Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels ο»Ώ[8/31, 3:39 PM] Nana BMB: πŸ€πŸ’žπŸ€πŸ’ž RABON KWADO.... BOOK 3 πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’• NA NANA BMB. πŸ’žπŸ’žπŸ’žπŸ’ž BISMILLAHIRRAHMANIR RAHIM. 🀍❀️🀍❀️ page 1 -2 Shirune yakasance a parlour din domin kowa dahalinda yashiga cikin yanayi me tsanani mummy tace shin yaya menene wannan dalili dazesa kahana mujaheed auren meenal? Shiru be tankataba, Muhammad cikin wani yanayi yataso shima yazauna gefen mujaheed wanda yakejinshi kamar ba aduniyaba saboda tsananin tashin hankalinda yashiga,murya a raunane muhammad yace daddy kayi hakuri katallafawa farin cikinsu kada kayi musu haka suna kaunar juna daddy tunda yafara maganar daddy yake zuba masa wata muguwan harara. Ganin daddy bazeyi magana bane yasashi kama hannuwansa yana cewa ina rokonka daddy kada kayi haka na tabbatar mujaheed zebata farin ciki har karshen rayuwarta, Cikin tsawa daddy yace, MUHAMMAD KAENE MIJIN MEENAL!karigada kazamo miji agareta mijibincinta arayuwa! To me karatu kowa poster yay a cikin parlour dinnan nepa din kowa seda tadauki, shikuwa mujaheed hannu biyu yasa yadafe kirjinsa saitin heart dinsa yana kallon daddy cikin firgita, Galala da baki muhammad yace daddy kamar yaya? banganeba kamanta ni yayan meenal ne? No muhammad yau komae zezo karshe tunda haka tafaru kacire wannan aranka daga yau domin kae mijine agareta, Wata irin mikewa auntie tayi cikin firgici tace " WHAT" daddyn muhammad kasan mekakeson aikatawa kuwa? daddy beko kalletaba, Inna tafara salati tana sallallami yanzu dannan saboda danka zaka hana mujaheed yarinyar nan wani irin haline wannan kuma kake shirin daukarwa kanka? Mikewa yayi yacewa da inna ina zuwa yanzu, Koda yahaura sama befi yan mintinaba yasauko daukeda wani dan box me kyau yazo yazauna zuciyan auntie jitake kamar zata faso waje saboda tsananin bugun datakeyi mata, Yar akwatun yabude yaciri wato farar takadda aciki yabudeta koda zefara karantawa seda yadago yakalli kowa yaga yadda suka maidashi TV kae tsaye yasoma cewa.. SHEKARA TA DUBU BIYU DA SHA UKU GA WATAN BAKWAI RANAR JUMA AH DUNMIN AL UMMAH SUKA SHAIDA DAURIN AUREN MUHAMMAD DA AMINA BISA SADAKI DUBU HAMSIN A BABBAN MASALLACIN JUMA AH, LIMAMIN MASALLACIN MALAM SHEHU IBRAHIM SHINE YAJAGORANCI WANNAN AUREN, ALLAH UBANGIJI YASANYA ALBARKA ARAYUWAR AURENSU. Jisukae yaraf mimi tayanke jiki tafadi asume itakuwa auntie tundaga zsaye tayi zaman dabaro saboda tashin hankali mummy ce tayi gun mimi tana salati itada innah itakuwa nana saboda rudu batabi takan mimin bah ta isa gaban daddy tana cewa yanzu daddy duk wannan shekarun meenal tanada aure kenan? Daddy be kulataba sema ruwa daya dauka ya guntsa abakinsa yaje yasoma fesawa mimi ahankali kuwa taja wani dogon numfashi tasoma bude idanunta tana wani marayan kuka mikar da ita daddy yayi yakamata yaje yazaunar da ita gefen muhammad wanda shida mujaheed dukansu sunyi suman zaune, kudi yaciri cikin akwatun yadanka mata yace meenal ga sadakinki nan daga rana irin ta yau muhammad mijine agareki wanda badon komae nahada auren nan nakuba sedan nawanke zargin da wasu mutane sukemin akanki. jada baya mujaheed yafara yana girgiza kae yana karanto duk addu ah datazo bakinsa ba abinda yake tunawa se abinda ya aikatawa mimi a garden din gidansu, mimi na kuka tace daddy taya aure ze hallata tsakanina da yayana meyake shirin faruwane? kafin tarufe baki shima mujaheed yasome ya mimmike akayi kanshi shima se ruwa ake antaya masa amma ba alamun motsi atare dashi daddy yace sukamashi atafi hospital muhammad dukda jikinshi yana rawa haka yatemaka akasa mujaheed a mota mummy tanata kuka haka mimi a sukwane muhammad yaja motan suka tafi, auntie tana zaune takasa ko motsi se nanace takula da halinda take ciki ta isa gareta tariketa tana girgizata auntie menene yasameki sam bata fahimtar me nana kematama, Kallonsh mimi kawae take gaba daya al amarinnan ya cukwi kwiye mata kwanya hawayene keta ambaliya a idanunta tabbas tana cikin tsaka me wuya gaskiya takusa yin halinta cikin zuciyanta tana cemewa meenal kina cikin wani hali kina kaunar yousep sedae ayanzu kedashi sedae kallo daga nesa, koda muhammad yafado mata arae kukanta yakara kwacewa cikin zuci tana cewa nashiga ukuna ni mimi yazanyi da wannan bawan allah wata zuciyan tana cemata kawae ki gudu gidanku kome ze faru yafaru.... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: πŸ€πŸ’žπŸ€πŸ’ž RABON KWADO.... BOOK 3 πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’• NA NANA BMB. 🀍❀️🀍❀️ page 3-4 Suna zuwa hospital aka soma bawa mujaheed temakon gaggawa seda awanni biyu suka shide tukunna yafarka yasoma kuka kamar karamin yaro muhammad yana gefenshi yarike masa hannu nujaheed cewa yake meyasa allah ze jarabceni da aikata laifi ya ubangiji kaga zuciyata kagafarceni, muhammad kayi hakuri kayafemin dumin matarka dana faraji kayi hakuri kallonshi kawae muhammad yake yarasa gane inda magan ganun mujaheed suka dosa dob basosae yake iya ganewa ahalinda yake ciki yanzu, hawaye yasoma share masa yana cewa babu laefinda da ka aikata my sweet broda kadena kuka ka kwntar da hankalinka indae masoyiyar kace zaka sameta saurin girgisaamasa kae yayi yace no muhammad kada ka kuma farta wannan maganar ko bayanraena kasaki meenak ban yafe makaba abinda daddy yayi yay daedae kuma ina goyon bayanshi, Shiru muhammad yay masa akan maganar yanata rarrashinsa shikuwa inya tuna da abinda ya aikatawa mini a garden seya rintse ido zuciyanshi tana masa zafi yanzu matar muhammad ya lalube gaskiya kam yay asara, Se aka sallameshi suma tafi gida mummy koda taga lokaci daya yadda dan nata yakoma inaga nan gaba tasoma zubar hawaye tana matukar tausayin dan nata, dama yau bamagar dinner kowa takae takae seda aka dawo sallar ishah ne baba yace kowa ya hallara a parlour zeyi magana, auntie taci kukanta takoshi tana ganin kuma takama ranar tonin asirintace sam bata taba tsammanin daddy zeyi mata hakaba arayuwa, seda kowa ya hallara a parlour baba yay gyaran murya yadora dacewa... Ita rayuwa dum ayadda tazowa mumini hakuri yake ya ansheta duk wannan abun daya faru makkadarine daga allah shekara kusan shidda kenan da auren muhammad da amina zuwa bakwai dalilin yin wannan aure kuwa shine, zariginda mutane sukeyi masa akan amina wasu suna ganin amina 'yarsace tacikinsa shiyasa ya yanke wannan hukunci cikin masu zarginsa kuwa harda matarsa maryam mun boye batun aurenne smse muhammad yakara mallakar hankalin kanshi ya isa rike iyalanshi tukunna kuma ALHAMDULILLAH, Yanzu anyi abu akan gaba komae yau yazo karshe,dubanshi yakae kan mimi yace amina nasan zuciyanki ciki take da rudani to amma kiyi hakuri ki fawwalawa allah duka lamarinki maganar gaskiya marainiyaceke abubakar rikonki yayi kuma kigodewa allah daya hadaki da marika nagari kicire komae azuciyanki kiringumi mijinki kibisi sauda kafa, allah ne kadae yasan nufinshi yasaka kaunarki azuciyan mujaheed, inaso kaima mujaheed kayi hakuri karumgumi kaddara dadage da addua ah allah ya saukaka maka abinda kakeji azuciyanka sannan ga kanwar kanan nana indae zuciyanka ta aminta da ita munkaba ita sedae bazamuyi maka auren doleba, wata zabura mimi tayi zata mike caraf suka hada ido da muhammad yana mata wani irin kallo dole tagyara zamanta dama yana facing dinta sabida haka taki dagowa seyanzu hawaye kawae ke bimata fuska yanzu tanaji tanagani ua ah rabata da mujaheed abin kaunarta wanda saboda shine taki furta gaskiya akan kowacece ita, Itama nana a kidime tamike jin furucin kakan nasu datayi daddy kuwa yadaga mata hannu takoma tazauna tana hawayen takaeci mujaheed kansa a sunkuye tunda suka zauna yace duk hukuncinda kuka yanke akaena daedaene banida zabi ayanzun baba yay murmushi yace yayi kyau allah yazaba maka mafi alkhairi arayuwarka suduma sukace ameen,nasihohi yashiga yiwa mimi da muhammad mussamman shi kan cewar yarike marainiyar allah tsakaninshi da allah kada yabasu kunya yakuma amince, tambaysrsu yay inda wanda yakeda abin cewa se a lokacin mummy tabawa daddy hakuri akan haushinsa data faraji ayanzu kuma tafahimceshi,shima mujaheed haka yabashi hakuri yace abinda yay daedae ne yana goyon bayan hakan kuma yaywa muhammad addu ah zaman lpy shida matarsa, sosae daddy yaji dadin hakan da mujaheed ye fuskanceshi , Hka taron yawatse kowa yanufi makwanci yana sake sake azuciyansa kotakan auntie daddy bebiba yaje yasama kofansa key don karma tashigo tamasa shirme, Mujaheed yakasa bacci haka muhammad kowa da abinda kemasa ciwo a zuci to bangarensu mimi hakan take kowacce tana matsar kwalla taya zasuga samu suka rashi koma meze faru mimi taci alwashin bazata bari a rabata da mujaheed bah, to wannan kenan WASHE GARI Duka gidan babu wanda yatashi dawuri da alamu daren jiya babu wanda yadamu ishasshen bacci,. Koda karfe 1 taharba su mummy sungama shirinsu tsaf natafiya bauchi mimi taki fitowa tace batada lpy harsu ka tafi bata saukoba muhammad bekuma bi takantaba yacigaba da sabgarshi da la asar shima yakae daddy airport don yaune zewuce dubae shima, jiki na tsuma nana takira mardiyya tasanar mata duk abinda yake faruwa tasoma rabka salati tasa kuka daga tsaye tasaki wayan saboda dimuwa ta tawarwatse,nana wayan meenal tasoma bincike acikinta daedar nan kuma mimi tafito awanka nana tae saurin aje wayan takwanta da ido mimi kawae tabita, Da daddare mimi tana kwance abin duniya ya isheta nana tace yanzu meenal yazakiyi da yousep kenan? mimi bata ko kalletaba bare ta tankata zuwa yanzu tasoma sabawa ma da wannan iskancin na mimi seda takuma tambayarta anan tace mata nabar mikishi,nana tai shiru batae tsammanin jin haka daga bakintaba basarwa tayi tace to wae ayaushene kuka fara soyayya da ya mujaheed bamu saniba?mimi tagaji da tambayoyin nan na nana ga halinda take ciki cikin jinhaushi tace nafara sonsane asanda nagono kina son ya yousep cikin cikin jin haushi nana tace to ubanwayace miki ni inasonshine?dukda halinda mimike ciki behana tayin murmushi ba tace am sorry yaya namanta ay kincewa su daddy kinada wanda kikeso shikenan shizan zaba masa mata wadda ta dace, Nana tayi murmushin bakin ciki tace to matar ya muhammad yazakiyi da mardiyya masoyiyarsa natabbatar yanzu tana hospital bayadda banyi dakeba kidena biyewa mardy komae nashi kina gaya mata ashe sirrin mijinkine kike barbada mata kinyi kunnen uwasshegu da abinda nake gaya miki aihmga irin tanan harda cemin kinyi alkawarin seya aureta inzuba ido insha kallo ido yanzu nasoma zubawa ma, sam mimi taki tankata don takasa gane inda maganarta tata ta dosama, wayar nana ce tayi ringin koda taga mekiran nata kuwa tasaki dariyar mugunta tana dagawa yace turomin yarinyar nan tasameni a garden kit ya yanke wayanshi, nana tace sabon salo yaukuma sweetien ce tadawo yarinya kallon mimi tayi tana dariya tace to ke gareki mijinki yace kisameshi a garden cikin kidima mimi tamike tasaki kukan tausayi tace narokeki yaya kice masa nayi bacci, Nana takuma bushewa da dariya tace narasa yaushe ya muhammad yazama dodonki dabaki kaunar zuwa inda yake mimi takuma cewa narokeki yaya mikewa itama nana tayi tace wlh bazan gaya masaba kinsan yanzu zeshigo yakama zazzaga masifa kitashi kawae kitafi abinki yarinya garama kiriki mijinki shene mafi a ala agareki,mimi jitake kamar taringa falla mata mari suna cikin jayay yakuma kiran wayan tana dagawa yace bata wayan, takuwa saka mata akunne don tasan bazata amsaba cikin hassala yace shin zaki zone ko kuwa inzo in sameki dakaena? koda taji hakan bata jira komaeba tasuri hijab tafice,. Ayanayinda tahango muhammad ne yakara sawa zuciyanta ta karaya tajuma a tsaye sannan yace zamanne bazaki iyabane?haka dae tasamu tadan dosana agefenshi kasa yay da voice dinsa yace kinason mujaheed? tayi saurin daga masa kae tace ina sonsa inna rasa shi bansan ya rayuwata zata kasanceba,muhamammad yay murmushi yace good zakuwa kisameshi amma idan kika fadamin gaskiya kifadamin abinda yake faruwa shin wacece kene kuma ina matata take kiyimin bayani harta daddy yasoma tantama akanki cikin zubar hawaye tace yanzu nan yaya baka yarda dani harseda ka gayawa daddy,shiru tayi tana tunanin gidansu tabbas tasan yanzu bikinsu yakusa itada bassam muddin tayadda takoma kodame take yawo se abbansu ya daura arennan kuma abind babazata iya juraba kenan bazata yadda takoma gidaba tana fada masa gaskiya tofa gidansu za ah tafi ita yazatayi yanzu katseta muhammad yakuma yi da tambayarta, cikin wani irin yanayi tace meyasa wae ka kasa aminta danine muhammad yay murmushin mugunta yace sorry my wife nadena miki wani tunani dama ina cikin yanayine nakirakine domin kisani cikin shauki yanzunan idanunta kamar zasu zazzago tadago tana kallonsa ido cikin zubar hawaye tace nibansan mezanyi makaba kayi hakuri, seda yagama nazartatta tukunna yace kiss me! saurin barin gurin tayi tamike tsaye tana girgiza masa kae hannu yasa zedawo da ita inda take takara jada baya cikin daure fuska kuwa ya fisgota taizaman dabaro harseda taji zafi tarintse idanunta, i said kiss me yakara gaya mata mimi tasaki kuka tace wlh yaya bazan iyaba meyasa zakayi min haka, muhammad yajinjina kae yace ok naji bazaji iyaba namiki uzuri yanzu nasan kinajin kunyata amma gaba zakiyi nasan tashi kitafi ciki abinki,tamike jiki nabari kuwa tai cikin gidan yakuma kiranta kamarta kurma ihu ta juyo yace shiga bedroom dina ki daukomin wayata yanzu ina jiranki kada kuma kibatamin time sanyi mimi taji azuciyanta tashiga ciki harda gudunta muhammad yasaki murmushin kyeta yace yarinya kenan yau zakiyi bayani don wlh yau sekin fadamin gaskiya zan kyaleki donnaga kinada taurin kan masifa mikewa yay yarufa mata bayashimaπŸ‘€... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: πŸ€πŸ’žπŸ€πŸ’ž RABON KWADO.... BOOK 3 πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’• NA NANA BMB. 🀍❀️🀍❀️ page 7-8 Auntie tana cikin waya taga nana ta fado mata daki a firgice da mamaki ta kashe wayan tana kallon nana tace lafiyanki kuwa? cikin kuri kuri da ido tanata haki tace wlh auntie meenal aljanune suka shigeta nifa tun wannan tafiyar datayi gaba daya meenal tasauyamin gayamikene kawae banba kullum cikin baccinta inajin tana wani yare to wlh yanzu harshen natama yajuye se hauka take ita kadae nidae bazan iya kwana a dakinba wlh wae seta auri ya mujaheed tanata hauka, cikin tsananin farin ciki auntie tamike tasoma babbaka dariya harda tafawa sannan tace zokiyi kwanciyarki anan nana aljanun su haukata ta itakadae ninasan abinyi yikwanciyarki kinjee nana jiki a sanyaye tahau kan makeken bed din na auntie takwanta tae tsumu mamakin mimi gaba daya yahanata sakat, WASHE GARI Nana dakyar ta iya tunkarar dakin nasu tana tsoron kada mimi ta danketa shahada tayi ta tura kofan ahankali tashiga dae dae lokacin kuma mimi tafito daga wanka idanunta sunyi luhu luhu saboda kuka ko inda nana take bata kallaba tazauna gaban dressing mirror tana mutsika mae duk abinda nana take tana ankare da ita sedae taki kallon inda takema, wankan nana tashige itama abinda haka zalika koda sukazo breakfast su hudu a dining nana se kallon mimi take takasa cin nata abincin haka itama mimi yanayin datake ciki yasa takasacin komae, gyara zama muhammad yay yana murmushi yakalli mimi yace my wife kici abincin mana haba kinsan banason damuwan nan naki ina tare dakefa akowani lokaci so kada kikara sama kanki damuwa kinji kodae dakaena kikeso in baki? daga mimi har nana baki sake suke kallonsa saboda yadda yay maganar shagawaba, harda kanne mata ido daya,wani dogon tsaki auntie taja tana antaya musu harara,lura da hakan da yayine yasashi gyara zama yace yawwa inaso natambayeki dama shekararki nawane yanzu?cikin sanyinta mimi da mamaki kuma tace 18 years WOW kinga kingirme 6ter dinki ita tana 17 yanzu mimi tayi murnushi jin yadda muhammad yake mata magana ashe haka yake shine jiya harda sharara mata mariπŸ˜…πŸ˜… cikin jin dadi tace kundace kaeda matarka inayaku da murna yabaku zaman lpy gashi bantaba ganinta ba,muhammad yaji dadin addu ar tata yace ameen ya allah kada kidamu indae 6ter dinkice zaki ganta cikin kwana biyunnan, nan danan idanun mimi suka kawo ruwa tana kallonsa tana girgiza masa kae zatayi magana yadaga mata hannu yace no dolane ne fah kisa aranki wannan tafiya anyishi angama tayama zan kyale banason kukan nan naki babu abunda ze faru ki kwantar da hankalinki, kukan nana ne yasa su suka juya suduka suna kallonta ta rukumkume auntie tana cewa wlh maganata gaskiyace ashe ba meenal bace aljanune ashe ya muhammad ma yasani jiya inajinta tana sumbatu muhammad yasaki murmushi bekae karsheba dariya ta kufce masa haka mimi tana darawa tana kallon ikon allah gurin nana, dukda magan ganun nasu sunsa auntie aduhu hakan behanata dakewa ba cikin tsawa tace banason hauka nana meyake damunkine? Muhammad mikewa yayi yace wify muje garden mukarasa tattaunawa tunda naga tunyanzu anfara tsorata haka inaga nan gaba kuma?cikin bakin ciki auntie tace to don allah daga garden din ku bulla ta China kada kudawo mana nan karamin mara kunya kaega me mata koh! Shidae muhammad ficewa yayi yana dariya mimi tabi bayansa sebayan sun zaunane yake cemata mimi inason kigayamin gaskiya shin kece mujaheed yatabawa jikinta ko meenal ce?wata irin kunya kuwa takama mimi kanta aduke tace nice ba meenal bace, muhammad besan sanda yasaki ajiyan zuciyaba yana godewa allah a zuciyansa tanason magana takasa, seda yabudi baki zeyi maganar ne ta tareshi da cewa dama abisa tsautsayi abin yafaru yatabani badon yana...Sekuma tayi shiru, Muhammad yasaki shu umin murmushi yana cije lips dinsa azuciyansa yana cewa shegennan bakada dama wlh ayzamu hadu, sunjima suna tattaunawa a garden din wanda hakan yakara samusu fahimtar juna yafahimci so silent ce ita amma yana mamakin yanda kowa yaki fahimta duk karadi irinna meenal. Yau talata takama ranar tafiya adamawa duka an hallara su inna da baba mummy da daddyn mujaheed dashi din kansa harda kanwar mahaifiyar muhammad hafsa,mimi kwallace tacika mata idanu ganin mujaheed yadda yakoma a 'yan kwanaki yawani rame se 'yar fuska, daddy tinda yadawo yake kallon mimi yana kara gasgata maganar dannasa dasukayi awaya, tunda garin allah yawaye auntie taketa faman sababi da masifa da tujara akan me za ah kirkirar musu tafiya adamawa kuma aki fadan abinda za aje yowa shidae daddy ta tafasa bece mataba yamayi kamar besan tanae bah anata shirin tafiya donkosu baba da inna basusan neza ahje yowa canba, Mujaheed suna bedroom suna shiryawa yakalli muhammad yace waekae waca irin tafiyace wannan muhammad ka kaga mana anki kuma sanar mana abinda zamuje yowa,muhammad yay murmushi yace to maida wuyar aure zamuje nema maka wani irin kallo mujaheed yamasa yace kamarya? banganeba!manta kawae to inmunje can ka gane, Wae kuwa majaheed dakukaje bikin sameer babu abinda yafaru da meenal,mujaheed yay shiru yana tunano abinda yafaru,cikin rashin fahimta yace kamarya ba abinda sameta?muhammad yay murmushi yace ina nufin bata tafi wani gurin kunnemeta kunrasaba?mujaheed cikeda mamaki yake kallon muhammad taya akayi yasan hakan kodae meenal tagaya masa komaene kallonshi yayi yace eh bamu nemeta munrasaba ya akayi kake tambaya, muhammad yace babu komae tasowa mujaheed yay yana cewa wlh karya kake da akwae wata akasa, Muhammad yana murmushi yace to shikenan kabar komae semunje can zaka fahimci komae basena yimaka bayani bama pls kayi kashirya kasan da tafiya agabanmu, cikin jin haushi mujaheed yace a ah tafiyace a bayanmu ba agabanmuba! muhammd yakuwa bushe da dariya mujaheed yakyaleshi yacigaba da saka kayansa,muhammad kuwa turaruka yake fesawa kala kala zuciyanshi taf da farin ciki yau zega sweetienshi shigan dayayi tamatukar yimasa kyau yasha shaddi brown light tanata zuba uban kyalli haka hukansama daya dora shikansa daya kalla kansa a mirror seda ya kanne ido daya, shikuwa mujaheed boyel ne yasaka me tsadar gaske peach color kalarda mimi take matukar kaunar soh sosae yahadu inkace zaka tsaya tantance wanda yafi wani kyau acikinsu bata time ne ma, suka fito a tare abin sha awa, mimi koda tahango sahibinta batasan dmsanda tai gunsaba tarikeshi tana murna tace ya mujaheed baka taba yimin kyau irin na yauba pls katsaya muyi selfie,zuciyan mujaheed kamar zata fado dama yaya karfin hali kawae yake koda camera tahaskasu kasa fara ah yayi seda tasaki nata murmushinne tukunna besanda sanda yay nashi smile dinva shima tabbas yabada kala wadannan couple din abinda sha awa, mota biyu sukayi abinsu ta tafiya sunbata lokaci sosae gurinyin hotuna kafin akadauki hanya kuma dodar muhammad baki yaki rufuwa.... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: πŸ€πŸ’žπŸ€πŸ’ž RABON KWADO.... BOOK 3 NA NANA BMB. 🀍❀️🀍❀️ page 5-6 Sam mimi bata kawo komae azuciyantaba tana shiga tawuce bedroom dinsa kae tsaye tana shiga wani ni imtatceb kamshi yadoki hsncinta harseda ta lumshe idanunta, dube dube tasoma sedae bataga wayanba sema photon meenal dataci karo dashi amanne ajikin bango kamar zaka kirata ta amsa tayi dariya bakaramin kyawu tayiba a hotun tabbas ta tsaya gaban hoton aka kalleta anan za aga banbancinsu tana duniyar tunani taji huci a gefen face dinta ta dago a tsorace suka hada idanu yasakar mata murmushi kuwa, cikin tsaraka da idanu tasoma cewa yaya wlh bangantaba seda yakarewa hoton meenal kallo sannan yakalleta yace kema kinyi mamaki koh shiyasa kika tsaya kallonta, wani irin yawo tahadiye don tama rasa bakin magana, muhammad kallonta yake cike da mamaki shin wacece wannan haka datazo tarainawa kowa hankali haka kodae fuska tasakane irinta meenal dinshi, mimi kanta yana kasa sejin hannun muhammad tayi a face dinta kamar ze yage mata fuska tasaki kukan azaba zataja baya yakuma riketa sam bega wani alamuba cikin masifa yace tell me who are you?kuka mimi kawae take taki tankashi kara matsowa yayiyace ina saurarenki cikin kuka tace bansan mezance maka ba kuma kadena min haka banaso, rintse idanunsa muhammad yay saboda takaeci da bakin ciki cak kuwa tajee yadagata bedireta ako inaba se akan bed zuwa lokacin idanun mimi zazzagowane kawae basuyiba don firgici kallonta muhammad yake kuzata saduda haka tagaya masa gaskiya amma ina sema kokarin sauka datakeyi yakuwayi mata wata fisga takifa a bed din yay mata rumfa yasoma kokarin cire mata hijab din tarikeshi gam kuwa cikin shashhseka take cewa pls yaya narokeka kayimin rae kayi hakuri ka kyaleni banaso, cikin tsananin bacin rae idunshi yay jajir yace why dazan bari aiba haramun zan aikataba so kibarni na amshi hakkina tunda kin amshe kudin sadakinki yakarashe magana gamida fisge hijab din nata takarfi tasaki kara kuwa don jitae kamar ze tuge mata wuya koda yakae hannu kan rigarta tarikeshi jikinta yana karkarwa tace pls ka kyaleni haramunne abinda kake shirin aikatawa...Muhammad se a time din yadago yakalleta da rinannun idanunsa yace meyasa ze zama haramun mimi takasa cewa komae se kuka besanda sanda yadaga hannu ya sharara mata mariba yace cikin tsawa MEYASA ZE ZAMA HARAMUN? hannu biyu mimi ta dafe gefen fuskar tata cikin tsananin kuka tace saboda bani bace meenal, koda yaji haka yasaki rigan nata yasauka daga kan bed din yana furzarda iska mezafi daga bakinshi koda yajuyo yaga harta maida hijab dinta tasauko itama tanata kuka meban tausayi don taji azaba kam cikin bacin rae yace kin fiya taurin kan masifa tun a garden naso kiyimin wannan bayanin amma kika bari harta kaemu ga haka sannan kika fadi gaskiya kin batamin rae, kuma tambaya tafarko itace menene sunanki? Cikin kuka mimi tace sunana safiyya amma ana kirana da mimi, DUM muhammad yaji kirjinshi yabuga safiyya yakuma nanata sunan yaname zuba mata idanu jin yadda yakuma nanata sunan ne yasata dagowa takalleshi fargaba takara dirar masa saboda koda tadago ayanzun fuskan auntie safiyyansa kawae yahango a tata fuskan cikin wani irin yanayi ya lumshe idanunsa nadan lokaci kana yasauke ajiyan guciya yanemi gu yazauna sannan yakalleta yace zoki zauna, sam mimi batae masa musuba tazo tazauna zuciyanta haryanzu tana mata dancing, Murya a raunane yace mimi ina meenal take?kanta a sunkuye tace tana gidanmu baki bude muhammad yasoma kallonta cikin rashin fahimta yace banganeba, se a time din tagyara zamanta jiki a sanyaye tace insha allahu meenal tana gidanmu itama tana rayuwa amatsayina kamar yadda nakeyi anan allah ne kadae yasan nufinshi daya kaddara hakan takasance al amarinmu akwae ban mamaki seyau nakara tabbatar da hakan nakara ganin hotonta, muhammad yace mekikenufi kenan kikace insha allah baki tabbacin tana gidan naku kenan why dazaki yaudari iyayenmu haka tunda nafara dora idanuna akanki nasan bakye bace meenal dita wannan abun yadauremin kae meyasa hakan zata kasance taya kamanninki yazamo irin nata? mimi duka abinda yafaru da ita tasanar masa da irin mafarkin datakeyi da meenal da soyayyarsu da mujaheed, mamaki yahashi magana illah kallon ta dayakeyi, girgiza kae yay yace koda akasanar daddy bashi yahaifi meenalba sam baki shiga tashin hankali akan hakan bah wannan dalilinne yasa shima daddy fara tantama akanki, sesae daga rana irinta yau komae yazo karshe gayamin awanin garin kike inda meenal take rayuwa yanzu, mimi tace gombe! gombe ina? yola, tabashi amsa, yajin jina kae yace shin kece wadda mujaheed yafara furtawa so ku kuma sunfara soyayyane da meenal kafinke?mimi ta girgiza masa kae tace nice yafara furtawa so kuma na amshi soyayyar sane saboda nagani meenal tanada masoyinta shiyasa na amince masa tunda ina matukar kaunarsa nima, cikin daga hankali muhammad yace kina nufin meenal tanada masoyi yanzu haka? Mimi takalleshi a takaece tace eh nagane hakanne saboda irin kalaman bakinsa da sunan datayi masa saving, cikin mamaki muhammad yace to wanene wannan nikuwa dabansaniba, broda din nadiyane aminiyarta shine suke soyayya, muhammad ya rintsu idanunshi yace kada nakuma jin kinfurta wannaa maganarma dole zuwa adamawa yataso mana, Mimi cikin tashin hankali tayi bayi tana girgiza masa kae tace pls kada kumaidani gida yanzu batareda na auri ya mujaheed bah katemaki rayuwata,muhammad yace why?setayi shiru tana tunanin aurenta da bassam bashakka yanzu wannan auren yakusa, seda tahadiye yawo tace saboda mu bama auren bare sedae a family, da mamaki muhammad yace saboda me wani irin tsari gareku haka ko ince danku komadae meye kada kidamu ni nace namiki alkawari insha allah zaki auri mujaheed cikin tashin gamsuwa tace nidae katemakeni kada kamaidani gida batare da na aureshi zuwa yanzu seda yagama nazartatta tukun yace haryanzu da akwae abinda kike boyemin so kada kidamu sansan komae idan munje gidan naku kitashi kije kiyi bacci kikuma sawa ranki cikin kwanakinnan zaki koma gida, mimi tasaki kuka tadago zata kuma yimasa magana yadaga mata hannu, cikin daure fuska yace bazan kuma jin tabakinki bafa so jeki kwanta idanma karya kikayi duka zansan komae mimi cikin cikin bacin rae tafita daga dakin tana kuka,lumshe idanunsa yayi yana ganin wannan abun kamar a dramatic allah sarki auntie safiyya ga wani muhimmin abu yana shirin faruwa dake amma bakya nan allah yajikanki da rahama koda yabude idanunsa tafda kwallah yace kema mahaifiyata allah ya kyautata makwancinki yau gashi danki yayi aure barabon kiga jikokinki... Koda mimi tashiga bedroom dinsu sam batabi takan kurarda tadebo nana bah tana gefe tanata charting fadawa kan bed tayi cikin kuka mimi tafara magana da fillanci gamida hausa harda turanci tana cewa meyasa zakayimin haka sam bakasan halin mahaifina bane dole nakoma seyamin aurennan nikuma banason ya bassam dinnan ya mujaheed nakeso kumashi zan aura ni kuka take me tsuma guciya, zuwa lokacin nana tagama firgicewa jin mimi na yarenda bata san ta iyashiba bakaramin tsorata tayiba tamike tayi wane da mugun gudu saboda ba makawa tasawa zuciyanta meenal aljanune suka shigetaπŸ˜‚πŸ˜‚ .... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: πŸ€πŸ’žπŸ€πŸ’ž RABON KWADO.... BOOK 3 πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’• NA NANA BMB. 🀍❀️🀍❀️ page 10-11 Sebayan 'yan mintuna dasuka shude tukunnah ummi tasauko fuskarta daukeda fara ah tunkan tazauna meenal ta cinmata tana cewa ummi meya faru ne don allah kigayamin,ummi tayi murmushi takalli bassam tace kaje kasanarwa da family you munada manyan baki a gidannan,shima haka yatashi cikeda mamaki yafice, meenal takara rike mata hannu tace suwaye zasuzo ummi?kigayamin,itadae kallonta kawae take tana zuba murmushi tace bakine zasuzo mana kuje ma kubada oder irin girkin daza a fara yanzun kibar komae se idan sunzo zaki ga komae, itadae meenal addu ah kawae take allah yasa tunaninta yazamo gaskiya,tashi tayi don cika umarnin na ummi, Tafiya tayi tafiya su muhammad bakaramin gudu suka shararaba kafin su iso cikin garin yola,mimi itace take musu jagoran tafiya ayanzu har suka iso GIDAN FULANI,anan tunanin kowa yasoma zama abin mamaki da aljabi mimi dakanta tafito tayiwa securities magana sannan aka bude musu gate suka wuce, zuwa gate na biyu anan aka bincikesu tas sannan sannan suka wuce bakin kowa asake da mamaki suketabin gidan da kallo, har parking space takaesu suka aje motan nasu sedae kowa yakasa fitowa acikin motar se mimi kadae data fito cike da farin ciki dajin dadi ko ina takebi da ido kobakomae tayi missing gidansu matuka gaya, muhammad ne yafara fitowa yazo gurin mimi zeyi mata magana ashe mujaheed yafito shima cikin jin haushi yace waekae meyake faruwane wannan wani irin gidane ko ince gari donyafi karfin gida wannan mezamuyi anan? muhammad yay murmushi batareda ya tanka masaba haka mimi adae dae time din bassam yafito daga bangarensu nasu mimi yanata balbalin bala ei da alamu shida hasana ne, cikin tsatstsan farin ciki mimi takwala masa kira,YA BASSAM! koda bassam yaji wannan kiran seya tsaya cak kamar baze waigowaba sekuma yajuyo ahankali yadora idanunsa akansu yakasa tantance wadda yake gani saboda 'yar tazararsu hakanne yasashi tunkaraso itama mimi tanufeshi harda gudunta, tana karasawa tarike masa hannu da yakuwa rintse idanunsa yaname cewa Oh! allah my meems gizo kuma kika farayimin yanzu,cikin dariya mimi tace bagizo nake makaba nice mimice take maka magana kabude idanunka ka ganni dakyau,cikin firgici bassam kuwa yaware idanunsa akanta don bashakka wannan muryar ta kalbinshi ce ba tantama dafe zuciyansa yayi kawae yaja baya yaname kallonta cikeda da rashin fahimta ko zurfafa tunaninsa yakasa, tsoro sosae yashigesa tace ya bassam shin kundrna tarbar bakone yanzu agidannan cikin in ina bassam yace bari nakirasu jiki nabari yajuya yana waigen mimi don atunaninshi wannan anya ba aljana bace mekama da mimi saboda yanzu yagadae yabarsu agida yafito, Ganin hakanne yasasu daddy fitowa daga cikin mota dasu auntie al ummar data soma fitowa daga cikin gidanne yakara daure musu kae tako ina mutanene suke bullowa, Mimi asanda tayi arba da ummi ya ilahil alamin! cikin wani irin gudu mimi tanufeta taje ta daneta btasan tafara kukan farin ciki bama, I MISS U I MISS U I MISS U I MISS U!ummi ashe darabon nakara sakaki a idanuna ummi nayi kewanki sosae ummi,cikin wani irin farin ciki mara misaltuwa ummi tayiwa mimi kyakkyawar runguma tana zubar da hawayen jin dadi tana zuba addu ah ga ubangini daya dawo mata da diyarta lpy,kowa TV yamaidasu agurin nan, adae dae lokacin hasana tafito da meenal bassam yariko hannun twins,zuwa lokacin mamakin bassam yagama karewa kallon meenal kawae yake,asanda mimi tadago kuwa suka hada ido da meenal jiki nabari tasaki ummi taikanta tarukumkumeta tana ya allah meenal ashe darabon zamu gana, wannan abun kamar a mafarki ya allah kaene kadae kasan nufinka dakayi haka, meenal kallonta take tanata yashe baki yaki rufuwa addu arta ta amsu shikenan tarabu da gallababben auren nan na mimi zata koma gida duka azuciyanta take wannan tunanin,cikin farin ciki tace Oh allah abin godiya shin kina ina kekuwa duk wannan lokacin?mimi tasaki murmushi tarike mata hannu suka nufi inda su muhammad suke tsaye sudukansu,wayyo ay meenal wata fincika tayiwa hanunta saura kadan tayarda mimi akasa cikin gudunta nabara tafellah, tana kwalawa yayan nata kira YA MUHAMMAD! muryanta kuwa gaba daya seda taratsa ilahirin jikin sa ya lumshe idanunsa yaushe rabon duniya da ayyare dayaji muryar sweetiansa, cikin tsananin farin ciki muhammad yasoma zubawa allah godiya seda takusa karasowa kuwa ya isa gareta cak yacafe abarsa sama yana juyata cikin nishadin dabesan yanayibama,(da alamu yamanta dasu daddy) meenal tana dariya ahankali yasauketa takarasa fadowa jikinshi yay mata kyakkyawan rumguma kuwa sosae taji yadda yake sauke ajiyan zuciya, idanun jama ah kamar ze fado kansu don sun burge kowa dake gurin,sunkuyawa yayi yasoma yimata rada akunne yana cewa sweetie haka kika koma masha allah!cikin jin kunya tace ya muhammd haka ka koma kaema gaba daya kasauyamin,yasaki 'yar karamar dariya yace bawani zaki wayance kinji nace kingirma koh kema irin ta yaya ta yaya kin girma kin fara....Toshe masa baki meenal tayi tana rintse idonta don kunya tana cewa pls kar ka fada wlh bangima bama ni,muhamma yashagala da kallonta ma baduka abinda tafada ba yaji yana mamakin ganin meenal dinshi yadda takoma,daddy ne yakaraso yace oh muhammad bazaka sakar min 'ya mugaisabane? cikin mamaki meenal tadago tana tana cewa lah daddy harda kae akazo tarike masa hannu atime din taga mujaheed yana tsaye kamar gunki,tasaki kara tai kansa tana cewa ya mujaheed harda kae dama ay ban gankabah, alokacin kuma nana takaraso don tagaji dashan mamakin haka cikin rudu tariko ta tana cewa meenal! habawa wani tsalle tayi ta dafe nana saura kadan su fadi tana cewa yaya haka kika dawo ya allah kowa ya sauyamin asannan tahango su mummy dasu inna tace oh allah farin ciki kasheni don murna daya bayan daya meenal taje tana rumgumesu saboda tsananin farin cikin datake ciki bata kula da yanayin da auntie tashigaba sakamakon mugun gamo datayi,haka muhammad suman tsaye yayi ganin wadda take tunkarosa, ummi ce fuskarta dauke da fara ah tamaraso gurin muhammad, tace ikon allah kenan kaene wanda meenal kullum take ambato a cikin baccinta,tabbas bakawa yanzu yatabbatar da wannan auntie safiyya ce cikin firgici yace auntie safiyya!dama kina raye? itama cikin kidama tarike masa hannu tace muhammmad menaji ka ambata yanzu? lips dinsa yana kar karwa idonsa tafda kwalla yace auntie safiyya dama kina raye? Ya allah jikin ummi yana bari tace wlh ba ita bace muhammad ba safiyya bace 'yar uwartace ni sosae tarikesa tasaki kuka tace na rokeka tana ina ina take safiyya 'yar uwatace,tunranda nafara ganin meenal nasan ba mimi bace nayishiru dabakinane saboda wannan tunanin danakeyi kuma gashi yazamo gaskiya tabbas bakawa itace tahaifi meenal tana ina dukda kullum ina kuka idan natuna da 'yata mimi bansan tana cikin wani haliba bansan waca irin rayuwa takeba haka na hakura sabod jikina yana bani nakusa ganin 'yar uwata safiyya!tana ina kagayamin tana maganar tana girgizashi shikuwa muhammd kamar dolo haka yasau baki yana kallonta, A time din motocin abbansu yasawo kae cikin gidan kae tsaye yafito don yasan ba lafiyaba,ganin muhamma d bashida niyyar tanka mata yasata sakinsa tanufi gurin meenal, to me karatu lamarin Dr se addu ah gaba daya tanemi kuka tarasa tadafe zuciyanta cikin girgiza kae tace impossibls baze yiwuba cikin kidima takara maimata BAZE YIWUBA! taya hakan zata kasance sosae jikinta yake kar karwa tana fiddo maganaeπŸ˜‚πŸ˜‚ su mummy dukse suka zuba mata idanu ganin tana shirin ficewa a hayyacinta, Cikin kuka ummi tarike meenal tace meenal narokeki kigayamin ina mahaifiyarki take? cikin jin tausayi meenal tace ummi lpy kike kuka?girgiza mata kae tayi tace meenal ina mahaifiyaki take? hannunta meenal takama suka nufi inda auntie take tsaye.... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: πŸ€πŸ’žπŸ€πŸ’ž RABON KWADO.... BOOK 3 πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’• NA NANA BMB. 🀍❀️🀍❀️ page 12- 13 Suna tun kararta tana jadabaya cikin firgici numfashinta yan shirin daukewa saboda tsoro tana girgiza kae tana cewa baze yiwuba impossible meyake shirin faruwane? dakkyar take iya fusgo numfashinta motan data cikaro da itane ta baya yasata tsayawa taname dafe zuciyanta, Cikin tsananin mamaki meenal tariketa tana cewa auntie lpy meyake faruwa dake haka?Ummi batabi takan yanayin da auntie tashigaba saboda itama a kidime take hannunta zata rike aikuwa tafasa wata irin kara taja gefe, cikin zubar hawaye ummi tace mekikeyi haka ina mahaifiyarta take kugayamin don Allah,jiki asan yaye meenal tace Ummi, itace mahaifiyata fah! mekike tunani akanta meyake faruwa? naga auntie kamar bata cikin hayyacinta, Da mamaki Ummi take kallon meenal,tace itace mahaifiyarki fah kikace!meenal tadaga mata kai cike da mamaki,sam Ummi batasan sanda ta cakumi auntie bah cikin kuru kuru da idanu tace, bazan yardaba karyane,wlh bagaskiya bane sekin fadamin inda 'yar uwata take bake kika haifetaba karya kikeyi sekun gayamin gaskiya yau, saboda meenal jini nace ita zancenku karyane cikin hargowa take magana da fitar hayyaci tuni auntie tadade da sumewa, tayi yaraf kan mota din amma dukda haka Ummi jijjigata take tana cewa karya kikeyi kitashi sekin gayamin gaskiya zan kyaleki, Kuka meenal tafashe dashi jin wani batu daya daure mata kae, alokacin abbansu yakaraso, inda Ummi taketa faman yagulan auntie yasoma kokarin janyeta daga jikinta, sedae bakaramin riko tayiwa Dr bah πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„, cincin karfinsa yasa ya bambare hannunta ajikin auntie yana gama janyeta kuwa tafi jikinshi ba alamun numfashi atare da ita, Gaba daya mutanen gurin nan mamaki da al ajabi ne suka hanasu koda motsi bare suyi yunkurin temakon auntie, seda abbansu yayi magana tukunna kowa yayi tamaza kuma, akazo aka tattaro auntie akayi cikin gida, TOme karatu gidan fulani ya yamutse. Cikin dan kankanin lokaci aka hada babban meeting kowa ya hallara, mujaheed kuwa dole yabaka tausayi idan kakalli fuskansa saboda halinda yashiga, meenal da mimi su akasaka agaba kowa yana furta albarkacin bakinshi akansu, Ummi tana jikin hajiya mahaifiyarsu inbanda kuka babu abinda takeyi kankameta, Auntie kuwa koda Dr dinsu yadubata yace babu wani matsala tsananin firgitane datayi,amma zata iya farkawa akowani lokaci, Cikin wani wani irin yanayi mimi ta tashi tazaiyano duka abinda yafaru, kowa se salati da sallallami ana zubawa meenal odanu, ita kuwa tayi sukui da ita azaune se aikin raba idanu, Seda ta kammala tukunna, aka nemi jin tabakin mahaifin na meenal wato daddy, Yakuwa mike yasoma zaiyanomusu abinda yasha kansu da mamaki zuwa haduwarshi da safiyya irin abinda take fiskanta gurin imam dasakin daya mata dakuma zaman datayi agidanshi harzuwa lokacinda allah yay mata rasuwa sedae bata taba fada masa inda danginta sukeba tace ita marainiyace wannan dalilinne yasa yarike meenal amatsayin 'yar cikinsa saboda kada tafuskanci halin rayuwa, Sosae muhammad yakejin tsananin tausayin meenal azuciyansa saboda dole yasan zata shiga cikin mawuyacin hali dawannan bakon al amarin datakeji, Sosae ta kankame mimi tana kuka metsuma zuciyan mumini tamkar numfashinta ze dauke tunowa da irin abubiwan da auntie keyi mata, nana ma hawaye kawae take sharewa saboda tausayinda meenal tabata, Haka ummi tamkar zatayi bori tana cewa wlh safiyya bata rasuba bazan yardaba wlh data rasu datuni bana duniyar nan nima su sukasan inda suka kaita bazan yardaba ace tamutu, Cikin wani irin yanayi yaya babba tamike tasoma ibar albarka, Haba koda naji ashe wannan yarinyar ba jikatace bace bajinina vace dole tayimin ibar albarkar datayi awashegarin data dawo gidannan ashe 'yar gidan sallamammiyace dole zatayi abinda yafi haka, badole safiyya taga karshenta arayuwaba ay wlh dama bazata taba samun farin cikiba, Jin hakanne yasa hajiya takama Ummi sukabar gurin su daddy kallon mamaki kawae suke wa yaya babba jin furucinda takeyi akan safiyya, seda gwaggo ta tasoma tasoma sauke mata ruwan bala ei tayi shiru, To kowa da abinda yake furtawa agurin nan shikuwa mujaheed ko kalma daya takasa fitowa daga bakinsa saboda irin zafin dayakejin zuciyansa tanayi masa su meenal kawae yake kallo, abbansu meeanal cikin farin ciki ya rumgume daddy yana godiya ga ubangiji, Seda aka kira sallan magrib taro yawatse domin yin sallah.... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: πŸ€πŸ’žπŸ€πŸ’ž RABON KWADO.... BOOK 3 πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’• NA NANA BMB. 🀍❀️🀍❀️ page 9 GIDAN FULANI Menalce kwance adakinta tana kan gado hawayene kawae yake bimata fuska dukta rame saboda ta tashi hankalinta sedae jikinta yayi suwae har kyalli yake da gashinta sunsha gyara fuskarnan tayi suwait tayi kyau sosae tana cikin wannan halinne aka buga mata kofa tanadaga kwancen tace "enter" hasana ta turo kofan tashigo tazauna gefenta taname cewa yayarmu banason kullum ina ganinki cikin wannan halin kinji yau saura 'yan kwanaki yakamata ki fawwalawa allah komae meenal bata tankataba don ita seyanzun take bakin cikin yin shiru datayi tunfarko datayi bayani komae dahaka bata faruba hankalinta gaba daya yana gidansu, tana daga kwancen tace hasana inason muyi magana nidaku baki daya harda abbanmu idan yadawo kije kihayawa ummi,hasana cikin fargaba tace wani magana yaya badae cewa zakiyi kinfasa aurenba cikin fushi meenal tace ina ruwanki da abinda zan fada kije kigaya mata, jiki a sabule hasana tace to ay itace ta turoni nakiraki masu kunshi suna jiranki tundazu tace kifito yanzu, kafin takarasa magana meenal tamike tanufi hanyar fita hasana tace pls yayarmu kigyara fuskarki kada kifito ahaka kinji, fita tayi tabata guri ita kuwa dama ta kudurce aranta komene zefaru sedae yafaru don tabbassa kafin a daura aurennan setabar gidannan, Koda hasana zasanarwa ummi sakon meenal setayi murmmushi tace aydama nayi shirune inji ta ina gaskiya zatayi halinta dole nasan taga za ayi auren nan tafadi gaskiyar al amari irin wannna kudira ta ubangiji, cike da mamaki hasana tace bangane ummi kinsan abinda zata fadane meke faruwane wae, ummi takalleta tace anjima kibari zakiji komae ay dakanta zatayiwa kowa bayani, Kunshi tsan tsararre ake yiwa meenal nagani nafada sedae sam hankalinta baya kansu, wayan ummi ce tashiga ruri wayar na hannun hasana tana daga kwance tace ummi ana kiranki da bakuwan number, waca number ce? hasana takaranto number din meenal koda taji number dinda hasana ta karanto zuciyanta tai wani irin harbawa jin an ambaci number irin tata hankalinta inyay dubu yatashi ummi harta share sekuma tace kawomin wayar koda ta amsa kiran ya tsinke se ta aje wayan abinta, allah allah meenal take acire mata kunshin ta dauki wayar umman nasu gashi sun tsaya mata fi ili turaruka kala kala akewa kunshin tana jikuwa kamar tashakesu πŸ˜„ bayan tafitone awanka tazauna gaban mirror tana kallon kanta ita har mamakin kanta take yadda takoma ayanzun ga girmann data kara seda karewa kanta kallo tashirya sboda sauri ko dankwali bata dauraba tarikoshi ahannu tafito, sam bata kulada bassam ba a parlour sejitae yace Wooow my meems narasa wani irin kyaune wannan kike karawa haka tubar kallah batareda tajuyoba tasoma tura baki tabude dankwalin nata tarufe kanta, kallonta kawae yake da mamaki shi yarasa meyasa meenal takeyi masa haka yanzu insuna cikin jama ah tayita zuba masa surutu amma idan sukadae suka kasance ko maganar 'yan mintuna bata bari suyi tunda tadawo,murmushi yayi azuciyansa yana cewa komadae meye kinkusa zama tawa komae yazo karshe ay, {KOMAE YAZO KARSHE KUWA TUNDA GAME ITANAN ZUWA!} tana shirin wucewa ne tajiyo rurin wayan ummin taso ashema ta nan parlour din dasauri kuwa tajuyo zuwa inda take alokacin kuma ummi tasauko itama, tace wake kirana? koda meenal taji haka jikinta a sabule tadauko wayan takawo mata ganin nunbern din nan dae tadazu yasata daga wayan tana me neman guri tazauna, tome karatu koda ummi taji me magana tacikin wayan tamike tsaye cikin bakon yanayi da al ajabi tace MIMI! juyowa ummi tayi takalli meenal dakyau kawae tahaye sama, jiki nabari meenal tamike zata biza bassam yace no mimi kada kiyi haka, damamaki takallesa jin yakirata da mimi abinda bata tabajin yayiba sedae yace meems, dole takoma tazauna jiki bakwari.... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: πŸ€πŸ’žπŸ€πŸ’ž RABON KWADO.... BOOK 3 πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’• NA NANA BMB. 🀍❀️🀍❀️ page 14 Tsegumi kuwa kowa da abinda yake furtawa akan su mimi, masauki na musamman aka bawa su daddy abinci da abinsha kala kala sewanda suka zaba ga wata lafiyayyar fura da nono nata zuba kamshin ayaba da kwakwa cikin kwarya an aje musu tanata nason sanyi,seda kowa ya kimtsa tukunna aka azauna aka soma maida magana kuma,muhammad yana sane da halinda mujaheed yashiga amma seya shareshi betanka masaba abincinma kasa ciyayi dayawa fuskarnan tamau da ita, Hakima Dr kuwa har kawo i wannan lokaci taki farkawa tana room dinda aka shimfideta ita kadae meenal tana jikin mummy takoma abar tausayi haryanzu kuka take idanunta duk sun kumbure don bakaramin girgiza tayiba wae daddy ba mahaifinta bane ganin abin take kamar a drama sunyi rarrashin harsun gaji takiyin shiru, su daddyn kuwa abbansu mimi ne da alhj aliyu mahaifinsu ummi, se kakan bassam sune sukaje suka samesu daddy suka fahimtar dasu tun silsila abinda yafaru da safiyya, Daddy kuwa ya girgiza dajin labarin safiyya,azuciyansa yake magana.lallae seyanzu ya yarda da wannan kalmar ta bahaushe dayake cewa "RABON KWADO... Baya hawa sama" donkoyaje zefado yasameshi, tabbas imam kayi asarar rayuwarka dakayiwa safiyyar irin wannan sakayyar lallae kayi kuskure kuwa wanda ahalin yanzu nasan kana kan gani, Allah me iko kenan meyanda yaso dabayinsa, Koda yakara gwada musu hoton safiyya anan suka kara gasgata al amarin sede jikinsu duk yay sanyi saboda safiyya bata raye, muhammad mamakine yahanashi furta komae yana tunanin to a ina daddy yasami hoton auntie safiyya? sosae kanshi yakulle akan wannan al amari, Ummi tana kwance kusada hajiya abin duniya ya isheta inbanda aikin kuka babu abinda takeyi dakyar suhajiya suka rarrasheta domin ta dage setaje tasamu auntie ay ita tasan inda 'yar uwarta take, su hasana da twins suna gurinsu mummy da mimi wadda zuciyanta take cike da fargaba ganin yanayin gogan nata datayi babu annuri, Sewajan 9 da wani abu su muhammad suka shiga inda aka sauki su mummy yanata zalkin ganin amaryarsa,sam barka kuwa yahangeta jikin mummy anata rarrashi, soyake kawae ya rarrashi abarsa amma babu hali tana gun mummy,seda suka zauna tukunna mummy tace muhammad gara dakuka shigo yanzun munkasa shawo kan meenal, kazo kaji da ita don Allah, muhammad yay murmushi yataso yazauna gefenta yana cewa haba sweetie meyasa zakiyita wahalar dasu mummy ki fawwalawa allah komae kinji duk yadda kikaga bawa haka allah yatsara masa, toke seki godewa allah kinji bakuka zakiyiba kada kuma ki kuskura kisawa zuciyanki maraeniyace ke ko kadan karki fara, Zuwa lokacin kukan meenal ya tsananta yanzu dagaskendae wanda taji ana ambata shine mahaifinta meyasa aka boye mata kam,koda muhammad yadagota rintse idanunta tayi gam tana shahshsekar kuka, itadae mummy tasamu tamike tashiga toilet don mararta acike take, hakanne yabawa muhammad damar janye meenal daga room din, mimi tayi tsamo da ita don inda take mujaheed be kallaba hasana baki sake kuwa take kallon ikon rabbi, takasa dena kallon meenal yanzu dama bada yayarsu suke rayuwaba wannan wani irin abin mamakine haka? TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: πŸ€πŸ’žπŸ€πŸ’ž RABON KWADO.... BOOK 3 πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’•πŸ’• NA NANA BMB. 🀍❀️🀍❀️ page 15 - 16 Muhammad da meenal suna zaune kan steps, ba fita sukayi ba,kunshin hannun ta yaketa shafawa don bakara min tafiya da imanin sa yayi bah, ita kuwa inbanda shashe kan kuka babu abin da takeyi,gajiya yayi da kukan nata ya kwanto da ita kan shoulder dinsa, yana mata kalami masu dadi yana rarrashin ta, se a lokacin ta dago tazuba masa dara daran idanunta cikin kuka tace. "Ya muhammad why! why! meyasa haka zata kasance dani? koda wasa ban taba tsamma nin hakaba a rayuwata wlh yanzun nadena ganin laifin auntie abinda takeyi min ashe ba ita ta haifeni ba ina zansa rayuwata Ya muhammad" Cikin tsananin tausayi yasoma share mata hawaye yana gogewa wani nabi masa hannu takasa dena kuka, Cikin damuwa yace pls meenal enough of d tears ok,yana maganar yana me dago habarta ya zuba mata idanu yana hadiyan wani yawo dake tsaya masa a wuya, lips dinta kawai ya zubawa idanu jiyake dama yamasa shan lollipop amma badama, saboda meenal batasan komaiba akan aurensu, ga ni imtaccen kamshin dake tashi ajikin ta yana rikitashi dayawa, gajiya tayi da rike mata haba dayayi ta jaye hannunsa ta kwan tar da kanta akan damtsen hannunsa,beyi kasa a gwiwaba yacigaba da rarrashin ta har yasamu tayi shiru sedai ambaliyan hawaye datake ta faman yi, suna cikin wannan halinne suka soma jiyo ruwan bala in mujaheed daga samansu,ay basusan sanda suka mikeba suka nufi saman don kanajin wannan kasan ba lafiyaba, "Meyasa kikayi min wasa da zuciya? Shin meyasa kika rainamin hankali har haka? Tunda nake bawanda yataba min irin wannan rainin hankalin seke" Magana yake cikin hargagi da tsananin bacin rai, meyasa bakiyi min bayani ba tunda muka tsinceki? dayanzu ban tsaneki hakaba, ko ganinki bana sonyi, muhammad yafini gaskiya da kallo daya yayi miki yagane bake bace meenal,meyasa ni nakasa ganeki? "Ki fadamin abinda kikayi min hakane? da idanuna suka rufe" Yana maganar tamkar ze rufeta da duka gashi ya tsareda da jajayen idanunsa wanda suka rikide da ruwan bala ei, Kukan mimi ne kawae yake tashi a gurin nan me taba zuciyan me sauraro sam yaki bata damar maganama yanata zazzaga mata masifa, "Wai meyasa kika amshi soyayyata?taya zaki barni nayi nisa a soyayyane taya" Cikin takaici yake wannan maganar, mimi kuwa cikin shashe ka tace. " Am so sorry yaya na amma kasani soyayyata gaskiya ce san nakane ya hanani yimaka bayani nakasa controlling kaina akanka ban taba yiwa wani Da namiji son da nake yi maka ba ayanzu, kaine nafarko wanda zuciyanta tafara aminta da...."Kiyimin shiru!" mujaheed yafada cikin daga murya,Toni bana kaunarki hasali ma ko ganinki bana sonyi saura kwana uku a daura miki aure don rashin mutumci shine zaki tsaya kina gayamin maganar banza, Cikin kuka mimi tadora hannunta kan nashi tana cewa kayi hakuri kamanta da maganar auren nan ni kai nakeso yanzu,kamanta kayimin al kawarin kome yafaru bazaka juyamin bayaba zamu kasance atare, to meyasa kuma yanzu zakayimin haka? meyasa? ka gayamin, Cikin takaici yajanye hannunsa yace ni meenal nayiwa al kawari ba keba, so kisan me kikeyi yanzu kinji koh! Durkushe wa mimi tayi a gabansa tana dafe zuciyan ta tana kuka me cin rai, zuwa lokacin duka 'yan dakin su mummy seda suka fito jin haya gagan na mujaheed yayi yawa, ga muhammad tsaye da meenal suna masa kallon mamaki wanda yasa duk suka kasa cemasa komae, dukkanin abinda yake faruwa bassam da abbansu suna daga bayansu suna kallon abinda yake faruwa wanda bassam dinne kadai dafarko yafara zuwa don kiran su hasana yaci karo da abinda yadaga masa hankali yakuwa kira Abbansu shima yazo yaganewa idonsa,hawaye masu zafine suke saukowa daga idanun bassam jiyake kamar yahadiye zuciya yamutu,jiki a sanyaye ya tako yazo inda take a sunkuyen ya dagota idanunsa na zubda hawaye murya a raunane yace. " Shin nikuwa mimi mena aikata miki haka a rayuwa dabakya kaunata haka? inasonki kamar namutu akanki amma meyasa zakiyi min irin wannan sakayya? meyasa zakiso wanda baya sonki baya son ganin ki? kina ganin kinyi min adalci kenan kosau daya kin taba tunanin halinda zanshiga kuwa idan narasaki? " Kayi hakuri ya bassam bayin kaina bane Allah ne yadasa min sonsa a zuciyata har nakejin bazan iya rayuwa bah inba shi,kate maki rayuwa ta ya bassam kace kafasa aurena tun farko kasan bana sonka iyaye na nakewa biyyaya" Cikin wani irin yanayi bassam yasoma jada baya yana girgiza mata yana rintse idanunsa cikin bakin ciki,matsoshi takumayi tarikeshi tana kuka tana yimasa magiya, hakan ne yakara sa mujaheed kuma hassala in banda harara babu abinda yake antaya musu, Mimi bata ankara da Abban su bah se gani tayi yajanye bassam yana me cewa kada ka tashi han kalinka bassam wannan auren baze fasuba seka aureta yaja hannunsa suka tafi suka bar mimi cikin mawuya cin hali.... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da al kalami domin fadakar da al'ummah} page 21 - 22 Kallon mamaki general kawai yake wa dan nasa, ita kuwa ganinsu ne yasa ta juyawa tabar gurin tana kuka! shikuwa kallon da yaga mahaifin nasa yana masa ne yasa zuciyan sa karaya don yasan akwai magana a wan nan kallon, Washe gari Yau takama ranar yankewa su bassam hukunci don kowa ya amsa laifinsa batare da sun wahalar da shari ah ba, shi bassam dama general yakawo shedu akan sa na temakon mimi da yayi, wannan dalilin ne yasa aka sas sauta masa nasa hukuncin, zeyi shekara 2 a gidan maza batare da beli bah,balaraba da asiya kuwa shekara 5 ne suma zasuyi babu beli kowa yana Allah wadai da wan nan halin nasu, Mimi tana jikin ummi tanata kuka tawani bangaren tanajin dadi da Allah yaraba ta da kadda rarren auren bassam da bata so,haka itama tana sharar kwallah bakowa take tausayi bah se bassam, Hasana sosai take tausayin bassam a yaunzu, mussam man dataga yadda yaketa ambaliyan hawaye, zafi zuciyansa take masa da kuna, Seda aka gama yanke hukunci taron mutane ya watse shari ar tasu tazo karshe,inkaga kanwar bassam seta baka tausayi yadda takoma tayi kuka kamar zata mutu ga yanzu kuma da dukansu an dauke matasu ba uwa ba kaka ba yaya tamkar zata zare se fita akayi da ita aka nufi gida tunkan agama shari ar mah, Mimi tunda suka fito tazubawa mujaheed idanu sede sam yaki kallon inda take tun hatsa niyarsu bekara kulataba kuma abin yanayi mata, to itama nana sam batako kalli inda yousep yakeba donjiya yashaka mata dayawa,meenal tana gidan batasan wainar da ake toyawa bama haka auntie, Kiran da Abbansu yama mimi ne yasata isa gareshi da hanzari yakama hannun ta suka koma ciki, bassam tasamu a zaune shida general cikin office din dasuka shiga haryanzu a daure yake da anchor jiki a sabule tazauna gefen Abban nasu kanta yana kasa, yace. "Mimi haryanzu kicigaba da kallon bassam a matsayin wanda zaki aura wannan abun daya faru bazesa najanye kudiri naba" cikin wani irin firgici mimi tamike hannuwa biyu tazube a kirji tadafe shi saboda irin bugawar dayake yi mata,se hawaye shar! Ganin hakanne yasa bassam yataso izuwa gareta cikin wani irin yanayi yake kallonta kana yace. "Mimi idan nahakura da aurenki nabarwa mujaheed ke zaki yafe min? kitemaka kiyafe min mimi" yana maganar shima yana hawaye, Kallonshi tayi na dan lokaci san nan tadaga masa kai, juyawa yayi ya tsugunna gaban Abbansu cikin sanyin murya yace. "Abbah ina neman al farma a gareka" "Ina saurarenka bassam" Seda yasauke ajiyan zuciya yace." nahakura da mimi Abbah tunda batasona nahakura alfar mar danake nema kuma Abbah kate maka kabawa mimi wanda takeso idan kayi min hakan kagama min komai a rayuwa,hakan shine zebawa mimi farin ciki har a bada idan takasan ce da masoyin ta, idan na aureta na tauye mata farin ciki mujaheed yana tsananin kaunar mimi shima saboda ganina ne yasashi boye nashi son,kayarda dani Abbah idan kayi haka nasan mimi zata yafemin abin da namata katemaka Abbah, kada kaji tsoron bawa kado auren 'yarka saboda kafini sanin halin dattakonsu sunada amana kada abinda yafaru damu yasa kayi tunanin duka haka suke, kai Allah yaha daka da mutane nagari," Tunda yafara maganar Abbah shiru kawai yayi yazuba masa idanu yana tausayin bassam yasan karfin haline kawai yakeyi don shikadai yasan abinda yakeji a zuciyansa dafashi yayi yace, "Shikenan bassam tunda kahakura dakanka babu komai, alfarmar dakane ma kuma insha Allah zanyi maka ita," hannunsa bassam yarike yace. "Abbah inason ganin wan nan dauren auren kafin natafi katemaka Abbah kada ka ce a ah hakanne zebani karfin gwiwan yin rayuwa cikin salama a prison" Kallonshi Abbah yayi dakyau san nan yace. "Indai sun amince zasubi al'adarmu bassam meze hana" Mikewa general yayi yace . "Aminta kamar sunyita ne sungama kada kadamu da wan nan bassam a yau din nan zamuyi maka abinda kakeso,yau insha Allah za ah daura auren mimi kuma za ah hada dayarona yousep dakuma 'yar gidan Alhj.Abubakar" Zuwa yanzu mamaki yahana mimi yin kukanma binsu kawai takeyi da idanu tarasa wani hali kuma take ciki,tana zaune akakira su Daddy da Daddyn mujaheed,lokacinma su su muhammad suntafi basusan wainai da ake toya musuba, cikin Dan kan kanin lokaci su Daddy suka gama tattaunawa mimi nazaune kunyar duniya ta isheta tana ganin abin kamar a film wai yau za ah mata aure, Cikin Awa daya me karatu idan kaga taron da aka hada a gidan fulani zakayi mamaki ga 'yan jaridu tako ina an gayyato su saboda wanda besamu halatta ba yagani a kafafen sadarwa, General ne yakira mujaheed da yousep yasanar musu abinda ke faruwa yasasu a gaba yana zaune kowa ya shirya yana jiransu, tangazo keyarsu yayi kamar yara πŸ˜…πŸ˜… suka tafi masalla cin gidan fulani inda za ah daura aure,can sukasamu muhammad wanda in banda dariya babu abinda yakeyi shima yaci ado kamar yaune nashi auren,Abbansu mimi yana kallon muhammad don Daddy yagaya masa batun auren sa da meenal, sam beji wani dar a zuciyan saba hasali ma muhammad burgeshi yakeyi. Kallonda general yakewa yousep ne yahanashi yin kwak kwaran motsi don yasan sarai halin mahaifin nashi babu sauki, Bisa sadaki mafi daraja aka daura auren Mujaheed Jafar,dakuma safiyya Aliyu fulani, Se Yousep A adamawa,dakuma nana fatima Abubakar Bauchi, ko ina gidan radio yadauka da TV ana shelan wan nan auren ana kuma nunawa, {Tome karatu shifa aure dama haka yake,idan kaga bakayi bah to lokacinka ne beyi bah,inlokaci yayi kuma kobaka shiryaba sekayi shi, rana tsaka dai yanzu mujaheed an zama ango da yousupah} Inty ce kwance a parlour tana kallon abin mamaki harda rike baki takira mom itama ta tayata kallon abin mamaki,wayarta ta daga takira sameer tace. "Ya sameer maza ka kunna TV idan kana gida kaga abin mamaki dakuma daure kai," cikin zakuwa sameef yace. "Mene ne yafaru? dakika tashi hankalin ki haka" "Wai ya mujaheed ne ya auri 'yar gidan mate makin gwamna na adamawa" Bata kare maganar ba yasaki kawai yaje ya kunna kayan kallon dama yana gida ganin hakan ne yasa salma biyoshi itama taga abinda ze kalla,itada da dan baby boy dinsu a hannu,tashoshi yaketa canzawa har yakamo wadda ake nuna auren nasu mujaheed gashi ( live ) yanzu ake gudanar da daurin auren, har ankarema anata jin tabakin iyayen amare, Cikin tsananin mamaki sameer yaje yadauki wayarsa yasoma kiran mujaheed harta tsinke be dagaba, yakuma kiranshi to ana biyunne yaciro wayan a al jihunsa time din kiranma yakusa tsinkewa,mujaheed koda yaga mekiransa besan sanda murmushi ya subuce masaba ya maida wayan al jihu, Kai yadafe yace. "Wlh wannan mujaheed ne seyanzu na yarda tome kaishi adama wa kuma ko ince meya kaisu don naga harda muhammad da Daddyn su, to meyake faruwane haka" TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION {Marubuta masu garkuwa da al kalami domin fadakar da al'ummah} page 19 - 20 Cikin zubar hawaye bassam yace. "wlh mamy kin cuceni bazan iya yafe miki cutar dakikayi minba se allah yasakamin da wannan torancin da kikajamin" Cikin kuka itama asiya tasoma cewa. "kayi hakuri bassam nima bayin kaina bane mahaifiyatace nima tasakani itace ta cucemu" Alokacin kuma mahaifin bassam yataso yasoma dannawa asiya Allah ya isa, dagashi se Alhj.Sulaiman shima yataso yasoma tsinewa halin balaraba, " wlh balaraba kinyi asarar hali aduniya mara mutumci mugun iri gara da Allah yatoni asirinki yanzu me bakar zuciya" yana maganar yanajin kamar yashaketa a gurin ta mutu, cikin kuka gwaggo ta mike ta iso garesu tana takarkarawa dakyar tasoma magana cikin yarensu na fillo cewa. Sulaimanu kaine kaja mana duk wannan abun yafaru kaje ka auro mana mugun iri cikin zuri'armu gashi yanzu bakin halinta yanata bimin jikoki Allah ya isanmu balaraba kuma yau Allah yakawo karshenki a gidan nan, kado! kado! kaji tsoron halinsu bakowa yasan hallaciba" Tana magana tana sharar kwalla,to Abbansu mimi dai mamaki ya hanashi magana da jimami kallon bassam kawai yake mutumin daya dau yardar duniya yabashi ashe shine maka shinsa besaniba,ummi in banda hamdala babu abinda takeyi da Allah yasa bassam berigada ya aurar mata 'ya ba asirinsa ya tonu, Sosai kukan mimi ya tsananta saboda komai daya shiga dawo mata cikin kai, a ranar dazasu fita hana hasana yayi tafisu koda sukaje gurin siyan icecream hanata fitowa yayi daga mota yatafi shikadai kafin yadawo anyi gaba da ita ashe da abinda ya taka,haka sunata koke koke aka tarkatasu aka tafi dasu gida yakara hautsinewa koke koke yayi yawa Tome karatu lamarin auntie se du'ah ei, haryanzu tanacan kwance kamar matatta nana ce a tare da ita tana kula da ita sosai take tausayin mahaifiyar tata don tabbas kuwa takawo kanta gidan dafa kanta. Kwana biyu da fara shari ar su bassam sega ganeral shida 'ya'yan sa yousep da nadiya,se matarsa a gidan fulani abin kamar a al mara, domin tafe suke da Abbansu mimi,yadda yousep ya rame inka ganshi seya baka tausayi saboda duk abinda yake faruwa nana tasanarwa nadiya hatta da zuwansu nan, ita kuwa nadiya farin ciki ya isheta zasu hadu da meenal aminiyar ta mom dinsu kuwa 'yar kauye ta koma tasau baki tanata bin gidan da ido tun farkon zaman aurenta da ganeral a nan yola takejin labarin gidan fulani harzuwa sanda suka koma kano dazama bata tama sanin yadda yakeba seyau, direct part dinsa yawuce dasu nan danan aka cikasu da kayen ciye ciye, babu kowa a gidan se ummi kadai wanda zuwan nasu dama ya hanata binsu hasana suje gurin su meenal,seda sukaci suka koshi sannan Abbansu mimi da ganeral suka fara yiwa ummi bayanin abinda yake tafe dasu, Batune a kan bassam sam bashida laifi yaudarar shi mahaifiyarsa tayi sam besan cutarda mimi za ayiba sedaga baya,wan nan dalilin ne yasa yakira ganeral yasanar masa da duk abinda yake faruwa dakuma gurinda suka boye mimi,badon shiba kam da tabbas mimi bazata dawo da raiba ko ince meenal, Allah sarki ummi tausayin bassam ne yakamata matuka saboda tasan beyi dacen uwaba ne yasa irin haka yake faruwa dashi, auntie bata juma da farkawaba nana takira su daddy tana shaida musu auntie tafarka kamar zautatta saboda ta tubure setabar wanan gida sam bazata iya zamansa ba,a parlour su daddy sukaci karo da ita tana shirin yowa waje su mummy nariketa don masifa irin nata tana tafe tana tangadi amma taki saduda, muhammad yadda yaga auntie tagama firgicewa da rudewa yasa dariya takamashi daurewa kawae yakeyi duk yasan saboda ummi take wannan haukan da borin kunya, Hannun ta daddy kawai yarike suka koma cikin bedroom, sosai yake daurewa don shima dariyar yake sonyi daurewa yayi yabata fuska yasoma cewa "Haba maryam menene haka kikeyi ne? kinson tonawa kanki asiri dakanki,yanzu idan sukaga kina wannan borin kunyar naki ba tuhumarki za ah cigaba dayiba gaba daya kinfice a hayyacinki kamar bakida hankali sam ba safiyya bace kika gani yakamata kinutsu haka, 'yar uwartace ba ita bace bah, nan ne asalin safiyya yakamata kisan mekikeyi fah! kikama kanki,yawwa kinga yanzu ina amfanin mugun hali idan da abun azziki kikayiwa safiyya bazaki shiga wannan halinba a yanzu,kullum ina nusar dake ina fahimtar dake kikayi watsi da maganata, yanzu ga sakamako kinso magani kinga asalin safiyya koh, tafiki asali idan kudin kike takama kingani dai tafiki azziki tafiki matsayi babu abinda zaki nuna mata, sedai dake zuciyanki tayi nisa idanunki sun rufe, kisani kusan saboda ke na aurawa muhammad meenal,saboda zarginda kikeyi na meenal 'ya tace, zuwa yanzu kuma nasan duk wani zargi dake zuciyanki yafita koh sekuma kiyi shirin girbar abinda kika shuka" Duk maganar dayakeyi auntie kuka takeyi meban tausayi tana jimama wannan lamarin kaico duniya kaico! ganin abin take kamar a tatsuniya wai yau itace a cikin family din safiyya haka, To fitowan daddy kenan sega su yousep sunshigo shida nadiya suna gaba,se mom dinsu da ummi abaya, Ya Allah! meenal koda tayi arba da abin kaunarta mancewa tayi da komai tamike cikin tsananin farin ciki tanufesu, zuciyan muhammad tamkar zata fado saboda harbawan data somayi, "Ya yousep!" tazo zata rumgumeshi saboda murna da farin ciki, cikin mamaki matuka yayi baya yana kallonta, harda rike baki yace. "Ke meye haka zakiyi kinmanta kinada aure ko yaya" "Nashiga uku!" Meenal tafada tana dafe girjinta da hannu biyu saboda tsananin firgicin data shiga,tace. "Wani makaryacinne yagaya maka? wlh kowaye karya yakeyi" Nadiya batasan sanda dariya ta kwace mataba tarike mata hannu tace. Yanzu meenal kina nufin baki saniba? ko kuwa a tunaninki bazamu jiba,duk wan nan gyaran dakika sha kinata kyalli ga kunshi kinsha amma yatashi a banza"tuni kwalla tacikawa meenal ido jiki a sanyaye tace. "wlh bestie ba bikina za ayiba na sister nane kune baku saniba" Yousep kallon inda su muhammad suke zaune yayi yana son sanin cikin shida mujaheed waye mijin na meenal, to drama din datake faruwane yasa mujaheed darawa sosai yakewa muhammad dariya jin furucinda meenal takeyi,dukda yana cikin damuwa hakan behanashi darawaba,mimi kuwa ganin hakanne yasata sakin ajiyan zuciya tana hamdala ganin sahibin nata yasoma saukowa, rabonta daganin fara arshi tun a kano lokacinda sukayi selfie, cukurkude fuska da muhammad yayine yasa yousep tunanin shine mijin nata, Kallon nadiya yayi yace. "Sister shige muje tunda bata saniba to ko baza aji mutuwar sarki a bakina bah" Cikin rashin fahimta meenal taje gurin daddy tazauna gefensa cikin wani irin yanayi tace. "Daddy kaji abinda suke cewa kagaya musu gaskiya nibanida aure" Murmushi kawai yayi yashafi kanta yace. "Yata takaina kinada aure mana,nayi miki aure tuntuni, amma inason kibar maganar semun koma gida" cikeda tsoro meenal take kallonsa dakuma jin kamar yana mata ta tsuniya, kura mata idanu kawai muhammad yayi yanason ganin yanayin dazata shiga, cikin muryar kuka meenal tace Daddy waka auramin? Kallon takaitaccen lokaci yamata sannan yace. "Itama wannan maganar kibarta semun koma gida" Kai kawai meenal ta iya jinjina masa tamike dakyar tabar parlour din batare da takuma kallon su nadiya bah,nana kuwa kana kallonta zakaga zallar farin cikin datake ciki tagode Allah yanzu tasamu 'yan cinda zata mallaki yousep, Kuka meenal take meban tausayi ta kulle kanta adaki saboda zafinda zuciyarta keyi mata meyasa Daddy zeyi mata haka bayan ga wanda takeso ita, Har dare bata fitoba saboda ankule su meenal bakuma wanda yaje inda take bare ya rarrashe ta har muhammad kuwa, duka an hadu a parlour anata hira cikin farin ciki dajin dadi banda ita banda auntie, Se bayan ishah Abban su mimi da ganeral suka dawo gidan suna dakinsa nasaukar baki suna tattaunawa yakira yousep awaya yasanar masa yazo yasamesu, Ana cikin hira yousep yamike yafita wanda kamar jira nana takeyi dama, takuwa mike tabishi itama ko kunyaπŸ€”, Sarai yaga nana tabiyoshi wannan dalilinne yasa shi karawa tafiyan sa sauri, cikin tafiyarsa ta takama yay mata nisa hakanne yasata saka gudu, itama tacimmasa don harya kusa isa inda zashima, batareda shakkar komaiba nana tariko masa hannu, hakanne yasa yajuyo a fusace yana kallonta ganin bata da niyyar magana ne yasa yafisge hannunsa yace. "Sakeni tunda bakida abin cewa ni inada abinyi" Ya juya zecigaba da tafiyarsa nana takuma rikesa idanunta nata ambaliyan hawaye cikin maida numfashi tace. "Narokeka katsaya ka fahimceni kada kayimin haka katema ki rayuwata kasoni koyaya,kaine kadai zuciyata take kauna a duniyar nan kada kayi min haka, Allah yayi nice rabonka ba meenal bah" Tana maganar tana kara shigewa jikinshi kamar zatayi kuka, cikin takaici kuwa yousep ya fisgeta daga jikinshi haryana huci yanuna ta yace. "Nana kada kiyaudari kankifa! don narasa meenal hakan bayana nufin nasoki bane kingane koh! saboda haka kikama kanki kisan mekikeyi nibazan taba sonkiba kada kikara tabani koda wasa nagaya miki" Cikin shashekar kuka nana tace. "Narokeka kada kajuyamin baya wlh bansan yadda rayuwata zata kasanceba kate makamin nizan maka abinda meenal btayi makaba ka yarda dani" Tsaki kawae yousep yayi yajuya,caraf suka hada idanu da Dad dinshi, da Abban su mimi suna tsaye suna kallonsu,zuciyansa kuwa tasoma bugu yana addu an Allah yasa basuji abinda yafaruba.... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION {Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al' ummah} page 17 - 18 Cikin zubar hawaye meenal takarasa ga mujaheed,tace. "Shin ya mujaheed meyasa zakayiwa 'yar uwata haka?menene laifinta anan ko kana jah da kudira ta ubangiji ne?mimi fah alheri ce a garemu, itace sanadin dana gano ko wacece ni, saboda tana kaunarka shine zakayi mata haka,kasani gatace a gareka domin idan da nika furtawa SO sam bazan amin taba, saboda inada wanda nakeso" Kallon muhammad mujaheed yay dajin furucin meenal cewar tanada wanda takeso,sauke ajiyan zuciya yayi sannan yace. "Meenal kidena wannan maganar mana sam batada amfani saura kwana uku fa adaura mata aure," Zuwa lokacin muhammad yagama hassala da iskanci irinna mujaheed,yakaraso cikin takaici yace. "Wai meyasa bakada hankali ne mujaheed? meyasa kakeson karyata zuciyanka karya kake kace bakason mimi karma ka yaudari zuciyanka don zakayi nadama babba" "Banasonta! wai anaso dolane? kukyaleni mana" Mujaheed yafada cikin daga murya dajin haushi, harara muhammad ya antaya masa yace. "Zoka kalli kwayar idanunta kace bakasonta idan ka isa, asan nan zamu tabbatar da hakan" Mujaheed batare daya kalleshiba yasa kai yay gaba yasoma sauka daga steps din cikin sauri, shima muhammad yarufa masa baya yanata ruwan bala i, Mimi najikin mummy inbanda kuka babu abinda takeyi sosai take tausaya wa rayuwar ta haka hasana mah jikinta yayi sanyi matuka haka taja twins suka nufi ban garensu Bassam yana zaune shikadai a garden yanata kuka tamkar karamin yaro,yana surutai meyasa mimi zatayi masa wan nan sakayyar meyay mata arayuwa haka dabata kaunarsa ko kadan,yana cikin wannan halin ne yaji an dafashi,koda yadago idanunshi dana hasana suka sarke nadan sakanni, kana ta matso tazauna gefenshi dukda irin tsanar data masa yau a yanayin data sameshi seda yabata tausayi,cikin muryan tausayawa tace. "kayi hakuri ya bassam" Share hawayen fuskansa yayi yana fitar da huce daga bakinsa mezafi yajuyo yakalleta yace. "Hakurin mezanyi hasana? kinason nahakura nafasa auren yayarki,ta auri wanda baya sonta bayason ganinta,wai meyasa yayarki zatayimin haka? taso wanda besan darajartaba" "Bayin kanta bane ya bassam" hasana tayi maganar idonta tafda kwallah, murmushin takaici yayi yace. "Banyi mamakin jin furucinki ba hasana, saboda nasan yadda bakya kaunar na rabi yayarki, kina yimin kallon dan iska koh" Sam kasa magana tayi illah idanu data zuba masa, "Niba Dan iska bane hasana sam koda wasa bantaba kusan tar zinaba ,amma zeyi wuya kifahimceni koki yarda dani," Cikin zubar hawaye tace. "Nayarda dakai ya bassam" Da mamaki yadago yazuba mata manyan eyes dinsa dasukayi jah saboda kuka,hakanne yasata sunkuyar dakanta tana kallon zara zaran yatsun hannayen ta tace. "Dama Abban mune yake nemanka, yace gobe insha Allah za ah fadi wanda sukeda sa hannu akan sace yayar mu da akayi" Wani irin kara cikin bassam yabayar,wanda seda hasana ta dago ta kallesa, hakanne yasashi saita nutsuwarshi yace mata taje tanasanr yana zuwa, tamike kuwa tashige ciki tabarsa anan yadauki wayansa yayi kiranda seda yakwashi time sosai sannan yagama wayan,yamike yashiga ciki shima WASHE GARI Karfe 9 kowa ya hallara a gurin meeting anata cece kuce kowa da abinda yake furtawa akan suwa za ah kama yanzu,sam bassam baya cikin nutsuwarsa hatta abban su hasana yafuskan ci haka,isowar su (DPO) dinne yakara hautsina gurin saboda ko isowarsu bassam aka fara arrest dinsa akasa masa anchor,san nan aka kira sunan mahaifiyar sama wato asiya haka ta taso tana gun sheken kuka koda tafito itama sukace ina mahaifiyarta? zuwa lokacin bakajin komi se sallallami namutanen su kaji fulatanci kaji hausa harda turanci, hajiya balaraba tana zaune tayi sharkaf da gumi kunyar duniya ta isheta tsamo tsamo ta taso kuwa bakunya ba tsoron Allah kiri kirk aka daureta itama,se a lokacin (DPO) yayi magana yana kallon Abban su hasana, wanda mamaki da al ajabi sun hanasa koda kwakwaran motsi, "Alhj,wadan nan damuka kama sune sukeda saka hannu akan sace yarinyarka,hajiya ba laraba tana taya yayanta abokin takarar ka kishi ne akanka mukamin ka dakukayi takara tare kayi nasara bashiba, wannan dalilin ne yasa sukaso suci zarafinka akan yarinyarka,bisa rantsuwar dakayi akan bazaka bar wanda yasace maka yarinyaba yasa nan da dan lokaci za ah fara shari ah dasu domin su fuskanci hukunci.... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB. GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah} page 27 - 28 WASHE GARI Daddy ne da Daddyn mujaheed da Abbansu mimi da manyan su, se general an hadu ana tattauna wa akan shagul gulan bikin daza ayi bisa tsari,gidan fulani sune zasu fara nasu shagul gulan sannan a rankaya ai kano, acanne za ayi taro na karshe amika amare dakinsu na aure. Yau general ze wuce kano da iyalansa, mom juyin duniya tayi tayi da yousep yaje gurin matarsa su gana amma fir yaki haka ta hakura ta kyaleshi, yaran zamani kam se ahankali,nadiya se matsar kwalla take don sam batason tafiyar tabarsu meenal haka tadaure zuciyanta badadi nana se yage musu baki takeyi harta bawa mom tausayi ganin ko inuwarta yousep yaki kallah tamkar besan da ita a gunba haka suka tafi. Su Daddy kwana daya suka kara yau kuma zasu tafi,sunata shirye shirye, ummi takule a daki kuka kawai takeyi saboda Abbansu mimi yahana ta zuwa inda auntie take ko Daddy tace sam bazata yadda safiyya ta rasuba su sukasan inda suka kai mata 'yar uwarta sam ya hanata zuwa inda suke abin duniya yamata zafi,su meenal ma sunacan suna nasu koke koken ita dasu hasana saboda shakuwa, auntie kuwa seyau daza ah tafi tafito daga dakin datake taname addu ar kada Allah yahada ta da ummi harta bar wan nan gidan jitake kamar zatabar cikin kaya,mimi taki yarda sam su hadu da mujaheed seyau dazasu tafi saboda kunyar data addabeta takasa kallonsa ko kadan, shikuwa murmushi yayi abinsa gamida tabe baki yashige mota, Meenal se rawar jiki takeyi Allah Allah take takoma gida taga waye wanda aka aura mata sannan tayiwa mardiyya albishir cewar ya nuhammad ze aureta, muhammad ya kula da rawar jikinda takeyi amma seya kyaleta badai gidan zasu koma bah,kobi takan auntie meenal batayi wanda hakanne yakara sawa jikin auntie yin sanyi, Tafiya tayi tafiya wanda basu suka kai gidaba se bayan ishah saboda suna tsayawa yin sallah dacin abinci koda suka kai gidan bawanda yatsaya wani hira kowa yanemi makwanci abinsa. WASHE GARI Meenal tariga kowa tashi a gidan saboda dokin gidan datakeyi gaba daya taga gidan yacanza mata shirunda taji ne yasata tabbatar wa da bawanda yatashi a gidan seda tagama zagayenta ta wuce garden tazauna harda harde kafafuwa,sosai tashiga tunanin rayuwar ta ashe ita abar tausayice bata saniba mahaifiyarta bata raye ga mahaifinta sam ba mutumin kirki bane wani irin tsanar shice take mata yawo a jiki hawaye masu zafi suka soma bimata fuska gashi anyi mata aure batare da tasan kowaye mijin nata bama, sosai take ganin an tauye mata hakkinta,idanunta a lumshe taji ana share mata hawaye,kamshin turarensa datajine yasata sanin kowoye,zama yayi gefenta cikin damuwa yariko mata hannu yace. " Sweetie banason wan nan kukan naki kada kifara sawa kanki damuwa kowani tunani koda yaushe kikasance me kai kukanta ga Allah so kidena kuka banaso kinji koh" " Ya muhammad kana ganin wanda daddy ya auramin yana sona " Kallonta yake da mamaki don beyi tsammanin tambayar tataba yanzu,murmushi yayi gamida sauke ajiyan zuciya yace. " Yana sonki mana so me wuyar fassarawa,sonda yakeyi mikine ma yasa ya mallaka miki zuciyansa gaba daya ke kadaice a cikinta,tun kina zanin goyo kaunarki tazama jinin jikinsa so kinga wan nan shine masoyinki na gaskiya ba yousep bah,kuma iname tabbatar miki soyayyar sa zata mantar dake wani yousep fargabar dayakeyi a yanzu shine idan yazo gareki zaki kaunaceshi ko kuwa bazakiyiba" Kallonsa meenal kawai takeyi da mamaki dauke a fuskanta. " Sweetie kiyi min al kawari aduk sanda kika kasance tare da mijinki zaki gaya masa gaskiyar abinda ke zuciyanki kada kice zakiji kunyar sanar masa,idan kinajin sonsa ki gaya masa haka idan baka sonsa ki gaya masa" Hannunsa takara rikewa tace." pls ya muhammad ka gayamin wanene shi daya dade yana sona haka" murmushi yayi yace." ay bakiyimin al kawarin bah tukunnah" " To nayi maka al kawari, haba! ya muhammad sekace baka sanni bah inbana sonsa kobe tambayaba sena gaya masa but innaji ina ra ayinsa zan nuna masa,amma kagaya min wanene shi?" muhammad yay murmushi yace." shedar auren tana nan zanbaki da sadakinki sekiga kowaye a ciki" " Shedar aure kuma! ya muhammad tun yaushe akayi auren ne?" Yamike yakama hannunta suka koma ciki seda suka shiga parlour yasaki hannunta yace, "kije kiyi wanka bayan breakfast kizo inbaki" Ya haye sama abinsa yabarta nan tsaye da sakak ken baki, Tunkan yashiga bedroom din yake jiyo masifar mujaheed seda yashiga yaga ashe waya yakeyi,yashiga masa murmushin mugunta seda yagama wayar yajuyo yana antaya masa harara,hakanne yasa muhammad fashewa da dariyar mugunta, be ankara bah kuwa yaji mujaheed ya cimimiyo masa riga yana cewa. " Bakin mara mutumci komai kaine kahada shi ay banjiba banganiba kowa yakwaso masifar sa seya kirani kuma kazo kana min dariyar mugunta" Cikin dariya muhammad ya kwaci rigarsa yana cewa "meyay zafi Allah yabaka hakuri kowaye zemaka mita kabashi hakuri abinda yanzu zamu fara indai shagul gulan bikine, mutum harseya gaji dazuwa" Yana shafar cikinsa yana cewa "be cool angon mimi maida wukar" duka mujaheed yakai masa yay saurin shigewa bathroom yana dariya.... TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da al kalami domin fadakar da al'ummah } page 23 - 24 Rike kai sameer yay yace. "Wai meyake faruwane? gaskiya mujaheed bakada mutumci,ay zamu hadu,ina tsiyama ko a waya ka gayamin sedai naga anayi ay yayi kyau" An gama taron daurin aure lpy, sedai koda 'yan jaridu sukaso jin tabakin angwayen guda biyu basu samu damaba don fuskar kowan ne babu annuri garama mujaheed yana dan yake akan yousep da idanunsa sukayi jajir don bacin rai, Cikin gidama kowa yanata bidiri banda meenal da mimi,saboda mimi fargabace tahana ta sukuni tana tunanin yadda zasu kare da mujaheed,ita kuma meenal kunci da bakin cikine sukasa har yanzu take zubar hawaye idonta dukya kumbure wai anyi mata aure kuma ma batasan waye aka aura mataba don cin zali tanajin yadda a keta shelan an aura wa nana wanda takeso sosai take ganin an tauye mata hakki, Nana kuwa tunda take bata taba shiga farin ciki irin nayauba ( nikuwa nace Allah yasa yadore wan nan farin cikin ) jitake kamar an mata bushara da gidan al jannah wai yau itace matar yousep ganin abin take kamar a mafarki, Auntie tana daki a makure speakers nata kuwwa ana shelan daurin auren kamar daga sama taji wai harda nana diyarta sosai abin yadaure wa auntie kai kuma koda wasa takasa fitowa koda parlour, Bassam yana ganin duka shagalin da akeyi kuma koba komai yanzu yacikawa mimi burinta hankalinshi ze kwanta,to koda akazo tafiya da shi Abbansu yabashi letter dinda mimi tayo masa,koda yakare karanta wa bassam mur mushi mara yankewa ne yake bayyana a fuskarsa yanajin wani kwari a tare dashi sedai Abbansu tausayin bassam yake sosai, Letter din yamar wa da Abban yamaidata aljihu, kuma be tashi karan tawa bah seda suna hanyar komawa gida yaga abinda takunsa wasikar abin mamaki shima murmushin kawai yayi ya maida pepper din. Muhammad yay mamakin ganin yadda meenal takoma lokaci daya tawani kojale idanu sunyi suntum, shikuwa daddy bin nana kawai yake da idanu ganin irin farin cikin dake tare da ita se yashe hakora take don takasa boye farin cikin ta, se yanzun yake gasgata ashe kam nana tana son yousep din,dama shine wanda nana take nufin tanaso kenan? shikadai dai yaketa sake sakensa azuci, To koda tashiga gurin auntie tata ma kaimata abinci, auntie da mamaki tasoma bin nana da ido ganin yadda taketa farin ciki babu alamun damuwa a tare da ita, Babane zaune yatasa mujaheed a gaba yanata zolayan sa ana dariya cewar baze taba mantawa da zuwansa adamawa bah, Haka nadiya se tsokanar nana takeyi itakam batasan farin cikin datake cikiba, sunyi rarrashin duniya meenal takiyin shiru seda suka kira su mummy tukunna tayi mata magana ta tsagaita da kukan sedai kukan zuci, Ta kafafen sadarwa muhammad gaba daya yabi yawatsa dauren auren nasu mujaheed duka abokansu suka gani aka soma kiran mujaheed kuwa karshe ma kashe wayan nasa yayi don besan meze cemusu bah,kowa da korafin da zeyi masa bayan basu san sama taka abin yafarubaπŸ˜…. Karfe 9 na dare komai yalafa kowa yanemi ma tsuguni, sedai haryanzu mimi batada sukuni wanka tashiga tafesa tazo tashirya tanata zuba kamshi tasaka simple kayan bacci, tayafa dan gyale tafito i zuwa inda meenal take kwance tarike mata hannu tace. " Sister pls taso muje garden muyi magana" Sam batayi mata musuba tamike suka fito sukaci karo da muhammad don shima gurin meenal din tashi yanufu, da fara arshi yarike mata hannu yace. " Sweetie gurinki dama zanzo yanzu yau bansamu time mun zauna bah," Kmar jira take kuwa meenal hawaye yacigaba da sintiri a fuskarta,mimi tace. "Ya muhammad Allah yasa meenal taji maganarka kai, don taki dena kuka haka tayini yau" Cikin damuwa yace." zata denashi yanzu kuwa mimi kada kidamu" hannunta yaja suka koma ciki yana murmushin mugunta saboda ganin inda mimi tanufa yasan kuma kowaye agurin, Yana kwance a kan daya daga cikin dogayen kujerun garden din idanun sa a lumshe sam mimi bata kula da mutum bah a gurinba hankalin ta yana kan wayar ta akayi sa ah kuma inda yake ta nufa don gurinne babu haske sosai furanni sunyi yalwa a gurin, Mimi seda tazo zama tukunna idanun ta suka sauka a kanshi wanda tunda yaji takunta yabude idanun sa ya saukesu a kanta, Wata irin kara mimi tasaki saboda firgitar datayi tasaki wayar hannun nata tana shirin jada baya, sedai kash ta makaro, mujaheed hannun sa yasa yafisgo ta tafado jikinsa yashiga bin ko ina najikin ta da idanu, wanda jikin nata in banda kar karwa babu abinda yakeyi, Cikin kallon kurilla dayake mata cikin sexy voice yace." burinki yacika yau koh, kin auri mujaheed" Idanun ta ne suka soma fidda hawaye jin wani rainin hankali da mujaheed ke shirin yimata yana maganar yana kara matseta ajikinshi, voice dinta da lips dinta suna rawa,tace. " Pls kasakeni natafi niban san kana nan bah ay" Tayi maganar kuka yana shirin kwace mata domin kuwa a tsorace take dashi matuka, Matsa mata hannu yayi cikin mugunta, zafinda ya ratsata ne yasata sakin 'yar siririyar kara, tana shirin janye jikinta daga nasane gyalen kan nata yafadi kasa takuwa rintse idanunta tana matse kirjinta da tuni idanun mujaheed suka sauka kansu, nan da nan yanayin mujaheed yacan za cikin wani kalan voice da mimi batasanshi da itaba yace. "Ke banason gulma malama kawai kin kawo kanki shine zaki fara kaucewa,jaraba tasa kin kasa hakuri shine kika biyoni koh,to yanzu kuwa zakiyi mamaki nah" Zuciyan mimi ne tawani harba ga bakin cikin rainin hankalin nan na mujaheed, cikin kuka tace. "Naroke kah kayi hakuri kasakeni natafi cikin gida nibansan kana nan bah da babu abinda ze kawoni gurin....Hade bakinsu da mujaheed yayine yasata yin shirun dole tana fiddo da manyan idanunta waje tsoro da firgici suka dirar mata, sosai take kokarin kwace jikin ta daga gareshi abu ya gagari kundila, Jin tana shirin kwacewa ne yazura hannuwanshi cikin rigarta yamatseta dakyau sam babu abinda yamasa shamaki don kuwa batasa bra bah kuma seyanzun take dana sanin rashin sawarta, " Ke banason rainin hankalin nan naki kin manta na biya sadakin kine?" A kunne yayi mata rada,daga haka ya kwanto ta kan laps dinsa yanayin abinda yaga dama, Zuwa yanzun mimi tagama sallamawa rainin hankalin mujaheed. meenal tana kwance ta dora kanta akan laps dinsa hawaye ne kawai yake bimata fusta tana cewa. "Ya muhammad meyasa zaka bari ayi min aure bayan kuma kasan banaso, kuma ma bansan waye mjin nawaba" TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣️RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah} page 25 - 26 Dagota muhammad yay yana murmushi yace." sweetie wayasan to bakyason auren,ay bamusan kinada wanda kikesoba saboda bakiyi mana bayaniba ashe bakyason zabin da daddy yamiki" Hawayene yakuma ciccikuwa a idanunta saboda yousep dinta datake tunawa,cikin sanyin jiki tariko hannunsa tana cewa " Bazan taba kin zabin da daddy yay minba saboda nasan baze taba zabamin abinda ze cuceniba don haka zabinshi nima nawane babu abinda zancewa daddy sedai Allah ya saka masa da gidan Aljannah" sarkewa muryanta yasomayi zata cigaba da kuka tunowa da cewar daddy ba mahaifinta bane " Ya muhammad ina ganin wannan abin kamar a film wai daddy bashi yahaifeni bah haryanzu zuciyata takasa aminta wlh, gaskiya nayi asarar rayuwa dana kasance 'ya ga azzalumi kuma butulu, ashe shinema wanda ummi tabamu labarinsa, Allah sarki auntie har abada bazanga bakinki bah ashe ba ita bace ta haifeni shiyasa tafi kaunar yaya akaina, but dukda haka ina alfahari da ita kosau daya bata taba goran taminba wan nan ma abin ajin jina matane!" Cikin kuka ta karashe maganar tata harda shasheka domin kuwa abin yana matukar taba mata zuciya,tamatukar bashi tausayi haryama rasa dawani kalami ze rarrsheta dole daman yasan zatayi kuka, to koba komai daga karshe auntie taga matsayinki a yanzu da irin gatanki a rayuwa, Seda tayi kuka har kanta yasara mata ta lafe a jikinsa tadena shasheka sedai hawaye, "Sweetie zakison wanda daddy ya aura miki kuwa?" Tambayar tazo mata bashiri don haka kawai ta daga masa kanta alamun eh, sannan ta dago cikin tausayawa tana kallonsa da jajayen idanunta tace. "Ya muhammad kaga daddy yaywa kowa aure amma banda kai kayi hakuri kajee sekace bwya sonka yawa ya mujaheed amma yakyaleka,kada kadamu kajee ni inada wadda nazaba maka saboda kauna da shakuwar dake tsakanin mu da kai,kuma nasan bakada budurwa koh?" daga mata kai muhammad yayi yana kunshe dariyar da take cinsa, "Cikin jin dadi meenal tace to ya muhammad kasan fah wadda take kaunarka sosai kuma kasan (is so beautiful) halayenta ma masu kyaune, meze hana ka aureta" Muhammad nunawa yayi begane wadda take nufibah sam dakyar yake iya danne dariyar da take cinsa, "Yaya mardiyya fah kasan tana kaunarka over ni inason ka aureta" Muhammad yay murmushi ya jinjina mata kai yace. "Tom shikenan na nima kinsan bazanki zabinki bah sweetie tunda kin yaba da halayenta yayi in muka koma gida semu cigaba da magana koh," Cikin jin dadi takara rikeshi tana masa godiya a time din dazata kalli fuskansa da tagano a kwai wata a kasa saboda dariyar dayakeyi amma silent, sosai yake janye ta da hira da surutu har tasaki jikinta ma, dama kaka meenal da surutu, tadage tanata bashi labari irin yadda take rayuwa a gidan yanata zuba mata dariya yana kallonta cikin shaukin kaunarta da tagama kashe masa jiki, mikewa tayi tana gwada masa yadda takeyi idan sunfita, "Ya muhammad idan mukaje unguwa naga bodyguards din nan suna take mana baya, habawa zan fara wani konbo ina basarwa ina wani taku inagaya ma,fulatanci ne dama suna yimimshi zan zama kurma!" Takarashe maganar suna dariya. "Haba no wonder dole sweetie ki manta dani abinki" Saurin dawowa tayi tazauna kusada shi tana cewa " Ya muhammad bazan taba mantawa dakai a rayuwata bah, rana bata taba fitowa tafadi bah batare da natuno ka a zuciya taba,kai na dabanne a cikinta kullum cikin kewarka nakeyi matuka" wani irin farin cikine yama maye muhammad wanda yasashi sakin lallausan murmushi batare daya shiryaba. Bangaren yousep kuwa tunda aka daura aure ya kule a daki bekuma fitowa bah, seyanzun da mom dinsu tazo tasameshi a kwance don tagaji da kiranshi yana kin dagawa, a kwance tasamesa ya kurawa guri daya idanu kamar baya numfashi cikin saurinta ta karaso ta dafashi, kallonta dayayi ne yasata sakin ajiyan zuciya, tazauna gefenshi, "My son am sorry kajee nasan auren nan bada son ranka akayi maka shiba, to amma kasani shi Allah haka yake lamarinsa kayita Addu ah Allah yasa,nana fatiman itace alheri a gareka" Yousep cika kawai yake yana batsewa kamar ze fashe jiyake kamar ya kwala ihu, "Mom why da dad zemin haka? sam bana kaunar banzar yarinyar can sam halayenta ba masu kyau bane makirace ko ganinta bana kaunar inyi a rayuwata mayya kawai" Cikin sanyinta tace."kayi hakuri mana son! banason in karajin kana zaginta yau da gobe se Allah wata rana zaka sota zata zamto taura ruwarka" "No mom wlh bazan taba son waccar abar bah koda wasa kuwa" Tayi murmushi tace, "Son kenan, katuna fah lokacin da dad dinku ya aureni kalmar so bata taba shiga tsakaninmu bah,kuma yanzu kaga yadda muke nunawa junanmu soda kauna da kulawa, har Allah ya azurtamu daku, don haka kadena wasu magan ganuma don bakasan me Allah zeyi gaba bah" "Mom kufa na mussam manne yaza ayi ki hada kanku da waccar mara class din ma don Allah kidena maganar ma yanzu donni bazan taba kaunartaba wlh" "Kace wlh son rantsuwa fah kayi" "Eh Allah mom bazan iya son kowace maceba tunda aka rabani da farin cikina" "Son Allah yayi itace farin cikinka dama tunda Allah ya musanya maka da ita kaga zuwanka Adamawa abin alfaharine a gareka daga zuwa anbaka 'ya sukutun" "Mom nayi dana sanin zuwa garin nan tabbas bazantaba mantawa da zuwansa bah ashe tsautsayine yakawoni cikinsa ashe iftila ei ne ze fadamin," Mikewa mom din tayi tana cewa," lallai son kayi nisa to ni bazan biye makaba haryanzu yarinta na ibarka,Allah yaganar dakai gaskiya" tayi ficewarta abinta tabarshi zaune yanata kun kuni. Mimi tafiya take cikin sanda harta isa cikin bedroom din dasuke kwana,sauke ajiyan zuciya tayi dataga duk sunyi bacci tayi hamdala don kuwa tasan suka ganta ahaka bakaramar kunya zatajiba ita kanta tasan a birkice ta dawo sauri tayi tashige wanka tayi maza tafito tashirya ta daure gashin kanta data gama busar dashi yanzu, a kasa tayi shimfida tayi kwanciyar ta saboda yadda boobs dinta ke mata zafi bazata iya hawa bed bah su fama matasu, rigingine tayi a kwance idanunta nata tsiyayar hawaye sosai takejin haushin mujaheed yanzu komai daya faru tsakaninsu yake dawo mata gani take komai dayayi mata da mugunta yaringa hadawa abin nashi. To shima mujaheed koda yashiga makwan cinnasu yata rar da muhammad zaune kan sallaya, koda shigarsa yasau baki galala yana masa kallon mamaki, hakanne yasa mujaheed cewa. " To CCTV camera! wani munafin cinne yahanaka bacci?" "Mujaheed kada kacemin seyanzu kadawo daga garden" muhammad yay maganar cikeda mamakin mujaheed da tuni yashige wanka abinshi, Koda yafito a zaune yasamu muhammad kan bed yana rike da haba yana kare masa kallo yace. "Babbar magana abin harya kaiga wanka,waishin mujaheed ina auren dole akayi maka harda zaka soma nunawa yarinya rashinta ido,baiwar Allah zatayi fama da jaraba a gurin nan kwazzababbe kawai" Dariyace taso kwacewa mujaheed amma seya basar don yasan jira yake ya tofa kala ya hayayya ko masa, yanaji yakaraci babatunsa ya kwansa. To asuba tagari mutan gidan fulani. TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 31 - 32 Bayan sallan ishah amare gaba daya angama shiryasu an cancada musu ado naman mamaki duka angama jidar kowa zuwa gurin dinner se amare ne kawai suka rage dukda irin kyawun da nana tayi fuskanta babu amrashi saboda halinda take ciki tunanin yousep kawai take don tasan baze zoba,meenal kuwa zalki kawai take sotake kawai taga waye wan nan mijin nata,mujaheed ne yafara kiran mimi tafito cikin yaukinta dukansu babu kawayensu bare a rakasu mimi bawasu kawaye, ita kuma meenal nadiya ce kuma tana can tana nata shirin,haka nana sam babu duriyar mardiyya kome yahana hallata oho! cikin shagala da kallonta mujaheed yabude mata mota ta shiga abinta shima yazauna sameer ne yayi driving nasu suka tafi, Ba jumawa muhammad yakira meenal tafito kuwa da saurinta kamar zata tashi sama,sotake kawai taga dawa Allah ze hadata koda yabude mata motar saurin zura kanta tayi ciki sukayi gware kuwa yay saurin rike goshin nasa yana bude baki alamun yaji zafi, sam meenal bataji zafin bah saboda mamaki tayi turus tana kallonsa, " Ya muhammad ina mijin nawa kuma?" Tayi masa tambayar cikin mamaki. Tsayawa yayi da danna gishin nasa yana mallonta kawai,wato yarin yar nan bata duba takaddar auren suba haryanzu kenan kuma ma duk invitation din da aka buga bata fahimtaba ko yaya kodan babu na daurin aurene? katse tunanin sa yayi yace. "Ayya sorry sweet mijinki baze samu hallata bah ne yarokeni alfarma zan tafi dake yanzu" "Lallai ma ya rainani wani irin aiki ne yake dashi dayafini? to wlh bazan yardaba ahaka kake cewa yana sona ya muhammad" Meenal tayi maganar cikin jin haushi,shikuwa ganin zata bata masa lokacine yasa shi jawota jikinshi yana cewa "To komeye kibari semun dawo sekiyi nizan ma kira miki shi" Fahad abokinsa dake gaban mota sosai yake kunshe dariyar sa jin drama din tasu dayake haka yajasu suka tafi tanata ruwan baka ei, Gida yarage saura nana kawai ita kadai kamar mayya hawaye tuni yasoma kwaranya ah idanunta gaba daya tasada kar da zuwan yousep tanata kallon time jikinta yana karayin sanyi se 9 da wasu mintina mah wayanta tafara ruri, jikinta na bari kuwa tadaga saboda ganin mekiran nata murya a sanyaye tace. "Hello!" " Fito mutafi" Shine kawai abinda yousep yace da ita yakashe wayansa, jiki ba kwari tafito hannunta dauke da tissue tana dan gyara face dinta, nadiya tasamu a bayan mota suka gaisa san nan tabude gaba tashiga cikin ladabi ta gaisheshi ya amsa batare da ya kalletaba yaja mota suka tafi,inda zaka tabbatar da dole akawa yousep zuwa nan kananun kayane ajikin shi ba manya bah fuskar nan babu annuri ko kadan,har suka isa gurin kowa shiru kamar kurame bame cewa wani kala, Abinda yaba yousep mamaki shine suna shiga MC yasoma koda su hakanne yasa nana rike masa hannu tamau har suka isa mazau ninsu kana yajanye hannunsa yanajin kamar yakama da wuta, auntie kuwa kufular duniya tayita inbanda harara babu abinda take antaya wa yousep jira kawai take a tashi a gurin tasameshi tayi masa wankin babban bargo don sosai taci alwashin cin mutum cin yousep yau,bakin ciki yataru yamata yawa harta rasa inda zata saka kanta kowa ya halkara banda daddy kuma yace mata yau ze dawo. Cikin farin ciki da kwanciyar hankali gamida jin dadi suke shagalinsu batare da wata rashin da ah bah komai bisa tsari suke sha aninsu gurin taro yakeru kana gani zakasan na 'ya'yan wane da wana ne, meenal cika kawai take tana batsewa itama sotake kawai sukoma gida rashin mutumci kala kala ta tanadarwa mijin nan nata yau, sosai taji bata kaunar sama tunkan tagansa, Su nana basu juma da isowa bah wata bakar mota itama tasawo kai cikin gurin ta parker, wasu kyawawan matasan samari ne suka fara fitowa daga cikin mota din wanda a shekaru bazasu wuce 14 years bah, kallo daya zakai musu kasan twins ne su saboda tsananin kamar dasukeyi da juna sunsha farar shadda tanata zuba kyalli sekayi musu kallon tsaf zaka ga kamanninsu da muhammad, daga gaban mota wata mata tafito dauke da diyar ta da bazata wuce shekara 6 bah zuwa 7 dukansu sunsha abaya an dau rolling tamkar larabawa, ( kai me karatu tsayawa fisalta kyan dasukayi bata lokacine) Abin mamaki daga bangaren driver kuma daddy ne yafito cikin tashi shigar na al farma shima, hannun sa matar takama shikuma yarikewa yarinyar hannu ahaka suka nufi cikin gurin wadan nan samarin suna take musu baya gwanin sha awa, Dama daddy yasa an sanar wa MC gashi nan shigowa da iyalansa yanzu,habawa malam guri fah ya dauka ya kaure da zuzutawan MC kaf jama ar gurin kuwa poster akayi ana kallonsu kamar anga wani abin al ajabi, Kai tsaye gurin amare suka isa samarinne suka fara gaisawa da amaren cikin harshen turanci fuskar kowan nansu dauke take da murmushin farin ciki da jin dadi,gurin muhammad da meenal matar ta tsaya tanata sauke ajiyan zuciya na farin ciki, ganin abin kaunar tata datayi, cikin shauki da kaunarsu take kallonsu tamika wa muhammad hannu tace. " congratulation my muhammad auntie safiyyan ka tazo tayaka murnar aure dakayi" Rintse idanuwan sa muhammad yay yana jero Addu o i, hakanne yasata sakin murmushi takalli meenal datake ta faman kallon ta, tace. " congratulation my Dota, tsawon shekaru ina jiran wan nan rana dazan sake ganin ki a rayuwata,hakika ina kaunarki dayawa kullum cikin begen ki nakeyi yarinya ta ashe da rabon zan kuma ganin wan nan ranar dazan kuma ganinki" Safiyya tayi maganar cikin gubar hawaye taname tallafo fuskarta, Dariya daddy yayi yarike wa muhammad hannu yace. " My son bude idanun ka mana auntie safiyyan takace bakason gani ko kuwa kannen kah? bazakayi farin ciki da dawowar su garekuba?" Ganin muhammad yaki bude idanun sa har yanzu yasa shi sakin murmushi yace. "My lady taho muje mu gabatar da kanmu tunda kowa yakasa gasgatamu" Tana murmushin itama sukabi bayansa gurin da MC yake suka karasa ya amshi speaker din hannunsa yay gyaran murya gamida gyara tsayuwarsa yafara mika gaisuwar sa da kowa da godiya kadukkan wanda ya halacci wan nan taro nasu,kana kuma yasoma zayyano bayanai akan matarsa ta biyu safiyya wadda take zaune a dubai da yaransu uku, hassan da usain, se autarsu nabiha, Seda yagama zayyano jawabansa tukanna yamikawa safiyya speaker din ta amsa itama cikin sanyinta tasoma mika godiyar ta ga daukacin mutanen dake gurin, ko ina muryan ta yake karadewa,jikin muhammad a sake ya bude idanun sa cikin wani irin yanayi tabbas wan nan muryan nata baze taba gushewa a zuciyan saba, Tana cikin jawabinne taji anmata wata irin rumguma, kukan ta dataji ne yasata sanin ko wacece nan danan idanun ta yaciko da hawaye koda ta juya sukayi 4 eyes da ummi tana kuka, kara matseta tayi a jikinta tana kuka sosai tana cewa. " Ni nasan safiyya kina raye baki mutuba kawai kinmin nisane bayadda zanyi da rayuwata, wallahi koyanzu Allah yadauki raina burina yacika yadawo min dake,taho zo muje gurin iyayen mu kullum cikin begenki suke suma" Tunkan su karasa hajiya ta nufosu tana sharbar nata kukan itama cikin tsatstsan farin ciki ta rungumesu suka hadu sunata rafsar kuka, To muhammad kuwa yatasa twins a gaba da tsananin mamaki don seyanzun ma yaga yadda suke kama dashi haka mujaheed suna tsaye sunyi cirko cirko kallon twins din kawai sukeyi cike da al jabi, daddy gurin 'yan uwa da abokan azziki yaje anata gaggaisawa masu tsiya namasa kan cewa yaje yaboye amaryarsa. To mekaratu lamarin auntie gwanin ban tausayi halin da tashiga saboda sosai take ganin kamar tana mafarki tarufe idanun ta ta bude yafi sau bakin bunu, dakyar take iya fisgo numfashin ta saboda tsananin bugawar da zuciyanta yakeyi duhu tasoma gani a halin yanzu ga yadda takejin wani irin yama yama a kwa kwalwar kanta da hannu biyu tasa ta dafe kanta don bakaramin girgiza tayi da wan nan al amarin bah, kuma sam babu wanda yakula da halinda take ciki mah saboda anmata ma dacewa wata dinner akazo guri ya kacame, Kowa yana rububin daukar nabiha wadda taketa kwalo idanu kamar zatayi kuka don tunda take seyau ta taba ganin hausawa haka dayawa, haka twins mah, Meenal tana zaune kamar an dasata a gurin don itama bakomai take fahimta ba yanzun saboda halinda tashiga, daddy ne yakula da hakan yasashi zuwa yakamo hannun ta yaje inda su safiyyan suke yasaka hannunta cikin diyar tata yace. " Meenal mamakin ya isa haka mahaifiyar kice ta dawo gareki daman tana nan a raye bata rasuba kamar yadda kowa ya dauka a da amma banda yanzu" Wani irin numfashi meenal take fitarwa hawaye nabi mata fuska tana kallon safiyyan cikin muryan kuka tace." daddy wai meyasa life dita take fuskantar irin wan nan rayuwar ne?" tana maganar tana shirin fashewa da kuka, " Haryanzu nakasa yaddama kaina cewar bakaine ka haifeni bah, kuma yanzu gashi kacemin wai mahaifiyata tana raye! taya haka zata kasance a gareni, mahaifiyata tana raye bata taba zuwa inda nakeba seyanzu, wan nan waca irin uwace daddy?" takarashe maganar tata cikin kuka! Jikin kowa kuma seyay sanyi saboda yadda tabasu tausayi, dafata daddy yayi yace. " Doguwar magana ce wannan meenal kiyi hakuri idan mun koma gida zakiji komai kinjee, mahaifiyar ki tana matukar kaunarki don kece farin cikinta akoda yaushe" Cikin wani irin yanayi meenal tasauke ajiyan zuciya tajanye hannunta daga na safiyya ta matsa kusa da daddy ta rikeshi tana girgiza kai tace. " Sam banajin sonta nikuma, daddy ko kadan ma banason ta rabe ni, bana bukatar ta agareni yanzu gara nayi rayuwata a yadda na taso daddy!" Ayadda take maganar ne zakasan batasan ma metakeyi bah a yanzu, rumgumeta kawai daddy yayi sosai idanun sa suka ciko dakwalla, don tabashi tausayi sosai, itakuwa safiyya kuka tacigaba dayi jin furucin da diyarta ta keyi mata,duka kuma Dr da imam sune sadiyyar faruwar komai, hakanne yake kara saka safiyya kuka tasan meenal sam bazata saurare taba yanzu kam. Ta dole muhammad da mujaheed suke son gano cikin twins waye hasan, waye usain sun kuma kasa, sedariya suke musu sukuma Seda akaci aka sha tukunna taro ya tashi rabin shi kuwa koke koke ne akasha, har inda auntie take daddy yaje yakamo mata hannu zuwa lokacin kuwa tadena fahimtar komai sedai idanu yasakata cikin motar dasukazo da safiyya tana ciki itada ummi sannan ya dora mata nabiha akan cinyarta yarufe motan yazaga mazaunin driven yashiga.... TAKU A KULLUM NANA BMB. 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al' ummah} page 29 - 30 BAYAN WATA BIYU Yau takama juma ah, ranar kuma dinner din su muhammad ranar dazasu fara nasu taron kenan, bayan gidan fulani sungama nasu shagalin suka dungumo suka taho kano kuma, gida yayi cikar kwari babu masaka tsinke ga family din auntie da mutan bauchi duka an hallara,amare sunsha gyara matuka se daukar idanu sukeyi dama mimi tasha gyaranta tundaga gida,sedai sam taki yarda su hadu da mujaheed wanda shikuma jida kai yahanashi zuwa inda take yasame ta sedai hange daga nesa, To meenal tun randa muhammad yabata takaddar aurensu bata duba taba saboda yanda takejin zuciyanta tabarwa zuciyanta idan wan nan lokacin yayi taga koma wani maha lukinne, shima muhammad bekuma yimata maganar bah kallonta kawai yake saboda ta kuma yimasa maganar mardiyya yace taje takirata su fuskancu junansu tukun tun ranar take neman mardy tagaza samunta har kawo yanzu haka daddy shima kallonta kawai yake, Nana kuwa harkawo i yau yousep betaba kiranta a wayaba sema ita da take nacin kiransa karshe inya gaji yasakata a black list kamar mayya kuma seta canza number takira shi duk tabi tarame saboda damuwan datake ciki kowa yaganta yasan tana cikin damuwa,abin yana matukar damun auntie itama tana tausayin 'yar tata sosai kowa angonsa ya hallara amma banda na 'yar ta, tome hakan yake nufi? General da Daddy da daddyn mujaheed se Abban su mimi su hudu suka hadu suna gudanar da tarukan nasu bisa tsari da kwanciyar hankali, Sameer ma se a yaudin ya iso shida matarsa da inty dakuma mom dinsu don ragowan abokanan na mujaheed ma sun rigashi isowa,se antayawa mujaheed din harara yake don yaki gaya masa komai yace idan yazo yagani dakansa muhammad nata musu dariya,masauki na musam man aka basu da abinci kala kala suna cikin cin abin cinne su mimi da meenal suka shigo domin tarbarsu, cikin mamaki inty taje tarike musu hannuwa tana kallinsu don tarasa wadda zata kira da meenal kamar sha sha haka take kallonsu, Mujaheed yasaki murmushi mesauti yace. "Yadai! inty tun yanzu harkin fara shiga rudani haka" Tana kallonsu tace." ya mujaheed dama su twins ne baku taba gaya manaba,don Allah wacece meenal din acikin ku? don bazan iya tan tancekuba gaskiya." meenal ta kalli mimi sosai tajuya ga inty tace. " Dama sister muna kamar da za ah kasa ganemu ne?" Salma tana daga gefe tana kallonsu tace, " Meenal" suduka biyun suka juya suna kallonta,mimi tana murmushi takarasa inda take zaune tace. "lah! auntie salma babyn mune wan nan ashe kin haihu" Zama tayi gefenta ta anshi affan tana murmushi ganin yadda har yay wayau, murmushi salman tayi tace. "Ok kece meenal din kenan" hannunta mom tariko itama tana cewa "diyata meenal meyasa baki taba gaya mana cewar ku twins bane" Meenal tana gefe tana kallon salma saboda bata taba ganinta bah seyau,maganar da mom din tayine yasata cewa "mom ay ba twins bane mu 'yan uwane" "Tabdijan gaskiya wan nan kamar taku ta baci matuka babu wanda zece ba twins bane ku" cewar inty kenan sosai suke mamakinsu se kallonsu suke,matsowa kusada mimi mom tayi tace "meenal meyake faruwane? mungani a TV mujaheed ya auri 'yar matemakin gwamna na adamawa,garin ya hakan yakasance? mujaheed be aure kiba" Murmushi mimi tayi ta kalli mujaheed daya zuba mata maya tattun idanunsa,ta sauke ajiyan zuciya cikin sanyinta tace. "Ay nice 'yar tasa" Dawani irin kallo suka shiga binta mussam man sameer daya zuba musu idanu tun dazu, " Meenal me kike nufi?" mom tayi mata tambayar cikin rashin fahimta tana kallonta, Meenal tana daga zaune tace." mom ay nice meenal ita mimi sunan ta" Kasa rike dariyarsa muhammad yay ya cusa fuskansa cikin pillow na kujare saboda yadda kowa reaction dinsa yabada abin dariya, "Meenal kina nufin mimi mujaheed ya aura bakeba?" mujaheed yay tambayar cikin wani yanayi na kaguwa dasanin meke faruwa haka, Meenal ta kawata murmushin fuskanta tace. " Aydama da ita suke soyayya bani bace" "What!" Sameer yafada yaname mikewa tsaye don zuwa yanzun abin yasoma fin karfin kansa sosai ya zubawa mimi idanu haka su mom ita inty tama kasa cewa kala,harara yashiga wurgawa mujaheed yace. "Wlh ka kiyayi haduwan mu bakin mara mutumci kabar mutane a duhu kaki gaya mana abin da yake faruwa saboda yanzu kasoma canza halayenka" " Kaifa dadi nah dakai gajen hakuri kabari mana kahuta komai dayake faruwa yau zaka sani ay kwan tarda hankalin ka" mujaheed yace dashi gami da mikewa yaje ze anshi affan a hannun mimi yana cewa." bani baby boy dina mu gaisa tunda bansamu na halacci suna bah baby haryayi wayau" saurin rike masa hannu sameer yay yace " kaga kuwa bazaka daukeshi bah saboda bakaje tayashi murnar zuwa duniya bah don haka fushi yake dakai harda ni ubansa ehe!" Muhammad yana murmushi ya taso ya ture mujaheed gefe yace. "kunfi kusa nidai tunda banyi laifin komai bah abani shi mugaisa" Mimi tana murmushi ta mika masa shi ya ansa,sosai mujaheed yake dariya ganin yadda sameer ya cukurkude fuska yarike haba yana cewa. "Haba sameer yanzu sokake ayi mana dariya dama kasan muhammad kadan yake jira,haka zamuyi dakai?" " Eh haka zamuyi bamu ma fara bah" cewar sameer kenan. Gyara tsai warsa mujaheed yayi yace."To indai hakane shima muhammad yama laifi don yariga ni yin aure ma" baki sake yake kallon muhammad shima tunkan yace wani abu yatari numfashin sa "Kasan dai halin mujaheed hadamu yakesonyi danayi dabaka ganiba" Guntun tsaki kawai sameer yay yace."kwaji da gulmarku wlh anjima dai koma meye magani nizaku mayar dan iska, to bazan lamin taba gara nayi wankana na huta zuwa anjima nasha kallo" suduka suke dariya mujaheed yabishi a baya, fitowansa daga wanka kenan muhammad yashigo da affan yana hannunsa yana masa wasa, shikuwa mujaheed zaunarda sameer yay yazayyane masa duka abubuwan dasuka faru,gamida auren muhammad da meenal,yasanar masa dama rainonta sukeyi ba a cikin family dinsu takeba asalin family dinta sune na adamawa, da batan meenal Allah yakawo musu mimi a matsayinta, sosai jikin sameer yay sanyi dajin wan nan labarin yace. " Haba no wonder lokacin nurses sukace mana olcer yakamata saboda rashin abinci gaba daya wan nan raunukan nata dole muna tai musu kallon mahaukata, to kai mujaheed Allah ne fah yadubeka yakawo maka mimi cikin rayuwarka saboda yasan meenal ba rabon ka bace ay ita zuwanta rahama ne a gareka,sekayita mika godiyar ka ga Allah dayin Alfahari da ita" Caraf muhammad yace, yafayi hakan! ay wan nan bashida kirki dakake ganinsa tunda yasan kowa cece ita yake shuka mata rashin mutumci iri iri! ingaya maka,kuma dan iskan randa aka daura auren nan seda yanuna wa 'yar mutane tashin ta ido a garden,mutumin nan bashi yashigo dakiba sewajan 12 dukya bi ya.... Dukan da mujaheed yakai masane yasashi yin shiru yana hararar sa, Cikin dariya mujaheed yace "wan nan abu ya tsone maka ido muhammad ina ruwan kane tunda aka rigada aka daura auren nan badole nayi hakuri nadau kaddaraba" Da hannu biyu sameer yarike baki yana kallon muna finci irinna mujahhed, seda yakare zancensa yace."Gaskiya mujaheed kama raina mata hankali Allah sarki wlh harta bani tausayi" "Kai dai bari! sameer yarin yar ga hakuri shiru shiru da ita Allah ya hadata da rigimam men miji" Sameer yaceda muhammad. "Barshi zamuyi maganin shi ay mune dai dai dashi" Dariya harda tin tsirawa mujaheed yakeyi yace." Aikin gama yagama sameer tunda aka riga aka daura aure se yadda nayi da amaryata ehe!" To mimi ma dai duka abinda yafaru tagayawa su mom harda batun auren meenal da muhammad,ita kuma a time din ta tafi kiran auntie domin su gaisa dasu mom din, sunyi mamakin wa nan lamarin sosai da sosai, Koda meenal tashiga bedroom din na aunty tasameta fitowanta kenan daga wanka tashaida mata abinda yakawota, Kallonta auntien kawai takeyi tana tsane jikinta da towel sosai take mamakin sauyawar meenal a gareta sam bata ta ita yanzu sabgarta kawai takeyi, Cikin isasshiyar muryarta tace. "Meenal saboda yanzu kinji bani bace mahaifiyarki nida banza yanzu duk daya a gurin ki koh! babu abinda yadame ki dani,yanzu ummi itace babarki bani bah" Tuni hawaye yasoma bin fuskar meenal kanta a sunkuye seda takare maganar ta tace. " Auntie harna mutu bazan dena ganin ki matsayin uwa bah saboda koba komai baki taba goran tamin akan iyaye bah a haka kike zaune dani sam nadena ganin laifinki a yanzu yadda kike nunawa yaya kauna, nafi tunanin Daddy yay miki tilas ne akan rikona kuma kinyi kokari zanyi alfahari dake kuma akoda yaushe abu daya na rasa a rayuwata shine soyayyar mahaifiya! sam bansan wan nan ba seda Allah yakaini adamawa,soyayyar da ummi kemin ce ta hanani dawowa gidan nan sekuma Allah yazo yay ikonsa gaskiya ta bayyana, nadena ganin laifinki yanzu auntie ina matukar tausayin rayuwata a yanzu dukda zafin be hade min bah lokaci daya, Alokacin da nasan wacece ni Allah yasa ina cikin dangina koyaunzu Alhmdlh, da hakanma auntie kada kiyi tunanin zan rikeki a zuci ko kadan" Tana kaiwa karshen zancenta tafice tabata guri taname zubar hawaye,kalamanta sun shigi Dr sosai to amma zuciyanta sam taki karaya dama a sama take tun jiya take sababin masifa Daddy ya tsallake komai yatafi dubai yace abu na gaggawa ze kaishi seyau ze dawo komai yasakar mata a hannunta ita ke kujuba kujuba.... TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 35 - 36 Da gudu tawuce su tahaura sama har cikin bedroom dinsu, cikin tashin hankali take bincike kayanta har ta dauko takaddar auren nasu, jikinta har karkarwa yakeyi tabude tasoma karan tawa tana gamawa ta silale akasa tana dafe kanta sam tarasa wani irin yanayi take ciki, Nana da mimi suna ta faman cire kayan adon da akayi musu duka suka tsaya suna kallon ta, " Tayaya! how! yaza ayi ya muhammad yazama mijina? sam bazan iya haka bah, wayyo Allah nah! wanda nadauka yaya na shine za ah cemin mijina, taya zan iya rayuwar aure dashi?" dafe zuciyanta tayi saboda yadda take bugawa, mimi dariya harda fadawa kan bed, Karfin halin mikewa tayi ta isa gurin da nana take tsaye cikin firgici ta cakume tah hannu na ta bari tace." Yaya! kada kicemin dagaske ne don Allah kurafamin asiri, nashiga ukuna! taya ya muhammad ze zama mijina? wlh bazan iyaba sam bakuyimin adalci bah" Nana ganin yadda meenal ta firgice dayawane yasata danne tata dariyar tace. " Meenal nimafa nashiga rudani gaskiya,dakyar ne in hakan dagas kene maza kije ki gaya masa abin da yake faruwa suna garden, koda bakinsa ya gaya miki?" Saurin girgiza mata kai meenal tayi alamun a ah, "To maza kije kisamesa mana, yaudai komai yazo karshe a wuce gurin gara kidena tan tama koh gara dai kiga mijin nan naki yau, koba hakaba?" Kamar sauna meenal take daga mata kai,seyanzun take danjin sanyi a zuciyan ta. Sakin nana tayi jiki a sake taje ta bude window dakin sam barka kuwa ta hango shi shida su mujaheed a garden sunata arere warsu, kafa menaci ban baka bah, tayi waje da gudu don sam takasa yarda da abinda ke faruwa gara taji daga bakinsa, Koda fitar ta nana tasoma dariya harda rike ciki da hawaye tana cewa mimi " Yau mutuniyar drama tazo karshe zamuga a yanayin dazata dawo mana kuma πŸ˜…" Zuwa lokacin mimi murmushi tayi saboda moment dinsu daya dawo mata itada gogan nata mujaheed. Muhammad yana zaune yaharde kafa, cikin kayansa na shan iska marasa nauyi,hannunsa daukeda glass cup yana shan juice, anata hira shikuwa yakurawa cup din hannunsa idanu yayi shiru. " Wai ango lafiya dai? naganka cikin wani yanayi haka" fahad yay masa wan nan tambayar cikeda mamaki saboda yaga yanzu ake hira dashi harda dariya " Inafa lafiya! amarya batasan waye angon taba har yanzu,shikuma ango gaba daya yanacin tsaka me wuya soyake...." Maganar mujaheed ce tamakale saboda kallon da muhammad ya masa, shikuma mamaki ne yasashi yin shiru ganin yadda idanun na muhammad suka sauya a dan kan kanin lokaci. " Ay gara shi dai sau dubu wlh yafika yanada tawakalli, kaikuwa ay sedai a shafa fatiha a tashi" sameer yay maganar yana antaya wa mujaheed din harara, Kusa da muhammad mujaheed ya matsa, yadafashi yace." Shin sai yaushe game din nan naku ze karene? muhammad tunda meenal taki duba takaddar kasanar mata mana! kaje mata a matsayin miji ba yayan taba" Kallon mujaheed din yayi yana murmushi yace." Wani zuwane ya wuce wan nan? Aita sani yanzu" Kallon rashin yadda mujaheed yamasa harda harara, ganin hakanne yasashi guntuwar dariya yace." To juya ka gani" Saurin juyawa mujaheed yay sukayi 4 eyes da meenal tana tsaye kamar an dasata a gun, shikuwa yasaka dariya yamike yana cewa " Aww kace game over! bari to nayi daga ciki ni" suduka abokan nasu sukabi bayan mujaheed suna guntse dariya saboda irin kallon da meenal takewa kowan nensu. Bayan wasu 'yan sakanni muhammad ya aje glass cup din hannun sa yamike yazo har inda take tsaye, zuwa lokacin bugun zuciyan ta ya karu saboda yaudin wani irin kwarjini taga yayan nata yayi mata setaga kamar bashiba saboda yadda yake kallonta, lokaci daya tsoronshi ya dirar mata da fargaba, Saurin sunkuyar dakanta tayi kasa don bazata iya kallonsa ba kam,murya tana karkarwa tasoma cewa. " Ya muhammad wai.... Kasa karasa maganar tayi saboda tayi mata nauyi gurin furtawa, hannu yasa yadago habarta cikin wani kalan voice dabata tabaji nasaba yace. " tell me" Tuni ta kulle idanunta don bazata iya kallonsa bah, shikuwa yasami abinyi yakura mata idanu mussam man pink lips dinta, Hawaye nabin gefen face dinta tace " Ya muhammad wlh bazan iyaba taya hakan ze kasance kai yaya nane!" " An miki auren dole koh" Seyanzun tabude idanun ta ta kalleshi, haryanzun zuciyanta tana cikin rudani, cikin zubar hawaye tace." Dagaske yanzu kaine mijina? taya zan iya daukarka a matsayin miji? wlh bazan iyaba kunyarka nakeji, kaima kuma nasan kanajin nauyina koh?" tayi maganar kamar zata fashe da kuka tana hadiyar wani yawo daya tsaya mata saboda irin kallon da taga yana mata,kawai tarufe idanun ta tana shirin janye hannunsa daga habar ta abinda bata taba tsamma niba kuwa tajee saukar lips dinsa kan nata.... Ya ilahil alamin! cikin wani kalar yanayi meenal tazaro idanu waje jin abinda bata taba bah, kuma ga yayan ta mah πŸ˜‚ muhammad yayi hakane da niyar ya share mata tantama sedai koda taushi da santsin lips dinta suka kwashe sa zuwa sararin samaniya πŸ˜‚πŸ˜‚ besan yadda akai ya zarce ceba da aika aika! Ya shagala da tsotse mata lips Allah yabata nasarar kwace bakinta, sam beji dadin hakanba ita kuwa jiki nata faman bari ta juya zata bar gurin, Hannu biyu taji muhammad yasa yawa boobs dinta covering yahadata da jikinsa. Cikin firgici ta dafe saman kirjin nata gami da jan zuciya tace. " Nshiga uku!! Yadda tayine yasa muhammad besan sanda yasaki dariya bah πŸ˜‚πŸ˜‚ ya kwanto da kansa kan shoulder dinta, Yana cewa. " Yes my boobs! masha Allah haka nakeso su kasance dai dai ruwa dai dai tsaki inji bahaushe, my beautiful wife! look at my hands, boobs dinki dai dai da class din mijinki, Ya Allah nagode maka daka mallaka min farin cikina! tabbas ( RABON KWADO BAYA HAWA SAMA) Allah yayi ke tawace shiyasa yakare min ke har zuwa wan nan lokaci" Muhammad yana maganar ne yana matsa mata boobs din nata wanda yana jiyo bugun zuciyan ta yadda ya tsananta, Hakanne yasa shi tsayawa daga abinda yakeyi ya juyo da ita suna fuskantar juna sosai dariya taso kwace masa ganin yau bakin meenal yamutu ba surutu πŸ˜ƒ, kamar tana gaban mutuwar ta yadda ta firgice jiki nata bari, Cikin narkakkiyar muryasa yace." My wife bude idanunki ki kalleni" tunkan yakarasa maganar meenal tasoma girgiza masa kai alamun a ah, " Sweetie banason haka! sam banason wan nan kunyar taki in dai muna tare, in ba hakaba kuma dakaina zanyi maganin tah kinji koh!" Saurin daga masa kai tayi saboda yadda yay maganar, cikin muryan kuka tace" zan shiga ciki" " Tom shikenan bude idanunki tukunnah," tana sauke ajiyan zuciya tabude idanunta sedai taki bari su hada ido sam, ganin yadda gaba daya ta tsure ne yasa shi sakinta, aikuwa tayi ciki da saurinta don batada kwarin yin gudu a yanzun, Shikuma ya koma kan doguwan kujeran ya kwanta ya lumshe idanun sa saboda wani irin farin ciki ne na mussam man yaji yana ratsa shi yanajin wayansa tana ruri yamata banza saboda yasan mujaheed ne yake kiransa, Meenal duk duniya yanzu babu wanda takejin kunya sama da ya muhammad din nata, dakyar take iya daga kafafunta saboda nauyin da sukayi mata, hannunta tasa ta dafe boobs dinta da takejin bakon lamari a garesu, gani takeyi tamkar mafarki takeyi abinda yamata haka takarasa parlour kamar wata sauna, Sam bataga su hasana ba a parlour din saboda haka ne yasata haurawa sama, koda hawanta ne tasoma jiyo maganar Daddy a dakinshi da alamu bashi kadai bane bama kai tsaye tawuce bakin kofan nashi ta murda handle ta tura kofan tashiga a hankali, sedai kuma tayi arba da abinda batayi tsammani bah, ummin su mimi da iyalanta suna zaune dana safiyya dasu mummyn mujaheed dashi kanshi duka ita suka zubawa idanu, " Meenal ina muhammad din? shifa Daddy yaketa jira tun dazu yake kiransa a waya" mujaheed yay mata tambayar yana me kafe ta da idanu ga dariyar dake cinsa ganin yadda meenal ta rumgumi boobs dinta sam ida nunsu yasa ta manatama a ina hannun ta yake, Diriri cewa tayi takasa magana taname dana sanin shigowa wan nan dakin yanzun, yadda take fiddo idanu wajane yasa tabawa ' yan parlour din na daddy dariya.... TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 33 - 34 Hannunta safiyya takamo,tana murmushi tace. "Dr maryam kinyi mamakin ganina araye koh!" kallonta auntie kawai takeyi cikin wani irin yanayi me wuyar fassarawa, tacigaba dacewa " Kada kiyi mamaki saboda haka Allah yake al amuransa,idan kikaga mutum ya mutu to kwanan sane yakare a duniya, inada sauran numfashi aduniya,shiyasa duka zalintar rayuwata da kikayi Allah bedauki raina bah, kin zalinceni nida 'ya ta, to amma ba komai Allah shine zeyi mana sakayya duk da ban rikeki a zuciyata bah, kije nayafe miki" Su muhammad suna mota sam babu wani batun amare kowa takai takai kowa yay hanyar sa ta zuwa gida,sameer da muhammad da mujaheed se fahad da twins mota daya suka hau zuwa gida,sunata hira abinsu gwanin sha awa cikin harshen turanci, mujaheed ne ya tambaye twins din ko sun iya hausa? sudukansu murmushi sukayi atare san nan me surutun yace. " Ay hausa ma mukeyi agida bama magana da kowane yare se hausa daddy yahana yace se hausa yazauna abakin mu tukunna, kuma gashi Alhmdlh muna jinta sosai" Majaheed yana gefen dayan mara surutun yace. "Kaikuwa kafi dan uwanka surutu tunda muka shigo motar nan kaine kake ta magana shikuwa sedai murmushi,wai waye hassan waye usain ne acikinku" Murmushi me surutun ya kana yace. " Nine hassan, shi kuma usain, amma fah dukda nagaya muku muna sauka zamu kara hade muku, Murmushi muhammad yay yace. " To hasan kaine dai narike yanzu ko, kai kuma mujaheed seka kulada usain," dariya hassan din yayi yace "nidai ay nagaya maka babban yaya kuma kabari muje gidan ka gani" Kwantar da kansa yayi kan kafadar ta muhammad murya a slow yace." Ya muhammad kullum burinmu shine Allah yakawo wan nan lokacin bikin naku koda yaushe bamuda abin magana se bikinku,kuma inason dama ka koyamin chinan ci don inso" Sameer dake gaban mota ya sa dariya jin furicin na kanin muhammad juyowa yayi yace. " Lallai jini baya karya kun tabbata kannen meenal sarkin saurutu da kato bara,kada kadamu in kanaso mah har gurin (get lie ) da ( jaki chan) seya kaika, donyana yawan kai musu ziyara sosai" Girgiza kai muhammad yay jin wani salon iskaci gurin sameer. " Kaifa bakada kirki, kuma yace mana yanason zuwa tsaf zan kaishi ay" Dariya mujaheed yake yana " ay dama zaka koma China kodan kataho mana da second lady" Zaro idanu hassan yay yace "badai yayar mu za aywa kishiya abah" " Kai kama karaji " mujaheed yay maganar cikin zolaya, Tura baki yay yakalli muhammad wanda ya lumsh idanunsa yana cije baki, saboda baze iya biyewa mujaheed bah yanzun su raba hali agaban kannen su jira kawai yake sukai gida, " Gaskiya babban yaya bazamu yarda aiwa yayar mu kishiya bah sabo...Toshe masa baki muhammad yay yace " is ok bari mukarasa gida tukunna" Tun a mota general yake saukewa yousep kwandon masifa sabida irin shigar dayayi yaje gun abib yabata masa rai sosai,shikuma fuska kamar zata fashe don kumburi. Koda suka isa gida auntie itace tafara fitowa daga cikin mota din har hada hanya take saboda bata ganima sosai tahaye sama kai tsaye babu wanda ta saurara dukda kowa ya lura da halin da take ciki babu lpy haka taje tasakama kofanta key tabarshi ajiki, Su safiyya kuwa kamar za ah cinye su gida yakara kaca mewa ana maida yanda akayi duka ' yan uwan auntie babu wanda yake wal wala fuskar kowa a daure take kallon tara saura kwata kawai suke antayawa 'yan adamawa, Matar yayan auntie harta gaji da buga mata kofa ta dawo tazauna. SU hassan koda sukayi arba da twins kannen hasana sukayi ram dasu suna cikin fira yaji an kirata da hasana da mamaki ya kalleta, yace " sister ina taki 'yar uwar take?" Murmushi hasana tayi masa tace" sister na ta rasu tun muna 3 years ma" Tausayine ya bayyana a fuskarsu hassan din yace " Allah yajikanta itama kanwar mu nabiha tata sister din nawal Allah yay mata rasuwa tunkan a yaye su ma" Hasana ta jinjina kai tace" Allah sarki" Matsowa kusa da ita hassan yayi yace. " my sister zaki koya mana fulatanci?" " Meze hana sena koya muku, amma auntie safiyya bata taba koya muku bah duk wannan lokacin" Tabe baki hassan yay yace " inafa ay daddy hausa kawai yadage muka koya,kuma ay bamisan ta iya fulatan ciba harshi daddy din, seda sukazo adamawa tukunna yaga abin mamaki" Suna cikin hira hassan yaji an rike masa hannu, koda yajuyo yaga meenal ce zaune gefenshi tana zubar hawaye, saurin karkatowa yayi gareta yarike mata hannu dakyau cikin damuwa yace. " Yaya meyake faruwa ne?" Cikin muryar kuka tace." nakasa yaddar ma kaina da wannan abubuwan dasuke faruwa, shin meyasa mahaifiyata da daddy zasuyi min haka? narayu batare da soyayyar mahaifiya bah" Zama usain yayi gefenta yana share mata hawayen yace. " An sorry sister ni nasan irin zafinda kikeji a yanzu,ki kwanzar da hankalinki daddy zai miki bayni komai kada kiga laifin mahaifiyar mu, auntien ki itace ta haddasa duk wani abu dayake faruwa, haryanzun mommyn mu batada cikakkiyar lpy, kullum tanayin kuka akan rayuwarki tana begenki burinta itama be wuce wan nan ranar bah dazata halacci taron bikin ku keda ya muhammad, tunda ga ranar da akai muku aure ta dukufa tana addu ah Allah yakare ku daga sharrin makiya yasanya albarka a rayuwar auren ku keda ya muhammad" Tunda usain yasoma ambaton muhammad tasoma dena fahimta, tsaida shi tayi tace. " Wai shima ya muhammad kana nufin yayi aure ne?" Kowa poster yay yana kallon meenal da mamaki, " To wai yayarmu idan kina nufin bakisan ya muhammad shine mijin kiba?" hasan yay mata tambayar cike da mamaki. Wata irin zabura meenal tayi tamike tana galla masa harara alamun karya yake, Dariya hasana tayi tana rike baki tace " babbar magana " " To wai inbashi bane mijinki! ina mijin naki yake? kuma ma meyesa muka ganku a tare gurin dinner?" hassan yay mata wan nan tambayar yana shirin yin dariya! Kasa motsawa meenal tayi sabida komai seyanzu yake dawo mata cikin kwa kwalwar kanta.... TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 37 - 38 Ganin halinda tashiga ne yasa daddy kallon mujaheed yace." Jeka kiramin shi tunda yaki daga wayan" yayi maganar yana murmusawa, Shima murmushin yayi yamike yafita, " Karaso ki zauna mana meenal" cewar daddy kenan don yaga neman guduwa ma meenal keshirin yi, Yana daga kwancen yaji saukan duka kan laps dinsa, be bude idanun sa dasuke rufe bah sema dafe kansa dayayi don yasan bawani bane se mujaheed. " Taso natemaka maka mushiga ciki tunda naga ko wayar daddy ka kasa dagawa,kasan baka da juriya meyasa ka tsokalowa kanka" mujaheed yana kokarin jan hannun sa yake maganar,saurin mikewa yayi dayaji furucin na mujaheed yadauki wayan nasa yaga har 3 missed calls na daddy " Ya salam! wlh nazaci kaine kake kirana fiti nan ne kawai yana ina daddyn?" muhammad yay maganar yana me mikewa tsaye, murmushin mugunta mujaheed yasaki yaki gaya masa komai illah gaba ma dayayi ya kyaleshi shikuma yabi bayansa har zuwa parlour din na daddy, Ya Allah muhammad sam beyi tsammanin ganinsu haka dayawa bah ga kallon da kowa ke masa shima hakanne yasa shi tsarguwa kunya takama shi, guri daya suka zauna da mujaheed yana fuskantar sa yasoma antaya masa harara kuwa, shikuma yana guntse dariyar muguntar dake cinsa, mussam man yadda ya hangi meenal tayi tsumu gefen mimi, Seda daddy yay gyaran murya sannan yafara magana kamar haka. " Shekara 14 kenan dana furta rasuwar safiyya, kaf jama ah sunyi tunanin safiyya mutuwar gaske tayi, to amma a zahirin gaskiya tana raye bata rasu bah, safiyya taga jarabawar rayuwa kala kala tundaga ranar da tabar gidansu ta rasa farin ciki, tayi rayuwa mara dadi ita da mijinta har zuwa lokacin da ya saketa yatafi yabar ta alokacin tana da yaron ciki, wan nan dalilinne yasa nake kulawa da ita har Allah yasauketa lpy, daga nan kuma na dawo da ita gidana tana karkashin kulawa ta saboda tashida min ita marai niyace bata da kowa se mijin ta daya saketa, tunda safiyya tasoma rayuwa a gidana tacigaba da fuskantar kalu bale kala kala daga gurin matata babu irin gallaza war rayuwar dabatayi musuba itada diyarta da hantara zagi cin mutumci, hatta nikai na seda narasa jin dadi a cikin gidana, to daga karshe ma maryam ita da aminiyar ta suka yanke hukun cin kashe safiyya gaba daya, Duk dan saboda wani banzan tunani nata da asa rarren kishi irin nata, tana zargin mu ne nida safiyya kan cewar karuwa tace ita nakawo gidana na ajiye harta ma haifamin meenal,ahankali da salon yaudarar ta tasoma zubawa safiyya wasu kwayu a lemo tana sha batare da tasaniba safiyyan, sannu sannu jikin ta yasoma saki jiji yoyin jikinta suna saki harta kaiga bata iya tabuka komai, to daga karshe ma gaba daya allaurar kashe jijiyan jikin dan adam maryam tamata to a ranar ne bata kwana da numfashi bah tayi doguwar suma, likitoci dayawa sun kasa shawo kan matsalar ta safiyya saboda rayuwar ta tana tsaka me wuya, Dr bello shine yabani shawarar na hanzarta fita da safiyya kasar waje domin ceton lpyn ta inba hakaba kam basuda yadda zasuyi wa jikin nata, koda na amince da shawarar shi ne yahadani da wani babban Dr a kasar dubai da address dinsa, Tabbas abinda maryam tayi ya girgiza rayuwata matuka kuma yatabamin zuciya ganin idona nakamata tana gayawa aminiyar ta duk abinda tayiwa safiyya, hakanne yasa nagayawa Dr bello asanar wa kowa safiyya ta rasu don cikin sirri zan bar kasar da ita batare da kowa yasani bah wan nan hanyar ce kadai zatasa safiyya ta tsira, aranar seda nagamawa safiyya komai na tafiya tukunna nadawo gida nasami maryam wanda se alokacin takeyin nadama mara amfani, nikuma nariga da na yanke shawarar maka safiyya a kotu dole se itama tabar duniyar nan to, koda nakira mahaifina nashaida masa duka abinda yake faruwa yashida min cewar kada nayi haka tunda Allah yayi da kwanan safiyyan a gaba, kawai na dauketa mutafin can din ayi mata magani, kada kuma kowa yasan da hakan, kawai dai nabida maryam amatsayin takashe tan kuma kada nasaketa kodan yaran da ke gabanmu nana da kuma meenal, muddin na dauke meenal a gidan zata iya zargin wani abu, wan nan dalilin yasa hatta a gurin meenal mahaifiyar ta tazamo matat tah saboda ina kiyaye lafiyan safiyya duk wani abu daze bayyana gaskiya na tosheshi, bisa hukun cin da mahaifina ya yanke, kafin mutafi yakirani ya daura mata aure nida safiyya, a washe gari kuma na dauketa muka tafi bayan maryam tayi al kawarin zamewa meenal mahaifiya, Seda safiyya tashafe watanni tukunna tasoma iya gane wanda yake kanta sedai bata iya komai sedai ayi mata, tayi kuka tashiga kunci tashin hankali saboda hankalin ta yana kan 'yar ta meenal kullum cikin magiya takemin na kawo mata diyarta sedai na bata hakuri wan nan damuwan data sawa kantane yahai far mata da ciwon zuciya abin yahade mata biyu lafiyanta tazama se a hankali, Seda ta kwase watanni tukunna aka sallame mu a hospital bayan sun dorata akan magani kuma duk sati muna zuwa ganin Dr din nata wan nan dalilin ne yasa nace zaman dubai yakama ni nida ita, don akai akai ciwonta yana tashi dole bayanda za ayi lafiyan ta tazama kamar da amma likita yana iya bakin kokarin sa akanta, bata aikin komai duka nazuba mata 'yan aiki a gidan nata dana siya mana muke rayuwa a ciki yadda banida wani fargaba koda nataho Nigeria, Sam safiyya batada walwala kullum cikin damuwa take akan yarin yarta kada maryam tayi mata wani mugun abun, dukda haka kuma nake rarrashin ta da bata hakuri takuma dage dawa 'yar tata addu ah, munshe kara da wani abune dayin aure safiyya ta haifa min twins bakaramin farin ciki mukaya da hakanba, se alokacinne safiyya tasoma walwala ganinta da babies dinta, a lokacin kuma ta shida min cewar tabawa muhammad meenal sosai nayi farin ciki da hakan don dama abin yana raina inason nafurta domin inason wanke zargin da maryam kemin dama wasu magul mata kan cewar meenal 'ya tace, A ranar da safiyya ta haifi 'ya'yan ta nabiyu Aranar aka daura auren muhammad da meenal, hakan ya faranta mata ranta sosai, sedai tana cikin shayar da 'yan biyunta nabiha da nawal Allah yay wa nawal din rasuwa, tundada lokacin safiyya tasoma nuna wasu ala momi dasuke sakani shakku akanta don tabbas zuciyata taki yarda dacewa safiyya marai niyace akwai abinda take boyemin, kamar yadda nake tsammani kuwa a wata rana na tambayeta shin wacece ita wai ina ne asalinta? sam bata iya bani amsa bah karshe mah aman jini tafara muka tafi asibiti seda takusa wata acan, wan nan dalilin ne yasa bankuma yimata wan nan tambayar bah nadu kufa da addu ah Allah ya warware matsalar don naga akwai abunda yake matukar cimata rai, haka zalika in ta tuna da butulcin da imam yamata zatayita kuka sosai safiyya takoma se a hankali, Gabda meenal zata tafi bauchi hutu, ina dubai a lokacin muna kwance da safiyya cikin baccin ta naji tana ambaton sunan 'yar uwarta, tundaga wan nan rana nafara tunanin to itama safiyya 'yan biyune kenan? inata wasi wasi har Allah yazo ya baiyana gaskiya gameda family dinta" Seda yasauke doguwan ajiyan zuciya ya kalli meenal yace. " Kiyi hakuri meenal mahaifiyar ki tana kaunar ki kawai dai kaddara ce tasa tanisan ceki kullum dake take kwana take tashi cikin zuciyan ta babu ranar dazata zo tawuce bata ambace kiba,kiyi hakuri kinjee tabbas kema kinga rayuwa meenal sedai mugodewa ubangiji daya kawo mana karshen komai, gaki ga mahaifi yar ki gakuma dangin mahaifiyar ki kisa aranki kuma har abada ni baban kine" Rarrafawa meenal tayi taje ta kankame safiyya tana kuka me tsuma zuciya, to itama cikin zubar hawaye takara rungume diyar tata taname jin sanyi azuciyan ta koba komai burinta yacika tadawo tasami diyarta cikin koshin lpy Ummi kuka take itama tana juya kai tana me jin takaicin yadda aka nakasta mata rayuwar 'yar uwarta,shikuwa muhammad kamewa yayi azaune hawaye taf acikin idanun sa haka mujaheed, sam muhammad betaba tsamma nin auntie zata iya aikata wan nan ta asarba, Hannu biyu nana tadora akanta cikin kuka tace. " Nashiga uku! Auntie bantaba tunanin cewar halinki harya kai hakaba,sam banyi dacen mahaifiya bah bakiyi wa kanki adalci bah" To su mummy madai suna gefe inbanda matsar kwalla babu abinda sukeyi sunyi sallallamin harsun gajee, mimi ma gurin ummin tasu taje tarungume ta tana wani marayan kuka sosai dakin ya kaure da koke koke, seda daddy yamusu magana tukunna sukayi shiru, wasu keys ne daddy ya ciro a aljihunsa dayawa kowa yasoma binsa da idanu,guda daya ya wara yakalli muhammad yakirashi yataso jiki a sanyaye ya zauna a gaban mahaifin nashi. " muhammad wadan nan mukullan gidan kane halak malak nasiya maka shi domin kazauna da matarka cikin kwanciyar hankali babu abinda zaku bukata a gidan komai ansaka muku nabukatar rayuwa sannan lefen meenal ma yana cikin gidan naku wan nan aikin auntie safiyyan kane itace tahadawa matarka lefe sekayi godiya ga ubangiji ba ah garemu bah" Bayan ya dankawa muhammad keys dinsa mujaheed ya kira shima yazo yazauna gefen muhammad,daddy wasu keys din yabashi yace. " Kasan cewar aurenka yazo kaitsaye yasa nagyara maka part dina nagidan ku zaka zauna a ciki kaida amaryar ka kafin a kammala naka ginin gidan babu abinda zaku bukata agidan nida iyayenka mun gama muku komai itama lefenta yana can amarya kawai yake jira" Sosai mujaheed yake zubawa daddy godiya, ragowan keys din daddy yadaga yace "wan nan kuma makullan gidan safiyya ne dazata tare gobe insha Allah kuma acanne za ayi walima ta karshe amika amare dakinsu wan nan gida daga yau yazama mallakin safiyya ita kadai Ga wasu karin shedun ma a rubuce" dakanshi yaje ya danka mata takaddun gidan ta da mukallan sannan yabawa muhammad nashi takaddun gidan daki fah ya kacame kowa jinjinawa daddy yake da godiya a garesa kowa zuciyar sa ta mamaye da farin ciki Da wannan abun al khairi din da yayi.... TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 43 - 44 WASHE GARI Alhmdlh jikin safiyya yayi normal ta tashi garau, hankalin daddy yakara kwantawa shiko takan Dr bayabi kogidan yaki komawa sabgarsa kawai yake, Harseda rana tafito tukunna amarya tasoma motsawa alamun zata tashi, to motsin da takeyi ne yasa muhammad farkawa shima, ahankali ta bude idanunta tasaukesu kan faffadan kirjinsa, hakanne yasata fiddo idanuwa waje tana kokarin mikewa sedai tsam hannuwan sa suna ta bayanta bahalin mikewa, koda yabude idonsa ya kalleta ganin abinda take shirin yi, idonsa ne yakai kan time yaga 8 ma ta gota zaro idanu yay yamikar da ita, ganin babu sutura ajikin tane yasata sakin kara tai kasa tana kare kirjinta, haushi hakan yabawa muhammad kawai ya harare ta yashige bathroom yana cije baki sauri sauri yayo alwala yazo ya tada sallah ita kuwa tana zaune gefen bed din ta nade jikinta da blanket koda ya idar yajuyo yana kallonta diriri cewa tayi saboda tayi tunanin zece ta tashi tayi sallah ne, murmushi yayi yace." Ay nasan bakyayi kwantar da hankalinki bacewa zanyi jeki sallah bah " meenal koda tajee haka wata irin kunyace takara lullubeta hakan ya sa ta shigar da kanta cikin bargon, sam batayi tsammani ba taji ya jaye bargon gaba daya daga jikin ta bayan ya zare jallabiyyan dayasa, takuwa rintse idanun ta ta cukurkude guri daya sunkuyowa yayi yana kare mata kallo yace." Sweety banace kidena jin kunyata bah, banason hakan" sam kasa tanka masa tayi ko idon nata takasa budewa. " ' Hmmmm! bazaki dena bah kenan, to bari kigani" Ay kafin ta bude baki tayi magana ta sureta ya azata a gado, cikin kwalalo idanu tabudi baki zata kumayin magana ya cafke lips din nata da nashi, sotake kawai takwaci bakinta takasa hakanne ma yasashi zura hannu ya balle bra din tata sakin bakin dayayi ne tasoma maida numfashi cikin sauri murya na rawa tasoma cewa." pls ya muhammad" magiyan ne bayason jima yasa hannunsa kan bakin nata ko ina najikinta yake kai bakinsa mussam man breast dinta daya kusa zautashi, Sam besan iya adadin lokacin daya daukaba yana sarrafata son ranshi, tukunna ya barta yamike yashiga bathroom abinsa donyin wanka, ita kuwa luff tayi taname zubar hawaye don haryanzu takasa yadda ya muhammad din tane yake mata haka, yajuma a bathroom din tukunna yafito daure da dan guntun towel yazo har inda take cak ya dauketa izuwa bathroom din ya ajeta yana murmushi ganin takama idanu ta makale yace." To sarkin kunya ayi wanka a fito koh" Juyawa yayi yarufe mata kofar yasoma shiryawa harya gama shirinsa yafita takasa fitowa yana sane da ita yafice kawai abinsa, tanadena jin mitsinsa kuwa tafito cikin sanda tana leke don batajin zata iya hada ido da ya muhammad din nata yanzu,shikuwa koda yashiga gidan nasu yata rar 'yan tafiya anata shiri, bakaramin farin ciki yayiba ganin auntie safiyya anata hada hada da ita, hasana ya tambaya ina hasan da usain ne? take shaida masa ai nasuma tashiba, Da mamaki ya jinjina kai yace." Lallai ne yaranne dole" Yajima yana knocking kafin su bude masa kofan, yana zura kai yaga usain a tsaye daganin shi yanzu yatashi, haba ya rike yace." dakyau 'yan hutu ayse a tashi haka koh, anata shiri ku kuma kuna nan kun jibge" Hassan nadaga kan bed yajiyo maganar ta muhammad, yana murmushi yace." Ay dole tunda ango yatashi yanzu kowama zai tashi" tura kofan yakarasa yi yashiga yay kanshi hassan yamike da gudu yashige bathroom yana dariya, usain yace." mara kunya da katsaya babban yaya yayi maganinka," murmushi kawai yay yafita yabasu guri, suna azune a parlour anata hira lokacin nana tafito itama, har tazauna muhammad yana kallon ta muryanta ma baya fita sosai data gaisheshi, " Zonan nana" shine kawai abinda yace da ita, kanta a sunkuye ta taso tazauna gefensa koda yarike hannunta zafi yaji sosai a hannun nata tausayin tane yakara kamashi murya a sanyaye yace "Kinason yin magana da auntie ne?" hawaye ne suka zubo mata ta girgiza masa kai, hannun nata kawai yarike suka mike tsaye yana cewa "tashi muje" saurin kallon sa tayi amma se bekula taba har suka kai bakin kofah sukayi karo da safiyya,da mamaki take kallonsu tace "ina zaku haka" dan guntun murmushi yayi yace. " Zata gana ne da mahaifiyar ta kafin a kaita gidan miji kada zafin yamata yawa" saboda duk abinda ke wakana tsakanin ta da yousep yana gani, " Yayi kyau hakan sosai, ay nayi magana da yousep din yace yau da yamma ze turo a tafi da ita, yanzu dai rakitomin wani abu nasaka mutafi don bazan bari ku tafi ku kadai bah" Sakin hannun nana yayi yakoma palour din sam barka yana shiga yaci karo da wani hijab yadauka abinsa yaje yakai mata suka shiga mota suka tafi su ummi basusan meke faruwa bah, Abin mamaki suna shiga gidan suka ganshi dankam da mutane har sama suka haye safiyya kuwa tasha nuni aka fara nunata, daddy da kawu musa suka gani a bakin kofar dakin na Dr sunata bugunta amma ko gezau kofan yakiyi, da kallon tuhuma daddy yasoma binsu amma se sukayi kasa da kansu don karma su hada idanu, 'yan uwan Dr kowa yana zaune jugum jugum, cikin ikom Allah da muhammad ya tayasu bugun kofan da temakon wani karfe kofan ya budu, suduka tsayawa sukayi kallon dakin nata yadda yayi kaca kaca da glasses komai an hargitsa shi haka suka kutsa kansu ciki can gefen bed suka hangeta wanwar a kasa kamar matatta, ga ciwukan dake jikin ta jini dukya bushe, sungumar ta daddy kawai yay suka sauko kasa kowa ya hangosu se salati dakifah ya kaure wasu na kuka wasu na salati safiyya kuwa tasoma shan zagi ay matar sace tajawo ibar albarka iri iri sedai bawanda yabi takan suma nana kuwa kankame safiyya tayi tana kuka me tsuma zuciya har suka fita motar su daddy na tafiya safiyyan tace da muhammad su bisu kawai, yadata mota kuwa suka rufa musu baya, sunjima a wajen hospital din tanata kallon shi abubuwa da dama suna dawo mata, lokacin da fahaifi meenal a cikin sa itama a hankali hawaye yasoma bimata fuska kafin sushiga ciki, a office din Dr bello suka sami daddy yana masa bayanin akan halinda auntie take ciki, shigowansu ce tasashi dakatawa suna kallon su,magana zeyi tayi saurin cewa" pls kabarmu kodan nana mah" dauke kansa kawai yayi don beso zuwan su hospital din bah, zama sukayi jikin safiyya a sanyaye ta kalli Dr din tace." Ya jikin nata yanzu Dr meke faruwa da itane haka?" Kallon daddy Dr bello din yayi, shikuma yay masa a lama daya cigaba da magana kawai, " Maganar gaskiya tabbas Dr maryam tana cikin hadari sosai da alamu akwai abinda yamatukar firgita mata rayuwa harya so taba mata kwakwal warta domin har zuciyan ta tana cikin hadari Allah ne yay da tsawon cin kwanan ta a gaba zuciyan ta bata bugaba gaba daya, a takaice dai yanzun bazan iya shaida muku yanayin dazata farka bah zata iya yiwu wa hankalin nata ya gushe, so amma indai aikin da mukayi mata anyi nasara zata tashi lpy dayar dar Allah" Kuka safiyya tafara tana share hawaye tana cewa " Allah sarki wlh danasan abinda ze faru dake kenan sam da bandawo Nigeria bah, duka nice najawo miki wan nan bala in" mikewa daddy yay yakamo hannun ta seda sukazo bakin kofa tukunna ya kalli muhammad yace." Taso ka kaita gida, bakuma nasan hakan yadaga miki hankali don banason wani abu yasame ki koda wasa kada nakara ganin hawayen ki a kan wan nan abinda yake faruwa" Jikin muhammad a sanyaye yazo yakama mata hannun suka fita taname zubar hawaye, nana kuwa tana zaune hawaye ne kawai ke silalowa daga idanunta ko baki takasa budewa tayi kukan ma. Koda suka koma gida ummi harda hara rar safiyya saboda takira muhammad yagaya mata komai dake faruwa magun gunan ta ta dauko ta bata tasha ganin yanayin da take ciki cikin damuwa tasoma cewa." Haba safiyya akanme zaki sawa kanki damuwa akan waccan azzalumar matar akan me ma zaki damu, ay dole dama bazata gama da duniya lpy bah, somin tabine wan nan bataga komai bama" da mamaki muhammad yake kallon ummi irin kalaman dake fitowa daga bakinta tun anan yasan tafi auntie safiyyan su zafi,koda mujaheed yaji abinda ke faruwa shima jikin sane yay sanyi nan danan gida kuma ya dauka da maganar, Safiyya bata dena hawaye bah har daddy yadawo daga hospital din,anan yake shaida musu duk wanda yakeson zuwa bauchin ya shirya a tafi dashi saboda anfasa kai nana yau sakamakon abinda yafaru da mahaifiyar ta, ada yadda aka tsara biyu aka raba abin wasu suje kai nana wasu kuma suje kai mimi, kiran safiyya yayi ya kwantar mata da hankali sosai san nan tadan sami nutsuwa, Hassan da usain da nabiha daddy cayay sutafi gidan muhammad su zauna kafin sudawo kada kuma su kuskura su sanar mata abinda yake faruwa, Biyu da wajan rabi aka dunguma 'yan tafiya akayi bauchi bayan angama shirya amarya tsaf tanata kuka mimi domin ganin abin dai yi za ayi suka dauki hanya,da iyalan sameer dasu innah da mummy se 'yan adamawa amma badukan suba ummi da safiyya, yanata musu Allah kiyaye don shi bandashi za ayi tafiyanba, Se yamma lis suka isa gidan su mujaheed kamar bashi bah saboda yadda yadau gyara musam man bangaren amarya ya tsaru kam ba karya su innah basu zauna bah suka sa muhammad yamaida su gidan su, dukda gajiyan da aka kwaso hakan behana su cigaba da shirya bangaren amarya bah, har seda dare yayi tukunna safiyya da mom ne suka kara yiwa amarya nasihohi masu ratsa jiki, aka soma tattara kan kowa ana komawa part din mummy ram kuwa tarike ummin tasu tana kuka dole haka suka tafi suka barta anan, itama daga karshe wayau tayi mata tace tashiga wanka, koda tashiga wankan cikin sanda tafice abinta, don bata zaunaba abin kunya ango yazo yasame ta, Su muhammad dakin mujaheed suka sauka, ango yana gaban mirror anata kalkale kal kale yafito wanka yanata musu ibar albarka kan cewar babu wanda ze shigar masa dakin amarya shima, tsaki muhammad yay yashige ya juya yaname gyara kwanciyar sa kan bed yana cewa " aikin banza jarababbe kawai zamu ragune don bamujeba, yau dai nasan mimi tabani a gurin ka don kai lamarinka ba daga kafa, ko kunyar su ummi baji zakai bah" Girgiza kai sameer yay yace " To Allah yakyauta maka mujaheed dama tayi maganin ka inga ta kwazzaba," murmushi kawai mujaheed yay bace musu kalaba seda yagama shirinsa tsaf tukunna yace " kwayi kwa gama nidai ai yau angona nake amarcina zanyi yanda yakamata" da pillow sameer ya jefeshi yana cewa" To mara kunya san inda dare yamaka" mujaheed yafita yanata dariya, muhammad yana jinsu be tankaba sabida tunanin abar kaunar sa dayakeyi meenal yanata zuba murmushi, abinda yawakana tsakaninsu kawai yake tunani.... TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 39 - 40 Zuwa lokacin da daddy ya sallami kowa, time din dare yayi sosai su muhammad haka suka nufi makwanci zuciyansu kal da farin ciki su safiyya kuwa sabuwan hira aka bude ta yaushe gamo,ummi ce tabawa hajiya labarin duka abinda yafaru da safiyya taname zubda hawaye gamida tausayin 'yar tata, nana tayi tsumu da ita don kunyar su ma takeji a yanzun bata iya furta komai sedai zubar hawaye, Wan nan dare basuyi bacci ba kam ummi farin ciki ya isheta jitake tafi kowa sa ah yanzun wai yau gata ga 'yar uwarta! Allah kenan, sunata fira cikin farin ciki har akayi sallah asuba kowa kuma ya dakufa bacci bah. To me karatu fada ne kuma yake shirin kaurewa tsakanin dangin auntie dana daddy, sam anata buga kofa auntie taki bude kofa juyin duniya taki koda magana, harzuwa wan nab lokaci rana ta hantse, danginta daddy suka dorawa laifi cewar ay komaeye yasameta shine sila shiya jawo komenene don be mata adal ciba ay munafur tatta yayi donme zeyi mata haka, kasancewar suna goyon bayan 'yan adamawa ne yasa abin yakara harzuka su, mussam man matar yayan auntie tafi kowa zakewa da rashin mutumci akan me anyi mata ba dai daiba kuma 'yan uwansa sunyi shiru ko ajikin su abin bedame suba seta kira iyayen ta tasanar musu, Duka kuma bawanda ya kulasu shi daddy sammakon barin gidan ma sukayi, se su mummy da inna kuma bawanda ya sauraresu, To azhar nayi kuma aka soma jidar mutane zuwa gidan safiyya inda za ayi walima,abin mamaki ga gidan nata gana muhammad dukansu sun hadu babu karya, koda mutum daya a cikin 'yan uwan Dr bawanda yaje sunata ikirarin cewa wan nan ma ay cin mutumci ne, koda aka kira yayan na auntie ya shaida musu cewar kada wanda ya kuskura ya kira iyayensu yadaga musu hankali kome yasamu maryam itace tajawa kanta kada ma wanda yakara kiransa karshema kashe wayansa yayi gaba daya, To gashi kuma Dr haryanzu taki bude kofah! Gidan auntie safiyya kuwa anata shagali ana shirya amare cikin wasu lafiyayyun abaya, koda wasa meenal taki yarda su hadu da muhammad, wanda shikuma nemanta yake ruwa a jallo, seyanzun da dole gurin zama ya hadasu bayadda zatayi, ram yarike mata hannu kuwa yana tuhumarta itakuwa takasa dagowa mah saboda bayan kunyar data addabe ta mah harda tsoronsa dayake kara linkuwa a zuciyanta har yanzun tagaza yarda wai ya muhammad mijinta, mamakin shi yaki barinta akan abinda yamata ashe ya muhanmmad haka yake! πŸ˜€yanzu shine yake mata wan nan magan ganun dasuka fi karfin kanta sam jitake kamar mafarki take duka wan nan abinda yake faruwa, 'yan uwan youseep suma sunzo dama su nadiya sune amarori, shikuwa gogan mom ce tasawo shi agaba ta taso keyar sa suka taho tare, ba mom ba har shi daya kalli nana seda tabashi tausayi yadda takoma, sedai ji dakai yahanashi koda kulata mah, ana tashi bejira suba yabawa motar sa wuta yay gaba, hakanne yakara sawa zuciyan nana karaya takasa dena kuka seda safiyya ta rarrasheta sosai tukunna tasamu tadan sawa cikinta wani abu tasha magani saboda ciwon da kanta yakeyi. Zukatan kowa cike yake da farin ciki da kauna a wannan gidan, murna da rawar kafa gurin angwayen biyu ba ah magana WASHE GARI Yau take lahadi! za ah mika meenal dakin mijinta tunda ta tashi takejin ta sukuku jikinta yayi sanyi sosai kiris take jira a zungureta tasoma kuka tawani lafewa safiyya ajiki, shikuwa muhammad tunda suka tashi mujaheed yasa shi a gaba da tsokana kan cewar yau yake ango. Fuskar mom dauke da murmushi tasami meenal da mimi tana shaida musu cewar ay zarah itada iyayenta suna kan hanyar zuwa donma wani uzuri ya rikeso da tuni sun nan ana shagali dasu, bakaramin farin ciki mimi tayiba saboda tasaba da zarah sosai tanata zumudi, Su muhammad sun tafi raka abokansu na nesa airport, 4 da 'yan mintuni kuma motar su zarah tayi parking a gidan na safiyya a time din kuma motocin Abban su mimi suka parker, yazo gidan domin yin sallama dasu yau ze wuce saboda uzurin da yake dashi, Mahaifiyar zarah dince tafara fitowa acikin motan, hamshakiyar mata ce meji da kudi da class tasoma takunta cikin takama da izzah, se su zarah itada inty dasuka take mata baya yanzun, inty itace taje taho dasu gidan saboda basusan shiba, baban na zarah ne yafito daga karshe a mazau nin driver, abin mamaki koda suka zo shiga ciki securities din Abban su mimi, hanasu shiga sukayi hakanne yasa maman ta zarah juyowa tanawa Abban kallon mamaki, wanda shima hakanne take, cikin wani irin yanayi yake kallon su da matukar mamaki hannun sa har rawa yake ya daga waya yakira daddy awaya, Batare da bata time bah daddy yafito, sedai koda ganin abinda yay arba dashi yasashi yin turus a tsaye yana wani irin yamutsa fuska kamar yaga kashi, zuwa wan nan lokacin maman zarah tasoma kufula cikin fushi tasoma tambayar daddy lpy ne meke faruwa? sedai sam be tanka mata bah illah iyaka ma hankalinshi yana kan mijinta bama jinta yake sosai bah, jawo kofan daddy yayi ya isa gabansa yana me yi masa wani irin kallo na kaskanci da rashin mutum ci, finger dinsa guda daya yasa ya nunasa ya ambaci sunan sa " Imam! Menene yakawo ka gidan nan? akan wani dalili mah zaka zomin gida taya yama!" daddy yana maganr ne cikin wani irin fushi da kunan zuciya, se a lokacin Abban ya karaso inda suke tsaye yace." Yazone domin yakara haddasa mana wata masifar a rayuwar mu, domin zuwan wan nan butulun gidanka sam ba alheri bane," " Inafa ze zama alheri!" Daddy yay maganar yana kallon Abban, jikin imam a mugun sanyaye yace. " Alhj Abubakar!" koda ya furta sunan daddy kukane yakwace masa yana me cewa." Tabbas kaine nashafe tsawon shekaru ina nemanka seyanzu Allah yahadani dakai, saboda nasan babu makawa kasan inda matata safiyya take.... TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 41 - 42 Tassss! kakejin daddy ya kwadawa imam mari, cikin karaji yace." Wannan yazama nafarko kuma nakarshe dazaka kira safiyya matarka kagane koh! Wani irin kallo imam yake watsawa daddy idonshi yakada yay jajir yace." Alhj mekake nufi dahakan?" Haba daddy kawai yake shafawa yama kasa cewa imam kala saboda takaici, " Iman kayi gaggawar tattara iyalan ka kubar gidan nan! tunkan asan abinda yake faruwa mah,inkuma bahaka bah yanzu zansa bodyguards suyi waje daku" Abbah cikin fushi shima yakewa imam maganar, kallon wulakanci imam yay masa yabudi baki zeyi magana, sega meenal da mimi sun bude kofa sun fito cikin farin ciki suka rungume zarah sam basusan abinda yake faruwa bah seyanzun dasuka kalli fuskan ko wannen su suka san ba lafiya ba, jikin meenal a sanyaye ta karasa inda su daddy suke tsaye tace." Daddy lpy kuwa muka ganku a tsaye haka meyasa basu shiga ciki bah," sam yarasa abinda ze cewa meenal mah, juwa tayi da kallonta kan imam wanda har seda ta tsorata da irin kallon da yake mata na kurillah, sauke ajiyan zuciya daddy yay yashafi kanta yace." Meenal kushiga ciki babu abinda yake faruwa yanzu zamu shigo muma" jinjina masa kanta tayi taname shirin juyawa tayi anyi ram da hannunta, hakanne yasa ta juyowa a tsorace tana kallon imam saboda irin rikon daya mata, " 'Yata ina mahaifiyar ki take?" Imam yay mata tambayar cikin wani yanayi kamar ze saka kuka gyara tsaiwar ta tayi kawai tana kallon shi da mamaki, ganin hakanne yasashi yimata murmushin karfin hali yace." Eh tabbas ke 'yata ce kuma ni mahaifin kine, koda kika kalli kwayar idona bakiga jinin kibah" Murmushi meenal tayi tace." Wai bakai bane Abban zarah?" murmushin ya mayar mata yace." Niba mahaifin ta bane, mahaifiyar ta kawai na aura, ke kadai ce "yata a duniya" Kasa motsi meenal tayi a gurin tanajin kalmar sa kamar an buga mata gudu ma akanta, jiki a sake ta juya tanama daddy wani irin kallo, cikin takaici daddy yadan ciji lips dinsa na kasa yaname lumshe ido saboda bakin ciki,bayyada ya iya dole ya kalleta yace." Meenal mahaifin kine shi yau Allah yakawo miki shi kada kiji mamaki ko shakku" Sam meenal tama rasa awani hali take ciki yanzu ko hawayen ta nemesu ta rasa kallon imam kawai takeyi shikuwa matsowa yakarasa ze rungumeta cikin wani irin firgici tayi baya tana masa wani kaskan tancen kallo, cikin sanyin jiki yatsaya yana girgiza mata kai harda magiya " Kiyi hakuri 'yata kada kiyimin haka kutemaki ni don Allah keda mahaifiyar ki ku kadaine farin ciki na wlh" " Allah yasawa kah! koda wasa ko a mafarki bazamu taba zama farin cikin kaba kada ka kuma kirana da 'yarka domin ni bansan kaba, bansan waye kaibah duk duniya banida mahaifin da yawuce daddy nah wanda yasan fadi tashi nah a rayuwa saboda haka kada ka kara danganta kanka da mahaifiyata don tafi karfin kah, kakuma tafi kabar mana gidanmu! domin kai ba alheri bane a gun kowa!" meenal takarashe maganar cikin kuka! A lokacin kuma su muhammad suka dawo gidan kasan cewar motocin Abban su mimi tacike parking space dinne yasa basusamu damar shigowa da tasu motanba sosai suna dai hangen abinda yake faruwa bude kofan motan mujaheed yay zefita muhammad ya riko masa hannu yana girgiza masa, yana cewa." Fara kiran mimi muji abinda yake faruwa naga meenal tana kuka" dawowa yayi yazauna mujaheed din yakira mimin, tsaki kawai muhammad yay yace ba lallai sun fito da waya bama kawai muje don bazan iya jurewa bah ganin meenal tana wan nan kukan" kafin ya rufe baki kuwa an daga wayan sedai be tantance muryan wayeba yace." Wai meyake faruwane awaje? suwaye sukazo?" Ba ah bashi amsa bah yaji an yanke wayan, bebi takan hakan bah suka fita a motan suka karasa inda kowa yayi dako dako a tsaye, mujaheed ne ya tsaya gefen mimi yana tambayar ta lpy? sedai kanta bashi amsa mahaifiyar zarah ta karaso gaban imam fuskarta babu alamun annurin rahama tasoma sauke masa maruka dukda haka be isheta bah seda ta cakumi kwalar rigar sa tana huci tasoma magana cikin fusata! "Tabbas yau nakara yarda da cewar kai butulu ne bakin muna fiki macuci! namaka dare dole kayimin rana, dama ance kaji tsoron wanda kafiya temakawa dayawa, ashe har mata ce dakai harda 'yah saboda muna fiki ne kai daya sa aka kamaka bacemin kayi harkallar kudi bace ta hadaku ashe karya kakeyi" Abban su mimi lokaci da yakama imam yasanar dashi yasaki safiyya. Mari lafiyayye shima imam ya sauke mata wanda yasata kara gigicewa takara shake masa wuyan riga tana cewa." Wlh yau imam taka takare a duniya sekayi nadamar abinda ka aikata min rayuwar ka ma a gidan yari zaka karasa ta" Fitowan safiyya kenan domin ganin abinda yake faruwa sabida itace ta daga wayan mujaheed,tayi mummu nan gani, ganinta da imam yayi ne yasashi dena jin abinda maman zara take cewa ma kallon ta kawai yake, Girgiza kai kawai daddy yay cikin takaici yaje yakama hannun ta suka shige ciki, tsaki Abbah yayi yaname cewa." Ay kuma shike nan tunda haka yafaru gara komai yazo karshe yau, hajiya kisake shi yanzu dai dole mushiga ciki a kashe wan nan kurar data taso sabida haka idan kuntafi kwacigaba da rigimar ku kome zakiyi masa kimasa" Dakyar imam yakwaci wuyan rigarsa a hannun ta se faman haki yakeyi don ya shaku kam ba karya rankayawa akayi parlour kuma kowa ya hallara, ummi tana ganin imam tasoma sallal lami tana cewa." Haba tunda naga daddyn ku ya haye sama da safiyya nasan ba lpy bah ashe bala ei ke kuma tunkarar mu" Dakatar da ita Abbah yayi kan tayi shiru kada takara cewa kala, haka kuwa tai gum da bakinta se uwar harara datake antaya masa haka muhammad kallon sa kawai yake, dakyar Abbah yashawo kan daddy ya fito da safiyya aka zauna gaba daya kuka kawai take tamkar numfashin ta ze fita, bayani daddy yamasa kan cewar shida safiyya yanzu shikenan har abada domin matar sace a yanzun harda yaransu ma, 'yar sace meenal gata nan sedai bashida da iko da ita sam seyanzun hassan da usain dasukaji wan nan batu sukasan ma abinda yake faruwa, saboda kululun daya tsayawa imam hawaye kawai yafara yanajin kamar yahadiye zuciya ya mutu jiyake makar yashake daddy, " Macucin banza da wofi dole mana dama kayi hawaye, mummu nan kaddara ce nima tasa na aure kah amma kasani yau taka takare bayan sakina dazakayi zakaga abinda zanyi maka" Sam bebi takan taba yamike ya tsugunna a gaban safiyya yanajin kamar ya hadiye zuciya yace." Safiyya kiyi hakuri ki gafarceni kaddarar rayuwar muce ahaka mutum baya taba gujewa kaddarar sa arayuwa" tunda yafara magana kukan nata ya tsananta nan danan numfashinta ya canza, dafe kanshi daddy kawai yayi don yasan za ayi haka dama kafin yagama tunani kuwa sejinta yayi ta fado jikinsa a sume! cikin kidi ma kuwa ya rarumeta yana jijjigata yana ambaton sunan ta, bodyguards Abbah yakira yace suzo su fitar da imam daga gidan domin anyi anyi yafita sam yaki hankalinshi nakan safiyya, su hudu suka shigo kuwa suka cukwi kwiyeshi kamar kayan wanki sukayi waje da shi, maman zarah tamike taname cewa " kusamin shi a mota mutafi kai tsaye police station zamu tafi yau duk kudina dayacimin seya biyani kuma yasakeni inba hakaba kuwa sena daureka imam" Dr bello daddy yakira a waya cikin gaggawa kuwa ya iso yaduba yanayin jikin safiyya hankalin kowa a tashe yake ba ita tafarka ba kuwa se wajan la asar tayi wani iri da ita dakyar ummi tabata tea ta amsa aka bata magun gunan ta tasha shine yasa tadanji dama dama bugun da zuciyan ta yake yadai daita yanzu, 9 tanayi nadare safiyya ta tubure musu tace a zo a mika meenal dakin mijin ta bazata kuma kwana a gidan suba se a dakin mijinta, tariga taji sauki ita saboda batada lpy baze yi wu ace za ah fasa kaita dakin tabah, Ya Allah! meenal koda tajee wan nan batu wani sabon shafin kuka tabude tanaji tana gani ummi tasata a gaba tayi wanka tafito tashirya ta tsaf tanata bazaza kamshi abinta, cikin zuciyan meenal lugude kawai take tsoro yana kara kamata da nauyin abin datake gani wai itace za ah mika gidan Ya muhammad a matsayin matar sa, a gaba suka sakata suna mata fadan tabi mijinta sauda kafa,seda suka gama aka kaita gurin daddy mah yay mata nasa nisiho hin masu ratsa zuciya hartaji zuciyan ta ta karaya sosai ta saduda saboda taga babu sarki se Allah wan nan al amarin haka yake, Dukda ga gida ga gida hakan be hana su ummi shiga motaba meenal ta rike ta sosai tanata gunjin kukan ta gefensu mimi ce se nana gaban motar kuwa inty ce itada zara se mujaheed daya jasu zuwa gidan suna fita gateman ya bude musu gate suka shiga, seda suka tsaya sukayi addu o i tukunna a bakin kofa kuma ummi tace tashiga da kafar ta ta dama, gida nata tashin kamshi gana amarya kuma seya hade har cikin bed room suka kaita kowa yazauna abinsa anata bata baki har 10 ya wuce san nan ummi tasa akaiwa meenal wayau kowa yasilale a hankali suka tafi dama mujaheed yana ajesu yakoma, koda meenal ta farga da hakan kuwa da mugun gudu tayo hanyar parlour din sedai tamakaro gam taji kofan a rufe hakanne yasata zubewa a jikin kofan tacigaba da kuka, To ango kuwa yana can yashirya abinsa yace babu katon daze rakashi dakin sa, koda mujaheed yaji haka tabe baki yayi yace." Nima naga 'yar kafarka tazomin rakiya" muhammad yay murmushi yace" kaika huta ay" yay gaba abinsa, jikin mimi sosai yayi sanyi tunda suka dawo gida take tunani tunda itace akan layi goce da wuri za ah dunguma a tafi bauchi itama akaita nata gidan, ita kuwa nana abinne ya hade mata biyu ga tunanin yousep dana auntien ta tanason sanin halin da take ciki, 11 muhammad yashiga gidan nasa yana bude kofan parlour yaji yabuge abu, hakanne yasashi zuro kai a hankali yaganta ta bingire tanata bacci, murmushi kawai yayi don yasan tunda aka fara shagalin bikin nan basu samu ishasshen bacci bah, ledojin hannun sa yaje yasaka a fridge, kana yadawo yadauke ta a kasan yaje ya shim fideta a makeken bed din, fuskanta kawai yazubawa idanu cike da shaukin so da kauna ahankali yaketa shafa gefen face dinta kasancewar baccin ta yayi nisa sam ko motsi batayi, mikewa yayi yakashe light din parlour yarufe ko ina san nan yadawo yashiga bathroom yadauro alwala yafito yasoma jero nafil fil yana me mika godiyar ga ubangiji daya cika masa wan nan buri nasa, sebayan ya idarne yasoma karatun Al kur'ani me girma seda yajima yana karatun tukunna yatashi yasoma cire kayan jikinsa dagashi se boxer ya haye bed din a hankali yasoma raba meenal da sutirar jikinta har ya rage daga ita se pant da bra ya manna ta da kirjinshi yaja musu bargo, dake shima gajiyar ke nukur kusar sa nan danan bacci yadauke sa, To asuba ta gari amarya da ango. TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 47 - 48 Tunda mimi ta tashi taketa kiran ummi a waya sam taki dagawa harta gaji tayi mata text akan pls kada sutafi tanason ganinta ko yaya ne kafin su tafi, nanma shiru babu amsa hakanne yasata kiran meenal tana kuwa dagawa tasa mata kuka har hankalin meenal yatashi, dakyar ta iya saita kukanta tace." Pls sister na rokeki ki kira ummi a waya tashigo part dinmu inason ganin ta kada sutafi sam taki picking call dina" ajiyan zuciya tasaki meenal tace." Insha Allah yanzu zata shigo kwantar da hankalinki,don yanzu muka gama waya da ya muhammad yace yanzu zasu taho" sake rikecewa mimi tayi takuma saka kuka tana cewa." i beg u sister ki kiramin ita yanzun" " sister na meya sami voice dinkine bata fita sosai? sorry kinji kidena kuka kina dagamin hankali sosai" turo baki mimi tayi harda harara tana cewa." wan nan mugun yayan nakine mana jiya yahanani bacci san nan yau ya hanani zuwa inyi sallama dasu ummi" murmushi meenal tayi donta fahimci abinda take nufi tace." Kai sister Allah ya shiryeki ya mujaheed dinne mugu kawai saboda ya anshi hakkinsa" tsaki mimi tayi tace "wai hakki zakiga hakki yarinya nidai ki kiramin ita" murmushi meenal kawai tayi ta kashe wayan takirawo ummin bata daga ba seta kira auntie safiyya tashida mata abinda yake faruwa,murmushi kawai tai ta nufi bangaren nasu. Tasan ummi kota wani hali bazata shigo bangaren 'yar tatabah yanzu, rarrashin ta tayi sosai takara kwantar mata da hankali takara gasata sosai a ruwa medan zafi ta lallabata tayi shiru sedai kuma ta makale ta taki saki tace ita su tafi tare tayiwa su ummi sallama, sam auntie safiyya taki yarda harseda tayi mata jan ido tukunna tana fa nuna mata aure fah tayi, jikinta asan yaye tasake ta tashige bed room tafada kan bed tasoma sabon wani kukan. 11 da wani abu suka kama hanyar kano, wajan la asar suka iso muhammad ko gidan be shigaba ya wuce nashi gidan, don zumudi kawai yake yaga iyalin nashi, Farin cikine sosai ya lullubeshi kuwa cin karo dasu dayay a parlour sam basuma san ya shigoba saboda hankalinsu yana kan game din da suke bugawa kallonsu kawai yake yana zuba murmushi, hankalin meenal ne yafara kaiwa kanshi," Ya muhammad!" ta kirashi cikin tsananin farin ciki saboda ganinsa datayi ba tsammani da gudu ta mike tayi gunshi har tana takewa hassan yatsun kafarsa, tun kan takarasa ya tareta da kyakkyawar runguma yana sauke ajiyan heart, a kunne ya soma mata magana." My angel nayi missing dinki over jiya nayi bacci mara dadi" rintse idanun ta meenal tayi don seyanzun abinda yake wakana tsakanin su yadawo mata tasoma kokarin janye jikinta amma sam babu hali sabida rikon daya mata, " Sannun ku da dawowa! babban yaya, ya hanya?" usain yana murmushi yamasa maganar ganin abindake wakana tsakanin sa da amaryar tasa, shikuwa hassan se tura baki yake don kuwa yaji zafin takun na meenal, murmushi muhammad yay yace." yawwa my brothers hope nasameku lpy" " Nidai yanzu dawowar ka matarka sabida taganka tawa kafana mugun taku kilama se ankaini gurin gyara" cewar hassan kenan, Sakinta muhammad yay yana murmushi ita kuwa a sukwane tayi bedroom don kunyace takama ta matuka, gurinshi ya zauna yana kallon kafar nasa cikin tausayawa yace." Ayya! sorry kajee batasani bah ay tayi maka" Rikeshi nabiha tayi tace "yaya kayafe mata kajee bata saniba" murmushi hassan yay yace " Tom shikenan my small nahakura saboda ke" Kuma tunta muhammad yariko yana cewa." Wow yau munci albarkacin kanwarmu Allah nagode maka, yanzu bari nafito wanka naci abinci semuje kuga mamma, nasan kinyi missing dinta sosai koh?" nabiha ta daga masa kai tana murmushi, mikewa yay yana cewa." to bari nafito tsarabar ku tana mota mah sauri yasa ban shigo muku da itaba bari nafito" sukabishi da toh, kuma suka rakashi da idanu. A kofan fita yaci karo da ita harta gama hada masa ruwan wankan zata fito, salin alin yakama hannunta suma koma bathroom din, nan danan yanayin ta yasauya kamar wadda akawa mutuwa kamar tayi kuka tace." Pls kayi hakuri ya muhammad ni nayi wankana ma fah abinci zanje na shirya maka a dining" cikin kure ta da shanyay yun eyes dinsa ya noke wuyan sa a shoulder dinsa yana tura baki gaba alamun yaki din, aikuwa yaga tana shirin saka masa kuka, hakan yasa yakarasa mannata da bango yahade bakinsu gurin daya yana kissing dinta har seda tagaji da tsaiwa tukunna yasakar mata lips din nata, Zuciyar ta taf da mamaki idanun ta arufe tasoma laluben kofa zata fita don zuwa yanzun tasoma sallama ya muhammad din nata, da mamaki shima kawai ya tsaya yana kallon ta " Meenal" Yakira sunan ta cak ta tsaya batare data juyo bah hannu yasa ya jawota kusa dashi yana kallon fuskanta na few seconds, yace." Bude idonki ki kalleni" seda yakuma mai maitawa tukunna tabude eyes din nata ahankali tasasu cikin nashi, ganin yadda nashin yakoma ne yasa takeson maida nata ta kulle ammah bata samu damar hakan bah, cikin sanyin shi yace " sweetie kina sona kuwa? tell me, kada ki boye min" takasa magana se kanta kawai data daga masa, babu abinda yagani cikin kwayar idonta se zallar tsoro, ajiyan zuciya yayi yasake ta tafice kuwa da saurin ta, kai kawai ya girgiza yana murmushi yace. " Yarinya zaki dawo kan hanyama" Ko da tafita zuwa parlour hassan harda rike baki yace. " OH! yaya kuma daga shiga daki kuma semuji ki shiru" hararar burin kunya tamasa sa ta wuce kitchen" murmushi usain yay yace." To mudai yay sauri yazo tafiya zamuyi mu baku guri" " Tab! wa ina nan ni senaga kul! uwar daka" inji hassan, galala usain yake kallon sa harda rike baki yace lallae kuwa ashe kanada babban aiki" kashe masa ido daya yayi yace "to kabari kagani kuma" meenal tanajiyo iyashegen na hassan sama sama harta fito ta aje masa abincin be wani jumaba yafito yazo yaci abin cinshi yakoshi, kana yamike yace su fito, meenal cikin azar babi aka zari hijab akai waje tanajin dadi, Suna zuwa parlour suka sami ummi azaune bata juma da idar da sallah bah, koda ta hangosu farin ciki ne sosai ya lulluneta ta mike ta tarbesu ta cafe nabiha zuwa sama tana dariya itama haka atunanin ta taga mamma dinta πŸ˜… seda ta shilla ta sama sannan suka zauna tana cewa." kyakkyawar yarinyata nayi kewar ki dayawa" itama tana murna tace." i miss u too mamma" doss! tadan dora mata kiss a kumatu, kallon twins ummi tayi tace OH! twins ansamu sister an manta da mamma koh! ko ku kirani a waya mugaisa ma" keya usain yasoma shafawa yana murmushi shikuwa hassan dariya yayi yace." mamma sim din mu bazeyi aiki bah a nan anata hidimar biki kuma daddy besamu time bah ya canza mana, ita kuma yaya data kiraki mukace tabamu wayar tahanamu" yadda yay maganar tasa ta karshe zakasan sharota kawai yake meenal yakeso yawa sharri, takuwa soma antaya masa harara, haka ummi itama tace." bawani nan kada kayiwa 'yata sharri" " Mamma Allah munyi enjoying 1 day din nan sosai damukayi shi da sister dimu rana ta jiya dai zamu dauketa kamar wata kyautace me girma da Allah yabamu mun kara fahim tar juna sosai mamma dama kullum kinsan wan nan ranar muke fatan tazo kuma gashi Allah yakawo ta sedai mugode masa kawai" cikin jin dadi ummi tace "sosai kuwa Allah shine abin godiya a koda yaushe ina fata kuma yakara hada kan 'ya'yana ya tsaremun su da tsarewar sa kutaya kuma yayar ku da yayan ku addu ah Allah yasanya Albarka a rayuwar auren su" Suduka sukace ameen, banda ita meenal data kunshe kanta cikin hijab saboda kunyar data kamata wai itace matar ya muhammad, haka kawai mardy ta fado mata arai hakanne yasata dagowa a firgice tana kallonsa hakan datayi kuwa seda kowa yayi dariya, ita kuna basusan meya sakata hakan bah,πŸ˜‚ " Am mamma kunsami daddy ne a gidan yadawo daga hospital din?" suduka se suka zubawa muhammad din idanu," Eh yana nan bejuma da dawowa da nana bama suna sama don yau za ah kaita nata gidan itama" mikewa yay yace to bari na samesu" yana cikin hawa kan steps yaji an riko masa hannu yajiyo yaga meenal idon ta tafda kwallah tace." Ya muhammad waye bashida lpy?! sam yamanta ma da su meenal basusan meke faruwa bah kara rike hannun nata yayi suka hau saman. twins ne suma suke tambayar ummi waye bashi da lpy, tashaida musu ai matar daddyn suce ba lpy, Tabe baki hassan yay yace wai auntie ce ba lpy? ummi ta daga masa kai, dariya ce ta subuce mishi yace anfara girbar abinda aka shuka kenan!" duka auntie takai masa ya goce tana cewa." Kafa kiyayeni" Koda suka shiga inda su daddyn suke meenal kuka tasaki ganin yadda nana takoma kojal kojal da ita, tana kuka taje ta rumgume ta tana salati" Yaya menene yasame ki haka ashe kece bakida lpy, menene yasameki?" dagota nana tayi cikin zubar hawaye tace meenal auntie ta haukace! sam yanzu na tsani rayuwata tayimin bakin tabon dabaze taba gogewa bah sam banyi dacen mahaifiya bah meenal don Allah idan nayi miki wani abu kiyafemin don Allah saboda banason ma zama aduniyar nan gara na mutu!" cikin tashin hankali meenal tariketa tana cewa." Bangane bah wace auntien kike nufi wai?" " Auntie mahaifiyata meenal, tana can a hospital harseda aka daureta sabida hauka" Cikin kuka meenal taringa mai maita INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN!" sosai abin ya girgiza ta kara rumgume ta tayi tace Allah yabata lpy yaya zataji sauki insha Allah kuma ni ban rikeki a zuciya taba ke yaya tace kinada damar dazaki hukun tani idan nayi ba dai dai bah,kiyi hakuri kinji kidena anbaton mutuwa se lokaci yayi auntie zata sami sauki" daddy nazaune sosai suka bashi tausayi haka muhammad, auntie safiyya ce tace." Meenal jeki hado mata tea tasha don nasan cikin ta babu komai koshi a samu tasha azo a shiryata kada lokaci yakure" " Ay safiyya kece zaki kaita dakinta don haka kema shirya wa zakiyi kada zafin yamata yawa" Sam meenal bata kula da wata auntie safiyya bah se yanzun shikuwa muhammad tun shigowan sa yaganta yasan sunyi gwari, mikewa meenal tayi saboda mamaki tace mamma! wai dama bake bace a parlour? ummi ce!" yanzu muketa hira da ita ba keba! murmushi tayi tace." To laifine don kunyi hira da ita?" jiki a sanyaye meenal tace a ah, mamaki gaba daya ya dabai bayeta,daddy ne ya kalleta yace." meenal kina nufin har twins basu gane ummin bah?" dariya muhammad yay yace." Wlh daddy bawanda yagane ta sun dage sunata zuba mata shagaba" Dariya sosai daddy yayi yace." Kai ammad dai safiyya 'ya'yanki sunji kunya wlh" murmushi takuma yi tace." Eh to mudin aka gaya muku na wasane" yadda tayi magar harda juya idanu tabasu dariya daddy yace." Inafa na wasa tunda har twins dina suka kasa tan tanceki," tana dariya tamike tace barima naje naga autata nayi kewan ta sosai jiya ta yini babu mamanta" Binta daddy yayi yana cewa aikuwa baza ayi babu niba bari nazo naga yadda idanun twins zasuyi" yana fita su muhammad suka rufa masa baya suna cewa suma baza ah barsu a bayabaπŸ˜…πŸ˜…! TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 TSOKACI!! Daga sabon book dina mesuna. JARABTAR MU Hannu yasa yakama kuma tunta gami da sakar mata murmushin dayake tafiya da zuciyan ta aduk sanda yayi shi,cikin sanya yay yar muryar sa yace." my beautiful wife ya kike?" kasa jurema kallon sa tayi ta lumshe idanun ta, seda yakare mata kallo tukunna ya hura mata iska a face din tata bashiri tabude idonta, murmushin kawai yayi yakoma kan kujera yazauna gami da gyaran murya yace." mufeeda ina mummy? kafin tayi magana sukaji saukowan ta daga sama yakuwa zuba mata idanu harta zauna shikuma yasauka kasa yazauna yana me gaisheta, sedai ko inda yake bata kalla bah don dama tuni annurin fuskarta yadauke na ganin shi datayi, ita da mufeeda TV kawai suka zubawa ido duk da ita rabin hankalin ta nakanshi tana satar kallon shi, seda ya sauke ajiyan zuciya yace." mummy kinga JARAFTAR MU! mu kuma" muryanshi sosai ta canza kamar zeyi kuka yacigaba dacewa" Heedaya ta haifamin 'yan uku yau" Suduka cikin firgici suke kallon sa, tsam mufeeda ta mike tazo ta tsugunna gefensa tace." Ya adnan kasan abinda kake cewa kuwa? kuka mummy tafara tana cewa." Allah ya isanmu Adnan shikenan ka gurbata mana zuri armu ka lalata mana suna, 'ya'yan zina a cikin family din mu! INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN! shikawai take nana tawa, " Kacuci rayuwarka Adnan da tuni matarka mufeeda keda wan nan yaran! tahanyar zina zaka fara tara naka iyalin wan nan waca irin kaddarar rayuwace?..... LITTAFIN JARABTAR MU! NA KUDINE ZEZO MUKU A FARASHI ME SAUKIπŸ‘Œ ALLAH KASA MU DACE DUNIYA DA LAHIRA! [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 45 - 46 Koda mujaheed yatafi bajumawa muhammad yaraka sameer da iyalansa suka tafi suma mummy tanatayi musu godiya suduka saboda sunji dadi sosai abinda sukayi musu komai dasu akaita kujiba kujiba, zara kuwa maman ta tace tayi zamanta gurin mom kafin sugama case dinta da imam. Meenal suna zaune a parlour tunda tayi musu girgi suka zauna hira itada 'yan kanen nata sallah kawai take tadasu tunda take bata tabajin farin ciki makaman cin wan nan bah wai itace haka da kanne sun zagaye ta anata hira dukda rashin magana ta usain sakewa yayi shima abinsa anata hira yini daya wata irin shakuwa me karfi ce tashiga tsakanin su, nabiha tanata zuba musu shagwaba har suka nufi makwanci meenal tanata lallabata tayi bacci sannan ta tashi tana nata shirin baccin tana cikin zura rigar baccin tane wayan ta ta soma ruri, koda ta isa ga wayan tagame kiran nata idanunta ta rintse donji takema kamar bazata iyay masa maganaba, seda kiran yakusa tsikewa tadaga, a yadda take masa magana ne tabashi dariya duk da haka yacigaba da janta da hira, Bangaren Dr maryam kuwa 'yan hospital lamarin sedai du a ei don tunda ta tashi taketa wasu irin surutai matasa kan gado tana ambatun safiyya sokana iri iri gashi anyi faman duniya tashiga wanka takiyi har nurses aka kira sumata tanemi ma ta dakesu dole haka aka kyaleta mahaifiyar Dr tayi kuka harta gaji saboda kamai daya faru kawu musa yagaya mata harda abinda tayiwa safiyya da hukuncin da daddy ya yanke kan cewar ta rasu, abin yataba mata zuciya sosai hakanne yasata tafiya gida tabarta a nan se matar kawu musa itama jikinta yayi sanyi don tana zaune yabada labarin, nana tayi kukan itama harta siki sedai hawaye tsoron duniya yana kara kamata wai yau auntien tace takoma haka, sosai abin yake daga mata hankali ita kadaice yanzu gurinta saboda matar kawu musan ma tunda ta tafi yo girki bata dawoba shi daddy kashe wayan sa yayi donkar su kirashi yace hutawa shima zeyi abinsa ya gaji. A hankali mujaheed ya bude kofa yashiga yamaidata ya kulle kaitsaye kitchen ya wuce da ledojin hannunsa ya aje su, yana shiga bedroom yahangeta tawani cure guri daya can gefen gadon zuwa lokacin bacci yasoma figarta sam bataji shigowar saba sedai taji ya jaye bargon jikinta firgigit tamike zaune suka hada ido yana mata murmushi yabata umarnin ta tashi tayo alwala wucewa yay yafara yo alwalar don ywtsaya kallonta kam alwalan nan bazata yiwu bah bare sallah! Koda ta dauro alwala hijab tazura haryana jan kasa, koda suka idar dasallan gefenta ya juya yasoma zuba mata addu ah wanda hakanne yasa hawaye fara bulbulowa daga idanun ta don tasoma ganin take taken na mijin nata, seda yagama addu ah suka shafa tare, kana kuma yasoma zaiyano mata tsarikan shi da abinda yakeso da wanda bayaso don a fahimtar juna har yanzu dasaura a tsakaninsu, to amma sedai sannu sannu bata hana zuwa, kitchen yawuce yaje yajuyo musu lafiyayyan kaza a tray da sauran drinks daya shigo dasu yana dawowa yaganta harta koma ta kudun dune, seda ya rage kayan jikinshi tukunna yaje cak yadauko ta a bed din ya zare hajib din nata tayi saurin matse jikinta gami da rufe idonta ganin yadda bakaya a jikinsa se boxer, zaunar da ita yayi dakanshi yabata kazar tanaci eanda tsoro da fargaba sam yahanata tantance dadin kazar haka yake turo mata, seda suka gama tsaf yace to taje takai kwanukan kitchen, Nokewa tayi kamar zatayi kuka cikin tura baki tace." Nidai tsoro nakeji bazan iya zuwaba" Mujaheed yasauke ajiyan zuciya yana murmushi me sauti saboda yasan kome takeyi wa sam batason tashi yaganta ahaka ne,mikewa yay gamida kamata yace " to muje narakaki " Bayadda ta iya dole ta dauki tray din yasata a gaba yana binta a baya ahankali take tafiya dukdan kada jikinta ya motsa sedai ta makaro don tuni ta kamar masa da yawun baki, koda suka dawo wucewa yay bayi ya wanke bakinsa gamida watsa ruwa yafito daure da towel seda yagama kashe light na ko ina yadawo yafesa turare yaje yazauna gefenta tana jinshi kuwa tasake kudun dunewa kamar wata alkaki tsoron da yaga yakama ta ne dayawa yasa shi mikewa yace." So u need to sleep, bari na lullube ki se Allah yakaimu" kods mimi taji haka wani irin dadine ya cikata rufeta yay abinsa yadauki laptop dinsa yana aiki Sosai ya juma yana dannata har mimi tayi bacci kana ya kashetabya ajiye, dama dagashi se towel yahau kan bed din cikin bacci mimi tajee hannun mujaheed ko ina yana zagawa ajikinta zuciyanta yasoma wani bugu jin irin rikon daya mata dakyar take motsi ma hatta suturar tama yaraba ta dasu, To daganan kuma salo yasauya takunsa, dole mimi tana kuka ta saduda domin ganin babu sauki se gurin Allah dole tayi hakuri tabashi hakkin sa don taga al amarin mijin nata babbane, tausayin tane yakamashi hakan yasa ya kyaleta tsam ya matseta a jikinsa domin kam shifa harga Allah tsokalowa kansa yayi kamar beyi komai bama yakeji, mimi ita kadai tasan halin da take ciki ayanzun ajiyan zuciya kawai tame saukewa na kukan da tayi ga tsoron daya kara shigarta hankalinta ya tashi jin haryanzu joystick din mijin nata taki la asar πŸ˜…! tana cikin wan nan tunanin ne taji yayi sama da ita zuwa bathroom seda ya tsarkake jikinsa tukunna yahada mata ruwa me dan zafi yafito yabarta don yaga yace zemata wankan ma zasu shawota ganin yanzuma tabi ta nade jikinta, tana kuka tana wankan tana tunanin yanzun wan nan rayuwar zata cigaba dayi da mijin nata, kafin ta fito ya gyara bed din, da dan towel dinta tafito tana tafiya tana cije baki be bari tatsaya yin komaiba yakama mata hannu suka kwanta, dukda halin da take ciki kalaman mujaheed seda suka sanyaya mata zuciya irin dada dan kalaman dayake mata da addu ah. Washe gari Tunda muhammad yatashi ya kagu a shirya a tafi saboda da begen matarsa shima yay bacci jiya, su auntie safiyya sun hana kowa shiga part din amarya kowa shirinsa yake a nan gurin mummy se 11 da wani abu mujaheed yashigo bangaren nasu lokacin ma har kowa ya gama shirin sa na tafiya annurin fuskar sa kawai zaka kalla kasan yacika ango, hakanne yasa mummy binsa da wani irin kallo, sosai kunya yakamashi yana gama gaishesu ya wuce dakinsa yasami muhammad a kwance, yana ganinsa yasaki murmushi yana cewa " Ango ango kasha kamshi" Haba mujaheed yarike cikin shakiyan cinsa yace." Ah! Sosai kuwa niko nasha kamshi malam kabari kawai" Dariya muhammad yay yace." To wai wai shiru dae wai uwar kwagwa ta mutu, jarabar data taso seta kwanta, ya kanwar tawa ina fata dai lpy koh" Mujaheed yana shafa kansa yace "Amarya tana lpy smul don tama fika lpy" hararar sa kawai muhammad yay yace " wlh karya kake rainawa wasu hankali amma baniba" Yana dariya yace "wai ina sameer ne?" " Sun tafi gidansu suma ko tsayawa zasuyi jiranka" Mujaheed yace " Kawai dai guduwa yay ashe kuma koyw tsaya muyi sallama dasu mom" " Bakasan inda suke bane" muhammad yafada yana hararar sa,keya mujaheed ya soso yana murmushi yace "kuma yanzu mummy tace wai zaku wuce" " A ah zama zamuyi anan harse matarka ta haihu anyi suna zamu tafi" muhammad yana maganar yana tafiya yafice abinsa yabasa guri don yaga iskanci mujaheed ke son yimasa, shikuwa dariya harda fadawa gado, ( Nace lallai ango duniya tamaka dadi ) TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 53 - 54 * The end * Wajen karfe 3 general da yousep suka iso gidan, yay kiba yakara haske kamar ba training yaje bah, koda suka hada ido da mom yasan akwai matsala sosai ya tsargu abinka da mara gaskiya, nadiya ya tambaya me akaiwa mom ne tace itama bata sani bah taki fada mata meyasata fushi,kallon tuhuma yasoma yiwa nana wanda hakanne yakara sata tsurewa tanata Addu an Allah yasa kada mom tamasa maganar, koda suka gama lunch hira akasha kafin kowa ya wuce nashi tsagin, seda yousep yay wanka tukunna yashiga gurin nana tana zaune tanata latsa wayanta, " Keh! kingayawa mom wani abu akaina koh" nana a tsorace ta girgiza masa kai, shikuwa kwafa kawai yay ya juya yafita, tsorone yakara shiganta yasa bata kara fita ko ina bah tana dakinta har dare yayi lokacin kwanciyan ta yayi tashiga wanka tafito hankalin ta nakan wayanta suna chart da aminiyar ta mardiyya tana shaida mata tayi sabon saurayi har an tsaida ranar auren suma, aikuwa tayi azaman kiran meenal tashaida mata ashe ya muhammad harya kaiwa mardiyya kudi ansaka ranar aure, sam barka kuwa suna tare da muhammad din tasaka masa kuka yaci dariya sosai seda yaga lamarin nata dagaske yakira nanan a waya sukayi magana tashaida masa gaskiyan abinda ke faruwa tanata tsokanan meenal ita ko se aukin zumbu rar baki, nana bata saka kayaba ta kwanta kan bed sunata chart abinta don hiran yana mata dadi sosai, dahaka kuwa batasan a time din da bacci yay awon gaba da itaba, bata jima da baccin ba yousep yashigo dakin inbanda huci babu abinda yake na bacin rai, sedai kuma koda yashigo bedroom din nata,seya zama soko πŸ˜… galala yatsaya kallon nana dake kwance male male abinta towel dinta duka ya tattare santala santalan laps dinta farare tass sun bayyana, mutumin dake fushi shine harda karam banin zuwa a hankali yadauke hannun ta daga kan cikinta yadauke wayanma data dafe da hannun nata, yakara warware towel din dakyau, Koda yay arba da surar nana sandarewa yay a tsaye yana kallon ta yana hadiyar wani yawo mekauri, sam besan iya adadin time din daya dauka yana kallonta bah, ita kuwa sanyin daya soma ratsata ne yasata yin juyi gamida bude idonta sukayi 4 eyes kuwa, saurin rintse idanunta tayi saboda yadda taganshi tayi saurin jan abin rufa tarufe jikinta zuciyan ta na tsananta bugawa, tana cikin wan nan halin ne taji ya fisge abin rufar, hakan yasata curewa guri daya tana shirin yin kuka. " Bazaki tashiba ina wasa dake ne" tsawar dayake matane yasata mikewa jiki na bari tana gyara towel dinta,hararan ta yake yace." Ke gidanku ba koya miki tarbiyyar kwana da kayaba" " Bansan nayi baccin bah bahaka nake kwana bah wlh" tayi maganar murya kamar zatayi kuka, Tsaki yay yasoma cewa." Saboda kincika mayya shine kika hadani da mom koh, saboda gaki mayyar maza an hanaki hakkin ki koh! Toki sani duk randa kika kuma hadani da mahaifiya tah sekinyi dana sanin sanina dakikai a rayuwar ki" Yana maganar tana matsawa tana jada baya harya cin mata jikin mirror ya hade jikin su sosai nana joystick dinsa tajee yadda takoma ne yana goga mata ita yakara daga mata hankali se hawaye shar! Hannun ta yakama yadora kan abar tasa yana cewa." Badai wan nan kike maitaba, toki kwantar da hankalin ki yau zata gusar da maitar ki" Kuka nana tafara tana cewa." Am so sorry pls wlh ni nayafe banaso kakyaleni" tana maganar tanason janye hannun ta amma yahana, koda yaji kalaman ta murmushi yayi yay wancakali da ita kan bed kamar wata littafi yafita yana cewa." Haba yarinya you will see" Tana kuka tasaka kayan baccin ta don dama tasan za ah rina haka tasan hakane ze biyo baya batada mafita, alwala tayi tazo tayi addu arta tai kwanciyar tah tana zubar hawaye dahaka bacci ya dauketa, Baccin ta yasoma dadi tajishi kuwa harya soma cire mata kaya cikin mugun firgici ta mike zaune tana kuka zata soma yimasa magiya ya buge mata bakin da hannu, zafin da ya ratsata ne yasata saka hannu biyu ta toshe bakin tana ambaliyan hawaye, Yau dai kam lamarin nana se du a ei domin yousep cikin mugunta yake romancing dinta lips dinta wani azabar zafi suke mata saboda mugun tar daya musu sam yahanata kuka don yasan abinda yake mata yabari duka gidan se sunsan abinda yake faruwa, haka boobs dinta sunyi jajir mussam man nipples dinta dasuka gama shan azaba a gurinsa koda yazo daukan hanya mah takarfi yashigeta yasoma aiki kamar tababbe, ita tunima ta dade da sumewa har yay kidan shi yay rawar shi bata kara sanin inda takeba, Se farkawa tayi taganta kwance a dakinsa kan bed ansaka mata drip, motsin datajine a gefen ta yasata juyawa taga ashe shine zaune gefen ta yana duba magun gunan da nurse tabada, koda suka hada idanu saurin ajiye wa yay yaname rike hannun ta yana zubawa Allah godiya data farka don don daren jiya kam yashiga tasku ba abinda be mataba bata farka bah, abinne yake ta dawo masa saboda wata irin nutsuwa ce yakeji wadda betabajin taba a rayuwarsa, shikuwa general tunda sukaje sallan asuba yasan dan nasa yashiga sabuwar duniya ganin irin smile din dake fuskansa abinda keda wuyan gani a gurinsa, itakuwa tana kallonshi hawaye yacigaba da fitowa a idonta, sosai yousep yaji wani irin tausayin ta yakama shi, sannu yaketa jera mata yana shafa mata hannu a hankali, ita kuwa sedai aikin binsa da idanu don takasa bude bakinta tayi magana, Suna haka mom tashigo dakin taga tafarka taji dadi sosai itama sedai taki sakin fuskane saboda yousep don so take seta nuna masa kuskuren sa, koda tayi mata sannu dakyar nana ta iya bude baki ta amsa hakan yasa tausanta kara kamata taname jin zafin yousep din, shikuwa se aikin sunne kai saboda ba gaskiya, Abinka da zuciyan masoyi sam nana bataji san yousep ya ragu a zuciyan taba sema karuwa dayayi ganin yadda yake kulawa da ita yanzun har tasami sauki, hakanne yasa mom tasoma sake masa fuska hartana masa magana, Ahaka rayuwa tacigaba da tafiya ansami cigaba sosai a zaman auren nasu yousep sosai yake mutunta matar tasa kuma duk ta sanadin kyautar budurcin da nana tai masane yasashi karramata a zuciyan sah, dukda betaba furta cewa yana sonta bah.Tafi tafi dai malam yousup wata rana zaka furta BAYAN SHEKARA UKU Gidan fulani na leka naga anata shagali birede anata kashe kala, ashe ashe wai bikin Bassam ake da hasana, yadawo daga prison, se yau Allah yay Abban su mimi yadanka masa kyautar da mimi tayi masa kafin yatafi, wato hassana, Canna hangi safiyya da ummi anata nan nan da jikoki, saboda meenal da mimi tuni sun haihu, meenal twins ta haifa kyawawa maza itama, ita kuwa mimi guda dayane ta haifo santala unta, masha Allah yaci sunan daddy wato Abubakar, kuma yanzu a halinda ake ciki mimi tana daukeda juna biyu, ( Lallai su mujaheed dai andage anatama kasa hidima πŸ˜„ ) Nana kuwa Haihuwa itama koyau ko gobe, sunata shirin nasu bikin suma na nadiya, lamuran kam se san barka, twins kannen meenal kuwa sun koma dubai can suka cigaba da karatunsu, Yadda mimi da meenal suka koma yanzun gwanin ban sha awa musamman ita mimi dake da juna biyu. Amarya hasana tagama botsare warta aka mikata dakin miji saboda kememe tace batason Bassam,( Nikuwa nace ai kunfi kusa dama kun sabah ) Ogan dama kullum wan nan rana yake tsumayin tazo kuma gashi Allah yakawo tah, kaf fushin sa seda yafanshe shi a daren farkon su don bedaga kafa bah lamarin nashi, duk wani buri daya ci kan mimi ranar seda yasauke shi kan hasana, kulawa ce yake bata ta mussam man ita kuwa tsiya kala kala bawadda batayi yay ta biye mata yana lallaba ta dare nayi kuwa zece besan zance bah πŸ˜… duk masifar ta dole tahakura ta kyaleshi dahaka aka kashe bakin tsanya dai ta saduda. Sosai safiyya tayiwa meenal nasiha akan tayafewa mahifin ta abinda ya aikata mata ta nuna mata shi dan adam ajizine, ko Allah ana masa laifi ya yafe hakan yasa zuciyan ta karaya don kusan zuwanshi nawa bawanda ke sauraren sah har kuka yakeyi dakyar da lallaba dai meenal take iya gaisheda mahaifin nata shima seda yasaka baki daddy tukunna yanzu har gaisawa sukeyi a waya, kuma shida mahaifiyar zara sun sasanta kansu yanzu imam suna zaune lpy zaran kuwa an keta hazo anacan sudan ana karatu ( Niko nace aure bayanzu bah kenan πŸ€”) Inty kuwa tayi auren ta abinta har matar sameer takuma haihuwa ta santalo diyar ta mace me sunan mimi wato safiyya don acewar su kam bazasu mance da mimi bah alherice a garesu ko ince aminin sa, mujaheed ba karamin farin ciki yay dahakan bah don kuwa itama da mimi suke kiranta, kowama farin ciki yake dahakan dayin alfahari. Muhammad yazama cikakken lecturer shida mujaheed yanzu kudi sun zauna musu da kwanciyar hankali. Me karatu lamarin auntie se du ah ei, don yanzu tana can gidan kula da marasa lpy irinta zaman gida ya gagara dole, da alamu samun sauki bayanzu bah kenan, Allah yarufa asiri, nana kullum ta dukufa ba dare ba rana tanawa mahaifiyar ta addu ah kan samun lpy ( To Allah ya amsa.) ALHAMDULILLAH Me karatu nan nakawo karshen littafina mesuna * Rabon kwado* masoyan book dina ina mika godiya ta agare ku da fatan alheri. Ya Allah ka kara mana tsoronka acikin zukatanmu, ka yafe mana kura kuranmu Banyi littafina don komai bah se don nafadakar da mutane nakuma nisha dantar dasu. GARGADI!! Banyar da wani ya juyamin book dina a yadda nayishi bah, pls πŸ™ a kiyaye. TAKU A KULLUM NANA BMB 4 comment 08147110349 Bissalam. [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 49 - 50 murmushi muhammad yay dasuka sauko yaga yadda usain ya dora kanshi akan cinyar ummi hassan kuwa yanata zuba surutu, nabiha auntie safiyya ta dauka ta zauna gefen ummin tana murmushi tace "My DOTA kuma ko azo a gaishe ni koh! cikin azama usain yamike da mamaki suka sau baki suna kallon ta daddy yana zaune yana kada kafafun sa yarike haba kawai yana kallon ikon Allah, Kasa rike dariyar sa muhammad yay yasoma cewa." Sunana hassan shikuwa usain ammafah muna sauka a motar nan zamu sake hade muku" muhammad yana irin maganar da hassan yay masu a mota ne ranar dasuka zoh, shima yau ya rama ga mamma dinsu ta bace musu, Gurin daddy hassan yaje yarike masa hannu yana cewa "pls daddy wacece mamma dinmu acikin su?" kwace hannun sa daddy yayi yana me cewa." Kai amma kuwa twins kunji kunya, dama gaba da gaban ta, kunata tutiyar mutane basa iya ganeku to gashi kunyi abin kunya kuma yau kun gagara gane mahaifiyar ku" tura baki hassan yay gaba yaje gurin safiyyan yasoma mika fuska shi alan dole kanshin turaren ta yakeson shaka, yadda yake mika mata fuska ne yasata sakin dariya tana nunashi, Wani tsalle yasaki harda murna" Yeeeeh!wlh wan nan ce ga mamma din mu nan ashe wlh kece" Mikewa ummi tayi cikin shan mur, tarike masa kunne tana cewa." itace mamanku nikuma wacece? ina sauraren ka nikuma wacece?" Cikin yake da fuska hassan yace." ummin mu ce ke mana" ayadda yafadi maganar yasa kowa yin dariya sunata nishadin su nana harta dan saki jikinta taware meenal takawo mata tea da abinci taci ba laifi kuma. Anayin sallan magrib aka rugun duma kuma akayi gidan su yousep kai amarya meenal tayi faman duniya da muhammad akan yabarta suje su dawo amma fir yaki bari yace babu inda zataje,( To lamarin dai na muhammad harda kishi mah πŸ˜… ). Sosai taci kukan ta ta koshi kuwa don taso zuwa, sam nadiya itama bataji dadiba da ba ah taho da meenal din bah, ansar mutumci mom tamusu an karramasu sosai don 'yan uwan mom basuda matsala suma, shikuwa ogah! ango fara ar fuskar sa kamar tagaske cikin ladabi suka gaisa da kowa yafice yabar musu gidan, part dinsa aka kai amarya domin acan ne yayiwa amaryar tasa masauki a cewar sa shi baze bar gidan suba saboda yayi wani auren ala kakae πŸ˜‚πŸ˜‚, Se wajan 9 suka tafi akabar amarya ita kadai a dakin ta, Har suka dawo meenal bata dena kuka bah twins har sunyi rarrashin sun gaji dakyar ummi ta rarrashe ta tabata abin ci taci takoshi 'yar gatan ummin( dama niceπŸ˜„) to daga karshe kuma duk wan nan rimi rimi din da rigima aka kareshi saboda ta tubure bazata bi ya muhammad din nata bah anan zata kwana, seda daddy yay mata jan ido tukunna tamike simi simi tabishi tana kuka, Sam taki yarda ya rabeta yana zuwa kusa da ita zata kuma saka masa kuka saboda haushin sa takeji yaki barin ta taje taga kawallin tah, Luff muhammad yay akan bed yana tunanin yadda ze bullowa wan nan 'yar rigimar saboda baze iya bacci haka bah magana ta domin Allah seya ragema kansa zafi, bayyada za ayi ta tafi bedroom din ta saboda a hannun sa ya kawota nashi bedroom din ya ajiye yasama kofa key ya cireshi, tana tura baki haka ta shiga bathroom tayi wanka tafito abinta sedai kuma me, tana isa gun wardrob din tajita a kulle duka kuma babu keys din ajiki, hawayene yakara zubo mata cikin takaici taje inda yake kwance kuka nashirin kwace mata tace." Ya muhammad ina keys din wardrob din, kaya zansa ko kabarni natafi dakina" Se a yanzun meenal ta kula da rawar sanyin da muhammad yakeyi tacikin blanket, kuri tayiwa bargon tanason kara tan tancewa abinda tagani hakane, jin tayi shirune shikuma yasashi soma jero salati da addu o ei, Ay tuni meenal taman ta dama fushi take cikin tashin hankali ta haura gadon tayaye bargon don sosai ta tsorata jin yadda muryar yayan nata takoma jiki nata bari, " Ya muhammad meya sameka wayyo Allah nah kayimin bayani" tana maganar tana kokarin dagoshi daga kwancen tuni idanun ta suka cigaba da zub da hawaye, ganin tanason tadashi zaune, yasashi riko hanneyen ta ya tashi daga kwancen koda ya dago masauki mekyau yawa kanshi a kirjinta, matseta yay Sosai ajikinsa yanajuya kan nasa a kirjin nata saboda so yakeyi towel din ya kwance bahali yasaka hannu zata ranfo shi πŸ˜‚πŸ˜‚ tsorone sosai yashigi meenal ganin halin da yashiga, kuka take shirin saka masa hakan yasashi kara marai raice ce murya yace." sweetie help me pls! marana danna minshi dasauri kada na mutu yanzun nan" yana maganar yana kai hannun ta kan marar sa yana dannawa, itakuwa jin wan nan lamari ne yasata yin kwatakes πŸ˜… yana janye hannunsa tayi azaman dauke nata don dama dole yamata," Ahhhhhh!" Yadda yafurta maganar kamar irin ze sume ne yana magana dakyar "sweetie mutuwa zanyi" meenal jiki na karkar wa kuwa ta maida hannun ta gurin saboda taga yayan nata dagaske kam ze iya mutuwa yanda yakeyi, hankalin ta yatashi kam, sam batasan ma ya zame mata towel din nataba hakuri kawai take bashi tana ambaliyan hawaye tana cewa." Karufamin asiri ya muhammad bazaka mutu bah" seda taji yasoma lashe mata kirji tamkar tsohon maye tukunna hankalin ta yadawo ga towel dinta wanda a yanzun ko kadan babushi a jikin natama, mikewa tayi azamar yi hakan yasa muhammad kara riketa cikin rikitaccen voice dinsa yace ina zakije?" Cikin muryan kuka tace " Kaya zansaka" "No need" Shine kawai abinda yace mata daga haka ya dagata yajuyata ta koma kan bed din ya kwantar da ita yamata rumfa, zuwa lokacin zuciyan meenal ta tsanan ta bugawa, yau kam ankama aku me surutu πŸ˜… light din gefen bed dinsu dake kunne yakai hannu yakashe, meenal kam da free take yau datayi bayani nutsuwa kawai yakeso yasamawa kansa, seda yarage ma kansa zafi tukunna yakyaleta cikin 'yan mintuna baccin wahala ya dauketa, Kwana biyu abinda yake faruwa kenan tsakanin sa da amaryar tasa har tayi wankan tsarki besani bah ko sallah zatayi seta sakama kofan ta key don ayanzun kam sosai ta firgita da lamarin yayan nata, Bayan sallan ishah yadawo daga gidan safiyya, harze wuce dakinshi yafasa yatafi dakin meenal sedai kuma me? tunda ya isa bakin kofan yake jiyo muryan ta tana karatun Alkur'ani, mamaki ne yakama shi yarinyar nan kodai tayi wankan tsarki ne be saniba, wata zuciyar tace masa ko kuma daka take zubo kira'ar tata bah, ahankali ya murda handle din kofan yatura kofan yajishi gam a rufe, hakanne yasashi murmushi yasaki handle yakoma daki sam meenal bata ankara bah saboda hankalin ta yana kan kara tunta, Cikin nishadi muhammad yay wanka yafito ita kawai ke masa yawo a kwakwal wa yana lumshe ido, turaruka kala kala yaringa fesawa seda yagama kal kalarsa tukunna yakirata awaya, tana dagawa yace." Kisameni a daki" yakashe wayan sa, ita kuwa jiki a sanyaye ta mike don tasan kullum idan tashiga wan nan dakin bata fitowa salin alin, tafiya take kamar bata soh harta isa dakin nasa da sallamar ta tashiga, wani ni'im taccen kamshi da daki hancin ta har tana lumshe ido, haryanzu yana zaune gaban mirror dinshi, yace kawo min fresh milk a fridge ki hada mun da fruits" Bata kawo komai bah taje ta yan yanka masa fruits din cikin bowl ta hado mada da fresh milk din, koda ta dawo tasame shi a zaune kan bed ya harde kafa, hakanne yasata kai masa candin ta aje tray din a gaban shi juyawa take shirin yi ya jawo hannunta yace." zauna mana, kinci abinci?" kanta a sunkuye ta daga masa kai alamun eh,kamar mejin tsoro tazauna daga gefe yanaci yana bata itama har suka cinye, ya bata fresh milk din cikin ta yay dadum, kana yamike kuma yana me cewa " Dauko min Alkur'ani nayi karatu kafinna kwanta," yaro yaro ne sam meenal ta manta da batun boyewar da takeyi tasauka a kan bed din taje ma ajiyar Alkur'anan ta dauko masa, wani killer smile muhammad yasaki, tana kawo masa ya ansa ya shimfida sallayya ya ajeshi ya zura jallabiyya yace." Kinada alwala ay koh" idanu meenal ta fiddo waje tarasa abin cewa mah, " Banason shashanci canai kina da alwala" Turo baki tafara tana girgiza masa kai alamun a ah,dariyar dake cinsa yarike yace." To wuce kiyo alwala kizo muyi sallah" Inda inda meenal tafara masa tana wani kif kif da idanu, saura kiris dariyar sa ta kwace ya daure kawai ya kama hannun nata suka shiga bathroom din, nan ma tsaya wa tayi tana kallon shi kamar zatayi kuka, seda yagyara tsaiwar sa tukunnah yace." Wai bakiyi wankan tsarki bane har yanzu?" tunkan yakarasa maganar take daga masa kai, hararar ta yayi yace." To why bakida tsarki kuma zaki dauki alkur'ani me tsarki? shiru tayi don yanzu kam batada abin cewa, murmushi yayi yace "kigodewa Allah meenal bana kasar nan kika fara menstruation, shiyasa bansan time din farawar ki ba da gamawarki in banda haka mezaki layen cemin ajikin naki, just one minute nabaki kiyi alwala kifito" kofan yasaki ya juya jiki babu kwari tayi alwalar tafito sukayi sallah raka'ah biyu yanata zuba masu addu ah hakanne yasa jikin meenal karayin sanyi, yarigada yasan matar tashi tanada iliminta shiyasa betsaya mata wasu tamba yoyi bah, yafara karatun Alkur'anin nasa tana binshi gwanin ban sha awa har suka sallame yamaida Alkur' anin ma ajiyar shi ya cire jallabiyyan nasa yana kallon ta haryanzu tana nan kan sallayan tayi lakwai, kamar wata marai niya πŸ˜… kan bed din yazauna cikin shan mur yace. " Zonan" Kara tsurewa tayi idonta taf da kwallah tasoma yarfe hannu tana shirin fashewa da kuka," Naroke kah kayi hakuri ya muhammad don Allah" tayi maganar hawaye na gangarowa daga idanun ta, dariya ce ta kwace masa ya mike yayo inda take cikin azama kuwa ta mike tasoma ja baya yana binta yana mata wani irin rikitaccen kallo harseda suka dangane da jikin bango,ya hade jikinshi da nata yana me cewa "laifin me kikai dazaki bani hakuri?" sam kasa magana meenal tayi saboda yakashe mata jiki sosai,don yana maganar yana murza mata mazaunan ta son ranshi, ganin yasoma cin galaba akan tane yasashi soma goga mata kansa cikin salo akan boobs dinta, harseda yaga tsaiwa nashirin gagarar ta ya dauketa ya aza bisa kan bed din cikin salonsa ya rabata da komi najikinta su hajiya meenal tayi luf tana enjoying abinda yake mata don duk tsoron dake zuciyan ta behanata jin azababben feeling bah, sanda salo ya sauya kuma idanu suka raina fata yana karonto addu an saduwa da iyali yana riding dinta iya karfinta take tureshi sedai ta makaro duka ya sauke mata nauyin shi dakyar take fidda numfashi da wuya da azaba haka yasamawa kansa hanya, Seda dare yaraba tukunnah muhammad yasamu kanshi lokacin ko motsi bata iyayi na kirki babu irin kalan addu an da beyi mata bah na kirki, kamar kwai yake riri tata rigima sabuwa kuwa ta tashi ko kadan taki yadda yamata wanka ko tabata taki bari yayi dole yahakura ya kyaleta saboda kukan da takeyi har zuciyan shi yake jinshi, kuma dole seya temaka mata yadda take dai yanzu, fita yay kawai yakyaleta daga bathroom din, zanin gadon ya canza a kan bed din ya kwanta yana me tsumayin fitowan ta tausayin ta gaba daya yagama kamashi don haryanzu kukan take a bathroom din shikan shi yasan bemata da sauki bah wan nan lamarin ga karan cin shekarun tah gajiya yayi da jiran nata yamike ze koma gurin nata yaga ta bude kofan tafito, ko magana batason yamata kanta ma ta janye gefe seda tagama tsane ruwan jikin ta ta hau kan bed din da dan guntun towel din nata ta kwanta idonta dukya kumbure tanata hawaye, bekoma kan bed dinba saboda yasan yana hawa zata mike seda yatabbatar da bacci ya dauketa yaje yakwanta a hankali yasata a jikinshi ya rufesu. To amaryar muhammad asuba tagari πŸ˜‚ yau dai kam an tantance aya da tsakuwa! TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 TSOKACI!! Daga sabon book dina mesuna. JARABTAR MU Love story Hannu yasa yakama kuma tunta gami da sakar mata murmushin dayake tafiya da zuciyan ta aduk sanda yayi shi,cikin sanya yay yar muryar sa yace." my beautiful wife ya kike?" kasa jurema kallon sa tayi ta lumshe idanun ta, seda yakare mata kallo tukunna ya hura mata iska a face din tata bashiri tabude idonta, murmushin kawai yayi yakoma kan kujera yazauna gami da gyaran murya yace." mufeeda ina mummy? kafin tayi magana sukaji saukowan ta daga sama yakuwa zuba mata idanu harta zauna shikuma yasauka kasa yazauna yana me gaisheta, sedai ko inda yake bata kalla bah don dama tuni annurin fuskarta yadauke na ganin shi datayi, ita da mufeeda TV kawai suka zubawa ido duk da ita rabin hankalin ta nakanshi tana satar kallon shi, seda ya sauke ajiyan zuciya yace." mummy kinga JARAFTAR MU! mu kuma" muryanshi sosai ta canza kamar zeyi kuka yacigaba dacewa" Heedaya ta haifamin 'yan uku yau" Suduka cikin firgici suke kallon sa, tsam mufeeda ta mike tazo ta tsugunna gefensa tace." Ya adnan kasan abinda kake cewa kuwa? kuka mummy tafara tana cewa." Allah ya isanmu Adnan shikenan ka gurbata mana zuri armu ka lalata mana suna, 'ya'yan zina a cikin family din mu! INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN! shikawai take nana tawa, " Kacuci rayuwarka Adnan da tuni matarka mufeeda keda wan nan yaran! tahanyar zina zaka fara tara naka iyalin wan nan waca irin kaddarar rayuwace?..... LITTAFIN JARABTAR MU! NA KUDINE ZEZO MUKU A FARASHI ME SAUKIπŸ‘Œ ALLAH KASA MU DACE DUNIYA DA LAHIRA! [8/31, 3:39 PM] Nana BMB: ❣ RABON KWADO....!! BOOK 3 NA NANA BMB GARKUWA WRITTER'S ASSOCIATION { Marubuta masu garkuwa da alkalami domin fadakar da al'ummah } page 51- 52 Da asubah muhammad yatashi ya yahada mata ruwa medan zafi yadda zai gasata sosai,sannan yazo ya dauke ta yana tabata ta farka amma setaki bude idanun ta seda tajita a ruwan zafin tukunnah ta gwalalo idanu zata kware baki kwanto da ita yay kan kirjinshi iya karfinta ta kankameshi tasa masa kuka harda magiya yakyaleta ta fita aruwan don yasa hannayen sa ya dannata dakyau kalaman dayake mata ne cikin kunnen ta yadauke mata hankali,seda ya tabbatar da ruwan yagama ratsata tukunna yasaketa yay alwala yafito yatafi masallaci don inya tsaya yimata wanka bazata bari bah ga time zata bata masa, a daddafe tafito tai sallah takoma kan bed din tanata rawar sanyi saboda jikin ta yasoma zafi sosai da alamu zazzabi ne ze kamata ta kudundune dakyau haka yadawo yasame ta hakanne yasashi dauko mata kaya yasa mata don zumbulelen hijab dinta datai sallah dashi ne a jikin ta se towel,be koma bacci bah yashiga kitchen yashirya musu abin karin kummalo, har kan bed din yaje yabata tea tasha da pain relief ta koma ta kwanci bacci me nauyi yay awon gaba da ita, muhammad baccin da be koma ba kenan yay wanka ya shirya ya tafi gidan auntien tashi safiyya ko ince sirikar sa, 8 da dan wani abu lokacin daya shiga gidan 'yan adamawa sun gama shirun su natafiya safiyya sam fuskarta babu fara ah sabida bata kaunar rabuwa da 'yar uwarta daddy yanata lallabata don ko kadan bayason tasawa kanta damuwa, har suka tafi meenal batasan wainar da ake toya bah, gida ya rage daga twins se nabiha da safiyya se 'yan aikinsu gidan yay misu shiru da yawa duk sunajin babu dadi, daddy da muhammad kuwa hospital suka tafi gurin auntie suna zuwa suka sami asiya aminiyar ta agurinta, itama rayuwar ta abar tausayi takoma don tamkar mabaraciya haka ta dawo ashe tun tuni mijinta yasaketa, sakamakon makudan kudin data sace masa har prison seda tayi to fitowar ta kuma tanemi abokin shedin nata ta rasa yagudu da kudin iyayenta bawani karfine dasu bah saboda hakane gaba daya rayuwar ta ta lalace se kuka take ganin yadda itama rayuwar aminiyar ta ta takoma. (Rayuwa kenan ita dama duniya haka take Allah yana arawa mutum dama ne, Allah kasa mudace duniya da lahira) To bangaren amarya nanah kuwa da yousep tun randa aka kaita gidan yashiga dakin nata bekara lekataba ranar mah dokoki ne ya shimfida mata su, idan kadaici ya isheta ne zata je gurin mom da nadiya susha firar su duk da rashin kulatan dayake yana damunta kuma bata taba furta kowaba don bawanda yasan irin zaman dasukeyi a gidan ko magana baya mata se in a gaban mom ne. BAYAN SATI BIYU Komai yanzu ya lafa na hidimar biki kowa hutunsa yake abinsa, Gidan muhammad Yana zaune a parlour meenal tana kan cinyar sa a kwance sunata fira yana wasa da suman kanta suna kallo a TV, abinda tagani ne yasata yin dariya tace." Ya muhammad abin mamaki duk girman mutum fah sekaga yana yiwa matar sa kuka, Murmushi muhammad yay don yasan inda zancen nata ya dosa shi takeson tsokana,yace." Eh hakane amma kuma suma matan fah abinda sukeyi fah ai yama wuce misali nidin nan shedane don anyimin basau daya bah ma kuwa, wata zata fara Ahhhhhh! washhhhhhh! ya muhammad ka kashe ni wlh wayyo daddy zan..... Baki meenal ta tsoshe masa tana dariya sosai yadda yake kwatan tawa abin dariya ga kunyar data isheta, tura baki gaba tayi tace." To ni daga nafadi gaskiya ay dai naga bani kadai nakeyi bah" muhammad yana dariya yace. "Bawani nan kada ayimin sharri" Kada idanu tayi itama zata soma kwatan ta abinda yakeyi to amma yadda ya kafeta da idanu ne yasa ta kasawa tanajin kunya tamike tashige bedroom da gudu tana dariya,Shima kuma hakan yana dariyar ya kashe kayan kallon yaname cewa." Yarinya kinjawa kanki tunda kika tsokane ni zakiyi bayani yau" seda yagama kashe kayan kallon yabita dakin. BAUCHI Mimi yanzu tasaki jikinta da mujaheed sosai suke cakal kalar amarcin su tawani murje tasoba kiba kamar ba itaba don kulawa sosai mujaheed kebawa amaryar tasa haka mom take kulawa da ita basada wata matsala suna zaune lpy abinsu gwannin ban sha'awa. Gidan daddy mah yanzu yakara kwantarwa da safiyya hankali life suke cike da farin ciki su muhammad kullum da daddare se sunshiga gidan ansha fira hakan kuwa bakaramin faranta mata yakebah, sedai karkashin zuciyanta imam kullum take tunani shin koyana wani hali yanzu. auntie kuwa har yanzu tana asibiti suna zuwa akai akai suna dubata nana kuwa duk randa taje gun mahaifiyar tata tana kuka take komawa gida don lamarin ta se du ah ei kam, gidan tama daddy gaba daya ya sallami 'yan aikin cikinsa se gate man kawai yanzu ke kula da gidan,( Allah sarki rayuwa ) To Nana rayuwa take da dadi ba dadi gidan auren ta haryanzu babu abinda yasauya zani tsakanin su kuma babu wanda yataba sani har kawo iyau sau daya muhammad yabar meenal taje gurin nana shima don yaji labarin baya nan ne yousep din, Kimanin wata uku kenan da tafiyar yousep din training na Army shima ze gaji mahaifin sa, yau takama friday kuma ze dawo, tunda suka tashi ake shirya masa abin cin cika kala kala, kullum cikin mom cikin tsuma sirikar tata take da magun guna dagyarata hakan kuwa yasoma yima nana aiki sosai, tarasa yadda zatayi ta fadawa mom irin zaman dasukeyi da dan nata, ga magun gunan datake dirka mata suna sakata feeling sosai, seda suka gama aiki ne zataje tayi wanka mom takirata dakin ta kamar kullum tabata wani abu a bowl tace tashanye shi kafin ta tafi, Kallon bowl din nana tafara kamar tayi kuka saboda tagaji kam gaskiya, da mamaki mom tace." Wai nana meyasa ke bakisan gyara kanki ne kamar ba wayay ya, sekace bakisan yadda mazan nan na zamani suke bah mussam man nawa dan ma a gurinki kullum burina shine na kankaro miki mutumci amma ke gani kike kamar ina takura miki " jikin nana a sanyaye tasoma magana don dole yau tasanar mata abinda yake faruwa bazata yadda ta cuci kanta aita dirka mata abinda ze ringa hanata bacci tana fama da ciwon mara." Mom kiyi hakuri bahaka bane wlh baki fahimce ni bane inasone mugama daidaita tsakanin mu dashi tukunna komeye mah senayi" Mikewa mom tayi cikin wani yanayi tace "nana mekike nufi?" shiru tayi mata kawai ta sukuyar dakanta kasa, cikin tsareta da idanu mom tace nana gaya min tsakaninki da Allah yousep yataba kwanciya dake ko a ah Kada yimin karya ki gayamin gaskiya, Jikin nana a sanyaye ta girgiza mata kai, cikin kaduwa kuwa mom tasaki bowl din hannun nata tana salati, idonta taf da kwallah tace." Lallai yousep yau ka tabbatar min da kai ba yaron arziki bane aikuwa wlh kataro wa kanka yau zaka hadu dani sena bala in bata maka rai mara mutumcin yaro, kiyi hakuri nana tunfar ko dakin yimin nayani daban ringa baki abubuwa bah haka" Jikin nana a sanyaye tace." Bakomai mom pls kada kiyi masa maganar ranshi ya baci insha Allah zamu daidaita kanmu" sakin baki mom tayi tana kallonta cikin zuciyanta kuwa tana jara gidewa Allah daya bawa dan nata mata me kaunarshi da gaskiya, Cikin shan mur mom tace." Kina nufin nakyaleshi muzuba muku ido yana daukar alhakin ki,sam naze yiwubah" idon nana tafda kwallah tace "Na rokeki mom ki kyaleshi karkice mishi komai zamu daidai ta ni baya daukar alhaki nah ina yimasa uzuri" ganin nana dagaske take ta dage ne yasata kyaleta tashiga wanka.... TAKU A KULLUM NANA BMB 08147110349 TSOKACI!! Daga sabon book dina mesuna. JARABTAR MU Love story Hannu yasa yakama kuma tunta gami da sakar mata murmushin dayake tafiya da zuciyan ta aduk sanda yayi shi,cikin sanya yay yar muryar sa yace." my beautiful wife ya kike?" kasa jurema kallon sa tayi ta lumshe idanun ta, seda yakare mata kallo tukunna ya hura mata iska a face din tata bashiri tabude idonta, murmushin kawai yayi yakoma kan kujera yazauna gami da gyaran murya yace." mufeeda ina mummy? kafin tayi magana sukaji saukowan ta daga sama yakuwa zuba mata idanu harta zauna shikuma yasauka kasa yazauna yana me gaisheta, sedai ko inda yake bata kalla bah don dama tuni annurin fuskarta yadauke na ganin shi datayi, ita da mufeeda TV kawai suka zubawa ido duk da ita rabin hankalin ta nakanshi tana satar kallon shi, seda ya sauke ajiyan zuciya yace." mummy kinga JARAFTAR MU! mu kuma" muryanshi sosai ta canza kamar zeyi kuka yacigaba dacewa" Heedaya ta haifamin 'yan uku yau" Suduka cikin firgici suke kallon sa, tsam mufeeda ta mike tazo ta tsugunna gefensa tace." Ya adnan kasan abinda kake cewa kuwa? kuka mummy tafara tana cewa." Allah ya isanmu Adnan shikenan ka gurbata mana zuri armu ka lalata mana suna, 'ya'yan zina a cikin family din mu! INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI UN! shikawai take nana tawa, " Kacuci rayuwarka Adnan da tuni matarka mufeeda keda wan nan yaran! tahanyar zina zaka fara tara naka iyalin wan nan waca irin kaddarar rayuwace?..... LITTAFIN JARABTAR MU! NA KUDINE ZEZO MUKU A FARASHI ME SAUKIπŸ‘Œ ALLAH KASA MU DACE DUNIYA DA LAHIRA! Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels