr Muh'd cikin wani irin girmamawa yace. "Ga Babana nan kuma mai gidana kuyi ciniki dashi dan ya rigada ya biyani hakkina." Wani irin soyayyar Mr Muh'd Sadeeq yake ji dan bini bini yana kallonshi, cikin wani irin kulawa yake kallonshi a cikin haka mr muh'd yasha ruwa ya kware a gigice Sadeeq yazo kusadashi yana shafa bayanshi, sam bai taɓa tunanin bayan Iyaywnshi da Inna wuro da kuma ni da ɗanshi akwai wani wanda zai so kamar mr Muh'd ba, Basu tashi a taron ba sai dare, ina ta zuba ido akan hanya, musaman naci gayu da wata doguwar riga purpule irin me roban nan daga kirjin a buɗe yake har kusan cikina, sai kuma tsagu daga cinyata har kasa, gyara gashina nayi da wani yar karamar gyale, na yafa wasan turare nayi a jikina sannan nasaka wani hill abin dariya ni danake fama da baya amma har da saka takalmi, Fuskana kuwa zama nayi na mata makeove ina jiran zuwanshi, abincine dai ankawo mana ɗazun dan wani gidan abinci yar kasarmu yaje yabata kuɗi akawo mana can ya amso mana daga zuwanmu. Da sallama ya shigo a yanga ce na ɗago kaina na rausaya dashi snnan na amsa a sanyayye, na mike na amshi jakarshi, kallon yaronshi dake kokarin saukowa daga kujera yayi, da sauri ya isa gurinshi ya ɗauke shi ya cillashi sama, janyo ni yayi cikin murmushi yace. "Mrs Lamiɗo yau naga mai kama da mijinki.". Tura mushi baki nayi nace. "Ko ɗan kiss ɗin nan baka bar ni nayi maka ba kazo kana min wani funny story ai irin mijina suna dayawa my dear muje kayi wnka kazo kaci abinci." "Toh ranki shi daɗe Papana yaci abincin kuwa dan naga sai shigewa jikina yake." "Wannan yaron naka Allah bazan iya mashi ba yaki cifa." kaman zanyi kuka na kai karshen maganata, Shiga mishi da jakar nayi naje na haɗa mishi ruwan wanka, sannan nafito, nasame shi yana bawa Abul abinci karba nayi nace. "Hamma na jeka kayi wanka bari n karasa bashi." Mikewa yayi banyi aune ba naji hannunshi ya shafo ni sai da muka kusan faɗowa daga kujeran kashe min ido yayi yace. "Kaiiii Baby gal da sauranki." Tafiya yayi yabar ni da mutuwar jiki dan aikarshi ya shiga inda ya dace. Da wayo da dabara nabawa abul abinci yana shan ruwa yafara "Amama amama amama" Yana leka kofar ɗakin zaro ido nayi nace. "Love repeating again.".. Yaron kuwa ya cigaba da kiran Ubanshi dariya nayi na saɓashi sama muka nufi ɗakin muna zaune sai gashi yafito, kayanshi na mika mishi muka fito aikuwa yaron ya kwala ihu yana mika mishi Hannu tare da cewa. "Amama Amama." Dariya nayi nace. "Kasa mi yake nufi yasan kiranka yake wai Hammana zai ce." Waro ido yayi Yace. "Wayyo Allah na yau nima nasan nahaihu ɗana yakirani.." Daga yaron yyi sama yana cillashi, dakyarnafitar dashi yasaka kaya yafito nan yashiga bani labarin abinda ya faru. Office haka kawai naji nima raina yayi,har lokacin kwanciya yayi bayan abul yayi bacci, na,fito daga ban ɗaki ɗaure da towel. "Adda Amra!!!" yakira suna na juyawa nayi na kalleshi nace. "Hmm na'am faɗi cutarka." "Kayya Yarinya baki da maganin cutata dan da zaran nayi magana zaki ce dr Inna wuro ta hana ko.?" Murmushi nayi na kyaleshi rigata nasaka ta bacci, na haye gadon, ina shiga bargo nayi wurgi da rigar haka kawai a hanani sakewa, sama sama muka fara hira har nayi masa korafi ya saya mana kayan girki dan nagaji da cin abinci waje. Gyaɗa kai yayi yana aiki da computersa bansan lokacin da yazo ya kwanta ba, sai farkawa nayi naji ni an zagayeni tare da turani jikinshi sosai gyara kwanciyana nayi tare da sumbatar kirjinshi, "Baby Kwanta karki tada fitinar da kukanki bazai hana ba." Da sauri na gyara kaina a kirjinshi dariya yayi yace. "Matsoraciya kawai ko waya faɗa miki yanda ake gulma ai tunda kika fara sai anyi fa." Shiru nayi naki kulashi dake yagaji sai ya kyaleni haka muka kwana da asuba na rigashi tashi kallon fuskanshi nayi a hankali na sumbaci goshinsa kafin na ankara naji bakinshi a wuyana, ware ido nayi zanyi magana yace. "Shhh barni naji ɗuminki don Allah." Ya na iya da Malam sadeeq yau duty ɗin nice a gaba, dan yaki juya ni kasanshi (Dama haka abin yake gaskiya bansan wannan tsarin manhajar ya haɗu ba sai da Hammana ya ɗaurani akai tare da bani haddarsu yanda ya dace) Bayan wasu mintuna muka rungume juna muna sauke ajiyar zuciya. Karfe bakwai duk muka fito, karyawa yana gama nashi na rakashi har bakin kofa tare da sumbatarshi, Shi kuma ya sumbaci ɗanshi.. Zan iya cewa tun zuwanmu Canada bayi da lokacinmu saidare a daren muke fita sayayya har muka tanadi komi namu nagaji da cin abincin waje nima na soma dafawa mijina yana ci... *Wata Kaddaran* Watanmu guda sukayi tafiyan kwana uku, yana dawowa na rokeshi naje gidansu Meemah ashe wata kaddaran ce ke bibiyata, dakyar ya kawo ni gidan yace sai dare xai dawo, cikin farin ciki na shiga da Adil muka haɗu ihu yasaka sannan yazo ya amshi yaron Ammih ta rungume ni, take gidan ya kaure da murna nan muka zauna a falo Meemah ta sauko muka gaisa kallon Abul tayi cikin dariya tace. "Amrah ke kuma sai ki haifi me kama dani, dubi yaron fa." Tsam nayi ina kallon fuskarta a ruɗe na kalli abul sannan na hasko fuskar Sadeeq take na mike, cike da alajabi duk suka mike suna tambayana lafiya nace. "Meemah lokacin da muka haɗu a macca waye kikewa Addu'a." Shiru tayi tana tunowa jirine yake niman ɗaukarta babu shiri muka tareta ta zauna, kuka ta saka mana daga nan bata sake cewa kome ba. Sai kallon yaron take wanda ya haye cinyarta ya kwanta, har dare inata jiran Sadeeq shigowar Adnan yasani mikewa sai da na lura naga ashe ba mijina bane zama nayi naja yarona jiki, kaman zai cinye ni haka yake kallona, ko ɗakinshi bai jeba yasani a gaba, shigowar drvn gidan yace ana kirana yasa na saɓi yaeona akafaɗa, Nace. "Meemah Abban Abul ya iso bari naje na shigo dashi." Ina fita Adnan nabina magana yake min nayi banza dashi sai da ya bari mun fito haske ya fincikoni dani da yaron ya haɗani da kirjinshi kuma akan ido Sadeeq, ihu na fasa tare da kwace kaina na ajiye Abul na tsinke shi da mari amadadin yaji zafi saima dariya yake tare da kokarin sake rungume ni, "Hammnana kazo ka kwace ni, " Kafin nayi wani yunkuri ya matse ni da motar Adil yana kokarin haɗa bakina da nashi, Wani mugun naushi Sadeeq ya dannawa mishi wanda yaja ya sake ni da sauri na faɗa jikinshi, ina kuka jibgan dan banza yake amma dan taurin kai cewa yake. "Amratuh tawa ce ko kashe ni zakayi kuwa sai na halatawa kaina aurenta." Jan Sadeeq nayi dai dai lokacin da Daddy Ya shigo da motarshi, ina kokarin janshi ya juya ya kifa min mari har sau uku zan faɗi Adnan yayi maza ya tare ni na faɗa jikinshi ai lokaci guda Sadeeq ya sake rufe shi da duka bayan ya fauce ni a jikinshi kuka nake dakyar aka rabasu Jin furucin da Adnan yake yasa Daddy ko nace Mr Muh'd ya kife Adnan da Mari a lokacin su Meemah suka iso gani na a zaune daɓas yasa Ammih ta ɗago ni, nabi bayan Sadeeq ina kokarin mishi bayani amna ya juye afusace yace. "Kije Na sak." "Kul idan ka ɗauke ni a Aboki karka karasa kalmar matar rufin Asirinka ce tayi gwagwarmayya sabida kai kace zaka sake ta" A hasale ya juya cikin tsawa yace. "Nasaki Amratuh Yusif jama'are ni Abubakar Mustapha Lamiɗo taje ta zauna da kwartonta.".. Zuɓewa Meemah tayi a gurin sumammiya Mr Muh'd ko nace Daddy shima zuɓewa yayi kanshi nasarawa..... Nikuwa zama nayi a gurin kamar doluwa wawuya mara hankali mikewa nayi nazo gabanshi ina kallonshi dariya nayi nace. "Dama kasan bazaka iya rike ni ba ka lalara min rayuwa hmm auren shekara biyu da rabi na fito zawarci Allah sai ya saka min Sadeeq ka cutar dani fiye da kima kalalata min zuciya da sonka nagode, har zan juya na dawo idan sami damar kallon yarona ina kallon yaron na juya, banyi nisa da tafiyar ba jiri ya zubar dani a gurin Imran ma ya kalleshi yace. "Itace fitilarka itace ganinka itace silar haɗaka da Iyayenka gasu can sune suka haifeka yau ka juya mata baya a sabida laifin da ba ita tayi ba wallahi Sadeeq tunda ka iya rabuwa da Amratu babu wanda bazaka iya rabuwa dashi ba na tafi sai ranar da kasan ciwon kanka zan dawo gareka..." Kishi ya rufe mishi ido ko takan iyayen nashi bai bi ba Ammih takira motar asibiti.......... *Ina ma zan sami voting ɗari biyu a yau zuwa gobe nasake tattaro kundin Karamcinku na kara muku dan yau babu pagw biyu nagaji nima yan Whatsp ku karamin kwarin gwiwa da comments ɗinku tunda babu halin voter* 💋💋💋💋 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu...    *Madafa*        Can't stop 😹😹😹 *Page=Fans*         Lokaci guda motar asibiti har biyu suka nime shigowa Adnan ne yayi kaina kaman babu rauni a fuskarshi, yasa hannu xai ɗauke ni kenan  Sadeeq rike hannunshi yace. "Kaii jahilin ina ne wallahi zan kasheka..." faɗa mashi da hargagi,   Shi kuwa cike da giyar so yace. "Mr Man indai akan Preety ne har ynx makabarta bata cika ba kagane nifa haka da yafaru gaba ta kaine wallahi na kyaleka ne sabida girman ka amma now da babu aurenka a kanta am ready to face any challenging."    Fauce hannunshi yayi na zai ɗauke ni sadeeq ya kai mishi mangari wanda yasa ya faɗi.       Abu kaman wasa faɗa ta kaure a tsakaninsu har sai da Adil na yashiga tsakaninsu,    Sannan Ma'aikatan jinya suka ɗauke ni zuwa asibiti. A asibitin ma kasawa Adnan yayi ya tsare, shi yake kokarin dubani amma sadeeq ya tada hatsaniya dole aka fitar dashi yana ji yana gani Adnan yakai hannu zai taɓa ni, sai kuma yajuya ya kalleshi tsam ya ɗaga hannunshi ya bar wani likita ya duba ni,        Anyi dace na farka amma na koma bacci,  can wajen biyar na asuba na farka ina tashi kome ya shiga dawo min taryan tiryan, mikewa nayi dafe da kaina ban ɗaki nashiga nayi wanka da alola sannan nafito na gabatar da Sallah ina idarwa, na mike fita nayi daga ɗakin nayi waje duk suna gaban ɗakin da aka kwantar da Meemah hankalinsu a tashe haka nazo na wuccesu Adil ne yace. "Adda Amratu."    Amna ko juyawa banyi ba Sadeeq kan ko kallona bayi ba ganin haka Adnan ya biyo ni,      Ina fita taxi na tara, yana kawo ni gida nace ya jirani nafito mishi da kuɗi, ina shiga adnan na zuwa mika mishi kuɗin yayi sannan ya biyo ni ganina da kuɗin a hannu yace. "Na biya shi."     Ban kulashi ba na wurga mishi kuɗin nayi ciki abuna, kayana na haɗa tsaf najanyo jakana, ina fitowa falo naganshi a tsaye raɓa gefenshi nayi zan wucce amma ina haka yafincinko ni yana niman haɗa jikinmu tureshi nayi cikinku nace. "Allah yatsine maka albarka Adnan ka cutar da rayuwata banza jahili dabba jaki kawai kuma Allah sai ya bi min hakkina ɗan iska lalatacce kawai."         Kankance idanunshi yayi cikin ɓacin rai ya shiga ɓalle rigarshi wani mugun faɗuwar gaba ce ta kamani bansan lokacin da na fashe da kuka ba nace. "Wai mi nayi maka ne haka da nayi derve wannan hukuncin"..         Bai kulani ba yayi kaina ɗaukarshi akayi aka makashi da bango ina ganin haka nayi tsigar jikina ya mike  kafin nayi  tunanin waye ya baiyana cikin fararen Imran kaya, ɗaukar jakana yayi yace. "Muje Malama."     Jikina a sanyaye na mike haka muka fita muka barshi, har airport ya kawo ni, mika min ticke yayi sannan yace. "Ina baki hakuri da abinda ya faru sannan ki rage damuwa duba ga yanayinki da kike ciki." .  Gyaɗa.mishi kai nayi sannan na juya da sauri na shiga tashar ina goge kwallana.              Ban wani jima ba aka fara kiranmu jirgin zai sauka a abu dhabi ne, daga nan na bi Airline zuwa naija....                ***     Lokacin da Sadeeq ga fitarmu shaiɗan ne ta fara mishi huɗubar tsiya bai san lokacin da yabi bayanmu daga nesa ya tsaya yana kallonmu yaga shigar Adnan sai dai fitowarmu da imran yagani bai shiga gidan ba ya biyo mu tashar jirgi, imran na fita suka haɗu tsuke fuska yayi yace. "Ko nima kafara zargina ne da nimar matanka." . Rutsa idanunshi yayi ya shiga motar suka bar gurin girgiza kai Imran yayi.       Komawa gidanshi yayi yasha mamakin ganin motar Adnan har ynx shiga ciki yayi ya ganshi shame shame cikin jini da sauri ya ɗauko ruwa ya watsa mishi a firgice ya farka,     Haɗa fuska yayi sannan yace.. " kwartancin naka bai isa ba sai kazo min gidana kafara wucce gona da iri maza fitarmu a gidan ɗan iska mara tarbiya."          Dakyar ya mike yana gyara rigarshi cikin son ya kular da Sadeeq yace. "Ni da nine da mace kamar Adda Amratu da babu abinda zai rabamu dan ta haɗa kome so sweet muaaaaa ga dadi ga garɗi macen dq zaka jima kana fantamawa da ita wallahi kayiwa kanka ai naso da tabarni munyi irin awa gudan nan muna makeluv."      Bai kai aya ba Sadeeq yayi waje dashi cike da takaici da bakin ciki suka taru mishi watsashi yayi a waje ranshi na kuna, Banɗaki ya shiga ya buɗewa kanshi ruwa ko cire kayan baiyi ba, Koda ya fito cirw kayan yayi ya ɗaura towel, ya kwanta bacci kuwa yace bai sai da haka ba, haka yayi ta juyi a dakin har kusan azhar ya fito zuwa asibiti. Koda taje Meemah ta farka tana ɗauke da Abul wanda jikinshi yayi zafi ainu jijjigashi tayi tayi har yayi bacci shigowan sadeeq ta kauda kanta ta cigaba da shafa kan Abul, Adnan ne ya shigo da Sallama can kasar makoshi suka amsa mishi, cikin sakalci ya isa gurinta zai daura kanshi a kafadarta tace. "Usman!!! Karka kuma kusantar inda nake Bazan maka baki ba, amma kaje hakkin Amratu da na ɗan uwanka ya isheka, ba laifinka bane namu ne, tunda haka muka zaba muku yau Sanadinka aka raba aure, sabida aure nabar Iyayena da shi na biyo mahaifinku amma shine yau baka ga girman aure ba karaba shi Usman ka nemi Amratu ta yafe maka,,," Numfashi ta sauke sannan taci gaba da cewa. "Kaii kuma kayiwa kanka amadadin nayi farin cikin shekaru ashirin da bakwai sai gashi ina bakin cikin ganinka tir da mugun zuciyarka da bata da amfani dubi halin da yaron nan yake ciki karabashi da uwarshi kasan ciwon da naji lokacin da nabarka, kasan halin da nashiga kuwa yau da zaka duba yaron ka tuna halin da nabarka da har abada ba zaka so ko makiyinka ya aikata haka ba amna ba damu duk kufita bana son ganinku." Dakyar suka ja jiki zuwa waje jikinsu a sanyayye... *** Sai da nasami kwana ɗaya da wuni guda na iso bauchi, dakyar nake ɗaga kafana, ina shiga falo na yanki jiki na suma, Allah ya taimaka dasu Baffa da Inna wuro suna hiranmu ne suka ganni jagwaf. Da sauri sukayo kaina nan aka shiga min taimakon gaggawa amma ina dole aka wucce dani City clinic. Kwana na ɗaya na farka Inna wuro na gani, tashi nayi na cire ruwan nayo kanta tana zaune a abin Sallah zuɓewa nayi a jikinta nace. "Inna wuro, ya sake ni ya rabu dani." " Amra waye ya sake ki, kar dai Buba amma da anyi mara rabo laifin mi kikayi "0 cikn kuka nake faɗa mata abnd ya faru kafin na kai aya naji an rike min wuya na danne ni Baffa yayi yana kifa min mari, cikin ɓacin rai Inna wuro tace. "Alhaji ka nuna min Amra yarka ce, shi yasa baka dubi furfurana ba kake niman kasheta nagode.".. Cikin bakin ciki ya sake ni na zube, aikuwa na shiga kwara amai baji ba gani jikina har rawa yake, tun inayi a zaune har na kwanta, likita da nurse inna wuro takira take aka kamani zuwa gado, ruwa da alluran bacci aka saka min. Sannan likitan ya kalle Ya Abba yace. "Don Allah ku rangwanta mata wallahi zuciyarta zata iya bugawa any more,da cikin wata ɗaya da kwanaki da wane zata ji ne, plss ku barta hka inba haka ba zakuyi asara biyu daita da baby" Yana gama faɗar haka yayi waje Hmmm zoku ga yanda Inna wuro take diri kallon Abbas tayi tace. "Gobe zaka nima min takardan shiga inda yake sai naci kan gwafar malafar uban Buba idan banyi haka ba kafira nake ni zai tozarta ya tozarta min Yarinya kamila wacce Allah ya wanke ya bashi amna Buba yayi asara muje na baka." Yeeeehoooooooooooooo Chaskalen Inna wuro.....😹 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu...     *Hajiya Inna Wuro* Page G=Gauta Haki take na tsabar masifa haka tasaka Ya Abbas a gaba ta bashi dallolin da Sadeeq ya bata koda bukatar haka ya taso tabawa Ya Abbas ko Mubarak. Aikuwa yayi mamakin yanda ta ajiye kuɗin me matukar yawa haka, cire wanda zaiyi amfani dashi yayi sannan ya nufi central market inda zaiyi canjin kuɗin a shagon alhaji Haladu me canja, Ana samu canjin washi gari yabar bauchi zuwa lagos a cikin kwana uku yayo mata biza ya juyo gida, Yana zuwa ya mika mata yace. "Inna gashi jibi zaku tashi amma gobe zaki bar bauchi ga sauran canjinki, zan haɗaki da abokin aikina yana lagos zai tsaya har ki tashi ga sauran canjinki dubu arba'in da ɗaya." ɗan birbishi fara'a fuskata ne ya ɗauke cak ta maka mishi harara kafin tace. " Inyi wata kaniyar da canji a wannan shekaru mi xanyi da kuɗi kasan irin kuɗinda wanca ɗan banza mi wuya kamar markin lema, da shegen idanunshi kaman na budurwan tsaka, zan kama ɗan banza mi kiran arnan farko ja'ire da fuska kamar kosan manja tafi da kuɗin kasayawa mijina da kawata alawa." Haɗiye dariyanshi yayi dan ya lura inna wuro yar bala'i ce godiya yayi mata sannan ya fito ya faɗawa Baffa da Nenne cikin sanyi murya Nenne tace. "Wallahi Amratu bata da laifi sharrin shaiɗan ne kawai amma don Allah Alhaji ka sassauta mata irin wannan abinda kayi da wani abu ya sami cikin mi zaka ce." D'aga mata hannu yayi cikin ɓacin rai yace. "Bazan sassauta mata ba har sai naji daga mijinta tukun." Shiru duk sukayi Nenne na zaune shi kuma yana tsaye, farkawa nayi tare da mika haɗi da salati ido biyu nayi da baffa dan kusan kwana na huɗu zuwa biyar bacci nake, jiya ns farka amma da ciwonkai shine suka min allura na koma bacci sai yau na farka sumul sai rashin karfin jiki. Ganin baffa jikina yaɗauki rawa bansan lokacin da na mike na,zauna ba nace. "Baffa..." "Ya isa badai kaso aurenki kikayi ba Amratu toh ga gidan sai kizo ku zauna ai ba wani abu bane" yana gama faɗar haka ya juya ya bar ɗakin kuka nasakawa nenne nace. "Nenne tuntuni banyi zina ba, sai yanzu da aurena Nenne ya zanyi da kallon da suke min, shin akwai wanda yafine bakin ciki da mutuwar Aurena ne wallahi na tsani kome na duniya shin miye laifina.".. Rarrashina tashiga yi har nayi shiru amma zuwa wani lokaci na shiga faɗa mata wasu abubuwan da basu dace taji ba, jikinta na rawa ta rufe min bakina tace. "Kiyi hakuri ba ke ɗaya bace akwai ciki a jikinki." Ji nayi kaman ta watsa min dalma "Bura Uba wallahi sai na zubar bazan zauna da cikin Sadeeq ba." Aikuwa ta kife ni da mari inda take shiga ba nan take fita ba, sauka nayi daga gadon na faɗa ban ɗaki nayi kwara ruwa nafito, sannan na gabatar da Sallah. Haushi yasa tafita tabar ni ina zaune Inna wuro tashigo inda take faɗa min tafiyarta bance mata kome ba da dare aka sallame ni, Ina dawowa na fakaici Idan mutane na fitq cikin gari, ban tsaya ba har bayan gari anan nasami wani shagon a lungun Ibo quaters mutumin Inyamurine, nan na mika mishi 5k na mishi bayani abinda nake so wani irin kallo yake min, tare da lashe baki yace. "Aboki kazo ciki nasaka maka drugs a cikinka sai kuma nayi aika gane just ten mins we go take ciki zai come out." Cikin kallon bakada hankali ns mishi nace. "Kai jakin ina ne magani zaka bani ko ce maka akayi cikin zina ne zan zubar zaka bani magani ko sai na kira maka yan sanda.". A tsorace ya shiga ya haɗa min kala uku, sannan na juya nabar unguwar dan yanayin shi babu kyau. Ina isowa gida na ɗauki maganin na shanyesu dukka sannan nayi kwanciyana,. *** Cikin dare ciwon ciki ya farkar dani ji na nayi cikin ruwa tsundum, ciwon da nake ji ya hanani farin cikin, sosai nake zubda jini na fiton hankali tunda nasamu na shiga ban ɗaki na zuba gwiwana a kasa, ban sake iya fitowa ba dan jini nake zubdawa nafiton hankali. Tun kusan sha biyu har huɗu nazata zaiyi ya tsaya ne ashe na ɗibo ruwan dafa kaina ne, har huɗu ina kwance cikin jini biyar saura Nenne tashigo tayi min magana taji shiru kutsa kai tayi ta same ni a cikin jini na suma, da sauri tafita nan suka shigo ita da Baffa da Inna wuro, kintsani Inna wuro tayi ta wanke kayan tass sannan su baffa suka dauke ni zuwa asibiti, Ana kaini cikin gaggawa aka fara dubani tuni Dr Zakariya ya fahimci abinda nayi dan nata binshi yace bazai iya ba tunda cikin ba shege bane asalima ɗan sone. Bai faɗawa Baffa ba sai ma kokarin tsayi da cikin da yayi inda yasamu suka ɗaure bakin mahaifar, ni kuwa duk wani jigata nayi shi ban masan waye akaina ba, Na farka amma bana ganin kome sai Imran a cikin ɓacin rai yace. "Nazata zaki farin ciki da samuwar cikin jikinki ashe har gwara Sadeeq Haba malama Amratu idan hankali ya ɓata ai hankali ke nimowa yanzun miye amfanin haka kinyi yunkurin kashe rai, toh ku cigaba keda Abubakar ɗin tunda haka kuka zaɓawa kanku Allah ya jishemu alkhairi." Yana gama faɗar haka na fashe da kuka, amma bana ganin kowa sabida jinin da bani dashi, dakyar aka sami jini irin na Sadeeq dan wani mutun ne yazo bada jini sadaka shine aka saka min, Hmmm wani irin rashin lafiya nayi kaman xan mutu dan suma nake akai akai, hankalin kowa nawa a tashe yake, dakyar Ya Abbas yasak Inna wuro a jirgin ranar lahadi anan bauchi. Ta isa airport ɗin da yamma washi gari jirginsu ya ɗaga zuwa Addis Ababa na kasar Ethopie, daga can kuma suka mike zuwa Canada. Hmm sai da na share kwana goma kafin nasan waye akaina, ranar da nafarka Dr Zakariya ne akaina hararata yayi cikin ɓacin rai yace. "Amma Dr kin bani kunya mi yayi zafi da zaki zubda cikin jikinki kinsan yanda nake niman Allah ya bani haihuwa kuwa ke kin samu kina butulcewa Ubangiji da wani ne ya faɗa min zaki iya haka bazan yarda ba, cikin jikinki bai da laifi laifin wani baya shafan wani wallahi kika sakw gigin zubda ciki toh mutuwa zaki ke ni ɓari ma nake addu'a Allah ya nuna min na gani balle ke da kika sami damar haihuwa zaki yi idan kika kuma zan faɗawa Alhjku yasan matakin da zai ɗauka akanki." Yana gama faɗar haka ya fita abinshi, kuka nasaka nama rasa mizanyi ne.... ***** Canada zubawa Adnan Ido daddy yayi cikin ɓacin rai yace. "Ni zata wasu dangin ne masu niman bayan yan uwansu ashe nima nahaifi wanda zai datse aure dubi halin da mahaifiyarku take ciki ka taɓa tambayarmu daga ina muke, ina ne asalinmu." "Assalamun Alaikum" sallamar Sadeeq ne ya katse abinda Daddy zai faɗa, a hankali ya gaidasu sannan ya mikawa Abul Hannu yaron na,zuwa jikinshi ya fashe da kuka yace. " Amama adda!!! Adda!!!" Juyawa yayi yana duba ko ina na har da kofar fita yayi daga jikin Uban yaje bakin kofa yafara "Amama Adda" Kuka Meemah ta fashe dashi batasan lokacin da ta ɗauki goran ruwa ta makawa adnan ba cikin kuka tace. "Tir da haihuwarka, tarihi ya maimaita kanshi kafi kona kashe ka wallahi ban yafe maka ba kaje karshenka baza...." "Hadizaaaaaaaaaaaaaa Ya isa haka so kike ya lalace idan ya ɓaci har dake zai shafa." Mikewa Sadeeq yayi ya ɗauki ɗanshi zai bar gidan cikin kuka tace. "Babana Ina zaka da Karami." Murmushi gefen baki yayi kanshi a sunkuye yace. "Inna wuro takusan shigowa ne zanje najirata sai na kawota." Mikewa tayi tace. "Muje naga mahaifiyata." Wani irin kallo Adnan yake bin sadeeq dashi har yazo inda zai wucce yace. "Sai nayi Ajalin soyayyarka da amratu abinda kake gudun kar wani ya lasa sai na bazaje gumina a jikinshi, sai na zuba mata ruwan jikina a mahaifarta yanda zai xamo ɗa naga wanda ya isa ya dakatar da wannan alamarin a shirye nake nayi faɗa dan soyayyar da nagirma da ita, wallahi ina faɗa maka sai nayi sucking inda kake sucking ni dakai ne shege kafasa yanzun za'a fara Love Game." Rutsa idanu Sadeeq yayi cikin zafin kishi da damuwa ɗan uwanshi kaninshi yau shi yake son matar aurenshi wannan wani irin al'amarine me ruɗarwa haka, dafashi Adil yayi yace. "Hamma Sadeeq kayi hakuri duk cikinmu shine fitinanne baya jin maganar Meemah da Daddy duk abinda yasaka kanshi sai ya aiwatar, kuma haka ya farune sakamakon son da yakewa Adda Amrah karka ga laifin Iyayenmu suna bakin kokarinsu da zaran Allah ya cire maka zakka a cikin Yaranka toh fa sai addu'a." Shiru yayi sakamakon hango Meemah da sukayi haka suka fita zuwa tashar jirgi. Sunyi tsayuwar mintuna ashirin kafin jirgin ya sauko ahankalin mutane suka fara saukowa can Hajiya Inna wuro ta sauko raba idanu take tana niman Buba, har ta iso cikin inda suke jiranta hmmm Inna wuro da masifa ita ko jaka bata ɗauka na kaya ba daga ita sai lalitarta(😹) Daga nesa ta hangoshi rike da Abul, sauri takara cikin masifa tace. "Kaii jaja amare da fankan fankan kunne kamar kilishi bani hanya ko na bankaɗe yan banza dubesu a tsuke kamar wanda yunwa ya korosu tirrr da nasara arnan wofi."(😂ko meye matsalarta dasu oho) tana cikin tafiya wani mutun yace mata. "Madam can i holp you." Zaro ido tayi cikin masifa tace. "Mangofaka yaci kotar ubanshi, kundun kaniyarka dan malafar uwata kaga ɗan banza mi zubin ifiritai, nice madan wato ga inyamura, kaga min ɗan kotar uwa, banza da fuska kamar alalen da ya kwana gafara can." Wucceshi tayi tana masifa tana watsa hannayenta irin na wanda ya fusata, daga nesa Sadeeq ya hangota, cikin azama ya mikawa Ammih Abul yayi gurinta, Tana hangoshi ta cire hijab ɗinta tasha ɗamara, yana isowa ta tsinka mishi mari wanda yaja duk aka juya sake yarfa mishi tayi daga can Meemah sai murmushi take tana cewa. "Yes Uwata ce." cike da alfahari abinda suka gazayi idanunsu ya rufe da kaunar ɗansu shine Inna wuro tayi, Cikin hargagi tace. "Kaci kwankwalatin kan takalmin ubanka, ɗan banza me kiran adawa sai da kagama lalata musu yarinya ka sassaqe mata duk inda zata nuna ita mace ce, sannan kasake musu ita dan soron gidanku, yo Buba ko zuwa kayi kasami kato akan Amra wallahi bazaka saketa ba wani shegen ne ya raruketa, ina ce da ka addabi yar mutane ko tafiyar sai da ya sauya, har ka mance yanda ka farka musu yar mutane a gomar karshe na ramalana, shine zaka saketata ɗan banza mara mutunci da kunya wani irin wahala ce bata sha akanka ba sama da shekarq guda tayi tana jinyar gadon bayanta dan kwal ubanka shine da kasan zaka sake musu y'a sai da kasake xuba mata wani cikin madallah da cikin ya ɓare ynx idda zatayi ta famtama aurenta mugu munafiki, dan banza kayi asaran macen da zata ɗauke fitinarka bazaka gane haka ba sai Allah ya haɗaka da wacce sai kabiya ka fafuketa" Duk wannan gurmin akan idanunsu Meemah, Daddy, Ammih da take kukan tausayin ɗan uwanta, sai Adil da ya koma gefe yana kwasan dariya Adnan kan murmushi yayi a ranshi yace *Sadeeq karasata knn har abada ynz xan tsara kome amma dole sai na nemi inda take Sweet Amrah gani nan zuwa gareki* A hankali Meemah ta isa gabanta ganin yanda Sadeeq ya zuɓe agaban inna wuro, yana jin faɗarta, sai taji tana alfahari samun ɗa irin Sadeeq dan ma batq san halinshi ba, tana isa tace. "Inna wuro!!!" Cike dq masifa tace. "Kyaleni naci dudduniyar takalmin Uwarshi yaro ya lalata rayuwarshi a cikin ɗan kankanin lokaci, toh ai shiknn " D'ago kai tayi zata sake banka mishi wata tululiyar ashariyanta sai suka yi ido biyu da Meemah tsabar firgice a take ta zube jikin Sadeeq ............😂 *Zanyi kokarin haddar ashariyar Inna wuro* 🤣🤣🤣🤣🤣🤣😂Inna Wuro Foreve👌🏻😜 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu...         *Tsaka Mai Wuya* *Page =Hotiho😂*       Kamata sukayi aka sakata a mota nan suka dawo gida da ita suka yayyafa mata ruwa, ajiyar zuciya ta sauke sannan ta mike zuciyarta ba daɗi, kurawa Daddy ido tayi cikin kaɗuwa tace. "Almu kaine." Kuka take sosai, sai da duk falon suka matse kwalla, a hankali ta fara magana cikin kuka tace. " Nayi farin cikin ganinku amma nafi bakin cikin ganinku sabida gashi a sanadinku yau ya rabu da yarinyar da ta,sadaukar da farin cikinta sabida shi, tayi fama da mugayen aljanu sabida Buba ga laluran da tasamu duk sabida shi, wanda har ta koma ga Allah yana tare da ita, mi yasa kuka batar ta dawo gida a she haka zuciyarku ta cika da sonkai, ina ifiritun da ya raba auren babban shaiɗani abokin shaiɗan lamba ɗaya aure kakashe kaima sai ka wulakanta sabida katashi a cikin gata ga uwa da uba, ka girma cikin yahudawa, masu yawo da ɗan kamfe, har ka manta da axabar Allah akan wanda ya nime matar wani niban damu da kai ba nafi damuwa da wanca kafirin." Hannunta biyu ta dannawa Sadeeq wanda yake zaune rungume da ɗanshi cikin tausayin Sadeeq ɗin tace. "Buba mi yasa ka gaza hakuri da Amra kome tayi ai kai mi shanyewa ne balle yarinyar nan tayi kokarin hidima da kai, hmmm kayiwa kanka." Mikewa tayi duk suka bita da ido sai da taje inda Adnan yake ta sake masa dundu a gadon baya sannan tasamo tsakiyar kanshi ta zuba mashi kusa(😂) tsabar ranta ya baci ji kake dundum fau fau tasss, Duk ya gigice ya tsorata kai Imran da karawa Alamarin zak'i ya shige jikinta yaware karfi ya zuba mata tayi ta jibgarshi kamar jaki tanayi tana fada tana masifa, Dakyar Sadeeq yaja ta shima kuwa yasami kyautar mari, wanda ya fasa mishi baki Adil komawa gefe yayi yana kyakyatawa, rike da cikinshi Ammih ma haka, zama tayi tana hucci cikin tsananin tsoro Adnan ys mike yabar gidan ranshi a ɓace, Mikewa tayi dan wani fushi ta kamani, tace. "Buba kaino ɗakin da,zan zauna dan idan na cigaba da zama daga Almu har Hadiza shegen duka zan musu." imran na gama aikinshi ya bar gidan abinshi inda ya nufi kisra. **** Alhamdulillah jikina yayi dama dama, ina zaune a bakin gado bayan na idar da sallah, cup din tea ne a hannuna wanda yake ɗauke da madara da milo, an sami sugar kaɗan ina sha gashi yayi kauri, toh bana iya cikin kome sai tea ɗin kallon kasa nayi ina nazarin yanda rayuwa tayi min juyin masa, Kurɓa nayi na cigaba da kallon kasa zuciyata ba daɗi, gefe ɗaya tunanin Sadeeq da Abul ne a raina. Na rasa ta inda zanji motsin ɗana kukane ya kwace min, ajiye kofin nayi na cigaba da kukana, har wani lokaci shigowar Mommy da Rahma shine yasani na haɗiye kukan, dukna rame na fita hayacina, zama sukayi cike ds kulawa Aunty Mommy tace. "Amratu ki koyi hakuri mana babu daɗi a mutuwar Aure gashi kin rasa cikin dake jikinki, kiyi hkr Allah zai mai damiki wanda yafisu." Gyaɗa kai nayi tare da share kwallana, nasiha suka min sai dare suka bar asibitin. Kwana na uku da farkawa aka sallame ni ban taɓa sanin haka mata ke ji, idan aurensu ya mutu a daidai lokacin da kake ganiyarka ba sai yau ahankali labarin mutuwar aurena ya zaga unguwarmu, nan aka kafa gulmana ban damu ba wai dan hankalina ya kwanta Ya Abbas yaje fut yola aka dawo min da aikina nan suka sani a gaba na koma bakin aikina, Ranar dana koma babu irin gulmar da ba'ayi ba, ban kula kowa ba asalima abinda ke damuna yafi karfin surutun mutane, A hankali lokaci ya tafi sosai,ranar juma'a na dawo aiki Na gaida baffa knn zan wucce yace min. "Zo Mamana." Komawa nayi na zauna cikin nutsuwa, kallona yayi sannan yace. "Iyayen Sadeeq sun kirani wai suna bikonki ki koma ɗakinki." D'agowa nayi a sukwane nace. "A'a baffa aure da zargi baya yuwa da ace babu zargi ne da zan koma kuma baffa idan ka duba ni ɗaya ta zan iya kawo musu wata fitina a cikin iyalinsu ynz suke samun farin ciki idan na koma kaninshi bazai daina bibiyata ba asalima sai dai ya kara kunna min wuta da bazan iya kashewa ba ka duba maganata." Ajiyar zuciya ya sauke sannan yace min. "Jeki Allah yayi miki albarka." "Amin" nace, Mikewa nayi na shige ɗaki kuma ina da hujjana nakin komawa gidan Sadeeq matukar na koma toh Adnan bazai taɓa barina zaman lafiya ba akaina ace family sun ruguje ina zan iya da wannan alhakin badan Allah ya kare ni ba da fyaɗe zai min kaiii ina na hakura. Lokacin da Daddy ya koma kira Baffa ya basu hakuri akan naki kuma ina da hujjana ya faɗa musu, amna idan kome ya daidaita zai sake min magana ynx raina a ɓace yake, kuma ina fama da hawan jiki. Godiya Daddy yayi sukayi sallah. Lokacin da Sadeeq yaji abinda nace fita yayi a gidan ya tafi can wani lambu ya zauna yayi kuka me cin rai tare da nadamar Abinda ya aikata, sai yamma ya dawo tun daga ranar ya rage walwala, Zama yake a ɗakinshi ya ɗibo paint yayi ta watsawa a jikin Farin Wall ɗin dake ɗakin zuwa yake yasa hannu yayita zana hotona da hannunshi a hankali ɗakinshi ya cika da zanen hotona, Idan yaje gurin aiki kuwa, duk abinda zai ce sai ya ambace ni, a cikin maganarshi akwai wata yar India amna tafito yanki south india ce sunanta Amrita,tana aiki a ma'aikatar da zaran zai ce amrita sai ya ɓige da cewa Amratu. Tun bata saba ba, har ta hakura da amratu. Babu wanda ya fahimci a hankali ciwo ya fara kama shi babu wanda yasani yawan aman jini, da wani irin mura kullum da tari yake kwana da zaran yasha black coffe da Tina take kawo mishi toh haka zai kwana da ciwon kai da tari, tun abin bai ci karfinshi ba har ya kai idan yaje aiki baya iya tsayuwa sai zama, Idan kuma sanyi Ac yayiwa hancinsa yoyon jini yake, an sami kusan wata bakwai da ciwon ba'a sani ba sai da akaje wani taro anan Canada.... **** Cikina ya cigaba da girma har ynx ina cikin wata bakwai duk wata siyayya nayi, na haɗa kome, jiran haihuwa kawai nake toh ina da kuɗi ga wanda shadow ya taɓa turo min kusan 200m. Toh mi zanyi da kuɗi ga wanda nasamu a gurin Sadeeq Alhamdulillah ins cikin rufin Asiri sai dai har ynx Sadeeq ne a zuciyata dukda raina shekarunshi da nayi a farkon rayuwarmu bai hanani jinshi a jinin jikina ba, dan nayi Imani da Allah rayuwata da kome dake cikinsa dan Sadeeq akayi shi amma dole nayi nesa dashi domin samawa kaina lafiya, A gajiye nafito aji a hanyar dawowata officer muka haɗu da Aunty Rukayya nan muka gaisa har take min tsiya da Maman 4 dariya nayi nace. "Na'am faɗi da ihu ki kara da wayyo dan nayi four ɗin nan a haihuwar farko uku sun koma saura ɗaya Almustapha." Cikin jimami tace. "Allah ya mai damiki me amfani sannu fa." Murmushi nayi nace"Amin " nan muka cigaba da hira har ta wucce inda zata ni kuma na nufo office ina saka kaina naji abinda abokan aikina suke faɗa a kaina da cewa. "Hmmm yaro karami fa ina zai iya da guzuma itama ai budurwan zuciya gareta ina ita ina yaro karami gashi ya sakota ds ciki ai anga kuɗi an saka zallah akai mana." Murmushi nayi na tura kofar tare da sallama duk sai da suka razana, banji kome ba dan ynz ba da bane da zanyi kuka. Kayana nashiga haɗawa ina gamawa na kallesu nace. "Ko yau nabar aiki ina da kuɗin da ya isheni nayi kasuwanci ba tare da na damu da abinda gwanati zata bani ba, kuma da kuke cewa budurwa zuciya gare ni eh nagode wannan ba dani kukayi ba da ubangiji kuke, wallahi yau nace a koreku a aiki toh ko karenku bazai samu aiki balle ku kuje kuji da kanku mana, daɗin abin nayi auren kuma na shiga inda baku taɓa tunanin zuwa ba na mallaki abinda baku da shi, kuyi asarar rayuwa kukan." Ina gama faɗar haka nayi ficewata, sayau naji zuciyata, koda na dawo gida tsabga gabana ta isheni, wani abinda ya dameni yawwan jin bukatar Sadeeq bansan mike damuna ba da zaran naci na koshi toh fa nan zanji idan ba Oga Sadeeq bana jin kome a jikina idan nayi barci a haka kuwa toh dole ne idan na farka nayi wanka, dan mafarkinshi nake, Da naje asibiti na faɗawa dr Zakariya murmushi yayi ya rubuta min magani tare da bani shawaran na koma ɗakina jinshi kawai nayi na fito.... A hankali kome ya tafi kamar ban taɓa fuskantar wani matsala ba, ga cikina ya shiga wata takwas yayi wani irin girma na ban mamaki, dan dole na ɗauki hutu a gurin aiki, sabida girmsn cikin da yanda kowa ke maganar cikin Baffa ya hanani zuwa ko ina sai awo. *** Koda ya faɗi ya tashi dakyar amna dole ya dawo gida Sadeeq farine amma wannan ciwon yasashi yin wani irin fari fat kamar babu jini a jikinshi, kowa ya tambayeshi meke damunshi sai yace ba kome, A haka ys cigaba da jinya, baya shan magani toh yaki zuwa asibiti, ciwo biyu a tare da shi ba'a san ɗaya ba amma tabbas akwai ciwon zuciya. Dan damuws tayi mishi katutu amms yaki faɗawa kowa Babu abokin shawara babu Matarshi sai ya zauna yasa Abul a gaba suyita kuka, yakancewa yaron. "Abul na rabaka da Adda Amra ko gashi nima mutuwa zanyi bansan mike damuna ba kaga yanda jini yake fito min a hanci da kunne, ai kasan bazan tashi bs, coffe ɗin da tina ta kawo ya kurɓa aikuwa ya fara tari sosai wanda yajanyo fitar jini a hanci da kunne da baki sosai yake tarin me matukar razanarwa. *** Ina kwance gurin karfe huɗu nadare, tafiya nake a cikin wani lambu amma ina jin kukan Sadeeq a hankali na isa inda kukan yake, zuwa nayi na ganshi da wasu mutane, sun kewayeshi kowanne da mugayen makami, amma wanda naga fuskarshi Adnan ne, ya ɗauki wuka yana ta soka mishi, da gudu na isa gurin na hankaɗa adnan ya faɗa wuta, na ɗaga Sadeeq muka fara gudu ga ciki ga sadeeq da yasake jikinshi na rasa yanda zanyi ga mutanen suna gab da cin mana, Faran tantabara ce tayi sama damu, sai da mukayi dogon tafiya ta kawomu wani lardi nada ban kwantar dashi mukayi tantabara tana zubda kwalla jijjigashi nayi amma ins baya ko motsin kirki sai kasaka ido xaka ga yana numfashi, muns cikin haka sai ga Adnan yaxo da gudu kamar walkiya ya jefa Sadeeq arami yasa kasa ya rufe tare da wasu mutane dariyarsu ce tafarka dani a firgice. Na tashi ina addu'a ganin Imran yasani dadɗa tsorata kuka yake har kwalla na sauka a jikinshi yace. "Kece kawai zaki iya tayashi saura kiris akarasa shi sun biyo shi sunci nasara da najikinshi Amratu Sadeeq ke yake bukata ko ya tashi ko ya mutu Yaranki sune abar tausayi shine garkuwa Iyayenshi, ke kuma kece garkuwarshi Amratu kina da karfin zati ki koma ga Abubakar kamar ynd kikayi mafarkin nan haka nima nayi don Allah kodan albarkacin cikin ki je ga Sadeeq." Yana gama faɗar haka ya ɓace... Jikina na rawa nayi alola nazo na fara gabatar da nafillah. **** Tun yanayi da karfinshi har karfinshi ya kare, sai dai motsin da yake haka Abul ya kwana a jikinshi, abinka da yaro dan yayi kuka ya gaji, da safe Meemah bata ga Abul ba gashi lokacin karyawa yayi kowa na zaune banda inna wuro da take ta safa da marwa tace. "Kee hadiza ban ga Buba ba banga ɗanshi ba." "Eh inna kinsan baya son zama cikin mutane ynx har ya koyawa yaron ma." bata gama maganar ba inna wuro tayi can kuryan gidan inda ɗakin Sadeeq yake kukan Abul ya shaida mata ba lafiya da sauri ta isa ɗakin tana tura kofar taga yaron yana kuka yana kiran "Amama Amama." Sai jijjigashi yake ko motsawa bayayi, ganin jini ya ɓata ko ina na ɗakin inna wuro ta fasa ihu...... *_Gaskiya gobe ina da zuwa asibiti ganin likita da kuma awo toh bansan yaushe zan dawo ba dan haka bazaku ga Updater ba sai Jibi Insha Allah ayi hakuri* 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu... *Ruɗani* *Page I=INNA WURO* Cikin mugun tashin hankali Inna wuro tayi waje tana salati da sallame. Mikewa Daddy yai shida Meemah suka nufeta, a birkice tace. " Abubakar zai mutu!!!" Da sauri suka wucce ɗakinsa anan suka sameshi ganin haka Ammih da Adil suka biyosu, cikin firgice Ammih ta ɗauki Abul, Daddy da Adil suka fita da Sadeeq zuwa gurin mota, cikin gaggawa aka kira motar asibiti cikin abinda baifi minti goma ba motar iso, nan suka ɗauke zuwa asibiti komawa ɗakinshi meemah tayi tana kallon hotunan da ya zana min, cup ɗin coffee ɗin da yasha tabi da ido ɗauka tayi tana kallon kafin tafito zuwa kitchen, tana shiga dake shiga bazata tayi a firgice Tina ta sake, ledar garin coffee ɗin a kasa ya zuɓe. Binta tayi da kallon zargi amma dake tuna halin da Sadeeq yake ciki baisa tabi takanta ba Ajiye cup ɗin tayi tafita. Sauke ajiyar zuciya tina tayi ta haɗa kayan ta ɓoye a wani loca. Da sauri ta haɗa abinda zata haɗa tabar gidan, kafin wani abu ya taso. *** Koda aka suka isa asibitin take aka fara kaikawo akanshi cikin wani irin tashin hankali dan basu taɓs cikin karo da irin wannan ciwon ba asalima, anfi samunshi daga Yanki Asia sosai suka dukufa ceto rayuwarshi inda aka shiga gwaje gwaje, daga ciki kuwa har da gwajin Jini fitsarinshi da bayan garinshi, a gigice Dr Aryan Aslam Khan, ya fito daga ɗakin lab ɗin ya shiga idan Sadeeq yake, ya mikawa saura likitotin sakamakon. Cikin gaggawa suka fito inda sukawa Meemah magana wacce itama consultant ce a asibitin. Da ita aka shiga meeting ɗin bayan sun zauna Dr Mark Paul ya mike cikin harshen turanci yace. "Ina baku hakuri da kiran gaggawa da nayi muku haka ya farune sakamakon case ɗin da aka kawo na mara lafiya! Numfashi ya sauke sannan ya cigaba da cewa. "Kimani karni biyu xuwa ynx ana haramta amfani da guba dan shayar da wani indai bashi ya shayar da kanshi ba Dr Hadiza mara lafiyarki da kika turo, mun gano ya jima yana shan guba wanda ya haifar mashi da ciwo tari dan gubar ta taɓa huhunshi sai kuma kodarshi wanda itama saura kiris ta taɓa, dan gubar tana lalata brain da huhu, hanta koda. Mafi hatsarin wannan gubar shine yanda take lalata brain ɗin mutu inda zaki ga mutum na zubda jini ta hanci, yanzu abinda muke so a kawo mana asalin gubar da ake sarafa mishi, haka ne kaɗai zamu san ta inda zamu taimaka mishi." Da gudu meemah tabar ɗakin taron rike da bakinta kuka take sonyi amma tsoro da firgita yasa ta rufe tana fita tayi waje inda motarsu take maza tayi ta faɗa cikin taja da mugun gudu. Tana anbatar Adnan da sunanshi na asali wato usman, tana shiga gidan ko parking cikin rashin nutsuwa ta faɗa gidan "Tinaaaaa" Ta kwalla mata kira amma babu alamarta kitchen ɗin ta shiga ta fara bincike har ta samo ledar garin coffee ɗin ta ɗaga tana juyawa, a hankali hawaye suka shiga zubo mata, Ta juya da niyyar fita Adnan ya fesa mata wani farin hoda a fuska, zata zuɓe ya tareta cikin muryan bugaggu tace. "Usman mi mukayi maka haka muka amshi wannar sakamakon." Zaunar da ita yayi ya jinginata da jikin firij ya mike ya ɗauko ruwa, Ya mika mata dakyar tasha sannan ya xauna yana kallonta sosai kafin yace. "Zaki ɗauki gubar kikai asibiti sannan kuma za'a tsananta bincike toh Meemah baki tunanin Rayuwar Sadeeq ɗin da Yaronshin ne? Zan kyaleshi a haka amma sai kinja bakinki kinyi shiru in ba haka ba zan kashe kowa dan na mallaki amratu, akanta na fara so dan haka babu wanda ya isa rabani da ita." B'alle rigarshi yayi ya nuna mata katon rubutun sunana daka zana mishi fatar daidai kirjinshi yace. "Wallahi billahil azim zan kashe Sadeeq har ɗanshi dama aiki aka bani akanshi salin alim ki zuba min ido in ba haka ba toh kome ya biyo baya zaki sami gawar ɗanki da jikanki, ni uwar nake so." Yana gama faɗar haka ya mike yabar gidan kukane ya kwace mata cikin tashin hankali kwanciya tayi a gurin sabida barci da ya rufeta. Hankalin Inna wuro da Daddy duk ya tashi haka suka cigaba da zuba ido sai bayan awa biyu sai gata da kunshin ledar nan aka shiga binciken yanda za'a sami makarin, dan sun ga kasar India ne suke samar da maganin, kuɗi Daddy Ya zuba aka tasa Dr Aryan Aslam Khan ya tafi niman makarin sai dai an saka mishi ruwa da alluran da zai rage mashi karfin gubar. A yanda aka tura Dr Aryan sati biyu zaiyi sai gashi babu shi babu labarinshi, Ranar da yacika kwana ashirin da tafiya sai ga labarin an tsinci gawarshi a garin Maharachira. Abin ya kaɗa kowa Meemah kam batayi mamaki ba dan tasan Adnan ne zai aikata haka. Hankalin likitotin yayi masifar tashi kaii har da iyayenshi, kwana biyu tsakani aka fitar dashi zuwa indian ba tare da sanin kowa ba sai Meemah da Dr Paul, Sai Inna wuro suka tafi can.... *** Hankalina duk ya tashi narasa wanda zan faɗawa dan dole nayi shiru ina zubawa sarautar Allah ido, bayan sati uku natashi da nakuɗa tun ina ɓoyewa har yaci karfina, Dakyar na fito nabuga ɗakin Nenne tana fitowa taje ta tashi Baffa, Muka tafi asibiti wanda nasha gwagwarmayyan dan tun uku nake abu ɗaya har goma nasafe, kafin Allah ya taimaka na sauka lafiya inda nasami yarana biyu mata, ajiyar zuciya na sauke lokacin da takarshen ta diro, kuma dukda mahaifarsu, Gyarani akayi sannan aka koma kan yaran aka kintsa min su, Sai da mukayi hutun awa shida aka sallame mu, ina dawowa nashiga niman layin Sadeeq baya shiga gashi tunda Imran ya faɗa min halin da yake ciki duk nashiga damuwa, Email ɗinshi na turawa sakon haihuwar da kuma hotunan yaran, Ban damu da jiran reply ba dan ina tunanin ko jikine yaki mishi, bayan ana uku sai ga sakon "toh gani nan zuwa." Sai na tura mishi da tambayar. "Kasami lafiya ne aka ce min baka da lafiya" Sai ga wani sakon ya shigo. "Waya faɗa miki bani da lafiya." Shiru nayi kafin nace. "Abokinka mana Imran" Shiru yayi na wani lokaci kafin yace. "Ok ya kyauta amma naji sauki zan zo a maida aurenmu kinji." Duk sai na rasa tacewa toh knn sai an sake ɗaura wani auren knn eh haka ne faɗa tunda bai mai dani ba har na haihu, ajiyar zuciya na sauke kafin nace. "Allah ya tabbatar da alkhairi." Daga haka nayi ofline, tabbas indan nace bana son Abubakar nayi karya dan wani irin so nake mishi me tsarga jinin jikina, aduk lokacin da zan tuna shi sai naji kamar zuciyata zata buga sabida tsananin kaunar da nake mishi. After six days sai ga Sadeeq a ɗakin baki aka saukeshi nan na kai mishi yaran ya kallesu cikin murmushi yace. "Nayi farin cikin ganinsu wani suna kike so a saka musu.".. Dake a kujera nake zaune shi kuma yana bakin gadon, nace. "Duk sunan da kayi ra'ayi." Kallonshi nayi na wasu lokuta kafin na kauda kaina nace. "Ai bani da zafi wannan ya wucce naka, kasamu su wanda kaga ya dace." Daukar Babban yayi ya mika min yace. "Saka mata sunan Meemah, wannan kuma a saka mata sunan Inna" A hankali nayi musu huɗuba amma banji daɗin haka ba naso dashi yayiwa Yaranshi amma babu yanda na iya, mikewa nayi zan fita na bashi guri ya ci abinci amna sai naga ya mike, yazo har gabana ya amshi Meemah, ya kwantar da ita sannan ya jingina ni da bango, tare da sumbatar wuyana. Tureshi nayi na harareshi cikin tsiwa nace. "Kana son kasancewa dani ka yanke igiyar aurenka dan renin hankali baka taɓa kirana ba amna dake ynx ka ɗibo damuwarka,zaka sauke min."0 Shiru yayi yana kallona dariya yayi wanda nasan ba ɗabi'ar sadeeq bane dashine murmushi zayi ya ɗaga min kafaɗa da nina sanin wannan kuma magana na gaskiya sam bana jin yanda nake ji idan muna tare da Sadeeq, Amma sai nabar haka da kodan saɓanin da muka samu bama tare ne oho, Daukar yarana nayi muka fita, naje na zauna ina nazarin Sadeeq, gani nake sabonta min shi akayi, ba Sadeeq ɗina da nasani bane, haka na share zance. Koda na faɗa sunan da yayiwa yaranshi sai kowa ya hau murna, washi gari bayan an ɗara suna aka maida Aurena da Abubukar Mustapha lamiɗo akan sadakinshi nairai dubu ɗari biyu cif, anyi taro kowa ya watsa da dare ya turo Mubarak na kaimishi yaran na shirya tsaf bayan nayi wanka da turare sabida karnin nono, Muka nufi ɗakin baki, ina shiga na sameshi da riga da wando na bacci ruwan madara, kallonshi nayi na gaza hakuri nace. "Abban Abul wani irin ciwo kayi ne naga ka rame haka, kaman ba kaiba.".. Kwantar da Ihsan yayi sannan ya amshi inteesar, ina tsaye fincikoni yayi na faɗo kanshi, maza nayi na mike, yayi juyin duniyan nazo mukwana naki sam bana son haka, karshe da masifa nabar ɗakin. Washi gari daman ya faɗa min zamu koma tsaf nazo nasame Aunty Rahma sun kintsa mans kayanmu kallona sukayi ina yaran suka ce min,.. Nace. "Suna gurinshi' Kwanciyana na gyara suka fara min biki ban kulasu ba sam zuciyata ba daɗi,. Har kusan tara sun tafi sai gashi da yaran suna calla ihu, karshe haka naje na amshesu, na dawo ɗakina, Washi gari muka bi jirgin abuja daga abujan muka nufi lagos, can muka tashi zuwa Canada, Duk yanda yaso raɓana fir naki sai naji raina ya ɓaci ina mishi wani irin kallon. Muna sauka sai ga wasu matasa suka shiga ɗibar kayanmu, suna sakawa a mota, ban wani damu ba, naga sunyi wajen garin Toronto damu a take na juya ina kallonshi nace. "Sadeeq ina zaka kaimu? ba gidan Meemah zaka kaimu ba?" Duk lokaci ɗaya na jefa mishi tambayar ko inda nake bai kalla ba yace. "Sadeeq ya jima da zama cikin taskar rayuwa da mutuwa, wannan Adnan Mustapha Lamiɗo ne, dan haka kiyi min shiru ko an jima ki tsinci gawarwakin jariranki." Ban yarda da gaske bane sai da ya cire mask ɗin fuskarshi, tare da zare abinda ya rike mishi muryanshi, a daidai lokacin da muka iso gidan knn, "Fito muje." A firgice na mike mamaki ya kashe ni, so nake na ajiye yarana na tsinka mishi mari, Aikuwa muna shiga cikin gidan na ajiyesu na samu fiskarshi na kwaɗa mishi mari wanda yasashi firgicewa idanuna sun rune jajjur, kalleshi cikin kakausar murya nace . "Kai Jahilin ina ne wai kansan abinda kake aikatawa babu So ko ɗaya a ciki tsagwaron sha'awata kake ji, shine kaje kayi Basaja aka baka aurena Toh Shashasha, ai wa Sadeeq Aka bawa auren idan baka sani ba toh ka bincika da kyau tunda anyi auren da sunanshi kenan har abada na haramta make knn, Allah ya nuna maka ikonshi inda Basiranka ta toshe kaje ka nemi aurena da Sunan Sadeeq" Dariya na fashe dashi har ina rike cikina. A fusace ya finciko ni, ya haɗani da bango take ya shiga yaga duk wata tufafin jikina yans cewa. "Wallahi ke matata ce." Ni kuwa ina cigaba da dukankshi da ya kunshinsa ins cewa. "Wallahi niba matarka bace jaki dabba kawai." Naushi ya sake min, a cikina take naji zuban jini lokaci guda durkushewa nayi ina rike da cikina............ *_Barkanku Fans Nidai bansan halaccin wannan auren ba zaku iya ajiye min comments ɗinku amma kar wata ta zage ni dan ynz wata sai ta iya kirana da Jahila ko dabba ni dai ina jiranku, ku faɗi min yanda zan warware muku pagen gobe_* 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu...       *Bansan laifina ba* Nagaji Jama'a...... *Page L=LOVELY* Shiru yayi yayita zaga ɗakin mukan muna manne da juna sai dariya muke mashi, tsabar ya rufe saka hannunshi yayi ya rike haɓarshi yace. "Ynz malama haka zamuyi dake? Eh ince juya min baya zakuyi kinsamu gawa taki raminki ya farka ko hmm ba damuwa." Rike dariyana nayi nace. "Abbu Sawwama karka damu babu abinda zan faɗa mata kawai muna son ganin ruɗewarka ne kuma munyu Sa'a ko Hammah." Bugun kofar da akayi yasa muka nutsu na buɗe musu dr ne da nasu suka zo dubashi nan suka samu ya farka, da mamaki suka shiga duba cikin gaggawa abin mamaki sauki ya samu sosai, sai dai zai ɗan huta na kwanaki,, Aikuwa naki faɗawa su Meemah, dan nafison nayi musu bazata, haka muka cigaba da kula dashi har ya fara tashi ya xauna, Tun ina bashi abinci yazo dakanshi yake ci, ranar muna zaune har da Imran muna hira can bacci ya sakone a gaba, matsa min yayi na kwanta a bayanshi, aikuwa ina kwanciya bacci yayi gaba dani, murmushi sadeeq yayi yace. "Hmm kasamin mata bacci ina ganinka ka watsa mata hodar bacci fa." Cikin basar da maganar yace. "Ina da muhimmin magana da kai, kuma dole nasata bacci." Gyara zama sadeeq yayi sannan yace. "Ina jinka." . Tattaro duk nutsuwarshi yayi sannan ya fara magana da haka. "Akwai magana akan matarka sai bari mu fara da wannan, kaga wannan turaren" Nan ya shiga masa bayani kaman yanda Malam Abdullah yayi mishi bayani, sannan yaja shi suka fita waje sosai sannan ya faɗa mishi shirinsa akaina, wanda da farko Sadeeq yaki amma da yafaɗa mishi hujjarshi sai ya amince, sannan Imran yace.. "Zamu wucce kisra da kaikayi kwana biyu Abbana nason ganinka sannan zan ɗan gyara maka mazaunen kwankwasonka, yanda zakayi aiki babu reni dan naga ciwon nan ya maida maka kuzarinka kasa." Murmushi Sadeeq yayi sannan suka dawo ɗaki ganin yanda na kwanta, shif ɗina ya fito kaman ban haihu ba, hawa gadon yayi sai ya sauka yaje ya kashe wutar ɗakin, yazo muka kwanta. A nutse yazare min kayan jikina, shigewa jikinshi nayi sabida sanyin Ac, lakuce min hancina yayi aikuwa na tura mishi bakina, gyara mana kwanciya yayi yana shafa bayana nazarin maganar Imran yake akaina duk sai yaji tausayina da ya rufe zuciyarshi, haka muka kwana. Washi garin mun tashi kadaran hadaran, duk sai naji na muzanta haka muka cigaba da tafiya har kusan sati uku Sadeeq yana min gashin kuma, muna cikn sati na huɗu suka sallameshi, ko dakika bamu kara ba sai madinatul noor, Cike da damuwa nace. "Abban Abul nayi maka laifine maka duk ka sauya." Wani hargitsassen kallo yayi min, dama hannuna yana jikinshi, sake shi nayi naja da baya. Maida hankalinshi yayi gaba yace. "Ban sauya ba kawai ke kike ganin haka." Ban kuma cewa kome ba, na sunkuyar da kaina, da wutsiyar ido yake kallona dau sai na bashi tausayi taɓe bakinshi yyi bai kuma bin takaina ba. Mun isa Madinatul noor da yamma daman munyi gudu, a keke doumakau. Cikin farin ciki aka tarɓemu, nan aka shiga mana hidima sai dai yanda zulja taga na takura sai abin ya dameta dan haka tafita daga ɗakin ta nufi inda Imran yake, tana shiga yana idarda sallah zama tayi har ya gama addu'a ta kalleshi cikin nutsuwa bayan ya mike yans ninke abin sallah mikewa tayi ta isa gabanshi tana kallon fuskanshi tace. "Kaunana Anya baku taɓa min kawata ba naga duk tasauya baka man wanca zuwanta ba." Cikin rashin son a cigaba da maganar yace. "Ki shirya kawarki da abubuwanku na mata, yanda abokina zai murje na kwana biyu wannan rashin walwalar kuwa zata daina ita da mijintane." "Ban fahimci wannan batun ba kaunana dakai ake cin amanar zuciya wallahi baxan saka amata kome ba sai ka faɗa min me shiryawa akan yar mutane." Tsareshi tayi da ido tana jiran karin bayani, Shareta yayi ya cigaba da abinda yake, cikin hasala ta fauce battar hannunshi ta wullar ƙasa juyawa yayi a fusace ya matseta da bango, tsabar razana sai ta rufe idanunta. Tsayawa yayi yana kallon fuskarta a nutse, yake bin fuskar da yatsarshi, kanshi ya sauke akafaɗarta yace. "Kiyi yanda nace kawai bana son musu." Shiru tayi tana karɓan sakonshi can da ta tuna babu aure faa tsakaninsu aikuwa tureshi tashiga yi amna ya kara matseta, har sai da tasaka mishi kuka murmushi yayi cikin muryan zolaya yace. "Don Allah kyale ni karki min fyaɗe dan na lura da yanda kika matsu nan, ai nan gaba sai an kwace ni a hannunki." Tura mishi baki tayi ta fauce rikon da yayi mata zata fita rikota yayi yace. "Ummin Yan biyu taimaka ki gyara mana ita don Allah yawwa ya naga shigarki ta sauya, kaman ni fararen kaya kike sakawa idan na fahimta kin musulinta knn faɗa min yaushe akayi wannan gumurzun." Kaman ba yanzun ta gama matsar kwalla ba, tureshi tayi tace. "Ai dama baka kaunata ns mutu addinin Yan gata shi yasa kake jin ba daɗi dan na musulunta." "Wayyo Kaunata waya faɗa miki bana son, ganinki cikin rahamar ubangiji xo nan ruhina." ɗagata yayi sama suna kyakyakalewa dariya kafin suka dira a makeken gadon ɗakin kwanciya yayi ya ɗaura mata kai a cinyarta suna kallon juna yace. "Kaunata yaushe haka ya faru." Juya mishi ido tayi cikin jin daɗi tare da wani rausayar da kanta, tare da farr da ido irin na masoyan da suke cike da shaukin kauna. Sake narkewa yayi a cinyarta yana dafe kirjinshi tare da lumshe idanunshi yace. "Kaunata barni haka zan iya mutuwa dan zuciyata ta cika ta tumbatsa da kaunarki daf take da tabuga," Cizon lips ɗinta tayi kuma taki magana sai wani yanga take mishi tare da juyar da kai, tashi yayi ya kamo hannunta ya ɗaura a kirjinshi sai ga heart ɗinshi yans ɗif ɗif(😂 Aljanu team luv ɗinsu na daban ne. Karda wata ta kwarewa Imran dan wannan ban ruwqn da akewa kauna nasan Tuzurayen grp ɗina da gwaurayen suna nan suna rungume da pillow irinsu Brrst kan bance miki gwaurowa ba ban karki fara mafarkin Bed😂 Irinsu Fatima Harun abi a hankali kar akatsewa oga aiki a office) lol Duk sai da Zulja ta gama rikitashi da yanganta kafin ta ɓace tana dariya, cusa hannunshi yayi cikin gashinsa kaman zai rusa ihu, tsabar sonta dake ambaliya a magudanar jininshi kwanciya yayi sharaf, Akan idon Sadeeq yayi cikin gyara murya yace. "Na gama zamu iya tafiya ka iya cewa mun cika fitsara kai gaka nan labceccen fitsararre kasa Yar mutane a ɗaki sai kasheta kake ds Love muje kafin ka sauya sheka kace kai inda ba madinatul noor ba sai bermode," Mikewa yayi suka shigo dan suyi mana sallama fir naki fita ns koma ban ɗaki na rufe kaina. Ina kuka minayi wa Sadeeq haka da ya sauya min, sunyi sunyi na buɗe naki karshe Imran ne ys shafe kubar kofar ta buɗe, dannan kanshi yayi ban ɗaki ina duke gaban madubi na buɗe ruwa yana zuba kuka nake yanda karan ruwa bazai bar wani yaji sautin kukana ba. "Hmm wani abu aka miki? Kike kuka." Cike da ɓacin rai na juya yanda ya tsareni da ido yasa nayi kasa da kaina nace. "Babu kome." "Hmm jin daɗi ko? Yanzun haka kike son yaranki su ga uwarsu na kuka kallan kija min yara su fara tsanata." A hankali yake takowa jin sautin takalminshi dai dai yake tafiya da bugun zuciyata, bai kyale ni ba sai da muka dangana da bango, ɗago kaina yayi da yatsar hannunshi lokaci guda kwalla suka zuɓo min, cire hannunshi yayi yana kallon fuskana wanda idanuna suke lumshe, kallon yandq bakina ke rawa, once tsigar jikinshi ya shigs mikewa, kauda kai yayi ya firzar da iska mi zafi yace. "Zanyi tafiya har nasati biyu da fatan ba matsala." Gyaɗa mishi kai nayi kwalla nabin fuskana bai wani damu ba yajuya ya fita ina kallonshi yasa kai yabar ban ɗakin sulalewa nayi kasa ina me fashewa da kuka, cusa kaina nayi a tsakankanin cinyoyina tare da kifa fuskana akan tafin hannuna ina kuka sosai, na rasa laifin da nayiwa sadeeq yake wasan kura dani. Jin an dafani yasa nafara goge fuskana na ɗago kaina, ina murmushin dole Abul nagani rike da Apple, yana ci yana nimana shine yazo yaga ina kuka, murmushi nayi nace. "Daddy karami mi kake ci." Kallon idanun yaron nayi shima cike da kwalla yace. "Addana Amama ko." Shafa kan yaron nayi muks fito daga ban ɗaki ganin Zulja nayi fuskarta a haɗe zama nayi cikin rashin kuzari nace. "Ummin Yan biyu." D'aga min hannu tayi cikin ɓacin rai tace. "Tun ynz zaki fara koyawa yaranki karaya miye akayi dan Sadeeq ya sauya miki dubeshi fa, kinsan inda nasamo shi can sama yaje ya zauna yana kukka, mamaki ya kamini yaron da baikai uku ba yasan damuwa dana tambayeshi ce min Yayi Adda kuka Amama, Haba Malama akan namiji zaki kasara rayuwar ɗanki, da ya faɗo a sama fa, shigowarmu knn na mika mishi tufa nace ya shigo, Gaza danne kukana nayi na zube a jiknta nace. "Karki ga laifina bayin kaina bane masifar so ce tasame ni, da zan iya Ajalinta da nayi ashe so tsartsene duk wanda yayi tuntuɓe dashi sai yaji ajikinshi, bansan laifin da nayi mishi ba yajuya min baya" Murmushi tayi tana buga bayana tare da bani hakuri har da shawaran yanda,zan kwaci kaina. Tun daga ranar ake gyara min sitting sai da mukayi kwna goma sha uku cif, a dare ranar Sadeeq suka tawo daga kisra, tunda na fito muka gaisa na koma abuna ban sake nimanshi ba har dare, Zulja tasa aka rakani ɗakinshi, kin shiga nayi na kwanta a falo bai san nazo ba sai da asuba yafito Sallah ya hangoni kwance. Taɓe baki yayi ya wucce, ina jin yafita nima natashi naje gurin yarana wanka nayi na sauya kayana, sannan nayi sallah, gari na wayewa nagama kintsa kaina yarans kuyangu sun shiryw minsu. Wajen karyawa muka nufa acan muka haɗu, kallo ɗayan nayi mishi na kauda kaina, abinci mukaci muna gamawa muka tashi hara man tafiya munyi bankwana cike da kewar juna sannan muka nufi inda keken daumakarmu yake muka lula gajimare. Da karfe bakwai nadare muka sauka a kofar gidansu Meemah sauke mana kaya akayi daumakar suka tashi mu kuma muka buga gidan nana buɗe mana kofa muka shiga take mai hidima da gidan suka fara kwasan kayanmu zuwa cikin gidan........ *_Wallahi cikin ɗaya zamu ɗaya daku ko kubar ni nacigaba da Typing ku nemi buk a grps grps ko na daina muku posting a Whatsp ina dalili kun sakoni a gaba ina da abubuwana nake katsewa nayi Typing nayi posting sai aka page ɗaya ku nuna min idan babu zakuyi fishi ni kuma baiwa ko bansan mi nake about 2k/3k ina jigila da kaina sannan ku buwaye ni wata tasake min magani ni bazanyi bori dan ku bani hakuri ba aiki ɗaya zanyi babu abinda ya dame tsaf zan murza toka a idona na maidashi na kuɗi kun jima baku zageni ba Wallahi karku taɓa ni dayawa dan hakurina ɗan kalilan ne fushina yafi auki ni bana bori dan abini aiki ɗaya tal zanyi kowa sai ya damu dakanshi idan kinsan baki fara bin buk ɗin ba Don Allah karki bi na yafe kibar musu bi su bi, bana son damuwa dan zuciyata a kusa yake_* 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu... *Tufka da Warwara*     _Allah yasaka miki Sister Brrst Fatima Alfah da kara min  ilimi da kikayi nikam babu abinda zance miki sai fatan Allah ya albarkacu rayuwarki da na zuri'ari nagode sosai_ *Page M=Mohan*        Su inna wuro na zaune a falo aka fara shigo da kayanmu ana haka muka shigo da sallama, Da gudu Abul yaje ya ɗanne cinyanta, ai take gidan ya ɗauki ihu da murna dawowarmu.                      Zama nayi  ina mikawa Inna wuro nur, tare da gaishesu, duk suka amsa wani shekeke ta kalle ni, sannan tace. "Amra cin amana haka wato dan kina bakin ciki damu shine bazaki faɗa min Buba ya warke ba ahir ɗinki."     Satar kallonshi nayi hankalinshi nakan Iyayenshi duk sai naji ba daɗi,, ta ɗansu suke bata ni ba,                Can Abul ya dawo gurina ganin na takura kaina yace. "Adda shayii."           Kura mishi ido nayi na ma rasa tacewa kawai nace. "Kaje Amama ya haɗa maka."       Gaban uban yaje yasaka hannunshi a aljuhu yana sai shirmen yara yake yace. "Amama Shayii."      Juyawa Sadeeq yayi ya tsareni da ido, ganin bashi nake kallo ba hankalina na wani gurin da ban cikin kasa da murya yace. "Baki ji abinda yace bane."     Banza nayi dashi haka kuwa ya kara mishi haushi, cikin ɗaga murya yace. "Keee ba magana dake nake bane."    Juyawa nayi ina niman wacce yakira dake banganta ba sai na juya na cigaba da kallona su kansu Inna wuro sun shiga ruɗani. Mikewa yayi a fusace ina kallonshi tsaf yazo ya ɗaga ni zai kaini part ɗinshi na fauce hannuna nace. "Ya isa ni y'ace ba baiwa ba, kuma duk lalacewar gawar giwa tafi kwando goma, na gaji na gaji Abubakar kayi duk abinda zakayi amma daga yau ba biyayya a tsakaninmu sai ka faɗa min me nayi maka."         Cikin zafin rai ya haɗi ni da bango yar karamar kara na sake mishi tare da zuɓewa jikinshi yarrrrrr, a hankalin nace. "Burinka ka nakasani ko Sadeeq nagode idan ka illatani ka turowa iyayena saura."     Sulalewa nayi na,zauna sabida  bayana da yahaɗa da bango ya fama min ciwon bayana na jima ina jin ciwon sannan na mike na zan fita nabar musu gidansu,        Finciko ni yayi ya ɗaga hannunshi da niyyar tsinka min nayi maza na rike hannun ba dan na lura shi ɗin ɗan gwal, fauce hannunshi yayi ya mareni wallahi ban kyaleshi ba nima na rama cike da mamaki suke kallon.   Shima kallona yake cikin sanyin murya nace. "Ka sake ni don Allah ban cancanci dama da kai ba na shiga uku na lalace."    Da gudu nafita nabar gidan, bayana yabi wani irin walkiya akayi wanda yasa ya hangoni ina son buɗe kofar gidan, yana isowa ya juyar dani ya kifa min mari, sannan ya sake kara min, jana yayi bayan gidan ruwa na,zuba sosai ya mannani da bango huci yake cike da ɓacin rai ya sanya hannunshi ya raba rigar jikina biyu, yace. "Kinsan dalilina na sauya miki ehee kinsan mi yasa na sauya miki, zuwa Adnan yayi ya amshi aurenki a madadina kinsan ruɗanin da yake cikin zuciyata lokacin da Imran ya faɗa min cewa yayi ya zama dole na nemi iyayenki ko yardanki  ni na amshi aurenki amma ki sai na tambayiki a gaban danginki dalilin, shi yasa nake guje miki basona nake guje miki ba, dan matukar ina tare dake toh zan iya faɗawa ruɗani akanki Amrah kiyi hkr da abinda ya faru, sukansu Inna wuro sunsan da haka."     Duk sai naji kunya da nadama ya kamani, bansan lokacin da kuka ya suɓuce min ba nace. "Mi yasa baka faɗa min ba, aini kai na komawa ba kaninka ba, kuma inda nice na amince Sadeeq fushinka masiface a gareni."      Rungume juna mukayi  cike da azabar son junarmu, a hankali nake ɓalle ɓotirin rigarshi yayinda shima yasaka hannunshi ta bayana ya ɓalle bra ɗina yace. "Turawa Baffa da sakon akan maganarmu, yace shi yasa wani yabawa aurenki toh shima Daddy na sanar mishi yace babu damuwa ynx ke xan tambaya kin amince."         Maida min gashin kaina yayi baya, tare da lasar kunnena, kamkame shi nayi cikin wani irin mahaukacin sonshi, ga ruwan dake sauka akanmu,  ɗagoni yayi sosai yana goga hancinshi a fuskana yace. "Dole sai munje bauchi." A firgice na dira daga jikinshi ina zaro ido gyaara jikina nayi nace. "Allah ya tsamoni daga sharrin mutane kace zaka maida ni can gaskiya mu kirasu ta waya."      "Bazan sake maganata ba tafiya babu fashi dan zamu tafi dan inna wuro ma tana son komawa cikin yan uwanta kuma dole ne mu koma."..    Kwace kaina nayi na bar mishi gurin bayan na tsince rigana dake kasa da bra ɗina hijab ɗina na ɗauka nasaka, ji nayi yayi sama dani, ta wani kofa sai gamu a sider ɗinshi yana direni na fita nasa kai zan fita a ɗakin janyoni yayi, cikin masifa da tsiwa na kwace kaina, zuwa falonshi,     Anan na sauya kayana na shiga ban ɗakin falon nayi alola nazo ns fara sallah dake kaina ban gama ba sai kusan goma, ga sanyi dake ratsani ta ko ins, har haɗa hakorana suke rawa.    Komawa gefe nayi na rakuɓe jikina sai rawa yake,       Fitowa yayi daga ɗakinshi ganin halin da nake ciki baisa shi ya wani damu ba, yafita abinshi, kuka na fara sosai toh ya zanyi nakasa gane kan daga wannan sai wannan.      Shi kuwa gurin Inna wuro yaje tana falon ashe bayan fitarmu sai da ta musu wankin Babba riga, inda take cewa. "Wato ga baiwar ɗanku sunzo babu wanda ya damu da ita ɗanku da jikonku, ita kuma banza mara asali duk wahalar da tasha akanshi ya tashi a banza eh mana a banza tunda akan idanunku ya mareta tayi min dai dai har kuna cewa bata kyauta ba kodan albarka cin yara zatayi hakuri, toh bata hakura ba dashi da ita waye babba shekaru kusan biyar ta bashi ko da wasa kar wani ya.kusheta dan ta wahaltu dashi shima zai shigo dan kwal uba mai zuɓe wasu arnan da uban tsayi kaman bishiyar dabino karku fara shiga faɗarsu dan ba sabo bane badan Allah ya takaita ba da yarinyar haka zata kare rayuwarta a kwance."      Hakuri sukayi ta bata, dama yaranshi zai duba yana fitowa hannu biyu Inna wuro ta dangwal mishi tare da cewa. "Uban me tayi maka? Bana son rashin mutunci fa akan me zaka maran mu Y'a dan kaga kasan kome nata ko yarinyar da tabada rayuwarta dan kai Buba ba damuwa ka rasa Amratu wallahi idan duniya gatanka ce sai kayi hauka dan ba irin matan da ake samu cikin sauki bane ta haɗa kome da namiji yake bukata. Hakuri, Hankali, Nutsuwa, nagarta, sanin ya kamata, uwa uba Ilimi shine zakawa kanka tsakiyar da babu ruwa kabi na makafin Iyayenka zasu kaika su baroka."    Tana gama faɗar haka tayi ciki a binta, suma Iyayen jiknsu yayi sanyi sun mashi faɗa dai dai misali, "Yara suna gurin Ammih sun kwanta kaje ka rarrasheta dukda nasan faɗarku baxata jima ba." inji Meemah knn. Juyawa yayi cikin sanyi jiki, ya dawo sider ɗinshi, jin sautin kuka na yana kashe mishi jiki, dukawa yayi sunkuce sai ɗakinshi, ban daki ya shiga ya haɗa min ruwa yana fitowa ya shiga rabani dakayana kuka nake wiwi haka ya kaini yayi min wanka sannan ya fito dani,     Tun kafin mu isa gadon jikina ya mutu, kwantar dani yayi yaja min bargo shima ya hauro ya janyoni jikinshi, kuka nake a hankali dan zazzaɓi nake ji sosai a jikina haka bai hanashi karɓan rikita min lissafi ba, tunda ya shiga biki da kirjina zuwa cibiyana, daga nan kuma ya hauro sama, sai mike nake tsabar na tsumu.               A hankali ya shafa marana yaji yanda gurin yake rumfa yayi min, ya shiga aikin ladan shi hmmm gyaran zulja da Imran yayi fa, dan a wannan dare rabashi mukayi ana abu ɗaya, nice nafara gajiya, cikin ɗan ɗauriya nace. "Hamma bayana."           Girgiza kanshi yayi ya sauya min kwanciya na dawo samanshi nagaji nan ma bai kyale ni ba, sai na fashe mishi da kuka, hannuna ya kamo yasaka yatsar hannun a baki yana tsotsa, lumo nayi ina kwalla na zuba, sai da Sadeeq yabiya bashin dake kanshi wai a hakan ma, yaji ina jan numfashin fever ne yasa ya kyaleni duba agogo yayi yaga biyar saura,    Ban ɗaki ya shiga ya haɗa min ruwan wanka yazo ya sunkuce ni mukayi ciki, dakyar nake jan numfashi haka ya gama mana wanka mukayi alola muka fitoxm,     doguwar riga nasaka da hijab yajamu sallah,              Muna idarwa nabi lafiyar gado, biyo bayana yayi ya kwanta a bayana yana wasa da kirjina sake rikita min lissafi yake so nikuwa cinyoyina da kasana ciwo yake dan har ina jin yanda yake zogi, danaga da gaske yake kuka na saka ina ihu da dukanshi ina tureshi amna kaman mayen karfe sai da ya sake ta raruke nu, by the time ko kukan bana iyawa, na gaji sosai hannuna sarke a bayanshi na rungume shi, kaina na kirjinshi, shi kuwa sai aikinshi yake, murɗa cikina ya fara tare da tare da wani irin amai lokaci guda, ai ganin haka yasa basa ya kyaleni ba, sai da yaji nasake mishi a jiki, kafin ya kyaleni, amma bai janye daga jikina ba dan baiyi realiser ba, gani dai a sume amma sam kayan aikinshi taki sauka, ganin cutuwar zatayi yawa ai fuska yayi sai da yabiya bukatar tsaf ya faɗa wanka, yana fitowa ya sauke ni a gadon ya gyara tsaf sannan haɗa min ruwan wanka ya shiga dani, sakani cikin ruwqn yasa ni sake ajiyar zuciya. Sai da ya tabbatar na gasa kaina sannan muka fito kallona yayi ya kauda kai.       Ina ɗingishi na haye gado naja bargo na kwanta, ina sauke ajiyar zuciya take bacci me nauyi yayi gaba dani, yana tsaye kayanshi ya sauya zuwa riga me hannun vest na kampanin Kapqa da wandonsa 3qrt kiran kampani ja, taje gashinaa yayi zuwa baya lokaci zuwa lokaci yana ganin yanda nake sauke ajiyar zuciya haurowa gadon yayi bayan ya gama barnan turare a jikinshi, ya shige jikina ya kwanta, kallon fuskana yayi musaman idanuna da suka kumbura, shafa kaina yayi shima ya cigaba da tunanin har bacci yayi gaba dashi.     Bai farka ba sai karfe ɗaya na rana, zare hannuna yayi wanda suka zagaye wuyarshi, kafafuna suna cikin nashi kai baki ɗaya jikina na cikin nashine, a hankali ya zareni a jikinshi ya tsaya kallona sabida towel ɗin ya zame dukka babu kome a jikina, shafa abinda yafi tafiya dashi yayi a jikina kafin ya sumbacesu ya sauka alola yayi sannan yazo ya gabatar da sallah.       Yana idarwa ya dawo ya tasheni dan kusan biyu saura ne, a hankali na buɗe mishi jajayen idanuna wani ciwon kai da ya sauko min a lokaci guda, a hankali na mike tare da yin mika ina tura kirjina gaba, salatine a bakina Malam Habu tsayawa yayi yana kallon shagali.....😜 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu... *Horon Inna Wuro* Page=N...Nazari* Ina ɗaga kai mukayi ido biyu dashi gabana ne ya faɗi nace nashiga uku na lalace. Tattaro towel ɗin nayi na sauka da sauri amma ina bazan iya ba dan duk wani join ɗin jikina ciwo suke a hankali na fara tafiya har na shiga bayin wanka da alola nayi na fito na ɗauki rigana nasaka hau abin sallah. Ina darwa yana shigowa lokacin ina addu'a, wallahi tsabar fitinarshi ko addu'a banyi ba na katse na mike, abinci ya ajiye min na share, yana kallona nasaka kai zan fita yace. "Dawo nan Amratu." Jikina har ɓari yake na dawo kallon yanda nake tafiya yayi ya kauda kanshi yace. "Zauna kici." Zama nayi na fara tura abinci, karshe tsame hannuna nayi sabida zazzaɓi dake damuna naje na wanke na kwanta. Yana kauda abinci falo ya biyoni gadon, a tsorace na fara jan baya nace. "Amma kashe ni zakayi ko? Wai meye laifina ne haka da kake cutar da lafiyata na gaji sadeeq wallahi nayi dana sanin aurenka" " Aidama haka nake bukata kiyi dana sanin aurena, kuma bukata tabiya tunda kina ɗauƙar kanki wata ce." matsoni yayi na fashe da kuka nace. "Ubangiji wani laifi nayi ne haka." Wallahi na gaji da hidimanshi. Kuka nake bai fasa janyo ni ba, sai da na fasa masa ihu na mike zan gudu ya janyo ni na sake kwacewa nafita da mugun gudu, yana bina Asalima babu abinda zai min tsabar tsokana ce kawai, Ina isa falon kamar wace aka ɗaneni na faɗi, tare da fashewa da kuka na mike zan karasa gurinsu inna wuro aikuwa ya isa zai taɓa ni na fasa ihu na kwace na mike da gudu, shafe kanshi yayi yana murmushin mugunta, a jikin Inna wuro na zuɓe tare da jan shasheka nace. "Inna ki maidani gidanmu kashe ni zaiyi sun sauya min ba Sadeequnki bane wannan wani daban ne, karki mai dani gurinshi ko ina na jikina ciwo yake idan kika mai dani bazan moru ba, Wallahi." Ko ba afaɗa mata ba tasan kwanan zance. Jinjina kai tayi cikin madaran bala'i tayi fuska tace. "Zo nan dan dundurusun kan fatarin uwaka, ɗan banza mugu kai dq zamanin fir'auna kazo da xance daga gidanshi kafito kaga ɗan banza mi kiran kotal, kayiwa kanka kuma ka sake min Yar mutane na maida musu ita Mustapha Hadiza ku shaida sai Abubakar ya sake amratu." Mikar dai tayi zamu tafi inda ɗakinta yake tana baya ina gaba salati tasake wanda yasa na juya ina share kwalla juyawa tayi ta finciko hannuna zuwa gaban Meemah cikin ruwan bala'i tace. "Hadiza dubi yanda ya yaga musu yar mutane, mace haihuwa biyu Buba ya illata musu ita honi haihuwar Jabu toh maza tunda likita ce ke jeki duba musu yar mutane Allah yasa ba yagata can ba dubi yar shekaru talatin tana tafiya a ɗingishe mugun bawa ɗan banza jarabbabe kwaɗayayye zaka mutu wata mace ba'a haifeta ba duk wanda yabawa mace amanna kuwa zai mutu da gabanshi a hannu maza ki duba min ita nace." Ai kuwa a daren muka nufi asibiti har da ita muka je aka dubani magani aka bani sai nq musu maganar amai shima shawara suka bawa Meemah da a rage yawan sex ɗin sabida har ynx ina wasa da bayana kyanta nasami wata uku babu saduwa, Haba Inna wuro me zatayi banda murmushi da rangaɗa kai, Har muka iso gida murmushi inna wuro take, muna shigowa na hangoshi tsaye alamun jiranmu yake fuska inna wuro tayi tace. "Muje kinji." Koda muka isa gurinshi kallona yayi fuska a tsuke yace.. "Muje ki hado min abinci." Tsayawa tayi da kyau tace. "Haba toh ai kayiwa kanka dan da kai har duniya tashi, kuma ka sako min ita in ba haka ba zan makaka kotu, zaka san da Jikar Almu kake ɗan wofi jarababbe kwazababbe kawai ai ba baiwarka bace dan kasameta ahara shine zaka wulakantata wucce muje kema." Ya zata, zuwa an jima zata saukone sai da yaga har yaranshi koransu take, tsakaninta da Allah ta tsaya min a haka muka sami sati ɗaya duk ya birkce min, gashi ko fita ban cikayi ba idan yana gida, nayi kyau sosai kamar bani ba, yau an kaita Asibiti idanunta na ciwo ganin lokaci guda suka fita, sai gashi ya dawo ina kitchen ina aiki kawai naji kamshin turarensa ya bugi hancina kafin nayi wani yunkuri naji shi a bayana a razane wukar da nake yanka albasa ya faɗi, hannuna a kame, zuciyata kamar zatayo waje. Haɗani yayi da jikinshi bansan lokaci da na zame ba da rarrafe nake son barin kitchen ɗin amma ya tsre min hanya ɗaga kaina nayi naga ya faɗa kaɗan sai uban kasumbar da ya bari, mi yasa sadeeq bazai ajiƴe kome muyi rayuwarmu cikin sallama ba, katsae min tunani yayi ta hanyar ta kowa gabana ni kuma ina ja da baya ina kallon cikin idanunshi wanda na hango zallar jaraba, basan ya akayi ba sai ganinshi nayi ya shamceni ya fisgoni ya juyar dani, ashe jikin gas naje kuma tunkuyar na kan wuta zaro ido nayi ina kallon gurin ina mamakin wannan ikon Allah, kawai sai naji hannunshi a kuguna ya zagayo dani ina fuskarshi a hankali yake kallon fuskana, yayinda na rufe idanuna ina sauke numfashi dan matuƙar xan keɓe da Sadeeq toh ni nasan bani da ikon kaina dan ya lalatani ove, yanda nake sauke numfashin kirjina ɗagawa yake yana sauka, janyoni yayi ji nayi kaman zan faɗi har sai da na fama ciwona runtsa idona nayi a hankali na fara shashekar kuka, yanda kuke ke fita yanda zuciyarshi take kara kawata mushi ni idan ina tsorace ko kuka, Kai kanshi yayi wuyana rike rigarshi nayi sabida yanda yake goga min hancinshi da gashin fuskarshi. Ga kukan nawa har yana fita, Allah cikin ikonshi sai gasu Inna wuro jin kukana yasa ta kara so cikin sauri tace. "Toh hariji fitinane jarababbe shikata nace akai kan kaga takanka saketa ɗan banza me jaraba a tafin hannu, wato dn kaga bana nan bari kazo kasan kana son raruketa ka ɗaga hannunka me suffar rodi ka sheqa mata mari, ai sai ka sake musu yar mutane tunda baka da mutunci lusarin namiji sheke dukan mace, miji nagari lallaɓa mace yake, dan kar tasami tawaya daga gareshi dan kaga bata magana ko sai ka kureta, banda kaddaran aure har kai ka isa ka kirakanka da mijinta mi kake dashi na irin iliminta, kai kanka shedani yanda tazo gidanka kuma ka amshi budurcinta ko dan albarkacin wannan Amra zata sami kima a idonka amma da zaran ranka ya ɓaci sai duka sabida ka sami yarka ina ce jiya kukan Nur kaji amma sabida ita yarka ce ka sheko daga kai sai ɗan diros(kinsan mi take nufi boxes😂) ko ba haka bane toh yanda kaji ihun Yarka haka iyayenta suma zasu ji zafin yanda kake dukar Yarsu, ga Iyayenka sunsan kansu kowa lallaɓa ɗan uwanshi yake a zauna lafiya amma kai sai wulakantata kake toh na baka nan da wata uku ka sake musu Y'a" tana gama faɗar haka ta juya abunta shi bai zata dagske take ba sai ynx kallona yayi cikin sanyi murya yace. "Ynz zaki iya rabuwa dani." A hankali na buɗe idanuna da suke zubda kwalla nace. "Why not,tunda nayi kokarin na bika baka gani ba gwara mu rabu Allah ya Albarkaci abinda muka tara." Kashe gas nayi nafita abuna. Ina shiga ɗakin tace. "Nan da wata uku zamu haɗu, akan maganarku kiyi hakuri zamu sake maganar kinji Insha Allah ya daina dukanki balle tsawa kinji ko." Gyaɗa mata kai nayi, Inna wuro ɗaurani tayi a dabarbarun su na manyan yanda zan gasa Sadeeq a ruwan sanyi, kuma kwalliya ta biya kuɗin sabulu da sai yazo,min asace zan sake dashi kaman zai kwashi gara sai yaji kit, yana matsa min zan fashe da kuka nace. "Nikan karabu dani idan kuma zaka mare ni ne bismillah ga fuska, dama kasaba fitinarka toh karasani kaikai musu sauran." Shafa fuskana yake yi cike da bakin ciki, haka zai kyale ni, idan kuma ina aiki a kitchen ne toh zai zagayo da hannunshi ta bayana muna aikintare, ban taɓa jin wani damuwa ba dan ynx tsakaninshi da Allah yake son dai daitawarmu. **** Yola. Tunda ta dawo daga biki akace mun ɓace nida Sadeeq shi kenan, ta tattara nata ya nata ta koma gidansu, da zama acan ne ta fara ciwo dama yana cinta a tsaye sai da takwanta, har Asibiti. Abin mamaki a cikin har na wata biyu, hankalinta ya tashi amma da ta tuna ai bana sadeeq bane na mustapha ne, amma da ta faɗawa Mahaifiyarta tace, ai cikin sadeeq ne dan haka kowa sai ya sani. Kafin kace wani abu labarin cikin ya baza ko ina masu murna nayi masu bakin ciki nayi, haka suka cigaba da yawo da maganar cikin. A gefe guda tunda Sadeeq aka sake nimanshi aka rasa kamfanin zane zanensu kama da wuta, haka ma wanda suke haɗin gwiwa ya kama da wuta, sai nashine bai kone ba saima kara haɓɓaka da yake, dake Junaid ne a gurin, sai hankalin masu bibiyar Sadeeq ya koma kan kamfani da wanda Hamidu ke jagoranta, wannan gobaran da akayi ya shafi Uncle aminu da Alhj bilya, nan suka fara shige da fice aka nemo bashin bank ak ɗaga kamfanin. *** Wata biyu knn ana horon Sadeeq ga fitinarshi idan ya ɗibo bashi da inda zai sauke yau muna cin abinci a table, hankalina yayi nisan bawa Ihsan sai naji ana shafa kafata, irin ana min tafiyar tsutsa firgit na ɗago kaina mukayi ido biyu dashi. D'age min gira yayi sai na ɗaga kafar sama jikin kujeran,, aikuwa garin niman kafata sai ya faɗa kafan Inna wuro, buɗar bakinta tace. "Buba kundudurun uwaka kaji min ɗan banza makiri shine kake min tafiyar tsutsa ai naga lokacin da kayiwa Amra har ta zabura, wato shine ni bari ka min ko." Cikin ko in kula yace. "Idan baki so toh kibani matata mana naga fitina haka kawai zaki hanani matata." "Ungo naka nace kundu uwa ɗan banza kana sonta kake jibganta, sake musu yar mutane." "Wallahi bazan saketa ba sai dau kinsan yanda zakiyi dani." Cikin lallashi Daddy yace. "Inna wuro ayi hakuri a faɗi duk abinda zai kiyayye sai a mishi hukunci sa." Ajiye lomar tuwonta tayi ta kunco goronta ta ɓantara, a duk lokacin da Inna wuro tayi haka toh ba mutunci turo ɗan kwalinta tayi gaba, tana taunar goron tana musu kallon shekeke tace. "Amra kinji fa, mi kike bukata daga Buba dan ki ɗauka kotu kike kuma a gaban mi shara'an adalci ki faɗi kome dake ranki za'a miki adalci." Face cap ɗin dake kan Adil yaja ya rufe fuskanshi, yayi sabida dariya, Ammih kifa kanta tayi tana dariya, Cikin alamun tsoron karya na kalleta nace.. "Inna wuro idan na faɗa za'ayi min" "Ai kamar yanka wuka kuwa yar nan ai karen maguzawa maganin zoman bana." Satar kallonshi nayi ya wani narke min, fuskarshi kamar na nur ɗin nan idanunshi sunyi ja. Kauda kai nayi nace. "Inna wuro nikan bazan zauna dashi ba, dan kullum dukana zai nayi, a gaban kowa." Wani zabura yayi ya zagayo ni, jikin shi narawa, ya zuɓa gwiwarshi a kasa yana kallona yace. "Don Allah rufa min asiri mutuwa zanyi idan na rabu dake." . "Yo kansan zaka mutu kake wulakantata maza miko miki takardanta." A gigice yayi nan ya rasa waye zai bawa Inna wuro hakuri ita ko a jikinta tace. "Tashi kaje zuwa gobe ko jibi kai nan da wata biyu idan ta hucce sai ayi magana dan ynx ma naga, munahuka sun tsareta da ido sabida an taɓa zuciyarsu, ke muje ɗaki mikawa Hadiza jikarta muje kema kiji ɗumin uwa." Kaman mahaukaci haka shima ya mike, ina mikewa ya sureni aikuwa Inna wuro tasha gabanshi tace. "Sauketa dan kwal ubanka, fitinane kaidai ka kwalata, sauke min ita,." Yana direni cikin masifa yace. "Wallahi zaki ban matata girma da arziki ko nayi Kidnapping ɗinta." Kallon Adil tayi cikin niman karin haske tace. "Saminu mi yake nufi da kidanaki." Bashi Adil da aka tambaya ba hatta su daddy sai da suka dara shiru yayi cikin kambama maganar tare da zama dakyau yace. "Inna wuro wannan maganar da yayi mugun al'amarine wato ko hmmm." A ruɗe tace. "Nashiga uku Buba karka kasra musu yar mutane," Kamshin Imran yaji yasakai ya nufi inda kamshi ke fitowa yace. "Oho dai na faɗa miki sai nayi kidnapping ɗinta kowa ya rasa har nidake." A ruɗe takalle Meemah wacce dariya yake cinta tace. "Hadiza minene kidanafi." Kallona Meemah tayi cikin bawa ɗanta goyan baya tace. "Inna wannan kalmar mumunar kalma ce" Kallona cikin ido alamun nayi hakuri sunkuyar da kaina nayi, tare da gyaɗa kaina "Alhamdulillah amma Inna ki duba Al'amarin kar kuma garin niman gira a rasa ido kidinafin kalmar da ko nan turawa suka ji dai dai yake da yakin duniya, akanshi." Kamo hannuna Inna wuro tayi muka wucce ɗakinta. *** Yana fita yasami faran tattabara rikiɗewa yayi suka rungume juna kallon shi Imran yayi yace. "Kai da ake amarci ya ka zuɓe haka." Tsaki yayi ya bashi labarin kome, nan ya saka hannu a aljuhu yace. "Kabawa kanwarka tasa mata a abinsha, sannan idan kome ya kallama ka shafa turaren nan yau zamu fara aikin mu wanda zai ɗauki wata guda Insha Allah ka mika alamarinka ga Ubangiji sannan muna bukatar Amratu a cikin alamarin Allah yasa, tasami ciki daga nan zuwa wata guda." "Abokina baka tunanin sakata ciki da matsala kar wani abu yasameta." Sadeeq yayi maganar cikin damuwa. Girgiza kai Imran yayi yace. " Bata cikin hatsari, kawai abinda akayi za'a sake maimaitawa kuma dole sai da mai ciki, kaman yanda faru Mahaifiyarka ita da Babanka, haka abin zai sake faruwa dukda akwai hatsari dole sai anyi haka dan." Shiru yayi sannan ya fara kwantarwa Sadeeq hankali daga nan sunayi sallama....... Toh fa, kome zai faru da Amratu😇 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu...         *Bonono....* _Sakonki Ya iso Maimunatu Umar(barr) amma babu ruwa na da inna wuro dan ita ɗaya gayyace, sai batun zuwa bikin Zulja wa Imran toh ku shirya tsaf daku za'aje Madinatul Noor domin kashe kwarkwatan ido kuma duk wacce bata zuwa Macizai zaso zo har gida su ɗauketa akai😂 har gurin bikin_ Nagode sosai Teams ```ZulImran tare da Team Innawuro da TeamAmSad tare da Team NanSad Fatan alkhairi gareku Maman Naja'atu Zamfara,Ummerty, Maman Nuwwara, Tare da Mman Annuwar, Bazan manta daku ba Fatima Harazimi, daYar Talakawa, Maman Nusy, Nd My Naja'atu giwar mata, tare da Tuzuran Grps ɗina da Gauraye, Chaiii Fatima Harun Aljanar Soyayyar Kinfi kowa ma kaunar Love more pagen kyauta basaikun gode min ba``` *Page=P...Panka* D'akinmu na koma na fashe da kuka, har tashigo tasame ni, ina kuka, share idanuna nayi na muke na shiga ban ɗaki nayi wanka, na fito na kwanta ko cikanki bata ce min ba, amma a ranta farin cikine fal,        Itama kwanciya tayi can naji ta fara sauke numfashi alamun bacci ya ɗauketa, saɗaf na mike na fita zuwa gurinshi tana jin motsina amna tayi kwanciyatar, da sauri na isa kofar da zai sadani da sider ɗinshi, gidan duk an kashe wuta ina  shiga falonshi naji an fizgoni, tare da mannni a kirjinshi, kamshin dior ɗinshi ya hanani tsalla ihu,            A nutse ya zare hijab ɗin jikina, ya jefar a gurin, sannan ya shiga jan zaren rigana ya wurga a kasa, kallon shigar da nayi cikin, rigar baccin sai da ya ɗauke wuta dan dagani sai ɗan kanfe da bra, wanda ake ɗaurawa a wuya zare kulin igiyar bra ɗin yayi  a hankali ya sunce ɗaurin bayan, tura mishi tudun kirjina nayi ina goga mishi a kirjinsa, tare da sakala hannuna a fuskarshi ina tallaɓo face ɗinshi, ban ɓata lokaci bana haɗa bakinmu ina bashi wani deep kiss tare da zura mushi harshena ina juyawa a bakinshi, juya harshena nake kafin na cafko nashi, na cigaba da tsotsa son raina, rungumeni yayi muka cigaba, daga falo ya ɗaukeni cak xuwa bedroom, anan zance ya sauya, na murzo sosai a hannunshi kamar bazai hakura ba, sannan ya kyale ni, na mike na nufi ban ɗaki nayi wanka na ɗauro towel na fita daga  sider ɗinshi, kayana na tsince nasaka hijab na koma ɗakinmu kwanciya nayi tare da mika dan na gaji,    Ina fita yayi wanka shima ya fara gabatar da sallarshi da imran ya faɗa mishi.      Washi gari a gurin karyawa sai bina da ido yake muna haɗa ido zai kashe min ɗaya, naki kallonshi ina jin yana min tafiyar tsutsa ɗagowa nayi kaman zanyi kuka nace. "Abul kacewa Abbanka ya daina kirana Adda."     Bina kowa yayi da ido kuma ba abinda nayi niyyar faɗa ba knn, ashe Inna wuro tana halkance damu, narigasu mikewa kallona yayi yace. "Nace ba, ko zaki gyara min Sider ɗina."      Kallon Inna wuro nayi ita kuma ta kauda kai, da ɗan sauri na nufi ɗakin ina shiga na faɗa kintsa kome, ban ɗakin shi na shiga na wanke, ina dabda gamawa ya shigo ɗakin kallon riga da skirt ɗin jikina yayi a hankali yake bin kuguna da kallo, rungume ni yayi tabayana ya zura hannunshi cikin rigana yana matsa min kirjin, ture hannunshi nayi tare da tsuke fuskana nayi na nuna mishi samuna da yayi jiya ba bati bane, Juyawa nayi na harɗe hannuna a kirji nace. "Dakata malam karka ga jiya na mika maka kaina ka ɗauka, son zama da kai nake a'a na sauke hakkin da ke kaina ne dan haka idan bani na kawo kaina ba karka kuma taɓani inkuwa kayi haka toh wallahi damar da nake shirin baka zaka iya ras...." Fisgoni yayi tare da sumbatar bakina, dalilin da yasa na hakura da maganar knn kauda kaina nayi ina tureshi amma ya rikito a kaina, tare da jibga min nauyinshi gabaki ɗaya ya sauke min akaina. Dakyar nake jan numfashi juya kaina nayi zan mishi tsiwa, Allah ya bashi nasara akaina, Sadeeq bai kyaleni ba sai da yaji ya gamsu, kuka nasaka, tare da borin kunya bayan nima naji daɗin nan dai, tashi yayi ya zauna yana kallon gashina wanda suka hautsene har kan fuskana, mai dasu baya yayi yana hura min iskar bakinshi, yace. "Idan mukayi kuskure a rayuwa akan bamu dama ɗaya tal dan mu gyara kuskurenmu amma Adda mi yasa bazaki bani damar ba." Mikewa nayi na shiga niman rigana da bra ɗin na saka, kallon agogon ɗakin nayi, sai a lokacin na lura da zanen hoton dake ɗakin wanda nawa ne, jikina yayi matukar sanyi, zanina na ɗauka na ɗaura pant kam da under ɗina ɗaukar su yayi yana sunsuna su, hararan shi nayi nace. "Bani kayana bana son iskanci me abin sunsuna su." Murmushi yayi sannan ya isa gabana kuma ba kaya a jikinshi, tsaki nayi nace. "Wallahi kai kan Allah ya shirye ka, don Allah nime abu karufe jikinka ko kunya baka ji, kana tsaye kam..." Yanda ya tsaya a gabana tare da sunkuyar da kanshi yasa nayi baya, ina murguda mishi baki, "Wato bani da kunya a duniya nan akai wannan ya kaine, ina ce ko minti goma ba'ayi ba kika tsotse ni, haka bai miki ba sai da kika, kika raruke ni, har da kukanki kina cewa kara min don Allah karka barni haka zan..." Da sauri na kwance kayana a hannunshi na fice. Biyo ni yayi ya leko yace. "Wow tafiyar ma abar burgewa ce, kamar yanda suke a boye haka maisi take a sirrance, ya kamata ki min godiya dan yau kece mai rike da linzamin Sadeeq lamiɗo Allah yarabaki da jarabar Inna wuro." Cak na tsaya ina murmushine amna sai da ya ɗauke a fuskans agogon falon na kalla naga mun ci lokaci ashe juyawa nayi na ɗauki fillow kujeran falon na wurga mishi na fita abuna, duk na rasa yanda zan ɓoye inne wear ɗina ba, kamar munafuka haka nafito ita ɗaya a falon, sai muryansu Ihsan da nake ji acan ɗakin Wasansu wuf na wucceta zuwa ɗaki wanka na shiga nayi na fito sai gata. 😳 Kallona tayi yayinda Ruwa ke ɗiga a jelar gashina ina kokarin tsame gashin, ɓantaran goranta tayi tana taunawa tunda naga haka cikina ya bada kululu, a raina nace na shiga uku da tijaran Inna wuro. Shekeke ta kara😒 kallon towel ɗin da na ɗaura, tace. "Amarahhhh wato da nace zan kwato miki yancinki a gurin buba shine kika kai mishi kanki dan baki da Haji ake cewa ko zaure, Innalillahi Anya Buba bai baki bita zai zai ba, naga jaraba kinje ya rarukeki hankalinku ya kwanta toh tattara kayanki ki koma ya cigaba da ɓaɓɓakeki😒" Ta fita nata masifa shima ta sauke mishi. 'Buba dama wannan shine kidnafin ɗin ɗan banza ka ɓata min yar mutane maza kaje ka ɗauke min ita da gani, kuma ia nan daku jarababbun wofi." Kamar yanda ban kulata ba haka shima bai kulata ba sai ma mikewa da yayi ƴaje ya kwaso min kayana, muka bar ɗakinta sai sababi take ga gidan ba kowa,, ciki ya shiga da kayana yazo ya same ni akan kujera, ina kwance duk jikina ciwo suke, biyoni yayi ya ɗaga ni, sai ya zauna ya ɗaura kaina a cinyarshi yace. "Har ynx baki ce min kome ba akan kaina nidai bana son kalmar rabuwar nan sabida ni nafi kowa dacewa dake." Lumshe idanuna nayi sakamakon wasan da yake min da gashina, abinda na lura a rayuwar aure shine dole muyiwa juna uzuri, kuma mu ɗauki kome ba kome ba sai Allah ya bamu nasaran akan abokan zamanmu, ɗabi'ar ɗa namiji da halayarshi kundine guda wanda da,zaran ka fara buɗewa sai karasa wane zaka ɗauka kabar wani. Matukar kace a rayuwa bazakayi hakuri da abokin zamanka ba toh aiki ya sameka babba dan kafin wani lokaci na fara maka lissafi da aure, koda yake Suma mazan batayan baya bane idan dai wata ce take tare da sadeeq tuni sun rabu dukda shekaruna gashi na zabtare kaso mai girma a cikin shekaruna, namai da kaina like 18yrs na ɗauke duk wata lalurashi, abinda nasan koda kuɗi aka bani bazanyi ba, yau ina mishi badan kome ba sai dai dan bashi girmanshi, da Allah ya bashi akaina wani lokacin nakan jinjinawa kaina idan na,zauna ina zuba mishi shagwaɓa da kiriniya, kuma yana biye min. Ynx ma akan cinyarshi nake na fara zillo kamar zan faɗa sai yayi maza ya tare ni yana kallona tura mushi baki nayi cikin ɗanye halin danayi course a gurin Inna wuro, nace. "Ni...fa" Kallona yayi sannak yace. "Ke fa me?" "Bacci nake ji" Shiru yayi yana kallona a nutse can ya sauke numfashi yace. "Toh Adda kwanta.".. Ware idanuna nayi akanshi na mikw daga cinyarshi kankantar da idanuna nayi cike da tsiwa nace. "Gatari ne ba Adda ba, karka kara kirana da wannan sunan." Mikewa nayi zan bar falo ya janyoni na faɗa kanshi kallon fuskana yayi cike da murmushi yace. "Toh naji hayatina bazan kuma ba kinji ko basan mi nake ji akanki ba amma kacokan rayuwata mallakarki ce." Tsareshi nayi da ido, ina nazarin abinda idanuna yake hangowa, nace. "Ada kace nike sarafa zuciyarka yau ka ambace ni da rayuwarka Abubakar tsoro kake bani, don a kullum sauya min launi kake kaman awainiya, nafi karkata tunani akan nice nake hauka akanka ba kai kake akaina ba, wani shashi na zuciyata tana tunatar min da cewa kai ɗin wani abu zaka cima akaina. Koma dai me nene karka manta, soyayyar da na nuna maka, Sadeeq koda bana raye karka wulakanta min Yarana." Cizon lips ɗina nayi cikin kokarin rike kukana nace. "Several time ina tambayar kaina Anya na dace dai kuwa, dan gani nake kaman kana zaune dani ne akan dole babu yanda ka iya dani shi yasa baka ganin girmana kake iya wulakantani, Sadeeq!!! Alfarma ɗaya zan nimaa gurinka koda zaka rabu dani karka rabani da Yarana dan na wahaltu akansu koda zaka guje ni karka rabani dasu, dan nafi kowa sannin ciwonsu, Sadeeq bansan wani irin yanayi nake ji ba amma ko yaya ne zanso na kara faɗa maka Ina sonka ina kaunarka kayi hakurin zama dani a duk yanayin da nake, idan kuma na koma ga mahaliccina karka manta dani karka manta da bayana koba yau ba zanso kasake maimaita min kalmar Ina sonki dukda bani da darajar samunshi." Ina gama faɗar haka na mike zan bar falon janyo ni yayi ya zaunar dani akan cinyarshi yana kallon idanuna da yanda nake saukar da kwalla, can kasar makoshinsa yace. "Sai da nasami shekara biyu ina mafarkin wacce take niman na taimaka mata, dazaran na taimaka mata sai naga tajani zuwa ga Haske, ashe kece zan bawa lokacina amma bansan wani haske zaki jani ciki ba, hasashena na farko haɗani da iyayena kin kunna min fitila lokacin da nake cikin duhu Amratu idan nace ina sonki ai nayi karya ne basonki bane a'a ke ɗin kaunace guda dan so yana tashi kaunarki a jinina take.".. Haka mukayita musayan kalmai har Inna wuro tashigo ganina akan cinyarshi mikewa xanyi ta maka min harara tare da tauna goronta tace. "Jarababbu Harijai haka zaku tabbata, kuna mnne da juna sai kace kalangaru a jikin bango, zaki wucce ki mana abincin rana tunda ayu ya sakaki a ɗaki ke kuma matar ayu kina like dashi wato, idan na kintata dai dai, bashi kaɗai yake barbaranki ba har dake fito muje mayu kawai zanga karshe zama a cinya ai." Ban gama jin mi zata ce ba nayi gaba abuna shima biyo ni yayi muka fara aikin amma shi ba aikin bane ya kawoshi dan rungume ni yayi ta baya ina aiki hannunshi na rike da waist ɗina, can ta leko cike da mamaki tace. "Buba kaci kwal ubanka fita min kabar yar mutane tayi aiki." Juyawa yayi yana shafa fuskarshi yace. "Inna wuro kishinki yayi yawa, matata ce fa,ko sokike naje wajen wasu matan n..." "Na shiga uku na lalace kaiiiiiiii Buba Anya da aka zo rabon kunya an tuna dakai kuwa, wato idanunka sun kara buɗewa kasaba ganin masu ɗan diros suna yawo agabanka shi yasa bazaka dinga jin kunyata ba dan uwaka awa nawa kukayi a ɗaka, inma abincine ai yaci ace ka koshi har da gyatsa amma dake kun zamewa kanku yan barbara......" Yaseen Inna wuro zata sheke min sauran dariyana Idan nagama Hidiman gida na kuma taɓoku idan ban gama ba kuyi hkr zuwa Monday Insha Allah 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu... *Al'amarin Ubangiji* Page=Q...Qwai D'agowa yayi cike da zolaya yace. "Wai ke Inna wuro miye matsalarki damune ba hali muyi rayuwa knn sai ya zama damuwa Allah zanyi kidnapping" Shiru tayi tabar kitchen ɗin shi kuwa yazo ya rungumeni muka cigaba da aiki yana tambayana mi nike yi ina faɗa mashi har na gama, muka jera a table, leka su Nur nayi abin mamaki Abul da Ihsan suna can suna wasa ita kuma nur, tana gefe tajuya bayanta. Zuwa nayi na juyota arazane na koma baya na fasa salati da karfi take kamaninta suka sauya, tare da Inna wuro suka shigo ina ganinshi nayi bayanshi a tsorace jikina na rawa nace. "Abban Abul yarinyar nan ba mutum bace." D'ago idanunta tayi wanda sukayi wani rolling, har sadeeq ɗin sai da ya mike tsaye tsabar firgita takama dariya sosai tana tashi kamar ana ɗagata, yarinya me shekara ɗaya da rabi, wani irin dariya tayi kafin tace. "Kunyi kuskuren sanin wacece ni, domin na jima a jikin yarku, nima turoni akayi, na zauna idan kuka matsa kasheta zanyi hhhhh ni ba Aljana bace ni demons cee kuma an bani damar ruguza ahalinku baki ɗaya, amma sabida kana tare da wani banza can yasa na gaza aikina, nice na shiga jikin kaninka, bayan ya karbi aikin kasheka hhhhhhhhhhhhhhhhhhhhhh." Luu yarinyar tayi zata faɗi cikin sauri naje ta faɗi a jikina kuka nasaka nace. "Sadeeq Miye Laifin Nur a cikin matsalarku nidai kar acutar min da y'ata shi yasa nake jin bakon yanayi a jikina ashe akwai matsala ne Wayyo Allah na." Kamshin Imran yaji ya fita da mugun gudu, har zuwa lambu dake cikin gidan zuɓewa yayi a kasa yana kallon Imran dake zaune akan kujeran da aka tanadesu dan hutawa, kallon Sadeeq yayi zuciyar shi cike sa tausayinshi yace. "Been knn tana daga cikin manyan matsafar ifiritai, kafira ce tana daga cikin jinsin mugayen aljanu." A raunane sadeeq yace. "Wani laifi Yarinyar tayi? Gabar ba da ita aka fara ba mi yasa sai da ita a cikin." "Sabida ta haɗa abubuwa guda biyu na iyayenta, kaman yanda ruhinku keda karfi hak nata keda karfe, ita ɗayanta ta kwashin abubuwan da kuke ɗauke dashi, kai katara ɗaukaka da kwarjini,Nasara da buɗi, soyayyar mutane yana zagaye daku , ita wa zai samu wannan damar ya kyaleta, ka kwantar da hankalinka ina cikin gidan nan, zuwa lokacin da Ubangiji zai buɗa mana hanyan" Cikin tsananin damuwa ya zuga hannuwanshi akanshi, yace. "Dole na tashi." "Kafara shiri haka nake son mazajena angon Amratu da Inna wuro kataki D'an Mustapha Uban Mustapha na gaida Baban Nur da Ihsan Yayan Saminu Yayan Hauwa, Bauna saniyar sake sarki kake adawa sarki kake a gari, Ina gwani ga nawa ina namijin duniya Ga Abubakar ɗina Ina mazajen suke gashi nan zuwa gareku dodon makiya nagaida wanda amakiya suka gaza baiyana kansu a gareshi karamin yaro da babban zuciya tashi maxa kanemi yardan Allah sa maza gudu, ubangayya kake kai kaikaɗan zugane Yawwa Aminin kwarai." Juyawa Sadeeq yayi ya faɗa jikin Imran ya fashe da kuka yace. "Kwararramin gwiwar da kake Aminina yayi yawa,." Dukar kafaɗar Sadeeq Imran yayi yace. "Idan da zumma toh akwai aiki jeka Amratu tana jiranka." Sallama sukayi sadeeq ya dawo cikin gida, yana zuwa ya amsheta zuwa ɗakinshi irin magungunar da yayi min amfani dashi ya rubuta yasake fitowa da ita a kafaɗarshi yabawa Adil da suka dawo suka sami labarin kuɗi yayi da takardan yaje ya sayo mishi magani. Can sai ga Adil ya dawo ya bashi a falon ya haɗa ya bata tasha ya shafa mata, **** A haka rayuwarmu ta cigaba da tafiya cike da damuwa, da farga ga, har aka sami wata biyu a wannan watan na fara wasu mugayen mafarkai, wanda suke curkuɗe da ababen ban tsoro haka zan tashi na zauna ina kallon Sadeeq dan kusan akanshi nake mafarkan ana cewa na rabu dashi, shi kuma zai raye daren da bautar Ubangiji. Yau ma a dame nakwanta dan na fara tsoron mafarkan, ina kwance ya shigo ya zauna can muka fara raya daren tare da wani shafin kauna na musamam, munyi nisa a zungure juna na fara jin amai, da wani irin karni da wari, aikuwa na shiga kela aman dakyar ya janye daga jikina muka shiga ban ɗaki wanka nayi na fito, nazo nasamu yana gyara gadon ɗaukar fillow nayi na kwaɗa mishi, cikin mita nace. "Wallahi pure love kana cutata ove wani cikin ka sake lika min, Allah yasa daya ne dan haka nayi fama da cikinsu Abul kuma dis month circle ɗina yaki zuwa kusan wata guda har da kwanaki." Sama nayi anyi dani cike dafarin ciki yace. "Yar mata kina karɓan zungura da kyau, kwanta ki huta." Dariya nayi na kwanta yana fitowa har barci yayi gaba dani, sallah ya gabatar addu'a yafara barci mai nauyi ya sauko mishi dakyar ya kallama ya hawuro gadon yayi min addu'a ya kwanta shima yayiwa kanshi. Karfe ɗaya caf na dare, wanda yayi dai dai da farawa wani mafarki, muna kwance wani yaron da bazai wucce shekara biyu yazo ya tashemu tashi mukayi dani da Sadeeq ɗin, a hankali muke tafiya har zuwa bakin get six, shiga dajin mukayi tayi har wani fili babba daga nesa muka tsayawa wasu mutane ne agaban wani gunki me sifar kura, jikinsa na mutum, mace da namijine suke shiga jikin juna a hankali inuwarsu ya fita daga jikinsu ya haɗe guri guda, Dukkansu a tuɓe suke tsiraransu suna zaga wannan gunkin. A hankali suka ɗauki wani akwati suka nufo mu, ɓoya mukayi, sai da suka tafi muka bi bayansu a har bakin wannan koramar, bamu gansu ba sai motar da take shigowa cikin gurin, faci motar tayi suka tsaya me motar yafito ya fara gyara motar inda ta ciro wani taya zai saka gurnani yaji a bayanshi yana juyawa yaga wata katuwar kura, kafin yayi wani yunkuri ta bangajeshi fitowa matar shi tayi, yace mata. "Hadiza koma mota ki ɓoye wannan takardun ki saka nomber ma'ajiyin." sunyi maganar cikin harshen germany ne, Da sauri ta koma motar tayi yanda yace kallon Sadeeq tayi cikin kuka tace. "Ya Ubangiji Kaine masanin fili da ɓoye Ya Allah ga D'ana Allah kare min shi daga sharrin masu sharri." Ajiye Sadeeq tayi ta buɗe kofar tace. "Baban Daddy karka fito kaji ko." Fita tayi taga suna jan Mijinta da gudu ta rufa musu, kwale kanta akayi ta faɗi har filin da suka jasu daga nan suka fara wasu irin magana har wani tsawa da walkiya ya baiyana take, wani abu suka cire a jikinsu suka ɗaure suka saka a cikin akwatin, sannan suka ɗagasu suka ce. "Mustapha da Hadiza kushiga duniya mun muku iyaka da mahaifarku har abada." Cilla wani kirciya sukayi sama take Mustapha da Hadiza suka mike suka bishi a guje, bakin koramar matar da namijin suka dawo inda suka jefa akwatin A ruwa, suka ɗaura mishi dutse sannan suka kawo wasu irin halittu suka jefa su a ruwan, daga nan suka ɗauki yaron suka kawo shi cikin gidansu dake karshen garisuka wurgashi, hannu ya mika yana kuka yace. "Uncleeeeeeee Mommy Daddyyyyy." Jefa mishi kwai yayi ya fashe take wasu irin abubuwa suka fara fitowa ihu yaron yayi Yace. "Uncleee Nuniiiiiiiii" Rike kofar yayi yayinda ya xaro mishi Ido. A gigice ya farka tare da dafe goshinsa yana salati, Imran yagani........ Kaiiii Jama'a na gaji wallahi 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu...        *Akwai lauje cikin...* Page=R..Ra'ayi       Mik'ewa ! yayi jikinshi na rawa ya buɗe jakar kayan aikinshi ya ɗauko pencil da wani farin takarda ya shiga zana hoton yayi ya yaga yayi ya yaga.       Rike hannunshi Imran yayi yana girgiza kanshi, sannan yace. "Babu lokacin wannan aikin koma waye zaka samu sauran amshoshinka a can dan haka ka shirya kawai, kai da ita kubar musu Yaran a nan Hafsat zatazo ta zauna dasu."             Girgixa kanshi yayi cike da damuwa yace. "Imran bazan iya tunkaran Amratu da maganar tafiya naija ba! Numfashi ya sauke kafin ya cigaba da cewa. "D'an kwanciyar hankalin da na samu da ita yasa na kara fahimtarta kuma nasan wacece bazan iya tafiya ni ɗaya na ba?"        Karshe maganar yayi da tambayar Imran tare da tsare shi da idanu shi da sukayi ja.          "Kaii ne fa miji! Sannan itace matar, matukar kana son dakatar dasu sai da ita. Abinda zan faɗa maka yanzun haka ɗan uwanka ya isa garesu, kuma dole ya taimaka musu Sadeeq tafiya da Amratu yana da alfanu ka duba lamirina na abokinka" Sauke numfashi yayi sannan yadafa Sadeeq, yace. " Baka ga kome ba, dan kome na nan kwance zasu iya juya maka tunanin kowa na kusada kai Amma Allah ya fisu, idan ka yanke hukunci ina tare da kai amma karka manta kaine kake aurenta ba ita ke aurenka ba. Sai an jima Aminina."        Cike da damuwa ya mike zuwa banɗaki ya watsa ruwa sannan yayi alola yafito.          Sallah ya tada baiyi sallama ba sai da yaji wasu masalatai suna kiraye kirayen Sallah.            Zama yayi da kyau ya cigaba da Addu'a, har aka shiga sallah shima ya mike yayi yana idarwa ya tadani, wanka da alola nayi nazo na gabatar da sallah, zama mukayi a gurin muna azkar, rana na fara fitowa muka koma, gado jikinshi na raɓe na kwanta yajanyo ni muka cigaba da barci.              Zagaye nake a gaban wasu mutane, fuskarsu a lulluɓe, daga ni sai rigar baccina fari amma abin mamaki ya rine ya koma ja, kallona mace tayi tace. "Zamu baki zaɓi ko rayuwarshi ko na Y'arki duba ki ganta can."     Juyawa nayi naga Nur ce a kwance ansa kanta a tsakanin wani abu za'a datse wuyarta, mik'ewa nayi zanje gurinta suka dawo dani, kallona namijin yayi, yace. "Idan Mustapha da Sadeeq suna raye sunanmu mabarata, sannam itama wancan ta gaji abinsu, ki fanshi rayuwar y'arki dasu."              Wani kofi suka kawo fari me ɗauke da jini, wanda suka ɓolla cinyar Nur suka kawo min fuskana, zasu ɗura min. A firgice na tashi ina salati wayam naga ɗakin baya ciki, hijab ɗina nasaka nafito da sauri zuwa ɗakinsu.   Duk sun hallara falon har da Yaran amma babu nur ko kallonsu banyi ba na shige ɗakin kwance take,  ita ɗaya sai juyi take tana nishi, ina zuwa na ɗagata sama jini na gani daga cinyarta, wani bakin tsuntsune ya dira a window ɗaki ya jefa min wata jar takarda, mikewa nayi jikina na rawa naje har gaban takardan na ɗauka, ina warwarewa na naga rubutu kamar haka.      *_Bama rantsuwa akan abinda zamuyi kuma bama fashin aikatawa ki duba, jikin yarki mun warka da ita wannan shine gargaɗin farko."                             *Shadow*      Dafani akayi a firgice na fasa ihu tare da, ja baya Sadeeq ne a tsaye, gurin nur na koma babu jini babu almarshi, mantawa nayi da abu a hannuna, jin wani mugun zafi yasa na yarfe ina dubawa naga kunar wuta.     "Ya Allah" abinda na iya furtawa kenan na ɗauki nur zuwa ɗakinmu, kuma yana biye damu.             Man habbatul sauda na ɗiga me ɗauke da addu'o'i abin mamaki take gurin yayi baki can wani hayaki ya tashi, yabi iska kwalla ne masu zafi suka zubo min.          Tashi nayi na ɗauki nur zuwa falo, duk sun gama cin abinci zasu tafi aiki, shan gaban Daddy nayi cikin rawan murya nace. "Miye kayi musu ne hka? Mi yasa fansarsu bai tsaya akanka ba..."      "Amaratuuuuu." Sadeeq ya kirani da karfi.        D'aga hannuna nayi alamun ya dakata min.           "Mi yasa suke niman rayuwar Y'ata  da namijina."            "Kee Amra ya isheki haka mahaifina ne fa." Sadeeq ya tadaka min tsawa.            "Ai toh me yake ɓoyewa, ka bincike shi akwai abinda yake ɓoyewa."        Raɓa gefenmu Daddy yayi ya wucce har ya kai bakin kofa yace. "Young lady xan baki shawara karki saka kanki a bincike ko ki saka wani Sanin Wasu abubuwan na da wuyar faɗuwa, mafi alkhairi kaja bakinka kayi shiru."     Ajiye nur nayi zan bashi da gudu sadeeq ya dawo dani ya ɗaga hannunshi, kallon cikin idanunshi nayi nace. "Try it"          Sauke hannunshi yayi ya dunkule ya shiga naushin bangon gurin, har sai da na rike hannun, a fusace ya fauce yace. "Yau zamu bar kasan nan har da Yaran."                A gigice nace. "Babu inda zani. Kaima nimanka suke ruwa a jallo."    "Dani dake waye mijin." cike da tsiwa nace. "Matsalarka ce amma baxanje ko ina ba."           Dawo dani bayayi zuciyarshi na zafi yace. "Kina kure nifa."       "Ai nafi son naga fusatarka toh kaji kana zuwa sunanka matacce dalla malam cikani." na kwace rigana na ɗauki y'ata zuwa ciki ɗakina.         Tausayi Yarinyar ta bani, akan me ita da bada cin nanin ba amma nanin zata cita.          Har dare ban leka waje ba, suma sauran yaran dawowa sukayi gurina duk na lulluɓesu, a jikina, kuka nasaka ina kallonsu.    . Jikin nur ne yayi sanyi na kalleta naga Idanunta na haurawa Sama, bansan lokacin da na fashe da kuku ba, ɗaukar yarinyar yayi daga cinyata ya fita da ita, har ɗakin Daddy ya dire mishi ita yace. "Daddy Ga Nur nan na kawo maka ita, bansan mi yasa ake niman fansa da ranta ba."              "Abubakar Sabida naki biya musu bukatarsu na mallakawa F.R Baba filin shi kuma ya rigada ya kafa cibiyar shan jininshi a gurin, tare da taimakon na kusadani."                 "Toh meye na sakani a cikin husumiyarku, bani. Ba har Yar cikina tashiga Yau jirgin karfe sha biyu zan bi zuwa lagos, zan tafi da Ita kai kuma ka,zauna kaci abinda ka tara."    Juyawa yayi zai fita Mahaifin ya riko shi, cikin tashin hankali yace. "Idan zafi yayi zafi a sahara, toh ko ruwa ka kai bakinka, zaka ji shi tankar wuta ce, karka saka kanka a uku dan fitarka bazai zama da sauki ba, tsalle ɗaya ake a faɗa rijiya sai anyi dubu....."    "Kenan na zauna ina gudun hijira sabida makiyana hhhh ji min Papa, toh ai ba damuwa ka naɗe hannun kana gudu nima bari na naɗe hannun mu cigaba da zabga gudu. Ko mutuwa nayi bana fatar tashi a rago balle kuma ina raye."    Har ya isa bakin kofa ya juya yakalle Nur yace. "Addu'a zaka mana na fatan nasara ita kuma gata nan a gurinka ka tuna da Mahaifiyarta."    Yana gama faɗar haka ya fita daga ɗakin,    Fita yayi daga cikin yayiwa drvn magana ya fito da mota zamu tafi.        Yana dawowa ya gamu da Imran yace. "Kabar sauran yaran ka tafi da nur ɗin."         "Shi knn" yace mishi,       Koda ya shigo kayanmu ya shiga haɗawa har da na nur, ina kallonshi, Daukar Abul yayi ya fita dashi zuwa ɗakin Inna wuro sannan ya dawo ya ɗauki. Ihsan ya kaita ni kuma yana shigowa yace. "Zaki iya tashi mutafi."       Mik'ewa nayi na ɗauki hijab ɗina muka fito, ajiye kayan yayi a bakin kofa kafin ya koma ɗakin Daddy, ya sameshi a jikin window.       "Sosai idanu suka rufe akan wasu ababen rayuwa, wasu sukanyi kokarin rufe gaskiya bayan sunsan bata rufuwa, a koda yaushe mutanen duniya sukan bibiyeka ne dan karfin ikonka ko ɗaukakarka, abin takaici a cikin kashi ɗarai da suke kambama Al'amarinka fuska uku garesu wanda zai zo da fuska biyu shine saukakken makiyi masu fuska uku, al'amarunsu da wuyar ɗauka, koda wasa karka ɗauki ɗaukaka ko Suna a wata maudu'i ta burge a duniya, ɗauke shi duniya Me yayi , me wuccewa ne. Yarona ina maka fatan.alkhairi."         Sam ya gaza fahimtar wannan juyayyar maganar da mahaifinshi, kawai yarshi ya ɗauka yayi waje da ita, kwalla ne suka zubo mishi daga idanu wani wardrob ya buɗe, sai ga takardu sak irin wanda aka turowa Amratu,        Komawa yayi ya zauna jikin window ɗakin diran tsuntsuwa a gabanshi ya gani, kura mata ido yayi take ta girgiza ta koma mace me suffar ɗan adam rabi tsuntsuwa.             Murmushi tayi ta zauna akan iska tace. "Ka kuɓutar da kanka, kuma ka kuɓutar da sauran ahalinka, Ka cire soyayyarshi a zuciyarka dan mutuwa zaiyi kaima zaka dauwwama a bakin ciki,."    Dariya yayi yana kallonta yace. "Been knn ce miki akayi shi ɗin lusarine, lokacin lalacewarku yayi karshen zalimcinku zai fara daga yau."           Ihu tafasa tare da ɓacewa, rike wuyarta yayi da wani bulala, yajanyota zuwa, sai da suka lulla cikin gajire, kafin ya makata da kasa, ya buɗe wani keji ya wullata.     Ya dawo gurin Daddy wanda ya jima da suma. Ruwa ya watsa mishi, yana farkawa ya sanya mishi barci yabar ɗakin.              ****    Duk mutanen gidan sun fito ganin ina kuka rungume da yarana, suma suka shiga zubda kwalla haka yazo ya rabani dasu.       Muka fita kuka na saka mishi nace. "Yarana!"        "Daman dasu kika zo?"  ya wurga min tambayar girgixa kaina nayi, sannan nace. "Amma wnn shiga hakkinmu kayi dan bana son rabuwa dasu."       "Haba wanda ke cikinki fa? Da kuma wanda ke hannunki! Ina zaki kaisu?" ya sake jefa min tamvayar,      Cikin kunar raina nace. "Wai nikan laifin mi nayi ne? Da kake caɓa min gana son ranka, ɗazun ka ɗaga hannu zaka mare ni yanzun kuma bakaken magana masu zafi haka."             Janyo ni yayi jikinshi yayi yana bani lallashina, har jirginmu ya tashi kuka nake, ga nur cikin wani hali haka nayita kokarin kula da yarinyar.               ***Bayan tafiyarmu Kuka Meemah ta zauna tayi tasaka kuka, dakyar Inna wuro taja ta,zuwa ɗakinta tayi ta nasiha har tayi shiru. Ga baki ɗaya gidan babu wanda yayi bacci cikin jin daɗi, tsabar damuwa tayi musu katutu. **** Karfe goma nasafe muka sauka a lagos idan kaga fuskana kamar, an kwaɓa cincin wacce taji yist tsabar nayi kuka ina rungume da yarinyar shi kuma, yana rike da jakarmu, gurin sayan ticket yaje ya sayi na Yola, daga yanda yake magana nasan can zamuje. Yana isowa ya amshi yarinya yace min, "Sha ɗaya jirgin yola zai zo zan wucce can ke kuma zaki bi jirgin Bauchi ynx nan." D'ago idanuna nayi wanda suka ja na zuba mishi murmushi nayi, sannan nace mishi. "Babu inda zani ai gudu ya kare........" Kuyi hakuri bana jin daɗin jikina ne..... Follow#Mai_Dambu 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸               _Himma bata ga ragu_ Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu...       *Gudu ya kare* Not Edit👎 *Page=S...Sark'ak'yya* A hankali ya tako gabana ya durkusawa yayi ya,duge kafarshi ɗaya yayi a kasa ya share min kwallar dake sauka a fuskana yace. "A'a Hayati, kar muyi haka dake, tashi ga jirginku ya fara ɗiban mutane"            Kukan da nasan bai da amfani na sake mishi nace. "Dan Allah fa,"             Motso da fuskana yayi tap ɗinshi kafin yace. "Pls nace zanzo na dubaku."     D'ago yayi ya rakani har cikin jirgin ajiye nur nayi na juya na rungume shi tare da sake kuka me taɓa rai nace. "Karka manta damu, karka manta da Bayan da zaka bari, ga wani ma bansan mi zance mishi ba."     Kai hannunshi nayi kan cikina nacigaba da kuka, janye jikinshi yayi yace. "Ubangiji yana tare damu."     Goshina ya sumbata kafin ya koma kan Nur ya sumbaceta k'in juyowa yayi balle naga kwallar dake bin fuskarshi, har zai fita ya tsaya ya juyo kaɗan yace. "Karki kirani idan na matsu zan nimeku, sannan akwai Atm card, a jakarki da number cire kuɗi a asusun."         Yana gama faɗar haka ya bar cikin jirgin kuka na cigaba har fasinjoji suka shigo,                      Rungume Nur nayi ina shafa bayanta, har muka tashi daga lagos zuwa Abuja. A can muka sami jirgin bauchi mun iso bauchi ɗaya saura, Mubarak yazo ya ɗaukemu.      Tunda muka shiga mota da muka gaisa ban kuma ce mishi kala ba har muka iso gida, s gaji nake ɗaga kafana na shiga palon baffa zuɓewa nayi na fashe da kuka, me cike da ruɗani tambayana suke amma ban basu amsa ba, sai danayi ya isheni sannan na buɗi baki na far musu bayani.      Sun matukar razana jin irin abinda ya faru damu kuma bamu taɓa faɗawa kowa ba, karɓan Yarinyar Nenne tayi ta suka shiga ɗaki na cigaba damusu bayani. D'ago kaina nayi cikin zubda kwalla nace. "Baffa ina son shiga yola goba da safe."      Murmushi yayi cikin nutsuwa yace. "Allah ya kaimu, indai wannan ne mai sauki ne  amma Allah ya rufa asiri."              ....      Karfe biyu da rabi ya sauka a Yola, yana fitowa ya ɗauki jakarshi zuwa waje mota ya ɗauka zuwa, lamiɗo Estate.             Har bakin get aka sauke shi ya ɗauki kuɗinsu yabawa drvn sannan ya isa bakin get ɗin zai shiga masu kula da get suka yo kanshi zuba musu ido yayi har suka karaso babban yace. "Malam an san da zuwanka ne."     Saka hannunshi yayi a aljuhunshi ya mikawa mutumin musu card ɗinshi.         Kallon renin hankali mutumin yayi mishi sannan yace. "Ai kaine the own estate ɗin wai toh ai oga bai faɗa mana zaka dawo ba dan haka kaje ka nime haɗuwa dashi."          Ko kulashi Sadeeq baiyi ba ya buɗe get ya shiga mutumin ya cigaba da binshi yana rena mishi hankali kallo ɗaya Sadeeq yayi mishi ya juya,                       Kaii tsaye gurinda ake ajiye motoccin, aiyukan gidan yaje ya buɗe inda Keys suke sannan, ya ɗauki wata mota ya nufi gidanshi.          A get six ya hango wani mutum yana shiga dajin da sauri ya tsaida motar ya fita yabi bayan mutumin.              Sai da sukayi tafiya me nisa sannan mutumin ya juya, yana kallon Sdeeq dake bin bayanshi.                Da sauri Sadeeq ya isa gurinshi, yana isa yaga Imamun masalacin estate ɗin ne, ajiyar zuciya ya sauke kafin yace. "Malam Hamza mi yashigo da kai wannan dajin?"               Kan Imamu a sunkuye ne, bai ɗaga ba har sai da Sadeeq ya sake maimaita kalmar kawai ya ɗago kanshi, fuskarshi a zaizaye kama an zuba mishi ruwan b3, kwayar idanunshi fari sol, baya Sadeeq yaja, Malam Hamza yayita kyalkyalewa da dariya,              Wani irin sura yakaiwa Sadeeq, ai kafin ya Isa ga Sadeeq Uwais ya makashi da kasa, take suka rungutsume da faɗa inda Malam Hamza ya koma kura, wani irin faɗa suke nafitan hankali cikin Ikon Allah Uwais ya naɗe kuran ya mikar da shi sai da yakarya mishi kasusuwa sannan ya cillashi gefe take, ya birbishi yabi iska.       Girgiza jikinshi yaƴi a gaban Sadeeq ya mika mishi hannu ya mike. "Ayya sannu, ai akwai tashin hankali a cikin dajin nan da baka biyo shi ba, muje na raka ka gida." Inji Uwais knn,          Ajiyar zuciya ya sauke kafin yace. "Zuwanka yayi amfani badan kai ba ai dabankai labari ba. Nagode"          "Ba damuwa yiwa kaine."        Haka sukayi ta taɓa hira har suka fito Sadeeq yashiga motarshi zuwa gidanshi.            Koda yaje yaga kome a birkice, dan haka ya kintsa abinda zai kintsa kafin ya tattara kayanshi tsaf da na amfani ya dawo get, five kusada gidan Adda Mairo.      Ya shiga gidn yasamu Uncle Hamidu cike da mamaki ya mike yace. "Sadeeq kaine kuwa?"           "Gani nan kawu ina raye ai."     Murmushi yayi ya kira Adda mairo suka ganshi kafin kace me tuni an shiga faɗawa yan uwa da abokan arziki.                Lokacin da Nanah taji labarin Zuwanshi ɗaukar Yarta tayi me shekara biyu da wani abu tazo har gidan tana haɗa ido biyu dashi jiknta yayi bala'in Sanyi kallon Babyn yayi ya mika mata hannu tabashi ita, ɗago kai yayi sannan yace. "Kiyi hakuri bansan na tafi nabarki da cikina ba, ai ko ba kome nabarki da aiki."         Sanin cewa Yarinyar ba yarshi bace kawai yasa tasake mishi, kuka janyota yayi ya shiga rarrashinta, hira akayi sosai inda suka tambayeshi Amratu yace musu tana nan lafiyarta lau da yaran. Daga gida suka dawo shi da Nanah, yana ganin yanda, take ɗari ɗari dashi yasa janyota jikinshi. **** "Alhaji ina ganin tunda yaron nan ya turo amratu zuwa gida ai yasan dalilin da yasa ina babu amfanin turata, tunda yace karta je wani abu ya faru da ita kaga ai ba'a yauka mishi ba." Inji Nenne knn, Shiru Baffa yayi kanshi a sunkuye kafin ya ɗago yace mata. "Nima nayi tunanin haka kiranta." Ina zaune Nenne tashigo tasame ina bawa nur, abinci dake jikin da sauki tunda Nenne tayi mata hayaki tare da bata wasu maganin Islamic , shi kanshi hayakin Habbatul saudan ne da, sanya ta haɗa sai tafarnuwa. Da kuma addu'a, tare da ita muka fito ina rike da Nur tana rike min da abincinta. Bayan na gaidashi kallona yayi cikin nutsuwa kafin yace. "Amratu kiyi hakuri da abinda zance ki zauna a nan har mijinki yazo kamar yanda yace, karki je asami matsala kinga zai ɗaukemu dattawan banza." Sunkuyar da kaina nayi kwalla suka zubo min gyaɗa kai nayi nace. "Shi kenan baffa duk yanda kace haka za'ayi." Kuma dana amshi maganarshi sai na hango fa'idar haka, domin masu niman shi zasu iya bibiyar al'amarinmu tunda idanunsu nakanmu. Haka na mike zuwa ɗakina nida Nur muka zauna hira nake mata tana kallona, can na kuna karatun alkur'ani take ta kwanta a jikina tana sauke ajiyar zuciya. **** Bayan sallar Magrib yana zaune a bakin masalaci Malam Hamza yafito kallo kallon sukayiwa junarsu, take jikin malam Hamza ya ɗauki rawa da sauri ya nufi gidan Sadeeq ya rufa mishi baya har suka fara barin area gurin wata mota kiran sharon tazo da gudu tayi kan malam Hamza, "Kaiiiiiii" Sadeeq ya kwala musu kira, Ina motar tayi gaba. Da gudu yaje gurin da Malam Hamza ya ɗago shi jini ke zuba a hancin mutumin yace. "Kayi namijin kokarin ganin bayan Kawun....." Tarine ya sarkafeshi sosai ga jinin dake zuba daga hancinshi da kunenshi girgiza shi Sadeeq yayi yace. "Waye a cikinsu." Rike rigar Sadeeq yayi zaiyi magana take ya koma duk yanda Sadeeq yaso taimaka mishi dole ya bar gurin yaje masalaci ya ɗauko motarshi kafin ya isa gurin yaga motar nan ta dawo ta haye kan Malam Hamza da masifaffe gudu Sadeeq ya bisu, abin mamaki suka ɓace yanda baya hangosu dawowa yayi ya ɗauki malam Hamza zuwa asibiti koda yaje dakyar suka amshesi, Shiru yayi yana tunanin waye ne a cikin kawunanshi yake bibiyarsu. Fitowar likita cike da damuwa ya kalli Sadeeq yace. "Kayi hakuri fa, mutumin da ka kawo ya mutu." Cikin sanyi jiki ya ɗago kai, cike da damuwa ya mike yace. "Ok nagode." Bayan tafiyar likitan shima ya dawo gida inda yaje yasamu ana jajje malam Hamzan anan ya faɗa musu ya rasu, gawarshi tana asibiti. Gidanshi ya koma ya sami nanah taci kwalliya, ko kallonta bayi ba ya shige ɗakin zama yayi a bakin gado yana tunani. Dakyar yayi wanka da alola ya fito kallon miro yayi, cike da damuwa amma baiga kome ba. Jallaɓiya yasaka ya gabatar da Sallar isha da kuma shafa'i da wutir, Ya jima a zaune yana nazarin waye ne. Jin iska tare da tawowar Turaren Imran yasa shi mikewa , ya zauna a bakin gado. Har bayan awa guda yana jiran Imran kafin ya iso. Sallama Imran yayi sannan ya zauna yana kallon Sadeeq yace. "Baka sami kome ba? " Girgiza mishi kai yayi, cike da damuwa. Dukar da kanshi yayi cike da damuwa yace. "Yau wani abu yaso faruwa sai Allah ys kawo min ɗauki ta sanadin Uwais, toh mutumin da ya mutu shi naganshi a gurin bayan mun fito sallar magrib ne kuma." "Duk wanda yasan wani abinsu kasheshi zasu abinda na kasa fahimta shine, waye Inuwar nan" Inji Imran, "Ni abinda na fahimta mutum ɗaya ne ke aiki da mutane," Ihun mace suka ji ta bayan gidan window suka leka. Ganin wasu kartin maza sukayi sun rufawa wata mace baya sun nausa dajin. Da sauri Sadeeq ya juya Imran ya rike shi yace. "Babu kowa sidabarune so suke su kasa maka hankali ka nutsu yanzun zaka sake ganin abin mamaki." Dawowa yayi sai ga Malam hamza shime a guje, da kayanshi ko cirewa ba'ayi ba yace. "Koma waye zai iya yin fiye da haka jibi kaje ka ɗauko Amratu, nan ne zaka fahimci mutanen sun wucce haka." Zama yayi dafe da kanshi, yana nazarin maganar Imran. Haka suka raba dare suna jiyo hayaniyar mutane suna kai kawoa gurin, amma basu fita ba dariya Imran yayi yace. "Abokina kasan miyasa suke haka sabida, su buɗa maka kai matukar razana dasu sun gama da kai kuma bazasu barka ba sai sunga bayanka." "Eh na gane haka kawai ina nazarin abine sabida kawai manta." Haka suka raba dare da hiran karshe suka mike dan raya daren suna fara sallah kome ya tsaya cak. **** Washi gari da wuri Sadeeq ya tashi ya shirya ya nufi masalaci shida Imran, bayan anyi sallah ne aka faɗi lokacin da za'ayi sallar gawar Malam Hamza. Karfe tara akayi sallar gawar, kallon Kawu Aminu yayi sabida yaga yana mishi kallon mi kana raye ne dama.? Murmushin baka sani bane Sadeeq yayi mishi. Har aka dawo daga makabarta ta wucce kamfaninshi inda yaga cigaban da kamfanin ya samu bai wani damu ba ya dawo na nasu ns haɗaka nan yaga kome ya taɓarɓare. Office ɗin Kawu Aminu ya shiga ya same shi ya kifa kanshi da table. Tap ɗin table ɗin Sadeeq yayi da karfi ɗago kanshi yayi sukayi ido biyu da sadeeq wani irin takaici ne ya rufe shi cikin masifa yace. "Da Allah ya ɗagaka daga masifa ya kaika inda zaka sami nutsuwa mi yasa ka dawo nan?, mi yasa Abubakar? Mi yasa bazaka zauna da Iyalinka a can ba kasake dawowa cikin masifa." Mamaki goma da ashirin suka rufe Sadeeq kallon Aminu yayi cikin kokwanto yayi a ranshi yana nazarin abinda yake faɗa. Ajiyar Zuciya ya sauke kafin yace. "Ban fahimci mi kake nufi ba, Kuma abinda kake faɗa yana sani shiga ruɗani, nifa na dawo gidane bani da wani damuwa da abinda yake faru." "Ka sani sadeeq kana ɓoye tsoronka ne kawai amma zamanka a nan akwai hatsari ka koma inda kafito Na haɗaka da Allah." "Aikuwa babu Inda zani sai anyita ta kare dan bansan inda zan sake nufa ba koma waye yake bibiyata sai ya shirya dan na dawo za'ayita ta kare." Inji Sadeeq. "Wai mi yasa ka cika taurin kaine haka nace ka koma inda ka fito." Inji Aminu, "Idan na koma aikuma ba tsira kukayi ba daga sharrin sa waye ne haka kuke mishi tsoron mutuwa haka." Inji Sadeeq. "D'aya daga cikinmu ne kuma....." Turo kofar akayi duk suka juya, Hamidu, da Junaid ne sai Bawa da Bilya, duk suka shigo Office ɗin lokaci guda Jikin Aminu ya ɗauki rawa, kallonsu Sadeeq yayi yana murmushi ya juya yaga yanda Aminu ya koma sai zufa ke karyo mishi sharaf a koma, kujeranshi suma niman abin zama sukayi. "Kawu kayi shiru bayan kace min mi niman kasheni a cikinku yake aiga Yan uwan naka waye a cikinsu ?" ya wurga mishi tambaya duk a razane suka zubawa Sadeeq Ido taɓe baki yayi "toh koma Waye Shadow da zaran na kamashi da hannuna sai ya faɗi gaskiyanshi dan tauneshi xanyi ko kashinsa baza'a samu ba." Har zai fita ya isa bakin kofa, sai yajuya yace. "Ina Yaro akwai ɗaya daga cikinku da nake kiranshi da Ninu." D'if kamar an ɗauke wuta haka office ɗin yayi, sake gyara murya yayi yace. "Ai nasan ku baku manta ba Waye nake kira da Ninu." Aminu Bilya ya nuna Hamidu, kai Aminu kanuna Junaid, bawa Ya nuna Aminu. Dariya Sadeeq yayi yace. "Haba kawunaina ya kuka ruɗe kaman nace ku kamomin Shadow nifa wanda nake kira da ninu nake nima." Murmushi Hamidu yayi yace. "Sadeeq kaida kayi abin ka manta sai mune zamu tuna maka." "Kuma haka ne kawuna ni kaina na manta nabarku lafiya ku sha ruwan sanyi har da Shadow ya kurɓa amna ba irin wanda akewa Jini ba." Yana gama faɗa musu haka yayi waje abinshi. Dukkansu fita sukayi zuciyarsu cike da zargin juna, amna wanda ya zame musu tashinhankali yafi su damuwa. **** Dariya Sadeeq yake bayan ya kalli Imran yana bashi labarin abinda ya faru. "Maganin biri kare maguzawa toh amma kasan mi yasa nace kayi musu haka, duk zasu tsargu har dashi shaiɗanin amma bari mu zuba musu ido kafin nan da wani lokaci.." Inji Imran. "Eh nifa akwai abinda nake tunani akan Aminu." "Kyaleshi ni dai ka muje bauchi gobe," Shiru Sadeeq yayi sannan ya ce. "Mi yasa ka damu da muje can." "Sabida ta sanadin haka zaka ɗauki haske sosai amma dole da wani abu dana shirya maka kai da Amratu kawo kunnenka.".... (Banda tsabar hassada shine baza'a barni naji gulmar ba can ta matse maku) Zaro ido Sadeeq yayi ya cike da takaici yana kallon Imran ɓata rai yayi yace. "Allah baxan iya ba nemi wani mafita kutt ni ɗin zaka janyowa bala'i." Dalla mishi harara Imran yayi yace. "Toh ragon maza ba kai kaɗai ba har da ita sai munje sai muji ta bakinta."0 Haka sukayi ta shirya nasu gadar zaren, har washi gari zuwa gidan kawunanshi yayi ya musu sallama. **** Kwana biyu da bama tare na shiga damuwa, muna kwance da Nur wacce take bacci wajen Azahar sai ga Nenne tashigo da sallama mikewa nayi na zauna murmushu tayi sannan tace. "Baban Nur ya iso kitashi ki haɗa mishi abinda zai ci." Cike da jin kunyarta na mike zuwa kitchen zogalen da nace a dafa min na ɗauka na juye a katon roba na ɗauki kuskus, na juye akai kayan haɗin da zanci da zogale na juye amma ban saka tumatiri ba, Maggi nasaka ns juye akan wuta bayan na yayyafa mishi ruwa. Zoɓo na ɗauka na wanke sannan, nasa kanunfari citta rufe ya cigaba da duba dambuna. Buɗe firij ɗin nayi na ɗauko kifi na wanke tass shima na,zuba mishi kayan spices, Qcumbe na ciro da Guave na wankesu na yanyanka na zuba a bleader na markaɗasu na, buɗe zoɓon nayi na zuba sannan a ciki na kashe wutar. Na cigaba aikina a nutse har na juye dambu, na duba kifin shima da sauran kaɗan. Kan zoɓon na koma buɗe turirin yafita haɗe da kamshin guave da qcumber, ajiyeshi nayi yasha iska, ina motsawa har ya fara huccewa, kankara najefa a ciki da tiara sai sugar ɗan kaɗan. Na rufe, kifina na sauke na juye a kular biyu, sannan dambu ma haka bayan na gamasu nasaka akan wani tire na koma jikin zoɓona yayi sanyi taccewa nayi na sake farfasa kankaran na zuba a ciki ina gamawa na wucce ɗakina nayi wanka nida Nur na mana kwalliya. Ita wani gown na yara pink da whiter nasaka mata, sai ban ɗin rigar,da takalminta irin kayan. Ni kuma nasaka riga dazani sharoton ruwan goro, ɗinki yayi min ɗasss gyalena irin kayan na saka nafito falo naga baya nan, niman guri nayi na,zauna suna hiransu sai raba ido nake can mubarak yayi dariya sannan yace. "Malama Adda kije ɗakin baki yaron nan yana ciki." Pillow kujeran falon na jefa mishi cikin mita nace. "Baffa kajawa Muba kune fa, ya zuba min ido." "Kaiiii muba kwashe idanun da ka zuba mata." Inji Baffa, "Ayya baffa gani nayi sai zare idanu take shi yasa na takaita mata nimanshi yana ɗakin baki." Dariya Nenne tayi sannan tace. "Toh Adda kinji rage miki hanya yayi, ko gashi gwaninta bai amshi bako ba." Cike da jin kunya na mike na shige ɗakin Ina alfahari da Familynmu cike suke da kaunar juna kuma babu duhun kai kowa wayayyene. Muna shiga naji an rungumemu dagani har yar tashi, kwana biyu kawai fa bamu tare karɓan Yar yayi ni kuma na fito kitchen na shiga na ɗauko nasu baffa da filet na ajiye musu da kome sannan na shiga dakin na kai mishi nashi, yana rungume da nur wacce take lumshe idanunta da sauke ajiyar zuciya tausayi suka bani aajiye abincin zobon na zuba mishi sannan na amshi nur. Kuka tasaka dole nabarta shan zoɓon yayi ya kuma karawa, sannan na zuba mishi dambu wanda zaici da farfesun kifin, zama yayi a kasa yace. "Bani naci ni zan bawa My mommy ne." Murmushi nayi na shiga bashi yana ci, yana bata kifin har ta fara bacci shimfiɗata yayi ya dawo kusadani, sai da na ciyar dashi sosai kafin ya amshi spoon ɗin ya fara bani, kwallar da bansan zata sauka bane naji saukarshi a fuskana nace. "Abban Abul ya kaga al'amarin" Murmushi yayi yace. "Nazo ɗaukarku ne fa, Alhamdulillah zance." Goge min kwallar idanuna yayi sannan yace. "Kwallarki na zabtare min kwarin gwiwana gashi nazo miki da wani abu." Murmushi nayi nace ina jinka, warware min shirinsu da Imran yayi, kafin ya kai Ayya Imran ya bayyana cike da rigima yace. "Sannu Sadeeq samun duniyar ɗan tsako toh nima zuba min." Ba musu na zuba mishi a nutse yake ci sannan ya kara min haske shiru nayi kafin nace. "Allah ya bamu ikon haka." Yana gama cin abinci yayi mana sallama dan ya lura da halin abokinshin ya motsa yana ganin Imran ya fita aikuwa ya rikice min, sai kace ba'a gidan Surikanshi yake ba, toh anriga da An saba, sai da muka fanshe kwana biyunmu 😂 sannan aman gulma ya taso min, hararana yayi yace. "Allah ki jawa ɗanki kune ya daina hanani sassaka da raruka, dan naga kishi yake dani." Yakushinsa nayi tare da kai mishi duka a kirji nace. "Dole yayi kishi da kai kazo ka tsotse mishi Uwa ba dole ba." A tare muka shiga banɗaki wanda muka ɓata lokaci gurin wasanmu da ruwa..... 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸               Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu... *HAZAK'A WRITER'S ASSOCIATION* _HWA_       The page is only for my Fans💋 _Nagode sosai ga masu fatan alkhairi daga Wattpad da Whatsp Allah yabar zumunci nagode sosai_😍😘 ```Hey Team ɗin Zulimran da masu shirin zuwa bikin Imran abi a hankali dan zulja tana da zafin kishi kika kuskura kika bini Madinatul noor toh hmmm babu ruwana ku fara rabawa mutane asobe dan ni har na ɗinka nawa👘😂😂😹😹``` *Page=T...Tunatarwa*    Koda muka fito shirya kanmu mukayi sannan muka fita daga gidan, yawo muka shiga muna zaga ko ina cikin garin bauchi sosai muka yawata sannan muka dawo gida duk na gaji, bar mishi Yarinyar nayi dan naga tafini kewar ubanta yatsunta biyu a bakinta tana tsotsa. Cikin gida nashigo da laidojinmu a hannuna, dan sayayya mukayi nida shi, zama nayi cike da kunya na gaida Baffa da kuma Ya Abbas sai ya Idris nan muka shiga hira, fitowar Nenne yasa na mike na wucce ɗakinta. Wanka nayi na gyara jikina sannan na shiga kitchen tuwo naga tayi miyar ɗanye kuɓewa da Ayoyo, wanda yaji kifi da namaja, ɗiba nayi a cikn wani kula na ɗauko sauran zoɓon na shirya na kai mishi ɗakinshi kayan abincin rana nafito dasu na kawo kitchen na wanke kayan nafito na zauna muna hira kawo min Nur Yusha'u yayi yace inji Babanta. Karɓanta nayi na wucce da ita ɗaki wanka nayi mata nasa mata wani pampers sannan na fito da ita falo nabata abinci, tana gama ci ta dawo jikina tana sauke ajiyar zuciya, addu'a nashiga tofa mata har tayi lumo. Kiran sallah ya mikar dani, na shiga ɗaki alola nayi na fito, na shimfiɗa abin sallah ina cikin sallah ta fasa ihu garin gudu har ta faɗo daga gadon. Allah yasa na idar, juyawa nayi na ɗauketa sai cusa kanta take a kirjina, tana rikeni tsigar jikina ne ya mike sunkuyar da kaina nayi na cigaba da addu'a dumm naji kaina yayi min bakina ɗauke da addu'a na ɗago kaina mutum na gani da bakakken kaya, a kiɗime na sake dubarshi, bansan lokacin da nayi baya ba. "Ki bani Yarinyar nan tunda har kinki jin gargaɗinmu." Sautin maganarshi naji a dodon kunena, ada na razana amma jin bukatarshi yasa na fashe da dariya, yo a duniyar nan banda Ubangiji da zai amshi Rayuwar nur akwai wanda ya isa rabani da ita ne. Gyara riketa nayi na cigaba da azkar ɗina, tsoron da nake ji yanzun babu ko kallo bai isheni ba, "Zaki bani ita ko sai na kasheku dukkanku." ya daka min tsawa, Murmushi nayi a nutse nace. "Banda abinka katon shaiɗani har sai nabaka itace zoka ɗauketa mana." Tunda na faɗi haka na cigaba da abinda nake, takowa yayi har gabana yasa hannunsa zai ɗauketa, wani irin walkiya yayi sama dashi ya maka shi da kasa. Rike bakina nayi ina dariya nace. "Kaii haba kaida kake da damar kisa ya haka, kuma toh ko abinda ka dogara dashi bai baka kariya bane, kaga ni wanda na yarda dashi ya tsaya min." Cikin fushi da fusata ya mike yace. "Karki kuskura kishigo yola dan mutuwarki nacan ne." "Ai mutuwar yanzun register ɗinta ake ne, ban sani ba koma Ya-ya ne zan shigo yola da Izinin Ubangiji sai dai ban sani ba ko kaine mutuwarka ta iso maka, kaje ka faɗawa wanda ya turoka shima alkadarinshi ya karye." Duk yanda yaso cutar dani abun ya citura dan dole ya hakura ya ɓace ajiyar zuciya nasauke. Tare da mikewa na haɗa kayanmu zuwa ɗakin Sadeeq bai dawo ba sai takwas ya shigo ta baya. Ya sameni ina sallar shafa i da wutir, dake ina goye da Nur ce a bayana ji nayi ya zareta na cigaba da sallahna. Bayan na idar ne na zuba mishi abinci yaci sosai gani nayi hankalinshi ya tafi ga sakon da yake turawa na mike na faɗa wanka, fitowa nayi na shirya jikina da humra da kwalaca, da kuma body spray na dove, janyo rigar baccina nasaka nabi lafiyar gado, dake akan gadon yake zaune da computer ɗin, addu'a nayiwa Nur sannan na koma kusadashi na cusa hannuna a kasar cinyarshi na, rungumeshi sannan na ɗaura kaina akan cinyar, ajiyar zuciya na sauke sannan na lumshe idanuna. Shafa kaina yayi da hannu ɗaya yana aiki da hannu daya, barci barawo yayi gaba dani bansan lokacin da ya ɗauka a gurin ba, sai jin saukan ruwan sanyi a jikina, a hankali na buɗe idanuna nayi a kanshi, ajiyar zuciya na sauke sannan na shige jikinshi sosai, rungumeni yayi muka cigaba da barci a nutse. Farkawa nayi naganshi akan abin sallah, ban ɗaki nashiga fitsira da alola nazo na tadda sallar nima, amma ba kamanshi ba dan ni raka'a biyu nayi, tare da sallama ina idar da addu'a na koma gado, na kwanta. Barcine ya sake ɗauka. Gudu nake sosai a cikin dajin Ina kiran Sadeeq, ina tsaye sai ga wasu mutane ɗauke da gawarwaki har na mutane uku, an kamo wani mutum wanda sam banga fuskarshi ba, gawar da aka kawo gaba yafi kome dukar zuciyata dan da na babbane da kuma na yaro ina son buɗewa na kasa, ji nayi an dafani ina ɗaga kai naga mutumin nan ne yace min. "Sakamakon taurin kai kin rasa kome naki." D'ago kai nayi a fusace na falla mishi mari nace. "Kunce nabaku Sadeeq da mahaifinshi nabaku wadannan gawarwaki nawaye ne." Juyani yayi yace min. "Kishiga cikin dajin ki samo ansarki." Da gudu na faɗa cikin dajin ina kiran Sadeeq can na sameshi a gurfane gaban wasu mutane ga Daddy ɗauke da nur duk jikinshi jini, da gudu nayi kansu, ban isa ba naji ihu ɗago kaina nayi naga wuta na tashi a gurin zama nayi kamar mahaukaciya nafasa ihu, sanadin ihun har sai da gidanmu ya amsa, baki ɗaya na birkice ina kiranshi jin an matseni yasa na ɗago kaina Sadeeq na gani rike arms ɗinshi nayi tare da sake kuka tare da kara rungume shi, shafa bayana yayi tayi har nayi shiru. Nocking kofarmu akayi ya mike a nutse yaje ya buɗe, baffa ya gani a tsaye cike da jin nauyin juna sukayi musabaha, . "Dafatan dai lafiyanku." Inji Baffa, "Eh lafiya lau mafarki tayi amma naga tasami nutsuwa, babu wani abu." Yace mishi, "Toh Allah ya kyauta tana barci babu addu'a ai a halin rayuwa dole sai da addu'a, sai da safe." Yace ma sadeq, Rufe kofar ɗakin yayi, ya juyo gareni ina zaune na takura kaina, guri guda inda na haɗa cinyoyina na runguma da hannuna, gadon ya hauro yazo ya rungume ni, muka kwanta lalubar wayarshi yayi yaga uku da arba'in. Shafa bayana yake har yaji nayi shiru, yana kwance har aka fara kiraye kirayen sallah sannqn ya ɗagani mukayi sallah a gida. Muna idarwa yace. "Ki haɗo kayanku zanmu tafi." Bansan mi ya haifar min da bukatarshi ba, amma jikina a mace na zare hijab ɗina na, na rungumeshi tare da cusa hannuna cikin jikinshi. A hankali nake sauke numfashi, ɗago kaina yayi ya haɗe hancina da nashi yanq gogawa tusa hannunshi yayi cikin rigana yana murza kan boons ɗina, murmushin gefen baki yayi cike da niman rikici yace. "Nifa bana son jaraba, wai nikan bakisan yaro bane ni ko balaga banyi ba asalima." Sauke numfashi nayi, nima nace mishi. "Haka ne ai shi yasa naga yaron ya fasa Yayarshi, inda ya makale mata kai da fata sabida ya sami abinda bai taɓa samu ba, kaii nifa maneji nake da abarka dan bata isata ynd nake so." Ina faɗar mishi haka na shiga kokarin kwace kaina, kallona yayi ido cikin ido yace. "Kayan aikina ne suka miki kaɗan Amratuh ai bansan ina zaluntar ki ba sai ynx amma kiyi hakuri zan san abunyi, dan bazan iya rabuwa dake ba sabida bana son yarana su yashashiyyar rayuwa irin wacce nayi." Yana gama faɗar haka yayi sama sani, sai gado,hmm nayi ɗan danasanin faɗar haka domin bakina da ya furta haka bai hana Sadeeq tsince mishi albarka ba, balle kuma babban gida kuka nasaka mishi nace. "Dan Allah kabarni mana! Na gaji karka cinye ni dukka kabarwa yarana sauran hanyar da zasu fito." Dariya yayi cike da nishaɗin yana hakkani son ranshi, yace. "Kaii haba toh amna ya haka ba ke kika ce abar bata isarki yanda kike so ba, gashi ina baki yanda zaki koshi sannan, kince kar na cinyeki nabarwa Yaranki hanyar fitowa ni maye ne da zan cinyeki." "Aiko kai ba maye bane abinda kake min dai dai yake da maitar, ince kai kafarq niman tsokana na, nidake bani da raikar na rama kenan kai daga maka har kana shirin yagani nidai wallahi ka kyaleni haka, ko na faɗawa Inna wuro kana rarukeni." Duk wannan rigimar da muke yana hidimarshi baisa ya fasa ba, sai da na fasa mishi kuka nace. "Wallahi zafi ya dameni ka sauka a kaina hk." Tsura min ido yayi yace. "Nima zanso rabuwa dake amma abin naki yaki daina sauka, kinsan ya haɗu biyu ko uku, gana ciki ga natural na jikinki ga kuma wanda zulja ta baki ko ance miki ban sani bane kisan yanda zakiyi dani Addana." Duka nakai mishi ina kuka nace. "Allah ka rabu dani dan ba tuwon laushi bane ni, da zaka hanani sukuni nidai ka kyaleni." "Hmm kinsan hanyar da zakibi wajen gani na huta common go head." Kuka nake ina masa abubuwan da zai sashi, sauka amma kaman kara rura mishi wutar sha'awa gashi naga nur ta kusan tashi. Janyoshi nayi jikina na haɗa fuskarmu a hankali nace. "Hammahna Am really love you, kayi yanda kake so dani duk nakane jikina mallakinkane kashiga lungu da sak'o karka gaji, amma ka tausayawa Adda Amranka ba ita daya bane, sannan bata da lafiyar baya kaji ɗan kanina mijina jarumina, jaiiii ɗina." Cikin wani irin speed na fitan hankali yake rider ɗina, rike shi nayi sabida yanda cikina yake hautsinewa, amai na farq cikina ba kome dolen shi ya kyaleni, jan rigarshi yayi ya saka sannan ya dawo inda nake kwance ina amai ya rungumeni yana shafa bayana, a hankali yace. "Sannu Hayati wannan babyn zamu saka kafar wando ɗaya dashi dan na fara kishinsa, haka kawai nida matana a hanani saqewa." Dukar kirjinshi nayi jikina a mace. "Sadeeq zaka iya kashe me karan kwana dan wallahi fitinarka sai ka haɗa da wata macen ba ni ba, ina zan iya dakai Allah kafi karfina kanemi aure dan na kusan guduwa nabarka, mutum sai kace Machine, ko inji sai an tadashi kai kuma ko ba'a tadda kaiba a haka kake." Driya yayi yana rungume dani, yace. "Ke kika rena kayan aikina, bayan kinsan nk ɗin lafiyayyen mutum ne, batun aure kuwa ko kina suma kina tashi bazanyi ba, dan babu abinda kananun zasu nuna miki, sai ɗanyantaka shima bana so su rike abarsu nasamu na Yar tsohuwata ya isheni." Takaicine ya kamani naja pillow na wulla mishi ina kuka, nace. "Allah sai kayi aure fa, dan na gaji da wannan jaraban." Komawa kan Yarshi yayi wacce take kokarin farkawa ni kuma na sauko a hankali na shiga ban ɗaki, na tsuguna ɗigan jini na gani cikin sanyi jikina nayi wanka na fito, kallonshi nayi yanda yake hidima da nur, sai ban faɗa mishi ba nace. "Amma jirgi zamu bi ko?" "Ehhh" kawai yace min gyara jikina nayi na tura aka sayo min pad, nasaka nasan dalilin ganin jini, ba kome bane ya kawoshi sai yanda yagama rarukeni, dr Zakariya na kira na faɗa mishi, bani ya turo mindashi yace tunda jirgi zamu bi da sauki, nayita shan ruwa sosai, haka muka shirya bayan mun karya muka bar bauchi zuwa yola a jirgi. Har lokacin ruwa nake sha, ganin yanda nake shan ruwa ya zuba min ido cike da zargi yace. "Mike saki shan ruwa?" "Hmmm babynka da kake kishine yace zai fito lokacinshi baiyi ba."Naba bashi amsar tambayarki. A gigice yace. "Da fatan bai zuba ba." Girgiza kai nayi cike da tausayinshi nace. "Ai na karbo magani a gurin dr zakariya, amma yc dole sai mun rage XxX." Kura min ido yayi yana nazarina kafin yashafa kan Nur yace. "Toh shi knn Allah ya baki lfy." Tausayi ya bani, bansan lokacin da sauke kaina a kafaɗarshi ba. Nace. "Mine Allah yana tare damu, a duk lokacin da kaji kana nima na a shimfiɗarka karka damu zan baka fiye da rayuwata ba lafiyata ba, koda abin cikin zai fita a shirye nake na ɗauki wani dan rayuwata mallakarkace har karshenta." Ajiyar zuciya ya sauke tare da shafa fuskana yace. "Ina kaunarki Hayati, Kece mace ta biyu a rayuwata, sai Inna wuro ta uku, Meemah itace first love ɗina ke second inna wuro third, Nur da Ihsan su ɗin Duniyata ce, Amma Abul shine kome na, dan shi zan iya kiranshi da fitar numfashina, Ya rayu a cikin tsananin da babu wnd yasa rai dashi, abul bai sami soyayyarki kaman tawa ba dan haka shi ɗin fitae numfashina ne, Nur da Ihsan sunzo alokacin da bama tare sun kuma yi hakurin rashin babansu Ina musu sonda ban taɓawa wani abu ba, ki tayani renonsu da soyayya da kaunar juna."                 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu *HAZAK'A WTER'S ASS* Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai *Page=U...United*    Sanya hannuna nayi cikin nashi ina murzawa, a hankali na rasa ta wani fuska zan taimakawa Sadeeq. Amma Allah zai bamu mafita,jin hannunshi nayi ta bayana ya rungumeni, a jiyar zuciya ya sauke cire kaina nayi ina kallon fuskarshi idan idona bai min karya ba gani nayi wani girma ya taru mashi, idanunshi na lumshe yace. "Beb wannn kallon fa.?"           Sunne kaina nayi cike da jin kunya sosai, nace. "Babu."      Na faɗa a sanyayye murmushi yayi ya sauke bakinshi a kaina, kwantar da kaina nayi a kirjinshi ina shakar turarensa na Chance, a hankali bacci yayi gaba dani.    Ban farka ba sai danaji bakinshi a kan nawa da sauri na ware idanuna, nace. "Mun isone.?"            "Hmm ɗazun harda min rashin kunya na makale miki kai da fata ynz kuma kin mamuke min miki manne min, salon na kyaleki ki min fyaɗe." fuska yayi yana saɓa y'ar shi a kafaɗa, suka fita abinsu nima mikewa nayi na fito, ko kallonshi banyi ba dan gaskiya naji haushin abinda ya faɗa min.     Yanda nake kumbura bakina tare hura hancina, yasa shi dariya amma sai ya dake har muka fito inda motarshi yake,   Satar kallona yake yaga naki kula, balle yarshi har muka shiga motar, ban kulashi ba mika min nur yayi ya na kwantar da ita a kirjina, a jiyar zuciya ta sauke tare da rikeni gam, har mun fito bakin get ɗin Airport sai naga almajirai, kallonshi nayi nace. "Don Allah zan bada sadaka."         Parking yayi na fito rungume da nur, gurin Almajiran nazo na buɗe jaka na shiga basu, yana kallona daga cikin motar.     Kan wasu tsofi nazo amna kuɗin hannuna ya kare juyawa nayi naje motar na kalleshi cikin rau rau da idanuna nace. "Mine ɗan bani kuɗi mana na hannuna ya kare."      Aljuhun motar yasa hannu ya zaro yan ɗari biyar bunche ɗinsu ya mika min, murmushi nayi na juya na kai musu, dukkan har kasa na durkusa na ajiye musu,    Daga hannu tsohuwar farko tayi ta dafe kaina, take naga wani irin duhu, can sai ga haske sannan tashafa kan Nur tace. "Kome ya kusan zuwa karshe Allah ya kara miki hakuri akan na da, amma kalubalen yaron can ya kusan karewa sai naki da wasu daga  danginshi zaki sha fama dasu dan zasu kalubaleki Amma rayuwarki dashi akwai nasara da soyayyar juna kuma kicigaba da bashi goyan baya Allah ya albarkaci rayuwarku.."            Mik'ewa nayi nabar gurin motarshi na faɗa tare da sauke ajiyar zuciya, da wutsiyar ido ya kalleni sannan ya basar, nima bance mishi kome ba.            Tunda muka tun kari estate ɗin na fara hango wani irin bakin hadiri da tashin  bakar guguwar. Runtse idanuna nayi, nace. "Mine kaga hadiri kuwa da bakar guguwa a estate ɗinku."       Juyowa yayi ya kalle ni sannan yace. "A'a" kallon juna mukayi nuna mishi hanyar nayi bakina na rawa nace. "Baka gani ba ynx." Murmusawa yayi yace. "Kema kin fara gane gane ko? Toh ki haɗiye abinda idanunki zasu gani domin, babu amfanin faɗarsu." Kallon titin nayi, wani dunkuleliyyar dutse na gani rike kaina nayi tare fasa ihu, ina me rufe idanuna. Bai fasa ganin mugayen abubuwa ba, har muka isa gidan. Muna shiga na juya bayan zan, duba abubuwan da nagani babu kome sai wani jar takarda muna isa get three na rigashi fitowa, buɗe kofar baya nayi na ɗauki takardan ina buɗewa. *Barka da Zuwa duniyar mutuwa.* Fauce takardan yayi cike da masifa yace. "Meye haka? Ina tambayarki kin zuba min ido kina kallona toh bana son shashanci," A hasale na rufeshi da masifa nace. "Niba sha shasha bace, kuma karka kuskura ka zage ni dan wallahi." Cixon lips ɗina nayi, raina a ɓaci, isowarsu Kawu Aminu yasa shi kara fusata har da niman kai min duka, nima na kafe naki tafiya suna zuwa gurin suka rike shi Hamidu yace. "Kaiii meye haka." Tunda na kallesu na dafe goshina durkusawa nayi zan faɗa, tare ni yayi ya zare yarshi ya fincikoni zuwa cikin gidanshi. Juyawa nayi na kallesu wani hayaki naga ya rufe min fuska yana shiga dani falo ya kwantar, a kujeran suma shigowa sukayi da Aminu da Hamidu. Bansan waye nake mishi kallon wani dodo ba, ina rufe idona ina buɗewa, can bacci yayi gaba dani faɗa sukayiwa Sadeeq sannan suka fita. Bayan fitarsu Imran ya shigo, kallona yayi sannan murmushin nasara ya bayyana mishi yace. "Amma gaskiya Abinda ya faru ya min daɗi, da alamu kome ya kusan zuwa karshe." "Eh nima abin ya bani mamaki tun da tabawa wasu almajirai sadaka shi knn ta fara gane gane fa." ya faɗa tare da dafe kanshi, Shiru suka sannan suka shiga tattauna har na fara juyawa ina haɗa gumi. A gaban get six nake, wani mutum yana matse kaina a cikin ruwan da nake gurin, yana son sai ya nutsani ciki, dakyar na kwace na turashi take wasu abubuwa suka rufa mishi har ya nutse. A firgice na farka, "Mi kika gani?" Imran ya jefa min tambaya. Ban ɓoye musu ba na faɗa musu, Kallon Sadeeq nayi wanda shima ya kalle Imran yace. "Dole zata je gurin knn.?" Shima ya jefa mishi tambaya, "Eh sai taje gurin, amma nimanta zasuyi." Ya faɗa mana. Haka sukayita tattaunawa har rana sannan suka fita nima na shige ɗakin da Sadeeq ya nuna min, Can wajen karfe biyu bayan na gama abincin rana, muna kwance nida Nur ba bacci nake ba dan ina krnt Hisnul muslum ne, tana kwance a jikina, kaman ance na kalle window, wata nur na gani akan window zata faɗa bazata faɗa ba ga wacce take kwance jikina, a hankali na shiga karanta addu'ar nimam tsari take ta ɓace. **** A cikin sati ɗaya naga abinda saura kiris da na haukace sabida tsoro da firgici, amma dake ina tare da Allah sai bana tsorata da al'amarinsu, kwatsam na fara samun sako, a wayata. Abinda ya fara kawo haka wani fitar da mukayi da yamma nida Nur, zamu gidan Adda Sadiya dan yafi kusadamu wata katuwar sharon ce tazo da gudu zata hayemu Kawu Junaida ya turemu gefe muka faɗi karshe sai da motar ta take, mishi kafa sosai. Ihu na fasa wanda yayi sanadin fitowar mutane gurin, da gudu aka ɗauke shi zuwa asibiti tare damu. Sakon da aka turo shine ya girgizani. *Ki mika mana wasu sirrin mijinki zaki rayu, ai kinga abinda ya faru toh duk wnd yashiga gabanmu kasheshi muke zaki bamu ko sai mun fara akan Yar kishiyanki* Abin ya bani mamaki bayan kwana biyu Nanah taje gidansu akace yarta ta ɓace, sakon aka sake turo min da cewa. *_Kice musu a duba bayan gidanku ta windownki za'a sami gawar Yarinyar._*" Lokacin muna tare a gidansu kallon mutanen gurin nayi jikina narawa nace. "Abban Abul." Juyawa yayi yana kallona a tsora ce nace. "Gawar Baby yana..." "Wayyo Allah ta kashe min Yarinyata." Da gudu tayo kaina zata shakeni sadeeq ya riketa, yace. "Amaratu gawar tana ina." Kuka ne ya ci karfina daka min tsawa yayi wanda yasa na birkice, Cikin ɗaga murya yace. "Gawar na ina?" Tsabar tashin hankali nace. "Yana bayan windowna." Salati duk yan gurin suka ɗauka, tare da fita suka barni a gidan, suna fita sakon nasake shigowa kamar haka. *_Zaki bamu haɗinka ko sai kinga sakon gawa na gaba._* Rungume Nur nayi ina kuka me taɓa zuciya, "Kiyi hakuri Malama dole sai in fuskanci haka, amma gaskiya ta kusan bayana." Inji Imran da yazo gurin knn, can sai gasu da gawar yarinyar abar tausayi suna zuwa da gawar sukayo kaina zasu taɓani amma tsoron da Imran ya saka musu akaina yasa suka koma.... Bayan kwana biyu da faruwan haka ina zaune kawai naji ina son fita, daukar nur nayi na runguma muka fara tafiya bamu tsaya ba sai a get six, kamar wacce ke umarta haka ajiye nur nayi ina mata murmushi na shiga cire kayana na isa gaban ruwan ina kallonshi, ji nayi an hankaɗa ni, na nutsu sosai ina son fitowa amma an danne kaina, Duk wani addu'ar bakina yi nake dakyar na ɗago hannuna zuwa wuyana na janyo wanda yake shakeni a ruwan na turashi ciki, sama akayi dani zuwa inda na ajiye nur, matse min cikina ya shiga yi yana cewa. "Amratu sannu na sakaki a damuwa, ko?" Buɗe idanuna nayi wanda suka koma fari nace. "A'a taimakon kai ne." Kayana yasaka min, sannan imran ya mika mishi kofin ruwa, ya bani ina sha na fara amai can idanuna suka dawo dai dai, kwanciya nayi a jikinshi nace. "Na gaji." Mota ya kaini imran ya ɗauki nur, muka dawo gida har lokacin nanah haushina take ji. Duk wani abun rikitarwa ina gani, ga sako ba adadi. Kusan wata biyu muna cikin niman mafita kwatsam aka ɗauke kawu Aminu, ina chart da yan gidanmu aka turo min, sakon videon, ina buɗewa naga Kawu aminu an ɗaureshi kamar rago, Gefe Adnan ne da wasu mutane, suna dariya, wuka suke wasawa, a hankali aka hasko bayan wani mutum yana magana yace. "Zan baki nan da mintuna arba'in ki kawo min Sadeeq ko kuma na kashe Aminu da kuma Yarki." A gurin vedion ya kare karɓan wayar yayi yasake kunnawa ya gani dariya yayi sannan ya fara bin cike wayar ya kalleni yace. "Nasa an janye wancan ruwan da kika faɗa, kuma na saka an hako min, abinda suka binne, Alhamdulillah kome ya fara zuwa karshe, sai dai zan baki hakuri dan nine na fitar da Nur dan ta haka zasu faɗa tarkonmu," "Ynx baka tunanin halin da zata faɗa." Na zuba mishi ido. "Babu abinda zai sameta amma tabbas dole sai naje gurin." Shiru duk muka sannan ya koma ɗakinshi ya sauya kaya, ya fito mika min key yayi a nutse ya kalle ni yace. "Idan baki manta ba, tun abauchi mun faɗa miki haka zai faru, daga ranar da muka dawo dake zamu fara samun saɓani su kuma zasuyi amfani dake dan ganin sun sami nasara akaina, kuma ai Imran yace miki, zasuyi ta razanaki, ko kin manta abubuwsn da gani ne, Don Allah Amratu badan niba kodan abin cikinki ki taimaka min mu karasa wannan abun ai mun gama." Shiru nayi ina tunanin kasadar da,zan faɗa ciki. **** Aminu ya fito masalaci zai dawo gida, d gudu motarnan tazo ta buge shi. Yana faɗuwa Adnan ya fito da wasu maza suka ɗauke shi, zuwa cikin motar suka bar gurin a guje inda suka nufi dajin ta wani hanya daban, Sadeeq yana biye dasu shi da Imran har cikin dajin can karshen dajin suka a wani gida suka tsaya sannan suka fito da Aminu suka shiga dashi ciki. Suma kutsawa ciki sukayi, Adda Kuluwa ce a zaune sanye da jajjayen kaya, Gefenta kuwa wani kujerane a juye, kallon juya Sadeeq da Imran sukayi gefe guda Alhaji bilya ne zaune suna shan abu a kofi kunce Aminu, watsa mishi ruwa sukayi ya farka, kallon Alhaji bilya da Kuluwa yayi sai, ya fashe da dariya yace. " Amma kunyi asara, mi kuke nima a duniya." Kwaɗe mishi kai akayi ya faɗi kasa, ɗago kai yayi yana kallon wanda ke kan kujeran da yake juyowa. Nuna shi yayi da ya tsaya yace. "Dama kaine Shadow." A tsorace Sadeeq yace. "Uncle......." Wallahi nagama juye kwalkwalwata a buk Allah idan banga voter da comments ba, toh sai bayan Sallah Insha Allah.....💁 A cikin mutane uku waye ne shadow,😂 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu *HAZAK'A WRITER'S ASSOCIATION* (HWA) Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai _Pagen nakune Sis Aishat Magaji, tare da Deejerh, Maman Surayya hannun Damar Inna wuro, tare da sauran fans ɗin da ciwo a rayuwata na all websit_ ~*Yabonku ya zama dole Yan azare musaman Yan grp ɗin Matan quart ga shafin nan nakune sukutun da guda nabaku, kowa yasan Azare da bauchi duk yanki ɗayane toh suma Yan bauchin ban manta dasu ba*~                     *Don Allah Marubuta manyan da Kananu irina a duk lokacin da zamu faɗi halin mutum, ka tuna da Yardan da Yayi dakai da kuma amanar da Yayi da kai karka ɓata shi suna dan kaga yayi maka nisa* *Page=V..Van*     "Bawa kaii ina bashi bane haka ma bazai faru ba, Aboki taya haka zai faru mutumin da babu ruwanshi shine kuma wanda yake niman rayuwata." Inji Sadeeq.         "Bawa kaine Dama Shadow amma Allah ya tsine maka albar.."      Kifeshi da mari Adda kuluwa tayi, cikin ɓacin rai tace. "Waye ya faɗa maka shine shadow ainice zan faɗa muku, kuma bazan faɗa ba."         "Kuluwa kema har dake? A cikin azalumai," dariya ta saka sai da tayi ya isheta sannan ta iso gabanshi tace. "Aminu ka dauka ni ɗin sonka nake ai ko kaɗan bana kaunarka dan Almu nake so, kuma bawa da kake gani bashi bane wanda kuke zargi, dukda kasan sirrinmu bazamu barka kafita ba sai dai gawarka, ynz munsa Adnan yasa Almu yazo kuma anan zamu sakashi ya kashe mana ɗanshi da Matarshi."               Tana gama faɗar haka ta mike tare da bada Umarnin akai Aminu wani ɗaki,           Barin gurin Sadeeq sukayi, shiru Imran yayi sannan yace. "Ka ɗauki Nur mu kai musu."                      Kallon Imran yayi sannan ya sauke a jiyar zuciya yace. "Amma kuma naji sunce Iyayena na hanya."              "Eh koda suna hanya aikin da akayi musu nan ne ya karye tunda mun kwashe ruwan min cire akwatin da kurwansu yake ciki, zasu iya zuwa ko wani lokaci, kawai ka mika musu Yarinyar sai mu bar garin dan nasan can lagos zasu sauka kafin su biyo jirgin yola."          Koda suka zo nur suka ɗauka wacce take barci, Imran yayi mata addu'a sosai tare da saka mata wani awarwaron azurfa a hannunta na dama sannan suka zo kofar gidan suka ajiyeta, komawa can sukayi suna kallonta ganin yanda take ta waige waige. Duk tausayin yarinyar ya cika zuciyar Sadeeq juya baya yayi yana share kwallar da zuba daga idanunshi,    Kuka ta fasa wanda yaja hankalinsu, daga ciki suka ɗauketa.           *Wnnan knn*         ****      Rike hannuna yayi yana kallon fuskana cikin nutsuwa ya janyoni jikinshi, ya rungume ni yace. "Ki kaimu Airport zan tafi lagos ne."        D'ago kai nayi ina kallonshi zuciyata kamar zata kwace nace. "Tafiya zakayi kabar min Y'ata a gurin mugayen can."      "A'a Amratu karki cire min tsimanin da nayi mana, ki bani kwarin gwiwa akan aikin da na fara."    D'ago kaina yayi yace. "Ina niman fatan alkhairinki ne ba raunanani zaki yi ba, matukar kika karya min gwiwa toh ba makawa bazan iya moruwa ba."       Kallonshi nake narasa mi zance mishi, sunkyar da kaina nayi ina jan shasheka ɗago kaina yayi yana share min kwalla,          Tsuramin ido yayi zuciyarshi ba daɗi, "Domin fitar da xinari dole sai an narka da karfenshi, ki kula da kanki sai na dawo." Juyawa yayi yabarni a gurin ina kuka, sosai ina jin tashin motarshi naji kamar na fasa ihu. Tsakin Nanah yasa na ɗago kai, cike da tsabar rashin kunya ta shiga zagina har da kirana Mayya. Mik'ewa nayi nabar mata falon dan bana son rigima..... **** *Canada* Tun da mukabar garin Meemah take zazzaɓi da ciwo a tsatsaye har yakai ta kwanta, sun kirashi sun faɗa mishi amma nice ban sani ba, haka tayi ta fama har taji sauki, ranar da Sadeeq suka kwashe ruwan nan suka kona akwatin, a ranar Daddy na Officee ɗinshi, sai yankan jiki yayi ya faɗi wani hayaki nafita a jikinshi, dake babu kowa a cikin office ɗin sai shi, har aka tashi bai farka ba, sai da Amrita ta lura da bai fito ba shine tashiga ta duba shi tasamu yana sume, da gudu tafito tana faɗawa sauran abokan aikitanta. Ai basu ɓata lokaci ba, suka kira motar asibiti akazo aka tafi dashi, kiran iyalinshi sukayi suka je itama Meemah tana aiki a kitchen ta faɗi, dole aka kaita asibitin itama, haka abubuwa suka rincaɓe musu, Kwanansu huɗu suka farka, tun da suka tashi hankalinsu ya dawo gida koda aka sallamesu, suke ta shirin dawowa yola, suna cikin haka ne Adnan ya kirasu ya faɗa musu an Sadeeq yasa an kamashi a kashe shi. Shine hankalinsu ya tashi, sosai suka shiga tattaro kayansu zasu dawo gida Har da Inna wuro. *** Koda suka isa airport shi da imran sun samu jirgin farko ya tashi, dan haka suka bi na abuja, daga can zasu bi, na lagos abin haushi suna zuwa suka samu jar jirigin ya sauka tuntuni, duba meemah yayi bai gansu ba, *** Abinda ya faru kuwa Mutane da aka tura su ɗauko, sun riga su Sadeeq zuwa, koda su Meemah da Daddy, Adil, Ammih da Inna wuro da yara suka sauko sai suka ɗaukesu zuwa tashan jirgin kasa har yola. Dan haka koda su sadeeq suka iso, su sun bar Filin jirgin. Idan hankalin Sadeeq yayi dubu ya tashi, cikin ɗimauta ya shiga tambayar mutane babu amsa karshe janshi imran yayi suka fita, karan wayarshi yasa ya saka hannunshi a aljuhu ya ɗauko, sako ya gani. *Yanzun haka Iyayenka suna hanyar yola ta jirgin kasa, sannan shima kaninka da yazo min kashe shi, suma suna zuwa abu ɗaya zamu musu.* Dafe goshinsa yayi cikin damuwa ya shiga duba nomber Cp na yola, nan ya sanar mishi da kome, shi kuma yayi mishi alkawarin kula da abubuwan kafin ya iso. Zama sukayi har aka sami jirgin yola kai tsaye, suka bar lagos, suna sauka suka sami jami'an tsaro na jiransu daga nan railway station suka nufa, jirgin kasan bai iso ba, suna gurin har dare basu jiran isowarsu. Misalin karfe biyar na asuba, jirgin ya iso, koda su Meemah suka fito babu Daddy, da sauri ya isa garesu, cikin tashin hankali yace. "Inna Wuro ina Daddyna yake?" Waigawa suka shigayi babu shi babu alamarshi, cikin tashin hankali yace. "Shit aiki ya ɓaci sun ɗauke shi." Fita yayi gurin da gudu, dake akwai cunkoso, sai da yayita ratsa mutane, yana wuccesu zafin da yaji a daidai cikinshi yasa shi shafa gurin yanka shi akayi, a cikinshi abin mamaki baiga wanda yayi wannan aikin ba, sake jin zafi yayi a gadon bayanshi yayi, wanda yasashi dukawa. Ga jinin dake fita a ciwon. Karan wayarshi ya dawo dashi daga duniyar zafi, ɗaukar wayar yayi ya kara a kunne, ...... Kuka meemah dasu Ammih suke, wacce take rike da, Ihsan Adil yana rike da Abul, Mataimakin Cp ne ya fito dasu ta ɗaya kofar, dan Imran na tare dasu har ofishin yan sanda aka kawosu dan tsiratar da lafiyarsu. **** Ina kwance bacci nake ganin mutum nayi akaina kaman dodon kamam skeleton jini ke zuba a bakinshi, matsoni yake yana murmushi tare da lashe bakinshi afirgice na tashi. Murmushi yayi min tare da matsowa inda nake, zama yayi a gabana cikin nutsuwa yace. "Duk cikin Estate ɗin nan babu wanda yake min taurin kai irinki, ban taɓa haɗuwa da mutum me jin kai irinki ba, haka kuma ban taɓa haɗuwa da mutum mara tsoro Irinki ba." Yana wannan maganar ne, hannunshi yana kokarin zare min Hijab ɗina, rike hijab ɗin nayi. Dariya yayi sannan yace. "Nasha razanaki amma baki tsorata ba, kinsan ma me? Mijinki nacan nasa a kashe minshi koda yake yana jinki dan nakirashi shigowana. Mi zaki ce mishi dan nayi nasara akanshi." Dariya nayi sosai nace. "Jaiiii kana jina kuwa tashi namijin duniya, waima kasan mi ake nufi da *Jaiii* hmmmm tashu sa maza gudu, Jaiii Namijin duniya Jaiii Jarumina, Jaii Jan namiji, Jaiii Jan wuya tashi dodon makiya, idan da gaske kaiiii Jarumin Amratune tashi kazo ka amshi Uwar Yaranka, Jaiiiii Kana jina kuwa ko Mazajen sun faɗine tashi Uban Hadiza da Aishatu, Tashi ɗan Mustapha Uban Mustapha, idan da Gaske Mustapha ne fitar numfashinka naji sautin numfashin tawaya...." Ajiyar Zuciya ya sauke nakuwa fashe da dariya Nace. "Junaidu kayi Asara kafara gudu dan namiji na hanya, Ka ɗauka ya mutu ne?.." Tasssss ya tsinkeni da mari yana Hucci yace. "Nine Ninuuuuuu kuma Nine Shadow...." Yaseen na gaji😹😹😹😹 Heyyyy Ku bani kujeran aikin hajj bana, dan nasan na haɗa muku tafkekken Chakwakiyya, Ina masu cewa Hamidu, Aminu, Bilya, Bawa, Adnan, Toh ga shadow da ya baku ciwon kaiiii ya bayyana, ga kuma *jaiii ɗin amratu a cikin wani hali* Kuyi hkr ina busy ne, yau da gobe ma haka. Sumayya da Brst saura naji kunyi copy catty😱 Love you Zauren Mai_Dambu.....💋💜 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu... *Page=W..Wurgi* "Eh nine! Ninu sabida bai Iya kiran Junaidu ba yasa yake kirana da Ninu, kinsan mi yasa ban kashe kiba?." Bina yayi da kallo tare da zare min hijab ɗina, kare jikina nayi na durkusa kasa tare da fashewa da kuka. "Sabida ina muradin jikinki dake kanki, zan kyaleki amma shi da kike masa kirari zan kashe zan kashe Ubanshi da yafi kowa Sa'a" Cikin kuka Nace.... "Sadeeeq kazo mana zaka kyaleshi ne ya keta min haddi." "Nayi amfani da Yan uwana baki ɗaya na baya nan shine Hamidu, inda na tura mishi mugayen aljanu wanda da zaran kinganshi zaki fara razana, amma dake kanki yana da tauri haka kika tsallake, hmmmm ni bazan iya cutar dake ba sabida ina sonki!!! Dalilin haka nasa a kashe min wancan yaron dan aikinshi ya kare." Numfashi ya sauke tare da matsowa gabana yana jan zaren jikin rigana, buge hannunshi nayi cikin kuka nace. "Azzalumi mara imani wallahi karshenka bazai yi kyau ba. Mugu kawai." Zuba min ido yayi yana son ya taɓa ni nayi baya ina kuka, kashe wayarshi yayi ya saka aljuhu, kafin nayi wani motsi ya watsa min wani farin abu a gurin na zuɓe sai bacci. **** Babu wanda ya lura da halin da Sadeeq ke ciki sabida cunkoso ɗagashi akayi aka fita dashi lokacin jinin dake zuba a jikinshi yayi yawa, jin yana yawo a iska amma bai kawo wani tsamani ba, dan yacire rai ta tashi, Bai farka ba sai a gadon Asibiti, kallon ɗakin yayi ya mike a take Tunaninmu yazo mishi, sauka a gadon yayi yaga wani farin shirt ya ɗauka ya saka, kallon agogon da yayi kara a ɗakin yayi yaga karfe biyu daidai na rana, ban ɗaki yashi yayi alola yana fitowa yaji wayarshi tayi tsiwa. Bai ɗauka ba ya tada sallah dan ɗakin akewaye yake da kafet. Ya jima yana addu'a kafin ya mike zuwa buɗe ɗakin yayi zai fita Fathiyya tashigo itama komawa yayi yana kallonta, cike da jin kunya tace. "Nazo dubaka ne ko ka farka." Gyaɗa mata kaii yayi, sannan yace. "Ina son tafiyane." "Amma kuma ai jikinka bai warke ba." ta faɗa kanta na kasa, "Eh zafin da nake ji bai kai zafindake zuciyata ba Mahaifina da Matata kanina da kuma Y'ata babu amfanin barinsu a hannunsu." Yana gama faɗar haka ya mike zai fita, "Hmm idan bazaka damu ba ko zamu iya taimaka?" Girgiza mata kai yayi yace. "Nagode karki damu Allah zai taimaka min, bana son sabida matsalata ya shafi wani nagode sosai." Yana gama faɗar haka yafita daga ɗakin, wajen gidan ya fita yana kallon ta inda zai fara, barin cikin dajin dan a cikin dajin dake yankarine. "Malam Sadeeq har katashi sannu bari nazo na maidaka gida." Uwais ya gani cikin siffar rabinshi Maciji rabinshi mutum. Murmushi ya sakarwa Sadeeq, sannan yaja jiki zuwa gurin Sadeeq, "Daka rufe idanunka sai ka faɗa min inda zan kai ka." Inji Uwais, "Ofishin Yan sanda zaka kaini dake cikin garin Yola" Yana faɗar haka ya rufe idanunshi, take Uwais yayi sama dashi, bai direshi ko ina ba sai bakin ofishin yana shiga ya hangosu Inna wuro bai bi takansu ba ya nime iso da Cp. Har ciki aka kaishi mikawa Sadeeq hannu Cp yayi, sukayi musabaha. Zama sadeeq yayi sannan ya fara magana, yace. "Yallaɓai kamar yanda muka taɓa magana da kai watanin baya yau ma nasake zuwa maka da maganar." Mikawa Cp wayar yayi ya fara nuna mishi, abubuwan da suka turo mishi, har wanda basu jima da turowa, sannan yace. "Yallaɓai wannan na farko shine autarsu babana kuma shine wanda yake niman rayuwata. Wandannan da kake ganin aiki yayi dasu daga kan Aminu Lamiɗo zuwa kan Abubakar lamiɗo, sai Wannar matar itama kanwar Mama ce." Shiru yayi yana kallon Cp kafin yacigaba da Cewa. "Akwai me gidansu amna shi nasami labarin ya jima da mutuwa, sai dai matsalar da nake ciki matata da Y'ata suna hannunsu mahaifina da Kanina ma haka, ga wannan yar na'uran track devis ce, duk inda zan shiga zaku ganin, ina bukatar mutanenka wanda zasu bi bayana idan basuga na dawo ba." Rubutu Cp yayi mi yawa sannan ya ɗago kai yace. "Babu damu muje na kaika ɗakin Iko sai ka wucce yarana zan baka mota uku." "Nagode sosai Yallaɓai" D'akin iko yakai Sadeeq, anan suka shirya kome sannan suka, fita gurinsu Meemah ya je, zuba musu ido yayi kafin yace. "Inna wuro!!! Meemah ina niman addu'arku na fatan nasara akan abinda nasaka a gabana." Yana gama faɗar haka ya juya yabar gurin da Sauri Imran ne ya dafashi suka ɓace. Basu dira ko ina ba sai cikin dajin, anan ne track ɗin ya fara aiki. A hankali yake bin hanyar da mota take ratsawa, har kofar gidan, Kartin kusan goma ne a gurin sukayo kanshi, ba musu ya mika kanshi suka shiga dashi, gidan, Har inda Junaid yake zaune, suka dangwarashi, dariya Junaid ya cikin jin daɗi yace. "A'a jarumin Amratu har ka iso, Ya kaga sansanina. Ya kaga Mahaifinka da Matarka, wacce zata fara takaba daga yau." Murmushi sadeeq yayi sosai sannan yace. "Banda abinka ai babu wanda yasan maci tuwo sai miya takare, Na taya Adda Sadiya da Allah murna da bata haihu da kai ba, dan da tahaifi mugun Irinka itace dai takaba ya zama mata dol...." Cak yayi shiru sakamakon sokawa Adnan wuka da Bilya yayi a kirji, har sai da yafito ta baya zuɓewa Adnan yayi, Daddy na kallonsu cike da bakin ciki yace. "Junaid kayi kuskure babba na kashe min ɗa da kayi akan idanuna, mi kake bukata a duniya, wanda baka samu ba, kamfanin da kake jagoranta ai tuncan na kane, kai ɗaya, Haka wanda Hamidu ke jagoranta nashine shi ɗaya, na gurin Aminu shima haka" Murmushi yayi sannan ya juya ga bilya yace. "Naso na muku adalci kai da bawa amma kai ka rufe idanunka, sai nabarwa ɗana Wasiyyar ya ba ɗan uwanka matsayin da kake, wannan laifin bana kowa bane na Iyayenmu ne, dan su suka fifita soyayyana akanku, ni dai haɗaku da Allah ku kasheni ku ɗauki kome nabar muku dukiyar da na tara a nan, ku barni na ɗauki Iyalina nabar muku kasar baki ɗaya, bazaku sake jin ɗuriyata ba." Duk wannan maganar da yake yi kuka yake sosai, ta kowa gabanshi yayi ya Junaid yaƴi sannan ya kalle fuskar Daddy yace. "Hamma Almu, kana nufin nabarwa ɗanka wanca nunanniyar kayan lambu taɓ nima ina so ynz ma zan nuna muku yanda ake abun...." Gurina ya nufo dake ina barci, kallon, Bilya yayi sannan yace. "Kuyita jibgar wancan tsageran sai ya mutum kuma akan idanunshi zan tara da matarshi da yake haukar so." Wukar hannunshi yasa ya farka rigar jikina, sunkuyar da kaii Daddy yayi, Dariya suka fashe dashi haka ya rabani da kayan jikina, sai dariya yake, sawa yayi a kawo mishi Nur, aka kawota ya shiga cillata sama, ihu take ga Sadeeq da yake cikin wani irin mugun hali, kuka suke shi da Daddy, sabida tashin hankali da tozarcin da ɗan uwanshi yakewa Ahalinshi. Mikewa Adnan ya zare wukar ya wurgawa Junaid a gefen kafarshi take ya sake kara ya wurgada Nur da gudu Adnan ya cafketa, yana rungume da ita wacce ta suma sabida tsoron. "Innalillahi...." Ya furta da karfi sabida jin zafin da ya ratsa shi, durkusawa yayi rike da nur ba tare da wani damuwa ba Junaid yasa wuka a daidai wuyarshi ya kalle daddy da Sadeeq yana murmushi, "Don Allah Junaid zoka kasheni kabar minshi wallahi na bar maka kome da kome nawa." "Uncle ni zaka kashe kabarshi don Allah." Dariya yake yace. "Koda yabarni ko kar ya barni mutuwa zanyi shi kuma ya tabbata aduniya Hamma Sadeeq kayi hakuri, ka roka min Adda Amratu ta yafe min, sannan kace mata Ina sonta tsakani da Allah idan ta haifi abin cikinta ta tuna da soyayyar da nayi mat...." Jan wukar Junaid yayi ihun da Sadeeq yayi shi ya farka dani na mike tare da rufe kirjina, jinin ne ke fita daga wuyar shi ihu nayi na sauka akan tabler ɗin na isa kanshi zuɓewa nayi nasaka hannuna na ɗagoshi tare da fashewa da kuka, rike hannuna yayi, gam tun yana motsi har ya tsaya cak.... Ihu na fassss wanda yaja ɗauke wutar gurin baki ɗaya, tare da guguwa me karfi wanda yatashi a cikin Dakin, macizai ne suka shiga fitowa ta ko ina suna saran mutane Junaid, Manyan guda biyu suka naɗe Bilya suka shiga bugashi da kasa. Ina rike da gawar Adnan gam naki sake shi karan harbe harbe tare da ihun mutane sabida macizan da suka tasasu a gaba da sara. Nawwara ce ta shigo ta kunce su Daddy, Sadeeq ya ɗauki Adnan akan cinyata, niman nur suka shiga yi basu ganta ba dakyar Daddy ya ganta suka fita. Nikam sunyi sunyi su ɗagani amma naki, suna fita wuta na kama gurin ina zaune tari naji anayi a wani ɗaki na shiga Bawa ne da Aminu suncesu nayi suka fito, nima jin wani iska mi karfi nayi yayi sama dani. Sai acan wajen dajin, tafiya nake har tsakiyar dajin ɗigon jini na gani da sauri nabi gurin Yan sanda na samu sun kama Junaid da karfin tsiya suka wurgashi a motarsu, sai Daddy dake durkushi da nur a kirjinshi gabanshi naje na taɓa shi, zuɓewa yayi a gurin wukar da Junaid ya suka mishi sai da ya huda kirjin Nur, ruwa me ɗumi naji yana sauka a kafaffuna ga Sadeeq shima a kwance, gurinshi naja na zauna na ɗaura kanshi a kan cinyata ina shafa sumarshi nace. "Jajjirtaccena karka min haka mana, bayan yaki ya kare shine zaka, nemi tafiya ina zan kai Ihsan da Abul, tashi ga Nur da Adnan da Daddy sun tafi ko so kake Meemah tayi maraicin mijinta da Yaranta, nabaka kwarin gwiwa a rayuwarka da ka kusan rasawa yanxun ma zan kara maka mijin Amratuh ko baka son Inna wuro ta cigaba da cewa zaka raruke nine, tashi mana ina ji a jikina ba ynx zaka tafi ba." Kifa kaina nayi tare da fashewa da kuka ina rungume kanshi nace. "Don Allah karka tafi ina bukatarka a ynx." Rike yatsun hannuna yayi cikin raunanniyar murya yace. "Ina sonki Matar Arzikina, Yar aljannata, haske rayuwata farin cikina bazan tafi nabarki ba dukda nasan lalata ɗan yaro zakiyi dan kinsan har Ynx am virgin." Duka na kai mishi ina dariya. Masu ɗaukar gawa ne suka zo suna duba Daddy ɗayan yace. "Yana raye bai musu ba, Amma yarinyar ta rasu..." Kallon Nur nayi cike da kaunarta yarinyar ta wahaltu Allah ya jikanta nace a raina, zuwa sukayi suka ɗauki Sadeeq, tashi nayi nima jiri ya zubda ni a gurin..... Nima ina kwance lokacin Sallah yayi.....Ina mika sakon Ta'aziyya ga Mrs Sadeeq Lamiɗo... Tare da Fans baki ɗaya 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu... *HAZAKA WRITER'S ASSO* (HWA) _Home of Peaceful and Perfect Writer's_ *Page=X...Xray*     Babban Asibitin Yola aka kaimu, inda aka shiga bamu taimakon gaggawa, musaman cikin jikina da yake barazanar ɓarewa.      Cikin ikon Allah cikin ya tsaya sai dai an ɗaura a bedrest, bani ba wani aikin karfi ko jijjiga, sai dai lallaɓawa kawai.     A b'angaren Daddy kam ba'a cewa kome dan sun gama duba raunikan jikinshi, har sun gano bugawar da zuciyarshi tayi wanda saura kiris ya haifar mishi da Stroke, amma sun shawo kan matsala gogane dai aka samu bayi ds jini sosai dan dole aka nemi jini inda aka sanya mishi na Adil. Adnan da Nur anyi musu jana'aza kamar yanda musulinci ya tsara, aka kaisu gidansu na gaskiya,(Allah ka jikan ɗaukacin musulumai, musaman Iyayenmu Allah ka gafartawa Mahaifiyata kasa mutuwa hutune a gareta, mu kuma Yan baya ka sa muyi kyakyawan karshe Amin Ya Allah) Kwana na ɗaya na farka sosai naji dan dama babu wani ciwo me muni, gashi Inna wuro ce a gurina hankalina baki ɗaya ya koma ga mijina, dakyar nurse ta kaini banɗaki nayi wanka nafito ina fitowa na samu kayana akan gadon nasaka. Abinci Ammih ta zuba min, tunda na amsa nake kallonshi cike da damuwa, kasa hakuri nayi nace mata. "Ya jikin Hammana?" Inna wuro da take sallah tama jinmu Allah Allah take ta idar, ta hauni da masifa. "Kaiii Adda Amratuh shima yana can yana tambayarki, ina Adda Amratunshi take." kinshe da Murmushi a fuskarta ta ke faɗa min. D'iban abincin nayi na kai baki ina taunawa zuciyana fess cike da kaunar mijina Sadeeq ya gama dasa min sonshi a cikin jinina banda shi babu abinda nake kaunar gani Ina son Sadeeq kamar rayuwata shi yasa bana farga bada rayuwata dan fansar tashi ba. Tunda ta idar ta shafa, ta ɗaɓantari goronta wanda yake ɗaure a haɓɓar zaninta tana taunashi cikin wani kallon uku saura kwata, tsaki tabuga min tunda naga haka nasan inna wuro, ta shirya min tsaf. "Hmm dan zubda aji Sadeequn kike tambaya shi mi ya hanashi zuwa dubaki tantabara uwar Alkawari, har kin fara tunashi ko, toh bari na faɗa miki kiyi a hankali dan cikin jikinki ba lafiyane dashi ba kika kuskura kika kai kanki ya zungure cikin ke kika sani." Ban kulata ba na gama cin abincina na mike a hankali na shiga ban ɗaki na wanko bakina na fito, gadon na kwanta can sai ga Adil da Yaran sun shigo, murmushi ya sake tare da zama a kujera yace. "Adda sakon gaisuwa daga King ɗinki sannan yace ki kula da kanki da babynshi yana sonku." Numfashina na sauke wanda yake ɗauke da murmushi nace. "Kacewa Jarumina na amsa, ina son ganinshi kaji ko." Mikewa yayi yace. "Angama Queen ɗin Hamma Sadeeq." Rike baki Inna wuro tayi, shi kuma ya fita isar da sakona, nidai na faɗane banyi tsamanin hakan zayi tasiri ba, ina kwance Ihsan na zaune a gabana tana wasa da Tap dan ita akwaita da kaxar kaxar ba kamar nur ba, ina wasa da gashinta da Ammih ta gyara mata, sanyin ac dake ɗakin wnd ya gauraya da turarenshi, a lokaci guda na shaki kamshi lumshe idanuna nayi, sannan na buɗeshi fess akanshi yana tsaye jingine da kofar, hannunshi na dama yana samar kofar. A nutse na mike na sauka ina takawa zuwa gareshi, zuba min ido yayi, dan ji yake kamar zuciyarshi zata faɗo kasa duk takun da nayi, dai dai yake da bugun zuciyarshi da sauri da sauri numfashinsa yake fita, ina isa gabanshi na tsaya cak ina kallonshi, sake kofar yayi ya tako gabana ya sunkuyar da kanshi yana kallon cikin idanuna. "Kin hanani kwanciyar hankali, kin ɗauke min nutsuwata a duk lokacin da bana tare dake ji nake kaman ban cika ba, miye ne sirrin Matar so." Murmushi nayi cike da kunya na kifa kaina a kirjinshi ina dariya nace. "Burin Y'a Mace tasami miji nagari, wanda zai kaita duniyar ban mamaki, ya kaunaceta a kowani hali ya sota a duk yanayinda take, ya ɗaukaka soyayyarta a nahiyarta ya maida ita Sarauniya acikin matan duniya, sannan ya ɗabaka Al'amarinta kowa yasan ita ɗin Matar so ne." Ɗago kaina yayi cikin murmushi yana kallon lumshashun idanuna yace. "Toh gashi duk wannan burin basu cika ba, amma niyi alkawarin cikasu har sai sun kammala, shin zan iya Kiranki da Matarso...." "Tambaya kake ko niman izini kaida huruminka har kana da wani shamakine, bayan duniyar Amratuh fansarka ce, duk wani motsinta da fitar numfashinta nakane kayi duk abinda kasan zai sanyaka farin ciki a rayuwarka Amratu mallakar Jaii ne." Wani irin runguma ya kai min, da sauri nayi baya ina dariya nace. "Kunya yana daga cikin, cikon Imani kar muyi haka dakai, kayi hakuri." Tsura min ido yayi cike da tsananin kauna yace. "Hmmm Yarinya zan kamaki wallahi wannan baki dariyar sai ya gaya min." Juyawa yayi zai fita da ɗan sauri na rungume bayanshi tare da cewa. "Ilv u Abubakar." Cire hannuna yayi ya juyo yana kallona taɓe bakinshi yayi yace. "Hmm bazai hanani abinda nayi niyya ba, dama akwai wata nurse naga sai bina take da wani irin kallo ba mamaki zata iya cew..." Turashi waje nayi ja kofar na rufesu inna wuro a ciki, dake ward ɗin aminety ne, babu kowa babu hayaniya, ɗagelgel nayi na janyo fuskarshi na shiga sumbatarshi, gaza cewa kome yayi dan lokaci ɗaya na hautsina mishi lisafinshi, hannunshi yakai waist ɗina ya rike, mun jima a hanka kafin na sakeshi ina sauke numfashi, ɗaura kaina nayi a kirjinshi nace. "'Im mad for u, plss karka maidani bayan kowacce mace, katuna da ina sonka kamar yanda nake son kaina ba zan hanaka aure ba amma karka, kaskantarmin da kimata a idanun kowacce mace." D'akin ya dawo dani har bakin gado, sumbatar goshina yayi, sannan yace. "Kwanta ki huta haka, Jikan lamiɗo mallakinkine ke ɗaya bar ɗaurawa kanki hawan ruwa." Sama sama suka gaisa da Inna wuro, ya sumbaci yaranshi yayi waje. Suntim inna wuro ta cika, niko a jikina, burina naje naga Yar airn da yake tana kallonshin nan ma. Meemah tazo ta dubani, ana take faɗa mana zasu maida Daddy Canada, ita da Adil fatan nasara muka mata, sannan suka tafi. Tunda suka tafi daga ni sai Ammih da Inna wuro, sai shi da yake lekone jifa jifa, Ashe su Meemah sun sami labarin kama Adda kuluwa amma basu bafaɗawa Inna wuro ba, dan kar hankalinta ya tashi, ga CBN. Suma sun sakata a gaba, dan tayi musu mugun ɓarna. Nima Ammih ke faɗa min, na tausayawa Yaranta dukda zuciyarta babu, kyau. Satinmu biyu aka sallamemu zuwa gida, Duk zaman da mukayi a asibiti babu karenda ya leko dubani a cikin mutanen Estate sai dai Sadeeq, ranar da muka koma Inna wuro ta haɗasu taci Ubansu kaf, cike da izza da bala'i. Wannan faɗar ya sake rura wutar tsanata a ransu, su suka sani dan ko ajikina. Ina duba sadeeq sosai dan ynx kulawarshi a kaina yake, da zaran naje duba lafiyarshi da wanke ciwo sai ya narke yayita ihu, kai zaka rantse zafi yake ji, amma ina tsabar ya ruɗar danine ya samu biyan bukatarshi, mutum sai kace kaska, tunda na fahimci haka fir naki na damu dan yana ihu da raki. Yau da na shiga nasame shi yana kwance a royal bed ɗinshi ajiye kayan aiki nayi na tsuke fuskana nasaka hand glove, na yaye bargon cikin sauri na maida cike da jin haushi nace. "Nifa bana son taɓara haka zaka zauna min sai kace gayan tuwo pls ina bom short ɗinka kasaka ni bana son ganin kayan amai." Narkewa yayi a kan pillow idanunshi sun kaɗa jajjur, sai nishi yake saukewa ina sane na bawa iska a jiyarshi, dama kullum ya, yamutsani sai ya sani wnka tun inna wuro bata ɗago muba ynz ta fahimci jinyar da nake ba jinya bane, sheke soyayyarmu muke, a fakaice. D'auko gajeran wando nayi na mika mishi nayi, haɗa hannuna da wando yayi na rikito kanshi, cikin rashin sa'a na buɗe abar. "Wayyooooooo Allah zaki kasheni." a firgice nace. "Mi na maka?" Dunkunkunewa yayi ya saka hannunshi yana rikewa tare da runtsa idanunshi, yana faɗin "Wayyo Allah na mutu na lalace wayyo zata kashe." Duk ya gigitani da tsbar diramanshi, jan bargon na shiga yi, rikewa yayi, ya,zuba min ido kamar zai fasa kuka yace. "Bar min abata na mutu dan babu abinda zaki iya min , sai makara min wahala." Idanuna ne suka ciko da kwalla, naja bargon ina matse kwallar a hankali, na dubashi. Hmmm ina gama janye bargon nasaka hannuna na shiga duba inda yake ihun na buge mishi. Kallonshi nayi nace. "Ina gurin yake?" Numfashi yaja sannan ya nuna min, "Kutt lallai ma, wallahi zan maka rashin kirki mi kake nufi da nuna min nan ɗin." Kwaɓa fuska yayi yana juya kai tare da sauke wani wahalliyar nishi, yana faɗin "Wayyo Allah zan mutu." Bansan lokacin da na kai hannuna ba, a jiyar zuciya ya sauke tare da mika duk na manta abinda zan mishi kallonshi nayi muryana na rawa nace. "Hammana mi zan maka da ita, dan ya daina ciwo kasan an hanamu XxX sabida lafiyar babynmu." "Ynx Amratu baki san yanda zaki min ba, toh fitan min a ɗaki na gode gwara na mutu ma kowa ya huta." Sai narasa ta inda zan mashi bayani, sauka nayi a gadon ya zata fitan zanyi har ranshi ya fara ɓaci, ni kuwa gaban mirror naje na ɗauki man zaitun na nazo bakin gadon dashi sannan na cire kayana na zauna ina nazarin yanda zanyi dashi. Sake mikewa nayi na ɗauko zuma, na fara shafe jikina da zumar musaman kirjina sai kuma na ɗaura man zaitun ɗin akan zumar, shima na shafe masa jikinshi dashi(Karkuyi mamaki dama akwai zuma a ɗakin da man zaitu idan baku manta ba, amratu nada matsalar junnu, haka kuma nur kafin rasuwarta tayi fama da haka.) Ina gamawa na kwanta ina kallonshi nace. "Zoka..." Shiru nayi naki karasa maganar, shi kuwa abin nima ya samu, kallona yayi yana wani basarwa nace. "Sa kafarka a nan kuma.." Bayani nayi mushi aikuwa yasaka abar a tsakanin boons ɗina na, ni kuma na haɗasu guri ɗaya na matse ya cigaba da move. A hankali har ya kusan kammala tureshi nayi nima nayi masa yanda zai samu nutsuwar baki ɗaya, rike kaina yayi ganin abinda nake mishi sai surutu yake wasu ma bansan miyake faɗa ba, yana jin zai sauka yayi maza ya dago kaina ya juye min, whiter seed organ me ɗauke da sinadarin na musaman, kallona yayi cikin nutsuwa yace. "Malamata saura ke." "A'a na yafe wallahi." nace mishi a tsorace. Amma ko kulani baiyi ba ya kwantar dani, tun daga kan boons ɗina har zuwa cibiyana yake bi da hot kiss, duk ya gigitani sai faman jan gashina nake idanuna sunyi jajjur, First class ya wucce ban gama fahimtar yarenda yake min ba, sai da naji bakinshi a...... Aikuwa na fashe da wani irin kuka, gashi hannuwanshi basu daina murza kirjina ba shima kuma bai daina, ba kuka nake ina kiranshi amma ina sai da yaga na kusan shiɗewa ya dawo a hankali naji ya faɗa fadamarshi wanda yake cike da kayan ruwa, kuka nake na tsananin kewar mijina shima kuma bai daina sani kukan ba, dan yana bani ina kuma karɓa sam mun manta da wani dokar likita mun ɗaura dokar soyayyarmu. Sosai yayi aiki a gonarshi inda ya sassauta, girbe ciyawar da cire ciyawa marasa amfani gudun kar a shiga hakkin dashen da yayi, Tunda ya lura da jikina ya fara rawa ina kiranshi tare da mika mishi hannuna,. Kifawa yayi a kaina, na rungumeshi, tare da cusa kaina a kirjinshi ina sauke ajiyar zuciya...... #Follow:Mai_Dambu.. 😠😠😠😠 Jiya banga,voter ba 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai      *HAZAƘA WRITER'S ASSO*       *_Dan Allah kunyi hkr saura tiki kaɗan daga wannan buk ɗin  Insha Allah na daina Free sabida wasu dalilai nawa Ina kuma bawa duk wanda Pagen jiya ya cutar da shi  dake hakari, Book ɗin Kaddaranmu Ce tazo a haka na kuɗine ban fuskanci wannan damuwar ba wannan kuma free ne kowa nada ikon faɗar albarkacin bakinshi nagode sosai Allah ya baku hakuri_* Up comings *MATAR SO 300# Insha Allah This week zan fara* *BURIN Y'A MACE 300# Insha Allah December*         *Karku ga laifina idan kyautatawa takai kololuwar karshe juyawa yake ɓacin rai koda kuɗinka sai da rabonka💁* *Page=Y....Yoyo* Rungume juna mukayi ina zubda kwalla nace. "Habibi Ina son, don Allah ka rage karfin fushinka akaina zan iya baka rayuwata da farin cikinka nidai kasoni ko ya-ya ne, dan kaine bugun numfashina."     Karshe maganar nayi cikin shashekar kuka.         Harshensa ya saka yana lasar kwallar dake bin fuskana cikin sanyin murya yace. "Waye yace miki Lamiɗo ba mallakinki bane? Ai rayuwar Sadeeq cike take da soyayyarki daga ranar da nafara sanya idanuna akanki Allah ya jarabeni da kaunarki dumu dumu, bansan da gaske ina haukar sonki ba sai da naji an saka aurenki da wani na fahimci na makara, Amratuh babu macen da zan mata sonda nake miki koda kuwa yar gwal ce ke ɗin ta dabane zan kuma cigaba da sonki har karshen rayuwata, Amratuh Ina sonki ina kaunarki Amratuh kece duniyata kece rayuwata, kece kome na."      D'agowa yayi muna kallon juna murmushi ya sakar min sannan ya zame ya ɗaga ni cak kamar babu ciwo a jikinshi, wanka mukayi wanda akasarinshi wasa ne da ruwa,      Bayan mun fitone na shiga kintsawa bayan na duba ciwonshi , tare muka fito tun kafin mu isa falon Inna wuro take jefa mana harara muna isa ciki ta kallemu da kyau ta girgixa kanta tace. "Allah ka zunguro cikin Amratuh toh kaine zaka xauna da ita a asibiti ɗan banza fitinane kawai kema bakar munafuka da likita yace ku hakura da juna shine kike min dabara dan gani mara wayyo ko? Anya kina kaunar lafiyarki ma kuwa, ace mutane basu san kome ba sai jaraba da fitina wucce ku bani guri."    Sinsim na wucce ina sauke a jiyar zuciya, dan tsabar rashin kunya ko ajikinshi sai ma take min baya yake, yana magana kasa kasa yace. "Babyluv you 4get ur innerwear in my room kinga yanda Ukwunki ke bonunce kuwa amma nafi kowa sa'a da morewa, plss yaushe zaki sake zuwa i need more."     Juyawa nayi nasa hannuna a bayana, kaman zanyi kuka nace. "Don Allah kyaleni bana son iskanci."          "Woww nagode tunda nine ɗan iska bari na nuna miki zahiri."      Kafin nasan mi zaiyi yayi sama dani, sai ɗakina, shiru inna wuro tayi dan ynx ta lura daga ni har shi baɓu kunya a idanunmu.              **** Alhamdulillah watan cikina biyar har su Meemah sun dawo da Daddy jikinshi yayi kyau amma yasamu stroken ɗin dole, sabida jijiyar da ta tsinke, sakamakon soka mishi wuka da Junaid yayi.           Kome ya daidaita Junaid an shigar da karanshi kotu, ana kan shara'a da shi haka ma Adda kuluwa itama an tana hannun kotu an kwace duk wata kadaranta, an bawa banki Alhaji bilya kuwa, hauka yayi tuburan wanda suka ɗauki laifin aka ɗaura min, sai Nanah da Sadeeq ya saketa bayan Imran ya faɗa mishi abinda tayi,                Aminu ma ba lafiya dan yana fama da ciwon zuciya sabida bakin ciki, Hamidu da Bawa sune ke tare da Daddy da Sadeeq....              Dawowarshi kenan daga aiki sai raba ido yake yana niman ta inda zan fito, a hankali na leko daga kitchen na wurga mishi apple, tsabar ya kware cafkewa yayi, sannan ya juya yace. "Luvly, ya kamata ki shirya dan daumakau ya kusan isowa."       Fitowa nayi ina tura mishi baki nace. "Kasan Allah ni babu inda zanje da wannan tuleliyar cikin ko six bai shiga ba amma kalle yanda ya wani fito daga wnn na gaji wallahi planning zanyi na huta."       Da karfi ya fincikoni yana wani zare ido waje cikin tsananij jin haushi yace. "Mi kike nufi wallahi kika kuskura kikayi wani abu ban yaf...."      Rufe bakinshi nayi da hannuna ina girgiza mishi kaina nace. "Ka fahimci wani abu kai zaka iya shekara goma rass dakai ni kuma ban isa nayi biyar rass ba, haihuwar farko ɗinki aka min, na biyu na haihu bayan dogon nakuda, Sadeeq adalci ɗaya zaka min ka amince nayi sabida lafiyata da jikina itakant..."       "Ya isa haka kije kiyita yi duk abinda kikayi niyya ai dama kin renani."    Yana gama faɗar haka ya juya abinshi, raina yayi matukar ɓaci sosai dan haka nima nayi fushi.        ****       Kwana biyu nashafa naji baya nan ban damu ba na zuba mishi ido,           Aranar na uku ya dawo ranshi a ɓace. Ina kitchen yake faɗawa Inna wuro an ɗaga bikin abokinshi nan da wata huɗu sabida ɗaya amaryan ta gudu, ina jin haka nace Na'imatullah ce.            Fitowa nayi na ajiye mishi ruwan sanyi na wucce abina, bin bayana da kallo yayi sannan ya dire idanunshi akan, Inna wuro wacce tayi banza damu dan tasan muna faɗa, murmushi yayi yace. "Wai gaba take dani fa!"      "Madalla gwara haka, tunda ka buwayeta ai gwara tayi gabar dakai ɗan nima fitinane, zanga ranar da yarinyar nan zata maka dai dai ɗan banza kawai."                  "Inna wuro dani da ita waye jikankine? Naga sai wani kareta kike kamar wacce take baki abu a laɓe. Yawwa jibi su Meemah suna hanyan fa."     Yana gama faɗar haka ya shige abinshi, zuwa sama taɓe bakinta tayi tace. "Kaiii kasani jarababbe kawai."               ****   Ina zaune wajen karfe huɗu na yamma a ɗakin karatu, sai gashi ya shigo da sallama, kaina a sunkuye na amsa mishi na cigaba da duba buk ɗina, zama yayi a kasar kafet ya shiga matsa min kafa ban kulashi ba sai ma zare kafana da nayi a hannunshi. Nace. "Don Allah ka bari bana so." D'ago kai yayi yana kallona sannan ya ɗaura kanshi a cinyata ya cigaba da matsa kafar, tausayi ya bani bansan lokacin da na shiga shafa sumar kanshi ba, ina jinshi yana sauke a jiyar zuciya,ɗago kanshi yayi yana kallona yace. "Am so soryy, bazan sake ba." Yanda yayi da fuskarshi sai da Nur ta faɗa min, murmushi nayi nace. "Duk Yaranka babu wacce tayi masifar kama da kai sai nur,gashi batayi tsawon rai ba." "Hmm eh haka ne, kinga Ihsan kuma dake take kama ai dan naga har da dogon fuskarki duk ta ɗauka, farin idanune dai bazance nawa ta ɗauka ba dan dukkanmu muna dashi." Ya karshe maganar tare da ɗsge min gira. "Hmm haka kace ai, amma ni banga ta ɗaukoni ba saima hasken fatarka da ta ɗauka kamar me dan nata ya ɓaci ma." nace mishi ina ajiye litaffin da nake krtnwa. Zuba min ido yayi cikin nutsuwa, sannan ya shiga fitar da abindake ranshi yace. "Bansan wani irin Sa'a nake dashi bane da Allah ya bani ke kyauta, tayuwu dan ni ɗin natashi a bahagon rayuwace shi yasa nayi dace da Jarumar mace irinki." Numfashi ya ja sannan ya fesar ya cigaba da cewa. "A duniyar nan babu abinda yafi soyuwa ga ɗan adam yasamu macen da zata tsayawa rayuwarshi ni kuma nasamu har nazarce sa'a idan nace ina sonki tankar ba da gaske nake ba, amma a kowani dakika kowani awa bugun zuciyata fita take da sautin sunanki, ban yarda na amince da haka ba, sai da na Isa birnin kisra a duk juyawar da zanyi dake zan juya, a duk motsawar da zanyi dake zan motsa. Amratuh bansan wani irin shauki nake ji akanki ba, amma na tabbatar wannan sakon daga zuciyata take fita, Amratuh a duk lokacin da nayi fushi akanki amadadin naji sauki sai naji zafi da azbtuwa sama da fushin, mi kika bani ne haka na mace akan sanki, sawa zuciyata ta girmama Al'amarinki, nidai nasan kome ya fito hannunki halaltaccene sai dau kaunarki da sonki suna shirin bugar min da zuciyata, idan ana shan giyar so Amratu ninasha sama da abinda ake kira giyar so da kauna, kice min wani abu ko xanji sauki, taɓa kiji yanda zuciyata ke barazanar ɓallewa daga mazauninta Shi Haka kauna take ne." Hannuna yasaka a kirjinshi wanda yake bugawa da sauri da sauri, Yace. "Kinji ba, toh ko iya wannan kika bar nida shi ya isheni ba sai kin kara azabtar dani ba pls kice wani abu." "Toh mizance bayan Allah yabani kome ya kuma bani mijin da zan nunawa Sa'a ya bani wanda zai zamemin hasken rayuwata, ya kuma haɗani da jarumin namiji wanda yake sona da duk zuciyarshi sai dai hanzari ba gudu ba nikan tsoro kake bani, a kullum sauyawa kake yau kayi min daɗi gobe kayi min tsiya shin ta ina na rageka dashi, ina da tsaftar gida da najikina, ina kula da Yaranka da kakarka idan kuma a shimfidane ko tari bana iya maka sabida nasan hakkinka ne, amma mi yasa bakawa maganata fahimtar zahiri sai fahimtar baɗini, tsarin tazaran Iyali ba yana nufin hana ɗauksr ciki bane baki ɗaya, amma ka fito kana cewa na renaka reno ba reni ba, kai nifa yadace kace ka renani amma ban faɗi haka ba, kasan dan mi, sabida girman igiyar aurenka Sadeeq ni bansan mi zan maka ka yarda da irin zunzurutun kaunarka dake bin jinin jikina ba, amadadin nasamu kambamawa sai tulin ciwon kai tashi kabani guri dan na fara jin haushinka"0 Ina gama faɗar haka na ɗauki buk ɗina na cigaba da karantawa, shiru yayi yana kallona cike da mamaki. Yace "My Honey Pot a min afuwa bani sakewa, idan na kuma kiyi min kome na amince." Da wutsiyar ido na kalleshi na gyara zaman madubin idanuna, ban kuma ce mishi kome ba, dan horon shii nake da shiruna ai wani azabane a gareshi. Haka ya ɓata lokaci me tsayi yana zaune shi bai tashi ba nima ban tashi ba asalima cigaba nayi da karatuna, ganin shirun zai kwareshi nan ya shiga min wasu abubuwan da yasani ajiye book ɗin na zuba mishi ido nace. "Allah ya isheka fa bana son fitina, kasani a gaba kana son farin cikina kake iya kwayance mn pls fitar min anan my frnd kaje ka koye sanyin rai ni kuma zan zauna da kai a haka amma da wannae zuciyartaka ba dani ba sadaka da bazawara." Ina gama faɗar haka na.mike nabar ɗakin, ina murmushi gurin Inna wuro naje nan take faɗa min dawowarsu Meemah. Hira sosai mukayi da dare yayi bayan munci abinci na kule ɗakina da Ihsan, bayan na rufe kofar nabar key abuɗe. Tsabar ya damu sai da ya tofawa kofar addu'a mukulin ya buɗu yazo ya xauna a gabana yana matsa min kafana, ko na kulashi. *** Kwana biyu tsakani yaji ɗan kare wuya aiki muke nida Ammih da Aunty wacce tazo jiya, muna aiki muna hira har nake tambayarta ko har ynx Sadeeq take jira dariya tayi sannan tace. "Wayyo Allah wannan kayan nakine Adda ai irinmu sai dai daimu." Dariya Ammih tayi tace. "Ni kuwa zanso farin ciki idan kuka haɗa kanku da Bro Adil." Karan motar Sadeeq ya tabbatar mana da isowarsu Daddy.......... Kuyi hkr sha'anin rayuwa wallahi bana jin daɗin katse muku da nake yi 🌺🌷🌷 *_DA CIWO A RAYUWATA_* 🌹🌸🌸 Na Mai_Dambu Wattpad:Mai_Dambu Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai *HAZAƘA WRITER'S ASSO*     🙈 _Toh fa ya kuke so nayi naji MATAR SO na kuɗine, Burin Y'a mace free amma sai na sauke nauyin dake bisa kafaɗana zan muku idan Allah ya bamu aron numfashi Insha Allah December to January zan fara muku...._ ```Fatan alkhairi ga ilahirin Masoya na hak'ik'a musaman Aisha alto tare da Dada Nasir, mommyn Sayeed, Oum Rahama, Brst Alfa, Sumayya copy cat, tare da sumayya na zauren mai dambu, Maman Surayya tare da Maman Muhibba, da Yan grp 1,2,3 na da ciwo a rayuwata, Oum Muh'd na Aisha novel, Um Almustapha, Team ɗin Inna Woru da Team ɗin Imran Wa Zulja Mmn Munawwara, Deejertu, Masoyan Hunguma, Zauren Sanah, Dandalin Maman Khady, tare da Super Admin ɗinta Mmn Mimi, Surayyahrm novel grp Mamsn Sadeeq, Maman Walida, Tuzurayen Grps ɗin baki ɗaya😂 Wayyo na manta da Zauren Mai_Dambu ga shafin nan na kune Ku jira Zuwan Burin Y'a mace nan da wata hudu zuwa biyar knn😂```     Specials Thanks To....         *Aisha Muh'd Mommyn Nawwara&Zahra dear&Hajiya Aisha Goni&Nafeesan gaye&Ummun Safwan yajiki jiki Tare da Kaddaranmu Ce Tazo a haka novel Room*      *Page=Z..Zaman takewa*    Fita mukayi wajw dukkanmu muna murna, ganin har da yan uwansu maza da mata yasa na sulale na dawo kitchen na cigaba da aikina, falo suka shigo aka baza hira da gaishe gaishe, hankalina yayi nisa da aiki kawai naji hannun mutum yana yawo a cikina karamin tsaki nayi na cigaba da aikina, juyowa yayi ya zuba min ido cikin sanyi murya yace. "Hakuri!!!"        Matsawa nayi na cigaba da aikina zai taɓani nace. "Don Allah! Karka taɓani aikina nake."     Naɗe hannun rigarshi yayi ya ɗauko afro yasaka,muka cigaba da aikin, gyaran murya muka ji a bayanmu juyawa mukayi a tare, yan matan familynsu ne, cikin gatsali Badariya tace. "Wai ke bazaki kawo mana abinci bane kin zauna kin rike mutum a kitchen tsabar iya..."         "Keeee! Matar tawa kike gayawa Magana, sabida baki da ɗa'a da kunya idan na iso inda kike sai na karyaki." Da gudu suka bar kitchen ɗin dan yanda ya ɗaga muryanshi zai kowa na falon yaji,   Koda suka dawo falon, suka faɗi abinda ya faru, take Matar Hamidu tace. "Gaskiya damar da Sadeeq yake bawa matarshin nan yayi, Inna wuro kece Uwa kece Uba, ya kamata ki duba alamarinshi dan na lura yafi jin maganarki."         Haɓar zaninta ta since ta ciro goronta tana bin wad'anda suka goyi bayan abinda Matar Hamidu tace.       Taunawa tayi a nutse tace. "Yayi kyau, Kaiii Buba."        Fitowa yayi da kular abinci ya kai inda nace mishi ya ajiye, kallon Ammih yayi da Aunty yace. "Kun wani tsareni da ido kuje ku ku kwaso kayan abinci." Yana gama faɗar haka ya koma kusa da Inna wuro ya zauna yace. "Uwar gidan, Amaryan gani."       Taɓe baki tayi cikn kaunar rigima ta kalle Iyayenshi shekeke sannan tace. "Wai kafifita matarka baka damu da kowa ba sai, ita toh dukda haka ma ba laifi bane ko akwai abinda suke nufine da maganarsu, akan matarka."     Mikewa yayi, sai ya koma ya xauna daga gurin Ya ɗaga muryanshi ya kwala min kira, da "Amratuh!!!"    "Na'am!!!" na ansa mishi, sannan nafito a ɗar ɗarare, ina bin bangon ina isowa falon suka zuba min ido, mikewa yayi yazo har inda nake, ya ɗago kaina a nutse muka haɗa ido dashi kauda kaina nayi ina kokarin danne kwallar da tacika min ido, sunkuyar da kaina nayi, jikina nabani ana min kallon tsana.         "Inna Wuro, duk macen da zata iya zama dakai a cikin halin kunci ko damuwa, ta aureka ba tare da tasan waye kai ba, ta zauna da kai ta jure halayarka wanda suke bakine a gareta, kana ta sadaukar da rayuwarta sabida kaii, shin mi ya kamaceka kabiyata dashi, duk wanda yace matata ta mallakeni eh na yarda ta mallakeni, komi ma tabani nasha ai ba aibu bane, dan haka ki faɗa musu kar na kuskura naji wata tana aibanta min Matata, idan kun kwsntar da hankalinku mun kusan barin kasar baki ɗaya muje Farin cikina duk warin girki muke."     Kallonshi nake har muka haye sama, kafin inna wuro tace. "Ku daiji ko? Ya faɗa muku kome dan haka kar wata tasake zuwa min da maganar buba."                              Shiru sukayi jikin  yayi matukar sanyi, abinci aka gabatar aikuwa suka kwashi gara.         .........Muna shiga falonshi na kwace kaina cike da jin haushi na zauna a kujera, zama yayi ya  tsura min ido, kamar zaiyi kuka yace. "Kiyi hkr mana bazan sake ba."       Shiru nayi naki kula shi, ina jin shi yana zuge min zip, ɗago kaina nayi na fashe da kuka, ina ture hannunshi nace. "Na gaji ya isa haka,kyaleni baxan iya zama da kai ba a wannan zuciyar taka, daga duka ya koma saurin fushi kana son kasheni da sauran kwana gwara kayi auren su gane nima ina kunsan bakin ciki da halinka, na gaji wallahi."       Birkicewa yayi kaman zai fasa ihu ya mike saka hannunshi yayi a kai ɗaya na rike da kugunshi ya kauda kanshi cikin hannunshi yace. "Don Allah ya isa haka! "Zuba gwiwarshi yayi a kasa, kwalla na bin fuskarshi yace. "Kiyi faɗa min miye baki so a halina wallahi zan daina bake ba hatta wa sauran mutane Amrah ina sonki." "Bazaka iya ba, bazaka sauya ba, bazaka taɓa sauyawa bane pls ka bani guri bana son ganinka." nace mishi da karfi,          Fita nayi daga ɗakin na sauko kasa ko kallon mutanen falon banyi ba na shige ɗakina, cikin rashin sa'a Ihsan tabiyo ni yanda na bankawa kofar bugu sai akan fuskarta ihu ta calla, ina nasani ma ina ciki raina a ɓace.         Ihun yarinyar ya fito da shi daga ɗakin ya sauko da sauri Meemah da Inna wuro suka ɗauketa, yana zuwa ya amsheta, ganin yanda goshinta yayi kulu, tare da fashewa ya, juyo zuwa ɗakina ina ban ɗaki lokacin sai da ya bari na gama na fito, ya mike yazo gabana ya mika min ita, yace. "Ki hukuntani da laifina ko kuskurena amma karki taɓa min  Innata, Amratuh da wannan fushin mi zai hana ki ki kasheni ki huta."   A razane na ɗago kaina ina girgizawa, cikin tashin hankali ina ja da baya, amsar Yar yayi ya kaita falo ya dawo inda ya barni takowa yake ina ja da baya yace. "Kawai kikasheni ki huta tunda baki son gani na, wai ke baki yafiya ne, I promise U zan sake halina da ɗabi'ata amma kinki ki fahimceni, Meye laifina tooooooh, dan na haukace akan sonki shine na zama mara amfani, kinsan yanda kike hurting ɗina da kalmar bakinson gani na."    Dafe goshinshi yayi, ya sauke wani irin ajiyar zuciya, cikin zafin nama ya fincikoni kirjinshi ya rungumeni, yana furta. "Sorry Love pls ki taimaka min da addu'a na rage zafin rai.""         Luff nayi a kirjinshi wanda yake wadacce da gargasa, ina sauke ajiyar zuciya, a hankali ya janyoni har bakin gadona ya kwantar dani, yana shafa bayana har barcine yayi gaba dani, shima barcin yayi bamu farka ba sai sai gaf da la'asar, da sauri na mike na shiga nayi alola nazo na taddashi na fara sallah, ina cikin yi shima yazo mukayi tare,        Falo yaje ya ɗauko min abincina da nashi ya kawo muka ci,  bayan mun gama ya ɗauko wani kaya mara nauyi ya cusa min, zama yayi muka cigaba da zaman kurame dakyar yasamu na sake muka taɓa hira dashi sama sama, kiran sallar la'sar ya fidashi nima na mike naje nayo alola na gabatar da sallah, ina zaune sai ga Ihsan da Abul sunsha kwalliya, an gyara mata gashinta tana zuwa ta zuɓe a jikina tana sauke ajiyar zuciya. Rungumeta nayi ina murmushi kallona tayi cikin gwaranci tace. "Adda Cuwo."   Ta nuna min goshinta, tare da yarfe hannunta cikin tausayawa na shafa kanta nace. "Sannu da zafi ko?"          Ware idanunta tayi tana cewq. "A fafi." (wato da zafi)             Da sallama ya shigo ɗakin, fuskarshi ɗauke da murmushi yace. "Ihsan ɗina, Ai Babana zo nan kaji."          Tashi Abul yayi yaje ya shige jikin Uban yana sauke numfashi, wato abinda na lura yaranmu suna bukatar kulawarmu sosai, dan haka muka rikesu a gurinmu sai dare da sukayi bacci muka kai Abul ɗakin Inna wuro, Ihsan ɗakin Ammih, sannan muka dawo ɗakinmu.      Tunda naga taketaken Sadeeq na fahimci jarabar ta motsa, shiru nayi ɓa faɗa wanka ina fitowa ya mike ya shiga goge min jikina,              Dakyar na kwace kaina a hannunshi, na saka rigar barcina iya gwiwa, sannan na kwanta abuna addu'a nayi na rufe idona, wankan shima yayi yazo ya kwanta a bayana, yana shafa cikina ban kulashi ba, sai da naji ya wucce iyaka yana shirin barin wata kasa, na fara kokarin dakyar dashi amma ina bau saurareni ba sai da yajishi ya isa bahar maliya, sannan ya iya jin kukana dan kuwa ɓa gurzu sosai a hannunshi har narasa wacce irin rokonshi zanyi komawa gefe yayi yana sauke numfashi tare da kai hannunshi yana shafa cikina a tsiwace na buge hannun nace. "Kyaleni don Allqh duk halin da nake ciki bai dameka ba sai da kabiya bukatarka zaka wani damu dani pls ka kyale ni na huta."      Bai damu ba, ya tashi ya haɗa mana ruwan wanka, dakyar na mike bayana na kara naje nayi wanka, shi bai tsaya wankan ba yazo ya gyara gadon ya shiga ina ganinshi na fita, a sanyaye dan naga jikinshi yayi sanyi, koda nazo na kwanta shima ya gama yazo muka kwanta wasu kalmai masu daɗi da taushi yake faɗa min, har barci ya sungumeni a arms ɗinshi,                          Asuban farko na tashi na haɗa ruwan wanka nayi sannan nayo alola nayi raka'atu fijr ina zaune har aka kira sallar asuba, ina gurin.ina kai kukana ga Ubangiji tare da mika bukatuna.                 *****7:am      Da hanzari nake haɗa abin karyawa ina gamawa, na shiga nayi wanka tun dawowarshi masalaci yake kwance, kallonshi nayi nace. "Yau babu aikine?"     "Akwai na gajine."          Ya bani amsa,              "Dame ka gaji? Wani aiki kay haka? Da faran safiya" na jefa mishi tambayoyi.            "Hmm banyi kome ba, amma ko zunguran da nayi aikowa yasan aikine." ban kuma bashi amsa ba nayi gaba abuna ina jin dariyarshi, *a raina nace jarababbe kawai.*            ****     Lokaci yayi tafiyar bazata ga cikina da yayi girman ban mamaki, haihuwa ko yau ko gobe, ga bikin Imran da yake kara karatowa,      Wata safiyar juma'a Allah ya saukeni lafiya inda nasami katuwar yarinyata, tun ba'a gama goge mata jiki ba, nace. "My Nur ta dawo."      Ina gama faɗar haka ciwon ciki ya tasoni a gaba har da zubar jini, na sha wahala kafin aka sami kaina, dalilin haka suka ɗaga suna ban bar asibitin ba sai da implanner,           Satinmu biyu akayi suna, sosai Sadeeq ya buɗe bakin aljuhu akayi shagali, daga bauchima anzo min, sabida wannan ne sunan da mukayi shi cikin nutsuwa.....     Muna cika kwana talatin da bakwai muka wucce madinatul noor bikin Imran da Zulja, anan naji labarin auren Rusaila da wani ɗan uwanta, a kasar darul baihak ba ita ɗaya ba har da Fatihiyya,  da Nawwara,                Biki ake na masoya, wanda sukayi hidimar al'adarsu na aljanu tare da wasu liyafa, ranar da aka ɗaura auren  akan Sadaki, na manyan akwatin gwal guda goma sha biyu, sannan aka shirya gaggarumar walima ce takowa da kowa, dani da ita muna sanye da wasu dogayen riguna ita rowan golder, ni kuma royal green mai ɗauke da ratsin golder, sai Hafsat da Fatima sukuma, fararren gown me ratsin golder, munyi kyau sosai abinci muka ci bayan anyi da nasiha,           (Yan zauren me dambu nagansu gari guda, ga Da ciwo a rayuwata grp 1,2,3,  su Mman Sayeed sune a gaba gurin ɗiban shagali. Ga mutanen watpad suna fa sai sura suke kaiwa gasashen rakumi ohoho)      An ci an gyatse daga nan aka ɗauki amarya zuwa kisra acan ma wani bidirin muka samu sai da akayi kwana uku ana biki, kafin aka bawa ango  matarshi da rakiyarmu, Ni Ummul Aimana, Da Aminatu hira muke sosai, yayinda suketa ɗura min abubuwa, kaman zanyi kuka nace. "Maratin Aminunmu bazaku batni haka ba, bayan wanda aka min na kwanaki ynx kin sake ɗura min wani kedasu Ummul da  Ummin Hanif."     Murmushi tayi tana gyara zaman gyaleta tace. "Karki damu zaki gane abinda muka baki yana da muhimmancu ko babu"    (Kash naso da Falhat ce tasamu wannan abubuwan, dama ta iya kiran kalmar fyaɗe ita da Brst😂)         Muna cikin hira angwaye suka shigo, nan aka buɗe dandalin hira da barkwaci, sun sayi baki da  manyan kwanon gwal, har guda bakwai sannan muka mike zamu bar ɗakin rike hannuna tayi cikin sanyi murya tace. "Tafiya zakuyi don Allah."     Kamar zata fasa kuka, zama nayi cikin nutsuwa nace. "Aure ya kawoki dukkanmu uku munyi fama da wannan kaɗaicin gaki ga Kaunarki a gefe mun baku nan da gobe zaki manta damu ma."   Ina faɗar haka nadafe mijina muka fita, dan tsabar ɗauki ko waje Imran baije ba, Yazid da Abu hanif da kuma Sadeeq suka tsaya, cikin dariya Sadeeq yace. "Yazid wallahi na tausayawa Zulja dan nasan mutumina ba kyaleta zaiyi ta daɗin rai ba, Allah ya kiyayye ɗinke musu Y'ar mutane."        Dariya Abu hanif yayi harda rike ciki yace. "Kuma kasan me wannan sinadarin karin kuzarin kusan dukka na juye fa, Yau wani zai shiga sawun manya don Allah ka ragewa yaranka hanyar fita dan Allah kaɗai yasan yanda zaka...."         "Hmmm kun ɗauka zaku cuce mun ɗan uwa ina kallonku ne aikuma na zuba muku wani sinadarin, nidai Allah na gode maka da na faɗa mishi sharrin da kuka haɗa mishi ku kwana lafiya dan da nasha wani abu da nayi hauka dan Ummul bazata iya min ba."       Dariya Imran yayi cikin raha, yace. "Gwara mani amarya ce dani ku da kuke da tsofin mata zasu faɗi gaskiyarsu."   Yana gama faɗar haka ya rufe kofar abinshi, adaddafe Sadeeq ya iso masaukinmu, karɓan Nuriya yayi ya mata addu'a ya kwantar da ita, cire kayana nayi na ɗaura towel naje nayi wanka nafito, shima dakyar yayi ya fito, ina saka rigar bacci yazo ya fauce yayi gado dani hmmmmmm bazan iya misalta kome ba dan naci bakar azaba sadeeq ba maganin kuzari ya na kare dashi balle kuma, ya haɗa biyu,      .......       Tunda ya rufe ɗakin ya koma gurinta yaji tana kuka yaye gyale yayi ya ɗaura kanshi a cinyarta, yana sauke ajiyar zuciya, shafa fuskarta yayi cikin sanyi murya yace. "Numfashina kukan mi kike?"           Girgiza kai tayi, bai kuma cewa kome ba yamike ya kawo kayan ciye ciye suka ci sannan ya fitar dashi, ya faɗa ban ɗaki ya haɗa ruwan wanka, dawowa yayi ya zuge mata rigar yayi wurgi da ita, sannan ya cire duk wani karamin abu dake jikinta ya saɓeta sai ban ɗaki, a ciki suka jima suna hidimar soyayyarsu.      Itakan taki sake jiki dashi, shi kuwa ko damuwa bayi ba, sai shagali yake da kirjinta wanda suke zaune kamar bata taɓa shayarwa ba,    Dakyar suka fito dan abinda su sadeeq suka zuba mishi ya fara aiki, wutar ɗakim ya rage yasa mata farin doguwar riga da hijab suka gabatar da sallah, sun jima suna addu'a kafin ta mike shikan a duke ya tashi, ganin yanda take ninke kayan sai ɓata mushi lokaci take, bai san lokacin da yayi sama da ita sai gado, cike da fargaba ta fara kiciniyar kwacewa cikin sanyi murya tace. "Jinin jikina, bani da abinda zan baka na saur..."      Bata kai karshen maganar ba, ya rufe mata bakinta da nashi, daga nan imran ɗinta ya koma wani wanda bayajin kira yayi nisan kiwo, tun tana biye mishi har ta gaji ta rufe idanunta kwalla na zuba, wanda suka haɗu na abubuwa uku, farin ciki da Gajiya, ɗaura kanta tayi a damtsen hannunshi tana rike dashi, (Kafin ace na ɓata wata yarinya ta fara finguring suke cewa ko hmmm duk sauran Romance novel bai lalata yara ba sai Da ciwo a rayuwata)                      Sosai Imran ya gurji Zulja, tana shiru bata iya kome ba, kiran sallar farko ya sashi kamkameta yana sauke wata irin wahalalliyar nishi me ɗauke da nutsuwar fitar abubuwa a jikinshi inda ya tarashi jikin kaunarshi( Sai fa kuyi hakuri amma inda nazo sai na ɗaura)    Zuba mata ido yayi cikin nutsuwa yana shafa kanta wanda zufa yajikar da shi yace. "Rayuwata sannu kinji, na gajiyar dake kiyi hakuri Allah yayi miki albarka nagode nagode kin biyani kome, naji dadin kome naki na samu nutsuwarki da nutsuwar zuciya.".         Jigila ya shiga niman yi da ita tace. "A'a na gode zan iya kome."   Dakyar ta mike yans biye da ita ganin yanda take takawa cike da juriya yasa ya ɗauketa sai bayi wanka sukayi sannan suka ɗaura sa na tsarki suna fitowa  ya ajiyeta ya gyara gadon ya maida ita can,  tana kwanciya ya wucce masalaci,    Tun huɗu a hanya suks gamu da Sadeeq, musabaha sukayi sannan suka shige masalaci, basu fito ba sai da rana ta fito,     Ina kan abin sallah ya shigo sama yayi dani, sai gado furgit na mike kaman zanyi kuka nace. "Rufa min asiri, wallahi zan mutu idan aka sake."   Hararta yayi sannan yace. "Toh raguwa sai kiyi ki shirya dan anjima zamu koma gida."           ....    A bangaren Zulja kuwa, itama adaddafe tayi sallah ga wani uban barcin da ya sakota a gaba, kwanta knn ya shigo ya kwanta a bayanta, suka cigaba da baccinsu.                  ****11:am      Muna fito gurin cin abinci inda duk abokai hudu suka haɗu, nida zulja da Aminatu sai hamma muke, dakyar muka karya sannan mukayi musu sallama, kayan gyara kam namesu sosai ga arziki har da gold, haka muka juyo gida.        ==== Koda suka koma ɗaki zaunar da ita yayi  ya durkusa a gabanta cikin murmushi, yace. "Nasan ke sarauniyace.mi kika shiryawa rayuwarmu."      "Na shirya zama cikakkiyar matar aure wacce take ɗauke ds hakkin mijinta da na sauran mutane, sannan zan bawa dukiyarka kariya, zan zame maka mace tagari, sannan zan rike iyayenka da danginka babu wariya, ko son kai a duk lokacin da kake bukatar abinci ko nasha zai fitone daga hannuna ba daga bayi ko kuyangu ba."       Murmushi yayi sannan yace. "Nayi miki alkawarin zama mijin tace, ke ni zan zame miki jela ko bindi kisa a ranki kin mallake ni baki ɗaya"     Kifa kanta tayi a fuskarshi tace. "Jinina ina sonka dayawa sosai, amna jita baka tausaya min ba kamar babu tsoka anan ɗinka."             Girgiza kai.yayi sannan yace. "Lokacin da na isa duniyarki bana iya fahimtar kome, sai daɗin gurin kuma karki ga laifina Sadeeq da Yazid suka zuba min sunadarin kuzari, shi yasa nima ban sarara miki ba, Amma numfashina kin hadu faɗa ɓata bakine banki a kara min ba."    Kafin yayi wani yunkuri ta ɓace zuwa shashin Iyayenshi nan ta isa cikin kamala da nutsuwa ta gaishesu,  zama tayi a gurinsu cike da kunya can sai gashi yana wani zazzare mata idanu dariya tayi a ranta tace. *Dube shi ko tausayi babu wai zai kuma sai kace ya sami dafaffiyar madara Allah bani barin nan sai dare*    Kallonta yayi a ranshi yana raya yanda zai damketa cewa yayi. *Yarinya zaki shigo hannuna jiya har da kiran Hafsat da Fatima, Yau ko Ummina da Abbana zaki kira bazan kulaki ba*     Haka  sukayita musayan kalamai a zuciyarsu... Murmushi Ummin Imran tayi ganin yanda Zulja da Imran suke raya fure babu kunya yasa ta koreshi da cewa. "Magajin malam fita ka bamu guri, kabarta ta huta itama"     Cikin  jin kunya yasa kai ya fita nan Ummi ta cigaba da janta hira har azahar sannan ta koma shashinta yana ganinta fashe dariya,  masalaci ya tafi yaje yayi sallah yana dawowa ya samu ta sake wanka da gyaran jiki, ai bai iya hakuri ba sai da yasake gamsar da kanshi, nan ta saka mishi kukan sakalci ya kuma shanye yana wani manne mata......               ****    Mun isa gida da yammah, Inna wuro na falo kallonmu tayi ta kauda kanta cikin masifa tace. "Har kun gama gajiya da kanku, kun dawo, Allah Amra ki raba kanki da Buba dan ......Toh jiki magayi duka da ɗanye kara"      Murmushi nayi nace. "Mun sameku lafiya."     "Hmm lafiya lau, " tabani amsa a takaice, shi kam wuccemu yayi abinshi dan ya gaji nima mikewa nayi zuwa ɗakina, bina tayi da kallo tace. "Dake da Buba Allah yasan abinda ya haɗa a gurin jarababbu kawai."           Ban kulata ba, na shige abuna, banji motsin yarana ba sai dare, naji ihunsu fitowa nayi na gaida meemah sannan na wucce gurin abinci na ɗibawa Sadeeq dan tun da muka dawo yake ce min ciwon kai na damunshi, na sauke goyon Nuriya na bawa Ammih na kai mishi ina jin Inna wuro nacewa. "Ki tuna dai kina da karamin goyo karki biye mishi ya sake rarukeki."              Dariya muka saka har dani ma, na shiga ɗakin na samu ya dukunkune, dagashi nayi yaci abincin kaɗan sannan yasha magani  zauna nayi a gurinshi muka ɗan taɓa hira.                      **** After 5yrs ago        *Moscow*       Zaune muke dashi ya sakani a tsakiyarshi muna hira yau kwana biyar knn da dawowarmu daga Kisra sunan zulja, tunda akayi auren ɓarinta biyu,  sai gawar da ta haifa bayan doguwar labour da tayi, bata sake samun ciki ba sai ynx har ta haifi Sadeeq, inda Imran yayi mishi takwara,, munsha suna, dan ma nima ya sake cikia min wani iskar gashi cikin sai wahala yake bani,        Jim hayaniyar yara yasa na fito, rigima ake da nuriya da Ihsan Abul na kallonsu yaki magana  cikin faɗa nace. "Lafiya."              Muryan Ihsan na rawa tace. "Adda wallahi karya min whiter gold ɗina tayi wanda, Baba Imran yasaya min zuwana hutun kisra, har da crown ɗin fa."           Shiru nayi cike da mamaki nace. "Waye ya ɗauko?"      Nuna min ita Ihsan tayi, tana zubda kwalla,     Cikin ɓacin rai nace. "Waye ya aikeki gurin kayan."     D'ago idanunta tayi har ina hango wani irin haske a cikinsu tace. "Adda!!! Nima kusaya min ko naje gurin Linda tabani mafia crow....."   I razane nayi baya sabida idanunta da suka sauya zuwa, ta mage, wni gurnani tayi, Abul ya kai mata duka a bayanta, sai ga wani abu ya faɗo har yana motsi ɗaya yayi yasaka, a aljuhunshi ya fita, zuwa waje, ya mikawa Imran ya dawo.      Kiran Uban nayi ina faɗa mishi dan har lokacin, tana sume dariya yayi yace. "Ai ban faɗa miki bane, wata yarinya ce ta bata mafia, amma nasami uban yarinyar shima ɗan mafiya ne, toh yayi mun barazana yau washi gari yazo har makaranta yana bani hakuri, yace mr Lamiɗo tabbas gidanka Allah ya kareku kana da yaronds bazai taɓa barin wani ya cutar da ahalinshi ba, kai gurina kazo shi gurin shugabarmu yaje yasa a shiga tsakaninmu daku, naji tsoron yanda yaron nan yake iya sarafa kome don Allah ka ɗaukeshi ka ɓoyeshi kar ya faɗa mugun hannu. Shine nace mishi ai nima barazanarka bata bani tsoro ba, Dan mun Yarda da wanzuwar Allah kuma muna cikkn kariyarshi jeka abinka."    Ina dawowa nasami Imran da Abul suna hira anan na zauna na turoshi ciki, nan nake faɗa mishi abinda ya faru, dariya yayi sannan yace. "Eh karka damu, Ummul Khairi ce ke tare dashi kakata babu abinda zai sameshi facce wanda Allah ya kaddara mishi, karku damu wallahi   Kinji abinda ya faru kinga kuwa yayi maganin yar nima,"     Jikina ne yayi sanyi, dakyar nayi bacci cikin sallama, washi gari ina haɗa musu abin karyawa naga tafito da gudu tana ihu da murna crown ne akanta da zoɓe a ɗan tsorace nace. "Waye ya baki Nuriya?"      Cikin sanyi murya kaman na ubansu yace. "Mommy kawo mata, Kaka tayi shine nasaka mata kinga itama Ihsan na saka an gyarq mata."      Murmushi nayi na karaso na durkusa na rungumesu baki ɗaya cike da kaunar Yarana.  Jinshi mukayi ya rungume mu,           *** Bayan wata bakwai.   Muka dawo kasarmu dan ya gama karatunshi, sai hamdalla. Watanmu biyu nahaifi yarana biyu mace da namiji, Yarinyar taci Sunan Amatullah namijin kuma aka saka mishi, Yusif sunan babana knn.          Ammih tana auren Mubarak ɗina anan bauchi, Aunty tana auren Adil, gabaki ɗayanmu muna cikin kwanciyar hankali da nutsuwa,      Nake samun kulawa daga uwar mijina, har mukayi arba'in ranar da na shiga hannun oga sadeeq naci wuya, sannan ya kyale ni, washi gari Inna wuro wacce girma ya kawo mata hari, sai da tayi, "Hmmm zaku gama fitinarku jarababbu kawai."      Dariya muka mata sannan muka wucce hidimarmu,               Komi na rayuwa cike da nasara muke samunshi wanda haka baya samuwa sai da hakuri da juriya tawwakali da kasksntar da kai ga Ubangiji, idan nace Sadeeq bai sauya ba nayi karya ya zama me sanyi hali da rashin fushi, wannan karon jimeta muka je, bayan na kwantar da Amatullah da Yusif na shiga wanka, ina fitowa nasame shi akan kujera akwance, cikin nutsuwa ya kalleni yace. "Ina son zama cikakken mutum, kafin."    Bai karasa ba nayi wurgi da towel ɗin nayo kanshi na faɗa, daga nan yaron kauna ta sauya, ina darenmu na faro ya dawo mana fil,       *_Alhamdulillah nagodewa Allah maɗaukakkin sarki da ya bani aron lokaci na idar muku da wannan labarin bansani ba ko makaranta sun amfana da wannan shirmen amma yana da kyau ka ɗauki na ɗauka kabar na bari nagode sai mun haɗu A matar So......_* Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels