Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels [7/16, 8:17 PM] MY ETISALAT: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_ _(BA NA MUTUM DAYA BANE)_ _👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_ __AREWABOOKS:MSSXOXO_ _WATTPAD:MISSXOXO00_ _FREE PAGE: 1_ _ADVERT👇🏾_ _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI JAMA’AR ZAFAFA BIYAR_ _KAMAN KO DA YAUSHE DA MUKE KAWO MUKU ABABEN AMFANI GANGARIYA KUMA DAKI BARI MASU AMINCI A KUDADE KALILAN_ _YAU MA MUN ZO MUKU DA TALLAN BABBAN SHAGON NAN DA KE KAWO MU KAYAYYAKI NA KASAR GERMANY!! KUNSAN DAI GERMANY SUNE AGABA A FANNIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA KARKO_ _MAAB LUXURY HOME_ _MAAB LUXURY HOME_ _MAAB LUXURY HOME_ _SUN KAWO MUKU DALLADALLAN KAYAYYAKIN GIDAH NA KAWATARWA DANA KITCHEN MASU HASKA DAKUNAN GIRKI… KWASHA KWASHA_ _SU DIN KARSHE NE A DUNIYAR KAYAYYAKIN GIDAH DANA KITCHEN NA KECE RAI NI… INA UWAYEN GIDAH, AMARE? ANTOCI, KAWUNNI, YAYYU MAZA, KANNE DA MA IYAYEN MU MAZA?_ _KU ZO A DAMA DA KU A WANNAN DAMAR ME DAUKE DA DIMBIN KAYAYYAKI MASU KYAU A KUDI DEDE MISALI WANDA KOWANE ZAI IYA MALLAKA IYA KARFIN SA_ _KU ZIYARCI SHAGON DA KE A KANO.. TITIN AHMADU BELLO WAY_ _KO KUYI ORDER DA GA SHAFUKAN SADARWA TA INSTAGRAM: @Maabluxuryhome_ _FACEBOOK:@maabluxuryhome_ _SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDAH,, INGANCI DA RAHUSA, KYAU A DADE ANA AMFANI DA SU SAI KAYAYYAKIN MAAB LUXURY HOME_ _A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY ORIGINAL HOME DECORS AND KITCHEN UTENSILS_ _MAAB LUXURY HOME GOT YOUR HOME AND YOUR KITCHENS COVERED… JUST A VISIT/CALL/DM AWAY_ _08034631010 MAAB LUXURY HOME👈🏽_ _FREE PAGE: 001_ _MADINATUL_MUNAWWARA_ _(ABA' AD' DUD)_ *AMB. JUNAID MUHAMMAD MAHMUD منزل القصر* ××××× *AMB. JUNAID MUHAMMAD MAHMUD RES.* shine sunayen da ke rubuce a jikin wani signboard dake nunawa da kyalkyalin rubutu masu ba da wasu kyawawan kaloli.... Bishiyu ne ke ta kadawa da ke gewaye da dogayen tsaunukan gidajen dake da matukar tsayi. Gefe daya kuma wata iska ce ke busawa tamkar anyi ruwa. Karatun Qurani mai girma ne ke tashi daga wani masallaci dake gefen kasaitacciyar unguwar da ke mamaye da gidaje da kayayyakin more rayuwa na yau da kullum... Dogan gini ne a tsaye wanda sai kai ya daga sannan zai hangi karshen tsayin sa. Shafe yake da fenti mai matukar kyalkyali da daukar idanu. Waata kasaitacciyar kofa ce da zata sadaaka da cikin gidan. Wadda kofar itake budewa ta rufe idan za'ai shige da fuce na gidan. Kana shiga cikin gidan kayayyaki ciki masu kawaata idanu da daukar hankali ne zasu fara maka maraba. Baya ga haka wami tafkeken allo/frame ne mai dauke da manyan rubutu na sunan Allah mai girma 'Yaa Hayyu Yaa Qayyum..' Bene ne hagu da dama daka shiga gidan yayin da lifter ke kallon gabas. Iya tsaruwa da kawaatuwa gidan nan yayi. Domin alkalami yayi kadan wajen bayyana adadin kyawun gidan da ma mutanen daya kunsa... ×××Sake gyara zaman sa yayi akan kujerar da yake zaune. Hadi da saka hannu ya dedeta zaman gilashin da ke kara gani a idanun sa. WhatsApp din ya sake shiga a karo na ba adadi. Ya dubi sunan group din da ke rubuce da manyan baki na 'Zuri'ar Ardo Kandemi’ Dukkanin yan uwan nasa sun yi ma sa da iyalin sa adduar Allah ya dawo da su lafiya ya kuma sanya alkhairi. Idan ka tsame biyu daga cikin sauran yan uwan na sa ka ajiye a gefe. Sam basu tofa komai ba game da dukkanin abubuwan da ya fada. Ya sake chika da mamaki kwarai matuka dayaga sun sake tsallake maganar da yayi mu su bayan ya kira sunayen su daya bayan daya. Basu amsa shi ba. Sai suka cigaba da wata maganar ta daban. Ransa ya sosu kwarai matuka. Amman ya danne kawai. Ya sake musu magana hadi da sallamar cewa: Nan da yan awanni zasu tafi airport su kamo hanyar kasar su ta Nigeria. Kashe wifi din yayi gaba daya ya zura wayar a aljihun gaban rigar sa ta jallabiya doguwa shudiya. Yana zaune ya hade hannuwa ya lula duniyar tunani yar sa ta shiga cikin parlorn nasa bakin ta dauke da sallama. Ya amsa yana mayar mata da murmushin da takeyi wanda kumatunta suka lotsa. Sanye take cikin doguwar riga kalar sararin samaniya dake sheki da kyalyalin kalar hoda. Ta yane kanta da mayafin rigar. Gefen kafadar ta daya jaka ce ta ratayawa sai yar wayar da ke hannun ta. "Abbiey barka da safiya..." "Barkan mu dai mama na." Ta sake sakin wani tattausan murmushi tana mai hade yatsunta waje daya bakin ta yana mai kokarin motsawa. Ya nazarceta don haka shima ya mike tsaye yana mai kallon agogon hannun sa "Ina jin ki..." "Abbiey dama zan je shagon da na gaya maka ne jiya." "Mun kusa tafiya airport fa. Ko kin manta tafiya zamuyi?" "Ban manta ba abbiey.. naga ne kamar da sauran lokaci." "Wai dole sai wannan mall din dai?" "Abbiey suka dai ne suke sales yau....." Ya bude baki zeyi magana ta riga shi sanin yanzu zai hanata zuwa ko ya saka dakarai su rakata abunda kuma bataso kenan. Don haka tayi saurin sake cewa, "Abbiey dan Allah ka barni naje ni kadai ba tare da masu fararan kaya ba, babu abinda zasu tsare min wanda Allah bai tsara ba, please Abbiey dan Allah." Yarinyar yar shekaru goma sha shida ta fada cikin muryar ban hakuri hadi da roko mai tattare da shagwabe fuska sosai... Tare da sake langabar da kai .. Sosai Amb. Junaid yake kallan yar tasa yana kuma karantar yanayinta, yasan abinda ta fada gaskiya ne komai sai Allah yayi shike tsara kowa da komai , amma Allah yace tashi in taimake ka. Don haka ya furzar da iskar bakin sa kawai.. Bayasan ya sake shiga tashin hankalin da ya shiga a baya na tarin shekaru masu dimbin yawa. "Abbiey...." "Uhm..." Ya amsa ta kansa a kasa. "Na je?" "Ki je Allah ya kiyaye hanya... Allah ya tsare.... K" "Ki tsare mutuncin ki..." Ta karasa fada tana dariya. Shima dariyar yayi. A tare suka futa daga cikin parlorn bayan ya dakko kudi ya mika mata. Dakyar ta karba saboda ko jiya ya babbasu kudin kan tsaraba da sauran su. Ta balcony ya hango ta futa. Ya sake sauke wata nannauyar ajiyar zuciyar kawai ya cigaba da salati. Tana fita ta tare mota ta shiga ta zauna. Direba ya tanbayeta adireshin inda zai kaita ta amsa shi tana kallon agogon da ke daure a wutsiyar hannun ta. Har kofar shirgegen shagon ya kai ta ta mika masa kudin motar ta shiga ciki… Kai tsaye ta shiga cikin katafaran shagon siyayyar. Ta wuche wajen dogayen riguna. Hamdala ta sauke a lokacin data hango rigar data dorata a burnin ranta saboda tsabar kauna. Har da ita acikin sale din. Don haka, Nan da nan ta dauka ta duba size dinta. Komai da komai yayi dai dai. Don haka ta karasa wajen biyan kudi ta biya kudin rigar tare da matsawa wajen talkalma ta dauki wasu flat guda biyu. Ta dauka shima ta biya. Ranta fes tayi hanyar fita kenan ta na kallon hannun ta na hagu ta hango masu milkshake suna ta hadawa kala kala. Da sauri ta karasa wajen ta sa akai mata hadin chocolate chunks. Tana tafe da shi a hanyar fita. Rike yake a hannun ta na hagu. Yayinda Jakarta da suaran kayan ta na hannun dama a kafada. Mayafin ta ne ya shiga yayewa a lokacin da wata niimatacciyar iska take turara wajen. Mayafin ya yaye gefe sosai. Ta soma jansa da gefen habarta wajen kasar habar sosai. Batai aune ba jikake shaaaa . Kofin ya kanchale ya haure ya tangade a kyakkywar t-shirt din bakin balataben dake tsaye a gabanta milkshake har kan fatar idanun sa da kan tsinin hancin sa. Harda leben sa duk koina ya samu rabon sa. Jikin ta ya fara kyarma. Nan da nan ta tuno magnar abbiey. Da ta amince ya hadota da dakarai da kilan hakan bata faru ba. Ta ja baya da sauri ta ajiye kayan hannun ta. Jikin ta ya fara kyarma sosai. Yayin da shi kuma ya runtse idanun sa. Cike da takaicin abunda ta aikata masa. Badan mace bace da tuni ya dade da wanketa da mari don haka ya bude idanun sa ahankaki ya sauke su a kanta. Alokacin ta curo tissue paper da yawa tana kokarin tunkarar sa ya shiga ja baya. "أرجو أن تتقبلوا أعمق اعتذاري” Bata karasa ba ya kwace tissue din hannun ta ya chusa a bakin ta. Bai jira sake cewar ta ba yayi gaba yana gurnanin numfashi tamkar matashin zaki. Bayan sa tabi da kallo 'Hisham 07' aka rubuta a bayan rigar. Ta mike dakyar tana yatsuna fuska. Jakarta ta dauka ta kayan ta tayi gaba tana jera kananun tsaki. Bandakin shagon ta shiga. Ta wanko bakin ta da fuskar ta. Hannun ta kalla lokacink agogo. Da sauri ta fice daga ciki ta tare mota ta shiga. Gabanta na dukan tara tara. Sanin lokacin tafiyar su airport yayi.... _ZAFAFA BIYAR_ [7/18, 1:58 PM] Hafsaat💞: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_ _(BA NA MUTUM DAYA BANE)_ _👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_ __AREWABOOKS:MSSXOXO_ _WATTPAD:MISSXOXO00_ _FREE PAGE: 002_ _ADVERT👇🏾_ _ASSALAMU ALAIKUM JAMA’AR KWARAI JAMA’AR ZAFAFA BIYAR_ _KAMAN KO DA YAUSHE DA MUKE KAWO MUKU ABABEN AMFANI GANGARIYA KUMA DAKI BARI MASU AMINCI A KUDADE KALILAN_ _YAU MA MUN ZO MUKU DA TALLAN BABBAN SHAGON NAN DA KE KAWO MU KAYAYYAKI NA KASAR GERMANY!! KUNSAN DAI GERMANY SUNE AGABA A FANNIN KAYAYYAKI MASU KYAU DA KARKO_ _MAAB LUXURY HOME_ _MAAB LUXURY HOME_ _MAAB LUXURY HOME_ _SUN KAWO MUKU DALLADALLAN KAYAYYAKIN GIDAH NA KAWATARWA DANA KITCHEN MASU HASKA DAKUNAN GIRKI… KWASHA KWASHA_ _SU DIN KARSHE NE A DUNIYAR KAYAYYAKIN GIDAH DANA KITCHEN NA KECE RAI NI… INA UWAYEN GIDAH, AMARE? ANTOCI, KAWUNNI, YAYYU MAZA, KANNE DA MA IYAYEN MU MAZA?_ _KU ZO A DAMA DA KU A WANNAN DAMAR ME DAUKE DA DIMBIN KAYAYYAKI MASU KYAU A KUDI DEDE MISALI WANDA KOWANE ZAI IYA MALLAKA IYA KARFIN SA_ _KU ZIYARCI SHAGON DA KE A KANO.. TITIN AHMADU BELLO WAY_ _KO KUYI ORDER DA GA SHAFUKAN SADARWA TA INSTAGRAM: @Maabluxuryhome_ _FACEBOOK:@maabluxuryhome_ _SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDAH,, INGANCI DA RAHUSA, KYAU A DADE ANA AMFANI DA SU SAI KAYAYYAKIN MAAB LUXURY HOME_ _A NUMBER ONE STOP SHOP FOR HEAVENLY ORIGINAL HOME DECORS AND KITCHEN UTENSILS_ _MAAB LUXURY HOME GOT YOUR HOME AND YOUR KITCHENS COVERED… JUST A VISIT/CALL/DM AWAY_ _08034631010 MAAB LUXURY HOME👈🏽_ _02_ Gaban ta ne ya shiga bugawa da sauri tamkar zai ballo daga kirjin ta ya fado kasa saboda tsananin fargaba da tashin hankalin data samu kanta a lokacin data kalli agogon da ke daure a wutsiyar hannun ta... Tabbas lokacin tafiyar su airport yayi gashi bata karasa gidah ba. Wayar tache ta fara kara dake cikin yar jakarta dake kan cinyar ta. Ta zura hannun ta dakyar ta dakko wayar 'Hayateey' Shine sunan da ke rubuce da manyan baki a screen din wayar tatah. Mahaifiyar tace me kiran ta dauka da sauri ta dora akan kunnen ta .. Cikin zazzakar muryara mai sanyin da dadin sauraro cike da ladabi ta gayshe da mahaifiyar tata bayan tayi sallama. "Tohm Hayateey ... Ga ni nan." Tana katse kiran wayar mahaifin na su ta shigo wayar ta. Gabanta ya yanke ya fadi. Cikin rawar jiki da murya tace "Abbiey dan Allah kayi hakuri. Yanzu zan karaso. " Bai jira ta sake cewa komai ba ya katse kiran yana goga kasan girar sa ta hagu da yatsa daya. Duk sun fito daga cikin gidan nasu. Wata zungureriyar mota ta shirge kayan su tsab. Yayinda moticin da zasu dauke su kuma suna faffake awajen gidan. Wasun su sun shiga cikin sun zazzauna . Su kuma sauran na tsatstsaye curko curko jiran dawowar ta. "Gaskia gwara ka canza salon tsarin rayuwar nan. Ya za'ai mu zauna jiran ta saboda Allah? Kawai saboda ita din yar shafaffiya da mai ce shiyasa kake kin daukar hukunci." Wata babbar mace ta fada wadda kana kallon ta kasan mata ce agare shi. Juyawa yahi ya fuskance ta sosai ya girgiza kansa kawai ya sake mayar da shi gefe. "Maganar da hadiza fa tayi gaskiya ne... Tsakani har ga Allah be kamata ache wai tsayiwar jiran ta ake ba haba fisabilillahi." Ta karasa fada Hadi da juyawa ta dankara mata harara. "Ruwaida!" "Naam." "Kada ki kuskura na sake jin muryar ki an wajen. Allah zan dau babban hukunci akan ki." Bai karasa rufe baki ba Hajiya hadiza ta daga hannu ta dora akan hancin ta ta saki guda. "An gama wankewa an baka ka sha. Ahh sun shanye ka. Narasa wane irin malamai take shiga suke mata aiki ba. S... "Hadiza! Hadiza! Hadiza..." "Ka dai dunga adalci. " "Sai nawa na kira sunan ki?" "Sua uku... Ya akai?" "Karki bari na sake fado sunan ki a karo na hudu." Tabe baki tayi. Hade da yin kwafa. Ta zagaye shi ta bude gidan baya ta zauna tana muzurai... Ita dai Hajiya jameelah kanzil bata tanka musu ba. Sai ma matsawa baya da ta sakeyi. Zuciyar ta cike da addu'oin Allah yasa dai ta taho din. Cikin ikon Allah kuwa sai ga mota tasi ta zo har kofar gidan ta ajiye ta. Da sauri ta biya direban kudin sa ta karasa wajen da mahaifin na su ke a tsaye. "Abbiey dan Allah kuyi hakuri." "Hakurin uban ki? Na bi hakurin na cakuda ku ke da uwar ta ki. " "Hadiza!" "Na'am" "Dakata...Ya ishe ki. Kada ki sake wani zance me kamanceceniyar wannan da ki kai.. Ke kuma shige mota mu tafi." Agaba ya zauna. Yayinda haj jameelah mahaifiyar Amal ta zauna a baya daga setin sa. Haj hadiza ta fito daga ciki da sauri . "Fito daga nan." Ta koma bangaren hadiza tana girgiza. "Bangane ba? Na fito nayi miki me?" "Banyadda da zaman ku a haka ba. Gashi nan ya seta mirror setin ki yana kallon ki kina kallon sa ko? Wato kuna aikawa juna sakon soyaygar da kuke gotai gotai da ku ko kunyar yaran cikin ku bakwa ji." Haj jameelah ta fito da sauri daga inda take zaune. Ta tsaya kawai tana kallon ikon Allah da tsabagen lutiyar jaraba irin ta kishiyar ta ta. "Saboda Allah ta ina muke zaune waje daya? Yana daga gaban mota ina baya?" "Side dinku daya... Ya kaikace mudubin mota setin ki yana miki sigina. Wallahi bazan yadda ba." Amb junaid ya fito daga cikin motar yana girgiza kai kawai. Ya rasa wacce iriyar masifa ce wannan. Ya dubeta yana daga yatsa sai kuma ya sauke ya yarfe kansa kawai yana mai furzar da iskar bakin sa. "Amal shiga gaba. Ke kuma jeki ta can ke dawo ta nan." "Wallah bazan yadda ba sai dai na zauna ta nan ita ta zauna ta can din. " "Toh." Ya amsa Hajiya hadiza saboda tsananin balain ta. Hakan kuwa akayi haj hadiza ta koma ta zauna shi kuma ya zauna a tsakiyar su. Yayin da Amal ke a agaba . Sai Hajiya ruwaida a kujerar baya. A haka suka karasa airport din.. amb junaid yayi ciki da sauri bayan motar ta tsaya..yana tafe yana dan hadawa da gudu. Ciki ya shiga ba dadewa kuma sai gashi ya fito harda yar sassarfa. "Ku taho mana." Bayan sa suka bi dukkan su matan nasa uku da tarin yaran sa baki daya suka shiga ciki. Aka gama dukkanin abunda za'ai mota ta kwashe su takai su wajen jirgi. Tarun mutane suka hango alokacin da motar ta ajiye su. Wasu sun shiga ciin jirgin yayin da wasu suke waje. Hannu amb junaid ya bawa wani suka gaysa, "Yallabai meyafaru naga ku baku shiga ba?" Ya karasa fada yana mai nuni da jirgin "Wallahi abunne ba dadi. Tun dazu ya kamata mu tashi amma har yanzu muna man." "Kaga kuwa da tuni nima ni da iyalina munyi missing flight Allah yatemaka gashi baku tafin ba." "Ah kai ai gaba ta kai ka.. " "To meye matsalar?" "Wai daya pilot din ake jira. Sannan kuma 'da ne ga shi mai kamfanin jiragen." "Allah sarki.... To ai gwara mu shiga go? Nide bari naje." Ya sake bashi hannu suka gaysa. Daga nan amb junaid yayi shigewar sa cikin jirgin yana hasaso girman dan gidan aminin abokin sa da suka dade basu haduba. Wato 'Alhaji Abubakhar mai murmushin kudi' ======== Yana tafiya yana waiwayen baya har ta kule ganin sa. Cire rigar yayi ya wullata cikin wani babban kwali da ake saka kayan da baa so. Ya rufe idanun sa sosai ya runtse su. Hannun sa daya ya sake yana murza su. Kyakkywar fuskar ta na sake bayyana a idanun sa. Ya samu Kansa da tuno labbanta masu tsananin laushi alokacin daya cusa mata tissue din a bakin ta. Bakinta dan karami labban ma kanana jajaye da su da suka amshi man leben da ta saka. Dogon tsaki yaja yana hararar kansa ta mudubi. Wannan yar mitsitsiyar yarinyar yake tunawa. Ko meyasa oho. Da sauri ya zare kayan jikin sa baki daya ya mayar da uniform din pilots ya fita daga cikin mart din.. Yana ta zabga sauri mai hade da gudu ya karasa wajen motar da zai tafi airport din da ita. Yana tafe karatun alqurani na tashi kira'ar Maheer. A haka ya karasa har cikin airport din. Ya gama dukkanin abunda zai yo daga pilots lodge sannan ya shiga wajen farfajiyar jirgin...kai tsaye ya shige cikin jirgin ya karbi mic ya fara magana ta hankali yana basu hakuri abisa akasin da aka samu na jinkiri da tsaikon jiran sa.. Sai iya abokin aikin sa da suke tuqin tare.. Hadi da rokon gafarar dukkanin su.... *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [7/19, 3:40 PM] Hafsaat💞: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_ _(BA NA MUTUM DAYA BANE)_ _👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_ __AREWABOOKS:MSSXOXO_ _WATTPAD:MISSXOXO00_ _FREE PAGE: 003_ ______________ *Yana* karasa fadar abunda zai fada ya juya don tafiya wajen tukawar ya zauna bayan ya bawa abokin tukinsa hannu sun gaysa. "Amaal... Amaal.." mahaifiyar ta dake kusa da ita acikin jirgin ta dan tabo ta. "Na'am! Hayateey... Magana ki ke?" Ta tambayi mahaifiyar tata tana sosa idon ta daya da yatsanta na dama da ke mata kaikayi. "Gyara kwanciyar taki zaki, kin bata kwanciya kin fara munshari." "Wai har bacci ya dauke ni Hayateey?" "Chab! Muna shigowa kina zama ai kika fara baccin." "Tun safe nake jinsa naki komawa saboda inason sayo rigunan nan." "Na gaya miki kar ki sake maimaita abunda kikayi yau ko?" "Eh Hayateey." "Yauwa banason neman magana. Kiyi kokari idan Allah ya sauke mu lafiya kije ki roki gafarar mahaifin ki." "Hayateey. Abbiey yasan da zuwana mart din fa." "Bata lokacin da kikai achan badan Allah ya temaka pilot din bezo da wuri ba ai da tuni munyi missing flight." Dan rau rau tayi da idanu, Ta kara saukar da kanta kasa. Ahankali tamkar mai rada tace, "Garin sauri har wani bakin balarabe na zubarwa milkshake a jikin sa." "To Allah ya kyauta ya tsare gaba." "Amin." "Sai ki dinga lura kina tsayar da hankali waje daya idan kina tafiya. Tafiya ba nutsuwa ai dole haka ta dinga faruwa. Kin dai bashi hakuri ko?" "In shaa Allah! Eh na bashi." Kasan zuciyar ta ta tuno yadda ya chusa mata tissue papers din a bakin ta. Ko sauraron ta bai ba kuma yayi gaba... "To Allah ya kiyaye gaba." "Allahumma Aameen." "Kwanta tunda baccin ki ke ji." "Tohm Hayateey nagode." Gyara kwanciyar tata tayi ta dau wani abu dake gefen kujerar ta rufe idanun ta da shi. Hadi da jan wni kawataccen abu kaman asaberi ta rufe windown setin ta. Ba dadewa kuwa bacci yayi awon gaba da ita. °°°°°°. °°°°°. Sun dau awoyi a sama kafin Allah cikin ikon sa da buwayar sa ya sanya jirgin su ya sauke a filin jirgi na tashi da ke babban birnin Abuja Nigeria. Haj. Jameela ta saka hannunta akan Amaal tana dan bubbugun bayan Amal din. "Tashi mana..." "Hayateey bacci nake ji sosai" "Wane bacci bayan mun sauka. Tashi mana." Ahankaki tashigaa bude manyan idanunan ta sauke akan mahaifiyar ta dake kokarin mayar da takalman ta sau ciki. "Amaal." "Nàm Hayateey." "Tashi muje." "Tohm..." Ta sake fada tana murza saman idanun ta. Cikin saka hannu a baki ta bayan ta saki hamma tache, "Ina dan kunnen hayatey?" "Wane dan kunne amaal?" "Gurasa fa?" Haj jameelah ta mike tsaye tana murmushi. "Kinsan na dauka idanun ki biyu ashe magagin baccin nan naki ne." Riko ta tayi bayan ta fadi haka. Yayin da amaal din ke ta tangadin bacci. Futa sukai can haraba. Tuni sun hallata. Abbiey ne kawai baya waien. Suna tsattsaye wasu a zazzaune . Can sai gashi ya taho da wani dattijo zai yi kaman shi. Sai pilot din jirgin da suka hau. Suka nufi inda suke suka tsaya. Suka gayshe su cikin girmamawa. Ya nuna matan na sa dake wajen su uku" "Ga Hajiya Hadiza itace first wife dina." "Da girman kujerar ki, Ina gaisuwa uwar gidah " Cewar abokin amb junaid. Hajiya hadiza ta sake washare hanci da baki yaudin ya tabo inda yake mata kaikayi. Don haka ta sake baje fatar labbanta tana murmishi sosai "Shine aminin nawa da nake gaya muku Ina da shi." "Allah sarki." "Sunan sa Alhaji Abubakhar mai dingishin kudi... Wannan Kuma .... Ya juya zai dafo kafadar hisham ashe hisham din yabar wajen yana waya. Yana dawowar ya gaishe da su yana tsaye waje daya. "Yauwa ga yaron namu nan sunan sa, Hisham. Pilot ne na jirgin sama, Kuma kwararre ne a fannin..." Amaal ta jiya don ganin waye pilot? Idanuwan ta suka sauka akan number da ke jikin aljihun gaban rigar sa. Kai dama ta baya ta jikin blazer dinsa. Dai dai lokacin da shima idanuwan sa suka tasanma ganinta..Tuni kallon na su ya sarqe. Ya narke mata idanuwan sa akanta duk wani motsi da take yana han kan idanuwan sa. Ya kasa janye idanuwan sa akanta. Ta janye nata da sauri tana kallon gefe. Shi kuma gogan tamkar ya samu abun kollo. Tun daga kan yan yatsun kafafuwan ta zuwa goshin ta . Kallonta kawai yake "Kai Hisham" Shiru Hisham bai amsa ba. Ashe ya lula duniyar kallon amaal "Wai Hisham ba magana nake maka ba ne?" Da sauri ya juya ya fuskanci mahaifin nasa yana sosa keya ... Harara Alhaji Abubakhar ya dankara masa ya juya kawai wajen Amb. "Wallahi da ka dan mun uzuri sai muzo daga baya ." "Haha ambassador meye haka?" "Gani nayi muna da yawa" "Ba wani yawa, Banki kufi haka ba. Har me dakinna na gaya wa tun dazu itama take tanbayata yanzu zasu karaso? Nace zasu zo in shaa Allah " Hisham ya rufe briefcase din amb junaid . Suka shiga motici suka nufi gidan Alhaji Abubakhar da ke cikin kwaryar Abuja unguwar: *ASOKORO...* *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [7/20, 2:57 PM] Hafsaat💞: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_ _(BA NA MUTUM DAYA BANE)_ _👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_ __AREWABOOKS:MSSXOXO_ _WATTPAD:MISSXOXO00_ _FREE PAGE: 004_ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ ____ ASOKORO Sannu a hankali motocin suka dauke su zuwa hamshakiyar unguwar ta asokoro da ke birnin Abuja. Tsayawa bayyana tsaruwar unguwar da ke lullube da bishiyu ma bata lokaci ne. Abu daya zuwa biyu zan iya fayyace muku kamar dankareren gidan Alhaji Abubakhar daya sha kudi ya koshi. Dauke gidan yake da fenti kalar sararin samaniya. Sai shekin kalar toka ne ke walwali ajikin sa. Ga wasu bishiyu da wani jijjigaggen gate. Motocin su suka kutsa cikin gidan dake dauke da babbar harabar farfajiya da zaa iya faka motoci da yawa. Sai kukan tsintsaye ne ke tashi daga garden din da ke gefen wata kofa acikin gidan ta baya. Ma'aikatan gidan suka tashi da sauri don temakawa bakin da suka ga suna ta fitowa daga cikin motocin. Amaal na fitowa daga mota ta sauke nannauyar ajiyar zuciya. Sakamakon gajiya dake dawainiya da ita ga wani bacci dankararre dake kokarin rufe mata idanu. Dakyar ta iya jan kafafun ta tabi bayan ayarin na su da suka shiga cikin gidan bakunan su dauke da sallama. Alhaji Abubakhar ne agaba sai Hisham dake biye masa abaya. Sai tawagar su amaal dake bayan su. Daga sama ta sakko. Kana kallon ta sau daya kasan matar gidan ce. Duba da tsananin kama da suke yi da Hisham din. Sai dai Hisham din ya debo tsawon mahaifin na sa Alhaji Abubakhar. Amma komai na mahaifiyar sa ya dauka harta murmushin da take yi. Sanye take cikin wadatacciyar doguwar riga ta atamfa. Samfarjn style din T-bubu. Ta yane kanta da babban mayafi. "Bismillan ku lale marhaba... Ku zazzauna dan Allah..Hisham basu nan su zauna mana ka koma can." Amsawa suka shiga yi baki dayan su . Nan suka sake sabuwar gaisuwa daya bayan daya bayan sun zazzauna akan kujerun parlorn. Dake parlorn babban ne dake shake da setin kujeru uku kowanne kuma Turkish Royal. Da suka tsaru karshen haduwa. Tashi tayi ta nufi wata kofa wadda itace zata sadaaka da kitchen. Tana kiran, "Hadiza kuzo ke da su Laure." "Toh Hajiya." Cikin mintuna kalilan sai ga maaikatan sun fara ajiye tirarrukan abinci da abin sha. "Ga bandaku na uku anan akwai biyu a sama. Ga wajen sallah can da hijabai." Suka shiga yi mata godiya. Amb junaid na daga zaune bayan ya sha ruwan robar da ke hannun sa ya ajiye yace, "Sannu da kokari... Mun tashe ku a tsaye. Allah ya saka da alkhairi." "Bakomai...Mune da godiya. Allah yabar zumunci." "Allahumma Aaameen." Yan parlorn baki daya suka hada baki wajen amsa ta Mai gidan ta. Alhaji Abubakhar ya ce da ita, "Yau buri na ya cika, babban bakon mu da nake burin kasancewar ziyarar sa agidah na yazo . Takanas da kansa da iyalan sa. Gaskia nayi matukar farin ciki. Shine Ambassador Junaid da nake gaya miki yana Madina shi da iyalan sa baki daya... Tun lokacin da aka bashi mukamin har ya zuwa ajiyewar aikin sa bayan shekaru hudu ne yanzu nake ji ko yallabai?" "Eh shekaru hudu ne ranka ya dade" Amb. Junajd ya amsa shi. "To kiga fa.... Sai yanzu Allah yayi ya waiwayo gidah Baki daya da iyalan sa. Bai fara sauka a koina ba sai gidah nan ya amshi tarin gayyatar da nake ta masa. Ina rokon ya zoyarci gidan ya zama bako na." Amb junaid yayi murmushi kawai yana girgiza kai, "Baka da dama ranka ya dade" "Allah yallabai dagaske na ke. Ai kowa ya sani. Naciri babbar tuta. Har garin nukaa zani takanas nayiwa Hajiya godiya." "Saboda transit din da mukayi anan?" Suka tafa suna kyalkyalewa da dariya. Ragowar yan parlorn na tayasu. Idan ka cire Amaal da Hisham a gefe da ke wa juna kallon kasan idanu... "Toh Allah yasa dai su iya cin cimar tamu ta nan ko daddyn Hisham?" "Chi kai... Ai bamu baro gidah ba. Dukkanin abincin da ake ci a Nigeria munaci acan. " Cewar Hajiya hadiza tana karkada kafa daya kan daya. Haka dai suna yar hirarrakun su jefi jefi, Suka kammala cin abinci tas. Don wanu abun ma ko tabashi basuyi ba. Dubada girke girken da akayi musu suna da yawa . Don haka sai sadaukar da wasu akayi ga mabukata awaje. Bayan nan bandakin suka shisshhga suka yi tsarki. Masuyin sallah suka yiyyi. Mazan suka fita sukayi jam'i awaje. Kafin daga baya suka dawo ciki aka cigaba da hira. "Ni fa nayi mamakin girman Hisham."cewar amb junaid. Hisham dake gefe ya saka hannun sa a bayan kansa ya shafo keyar sa yana kakaro murmushi.. "Allah Alhaji? Dan dai ka dade baka ganshi bane. Gashi nan ya zama cikakken pilot." "Kwarai kuwa tunda shine ya dakko mu ai daga can zuwa nan.. Don badan Allah ya temaka ma yayi dan tsaiko ba ai da tuni jirgi ya daga yabar mu. Amaal ta tafi siyan abu a shago lokacin ya kure." "Ai gwara ku tsautsayi ne. Shi fa saboda tsabar wauta jakar wayoyin sa data kayan sa ya manta a shagon wani baban abokin aikin sa balarabe. Wai wani abu ya zube a rigar tasa yaje ya canza waye waye duk shirme dai. Nace wannan ai wauta ce. Sai ache saboda jirgin mu ne." Hisham ya tsrae Amaal da idanu. Kallon su ya sarke tayi saurin janye nata. Shi kuma yaki dauke nasa sai ma sake kafeta da yayi da idanun har ta kasa nutsuwa sosai tanata mutsul mutsul awajen zaman ta. "Menene hakane Amaal?" Cewar Hajiya J. mahaifiyar ta. "Bakomai Hayateey zama na na gyara." Tana daga idanun ta suka hada kallo yayi mata murmushi. Domin sarai ya jiyo abunda ta fada da ma tanbayar da mahaifiyar tata ta mata. "To ai tsautsayi ne wannan yana iya jawa kan kowa. Banga lefin sa ba ga mai lefi, wannan yarinyar fa ita da gangan fa tana sani tatafi siyayyar shago itama. " Alhaji Abubakhar yayi murmushi jin abunda amb junaid ya fada. Ya dan juya ya kalli amaal din, "Itama yar wajen ka ce? "Ta karshe ce ma..." "Auta ce kenan?" Amb. Junaid ya daga masa kafin yace, "Eh auta ce..... Sunan Hajiya taci ai." "Haba?" "Allah kuwa." "Ma shaa ALLAHU mai babban suna... Uwata ta kai na. Me ake kiran ki da shi?" Cikin sanyayyar muryar ta mai sanyin da dadi ga duk wanda ya saurara. Ahankali a kuma nutse cike da tarbiya ga biyayya ga wanda kanta a kasa tace, "Maryam... Amma Amaal ake kira na da shi ...." *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [7/20, 9:32 PM] Hafsaat💞: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_ _(BA NA MUTUM DAYA BANE)_ _👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_ __AREWABOOKS:MSSXOXO_ _WATTPAD:MISSXOXO00_ _005_ _SHAFIN KARSHE NA KYAUTA/LAST FREE PAGE_ __ °°°Hisham ya daga kai da sauri ya kalleta, Itama wannan karon shi din take kalla. Ba wanda ya janye idanun sa. Mamaki take ashe ba balarabe bane. Yayin da shi dinma hakan take a tasa zuciyar. Yana mamakin dama ba balarabiya bace? "Gata nan kaman Hisham itama ita kadai ce awajen mahaifiyar ta." "Allah sarki .. Allah ya raya mana su baki daya ya musu albarka." "Allahumma Aameen." Cewar amb. Junajd ya sake muskutawa ya gyara zaman sa. Kafin ya cigaba da cewa, "Ga Hadiza fa ... Ko ka sheda ta?" "Kwarai kuwa nasan hadiza ba kanwar su labbo ba?" "Tabbas itace.... Lalle baka da mantuwa, To ga yaranta nan Abubakhar daya ci sunan marigayi yaya?" 'kwarai Yaya. Allah ya gafarta masa." "Amin Amin, Muna ce da shi sadeeq, Daga shi sai mai bjye masa wancen safwan, Sai Na'eelah da najwa ga sunan a jere." "Sai kuma Hindu da baka fada ba. Saboda ita agola ce? Wallahi Alhaji ka sauya halin ka. A wajen bare ma sai an raba hali. Hindu dai ko ban aure ka ba ai idan da kara kai ma yar kace. Tunda ni da kai a duk tsatso daya muka fito. Wannan 'ya tace itama Hindu amman ba shine uban ta ba kamar yadda bai lissafo da ita ba. Mahaifin ta dan uwa ne agare mu ni da shi. Mahaifin ta shine babban cousin a family din kandemi" Cewar hadiza matar sa ta fari. Tamkar kasa ta tsage ya fada haka yake ji... Kunya duk ta dabaibaye shi. Gashi ita datai maganar ko a jikin ta tacigaba da danna wayar hannun ta. Parlorn yayi tsit kamar ruwa ya cinye su. Chan dai Alhaji Abubakhar yayi breaking silence din yace, "Su kuma wadannan yan biyun fa ga sunan kamar su daya baa gane su.?" Amb junaid ya juya ya jalle su yana murmushi. Kafin ya saka yatsa yayi nuni da haj jameelah yace, "Ga kuma jameela. Itace mai daki na ta biyu bayan hadiza. Kamar yadda na gaya maka dazu. Amaal ce kawai Allah ya albarkance ta da ita... Itama sai bayan shekaru.." "Haka... Allah ya raya su duka Amin." "Amin amin... Sai mai dakina ta karshe... Ruwaida.. Gata nan. Itace mahaifiyar yan biyun da kake magana yanzu. Su kadai ne yaranta." "Ma shaa ALLAHU... Allah yayi musu albarka ya raya su duka Amin.." "Allahumma Ameen." Ya sake daga robar ruwa ya kafa a baki ya sha bayan ya sauke dankarereriyar ajiyar zuciya yace, "Hadiza, Jamila, Ruwaida...." Ya kira sunayen matan nasa daya bayan daya.. Dukkanin sh suka juya suna kallon sa. Suka kuma kasa kunne don jin abunda zai ce, Ya saka yatsa yayi nuni da Alhaji Abubakhar yace, "Wannan shine babban aboki na da nake gaya muku. Kai ya wuce aboki ma ya zama amini. Ya kere wasu da suke ganin su yan uwan na ne na jini. Ya mun abunda a duniya bazan taba mantawa da da tarin allhairinnsa agare ni ba." "Kabar maganar nan Junaid... Haba mana kamar wasu yara sakarkaru." "Kyale ni sai na fada... Amini na ne... Alhaji Abubakhar mai murmushin kudi'. Ko a wani hali kuka tsinci kanku a duniya da rai na ko bayan rai na, Ku kuma godewa Allah daya azurta ku da shi. Ku kira shi a ko'ina ne zai zo yayi bakin kokarin sa. Mutumi ne da yake adali, Mai dattako, cikar kamala, alheri, Mutunci, gaskiya, Amana da rikon ta, tausayi, kawaici, kauda kai, hakuri, da Imani ga biyayya, ga ladabi ga kamewa, ga temako... Alhaji Abubakhar mutumi ne da baya gajiyawa wanda yasan halacci ba kuma ya mantawa da alkhairi komai tarin sharrin da ka bishi da shi, Yayi da jikin sa yayi da aljihun sa ...zuwan mu zuwa Nigeria ko ince dawowar mu da dik wani zuwa hutu da duk wata tafiya Dr abubakhr ya dauke mun ita ni da iyali na da ahali na gaba daya free of charge muke shiga kasashe...Allah ya saka masa da alkhairi ya biya masa dukkanin wasu bukatn sa Amin... Ga matar sa nan kuna gani sunan ta Aisha.. Ga kuma dan su da Allah ya azurta su da shi Hisham shine matukin jirgin daya kawo mu man... Bugu da kari ma jirgin mahaifin sa ne gashi a zaune na Dr abubakhr ne.. "Duk wani Hisham da kuka gani na gidan mai hotel da sauran su duk na de abubakhar ne yayi masa laqabi da sunan dan sa Hisham, kamar su: Hisham airlines,Hisham travel and tours, Hisham palace, Hisham showroom, Hisham plaza, Hisham oil and gas ltd, Al'Hisham international university., Hisham mart, Hisham luxury. Wadannan kadan kenan daga mallakin tarin kadarorin abubakhr. Babban oil mogul ne na kasar nan. Duk samda zamuzo Nigeria idan kukaga nasa an fita da motoci an musu full tanks to shine yasa lalle na'aika a dibamun mai kyauta... Kadan kenan daga cikin temammakin da yake yi ko ince ya saba yi ya ke kuma kan yi...Na roke ku da duk wanda yayi sallah ko yake addua ya dinga kamo sunan bawan Allah nan yana masa addua. Yana kuma rokon Allah daya kara kareshi ya azurta shi ya biya masa dukkanin bukatunnsa ya kuma yaye masa damuwar sa da lefukan sa. Allah ya saka masa da alkhairi ya jikan mabaifa." Baki daya parlorn suka shiga amsa addu'oin amb junaid. Haka dai suka karasa yar hirar dasike yi. Kafin akai su babban masaukin baki da aka tanadar acikin gidan dake dauke da komai na more rayuwar yau da kullum. Komai yaji babuce kawai babu agidan nan. Amaal waje daya suke da mahaifiyar ta, daki ne yana kallon daki. Bayan tayi wanka a bandakin dake cikin dakinn ta zura babban hijabin dake ajiye akan sallaya ta zura kayan bacci aciki. "Hayateey bara naje wajen Abbiey." "Toh." Fita tayi daga dakin ta nufi dakin da taga an shigar da akwatin mahaifin nata aciki. Kwankwasa kofar tayi tana daga tsaye a bakin kofar ta waje, "Shigo..." Ya amsa ta daga cikin dakin Ta murda kofar dakin ta shiga bakinta dauke da sallama. Yana daga zaune akan wata kujera. Gaban sa kuma laptop ce yana aiki acikin ta. Daga kai yayi ya kalleta yana murmushi "Hajiyata" "Naam Abbiey... Barkan ka da dare" "Barkan mu dai uwata ta kai na " Karasa shiga tayi. Ta zube daga dan nesa da shi tana mai aika gaisuwar ta agare shi chike da biyayya, " Abbiey barka da dare," "Me sunan yan gayu... Uwata tafi ta kowa." Nan ma murmushin tayi. Tana mai hada yatsunta wajen lankwasa su cike da maduakakiyar kunya. "Menene uwata ?" Nan ma.shirun tayi tana murmushi. Ya ajiye wayar sa da ke hannun sa yana nazartar ta sosai, "Ina jin ki..." "Abbiey dama... Dama ... " "Ina jin ki Hajiya ta" ,"Dama zuwa nayi wajen ka na nemi gafara abisa lefin da nayi maka ," Ya danyi tattausan murmushi kawai yana girgiza kai, "Uwata ai bata lefi...... Tashi kije na yafe miki duniya da lahira duk kuwa da ban rike ki da komai ba. Da lefin da kikai da lefukan baya da ki kai dama wadanda zaki agaba. Duka na yafe miki. Allah ya miki albarka..." Murda kofar dakin akayi aka shigo. Hajiya hadiza ce. Tana tafe da kayanta samfarin riga da skirt da daurin ture kaga tsiya Ta dubi Amaal shekeke tana yamutsa fuska, "Hmm an turo ki ki kasa ki tsare kenan , Kai gaskia baki saar gyatuma ba. To kije ki gaya mata idan ta isa tazo nan ba wai ta turo ki ba. ... Tashi ki fita kema chan daya munafuka," "Meye haka hadiza?" Cewar amb. J. yana binta da kallon bata kyauta da abunda tayi ba. "To ai gaskia ne. Naga ba kwanan ta bane. Na wane dalili ne zata turo yar ta kawai don ta zo ta h..." "Ya isa haka Hadiza. Ba girman ki bane." "To tashi ta fita. Ko na fadi abunda zai fi karfin sauraron ta wallahi." Girgiza kai kawai yayi cike da takaicin ta dama kalaman ta marasa kan gado. Ya dubi Amaal dake tsakure duk ta dubibice tanata harde yan yatsunta na hannu yace da ita, "Je ki ki kwanta uwata... Allah ya tashe mu lafiya. Ya kuma yafe mana baki daya Amin. Ki kwanta ki huta kinji ko?" "Tohm abbiey." "Ki saki ranki ki sawa zuciyar ki nutsuwa kinji? " "Tohm abbiey." Ta bashi amsa tana kokarin murda kofar zata fita Ya sake cewa da ita, "Sai da safe. Baki mun komai ba kinji? Allah ya mana afuwa gaba daya Amin. Kar a manta da adduoin bacci kinji ko?" "Tohm abbiey in shaa Allah. Sai da safe." Tayi saurin fita ta rufe kofar. Sakamakon wasu zafafan harara da hadiza ke aika mata . Amaal na fita daga cikin dakin ta sauke ajiyar zuciya. Hadi da saka hannu ta dafe kirjin ta dake bugawa tamkar zai fado a kasa saboda tsananin tashin hankalin data shiga... Samun kanta tayi da fita ta kofar da zata sadaaka da waje.. saboda gumin tsoron da ke zurara daga idanun ta . Wani kayataccen garden mai dauke da fitilu masu matukar kyau da kayatarwa da ke kallon kofar ta shiga Tamkar tsakar rana saboda yadda hasken fitilu daban daban suka dallare wajen. Ta sanya hannun ta tana shafa fulawawwakin da ke shuke cikin wani gini me basu ruwa. Ta sake sauke zuciya a karo na ba adadi alokacin da ta tuno mugayen kallon da hadiza ta rika jefa mata. Ta samu kanta da girgiza kai kawai can kasan maqoshi don ita ta dauka a zuci ma tayi tace "Allah ya kyauta...." "Amin... Ya kyauta abunda yafu haka ma.." Da sauri sauran kadan ta saki fitsarin tsoro dubada tasan ita kadai ce awajen gashi dare ne. Uwa uba a zuciya take tunanin tayi maganar kawai taji murya da ta amsata daga bayan ta. "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Ta fada da dan karfin ta." Hadi da sake bude baki zata saki zundumemiyar kara yayi saurin zuwa gaban ta, Hadi da saka tattausan hannun sa ya toshe mata baki... Ya rankwafa har saitin fuskar ta yana bin zara zaren gashin idanun ta da kallo, "Calm down...Matsoraciya ce ke dama? Meya kwan kiyi addua sai kara da zaki saki? A daren nan kusan kowa yayi bacci meya fito da ke ma?" Tanata girgiza masa kai. Sam ya manta ya toshe mata baki da tafun hannun sa. Ya nata mata magana shiru Data gaji ta saka hakora ta gartsana masa cizo ya saki hannun dakyar yana yarfe shi hade da runtse idanun sa. "Akan wane dalili zaki cijeni?" "Bakinta ka rufe mana..." Ya juya ya dankara mata harara yana mulmula wajen da ta cije shi. "Lefuka biyu kika mun...." Ya fada yana hura iska awajen data gartsana masa cizo "Ba abunda na maka.." tafada tana tafiya hanyar fita zata gudu ya sha gaban ta da sauri "A Madina kika zuba mun milkshake a jiki na... Yanzu kuma kin cije ni. " "Duka ba da gangan nayi ba. Allah ya baka hakuri" magana take tana turo baki gaba saboda tsabar shagwaba ta autanci "Zo ki dressing mun cizon nan da kika mun. Da hakoran ki kaman na vampire " "Ka samu babba yamaka...ni ba muharramar ka bace." Ta fada tana tuna kashedin da Hayateey ke mata shekarun baya na karta bari namii ya taba ko da hannun ta ne zata haihu. Dariya abun ya bashi gege daya kuma ya yaba da hankalin ta, "Shekarun ki nawa?" "I'm clocking sixteen...." "Sha shida?" Ya sake tanbayar ta cike da madaukakin mamaki. "Eh" "Ashe ke girman finkaso ce da su buredi?" 'tubarkAllah..." Ta tabe baki Hadi da ketarewa ta bayan sa ta fuce da sauri har tana tuntube tayi cikin masaukin su.. Ta shedawa Hayateey dinta dukkanin abinda ya faru da take wajen Abbiey dinsu dama lekawarta garden inda Hisham ya sameta Mahaifiyar tata ta sake jan kunnenta sosai game da ilimin rayuwa. Sun dan jima suna yan hirarrakun su, Kafin daga bisani kuma subi lafiyar gadajen dakunan nasu bayan sunyi tsarki... ××× Kwanakin su biyu a burnin Abuja dakyar amb ya amince suka kwan biyun ma saboda yadda aminin na sa ya dinga rokon sa dan Allah su sake kwana Ai kwa suna cike kwanaki biyun suka biyi jirgin safe daga babban birnin Nigeria wato Abuja zuwa ga garin NUKAA.. wato NUKAA STATE dake nahiyar kasar Nigeria... Motoci da masu tsaro ne suka je suka dakko su daga filin jirgi zuwa babbar unguwar datafi kowace unguwa tsadar rayuwa da manyan masu kudi . A cikin unguwar katafaren babban gidan. Ko ince girman gidan kusan yankin wani kauyen.. Anan hamshakin gidan yake. Gidah ne na yan uwa masu zumunci dai dai misali.. Wanda suka ta-da kai suka koma koshi da kudi... Ana damawa da su a nahiyoyi da ketare. Babban gidah ne na yan uwan da suka hada manyan maaikatan gwamnati, manyan yan siyasa, alkalai na kotu, frofesoshi na jami'u, manyan malami na sunna da dai sauran su. Estate daya ce me kama da gari guda ko karamin kauye saboda tsananin girman ta. Kudi yayi kuka agidan nan domun ya hada komai idan aka cire babu da dangin ta. ×× A tare motocin da sukayi convoy suka shiga cikin babban jijjigaggen gate din dake dauke da gidaje masu matukar kyau da tsada. Ciki harda islamiya, computer school , gym, garden, swimming pool da dai sauran abubuwan more rayuwa na yau da kullum...kaf birnin NUKAA ko na cikin kauyuka sunsan attajirar zuriyar KANDEM... *KANDEM ESTATE......* Babban gidah ne na zuri'ar yan uwa da suka kunshi rassa...... -------- _ANAN NA KAWO SHAFUKAN KYAUTA NA WANNAN LITTAFI MAI SUNA A SAMA.._ _KU ZO A DAMA DAKU CIKIN TAFIYAR ZAFAFA BIYAR AKAN KUDI MAI RAHUSA.. AKWAI DARUSSA SOSAI NA QARUWA ACIKI..._ _LITTAFIN BAKON MUNAFIKI YAZO DA WANI SALO NA DABAN..._ _YA ZATA KAYA NE A KANDEM ESTATE? SHIN WACECE KO WANENE BAKON MUNAFIKIN ACIKI?_ _YA RAYUWAR AMAAL ZATA KASANCE???WACCE CAKWAKIYA CHE ZATA CHUDE TA?_ _AMB JUNAID MAGIDANCI NE MAI MATA UKU DA TARIN YARA CIKI HARDA AGOLA DA YAKE RIKO..._ _TUKUNNA MA ME KANDEM ESTATE DIN TA KE CIKI NE? GA TARIN ZURI'AH DA SUKA HADU WAJE DAYA? ZUMUNCHIN ZAI TARWATSE NE KO KUWA MATSALOLIN CIKIN SA NE ZASU WARWARE ZUMUNTAR TA SAKE QULLUWA?_ _KADA KU MANTA AMAAL A SHAFUKAN KYAUTA TANA YARINYA YAR SHEKARU SHA SHIDA..YA ZATA KAYA IDAN TA SAKE GIRMA? MENENE ZAI KUNNO KAI KUMA....?_ _GEFE DAYA KUMA GA HISHAAM KYAKKYAWAN MATASHIN MATUKIN JIRGI MAI JINI A JIKA, WANDA YA TASO CIKIN DUKIYA YA BAWA KADARORI BAYA..._ _AAYAN, AL-MUSDHAFA, HAMID/HABIBI TALBA ..RIGIJI GABJIN FA KENAN TO SU KUMA WADANNAN DIN SU WAYE🙊???_ _DANKARI MAKARI...AKWAI KASURGUMAR CHAKWAKIYA MAI LULLUBE DA TARKO NA ZUMUNTA....._ _DUKA DUKA AMSOSHIN TAMBAYOYIN DAMA WADANDA BAN LISSAFO BA ZASU ZO MUKU NE CIKIN LITTAFIN NA:_ _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BANE)_ .. *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/7, 7:06 PM] Hafsaat💞: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_ _(BA NA MUTUM DAYA BANE)_ _👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_ __AREWABOOKS:MSSXOXO_ _WATTPAD:MISSXOXO00_ _PAID PAGE:06_ *KANDEM ESTATE* Babban gidah ne da ke dauke da jimillar yan uwa wanda suka hadu waje daya suka zama tsintsiya madaurin ki daya. Dukkanin wanda ke a birnin Nukaa ya san da ahalin zuri'ar kandem. Fulani ne na usul. Tarihi ya bayyana cewa tsatson ahalin zuri'ar kandem sune suka kafa garin Nukaa.. Domin a shekaru masu tarin shudewa ance ahalin nasu ne suka taho suka yanki jeji suka baza dabbobin su. Suke kuma sassake bishiyu suna yin itache dasu suna hada wuta suna zama abakin ta. Shanuwa suke tatsa suna sha shine abincin su.... Ance kakan kakan kakan su wato Ardo kandemi..... Bayan zuwan hausawa da basu iya fayyace sunan ba saboda harshen fulatanci ne a hausan ce sai suke cewa da shi 'Ado Kandem...' a haka kuma sunan ya zamo ya tumbatsa har ya zama cibiyar kasuwanci. Allah ya sanyawa yankin albarka ake ce da gurbin kasuwar kandem... Bayan sun hayayyafa sun tara iyalai masu tarin yawa. Sai ya zamto sun mamaye ilahirin yankin da gaurayen sa. Sai ake kiran wajen yankin kandem... Daga nan bayan samuwar yanci da zaman lafiya ya yawaita sai aka basu masarautar garin baki daya tunda su suka samar da yankin ake cewa da wajen garin kandem.. Daga nan bayan mulkin damokaradiyya sai ya zamto an yarje musu. Kasa ma ta san da birnin sosai. Ya zamto shine cibiyar kasuwanci ta kasar baki daya. Ardo kandemi wato kakan kakan kakannin usulin dangin ya zamto yana da matan sa na aure biyu. Akwai yafendo asalin sunan ta 'Nusaibatu.' Sai Yagwalgwal ita kuma usul din sunan ta 'Kausar'... Alokacin da kasar ta samu yancin kanta ... A baya lokacin mulkin sojoji kenan, Sai wanda yake a matsayin shine shugaban sojojin da ke mulkar kasar sai ya zamto ya sanyawa yankin kandem suna. Da farkon sunayen matan Ardo, wato Nusaibatu da Kausar... Ya yi masa laqabi da birnin 'NUKAA' Masarautar kuma sai ake cewa da ita masautar kandem... Wanda zuriyar Ardo kandemi ke karagar mulki suna mulkar garin... To a hakane cikin ikon Allah da buwayar sa da hikimar sa zuri'ar marigayi Ardo kandemi ta tumbatsa tayi reshe tayi ya'ya da jikoki da tattaba kunne da uhumhum masu tarin yawa da albarka .. Har ya zuwa lokacin da Nigeria ta karbi yancin kai ta nada Lagos a matsayin babbar birnin ta ya zuwa sanda akalar komai ta koma birnin Abuja... Zuri'ar Ardo kandem ta wuce duk inda ake tunani. Sun zama reshe da ko'ina yayi ya'ya. Duk wani bangaren alkalanci na kotu, likitanci, injiniiyoyi, frofesosi, masu aikin gidan jarida da na tv, gidajen rediyo, Yan siyasa, hakimai da sarakai da dakatai, Yan kasuwa , jakadun Nigeria dake sauran kasashe... Kai da duk ma wani babban mukami na gidah dana waje idan aka duba kashi chassa'in cikin dari zuri'ar Ardo kandem ne. Allah ya sanya musu tarin albarka da dimbin nasibi mai tarin alkhairai... Wasun su na zama ne a kasashen waje, wasun su na wasu garuruwan, wasu na wadansu anguwoyin acikin garin Nukaa din wadanda aure ya sauya musu wajajen zama. Ma'ana mafi yawan matan dangin dake auro wasu mazan da ga wasu dangin... Duk kuwa da kashi tamanin na cikin dari auren zumunci suke yi. An taba samun sabani ne sau biyu akan wasu auren da aka hada na zumunta. Har abun ya fara kawo tangarda da son rabuwar zumuntar. Dakyar aka iya sasantawa aka kuma kawo karshen hadin auren zumuntar. Ya zama dik me son auren babu takura yaje waje ya auro... ××××× Hancin motocin su Amb. Junaid ne da iyalan sa suka shiga dandatsetsen katafaren babban gidan na kandem estate. Babban gidah ne daya ci sunan a kira shi da 'aljannar duniya' komai yaji. Domin tsayawa ma a baku labarin yadda gidan ya kawaatu da komai na rayuwa tabbas bata lokaci ne. Sannan zuciya zata iya tantama akan hakan. Masu gadin suka tashi da sauri suka yo kan motocin da number jikin plates din motar ke rubuce da manyan bakin kandem 01 zuwa kandem 05... Tsayawa motocin sukayi. Amb junaid ya bude kofar mazaunin da yake. Masu gadin da maaikatan gidan maza sukayi dafifi akan sa. Sanin shi mutum ne mai karamci da adalci, dattako ya kamata, da Kuma kyautatawa da jikin sa, gumin sa da kuma aljihun sa. Haka ya rika basu hannu suna musaba. Bakin sa abude yanata musu murmushi suma suna rissina masa cike da girmamawa. Sai da ya tabbatar ya gaysa da kowa acikin su sannan ya daga musu hannu . Suka rufe masa murfin motar direbobin suka ja motar zuwa ciki. Kai tsaye motocin sukayi bangaren mahaifiyar sa... Wanda shima nasa gidajen a sashen suke. Gate ne kawai ya raba su. Nata yayi dama nasa ya kalli hagu. Amma da yar tazara a tsakani. Motocin suka danna kai cikin gate din. Suna karasa parking suka furfuto daga cikin motar . Shine agaba suna biye da shi a baya... Ya doka sallama ya shiga cikin babban parlorn. Dattijuwar hajiyar na zaune akan wata kujera samfurin Italy. Babban Qurani ne a hannun ta. Fuskar ta saqale da gilashin kara ganin ta. "Hajjaju na.... Hajiya ta" ya fada da sauri cike da madaukakiyar murna marar misaltuwa Ta dago ta kalle su tana amsa sallamae. Murmushi tayi faffada. Ta mayar da kanta kan quranin da take karantawa. Ka'dane sai ta kai aya take ajiyewa. Allah ya temaka tana karshen shafin tana karashewa kuwa ta daga hannun ta tana addua kamar ko da yaushe . Suma suka daddaga hannuwan. Amb Junaid nata kada kai yana cewa, "Aamin, Allah ya amsa... Allah ya amsa Hajiya... Amin Amin." Karbar Qur'anin yayi ya ajiye a inda take ajiyewa. Tayi murmushi tana kallon su daya bayan daya, "Allah yasa Qur'ani ya cecemu. Amin" "Amin Hajiya" "Aamin Amin" "Allahumma Aamin hajia." Suka shiga amsa adduar da tayi. Domin Hajiya Maryam akwai Ibada da yawon karanta alqurani. Tunda kananuna shekarun ta har girman ta. Shi yasa Allah ya amince duk tsufan ta ganinta bai tafi ba. Tana iya karanta komai idan rubutu yayi karanchi ne take karawa da temakwan gilashin karatu na kara girman ganin rubutu. "Hajjaju barka da Rana... Mun same ku lafiya? Ya jiki hikin na ki? Fatan komai da komai kalau Hajiya? Allah ya saka miki da mafificin alkhairin sa yasa kifi ha ka, Amin...." "Amin junaidu, Allah ya maka albarka, Allah ya maka albarka, Allah ya maka albarka junaidu." "Amin Hajiya Amin." Ya matsa daf da ita. Hawayen dadi daya nabin daya a fuskar sa. Duk girman sa idan yana gaban hajiyar su ganin sa yake dan karami. "Allah ya albarkaci zuriyar ka junaidu. Allah ya albarkaci dukiyar ka junaidu, Allah ya albarkaci komai na ka junaidu. Allah Amin." "Aamin Hajiya... Aamin." Nan da nan daya bayan daya suka rika tasowa suna gaishe da Hajiya tanata amsa musu. Amb Junaid yaki matsawa daga gaban ta sai ma sake gyara zama da yayi sosai yana jin sa cikin wani irin nishadi marar misaltuwa Amaal ce karshen tasowa ta nufi wajen hajiyan tana murmushi. Hajiya Maryam ta bude baki tana murmushi. "Ahh takwara ta ce? Zo nan yar albarka..." Ta janyota jikin ta tana shafa kanta, "Hajiya ya kafar ta ki?" Ta tanbayeta tana mammatsa mata su "Da sauki maryama. Nagode kinji? Je ki huta Allah yayi albarka Amin." "Bangaji ba Hajiya." "To ai shikenan idan sarkin agaji yazo ka kyale." Suka saki dariya baki daya idan aka tsame hadiza da iyalan ta da kuma ruwaida da nata yaran da ke ta kumbura zasu fashe... Wayar sache tayi kara. Ya janyota da sauri ya shiga wajen sakonni. Dubada ko da yaushe sai an ajiye masa saqo kala kala ta kafafai da dama na social media da ma text message ta ainihin number sa. Amma duk da tarin lokutan da aka diba bai taba ko sai daya ba zuwa dan a bincika masa mai bibiyar tasa ba, Ya dai barwa kansa sanin koma wanene, BAKON MUNAFIKI!! ne wanda (BANA MUTUM DAYA BANE) Dubada yan uwa da dama sun juya masa baya ciki harda wadanda suka fito ciki daya wato uwa daya uba daya ..Ya Kuma tabbatar wa kansa BAKON MUNAFIKIn ne ke qissima komai. Amman koma wanene ko ma wacece da sannu gaskiya zata bayyana.. Domin komai nisan dare gari zai waye. Allah zai bayyana mai gaskia . Sakon ma dariya ya bashi alokacin daya kai karshen karantawar. Ya sake karantawa daga farko yana girgiza kai kawai cike da rashin bacin rai, "Ban hane ka da kada ka waiwayo zuriyar kandem ba? Ba ka ji ba sai da ka dawo gidah ko? To ka sani cewa ka debo ruwan dafa kan ka.... Ka jira ka ga abubuwan da zasu biyo baya....." Kashe wayar yayi baki daya ya zurata a aljihu. Ya saka hannun sa duka biyun ya janyo kafar mahaifiyar sa daya ya dora akan cinyar sa. Ya yinda amaal ke matsa mata daya kafar. Heat Balm din da ke hannun sa ya bude ya lakuta ya shafe kafar hajiyan da ita ya shiga matsa mata ahankali. Yana ta mata hira.. Tuni maaikatan suka shiga kawo musu abinci da sauran abubuwan sha dana motsa baki. Suka cikata gaban su da shi.... Kowanne ya shjga diba yana ci yana korawa da lemo da ruwa mai sanyi... Yayin da maaikatan ke ta kai kawo akan su sunata hidima akan su...... _Afuwan abisa rashin ganin cigaban paid pages na littafai biyu daga cikin ZAFAFA BIYAR. Hakan ya faru ne sanadiyar rashin lafiya da ta riske mu. Muna baku hakuri dan Allah. In shaa Allahu da mun karasa samun sauki zaku ji mu duka da yardar Allah.... Mungode da zabin litattafan zafafa biyar. Allah ya kara budi_ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ [8/7, 7:27 PM] Hafsaat💞: _*BAKON MUNAFIKI!!!*_ _(BA NA MUTUM DAYA BANE)_ _👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_ __AREWABOOKS:MSSXOXO_ _WATTPAD:MISSXOXO00_ _PAID PAGE:07_ _________ Sai sha biyu saura kwata na dare tukun sannan suka fara yiwa Hajiya sai da safe suka nufi sashen su. Amb. Junaid ya gyara zaman sa sosai a gefen Hajiya daga kasa. Ya cigaba da matsa mata kafafun nata ... Tana ta shi masa albarka. "Allah yayi maka albarka.... Nagode nagode nagode. Ka je ka huta." "Ai ban gaji ba hajjaju. Ko dai bacci kike ji?" "Baccin ma ina jin sa.. Kun shisshhga wajen yan uwan kuwa?" "Wallahi bamu zazzagaya ba Hajiya. Nan kawai muka yada zango..Da safe in shaa ALLAHU zamu jajje. Da ke sanda muka zo din nasan yawanci suna wajen aiki. Basu dawo ba da yawan su shi yasa." "Toh Allah ya temaka... Idan Allah ya kai mu goben sai ku shisshhga.".. "Aameen hajjaju" Dan gyangyadi ta fara yi. Charbin hannun ta da take ja har ya fadi kasa, da sauri amb junaid ya sanya nasa hannun ya gyara mata natan da kuma carbun daya fadi a kasa yadakko ya ajiye mata a gefen ta. Ta farko da sauri tana sosa gefen idon ta na dama, "Junaidu.." "Naam Hajiya..." "Ba dai bacci ka fara ba ko.?" Dan murmushi kawai yayi ya girgiza kansa cike da girmamawa. "Kaje ka kwanta dare ya ja." "Toh Hajiya in shaa ALLAHU..." "Kunyi magana da yan uwan na ka kuwa?" "Eh munyi a group chat." "Na'am.. Guru me?" "Afuwan... A kafar sadarwa ta yanar gizo dinnan da ake yanzu.." "Ma shaa Allah! Allah ya kara hade kawunan ku Amin." "Amin Hajiya... Kuna samun su baba kuwa a waya ko har yanzu?" "Ana samun su mana... Dazu ma nan an kira sadiya ta kawo mun muka gaisa. Wani abun ya faru ne? Kar ka boye mun" Yayi saurin girgiza Kansa. Don ba yaso ko kadan ya sanyata cikin damuwa. "Babu abunda ya faru hajiyar mu...Allah ya dawo dasu lafiya Amin." "Allahumma Aameen." Ya sake gyara zaman sa cike da girmamawa ya ce, "Hajiya bari naje.... Kema gwara ki kwanta. Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana da imanin Allah." "Allahumma Aameen... Junaidu. Tare da ku duka. Allah ya tashe mu lafiya." "Allahumma Aameen.." Mikewa tayi ahankali da ga kishingiden da take... Tashi yayi ya dakko sandarta da ke gefen tv.. "Hajiya muje ko?" "Da ka bari sadiya ta mun rakiyar ai." "A'a Hajiya ... Bari nima na yau samu ladan." Dariya sukayi baki daya. Ta rike gefen sandar. Ahankali ya shiga temaka mata har suka karasa dakin nata Ya bude marikin ya tura suka shiga ciki. Ko'ina a tsaftace yake a dakin sai karatun Qur'ani ne ke tashi a jikin wata mp3. Da sallama a bakunan su. Ahankali ya karasar da ita bakin babban gadon nata me lallausar katifa da babban bargo me laushi shima. "Sannu Allah yayi albarka kaji?" "Nagode Hajiya. Allah ya saka mkli da alkhairi." "Allahumma Aamin" "Ko zaki shiga makewayi?(bandaki)" "Sadiya zata ..." "Ai Hajiya yau so nake na kwashe duka ganimar ladan da sadiyar nan ke samu dai. A temaka dai." Batai musu ba tayi murmushi kawai hadi da saka hannunta akan sandar ya temaka mata ta mike. Ya kaita har cikin bandakin bayan sunyi adduar shiga bandaki. Kan wata kujera da take zama aciki saboda ciwon kafafun ta ya zaunar da ita akai. Ya janyo babbar buta duk kuwa da ruwa a famfo ya cika ta mata ya ajiye a gabanta. Sannan ya koma dakin yazauna zaman jiran ta. Data kammala ta dauro alwala ta saka sandar ta ta dogara har wajen kofar dakyar yana jiyo motsin ta ya tashi da sauri ya bude ya temaka mata suka koma cikin dakin. "Allah yayi maka albarka..." "Amin hajiyar mu." Kwankwan Kwan... "Salamu alaikum." "Waalaykm Salam sadiya shigo." Nan matashiyar budurwar ta shigo sanye cikin riga da zani . Da hijabi har gwiwa. Tana shigowa ta dafe kirji tayi hamdala, "Alhamdulillah.." Hajiya tayi murmushi tana kallon ta, "Kinata nema naa ko?" "Eh saboda da kikace na bari su tafi sashen su tukun. Na fito naga ba kowa wallahi bakiji rai na na." "Allah sraki sadiya. Bappan naku ne yace daren yau bari wai shima ya samu lada. Ya temaka mun na yo komai sai sallah da zanyi ta nafila sai na kwanta " "Ma shaa ALLAHU... Barka da dare bappah." "Barkan mu dai sadiya. Sannu da kokari da dawainiya da Hajiya Allah ya saka miki da alkhairi." "Wallahi itace ke dawainiya da ni banida bakin godiya sai fatan Allah ya cika a mizani ya biya bukatu na alkhairi." "Allahumma Aameen." "Bari naje Hajiya zan dawo." "To sadiya." "Wallahi kaganta nan yarinya mai hankali da nutsuwa. Wannan yaron (Dan ta na fari) shine ya je har cikin shukaa na kandemi tahada jini da bappan ku Nata'ala (Dan uwan ta).. Ya auri kanwar mahaifiyar ta. Mai dakin sa ta uku. Gatanan komai ta dauke mun ga temako duk inda zani bata gajiyawa da rakiya." "Allah sarki. Allah ya saka masa da alkhairi shima. Sadiya kema Allah ya saka da alkhairi. " "Amin" suka hada baki wajen amsawa.. Ta fita daga dakin ta rufo musu kofar. Amb juanid ya mike shima bayan ya jira hajiyan ta yi nafila. "Toh Hajiya bari na tafi. Allah ya tashemu lafiya" "Aamin junaidu. Sannu da lokari kaji?" Dan murmushi kawa yayi. Cike da girmamawa ya sake cewa, "Allah ya kara miki lafiya da imanin Allah." Ya sake dukawa yayi mata sai sa safe sai kma ya fiche ya nufi nasa sashen shi da iyalan sa. Bayan ya shjga cikin bangaren na sa. Parlorn sa ya wuche ya zauna. Abubuwa masu tarin dama nata kwaranyo masa. Take kansa ya fara wani zugi da radadi kan barazanar fado masa saboda azabar ciwon da ya fara yi masa na kaife daya. Kansa ya daga sama yana tuno ko yau da safe ya kira lambar mahaifin na sa bata shiga kwata kwata. Haka sauran yan uwa da suke taren da mahaifin nasa kusan sati daya kenan a jere yana kira ba sa daukar wayar ta sa. Har gwara Kawu Adamu shi yana ce masa baya kusa dasu ya fita... Girgiza kai kawai yayi shi kadai. Ya saki murmushi mafi kuna a cikin zuciyar sa. Ahankali cikin sanyayyar muryar mai sauke da tarin damuwa marar misaltuwa can kasan makoshi yace, "Toh Allah ka shiga lamuran mu... Ka yafe mana kurakuren mu Amin.." Ya sake sauke wata ajiyar zuciyar a karo na uku kafin ya mike yana runtse idanun sa yayi cikin gidan.dake parlorn nasa shine a farko da bandaki sai kuma babban corridor dake dauke da flower vase da wani mudubi sai babbar kofar gidan mai kallon parlorn na sa. Dake daga wajen sa ana iya shiga sauran wajajen... Dakin sa ya wuche kai tsaye. Bandaki ya fada ya tsaftace jikin sa hadi da daura alwala. Qur'ani ya dakko ya shiga karantawa. Kafin bayan wani lokaci ya kai aya. Sai ya tashi yayi nafila. Ya bi lafiyar gado bayan yayi adduoin sa. Abubuwa barkatai suka shiga masa yawo akai. Ya jima ainun yana tunane tunane kafin bacci barawo ya sache shi... _Afuwan..... Ma biya zafafa biyar..🙏_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/8, 9:45 PM] Hafsaat💞: _BM_ _08_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _______ Ahankali ta shiga bude manyan idanun ta tubarkAllahbda ke mata nauyi saboda baccin da ke neman rinjayar ta. Dai dai lokacin da liman ya fara kirayen assalatu. Ta tashi da addua a bakin ta tana mai mike hannuwan ta sama. Mikewa tayi ta shiga bandaki ta yo tsarki hade da dauro alwala. Tun da safe da aka kammala gyaran gidan aka kintsa ko'ina..don hatta sallayar da zatayi sallar akai an shimfida an ninke hijabi an ajiye shi daga gefe. Ga kuma charbi da wasu littafai na islama. Sai Qur'ani akan abun ajiyewar sa Ta hau kan sallayar bayan ta zura hijabin ajikin ta. Nan da nan ta dau niyya ta da sallar. Ko bayan data idar bata tashi ba tana zaune akan sallayar tana azkhar. Cikin haka aka kwankwasa kofar dakin Tana daga zaunen ta mike ta bude kofar.. mahaifiyar tache ta shigo ciki.Ta tsugunna har kasa cikin girmamawa ta shiga gayshe da mahaifiyar ta ta. "Alhamdulillah Amaal. Da fatan kin kwana lafiya?" "Alhamdulillah..." "Ma shaa ALLAHU! Ai inata sauri nache ko baki farka ba." "Ah na tashi.. Na ma ruga alarm din tashi." "Ma shaa ALLAHU... Allah yayi albarka" "Amin Hayateey. " "Kin kai kayan naki ne?" "Ina?" Saboda baki daya ta manta . "Dakin ku mana..." Nan da nan fuskar ta ta sauya. Har ga Allah batasan kasancewar ta a dakin nan. Tasan kullu yaumin ranta ne zasu dinga bataa mata shi. "Ina miki magana kinyi shiru..." "Yi hakuri Hayateey. Wallahi banason zama tare da su." Hajiya jamila ta sauke ajiyar zuciya. Ta sanya hannun ta kamo amaal suka zauna akan gado. "Ya sunan ki na ainihi?" "Maryaam." "Sunan wa kika chi?" "Sunan Hajiya.." "Wacece Hajiya?" "Mahaifiyar su abbiey..." Haj jameelah ta kada kai kafin ta cigaba da cewa, "Lokacin da abbieyn ku ya yanke dawowar mu Nigeria gaba daya. Da zama acikin kandem estate wayace ya roke shi alfarma daya hade kan kawunan iyalin sa ko dawowa akayi kada a rarraba kan yara. Son samu a hadesu waje daya don samun jituwa da wanzuwar zaman lafiya a tsakani. Waya ba abbieyn ku shawara ya amince batare da ya musa ba ko sau daya? Uhm waya bashi shawara?" "Hajiya ce ta bashi shawarar." "Ma shaa Allah! Hajiyar nan mahaifiyar sa ce, Kuma mafi soyuwa awajen abbieyn na ku. Abu na biyu kin manta biyayya ga bin nagaba da kai musanmam ma iyaye ? Iyayen ma mahaifi agare ki. Don haka kar ki kuskura kice ke a'a ko da kuwa zaki halaka sai ki hakura ki fawwalawa Allah lamuran ki.. Domin komai nisan dare gari zai waye Allah zai bayyana mai gaskia. Bugu da kari kada ki manta ma sunan Hajiya kikachi... Banason na sake jin cewar bakyasan kasancewar ki atare da su. In shaa Allah alkhairi ne zaman na ku. Kuma da yardar Allah Allah zai kare ki ki cigaba da addua. Kinji?" Daga kai tayi. Hawaye daya na bin daya. Ta dubi dakin da take ciki wanda yake da a matsayin nata ita kadai yanzu kuma zata koma su dinga kwana tare da yan uwanta da suke uba daya Hawa na uku agidan aka gyara akayi wani irin katafaren hadadden babban daki me girma sosai da babban parlorn sa aciki. Da bandakuna har biyu. Da kitchen da store da balcony. Gadaje ne a jere kowa da nasa da durowar sa. Da kujera da computer ta aiki akan desk sai mini fridge karami a gefen gadaje biyu. Sai bookshelves guda uku manya a jere dauke da littafai. Daga gabas kuma makekiyar tv ce plasma ta bango da setin kayan kallon. Kitchen dinsu ma babu abunda babu harda kayan abinci bayan kuma cikin agidah zaa dafo a kawo musu. Nasun kuma an ajiye musu ko saboda gaba zasu bukache su dafa dan wani abun Sai wani daki daga gangaren bene, Shi kuma kayan motsa jiki ne kala kala acikin sa. Sai wani babban daki daga hanyar fita an rubuta study agaban kofar dakin. Kana shiga zaka dora idanun ka akan kujeru kowanne da benchin sa agaban sa. Ga Qur'anai nan a ajiye da sauran littattafai na addinin islama. Da makekiyar dispenser da disposable cups a gefe. Da manyan sallayoyi masu matukar laushi da carbi suma a gefe. Gwanin ban shaawa dai ko'ina a tsare a kuma killace. Dakin gaban sa kuma babban daki ne shi ma da manyan katifu biyu da tv ta zaune da karamin firji a gefe. Da babbar fanka ta tsaye. Dakin manyan masu aikin su ne da aka dakko musanmam saboda sa ido akan su da kuma tayasu ayyukan wasu abubuwan. Su uku ne. Manya biyu sai budurwa guda daya. Su kuma bangaren mazan yana daga can baya idan an fita daga kofar sashen na iyayen su matan da na su Amaal.Anan akayi musu nasu bangaren suma kamar yadda na su amaal din yake. Sai da su dakunan su kowanne daki mutane biyu ne aciki. Dakin da ya zamana a bangaren su Amaal din maaikatane aciki su kuma dakin ya zamana na Yaya babba wato sadeeq . Babban da ga amb. Junaid.. °°Bayan wayewar gari sosai ainun. Amb. Junaid da kansa ya kikkira matan na sa awaya ya sanar musu shi fa tun asubah ya koma bangaren Hajiya. Dan haka achan zai karya kumallo zai kumayi wanka. Ya nanata musu cewar idan sun ci abindin safen su hanzarta su yiyyi wanka su shrya don zasu zagaya gidajen yan uwa da basu shisshiga ba. Kasancewar daren jiya yaja sosai shysa basu shiga ko'ina ba. Maaikata ne suka kakkai musu abincin karin kumallon. Duk abunda zasu bukata an tanadar musu. Wani abincin ma ko tabashi ba suyi ba. Tuni kowannen su ya fara shiri. Masu shiga bandaki nayo wanka. Masu rage ciki nayi. Masu saka kaya da sauran su. Kowanne dai ya zama cikin shiri. Hajiya. J ta shiga wajen Amaal dake tsaye tana bottling din buttons din doguwar rigar da ke jikin ta. Tundaga saman rigar har zuwa kasanta wasu manyan botira ne masu girma da kyakyali. Sai kananan botiran a hannun rigar ta da ake maqale su. Mayafin rigar ma ya sha adon botiran gefe da gefe. "Wai baki gama ba amaal? Ni meyasa ne kike da shiririta? Kinfi so kullum dai ache keche da lefi? Sarkin makara. Kullum ke ake bari a karshe a shirin komai. Sanyin jikin ki yayi yawa. Matso nan ni na karasa saka miki." "Hayateey kiyi hakuri." Ta fada hade da matsawa wajen mahaifiyar ta ta. Ta kama hannun rigar ta na sakala mata botiran "Gyara sanyin jikin nan zaki Amaal.. Kinga dai abbiey din ku yace sai kun maimaita ss2-ss3 anan saboda university. Don haka doke ki zama mai shirya wa da wuri. Yanzun kin ga makaranta daya zai saka ku. Ba kamar can ba ne da makaranar ki daban. Nan yana cewa ba zakuyi karatu waje daya ba zaa fara sukar sa. Duk kuwa da su ne kecin zalin ki. Kinji ko?" "Tohm Hayateey in shaa Allah. " "Allah ya miki albarka. " "Aamin Hayateey tare da ke." "Yauwa muje naga sun fiffito su ma." "Tohm." Takalmi ta zura, kafafunta sanye cikin safa baka. Tana gaba mahaifiyar ta ta na biye da ita a baya sanye take ita cikin doguwar rigar leshi dinkin bubu ta rufa babban mayafi. Suna fita harabar gidan da harararrakin haj hadiza da ruwaida suka fara cin karo. Sunata doka musu ita. Ciki harda tagomashin ta yaran su dake gefe suma sun dakko halin. Haj hadiza tayi gaba tana jan dogan tsaki. Badan amb junaid yace lalle su tafi a ayari dukan su ba kar wanda yayi gaba yabar wani da tuni sun dade da tafiya. "Shafaffy da mai." Ta fada hadi da waiwayawa baya ta sake bankama haj jameelah harara da amaal. A haka suka karasa sashen Hajiya Maryam mahaifiyar su Amb. Junaid. Tuni har wasu yan uwan sun sun zo wajen hajiyar dubada motoci dake faffake na alfarma... ___ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/9, 1:37 AM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _09_ Bakunan su dauke da sallama suka shiga babban parlorn Hajiya. Wasu daga cikin iyalin ta sun zo suna zazzaune. Amb. Junaid na daga gefen hajiyan a a kasa yana zaune. Ya sanya hannun sa duka biyun yana yiwa kafafun hajiyan tausa. Amsa sallamar yan parlorn suka yi naki daya. Domin a ranar ne mahaifin su zaa dawo da shi daga kasar south Korea inda aka kaishi don yo masa eani aiki a hakarkarin sa. Dukkanin yaran na sa sun hallara da sauran yan uwa da 'ya'yayan su.suna tsammatar dawowar tasu Hajiyan na zaune ne a babbar kujera me cin mutane uku. Sai Babban wansu Alhaji Nuraddeen, 'Ya'yan yan uwa nace da shi, Bappah na kandemi, Sai kanin sa da ke binsa a kusa da shi, Honorable Minister of finance, Alhaji Jalaludden Muhammad anace da shi Bappahn Hajiya... Sunan kanin hajiyar yachi mai rasuwa. Sai ta ukun su wato mabiyar Alhaji Jalaludden... attorney general ce ta kasa, Justice Fateemah suna ce da ita (Gwaggon court).. Sai Bappah Abdullahi. Wato farfesa/professor Abdullahi suna ce da shi Bappahn Istanbul. Saboda ya zauna a Istanbul. Daga gefen wasu tumtum da suka sha kawaatuwa da wani irin kyalkyalin beza kuma Dr. Aisha ce a zaune ta mike kafafun ta. Gaban ta da kofin tangaran ne dauke da kunu aciki tana juya shi da sukarin data zuba. Baki daya dai yaran hajiyan sun hallara.... Su Hajiya hadiza suka karasa shjga cikin parlorn suka zaazauna. Daya bayan daya suka fara gaggaushe da juna.. Amj Junaid na daga gefen Hajiya shi dai yana mai cigaba da matsa mata kafafu.. wasun su sun amsa musu fuskokin su a sake wasu daga ciiki kuma fuskar nan tasu babu yabo babu fallasa. Alhaju Jalaludden wanda shine babban Yayan su bayan Alhaji Nuraddeen. Mikewa yayi yana gyaran zaman babbar rigar jikin sa. Amb junajd ya daga idanu ya dube shi alokacin ya kai kansa ga agogo yana son yaga lokaci Wata harara mai tattare da tsantsar tsana da kyamata ya zuba wa amb junaid. Ya karasa wajen hajiyar tasu ya zauna daga gefe har yana mirje yatsun amb junaid dake maya tausa abisa sani kuma ya take sun. "Hajiya ni zan dan fita..." Hajiya bacci ya fara fusgar ta. Da sauri ta dan bude idanun ta, "Iyye? Magana ake?" "Jalaludden ne hajiya..." "Ina zakaje kuma?" "Zan dan futa ne Hajiya na shawo iska....." "Ba zaka jura su dawo ba?" "A kofar gidah zan dan huta . Nan din ne acike." "Toh shikenan Allah yayi albarka." "Aamin Hajiya." Mikewa yayi daga zaman da yayi a gefen ta. Ya fuce da sauri. Yana fita.Alhaji Nuraddeen yabu bayan sa. Professor Abdullahi ya daga idanu ya dube su ya mayar kasa kawai yana jujjuya kai. Kasan makoshi yake furta, "Allah ya kyauta...." Amb junaid baki daya jkkin sa sai ya sake masa sanyi. Ya rasa wacce iriyar wutar kiyayyayar ce ke sake ruruwa a zukatan yan uwan na sa dake suke uwa daya uba daya. "Junaidu kaga yadda nake renovating asibitina kuwa?" Cewar gwaggo indom wato dr Aisha. Ta karkato masa kan iPad din nata yana kalla... Murmushi yayi sosai. Kafin ya mike ya koma inda take zaune ya saka hanu ya karbu ipad din yana zooming hotunan asibitin farfajiya da cikin sa.. Ma shaa Allah Allah yasa an fara a sa'a..Allah ya temaka Amin." "Aamin suka hada baki." Suna dai zazzaune baki daya wasu na magana wasun su na daddanna wayoyin hannun su ya yin da wasu ke kallon shirin da ake haskawa a talabijin na tashar Aljazeera. "Zo nan takwara ta ...." Hajiya Maryam ta kira Amaal da ke gefen mahaifiyar ta a zaune. "Tohm Hajiya.." Ta mike da sauri ta nufi wajen hajiyan ta tsugunna Hajiyan ta kamo hannun ta ta rike cikin nata tana mai duban idanun ta, "Sannu takwara... Je ga daki can zaki ga magogin goro a gefen gado ki dakko mun." "Tohm Hajiya." Tashi tayi da sauri ta nufi dakin ta dakko ta kawowa Hajiya. "Bari na goga miki." "Allah yayi albarka..." "Ina safwanu mai gidan nawa?" Hajiya ta tambaya tana duban inda sauran yaran suke a zazzaune.. Hajiya hadiza ta dashare baki. Da dazu da hajiyan ke yiwa Amaal magana ita kadai sai kumbura fuska take amman da ke hajiyan ta tambayi nata dan yanzu sai washe hakora take kaman gonar auduga.. "Kai tashi Hajiya na kiran ka.." "Kyale shi idan ya na hutawa... Ga kuma Abubakari, ga Na'eelah nan ga ...." "Najwa..." Haj Hadiza ta amsa ta tanata murmushi ita ga mai tarin 'ya'ya.. "Ga kuma biyu kyautar Allah ...Ikram da Ikhlas.." Ta saka yatsa tana mai nuni da yan biyun Hajiya Ruwaida Hajiya Ruwaida ma sai kuma fuskar ta ta gauraye da farin ciki. Duk dai Hajiya ta kamo sunayen su daya bayan daya tana musu wasa. Duk kuwa da dattijuwa ce me kamewa, batada rikicin tsufa sannan bata wasa da jikoki irin wasan nan da yake wuce gona da iri. Tana da matukar kwarjini shi yasa ko jikokin nata suke nutsuwa idan suna tare da ita.. "Ku tashi mu lalleka a gaysa." Cewar amb. Junaid daya mike daga inda yake a zaune. Ya isa wajen Hajiya ya durkusa cikin girmamawa yace, "Hajiya bari mu shisshiga gidajen a gaysa." "Toh junaidu sai jun dawo. A gayshe su da dakyau." "In shaa Allah hajjaju." Yana gaba suna biye da shi a baya suka nufi sashe sashen da ke cikin gidan suna gayshe da su Duk inda suka je anyi maraba da ganin su. An kuma kakkarbe su hannu dubu bama biyu ba... Sai da suka gama gayshe da kowace ahali na zuriyar ardo kandemi da ke cikin kandem estate sannan suka koma sashen Hajiya. Yaran Gwaggo indo da basa cikin estate din suma sun kawo ziyara, hakama iyalin Gwaggon court. Tuni suka fara hirar yaushe gamo da yaran Amb. Junaid. Gwanin ban sha'awa. Sai hirar zumunci suke. Alhaji jalaludden na daga kujera ya dawo ya zauna sai muzurai yake yana yamutsa fuska musanmam da yaga Amb Junaid ya zauna a kusa da Hajiya... "Wai har yanzu abun na su bai kammala ba?" Hajiya ta juya ta dubi jajaludden tana tanbayar sa "Sun kusa waiwayowa gidah gaba daya Hajiya. Matsala aka samu ne da visa din musty. Amman su nan da sati uku zasu dawo gaba daya. Da sun dawo kuma shikenan ba komawa. " "To Allah ya kawo su lafiya. " "Allahumma Aameen Hajiya .." Suna dai zazzaune kowanne da abunda yake yi. Zaman jiran dawowar shi da yan rakiyar sa kawai suke ... Mahaifi agare su, wato Grand Kadi/Chief Justice/Alkali "Alhaji Muhammad Mahmud Kandemi ..." __ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/9, 2:09 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE:10_ _BM vip arewabook👇: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ _ARDO KANDEMI INT.. AIRPORT_ *Ardo* kandemi international airport ne dake birnin Nukaa a kasar najeriya. Yana daya daya cikin manyan airports din da ake ji dasu a fadin najeriya da ketare.. Airport ne daya ci sunan marigayi me garin kandemi wato Ardo kandemi wanda daga yankinsa ne gwamnati ta tsakura ta saka sunan birnin Nukaa. Nukaa state kenan.. Jirgi ne samfurin private jet wato ba mallakin gwamnati bane ko na kasa, jirgi ne wanda masu hannu da shuni ke mallakar su, ko manyan siyasa, Yan kasuwa, Manyan malamai da ake damawa dasu. Da ma masu babban matsayi na jam'iyu ta kasa da ketare Sosai mutane sukayi dafifi wajen son ganin sa. Masu gadin da masu tsaro sun sha mamaki kwarai matuka na ganin mutanen duk kuwa da baa sanar da dawowar sa ba. Haka zalika ko a ya uwa ba kowane yasan da waiwayowar tasa gidah ban amman masoyan sa sun cika airport din don tarbar sa.. Face mask yaja ya lullube hancin sa har wajen idanun sa, gaba da bayan sa kuwa dakaru ne dake zagaye da shi suna kare shi. Kafafuwan sa ne lokaci daya suka shiga yi masa rawa, Gabansa ya tsananta bugawa. Kansa ma ya shiga masa ciwon. Jikinsa take ya hau rawa, Wani abu ya fara masa yawo kaman tafiyar kiyashi a jikin sa. Jikin sa ne ya tsananta har ya kasa wani takun. Masu tsaron sa suka yi kansa "Ranka ya dade..." "Sir" "Yallabai" "Alhaji" "Boss." Haka dai sukai ta kiran sunan sa. Tuni ya yanke jiki ya fadi akan wani me tsaron sa. Suka rike da sauri duka suna kiran kawun sa dake bayan su yana cike wasu takardu. Da sauri ya karaso wajen shima yana gyaran zaman gilashin idanun sa. Cike da tsantsar firgici ya shiga taba jikin dan uwan na sa. "Karami... Karami? Karami?" Girgiza shi ya shiga yi da iyakar karfin sa amman ba wani canji. "Ku temaka mun." A tare suka tallabo shi sosai suka yi waje dashi ta wata kofa da take kebantacciya ce ba kowane ya santa ba sai kana da babban mukami ko kai wani ne a kasar ... Ko kuma idan emergency ya faru na gaggawa to ana amfani da ita... Kai tsaye suka yi wajen mota da shi suka saka shi acikin wata motar yan kwana kwana (ambulance). Dandazon mutane har sun fara taruwa amman ina tuni suka ja motocin su suka fita daga cikin airport din. Duk na'urar air conditioner din dake tirara motar da sanyi.. Hakan be hana jikin Alhaji Muhammad yin gumi ba. Wani irin gumi ne ke tsattsaga daga jikinsa mai tsananin kuna da yauki. "Sir kaga ruwan da yake fita daga jikin sa." Wani dan sanda ya fada yana mai nunawa Alhaji Adamu jikin Alhaji Muhammad. Kasa magana Alhaji Adamu yayi .ya janyo wayar sa dakyar yana duba lokaci. Gefe daya yana duban yadda ma'aikatan lefiyan kwana kwanan ke bashi temakon gaggawa Gashi ba tare suka taho gaba daya ba da sauran wanda suka tafin. Wani abu ya taho ya tokare masa a wuya. WhatsApp ya shiga. Da saqon amb junaid ya fara cin karo yana masa ya jikin mahaifin na su? Nan da nan ya sanar masa ai sun dawo ma ga abunda ya faru. Alokacin amb junaid ya mike daga zaunen da yake don dama yana online wayar sa na hannun sa.. "Meya faru?" Cewar Hajiya Maryam "Ba bakomai Hajiya Ina zuwa." Futa yayi da saurin sa har yana cin tuntube yayi kofar gidan tsabar tashin hankali kafar sa daya da warin takalmi daya baby. Ma'aikatan na ganin sa suka tashi "Yallabai lafiya?" "Ina sarkin mota?" "Ya fita da su Hajiyan Makama" "Ba wani direba a kasa?" "An tafi dakko tara makaranta. Su hambali sunje cikin gari." Yaja dogon tsaki yana dartse idanun sa. Yana juyawa ya hangi su Alhaji jalaludden zasu shiga motar su, Dama yaga sun futo daga parlorn dazu ba dadewa, da sauri ya karasa wajen su, "Wajen su baba zaku?" Alhaji jalaludden bai amsa shi ba. Sai Alhaji Nuraddeen. "Eh ... Shigo muje." Ya bude gidan gaba ya zauna. Alhaji jalaludden na owners coner sai Alhaji Nuraddeen a gefen sa direban Alhaji jalaludden na tukawa a gaba, sai amb junaid a kujerar gefe, "Suna wani asibiti? Yaya?" "Bansanj ba Junaid .... Kawu yace kai ya fara fadawa. Kafin ya mana forwarding." "Bana online ne sai da na hau, Amma...Ai" Bai karasa fada ba Alhaji jalaludden dake jinsu ya ja dogon tsaki, ya dubi Alhaji Nuraddeen cike da bacin rai yace, "Bansan meyasa zaka ce mu taho da mutumin nan ba. Ko dai yayi shiru ko na futa na bar masa motar." Amb Junaid ya juya ya kalle shi. Direban ma dik sai jikin sa yayi sanyi kansa a akan titi. "Menene haka jalaludden?" "No Yaya ai gaskia ne....Duk wannan shekarun sai daya tabbatar ya gama kitsa komai sannan zai waiwayo kandemi? Wanene yasa jikin baba a wannan matsanancin ciwon idan ba shi ba." "Subhanallahi yaya jajaludden me kake fada haka? Wallahi wallahi bansan me kake nufi ba. Menayi? Meya faru? Wane ciwo na saka baba? Yaya Nuraddeen ka wayar dani me Yaya jalaludden yake nufi?" Alhaji Nuraddeen ya girgiza kai kawai yama rasa me zai ce.. "Kuyi hakuri dan Allah. Hakan duk bata taso ba. Yanzu dai duka zukatan mu na cikin damuwar ciwon mahaifin mu. Shine agaban mu. Koma menene sai ya biyo bayan samuwar lafiyar mahaifin mu.." Amb Junaid daya juya yana kallon su sai ya mayar da jikin sa ya koma kallon titi kawai. Tarun damuwar dake cinsa ta sake masa tasiri. Baki daya maganganun Yayan su jalaludden ce ke masa yawo a kwanyar kansa. Dai dai lokacin da saqo ya shigo wayar sa da unknown number. Tamkar ba zai bude ba sai kuma ya bude sakon daya kunshi, "Barka da dawowa zuri'ar kandemi. Ambasada mai murabus. Na haneka da kada ka soma sanya kafa ka dawo amman kayi fatali da magana ka dawo. To abunda ya faru yau wasa ne farin girki. Sannu da zuwa ne ka fara cin karo da shi kafin asalin babban wasan ya fara.... Ka tattara iyalin ka ku koma inda kuka fito. Idan ba haka ba......" Runtse idanun sa yayi da sauri . Dai dai lokacin da suka shiga babban asibitin da ke na kudi kuma shine wanda yake na babban likitan estate din.. Nan motar yan kwana kwanan ta kunna kai ciki itama . Ma'aikatan kafiyan suka kai musu temako kan wani gado suka dora shi da sauri sukayi ciki da shi da gudu... Suka furfuto daga cikin motar bayan direba ya faka motar awajen adana motoci da ke farfajiyar asibitin. Dukkanin su wayoyin su na hannun su. Ya dube su na dan wani lokaci ya kauda kansa da sauri don zuciyar sa ta fara kiyasta masa wani zato na daban a kan su. Don haka da sauri ya fara kamo addu'oi yana yi kasan makoshi... Don bayasan kyautata zato. Don zato zunubi ne ko da ya zamanto gaskiya. Cikin asibitin suka shiga da sauri kowanne hankalin sa a tashe. Sukayi bangaren emergency unit da akayi da shi..... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/10, 1:36 AM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE:11_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *Dakin* gaggawa na marasa lafiya magashiyan aka nufa da shi. Manyan likitocin suka shiga ciki suna bashi temako. Ya yin da su Amb junaid ke daga wajen kofar dakin gaggawar a tsaitsaye. Kawu Adamu yanata kaikawo daga kofar dakin zuwa karshen corridor. Kana ganin fuskokin su kasan suna cikin madaukakiyar damuwa marar misaltuwa. Ba a wani dau tsawon lokaci ba likitocin su biyu sika fito daga cikin dakin. Daya ya zare safar hannun sa ya jefar daya kuma ya nufi wajen wani famfo yana wanke hannun sa. "Barkan ku da yammaci." Daya daga ya fada.. "Barka kadai." "Barkan mu.," "Sannu ku da kokari doctor." Suka shiga amsa masa daya bayan daya.. "Dr gwanzam zai muku bayani game da komai. Muna fatan Allah yabashi lafiya ya tashi kafadunsa cikin gaggawa ya kuma sa kankarar zunubai ce Amin. zan je rounds ne." "Aamin Aameen Dr. Faysal." Ya karasa fada yana mai basu hannu daya bayan daya suka gaisa sannan ya tafi. "Makusancin Alhaji nake son magana da shi." Dr gwanzam ya fada. "Ai duka nan likita, kowanne daga cikin mu makusancin sa ne. Wadannan 'yayan sa ne.. Sannan ni dan uwa ne kuma makusanci matuka agare shi." Kawu Adamu ya fada cike da damuwa marar misaltuwa. "Alright...Ku zo muje ko?" Dr gwanzam ya fada yayi gaba suna biye dashi ta baya. Wani daki ya shiga suka bi bayan sa. Dauke yake da kujeru da kayan kallo gefedaya kuma da drwer ta cika fal da littafai a jajjere. Sai wasu hotuna dake dauke a kusuruwoyin dakin.. Hotunan sikelaton ne dana hanjin ciki. Sai wani dake nuni da sassan jikin dan Adam da wasu rubutu a jere da manyan baki "Bismillah ku zazzauna." Ya nufi kujerar sa ya zauna. Suma suka zazzauna a kujerun gefen sa. "Likita Allah ya saka da alkhairi..." "Aamin... Allah yabashi lafiya yasa kaffarane." "Aameen" Suka hada baki wajen amsa shi. "Ai kafin zuwan ku prof (Babban likitan mai asibitin) ya sanar mana komai." "Allah sarki.... Yana can Ashe bai dawo ba." "Ya kusa in shaa ALLAHU." "Ma shaa Allah.. Allah ya temaka Amin" "Aamin Aamen.." "Allah ya biyaku da irin dawainiya da kokarin da kuke ga marasa lafiya." Cewar amb junaid. "Allahumma Aameen..mahaifin ka ne amman ko kamar ta baci?" Dr gwanzam ya tambaye shi "Mahaifin mu ne." Ya amsa shi yana murmushi. Alhaji jalaludden ya daga kai ya masa wani kallo yana yamutsa fuska. Cikin hasalewa yace, "Likita muna son sanin halin da mahaifin mu yake ciki...." "Ko zan iya sanin matsayin ku awajen sa saboda magana ce mai matukar muhumman ci. Sannan zatafi dacewa idan da na kusa da shi mukai." "Baka che Dr. Nogan ya fada muku ba?" "Eh ya gaya mana cewar vvip patients zasu zo. Tunda mu ba mu wani dade a asibitin nan da fara aikin mu ba kusan ni daga baya na dawo kasar ma a Paris nake. Yace mu baku duk wata kulawa data dache.. already akwai history na ciwon ma mun duba sosai munyi nazari akai. To Amma dai ko wani fanni abunda nakeson fada yana da sirri da kuma amana. Don haka asibiti na da tilashen lullube sirrin cutukan marasa lafiya da ke karkashin sa inde ba sanin hakan ne ya zama tilashe ba gaskia baa futar wa wanin wani yanayin ciwon sa..shi yasa muke son sanin ku din su wannene ya yan uwantakat taku ta ke? Tunda akwai 'yayan kanne ai suma na jini ne, akwai kuma 'ya'yan da aka haifa na ciki.. Kuyi hakuri da ni" Alhaji jalaludden yaja dogon tsaki yana cije baki. Duk sukai shiru. Dr gwanzam ya sake cewa, "Ku gafarce ni dan Allah yanayin aikin ne yazo da haka." Alhaji Adamu ya sauke katuwar bahaguwar zuciya ya nisaa ainun kafin yace, "Mun fada muku na lura kaman baku amintaa ba...." "Ba haka bane ranka ya dade... Kawai munason tabbatarwa ne..." "Wadannan duka su ukun 'yayan sa ne na cikin sa. Uwar su daya uban su daya, shine mahaifin su... Wannan shine na fari awajen sa Alhaji Nuraddeen. Wannan ma dan sane jalaludden, wannan shine karamin dan sa gaba daya. Ambasada Junaid.. Nasan zaka iya sanin su duka ba bakin fuska bane." "Nasan wannan dai minister ne..wannan ma na san ya rike jakada a akasashen waje. Wannan ne dai ne dai bansani ba." Dr gwanzam ya fada yana dan murmusa fuska.. "Kanne na ne duka...ni ne babban su kamar yadda Kawu ya fada..." "Ma shaa ALLAHU.... To a zahirin gaskia Alhaji Muhammad idan muka che ga abubuwan da sike damunsa gaba daya min san su gaskia munyi karya. " "Doctor wata babbar cutar ce dashi?" "A'a ka kwantar da hankalin ka Kawu.... Ina nufin abubuwan dake faruwa dashi na rashin lafiya suna da yawa bazaar iya cewa ai abu daya be ko biyuu sike damun sa ba. Sannan kada kusa damuwar hakan a ranku. Shi ciwo dama lokaci daya yake shiga. Fitar sa ce ke daukar tsawon lokaci." "Haka zancen ka yake." "Tabbas hakane." "Yauwa! Dan Allah ku kwantar da hankulan ku" "To ai likita dole ne mu saka tsoro da farbaba azukatan mu. musanman da kache abubuwan da ke damun sa da yawa.," "Masana suka ce, Allah bai sauki kowane cuta ba fyace sai da maganinta ko?" "Hakane" "Wannan gaskia ne" "Sannan Allah baya dorawa dan Adam abunda yafu karfin sa." "Tabbas." "To sai mu cigaba da addua. Mu kuma dora da magunguna da sauran bincike..in shaa ALLAHU komai yazo karshe. Zai samu waraka da yardar Allah. Cuta ai kankarar zunubai ce. " "Allahu ya sa likita." "In shaa ALLAHU." "Yauwa.... Magana ta farko dai nasan kunsani kuuma.. Alhaji yana dauke da cutar ciwon zuciya da hawan jini.. sai kuma bayan nann nasa da ke masa physiotherapy na lumbar sacral spine..shima da sauki Alhamdulillah. Ba kuma shi da calcium yayi kasa sosai. Sai kansa da mukai CT scan akwai jini daga gefe da zamu cire. Kusan wannan sune abubuwan da muka Gano a bincikemu na yau. Kuma aikin da zamuyi na zuke jinin anjima kadan zamiyi da ya farfado don mun masa allurar bacci mai karfi..sai kuma in shaa ALLAHU daga nan zamu shiga wadansu nazarin saboda yadda jikin nasa yake mana nuni akwai wadansu cututtukan a akasa wala Allah sai an kammala duka tasa tasan zaa karasa gano su.. sai Wani Kaho a wajen zuciyar sa... Aina akai masa? Sannan wacce iriyar lalura ya gamu da ita da har sai da aka masa kaho na hausa.?" "To Alhamdulillah likita duk munji bayanan ka Allah ya saka da alkhairi Allah kuma yasa karshen warakar ne yazo. Kaho kuma duka kusan agaban yaran sa ne da wadansu jikoki daga ciki domin yayi gamu ne da wani matsanancin ciwon kirji. Ya sha magunguna dan har India mikaje ba saukin, Astagfirullah shine bayan mun dawo kasa Nigeria manya suka bada shawara akayi masa kaho. Allah da kkon sa kuma bayan anyin sai waraka tazo masa ciwon kirji ya lafa." Likitan ya kada kai alamat gamsuwa, "To Allah yasa karshen wahalar kenan ." "Allahumma Aameen.." "Toh zamu lura da nazartar jikin nasa dama duk abubuwan da sika dache sai ayi masa." "Yayi! Allah ya saka da alkhairi lkkita." "Allahumma Ameen." "Yanzu wani acikin ku zai saka mana hannu a wadannan takardun. Muna san a lamunce mana me mu cigaba da tasatasan da aikin da za'ai da ma sauran mataki da zamu dauka akan lalurorin nasa. " Alhaji Adamu ya juya yana kallen su Amb junaid. Alhaji jalaludden ya girgiza kai, "A kira su Aisha suzo tukunna." "Tabbas munsamman da ita ma likita ce. Sannan suma 'yayan sa ne suna da hakki akan komai na sa.." "Ba damuwa ku kira su...." Cikin kankanin lokaci kuwa bayan an kira su a waya sai gasu sun iso, Dr Aisha (gwaggo indo) Professor Abdullahi (ballsj na Istanbul ) Attorney general of the federation. (Gwaggon court) Bayan sun gaysa harda likitan ne. Dr Aisha suka sake gaisawa sosai ashe sun taba haduwa a wani taro da dadewa.. Yamasu bayani sosai. Musanmam ita da itama tanada ilimin bangaren likitanci amma ta wani fannin daban. Sun yi matukar mamaki da ma da mahaifin na su da tawagar su basu dawo ba. Sannan su junaidu ma kuma an duba basanan, Ashe abunda ya faru kenan.. Gwaggon court da gwaggo indo har kukayi sukayi kan jikin mahaifin na su...Dakyar aka lallashe su sukayi shiru, Sun tattauna tsawon lokaci gaba dayan su. Har suka tashi gaba daya suka shiga wajen mahaifin nasu yana kwance yana bacci. Sika masa adduoin fatan samun nasara. Kafin daga bisani su cike takardun sika saka hannu. Sai tsakiyar dare suka bar asibitin.. Alhaji Adamu ne zai yi jinyar sa. Washegari da safe kuwa tun asubah wasu daga cikin yan uwa sika fara dafifin zuwa dubiya duk kuwa da baa fada ba anyi abun alullube amman sai da wasu sika ji. Dukkanin yaran sa da jikokin sa haka sika rika turereniya a aisibiyin nan suna dubiya. Tsawon kwanaki uku kenan amman Alhaji Muhammd bai farfado ba. Since ya shiga coma wai. Baya iya bude idanun sa. Numfashin sa ya tsaya iya karshen ciki kawai. Daga karshe dai a kwana na biyar babban liktan ya bada shawara kan mayar da Alhajin cikin kandemi estate. Ya kuma saka lokktici har uku da zasu dinga dawainiya dashi suna bashi kulawa har ranar da Allah zai tashe shi. A kuma kwanakin ne su Amaal sika fara zuwa makarajyar da aka sanya su. Idan sun dawo daga bokon kuma akwai islamiya ta hadda dake cikin estate din malamai masu ilimi da nagarta ke koyar da su.... _ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/11, 5:54 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE:12_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Fitowa su kayi daga cikin gidan bakunan su dauke da murmushi baki dayan su. Direba ya futa da sauri daga cikin mota ya dauki Ghana must go agaban Hamid ya shiga da ita cikin booth bayan ya kai katon akwatin ciki ya ajiye. "Sannu da kokari." "Sannun ku Hajiya. " Direban ya amsa su bayan ya rufe kofar booth din ya sake cewa, "Ba wani abun ko?" "Babu Falalu. " Cewar Hajiya jamila. Suna tsaye ita da babbar yar su bayan sun fito daga cikin gida da suka kai mata ziyara tun safe itada Amaal kasancewar asabar ce. Can ne wata unguwa dake da tazara sosai da kandem estate. Sun dade basu hadu da yayar ta taba tun wata ziyara da yayar ta kai makka data biya ta madeena taje suka gaysa. Su uku ne dama kawai wajen iyayen su wadanda Allah yayiwa rasuwa. Marigayi, Malam (Abdulhamid) balarabe Na Bingini ance usulin sa balarabe na na Lebanon sai mahaifiyar su marigayiya malama Aminatu. Malam balarabe ne yafara rasuwa sakamakon ciwon daji daya kama shi lokaci daya. Sai bayan shekaru takwas da rasuwar sa malama Aminatu rasu bayan gajeriyar rashin lafiya itama. Su uku ne Allah ya azurci iyayen su da su, Hajiya Fauziyyah itace babbar yayar su. Daga ita sai Hajiya jamila sai kuma kanwar su da itama Allah ya mata rasuwa tun bayan data haifi dan ta dayaci sunan mahaifin su marigayi Abdulhamid. kwanakin sa uku da yayewa Allah ya dauki ran ta. Rikon sa ya koma hannun Hajiya Aminatu mahaifiyar su. Shekarun sa takwas awajen ta Allah ya karbi ran hajiyan. Sai rikon sa ya koma hannun Hajiya Fauziyyah yayar mahaifiyar sa. Nan ta hada ta rike su da sauran yaran ta. Daa Hajiya jamila ce zata rike shi saboda tsananin kaunar da take masa. Gashi kamar su daya tamkar ita haife shi daman ita da suaran yan uwan nata suna kama da juna. Don haka alokacin da zata karbe shi sai wani ciwo ya risketa sosai, lokafin tama futar da rai da haihuwa bayan shekara da shekaru. Har dai Fauziyya ta tausasheta tache tabari ta waarke Allah dai bayyi ta karbe shi sakamakon bayan ta samu lafiya daga baya wani gurmi ya taso aka hada sharri da gulma. Maigidan na su Amb junaid yache ba zata dakko masa dan kowa ba. Har ta cire rai. Bayan shekaru Allah ya azurta da samun haihuwa ta haifi diya mace aka sanya mata sunan mahaifiyar Amb Junaid, wato Maryam suna mata laqabi da Amaal. Zaman su ya kasance tsakanin kasashe da dama kamar India, England, Saudi Arabia bangaren Riyadh sai kuma inda sukafi ko'ina dadewa wato madeenah (aba ad dud) Har suka karachi wannan shekarun a akasashen suka waiwayo Nigeria hajia jamila bata futar da ran rikon Hamid ba. Idan tana ganin sa tamkar karamar kanwar su marigayiya take gani wato Rukayyah. Tana ta addu'oin ta dai. Bayan dawowar su kuma rannan ta sake samun amb junaid da zancen, yace mata ya amince yana kuma matukar murna da hakan. Nan ta sake dagewa da adduoin da neman tsari daga sharrin masu sharri, sihiri da ma kambun baka da miyagu da suaran su. Don kallo daya zakai wa amb junaid kasan tabbas a shekarun baya da yaki amincewa bayin kansa bane.... Hamid suka rungume juna da hajia Fauziyya. Har da share kwallar ta, "Shikenan Jamila kin rabani da auta na." "Ni na isa Yaya? Zasu rika zuwa miki hutu in shaa Allah. Suma kuma su Yaya mujahid da Alwan da auta safwan Dan Allah su dinga zuwa mana hutu akai akai." "In shaa Allah antyn su. Allah yasa ku koma a sa'a Allah ya tsone idon makiya., "Allahumma Aameen yaya." Amaal ma ta rungume Hajiya Fauziyya suka mata sallama. Suka shiga mota suka tafi Sai da suka kule sannan ta dena musu waiwaye da bye bye ta koma cikin gidah cike da kadaicin su musanmam ma Hamid fa da take jin sa tamkar dan data haifa acikin ta, Kawai tasan Alhamdulillah gidah ya koma can ma. Da nan da can din dik daya ne musanman acan din zaa fi rikon sa da gata tunda sunfi su kudi sosai ba ma za'a goga ba. Sai ita kadai sai yar aikin ta dake tayata aiki. Kasancewar yaran nata basa nan sunje kauyen mahaifin su gano godah dakuma ziyarar gonakin mahaifin na su... ××KANDEM ESTATE×× Motar su ta shiga tankamemen gate din bayan masu gadi sun bude mu su. Kai tsaye sukayi sashen Amb junaid. Bayan direba ya faka motar. Kai tsaye suka furfuto daga cikin motar. "Falalu kai kayan sa cikin gidah dan Allah ." "Tohm ranki ya dade yanzu kuwa..." "Muje Hamid... " Tana gaba suna biye da ita a baya shi da amaal. "Ga computer school din can, can kuma islamiya ce, Ga kuma gym daga can duk dai zaka ga wajajen in shaa Allah." "Tohm Hayateey..." Hamid ya fada yana murmushi, Hajiya jamila ta juya ta kalle su tana murmushin itama, "Amaal ta koya ta rokeka ka dinga fada ko?" Girgiza kai yayi. Ta sake yin wani murmushin tana nuna amaal, "Ba wani tare mata za kai, ai ta kosa kazo. Kullum zancen ta yaushe Yaya Hamid zai dawo? " "Allah sarki..."Cewar Hamid. "Hayateey.." Amaal ta fada tana murmushi. Haka suka karasa shiga sashen na Amb junaid. Bakunan su dauke da sallama Yana daga zaune a babban parlorn sa... Hannun sa dauke da wayar sa yana jujjuyawa. Sakonni masu tayar da hankali aka turo masa biyu ta kafafen sadarwa daya kuma ta direct text message. "Assalamu alaikum" muryar su ta sake dokan dodon kunnen sa. "Waalaykm Salam...." Ya dago a razane ya kalle su duka saboda yanayin yadda gaban sa ke faduwa yana Wani irin duka da harbawa fat fat fat. Gefen sa ta nufa ta zauna ta gayshe shi ya amsa fuskar a sake. Amaal ma ta gayshe shi tare da Hamid dake daga gefe, "Yau fa Allah yayi abbieyn su." Haj jameela ta fada wa amb Junaid tana mai nuna Hamid da yatsa tana murmushi, Shi dai Hamid hannu ya saka a bayan keyar sa yana murzawa. "Ma shaa Allah! Barka da zuwa Hamid." "Barkan mu ranka ya dade." "Ka saki ranka kysji? Nan gidah ne.. gidan ku ne. Ka dauka kai ma da ne acikin gidan mahaifan ka, Allah ya jikan Rukayyah ya mata gafara. Allah ya maka albarka ya raya mata kai Amin. Allah kuma ya bamu ikon kula da kai mu kyautata maka gwargwadon iko." "Aamin ranka ya dade.", "Ameen abbiey." "Ameen abbiey sum" "Ka rika kira na abbiey kaji ko? Kamar yadda kanwar ka Amaal ta fada." "Tohm in shaa ALLAHU." "Allah ya muku albatka Amin." "Allahumma Ameen." "Kuje ki kai shi parlor. Kayan kuma abule (me aiki) ta tayaki da shi ku shigar da ciki cikin dakin na sa." "Toym Hayateey." "Kuje Hamid kaci abinci ka huta kaji ko?" "Tohm... A... Hayateey." Fita sukai amaal na gaba yana biue da ita a baya. Tamkar ya da kanwar sa da suke ciki daya saboda har wani kama sike da juna. Su kai sashen Hajiya jamila. A Wani parlor da daki acikin sa amaal ta kai shi an jere abinci a tsakiyar parlorn komai an tanada. "Yaya ka zauna. Ga dakin na ka nan bari mu shigar da kayan..." "Da kun bashi dearest sissy.." Ya fada yana sakar mata kawataccen murmushin sa. "A'ah Yaya... Ka huta." Abule ta karasa duka shigar da akwatin nasa da Ghana must go cikin dakin da ke parlorn me dauke da kayan daki farare kal da ratsin bula. Komai yayi test din maza ya gama haduwa fiye da kalamai. Sai kamshi turaren wuta ne ke tashi a dakin da gidan baki daya samfarin khajingru na kamfanin turarrukan yerwa incense and more. Fuchewa sukai suka bashi guri. Hamid ya daddebe abincin da zai iya ci yaci ya kora da lemuka da ruwa yayi hamdala. Dakan sa ya shiga daukar kayan ya fara futa da su. Dakyar me aikin data gansa ya fito da tray yana neman kirchen ta karba tana bashi hakuri. Shjma ya shiga bata kasancewar yana da girmamawa. Daki ya koma ya duba bandaki ya shiga ya watsa ruwa hade da yo wanka da dauro alwala. Ya sauya kayan sa zuwa jallabiya fara ya feshe jikin sa ko'ina da turare Har ya fara curo kayan zai jera a closet ya jiyo masallacin dake cikin gidan an fara kirayen kirayen sallah. Don haka ya ajiye ya futa daga dakin. Yana fita sukai kichibus da amaal dake sakkowa daga bene. Suka sakarwa juna murmushi. Yadda yasa jallabiyar ta mukatar masa kyau sai ta tuno da labarawan madeenah. Tunanin ta ya gangaro kan Hisham da dramar da suka ci. Ta murmusa kawai fuskarta na fadadawa, Hamid na daga kansa daga kasan a tsaye ya tsaya yana kallon yadda fuskarta ke fadaada da murmishin ta mai kayatarwa. Yar kanwar tasa na birge shi saboda yadda take da nutsuwa da girmamawa. "Dearest sissy.... Amaal." Ya fada a ararrabe yana sake kafeta da idanuwan sa, Da sauri ta dago daga tunanin data tafi, "Na'am ya Hisham..." "Hisham?" "Au... Ya Hamid... Fita za kai.......? _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/11, 6:35 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE:13_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Murmushi ya sakar mata mai kawatarwa yana mai nazartar ta sosai kafin ya amsa tambayar ta, "Zan je masallaci ne....." Ta karasa sakkowa daga benen tana ce masa, "Ka gane masallacin ko Ya Hamid?" "Na gane, dearest sissy....." "Tohm sai ka dawo" "Godiya nake..mm" har ya juya yayi kofar fita sai kuma ya juya ya fuskance ta. "Waye Yaya Hisham?" Mamaki ne ya cikata Ashe ya jiyo? Duk ta dubibice don ita kanta bayasan ya akai sunan Yayan nata ya jini ya bace mata ba sai na Hisham dan gidan aminin mahaifin ta. "Wani ne.?" Ta samu kanta da bashi amsar haka. "Ba shi da suna?" Ya tanbayeta yana sakar mata wani murmushin Kunya duk ta kamata...Ta kasa cewa komai Ya ce da ita, "Ko class mate dinki ne? Ko..... "Ko me? Yaya ba abunda kake tunani bane kar ma Hayateey taji." Dariya yayi mai sauti yana girgiza kai, "To waye..?" "Dan abokin abbiey ne..." Kada kai yayi alamun gamsuwa, "Crush ne kenan?" Ta gwalalo idanu, cikin tsantsar gaskiyar ta tace, "Haba Yaya Hamid.... Ai nayi karama" ta fada da sauri hadi da rugawa a guje ta shige kitchen Dariya ta bashi sosai ya girgiza kai kawai ya fice ya nufu masallaci. A harabar gidan suka hadu da Hajiya jamila wadda ta futo daga sashen mai gidan.. "Hayateey..." "Na'am Habibi..." Murmushi yayi sosai jin yadda ta kira shi itama tayi murmushin ta ce masa, "Masallaci zaka tafi?" "Eh..." "Ma shaa Allah... Kaci abincin kuwa?" "Alhamdulillah Hayateey naci sosai dakyar na iya tashi ma." Sukai dariya gaba daya tace, "Toh sai ka dawo... A mana addua" "In shaa Allah... Sai na dawo" Hajiya Ruwaida ta zunkudo Hajiya Hadiza da suke zaune a balcony suna kallon su. Har da mata zunden su da baki, "Wannan kuma wanene?" Hajiya Ruwaida ta tambayi Hajiya Hadiza Hajiya hadiza har da mikewa tsaye tana leka Hamid har sai da ya kule ganin ta, "Naga suna tsananin kama... Anya ba dan Rukayyah bane?" "Wacece haka?" "Yar kanwar su ne data rasu. Ta dade tana son dakko shi makira saboda taga Hindu a waje na. Matsiyaciya, Hindu tun kafin a aurota take waje na. Sannan ni da junaidu yan uwa ne. " "Kina nufin yanzu ta dakko shi ya dawo wajenta kenan?" "To tun safe data futa ba sai dazu suka dawo ba?" "Eh.." "Can taje ta dakko shi. Dangin marasa asali. Ai kuwa ba zamu zauna da dan wani ba." "Y... Ina bata jira me ruwaida zata fada ba ta fiche da ga barandar da sauri tayi wajen Amb Junaid tana zuwa ta tarar da parlorn wayam ba kowa baya nan. Ta saka hannu a baka ta ciza tana hararo sashen Hajiya jamila. Ta fito harabar gidan ta tsaya tana mai waige waigen inda zata hango amb junaid. Hindu 'yar ta ce ta dawo daga waje tana tafe tana danna wayar da ke hannun ta. Suka gwaru da juna.. domin Hindu kanta na kan waya baki daya hankalin ta ya tattare acan, "Ni meyasa bakya abu da hankali ne Hindu?" "Maa bangan ki bane." "Ai dama ba zaki ganni ba kanki ma kan waya kina dannawa. Ko gajiya bakya yi..." "Maa chatting fa na ke?" "Ai kinde kenan kullum... Ke da waye?" Hindu ta saki murmushi, Hadi da matsawa daf da kunnen Hajiya hadiza mahaifiyar tata tache mata, "Ya karbu request Dina Maa.... Dam Allah kalli wadannan hotunan nasa daya saka. Maa burina ya kusan cika gaskia" Suka hada jai suna kallon hotunan kyakkywarn saurayin me tsananin kyau da gayu "To yanzu ya ake ciki?" " "Tunda yayi accepting friend request dina zuwa anjima zan masa magana.." "Aamin..mAamin Hindu. " "Maa wa kike jira ne anan?" "Abbiey dinku nake nema naje parlorn sa baya nan." "Maa, Wani abun ne ya faru?" Ta tanbayeta don sam batada nutsiwa Hajiya hadiza tayi kwafa tana kada kai hade da buga tafun kafarta daya a kasa, "Munafukan ki ne suka je suka dakko wannan yaron da..... Bata karasa ba wayarta dake hannunta tayi karar shigowar message da ke nuni da, "Ki san irin zaman da zaki da kishiyoyon ki... Musanmam Hajiya jamila. Ta dakko dan kanwarta don wata muguwar manufarta akan ki... A kowane hali tana san rabaki da Amb junaid.." .. _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/13, 5:48 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 14_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Bakin sa dauke da sallama ya shiga sashen. Duk suna zazzau ne a babban sashen parlorn. Ya yin da likitan ke a tsaye, kafadar sa rike da jakar sa baka da wasu littafai aciki da laptop dake zip din jakar abude yake ana hango kayan ta na ciki. Likitan yana ganin sa ya bashi hannu suka gaysa. Kafin daga bisani Amb junaid ya babbasu hannu suka gaysa ya kuma durkusa har akasa ya gayshe da su cikin girmamawa. Sallamar sa kadai alhaji jalaluddeen ya amsa, itama a kasan mak’oshi bata fito da sauti sosai ba. Amb junaid sam bayajin dadin hakan da yayan nasa yake masa ya rasa dalilin da ya saka babbar tsana me tsanani tsakanin su da wasu daga cikin yayyun nasa. Ya nemi waje ya zauna daga can wata kujera dake gefe wadda ke fuskantar dakin da mahaifin na su ke acikin sa. Likitan ya shiga dakin da aka kwantar da Alhaji Muhammd. Ya dan jima aciki kafin ya fito yana mai zare takunkumi/face mask daya saka, "Zaku iya shiga.... Amma banda hayaniya" "Doctor to ya jikin na sa?" "To Alhamdulillah zamu ce... Tunda shi sauki ai na Allah ne... Ciwo lokaci daya yake shiga, Fitar sa kume sai ta jima" "To Allah ya tashi kafadun sa.." "Aamin doctor." Amb junaid sai daya bari dukkanin su sun kammala tanbayar likitan. Har yayi kofar fita zai futa. Yace da shi, "Yanzu menene cigaba?" "Cigaba?" Likitan ya tambaye shi yana binsa da kallon karin bayani "Ina nufin ba wani cigaba a bangaren farfadowa haka ko da motsinne na wani gabba na jikin sa?" Likitan ya girgiza kai yana mai sauke nannauyar ajiyar zuciya, "Muna kokari iyakar iyawar mu ambassador. Za kuma mu cigaba da dagewa Allah ya amince mana" "Aamin. Godia muke." Ya bashi hannu sukayi musabaha ya fuce shi kuma ya nufi kofar dakin mahaifin nasa zai murda kenan Alhaji jalaludden har yana gugar sa yayi hanzarin budewa ya shiga saura sukabi bayan sa.. "Ka shigo mana junaidu." Cewar Kawu Adamu da ya rike handle din kofar bai rufe ba. Amb Junaid ya shiga ciki yana mai yin sallama a hankali saboda likita yace kar ayi magana da karfi. Duk sunyiwa gadon da mahaifin na su yake kai rumfa.. Alhaji jalaludden ya rankwafa kan mahaifin nasa yana gyara masa wuyar rigar sa daya harda waje daya.. Amb jumaid ya tsaya daga can gege yana hango fuskar mahaifin tasa da tayi fayau duk ya rame. Wasu hawaye suka zurara daga idanun sa masu dumi. Ya tuno tarin shekarun da yayi wanda basu hadu da mahaifin nasa ba. Alokacin daya dawo don kasancewa da shi sai ga abunda ya faru kuma na lalura. Daya bayan daya kowanne dayaje gaban gadon ya ganshi zai fita. Tunda yana kwance ne kaman marar rai. Numfashin nasa can can kasan ciki yake yin sa. Zama ka dauka ba rayayye bane... Wata na'ura dake gefen gadon ce ke nuna numfashin nasa yana tafiya ahankali.. Haka zalika jijiyoyin a hankali sike harbawa. Yayinda idanuwan sa ke a rufe ruf. Tamkar wanda ya shiga coma. Don bai farfado ba tun ranar da suka dawo ko abinci ma ta drip aka saka masa. Dakyar ya iya jan kafafun sa ya isa ga bakin gadon alokacin da suka fita. Hawayen da yake ta faman rikesu ne suka gaza hakuri suka fara kwaranya daga manyan idanuwan sa tubarkallah. Tuni kansa ya fara cuwo ya yinda gabansa ke bugawa sosai.. tamkar wani dan karamun yaro haka ya zube agaban gadon. Gangar jikinnsa a jikin gadon yayinda kansa ke kan gadon ya kifar da shi yana hawaye mara sauti. Alhaji jalaludden dake daga bakin kofa ta waje a tsaye ya girgiza kai kawai ya juya yayi hanyar fita.. Wayar sache tayi karar agajin dauka. Bai dauka din ba har ta katse. Yayi hanyar motar sa ya shiga baya bayan direba ya bude masa ya zauna. Wayar tasa ta sake yin ringing. Private number ce ta ke kiran sa. Yaja tsaki ya mayar ta cikin aljihu. Aka cigaba da kira ba kakkautawa "Ranka ya dade Ina zamu je?" "Sashen Hajiya (mahaifiyar su)" Direban yaja motar daga nan zuwa bangaren mahaifiyar ta su kasancewar gidan babban estate ne daya fi wani kauyen a girma. Gefe daya kuma ya kawaatu fiye da kalamai. "Yallabai ko na amsa ne?" Direban ya fada yana mai nuni masa da wayar bayan ya bude masa murfin motar ya sauka. "Ba damwua zan dauka. number ce private ba suna ba number." Daukar wayar yayi cike da kosawa ya kara a kunnen sa, "Wa'alykm Salam.... Speak." Shiru yayi yana sauraron maganganun da ake gaya masa ta wayar. Yaja tsaki yana girgiza kansa, cike da kosawa yace "Wannan shine warning na karshe... Banason private number. Sannan turo account details yanzu ta wannan number. What? Yanzu? " Kit ya katse kiran. Ya zare wayar daga kunnen sa yana mai bin ta da kallo. Da sauri ya mayar da ita ya zura a aljihun sa. Kai tsaye ya koma mota ya shiga direba ya ja shi, "Sir sai Ina?" "Maidani bangaren daka dakko ni." Direban ya kai shi ya sauke shi, da sauri ya shige ciki. Hankalin sa ya matukar tashi a lokacin daya gansu gaba daya a tsaye sun tsattsaya akan mahaifin na su. Yayinda wasu likioci biyu suke bashi temakon gaggawa Wani irin bakin jini ne ke b'ulb'ulowa daga hancin sa da bakin sa. Harda guda guda. Alhaji jalaludden ya sauke ganin sa akan Amb junaidu dake tsaye wayar sa hannu ya zarota a aljihu yana duban screen din.. "Meya faru dashi haka?" Jalaludden ya tambaya yana daga tsaye a bakin kofa "Wallahi ambassador ne yake gaya mana lokaci daya jini yana zubowa daga hancin sa. Badan yagani ba ma da abin ya zama worst tunda rufe kofar za'ai" Idanun jalaludden ya kada kai jajir lalle ta tabbata junaidu kanin su so yake ya kashe mahaifin su. Shi kuma a lokacin Amb junaid wayar sa daya zaro message ne ya shjgo masa da akayi amsa da rubutun ajami na hausa, "Yanzu wasan zai fara......Barka da dawowa cikin zuriyar kandemi...." Alhaji jalaludden ya kaj makura tamkar matashin zaki haka ya zabura ya rarumo kwalar rigar ambassador Junaid ya cacume shi yana jijjiga shi, "Ba zaka ga bayan Alhaji ba... Azzalumi sai dai muga bayan ka......." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun! Yaya kasan me kake cewa kuwa?" Amb Junaid ya fada cikin tsantsar tashin hankali mai tattare da kidimewa. Yan uwan suka tashi baki daya sukayi kansu suna kokarin raba tsakanin su..... -_-_-_-_-_-_-_-_ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/13, 6:21 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 15_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Kirjin sa dankare da madaukakiyar damuwa marar misaltuwa... Cikin tsantsar tashin hankali ya sake cewa, "Yaya wallahi bansan lefin da nayi maka ba kake mun haka..." Alhaji jalaludden ya nata kokarin kwace rikon da su Kawu Adamu suka masa yace, "Har kana da bakin tambaya? Wallahi junaidu na tsane ka, Na tsani na bude idanu na na ganka... Rayuwa tare da kai a kandemi estate ba zata taba mum dadi ba wallahi.." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Yaya ka tsane ni fa kache.?" "Kwarai na tsane ka.... Samuwar farin ciki na bai wuce na bude idanu naga kai da iyalin ka kunbar kandemi estate ba." Amb Junaid ya shiga jujjuya kansa, zafafan hawayen da yake ta makalesu suka shiga kwarara daga idanun sa. Kwakwalwar sa ta shiga tariyo masa dukkanin saqonnin da ake turo masa ta nambobi masu tarin yawa da dimbin barazanar da ake masa shi da iyalin sa. Ya tuno shekarun baya ma da aka dauke yaran sa an kai su makaranta suna kanana... Shi yasa har girman su idan zasu fita sai zuciyar sa ta masa zugi. Kada tarihi ya maimaita kansa, Dan ma dai Allah ya takaita wahala da karfin addu'oi yaran suka kubuta bayan awa sha takwas da dauke su.. Sam baya jin dadin yadda zuciyar sa ke tabbatar masa da Yaya jalaludden shine ke tura masa dukkanin saqonnin barazana da sauran dukkanin abubuwan da ke faruwa... Yaya jalaludden shine BAKON MUNAFIKIn da ke raba kawunan zumunci... Kafadar sa yaji an dafa, Yaya Nuraddeen ne babban wansu. "Yaya" "Na'am junaidu..." "Yaya kabi bayan sa kenan?" Jalaludden ya fada yana sake harzuka. "Banbi bayan kowa ba jalaludden, Amma a zahirin gaskia kai ne mai laifi?" "Ni ne me laifi? Wato dukkanin abubuwan da yake shi baa gani kenan sai nawa? Duk tarin shekarun nan dama baka fadar lefin junaidu. Da an fara magana zaka ce kai de babu ruwan ka. Idan tsoron sa kake ni bana tsoron sa. " Alhaji Nuraddeen ya girgiza kai kawai hadi da sakin murmushin da yafu kuka kuna zuciya yace, "Dan girman Allah jalaludden ka rage mita da saurin hawa doron zuciya. Baka jira ka karasa jin abunda zan fada ba ka fara fadan wasu maganganu. kuma.shikenan duk wanda yayi ba daidai ba ba zan fada ba sai nayi shiru?" "Amma dai Yaya" "Dakata jalaludden inde ka amince gaba na ke da kai ka bar ni na karasa abunda zan fada. Idan kuma kai ka dawo yayan nawa to cigaba Ina sauraron ka." Alhaji jalaludden yayi shiru bai sake cewa komai ba sai faman dai cika da yake yana batsewa fuskar nan tasa a kumbure ba fara'a. Yanayi yana wullawa amb junaid harara. Kawu Adamu dai yana rike da kafadun jalaludden yaki cika shi don yana cire rikon da yayi masa to fa zai hau amb Junaid ne da duka. Don baki daya tamkar baya hayyacin sa, "Yaya dan Allah menene lefi na?" Amb Junaid ya sake tanbayar Yaya Nuraddeen yana girgiza kansa cike da tashin hankali "Au tambayar lefukan ka ke? Kunji munafuki algungumi ko?" Jalaludden ya fada yana kwafa "Junaid je ka dan Allah. Tafi sashen ka sai da safen mu." "Yaya meyasa zan tafi? Wallahi bansan lefin da nayiwa Yaya jalaludden ba." "Inde na isa da kai kai ma kana kuma ganin girma na to ka bar nan yanzu." "Shikenan... Sai da safen ku." Fita yayi gaban sa yanata masa zugi da radadi. Ya rasa wacce iriyar kiyayya dan uwan nasa yake masa. Meya tare mesa? Bayan ko acigaba na rayuwa ya fishi? To haushin sa na me yake ji? Bangaren hajjyan su yaje ya gayshe da ita. Ta tambayi ya jikin mai gidan na ta ya amsa ta da Alhamdulillah jikin sa yana sauki yana samun lafiya. Ya dan zauna suna ta yar hira da ita yana matsa mata kafafu . Har bacci ya fara daukar ta tache masa ya tafi ya kwanta shima yayi mata sai da safe ya nufi bangagren sa. Kansa har wani sara masa yake yi saboda tsananin yadda yake masa nauyi kan. Wata jijiya ta fito radau a gaban goshin sa tanata harbawa. Yana shiga ya zauna akan kujera yana sauke ajiyar zuciya. Ya sanya hannun sa daya ya dafe goshin sa. Wayar sache tayi kara ya dauka ya danna ta a handsfree ya ajiye ta a kusa da shi. Matar sa jameelah ce ke kiran sa, "Assalamu alaikum. Nurul qalb..." Murmushi sosai yayi jin yau ma kuma da wani sunan data kira shi. Kullum cikin kiran sa da sunaye masu matukar dadi da kwantar masa da zuciya. Take yaji wani kaso na daga cikin bacin ran nasa ya sauka . Ya dan yi gyaran murya don karta gane damuwar da yake ciki yace, "Waalaykm Salam... Farhatal qalb..." Dan murmushi tayi mai sauti ta sake lankwashe harshe tace, "Da fatan Habibi yana cikin koshi lafiya?" "Alhamdulillah habibty... " "Ma shaa Allahu... Ka dawo ne?" Ta tambaye shi kasancewar kwananta ne. "Na dawo yanzu ba dadewa kimganni a zaune..." "Ma shaa Allahu... Toh wanne tea zaa kawo? Chamomile tea? cinnamon and cardamom tea? Ko tumeric/garlic da milk sai a saka masoro kadan? Wanne ko just the usual coffee? Kana jina kuwa Abbiyeyn su?" Ajiyar zuciya ya sauke, ya sanya hannun sa ya shafo kasan keyar sa. Yayin da idanuwan sa yake lumshe su, dai dai lokacin da Hajiya hadiza ta taho da sand'a tana labewa, "Ina sauraron ki habibty... Hakika muryar ki na magance mun dimbin damuwa, magnganun ki na tasiri a zuciya ta... Allah ya miki albarka... Ki kawo tumeric tea din inason nayi bacci dama..." Hajiya jamila tayi murmushi anata bangaren tana kitchen a tsaye. Sai bulala kamshi take. Sanye cikin laffayar data amshi jikin ta sosai. Kalar ja. Tasha kwalliyar black. Sai ta daure kanta da danjwali baki ta yafa laffayar akai. Ba kadan ba tayi kyau tamkar a dauke ta kaman yar baby. Wayar a kunnen ta. Yayin da hannunta daya take dakko wani flask transparent ne ana ganin komai na cikin sa. Ta dora shi akan wani tray da cups dinsa suma ta dora su a kananaun tray dinsu.. Nan da nan ta fara hadin shayin tumeric/kurkum din . Tache da shi, "Yanzu zan kammala na zo habibi da'iman, akwai wani abun da kake so bayan tea din?" "A'a habibty...." "Ko dan prawn crackers ka temaka kaci kaji?" "Abunda kikace shi za'ai s... Bai karasa ba Hajiya hadiza ta shiga tana tafa hannu tana sallallami tamkar wadda akayiwa mutuwa. Taja kwafa tana kada kai, "Meye hakan ba sallama?" "Yo ina zakaji sallama ta kana faman soyayya gotai gotai da kai?" "Ni ba mahaukaci bane hadiza... Idan kinyi sallama zanji. Wayar da baa kunnena take ba ma." Hajiya jameah da ke jiye dasu tayi hanzarin kashewa . Saboda batasan tashin hankali sai jikin ta yahau bari tana tsaye hannunta sai rawa yake. Ya daga wayar zai yi magana yaji tayi ending call din. A fusace ya kallo hadiza yace, "Kede idan ba tashin hankali kika tasa ba bakya jin dadi hadiza... Ba zaki dena laben nan ba? Wallahil azim a laben nan wataran zaki labewa kan ki Ina rabaki." Tsaki taja ta kalle shi ta maka masa harara, "Kai de borin kunya ya isheka, Kanata faman susuta zance. Ni ba wannan ne ya kawo ni ba. Duk da dai na ji zancen da kukeyi.. Allah ya shirya . Da ka aurar da yaran ka da tuni kanada jikoki shine kuke soyewa da matar ka." "Alhamdulillah kince mata ta. Ba wata daban nake kulawa ba." "Amman dai kaji kunya... Soyayya da farin gemu." "Eh naji halal me ai... Matata tace." "Saboda kana tsoron ta shine ka amince ta dakko dan gidan rukayya? Wato junaidu duk shawarwarin da ake baka ba zaka dauka ba sai da ka amince ta dakko shi? " Hannun sa ya saka a goshin sa yana dafawa, ciki da kosawa yace, "Dan Allah hadiza banason tashin hankali wallahi kai na ciwo yake." "Okay ita da kake kauna ai kace muryar ta na sa maka nutsuwa da kwanciyar hankali ni da ka tsana kuma ciwon kai nake sa ka." "Ni ba abunda nake nufi ba kenan. Wallahi kai na dama ciwo yake. Kuma kinzo kina kawo wata magana ta daban haba hadiza. " "Na fuskanci baka son zaman lafiya ba kuma ka kaunata junaidu." "Kin fara ko hafiza?" "Ni ce matar ka ko Jamila?" "Dukan ku mata na ne" "Ni che ta fari ko ita?" Ya sauke katuwar zuciya yana junjuya kai, "Ke che.." "To banason zaman sa agidan nan ban amince ba don haka da sake ya tattara ya koma inda ya fito.... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/18, 2:57 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 16_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Sauke nannauyar ajiyar zuciya yayi. Surutan ta na dada kara masa ciwon kai. Ya dan karkata ya juya mata baya. Hakan da yayi ba karamin ciwo ya mata ba... Ta zagaya inda ya juya mata baya din tana ta cika tamkar zata fashe. Cikin takaici hadi da muryar ba da umarni tace, "Ban amince da zaman sa a gidan nan ba..inata maka magana kayi banza." 'Dagowa yayi ya dubeta cike da kosawa yace, "Hadiza... Dan Allah fita ki tafi.. Kai na ciwo yake.. ki dinga jan girman ki dan Allah.. Yanzu da kwanan ki ne tazo nan muna hira da tuni kin hau doron zuciya kin tada husuma kuyi ta fada..." "Junaidu bansan meyasa ka tsane ni ba. Wato ciwon kai nake saka maganar da nake ko? Sannan kabi bayan ta kana gasamun magana gani karya uwar fada ko?" "Ni bance haka ba... Dan Allah jeki kwanta." "Nagaya maka ban amince da zaman dan Rukayyah agidan nan ba.." Daga kai yayi ya dubeta. Fuskar sa ba annuri yace, "Akan ki yake?" "Banason zaman sa nide nace." "Ohkay kin dawo me gidan kenan sai abunda kikace za'ai." "Junaidu idan kanason zaman lafiya ya wanzu acikin gidan nan to kace ta mayar da shi inda ta rakito shi." Tsaki yayi mai sauti. Yaja kasan leben sa da hakoran sa yana busar da wata iska mai dumi, "Na amince da zaman sa agidan nan. Gidah na ne ai ba naki ba ko? Kuma ni ne a sama da ke ko a shekaru. Don haka kar na sake jin kin ambaci maganar barin sa gidan nan. Tashi ki fita." "Lalle ta wanke ta baka ka sha." Ya gano sarai me take nufi. Don haka ya yamutsa fuska shima yace, 'har sai ta sha wani wahalar wankewa? Kafa Kai nayi na shanye da kai na. Tashii ki futa mun daga parlor hadiza. tashi" ya daka mata tsawa saboda yadda ta sake dulmiya ransa acikin bakin ciki daman rannan nasa ba dadi kan fadan da sukayi da yayan sa jalaludden Tsayawa tayi tana narai narai da idanu. Zata fita kenan Hajiya jamila tayi sallama ta shiga ciki Tun daga bakin kofa take zuba kamshi wani irin Chadian scent ne ke tashi daga jikin ta na kamfanin turarukan yerwa incense and more.. Hajiya hadiza ta dubeta taja tsaki tana dankara mata harara. Har ta bangaje ta shayin ya dan zuba a hannun Hajiya jamila Ta runtse ido da sauri tana fadin, "Wayyo Allah na..." Da sauri ya tashi ya nufeta ya karbi tray din ya ajiye. Ya kamo hannun ta suka zauna akan kujera Haj hadiza dake labe tana kallon su taja tsaki da har sai da suka waiwaya suka dubeta. "Matsiyaciya." Ta fada tana hararar haj Jamila Amb Junaid ya tashi da kansa ya janyo kofar parlorn ya rufe ta da key. Sai da taga ya rufe kofar ne ta tafi tanata mita ita kadai. Komawa yayi ya zauna yana cewa, "Allah ya kyauta..." "Aameen.." Hannun nasa ya saka ya kamo nata yana dubawa harda haska torchlight din jikin wayar sa. "Wannan yatsun ne ko?" "Eh.... Amma ai sun dena" Ya saka bakin sa yana busa.mata iska a yastun da shayin ya zuba. Gefe daya kuma yana murza su. "Nagode..." Ta fada tana dan kauda duban ta "Kiyi hakuri... Kinji?" Ya fada ahankali hadi da saka hannun sa ya juyo da fuskar data juya ta fuskance shi. "Kinji?" "Ba abunda ya faru fa abbieyn su" "No I'm very serious.... Kina da hakuri da kawaici Jamila..Allah ya miki albarka.." "Aamin tare da ku baki daya...Na dauka ta tafi shiysa na taho" "Kwanan ki ne Jamila bafa nata ba." "Na sani. Girman ta na bata ai... Tunda itace ta sama da ni" Sake sauke gauriwar ajiyat zuciyar yayi yace da ita, "Jamila hakurin ki yayi yawa... Ni dai Ina mai sake baki hakuri.. ki gafarce mu. Badan kaddara Allah haka ya rubuta ba.. Da tuni kece matata ta fari jameelah... Kananun shekaru sika hana muyi auren... Lokacin dana fito zan sure ki kuma manya suka sa ni gaba kan na daure na fara auren ta.. Saboda tausayin mijin ta daya rasu ya barta da goyon jaririya. Bugu da kari kasancewar ta yar uwa agare ni kuma macece mai rauni, Hakan yasa na amince na fara auren ta da fari. Sai kuma na aure ki daga baya... Kinsan dai Ina kaunar ki Jamila. Bazan so abunda zai cutar da ke ba. Dan Allah ki" "Abbiye kar ka karasa please. Allah dukan ku ni ba abunda kuka mun... Ya wuce, Allah ya yafe mana gaba daya. " "Allahumma Aaameen. Allah ya miki albarka. Ya biya miki dukkanin burikan ki...halayen ki nagari da ache mata haka suke da mace machen aure bai yi yawa ba. Ni dai nayi sa'a. Da Allah ya mallalamin ke a matsayin matata tagari." Dan murmushi kawai tayi ta janyo tray din gaban sa ta dauki flask din ta zuba masa a cikin kofi ta dora akan karamun tray ta mika masa ya karba, "Wannan kuma meye?" "🥞 Pancake ne... Da chocolate toppings. " "Allah ya miki albarka..." "Aamin..." Yanaci yana hadawa da tea din suna yar hirar su gwanin shaawa..sosai hirar tasu take yaye masa radadin damuwar da ke cikin zuciyar sa. Ta dube shi sosai yadda yake shan shayin ahankali kana ganin sa kasan akwai boyayyiyar damuwa a tattare da shi. Wai hausawa suka ce labarin zuciya a tambayi fuska. "Abbiey.." "Na''am..." "Meyake faruwa ne.... ?" "Me kika gani? Ya tambayeta yana kakaro murmushi.. "Dan Allah baka ji rai na ba ba dadi saboda damuwar da kake ciki? Dan Allah menene?" Ya sauke gwauron numfashi yace, "Just the usual...." "Yaya jalaludden?" Daga mata kai yayi ya cigaba da shan shayin sa... "Allah ya shiga lamarin nan na ku ya dedeta tsakanin ku... Amin" "Allahumma Aaameen... " Haka dai ta dinga jan sa da hira har ya karasa cinye wa. Ya wanko bakin sa. Yanata shi mata albarka saboda yaji dadin shayin da pancake din. "Abbiyen su yaya kayi binciken numbers dinnan kuwa?" "Wanda ake turo mun sakonni?" "Eh?" "Banyi ba... " Shiru tayi batace komai ba sai faman matsa yatsu take.. "An sake turo miki sakonne kema?" "Kira na akai ma.." "To fa wai me?" "Inata kokarin kasa kunne dan gano me muryar na kasa. Saboda haka duk banajin abunda suke fada kawai dai naji daga karshe ance nayi hankali da kishiyoyi na, Musaman hadiza wai tana kokarin salwantar da rayuwata kan kawo Hamid da nayi ya dawo gidan man." Bai ce komai ba ya daga kansa sama yanata nazari chan yace, "Koma wanene BAKON MUNAFIKI ne Wanda BA NA MUTUM DAYA BANE...." "Nima.nayi wannan tunanin abbiyen su.. _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/23, 7:42 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 17_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Bai ce komai ba ya sauke gwauron numfashi kawai... Cikin sigar lallashi mai tattare da tarairaya ta shiga jansa da hira har dai ta samu ta kawar masa da kaso mafi yawa na daga cikin damuwar ta sa. ______ *AMAAL* A 'darare ta shiga katafaren dakin na su bakin ta dauke da sallama..Ta harde yatsunta waje daya kanta a kasa ta wuce su ta nufi gadon ta ta zauna kasan maqoshi ta furta, "Ina wunin ku....?" Basu amsa ta ba. Kowanne daga cikin su ya cigaba da abunda yake yi "Ke...." Hindu dake tsaye daga bakin kofa ta sake cewa, "Ba magana na ke miki ba?" Ta fada a tsawace. Amaal da ke karanta littafin hannunta ta daga kanta jin kamar ana bin ta da kallo, Dukkanin idanun su akanta. Su kalle ta su kalli bakin kofa, Hakan yasa ta sha jinin jikin ta, Ta juya bakin kofar da sauri, "Ya Hindu magana ki ke?" "A'a haushin kare na ke" sauran yan dakin suka saka dariya "Kiyi hakuri..." Dogon tsaki Hindu taja... Tana mai cigaba da taunar cingom irin taunar nan ta rashin mutunci, "Je ki wanke bandaki zanyi wanka" Amaal ta bude bakin ta tana bin Hindu da kallo, Bayan ga ma'aikatan da suke yi... Bugu da kari kuma ga dare ache se tayi wankin bandaki. "Ina magana kin tsaya kina kallo na kamar tsohuwar mayya" Kiyi hakuri Ya Hindu... Dare yayi ne." "Zaki tashi kije ko kuwa?" Mikewa Amaal tayi ta bude bandakin ta shiga. Kawai tsabar mugunta ce da a wannan daren zata sakata wankin bandaki bayan masu aiki sun wanke dazu. Nan da nan ta taara ruwa ta zuzzuba duk abunda ya kamata na kayan wankewar.. Ta na daga tsaye aciki tana jira abubuwan wankewar su hypo su jiku sosai. Jiyo su tayi suna ta zancen ta suna tuntsiririn dariya. Wasu zafafan hawaye suka shiga zurara daga idanun ta. Ta saka bayan hannun ta ta goge ambaliyar hawayen da ke kwarara. Haka dai ta nannade hannun rigar ta ta shiga wankin bandakin ta gama tas ta rufe kofar, "Na gama...Ya Hindu." Hindu na malale akan gado tanata danna wayar ta tana murmushi da alama chatting ta ke. "Yaaya na gama" Tashi tayi daga kan gadon tana mai rike da wayar dai a hannun ta, "Okay gyara mun gadon ma." "Toh." Ta sauke nannauyar ajiyar zuciya ta karkade gadon ta gyara zanin gadon da bargon. Taje ta gaya mata ta gyara ta hango ta sakale da waya a kunnen ta tana amsawa, Don haka ta juya ta koma cikin dakin. Bandaki ta shiga tayo wanka hade da dauro alwala tayi sallar nafila rakaa biyu tayi adduoin bacci ta kwanta. ××WASHE--GARI×× Tun bayan sallar asubah bata koma ba ta shiga shirya wa da sauri saboda so take taje school da wuri akwai text book din da zata karanta a library akan test din da zasuyi. Tsaye take agaban mirror selfie fin da ke corridor dauke yake da fitilu masu matukar haske da kyalkyali. Sanye take cikin uniform na makarantar sakandire. Riga da skirt ne masu matukar kyau . Rigar blazer ce baka skirt dinma baki sai t-shirt mai dogon hannu fara. Safa ma fara takalmi kuma baki. Sai mayafi kamar na abaya baki shi ake nannadawa akan kayan uniform din.. Ta dauki jakar ta ta rataya bayan ta dan shashshafa turaren kamshi samfarin arabian scent.. Kai tsaye ta fiche daga sashen na su ta nufi bangaren mahaifiyar ta. Ta shiga ciki bakin ta dauke da sallama sika gaysa da iya da ke faffesa abun kamshi a labulaye, Kujeru, caroet.. (Scented carpet/chairs and curtain spray na kamfanin turaren yerwa incense and more)... Baki dayan gidan ya dauka da kamshin scented pebbles incense shima na kamfnin turaren yerwa incense and more. Karamin parlor ta shjga. Ta tarar da mahaifiyar tata na daga tsaye tana gyara cushions "Hayateey" "Ah habibty.." "Na'am... Ina kwana? An tashi lafiya?" "Alhamdulillah... Fatan komai kalau?" "Alhamdulillah...." Ta amsa a sanyaye tuno ko da asubah sai da suka gaggaasa mata magana.. Haj Jamila ta dube ta tayi saurin kawar da kanta don ta san sarai yar tata na cikin dimbin damuwa. Amman bataso ta nuna mata gudun karta sake karya mata zuciya sannan bata da yadda zatai akan zaman tilon 'yar tata da yayyun ta da suke uba daya. "Kin karya ne?" "A'ah.." "Okay muje an hada muku breakfast ai ke da yayan ki." "Ah ya Hamid ya tashi ne?" "Ya tashi ... Shi ya share kasa baki daya bayan da iya batai ba ya ki amincewa. Take gaya mun." "Allah sarki Yaya." Fita sukai daga parlorn suka nufi dinning area. "Sannu da kokari iya." "Sannun mu Hajiya." "Hamid... Hamid... Ko ka koma baccin ne?" Cewar haj Jamila dake gyara zaman food flasks na abinci akan dinning Da sauri ya jiyo maganar ta ya futo daga daki yana gyara zaman suit din jikin sa da botiran hannun rigar suit din jikin na sa. "Har ka shirya?" "Eh Hayateey" "Tohm habiby zo ka ci abinci." Murmushi suka sakarwa juna shi da amaal ya karasa ya zauna. Ta gayshe shi cikin girmamawa, "Ya Hamid Ina kwana?" "Alhamdulillah sissy.... Fatan kin tashi lafiya?" "Alhamdulillah..." "Ma shaa Allah.." Haj Jamila tayi serving na su abincin. Itama ta zuba kadan tana ci "Hayateey abbiey ya fita?" "Bai tashi ba.." ta bata amsa. "A gayshe shi tohm..." "Yau zakuyi civic education test dinne?" ,"Eh" "To Allah ya bada sa'a ya temaka." "Aameen Hayateey." "Hamid ya naga kana caccakunan abincin ne ko ba dadi? Ayi sauri a girka maka ko noodle ce?" Da sauri ya girgiza kansa. "A'a hayayeey.. da dadi sosai ma. Ciki na ne a cike ko dan na sha ruwa sosai ne." "Ku temaka ku cinye komai dai please." Hamid da amaal suka kall juna sukai murmishi "Oh dariya ma kuke? To ki sani ko kun rage sai na sa shi a takeaay kun tafi da shi." "Tuba muke Hayateey." Dariya sika saki baki daya. A haka dai har sika karashe cinyewa. Haj Jamila ta mike ta shiga daki ta fito da kudi a kirge daya yafi daya yawa. Ta mikawa Hamid wanda yafi yawan Ya saka hannun sa ya shafo keyar sa yana fadin, "Na mehe wannan di Hayateey?" "Rike dai... Hada da wannan ma" Hadi da dora masa da mukullin mota, "Hayateey wannan fa?" "Mukullin mota ta ne... Ka dinga zuwa aikin da ita kafin taka tazo in shaa Allah. " Hawayen da yake ta rikewa ne suka shiga kwarara daga idanun sa. "Nagode Allah ya saka da alkhairi... Allah ya biya ki da gidan aljanna. Allah ya jikan Umma ya m.... Bata jira ya karasa ba ta haye sama da sauri nata hawayen suna diga suma masu zafi. Rukayya marigayiya kanwar su kawai ta shiga tunowa. Fuskar Hamid tamkar rukayya ce tayi kaki ta tofar "Ya Hamid... " Ya daga idanun sa da sukayi jawur ya dora akan ta. Ta sakar masa murmushi hadi da mika masa tissue, "Ka dena kuka .... Kaji?" Karbar tissue din yayi yana mai goge hawayen nasa ya daga mata kai alamun toh. Fita sukai wajen farfajiyar motocin sashen. Ya nufi wajen motar ya tsaya yana bin motar da kallo saboda tsananin kyawun ta, Kuma latest model ce. Amaal ita dai sai murmushi take. Lokaci zuwa lokaci tana kallon agogon da ke daure a wutsiyar hannun ta, jiran direban su kawai take.. "Shall we?"Hamid ya fada yana nuna mata motar Ta girgiza kai tana masa murmushi, "Akwai motan kai mu school..." Wata zungureriyar mota ce mai matukar kyau ta Lincoln. Ta nufe su motar da ake kai su makaranta ce. Tayi mamakin da aka kawo motar har sashen Hayateey. Aayaan ne ya futo daga mazaunin direba sanye cikin shadda fara riga da wando ba hula, 'ina kwana Yaya Aayaan.?" "Lafjya kalau beautyn mu.... Muje ko? Ya bawa Hamid hannu suka gaysa. Ya koma wajen motar .. Duk suna cikin kujerun baya Na'eelah da Najwa ne sai na tsakiya kuma Ikram da Ikhlas ne. Yayin da mazaunin gaba na kusa da direba ba kowa.. "Yaya Aayaan yau kai ne zaka kai mu?" "Eh mai ku kai Hajiya ta aike shi .. " Bude mata gidan gaba yayi sai kuma ya koma ya zauna a mazaunin sa. Hamid yana tsaye yana bin su da kallo. Amaal ta karasa kusa da shi tana cewa, "Ya Hamid mun tafi school... Allah yabada nasara" "Wanene wannan din?" "Yaya Aayaan ne.." "Ba sunan sa nake tambaya ba alakar ku nake tambaya.." "First cousin na ne... Dan gidan Bappah Nuruddeen yayan su Abbiey." Horn Aayaan ya danna mata da karfi. Wanda yasa itada Hamid suka juya da sauri. "Je ki.." "Toh Yayaa sai ka dawo.," "Take care sissy... Allah uabara sa'a." "Aamin" Da sauri ta nufi motar ta shjga. Su najwa saura kadan su fashe. Saboda takaici. Dayaje daukar su ca yayi su shiga baya. Sun dauka ma abokin sa ne zai zauna a gaban kowani daban ashe amaal yayiwa tanadin wajen zama har da wani bude mata kofar mota.. "Mun gama beauty?" Ya tambayeta yana murza key "Nagama..." ta bashi amsa tana murmushi.. "Seriously?" Ya sake tanbayar ta cikin muryar kulawa. Ikram taja tsaki, Cike da takaicin da bata ma san ya fito ba. A kuma kufule tache, "Muje mana... Haba!!!!" "Me kika ce Ikram?" Ya tambaye ta yana yin baya da motar. "Bakomai Yaa Aayaan.." Kada kai kawai yayi... Suna tafiya yana jan Amaal da hira. Tana amsa shi da uhm da uhm uhm. Hankalin ta na kan note book da take karatun test da shi.. Ko da ya sauke su a makarantar bai tafi ba har sai ya ga shigewar su ciki. Idanun sa akan Amaal da kanta ke kan littafi tana karantawa. Ya sauke gwauron numfashi bayan shigewar ta ciki. Ahankali yaja motar ya tafi... ---------- Kwanaki nata ja, Ranaku nata wucewa, Dare ya zama safiya .. Safiya ta yammaci, Yammaci ya zama dare.. Lalle Allah mamallakin kowa ne kuma da komai.. Abubuwa da dama sun faru a zuriyar ardo kandemi.... BAKON MUNAFIKI nata bibiyar ahalin gurin raba kawuna musanman bappah jalaludden da ke tsananin kiyayyar Amb junaidu. Gefe daya iyalan Alhaji jalaludden dinne suka waiwayo gidah suma... Matar sa Dr. Jidda da kuma 'yar su macen Fateemah suna cewa da ita, Yusrah!! __ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/25, 10:32 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 18_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *KANDEM ESTATE* *Gaba* daya a zazzaune suke a babban dakin taron da ke cikin estate din. Kallo daya zaka yi musu ka tabbatar su din yan uwa ne kuma na jini. Babban dakin taron ya kawaatu fiye da yadda alkalami zai rubuta... Komai samfurin royal ne kalar kasa... Kowanne daga cikin su gaban sa dauke yake da tray an cika shi da kayan alaatu. Sai ruwa da lemo da kuma kofin tangaran an saka tissue paper a cikin sa... Su Bappah Usayn da tagwan sa Bappah Hassan.... A zazzaune akan kujerun... Ya yin da su Amb Junaid ke daga kasan su. Su din Bappannin mahaifin su ne ... Dattijawan kwarai matuka kowanne daga cikin su ya manyan ta. Hakika sune masu fada aji a cikin zuriyar Ardo kandemi. Saboda ta kowane tsatso aka fito sune tushen sa. Don haka duk hukuncin da suka zartar haka ake dauka. Bappah Hassan ya sauke gorar ruwan da ya kafa a bakin sa bayan ya sha, "Alhamdulillah......." Yayi hamdala yana mai sauke ajiyar zuciya. Ya daga kai ya dube su dukan su kowanen su jira kawai yake yaji maudu'in da su Bappahn suka zo da shi. "Nurudden..." "Na'am Bappah." "Jalaludden.." "Na'am..." "Abdullahi...." "Bappah..." "Indo..." "Allah ya kara maka lafiya Bappah.." "Fateemah" "Na'am Bappah" "Junaidu..." "Bappah....Barkan ku da rana.." Bappah Hassan yayi murmushi bayan duk ya kira sunayen su daya bayan daya yace, "To na kira register kowa ya hallara ba wanda yayi fashi.." Ya juya yana fuskantar su Bappah Usayn. Baki daya suka saka dariya... Da ke da ma shi Bappah Hassan ya na da darakanci sosai. Shi yasa zai yi wuya bai je taro ya saka mutane dariya ba. Bappah Imrana yayi gyaran murya yayi sallama hadi da sanya musu albarka duka.. Suka amsa cike da girmamawa, "Kowa ni daga cikin ku yasan abunda yasa muka hada wannan taron?" "A'a Bappah" Suka hada bakunan su wajen amsa shi. "Toh Ma'shaa Allahu... Maganar da zamu fada ko ince hukuncin da muka yanke alkhairi ne ga ku da mu dama sauran duk wani ahali na Ardo kandemi..." "Mashaa Allahu." "Allah ya kara mu ku lafiya Amin." Suka shiga amsa shi... Kowanne da abunda zuciyar sa ke saka masa. Musanman Kawu jalaludden da ke rike da wayar sa yana jujjuya taa... Bappah imrana ya cigaba da cewa, "Kamar yadda kowannen ku ya sani....Sarautar birnin Nukaa ta mu ce tun tale-tale... Tsatson mu ne suka kafa yankin har ya tumbatsa ya zama birni... Kaka da kakannin mu ke karagar mulkin sarautar birnin Nukaa.. kamar yadda kuka sani mu duka nan ciki harda Adamu ba wanda zai iya rike karagar mulki. Shekaru sun ja bugu da kari ba ishasshiyar lafiya... Sannan kowannen ku anan idan aka tsame matan dik zaku iya rike karagar mulkin birkin Nukaa. Nasan Kuna mamakin maganganun da nake ko?" Duk suka yi shiru. Tamkar ruwa ya cinye. Alhaji jalaludden ya kasa shiru yace, "Bangane ba Bappah.....Kai na ya kulle." "Abunda ya fada haka zancen ya ke.... Mun saa ni kun sani kowa ya sani. Muhamamd mahaifin ku ne zai rik karagar mulkin Nukaa. Tun shekaru masu tarin yawa sai sabani yayiyyi ta afkuwa da kuma lokaci da Allah bai amince ba. Hakan bai yi ba. Ya zamto sai rikon kwarya aka bayar har ya zuwa sanda jikin sa zai warware. Astagfirullah lokaci bai yi ba har yanzu Allah bai amince ba... "Mutanen gari na ta magana. Abu nata tafiya ya zamto sauran sarakai na kawo sukar hakan da sauran masu rawani..dik kuwa da abayan idanun mu sike fada. Don masarautar kandemi kaf Nigeria ba masarautar da ta Kai ta a komai na, Sarauta, ilimi, dattako, karamci, adalci, kyautatawa da sanin mutuncin dan Adam. Wannan kyawawan halayen anche tun Ardo kandemi haka ake yabon mu.. "Jikin Muhamamd har yanzu sai godiya ta mai duka kawai... Muna Kuma fatan Allah yasa kankarrar zunubai ce. Allah ya tashi kafadun sa ya bashi lafiya mai dorewa Amin.." "Aamin" suka hada baki wajen amsa shi. Alhaji jalaludden ya kasa zama sosai sai mitsil mitsil ya ke. Musanman da yake da tabbacin shi zaa bawa sarautar domiin shi yafu vancanta a nasa ganin Bappah Imran ya shiga nazartar su yadda kowanne yake sakawa da warwara a cikin zuciyar sa. Ya sauke kallon sa ga Alhaji jalaludden da shi ma shi yake kallo, "Bappah na amince...." Alhaji jalaludden ya fada cikin rawar jiki da dimbin farin ciki. "Ka amince da me fa jalaludden?" "Da zama sarkin birnin Nukaa..." Bappah imrana ya juya ya dube su Bappah Usayn. Kafin yace, "Jalaludden! Na yaba da hankalin ka kwarai da kake son karbar sarautar nan ba tare da an tursakaka ba. Sai dai Ina mai sanar da Kai cewa mu bamu da damaar da zamu nada ka sarkin Nukaa... Ku sani cewa ni da su bamu da iKon bawa kowacce iriyar sarauta ba tare da amincewar su ba. Sai sun tankade sun tache Wanda yafi cancanta tukunn sannan ake gaya manw mu ma mu bada Karin haske, "Don haka ku bani hankulan ki duka Nan, Dan Allah kada ku bari mulkin sarauta a duniya ya zama silar rabuwar kawunam ku. Bayan an fitar da sunan Wanda zai hau kujerar mai martaba. Akwai nukamai da zamu bawa sauran ku. Daga kan sarautar waziri.. Nuraddeen, Abdullahi, Jalaludden, Junaidu... Ina fatan kuna sauraro na?" "Eh Bappa" "Tohm Alhamdulillah....Dukkanin ki iyali daya ne... Kuma Muna da tabbacin babu wata hasuniya da zata taso dubada kawunan ku a hade su ke.. Nuraddeen Kai ne babban 'da ga Muhammadu. Baka da wasu halayen na ki da zaa ce ba zaa baka sarautar Nan ba..... "Bappah wai ni ne zaa nada sarki? " Alhaji Nuraddeen ya tambaya yana mai girgiza kan sa. Bappah imrana ya grigzia masa Kai alamun a'a.. Alhaji jalaludden ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yana hasaso irin zaman kasaitar da zai yi idan aka dora shi a kan karagar mulkin birnin Nukaa.. Bappah Imran ya cigaha da cewa, "Nuraddeen saboda tsananin kyawawan halayenn ka da kyautatawar ka ga iyayen ka yasa idan aka baka sarautar nan lalle an tauye maka hakki hakama iyayen na ka. Zamu so ka cigaba da kulawa da mahaifan ka." Aljski Nuraddeen yayi murmushi yace, "Godia nake bappah Allah... Allah ya kara hade kawunan mu.", "Aameen..." "Sannan Abdullahi tun a baya ma kana fada baka da raayin sarauta ko kuwa?" "Hakane bappah... " "Yauwa sai Kai Jalaludden.... " "Bappah na amince....." "Da me fa?" "Sarautar..." Bappah Imran ya juya ya dubi su Bappah Usayn. Ya musu alama da hannu. Bappah Hassan yayi gyaran murya yace, "Kai da ka ke da political appointment" "Bappah ajiyewa zanyi." Bappah Hassan ya girgiza kai yace, "Kafi karkata a harkar siyasa jalaludden. Bamu ce wai baka cancanta ba.... Ka cancanta kwarai matuka.. duk cikin ku Nan ba Wanda Bai cancantaba. Kuma wannan sarauta da zaa bayar kamar rikon kwarya ce kafin farfadowar jikin mahaifin ku." "Bangane ba Bappah..." "Ina nufin yan majalisar sarki da mu da sauran masu ruwa da tsaki....An dauki dan uwan ku a sunan Wanda zai rike sarautar birnin Nukaa... Wato Junaidu... Dan uwa Kuma karamin Kani agare ku baki daya................ .. _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/25, 10:43 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 19_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Gaba daya kowannen su mamaki ya cika shi. Musanman Amb Junaid da ya sandare a zaune. Ji da ganin sa suka dauke na yan wasu dakikai... "What nonsense....!!!" Jalaludden ya fada yana mai mikewa tsaye... Da alama ya mance su waye agaban sa. "Jalaludden meye haka?" Alhaji Adamu babban wa agare su ya tashi ya riko shi. "Kyale ni Yaya.... Bappah ku duba lamarin nan ya za'ai abawa junaidu sarkin Nukaa? Ya zaai ache shine asaman mu kaf kandemi ? Ban amince ba gaskia. Ban goyi ba. Bai cancantaba Kuma ba zai taba zama sarki agare ni ba gaskia..." "Magana zaka mayar mana jalaludden?" Cewar bappah Usayn. "Bappah ba haka bane kuyi hakuri .... Ran sa ne abace." Cewar Alhaji Abdullahi Dan uwa agare su. "Toh sai me idan kai baka amince ba wanene kai din? Adamu ka amince da zamantowar Junaidu sarki agare mu gaba daya?" "Na amince.." "Abdullahi Kai fa?" "Na yarda Bappah." "Indo... Fatima ku fa?" "Na yadda Bappah..." "Na aminta Bappa.." "Toh kaji sauran yan uwan naka duk sun amince. Don Kai daya tilo kaja da maganar da mika yanke ai ba wani abun bane." "Bappah Dan Allah kuyi hakuri ba a hayyacin sa yake ba" "Kasan Allah Adamu idan ka sake cewa ba yin kansa bane sai na sharara maka mari. Jini daya kuke tsato daya kuma . Kani ne agare ku. ... Menene a sarauta Dan an dauka an bashi? Sarautar da rikon kwarya ce Kai ko da ma dindindin dince sarauta ai wahala ce. Idan aka maka iya takunkumi ce. Sannan dik wahalar alumma akan ka ta ke.. Wallahi ko da me zaa hadani ba zan iya sarauta ba.. Duk nan zamu jya cewa zamuyi tunda gadon mu ce. Amman aka duba cancanta aka zabi junaidu. Ba gamon kan mu mu kai ba.. Manyan mu da Yan majalisa ne Hadi da wasu daga cikin alumma ne sika hada Kai suka Zabe shi. Don haka amincewar ka ko akasinta duk ba a damuwar mu bace .... Junaidu shine sarkin birnin Nukaa da yardar Allah s... Bai karasa ba amb Junaid ya fashe da matsanancin kuka mai tsuma zuciyar dik wanda ya saurara... "Junaidu kukan me kake?" Bappah imrana ya tambaye shi. Amb Junaid ya daga kansa, idanuwan sa sun kada sunyi jajir... Wata jijiya ta tashi daga goshin sa tayi radau. "Lafiyar ka junaidu?" Bappah Usayn ya tambaye shi cike da kulawa "Bappah....Kuyi hakuri amman ba zan iya karbar ragamar sarautar Nukaa ba. Bajda sani banida ilimi na Sarauta, kamar yadda Yaya jalaludden ya fada ban cancanta na zama sarki ba wallahi... A bawa wani daga cikin su Bappah. Su din manya na ne Kuma sunfini ilimin sarauta zasu Fi iya rikon kandemi...Musanman Yaya jalaludden zai fi dacewa" Bappah Imran yaja dogon tsaki, Cike da hasalewa yace, "Asabar satin sama kenan da safe za'a yi taron nadin a babbar fadar yamma. Katin gayyatar zasu fito gobe da safe inshaa Allah zaa fara rabawa. Zakuma a aikowa kowannen ku kasonsa ya rabawa abokanan arziki. Kaje ka fara shiri. Sannan Yan majalisar sarki ma zasuyi zama da Kai. Allah ya taya ka riko... Allah ya baka sa'a ya yi riko da hannuwan ka yasa kayi Mulki me adalci... Allah ya hade kawunan ku da Yan uwan ka ya kauda dik wata baraaka... Ku tashi muje Usayn" Yana gama magana ya mike .. su Bappah Usayn suka bi bayan sa..... Jalaludden ya buga tsaki ya fita daga dakin taron ransa a matukar Bache.. Sosai junaidu ya ke kuka tamkar wani karamun yaro. Alhaji Adamu da su Gwaggon court suka dinga bashi hakuri suna kwantar masa da hankali. Sun dan dauki lokaci a haka tukun sannan sika yi masa rakiya wajen Hajiyan su. Sake fashewa yayi da kuka ya kasa cewa komai. Sai sune suka yiwa hajiyan bayani. Ta tausashe shi sosai ta kuma yi farin ciki kwarai matuka da kasancewar hakan. Sai da dare yaja bayan duk sun watse daga shi sai hajiyan take sake bashi hakuri da tabbatar masa da cewar daman mahaifin na su yana yawan cewa dama junaidu ne akan karagar mulkin birnin Nukaa.. Tun kafin kwanciyar sa ciwo daman ya fadawa Yan majalisar sarkin kan ko da Wani abun zai tashi Dan Allah a sanya Junaid ya zama sarki domin shi yafi cancanta da zama sarkin kandemi. Sai da Hajiya ta tabbatar da damuwar sa ta Ragu tukun sannan tace masa yaje ya kwanta. Yayi mata sallama ya tafi Samun kansa yayi da kiran iyalan nasa baki daya suka hallara Nan yake sheda musu halin da ake ciki. Sunyi na'am da zancen... Sun Kuma yi murna kwarai matuka... Yache sai su tayashi da addua Allah ya zabi abunda yafu alkhairi Shima a daren ranar yayi addu'oin sa sosai ya Kuma yi istikhara domin neman zabin Allah.. =========== Tuni aka fara aikawa mutane katin gayyatar bikin nadin sarautar Amb juanidu Muhamamd a matsayin sarkin birnin Nukaa... Gari gari kasa kasa.. Nigeria ta dauka... Kowane who is who masu farcinan Susa a Nigeria zai halarci babban taron nadin sarautar Babban aminin sa wato Alhaji Abdulhamid oil mogul ya bada jirgi sukutum don jigilar dakkowa da mayar da bakin da zasu halarci taron zuwa garuruwan su... Wato Hisham airlines.. Tun bayan saura kwanaki uku ayi nadin sarautar Alhaji Abdulhamid da iyalan sa suka iso garin birnin Nukaa. Ciki harda Hisham tilon 'da agare shi..... .. _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/28, 10:03 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 20_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *Hakika* anyi taron da kaf Nigeria ciki da wajen ta ba'a taba irin sa ba..Taro ne da ya zama lamba daya a tarihin tarukan najeriya.. Dubban mutane ne suka sheda nadin sarautar Alhaji Junaidu Muhammad a matsayin sarkin birnin Nukaa da ke karkashin jagorancin zuriyar Ardo kandemi.. Anci an sha... An raba kyautttuka da sandar girma ga masu sarauta. Haka zalika akwai wasu tarun kyauttukan ga bakin da suka halarci taron gaba daya. Baya ga zundumemiyar jaka ta rabo mai dauke da kayan makulashe aciki. Cikin gidah ma anyi walima da saukar karatun alqurani mai girma. Bayan an nadashin ne kuma aka yi masa rakiya wajen Hajiyan su yaje ya gayshe ta tayi ta saka masa albarka. Shi da sauran yan uwan sa da suke tare idan aka tsame Alhaji jalaludden da ya bar estate din tun ana sauran kwanaki ayi nadin sarautar... Hadaddiyar liyafa ce mai dauke da samfurin abinci na gidah da ketare. Bayaga haka ga masu hoto kala kala da masu bada tsaro na farin kaya suma sun zagaye ciki da wajen gidan. Atamfa ce wata maroon mai kwalliyar ratsin silver color.. itace wadda Gwaggon court ta kawo bandir bandir tasa aka rarraba yara da manya yan uwa mata kowa ya saka ta zama ankon bikin nadin sarauta.a matsayin tata gudunmuwar... Amaal na zaune akan dressing mirror din dakin su ita kadai... Ta yi kyau tamkar babyn roba. Sanye cikin atamfa ta wajen Gwaggon court data fitar. Ba wata kwalliya tayi ba amman kwarai matuka tayi kyau.. Atamfar ta amshi yanayin tsarin jikin ta... Samfurin A shape da ya sha stones. Ta daura dankwali design din channel O ta yane kanta da mayafin daya amshi atamfar. Hoda kadai ta shafa fara sai kwalli da man leben marar kala. Amman da ke labban nata pink ne sai man leben ya sa kalar su ta dada turuwa sai sheki suke. Gefe daya mild turaren data shafa sai tashi yake dukkuwa da kasancewar sa marar karfi. Lokaci zusa lokaci takan daga wayar dake hannun ta ta kalli screen har yanzu basu kira ta ba. Wayar tace tayi kara da sauri ta dauka ganin mahaifiyar tache, "Kina Ina ne Amaal?" "Ina daki Hayateey.." "Anata hotuna da abbieyn ku yana tanbayar Ina kike? Yan uwan ki sunce basu sani ba. Da kina nan kika tashi kika tafi tun dazu." "Haka suka ce? Yaa Hindu ce tache mu zo sashen mu mu huta, Muna zuwa kuma mun zazzauna daya bayan daya sai suka tafi suka barni da ita tanata danna waya can ta mike wai tana zuwa zasu kirawo ni. Kar na kuskura wai na dawo wajen ku basanan ayi musu fada. Su fa nake ta jiran kiran su dama mugunta kenan suka shirya mun?" Hajiya jamila ta sauke nannauyar ajiyar zuciya kawai....Dan tashi tayi dama ta koma gefe take kiran wayar tata a waya... Sanye take cikin atamfar da gwaggon court ta bayar a matsayin tata gudunmuwar. Amman sai ta dora dankarereriyar laffaya silver color akai ba kadan ba tayi kyau. "Kina dakin naku yanzu?" "Eh su nake ta jira fa ko calls dinsu kamar yadda Yaa Hindu tache." Hajiya jamila ta yi murmushin dayafi kuka ciwo. Ganin dukkanin yaran gasunan sunata daukar hotuna kala kala da abbiey din na su mugunta suka hada mata ashe.. "Na zo ko Hayateey.?" "Kizo.." Tana katse kiran ta mike ta sauka... Ta nufi sashen da ake hidimar. Gashi da yar tazara a tsakanin su. Sai sauri takeyi tanata dube dube ko zata hango wani ya taho a mota. Cikin ikon Allah kuwa sai ga Yayan ta Hamid cikin motar Hayateey . Tana hanun sa ta tsaya tana murmushi. Yana tsayawa da motar ta bude ta shiga, "Ina wuni Yaya?" "Lafiya kalau sissy.... Yana ganki anan?" "Hmm mugunta su Ya Hindu suka shirya mun. Sukace na zauna zasu kira ni ..Ashe karya suke trap ne. Sai yanzu Hayateey ta kirani tace Ina inane ? Nace mata Ina daki su ya Hindu nake jira su kira mu taho tare. Tache waye su hindun gasu can suna ta hoto da Abbiey. Yama tambayi Ina nake since basu sani ba. Sun dai ga na na tashi na fita tun dazu... Ya dace su mun wannan abun Yaya? Mena musu? " Magana take muryar ta na rawa saboda baki daya sun dagula mata lissafi. "Kiyi hakuri.... Kinji lovely sis" "Tohm Yayaa." Ta amsa shi hawayen data makale suka shiga zuba daga idanun ta "Ki dena kuka please.... Precious hawayen sissy gida? Noo ki dena zubar mana dasu pls... Ungo tissue maza maza goge." Karbar tissue din tayi ta shiga goge hawayen nata. Maganr sa ta bata dariya tayi murmushi mai sauri. Daman haka yake son ya ga tayi daria. Don haka ya dan sake fadar wasu abubuwan da zasu sakata dariyar. Tayi dariya kamar yadda ya bukata, "Yauwa ko kefa..." "Nagode Yaya...." Ya karasa da ita har cikin wajen taron. "Kazo muje mana..." "Munyi hotuna tun dazu a faada... Amma bara na miki rakiya." "Yauwa." Fitowa sukayi daga cikin motar zaka rantse Yaya da kanwa ne uwa daya uba daya saboda yadda suke tsananin kama.. Gashi yaci ado cikin wani arnen yadi silver color.. (Kalar toka) sai suka sake sajewa da atamfar jikin ta. A haka suka jera suka shiga wajen bakunan su dauke da sallama. Haj jameelah na gano su ta saki murmushi. Ta nufe su da sauri tana cewa, "Yauwa... Ku zo a dauki hotunan ko?" "Ai mun dauka a faada da shi" "Banason musu Hamid... Na faaada daban wannan daban." "Tuba nake ranki ya dade" Dariya sukai baki daya su ukun. Kan maganar Hamid. Sika karasa inda sarki Junaid yake a tsaye masu hotuna nata faman aikin su.... Su Hindu tamkar su hadiye zuciya saboda bakin cikin ganin ta … Sarki Junaidu na hango su ya fada’da murmushin sa… Ya saka hannu yana musu alamun su karaso fuskar sa kumshe da murmushi. Amaal ta karasa kusa da shi , Ya janyo hamid gefen sa yayin da hajiya jamila ke gefen Amaal din. Sai suka bada wani style na daban. Masu hoto suka fara baza musu hotuna ta ko'ina. Amaal ma ta daga wayar ta tayi musu harda vedio. Hamid ma ya karbi wayar Amaal din ya musu su uku. Sarki junaid da Amaal da hajiya jamila. “Ranka ya dade ka tsaya haka. Yauwa hajiya ke dan dora kanki a kafadarsa. Yauwa kema kanwata koma tacan ki dora kan ki akan kafadar tasa. “ mai hoto ya basu style Ai kuwa hakan sukayi ba karamin kyau hotunan sukai ba. Hajiya hadiza sai tsaki take jerawa Data kasa rike hassadar ta sai ta mike ta mangaje me hotan ta wuce. Ya juya yana kallon ta. Saboda ga hanyoyi da zatabi Amman taki sedata mangaje shi tukun. Haka dai aka cigaba da liyafa aka kare. Mutane suka fara watsewa … jirgi ya shiga jigilar mayar da nesa garuruwan su. Wanda suke a gidah birnin nukaa kuma suka tattafi gidajen su. Yayinda wadanda suke a wasu kasashen suka tattafi airport. KANDEM estate ta zama sai yan uwa da abokan arziki tsirari kawai. Tunda suka fara hotuna har suka gama idanuwan sa akanta suke. Haka ta sake girma? Ya tanbayi zuciyar sa. Kasa hak’uri yayi saboda BAKON yanayin da ya samu kansa aciki na so yayi mata magana. Ai kuwa tana futa yabi bayanta da sauri yana kiran sunan ta, “Amaal…” Da sauri ta juya don ganin me kiran sunan nata. Hasken wutar kantarki ya haskaka ko'ina da gauraye… Duk suka tsaya suna fuskantar juna. Gashi ya kafeta da idanu . Dakyar ta iya cewa, .”Ina wuni? Yaya hisham.?” “Lafiya kalau….. Kwana da yawa.” Dan murmushi tayi kawai. Tana lankwasa hannuwan ta. “Sai anjima” ta fada batare da ta sake cewa komai ba ta juya zata tafi, Ya bu bayanta da sauri, “Korata kike?” “zanje na kwanta ne,. Akwai sch gobe.” "Kina da waya?” “Uhm… what about it?” “Number ki zaki ban” Tayi saurin girgiza kanta ,”Meyasa?” "Saboda wayar karatu ce kawai bata amsa waya ba…An hana mu magana da maza" “Ni ba yayan bane ba… ko kin manta?” Ta kada kanta. Yayi murmushi ganin ya mata wayo ya sosa keyar sa yace, “Ban number din to… zan zama online coach dinki, Duk abunda baki sani ba akan studies dinki don’t hesitate to ask me…” “In shaa Allah” “Fadi Ina jin ki…. Ga wayan dai” Ya mika mata wayar tasa. Wallpaper din hotan sa ne agaban rigar tasa an saka hisham07 Ta shiga ta rubuta masa number ta mika masa. Yana karba tayi gaba da sauri har tana hadawa da gudu. Shi dariya ma abun ya bashi… Ya kuma sake yabawa da nutsuwar ta sosai. Ya girgiza kai kawai ya juya ya nufi sashen da aka sauke su… :::::::::::::::::::::: Haka dai rayuwa ta cigaba da garawa.. Abubuwa na dad'i da akasin haka sun faffaru... BAKON MUNAFIKI na cigaba da bibiyar zuriyar kandemi. Gefe daya kuma su Amaal sun kammala makarantar secondary har sunyi jamb ma. Sun samu gurbin karatu a jami'ar. ARDO K UNIVERSITY NUKAA (AUN).. _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/30, 2:21 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 21_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *ARDO K UNIVERSITY NUKAA* (A U N) Tana zaune a kofar twin theater lecture hall dinsu da ke department din da take na architecture. Direba take jira yazo ya dauke ta don ta gama lectures dinta na ranar... Shiru shiru lokaci yanata ja dai taga ya kamata ache yazo ya dauke ta. Don haka ta mike daga zaunen da take ta karkade rigar jikin ta samfarin doguwar riga kirar Egypt. Navy blue color data sha kawaatuwa da wasu duwatsu masu kyalkyali. Ta yane kanta da mayafin rigar ba kadan ba tayi kyau .. gefen kafadar ta kuma jaka ce blue colo,r zip din ma a zuge yake sakamakon littafai da suka cika jakar da laptop. Ga handsout ta rike a hannun ta. Ba kadan ba ta kara wani irin musulmin kyawu me tafiya da duk wanda ya daga idanun sa ya dora akan ta.. Ta sake zama cikakkiyar budurwa, kyawun ta ya dada karuwa. Jikin ta ya kara murmurewa da cika sosai. Hakika dik wanda ya dora idanun sa akan ta ya janye sai ya kara dauka ya dora akanta a a karo na ba adadi saboda zatin halittar da Allah ya azurta ta da shi... Takawa ta farayi zata fita daga cikin department din zuwa waje.... Malamin su ya futo daga cikin ofishin sa yanata sauri da alama fita zai yi shima Ta dan ja baya ta bashi dama ya shige. Har ya wuce sai kuma ya juya ya kalleta... "Ina wuno?" Ta gayshe shi kanta a gefe. Tsayawa yayi.. Ya dan saci kallon ta... Yadda take lankwasa yatsun hannun ta da suka sha jan lalle da zanen baki ya masa kyau kwarai matuka. Shima matashin saurayin malami ne da yake ji da kyau da kuma kambun ilimi.. sanye yake cikin riga da wando yan kanti da suka sake bayyana kyawun sa na fulanin usul. "Lafiya kalau..... A department din ecology kike?" Ya tanbayeta kai kache dagaske yake..sarai yasan a department dinsu take student dinsa ce amma ya samu kansa da zolayar ta, "A'a..." Ta amsa shi kanta a kasa dai bata dago ba. "Wane department?" "Anan department din" "Architecture ko linguistic da yake baya?" "Architecture.." "Oh really...level nawa?" "Level one na ke.." "Ahh fresher.... Jambito... Jolly just come jjc" Ita dai Amaal murmushi kawai tayi. Wanda ya sake sanya shi sake ce mata, "Amma ai kun gama lectures ko?" "Eh." "Karatu kike baki tafi gidah ba?" "Ina jiran azo dauka na ne..." "Okay Allah sarki.... Kingane ni ?" Ta gane shi sarai. Amman ta grigiza kai alamun a'ah.. Yayi mamaki sosai yace, "Ni din?" "Eh.." "Lalle bakya shiga lectures.." "Ina shiga" "Amma baki sanni ba a Malaman ku? Ni me daukar 1301.... " "Oh okay" Ya sake satar kallon ta. Wannan karon ta daga kanta tana kallon daya bangaren. Wai shi da students mata ke tururuwar son ganin sa da magana da shi har yan level 4 amman yau yar level one karamar yarinya yanata jan ta da hira amman tana sha masa kamshi Ya samu kansa da jin haushin kansa. Duk da haka dai bai hakura ba ya sake ce mata, "Care for a free ride?" Tayi hanzarin girgiza masa kanta.. cikin sanyin murya tace, "Nagode..... Za'a zo a dauke ni" "Ya sunan ki?" "Amaal...." "Amaal..." Ya maimaita sunan yana jan sa. Kada masa kai kawai tayi. Ta dan ketare ta gefen sa saboda yadda wayar ta tafara ringing , "An zo dauka na." Ta fada tayi gaba abunta Juyawa yayi yana bin bayan ta da kallo. Wai yau abunda yake wa wadan su shi ake yiwa, Don haka ya girgiza kai kawai yana murmushi yayi wajen shima. Yanata sauri zai je airport ya dakko babban aminin sa. Mota ta bude ta shiga da sauri tana ajiyar zuciya. Gaba daya a tsorace take tunda malamin nasu ya tsaya yana mata magana har kawowar tafiyar sa. Ta dan juya ta kalle shi ta mudubin baya alokacin dayayi reverse ya haye kan tigi. "Ranki ya dade wanj abun kike so? " Direban ya tambayeta alokacin daya ga ta bawa mudubin baya nutsuwar ta baki daya tana kallo, "Bakomai..." "Muje?" "Eh.... Muje" Kai tsaye direban ya dauki hanya daga department dinsu na architecture zuwa kandemi.. Yana kai wa gidah ta nufi sashen su ta ajiye kayan ta. Ta shiga bandaki tayi wanka jadi da dauro alwala. Kayan ta ta sauya zuwa doguwar riga ta atamfa.. Bata daura dankwali ba sai ta yafe kanta da mayafin karami irin na abaya. "Ke Dr. Habibi Talba ya fara muku lectures kuwa?" Hindu ta tanbayi Amaal datayai hanyar kofa zata fita, "Habibi Talba?" Ta maimaita sunan tanason tunowa, Kanta a sama dai tanata son ta tunano inda taji sunan ta kasa , "Eh... Wani gaye me tsawo" "Gaskia ban gane shi ba" "Ke banason wasa. "ko wani ne daya mun magana yau..." Hindu ta tuntsire da dariya daga karshe taja dogon tsaki "Habibi ne ze miki magana? Whole habjbj Talba ..gurl stop lying. Ba shi bane gaskia. Shi mata ma basa gaban sa. Baya ma tsayawa yayi magana da mace ko malama ce balle ke level one student. Da yake daukar ku ku wajen dari... Har zai tsame ki ya miki magana ke kadai .." "Inaga wani ne malaman da yawa.." Da hannu Hindu ta alamae dataje. Ta koma ta mayar da kanta ta kan pillow tana waka. Amaal ta fita daga bangaren nasu tayi na mahaifiyar ta. Suna zaune ita da Hamid dake aiki a computer dake gaban sa... Ta gayshe da su duka. Suka amsa suna sakar mata murmushi. "Hirar me ake Hayateey?" "Hirar farin ciki" "Akan meye" "Abbiey dinku ne yace yana son ya dora yayan ki akan wani aiki" "Ma shaa Allah aikin me?" "Bai fadw ba tukun " "Allah sa muji alkhairi" "Aamin" "Bari naje na gayshe da Hajiya" "To sai kin dawo" Mikewa tayi yar wayat ta a hannun ta ta fita. Har tayi bangaren hajjya sai kuma ta fasa.. Sashen da aka kwantar da kakan nasu ta ta shiga Shiru ba kowa sai karar sautin al- Quran ni ke tashi ahankali. Tanata sallama.ba amsa ba. Duk azaton ta ma ko suna can cikin dakin marar lafiyar. Wata irin karar wahalaliya taji ana saukewa ahankali ga marayan kuka da akeyin ahankali ba sauti sosai. Shima sai ka kasa kai Da sauri ta kutsa cikin. Ba kowa a babban parlorn sai karar tv da keyi tana nuna faifon bidiyon Aljazeera Sautin muryoyi take ji suna tashi a dakin da marar lafiyar yake. Har zata murda ta shiga. Sai kuma taji sautin takalman kamar zasu fito daga dakin tayi sauei ta zagaya ta baya dayan window ta tsaya jikinta sai rawa yake.. Ana hango cikin dakin da muryar tasu ta 'yar net data yage ta jikin windon Hannuwan ta dika biyu ta saka ta toshe bakinta alokacin data hango kakan nasu ya daga hannun sa dakyar yana rokon mutanen biyu da bata ganin fuskar su zai bayan su. "Dama ashe yana magana.... Ko meyake faruwa? " Ta samu kanta da tanbayar zuciyar ta dake cikin waswasi.. "Dan Allah.... Ku kyale ni haka.. ku kashe ni kawai..." Hawaye ne suka shiga reto a kyakkywar fuskar ta. Alokacin data hango daya daga cikin mutanen biyu ya dakko wata zundumemiyar allura taf da sirinji ya zurmuka masa Ya saki kuka me tsuma zuciyar duk wanda ya saurara yace, "Allah ba zai barku ba.... " Allurar na gama shiga jikin sa. Ya shiga kakkafe jikin sa yana wani irin tari da sauke numfashi. Can kuma luuu. Tamkar jikin sa ya shanye. Sai kache kayan wanki haka suka matsae da shi suka kwantar dashi akan gadon. Kaman kayan wanki Ido kawai yake binsuu da shi. Duk wasu sassa na jikin sa suka sake dena aiki. Sai hawaye dake tsiyaya Ya koma tamkar mutum mutumi kamar ko da yaushe baya magana sai jdanuwan sa da suke abude kawai. Baya iya motsa komai na jikin sa sai dai ataimaka masa ayi masa dukkanin abubuwa.. Amaal ta sake kafa idanun ta alokacin dataga daya daga cikin mutanen dake sanye da facemask baa ganin sa ya taka stool ya mayar da allurar da sirinjin cikin locker dake can saman gadon wajen ac baa ganin ta... Neman waje sukayi suka zazzauna akan kujerun dake dakin.. Ba jimawa sai ga bappah jalaludden ya shiga dakin bakinnsa dauke da sallama. Suna ganin sa suka mimmike sika bashi hannu suka gaysa, "Kun gama komai?" "Komai yallabai..." Suka bashi amsa dukkanin su.... Wayar sa ya dakko... Ya shiga contact list ya danno wata number ya kira. "Mungode sosai fa.... Sun aiwatar da komai cikin kwarewar su .. Yauwa." Ya katse kiran ya mayar da wayar sa aljihun yayin da ya shiga taka musu zuwa bakin kofa, "Ga wannan ku kara da kudin mota" "Mungode yallabai." "Muje da godia doctor. Sai wani checkup din kenan ko?" "Eh."Cewar Dr Faisal.. Raka su yayi har bakin kofar fita suka shiga mota suka tafi. Ya yinda shi Kuma ya dawo ciki ya shiga dakin mahaifin na su ya zauna Amaal da ke sandare a tsaye ta fita daga cikin sashen baki daya da sauri har tana tuntube jikin ta sai rawa yake. Sauran kadan ta buge kan Bappah Nuraddeen dake tafiya zai shiga ciki "Ke meye haka?" "Ba... Bann... B" Ta kasa magana gaba daya. Ya lura da ita sosai bata hayyacin ta. "Me kikeson cewa?" 'ba komai Bappah" "Kin tabbata?" Ya sake tanbayar ta cike da kulawa "Eh Bappa" "To shikenan... Je ki" Ta wuce da sauri shi kuma ya shige ciki yana mamakin abunda ya sauya mata yanayi baki daya... Zata shjga sashen Hajiya Maryam kakar su wayar ta tafara kara. Hisham ne ke kiranta. Kamar ba zata dauka ba sai kuma ta dauka ta gayshe shi. Domin shakuwa sosai ta shiga tsakanin su.... Kullum ne sai ya kira sau nawa... Tun bata saki jikin ta da shi ba har sabo ya wanzu a zukatan su. Tana karasa amsa kiran nasa ta shiga parlorn hajia bakinta dauke da sallama... Babbar tabarma ce irinta cin abinci dinnan akai aka shimfida a parlorn. Yayin da ma'aikatan ke ta jera abinci. Kana ganin hakan kasan tanadin wasu manyan bakin ake... Hajiyan ta futo daga cikin daki tana dogaraawa da yar sandar ta. Dai dai lokacin da Aayaan ya shigo ciki shima. Amaal ta gayshe su duka. Ta zauna a gefen Hajiya daga kasa tana matsa mata kafafun ta, "Hajiya baki za'ai ne?" "Eh takwara.... Yayan ku ne zai dawo daga kasar waje. zai dawo gidah gaba daya da zama." "Yayan mu?" Amaal ta tambaya tana kallon Aayaan. Don bata san wane yayan bane.. "cousin dinki ne zai dawo mana.... Mighty, Al-mustapha jalaludden... Musty fresh _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [8/31, 6:56 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 22_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ "Dan gidan Bappan ku... Kin manta Al-mustaphan? Ko da yake gaskia ba lalle ki iya tunawa ba.." Hajiya kakar su ta fada.. "Favorite baza ki iya tuna Musty Fresh ba?" Ita dai Amaal shiru tayi baki daya... Don gaskia bata gane shi ba. Ta san dai akwai cousin dinta Al-mustaphan bappah jalaludden amma ta manta kamannin sa. "Na san sunan sa Hajiya.." "Amman baki sheda shi a fuska ba ko?" "Eh" "Gaskia ba lalle ta iya tuna shi ba... Kece karama a wajen Bappah ko?" "Eh.." "Tabbas. Ba zata gane shi ba Hajiya. " Haka dai sukai ta yar hirar su su uku .. Duk kuwa da Amaal dauriya kawai take tana magana jefi jefi. Gaba daya abubuwan data ji ta kuma gano kawai take tunanowa... Wayar Aayaan ce ta fara kara ya dauka ya kara a kunnen sa, "Amma kai banza ne wallahi .. Gani nan to" Hajiya ta dashare baki... Fuskar ta ta mamaye da farin ciki, "Shi ne?" "Eh..... Favorite ga wanda ya doke faadar ki nan awajen Hajiya." Amaal tayi dariya kawai. Hajiya Maryam ta ce, "Kowa a bayan takwara yake." "Ai Hajiya kaf kandemi ciki da wajen ta kowa yasan Al-mustapha ne na gaban goshin ki." Hajiya tayi murmushi kawai batace komai ba.. Aayaan ya futa ba jimawa sai gashi sun shigo tare Aayaan ne agaba.. Al-mustapha na biye da shi a baya.. Kamshin turaren jikin sa ne ya fara nuna alamun isowar sa gun... Wani irin kamshi mai sanya nutsuwa da kwanciyar hankali ga duk wanda ya shaaka. Yana sallama Hajiya na amsawa ta fara tafi, "Dan yaye dan yaye..." Ta shiha fadar sunan da ta kan kira shi da shi. Dake ita ta yaye shi don haka akwai shakuwa sosai a tsakanin su.. Wajen ta ya nufa da sauri . Suka rungume juna.. sanye yake cikin kananun kaya yan kanti. Rigar ja me ratsin baki sai wando naki.. kananannden gashin kansa ya kwanta luf. "Hajiya barka da yammaci.... Na same ku lafiya? Ya jiki jikin naki? Allah yakara miki lafiya da nisan kwana mai amfani" "Da imanin Allah dan yaye " "In shaa Allahu Hajiya ", "Ina wuni?" Amaal ta gayshe shi kanta akan wayar ta da take dannawa. Bai amsa ba ya cigaba da cewa da Hajiya, "Saura kadan hazl ya hanamu sauka a jirgi yau" "Subhanallahi Allah ya tsare gaba.. Tana gayshe ka" "Na amsa.." "Baka amsa ba Malam.. zaka fada abun naka ko?" Aaayan ya fada yana girgiza kai. "Baka amsa ba dan yaye." Ya dan daga Kai ya dube ta..... Don baki daya bai san aina take azaune ba ma.. Ya dai jiyo muryar ta tana gaishe shi. Gefen fuskar ta kawai yake hangowa saboda ta juya masa baya.. Kuma ta karkace zaman nata sosai.. "Lafiya lau" Tabe baki tayi ta mike daga zaunen da take, "Hajiya zan tafi ... Sai da safe." "Ina zaki je? Zauna ki ci abinci kar ma kice kin koshi maza zauna." Ba yadda zata yi don ba zatai musu da Hajiya ba. Sai kawai ta koma ta zauna "Sannu da dawowa dan yaye..." "Yauwa Hajiya ta.... " "Takwara zuzzuba muku abincin." Amaal ji take tamkar ta tashi ta zura a guje.. Data sani bata zo sashen Hajiya ba yau. "Tohm Hajiya" Sauka tayi daga kan kujera ta zauna akan tabarmar ta dakko plates tana bubbude food flasks da abincin yake aciki, "Ka gane ta kuwa?" "Wa?" "Gata nan kanwar ku.." Bai ko kalli inda amaal take ba ya girgiza kai alamun a'ah "Yar wajen Bappan ku ce. Yar autar sa. Diyar wajen Hajiya Jamila." "Oh..." Amaal dake tsugunne tana zuba musu abinci ta tabe baki. "Yaya Aayaan ya ishe ka haka?" "Ya isa favorite cousin... Nagode" Jan nata plate din tayi takai gabanta. Dan kadan ta zuba tana ci. "Ka sakko kaci naka Malam." Aayaan yace da Al-mustapha. Almustapha ya dan juyo da kansa ya dubi abincin da Aayaan yake nuna masa. Amaal ta mike da plate a hannun ta ta kai kitchen, "Hajiya sai da safe..." "Toh sai da safe... Allah ya tashe mu lafiya" Aayaan yayi saurin ajiye plate din hannun sa ya mike, "Favorite...tafiya?" "Eh Yaa Aayaan.." "Ya nagan ki soo down ne... Me ke damun ki?" "Bakomai fa.." "To shikenan muje na rakaki" Fita tayi ya bi bayan ta... Hajiya da Al-mustapha na ta hirarrakin su "Sanyi garin " "Gaskia ba lefi" "Ko hadari ne ya wuce" "Ma shaa Allah garin yayi dadi" Dan kallon ta aaayan yayi. Gaba daya yana yinta ya canza don haka ya sake ce mata, "Ko Al-mustapha ne ya bata miki rai ko?" "Waye haka?" Dariya ta bashi. Don haka ya dara sosai kafin yace, "Wancen gayen na parlorn hajiya mana" "Oh" "Shi ya bata miki rai ko?" "No bakomai fa" "Look... Karki saka abunnan ya bata miki ranki.. please" Dariya ma zancen sa ya bataa. Don haka yayi murmushi kawai. "To me yayi ruining mood din favorite dina? "Bakomi yaya kawai dai ba.." "Uhm ina jinki" "Bakomai.... Sai da safe" Cikin gidah tayi da sauri har tana hadawa da gudu. Murmushi kawai yayi hade da girgiza kai ya juya ya koma bangaren Hajiya Ko da ta shiga Hajiya jamila da Hamid suna zaune still suna hira.. Bakinta dauke da sallama ta shiga "Na dawo" "Sannu da dawowa" "Sannu sissy" "Ya Hamid" "Na'am sister sister" "Aiki kake har yanzu? Sannu da kokari" "Yauwa sannun mu... Na kusa ksrssawa sawa saura kadan" "Je ki zuba abinci ki ci" "A koshe nake Hayateey.." "A koshe kuma?" "Eh naci awajen Hajiya.. Ni da Yaya Aayaan ne ma da Yaya wa ma" "Bako akayi?" "Wai dan gidan Bappah Jalaludden ne ya dawo Nigeria da zama gaba daya.. " "Al-mustapha kenan" "Yauwa eh shi.." "Allah sarki da tare wai zasu dawo gaba daya da su Hajiya Jidda (mahaifiyar shi) sai shi ko visa dinsa ta samu matsala ne sai da aka gyara" "Allah sarki . Hayateey kinsan me?" "A'ah sai kin fada" "Kafin naje wajen. Hajjya na fara zuwa sashen kakaa" "Kin duba jikin nasa?" Amaal ta daga kai tare da taune kasan leban ta. Hajiya jamila ta dubi yadda amaal din ke malkwasa yatsun hannuwan ta tasan tabbas wata damuwar na damunta, "Ina sauraron ki.." Amaal ta dan juya baya sai kache wadda aka biyo a girgige take tache, "Hayateey.... So suke su kashe shi..." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Amaal kinsan me kike cewa kuwa?" Amaal ta daga kai can sai hawaye sharr.. gaba daya a rikice take.. Hajiya jamila ta janyota jikin ta. Hakama Hamid duk ya rude ya rufe laptop din da yake aiki ya ajiye, "Sissy menene? Eh? Ko na baku wuri?" Saurin girgiza kai tayi. Yayinda ya samu lafiyayyar harara daga Hajiya jamila tace, "Ka fara ko? Kai da ita ba daya bane? Haba Hamid." "Tuba nake Hayateey" "Ina sauraron ki... Kinji?" "Hayateey dana futa daga nan zanje wajen Hajiya. Sai na fasa kawai na tafi sashen sa... Ba kowa inata sallama baa amsawa. Karatun alqurani yana ta tashi.." "Uhum... Sai akai Yaya?" "Zan shjga dakin sai najiyo motsin takalma. Da wata iriyar wahalalliyar kara ana kuka marar sauti sosai... Sai na yi sauri na buya abayan window ta baya wajen corrior dinnan." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Ina jin ki?" "Shikenan sai na leka ta windown akwai wani waje a ragar ya yage ta kasa. Ina hango kaka a kwance. Sai wasu mutane bjyu baa ganin fuskar su." "Ina jin ki" "Ashe yana magana? " "Ke Amaal? Baya magana.... Banason kago labari" "Wallahi ba wasa nake ba Hayateey.. " "To Ina sauraron ki" "Sai naji cikin muryar roko da tsantsar ciwo yana ce da su, Dan Allah ku kyale ni .. Ku kashe ni kawai. Basu barshi haka ba Hayateey.. sika dakko wata alura ta cika fal suka masa ità... Yace Allah ba zai barku ba. Shikenan jikin sa ya fara wata iriyar rawa idanun sa na kakkafewa.. sika dauke shi kaman kayan wanki Hayateey suka kwantar da shi akan gadon shikenan ya koma yadda yake a baya kaman ko da yaushe. Suna ciki sai ga Bappah ya shigo ciki suka gaysa ya amsa waya yace wa na cikin wayar sungode sosai sun aiwatar da komai yadda akeso cikin kwarewa. Ya basu kudin mota suka tafi.. " tana karasa fada ta fashe da kuka Hajiya jamila ta sake ringumeta tsam a jkkin ta tana bubbuga bayan ta cikin rarrashi, "Wane Bappan?" "Bappan Hajiya... Bappah jalaludden" "Mutanen wasu iri ne?" "Likitocine kaman" "Ahto kinga ai kila allurar da suka masa ce tasa shi wannan surutan bakin nasa ya sake rufewa bayan ta shiga ciki" "Hayateey kafin a masa ne fa na jiyo kukan sa da wata iriyar kara... Kila wasu abubuwan muguntar de suke masa Hayateey hear me out" "Amaal bakyau zato.. zunubi ne ko da ya zamanto gaskiya..Kinga daida mugunta suke bappan Hajiya daya shiga zai gano ko? So possibly kokarin bashi temako suke... Kinji ki kwantar da hankalin ki" Mikewa tayi tana goge hawayen ta. Yadda taga suna màasa ta tabbatar cutarwa suke ba temako ba. Amman tasan ba wanda zai yadda da ita, "Bappan Hajiyan kin gaya masa?" "A'ah... Banma shiga dakin ya ganni ba na fito da sauri" "Ki kwantar da hankalin ki bakomai kinji ko?" "To Allah yasa" "In shaa Allahu... Sai alkhairi " "Bari na tafi daki" "To Allah ya tashemu lafiya" "Sai da safe Yaya Hamid" "Sai da safe sissy ." Tafiya tayi sashen su tanata sake sake a zuciyar ta. Ita dai sam hankalin ta bai kwanta ba gaskia ... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/1, 10:31 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 23_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *A* kishingide yake akan doguwar kujerar da ke hadadden parlorn sa na alfama.. Ya yinda hannun sa ke rike da wayar sa yana dannawa.. Kawu Adamu ne da Bappah Nuraddeen suka shiga parlorn na sa. Yana ganin su ya tashi daga kishingiden da yake. "Ah ranka ya dade koma ka jingina dan Allah." Bappah Nuraddeen ya fada masa yana dariya, "Wane mutum Yaya? Barkan ku da yammaci." "Barkan ka ranka ya dade" "Barka kadai" Dariya suka bashi... Ya danyi murmushi kawai, Cike da girmamawa yace da su, "Fatan kuna cikin koshin lafiya Amin.." "Aameen" "Aameen ranka ya dade." Kawu Adamu ya dan nisa kafin ya juya ya kalli bappah Nuraddeen. "Ka kira shi kuma?" "Wallahi na gaya masa" "Kawu wani abun ne ya faru?" "Meeting ne kawai zamuyi... Abdullahi baya kusa shi yasa nace to ayi iua kudin?" "Lafiya?" "Alhamdulillah kakka samu." Suna dai zaune bayan dibar wani lokaci sai gashi ya shiga cikin inda suke. Ya nemi waje daga can gefe ya zauna yana muzurai, "Yaya da Kawu barkan ku." "Barka kadai" "Barkan mu Bappan Hajiya" "Yaya barka... Fatan kana lafiya?" Sarki Junaid ya gayshe da yayan nasa, Bai amsa ba ya shiga danna wayar da ke hannun sa, "Jalaludden yana maka magana" "Da ba kalau nake ba zaka ganni ne? Makiri.." "Haba jalaludden." "Ba girman ka bane." "Kayi mun gafara Yaya" sarki Junaid ya fada kansa a kasa." "Wai maganar me za'a tattauna ne da har za'a janyo ni nan? Idan wani abune daya danganci sarkin ku to fa na gaya muku ku cireni aciki. Wallahi wallahi bazan yi ba" "Na isa da kai?" Kawu Adamu ya tambaye shi yana mai nuni da kansa "Ka isa mana." "To ka saurara da wadannan magnganun ka bamu hankalin ka nan." Komawa yayi ya zauna yanata cicije lebe hadi da hahhade ransa, Kawu Adamu ya sauke katuwar bahaguwar zuciya yace, "Jikin alkali ya matsa sosai..... Har bansan me zan iya cewa ba. Astagfirullah" Kawu Adamu ya fada cikin numfasawa, "Na ma yiwa doctor nogan magana yace mu sake hakuri.... A kuma cigaba da addua kawai" Bappah Nuraddeen ya bashi amsa. "To dama duk cutar da akeyi da sihiri kuma aketa cigaba da hura mata wuta ai tana da wahala" "Jalaludden meya kawo wannan maganar?" "Maganar gaskiya ce Yaya..Ni fa bana rufe rufe.. Wanda yayi yasan kansa Kuma kuuma kun sani" Sarki Junaid na daga kan kujerar sa a zaune da yake kai bai ce komai ba. Yayi murmushin takaicin maganar jalaludden yayan nasa. "Banason wannan maganar karka sake... Ni abunda ya sa na nemi muyi wannan zaman saboda mu kamo bakin zaren mu gano hanyar da zamubi..." "To Kawu magana ce ta gaskiya... Kaf kandemi kowa yasan wanene me makarkashiyar dukkanin abubuwan da ke faruwa. Ciwon baban nan tun kan ya kai haka kowa ya sa "Ya isa dakata. Haba jalaludden kana ji Kawu yana kayi shiru amman ka cigaba da magana?" Kawu Adamu ya girgiza kai kawai ya dubi sarki junaid dake binsu da kallo kawai tunda sika fadar maganar ba ya tanka su, "Ranka ya dade me kake gani akan wannan batu?" "Cuta lokaci daya take shiga... Haka zalika fitar ta ta kan dau lokaci. Sannan sai yadda Allah ya tsara a kudurin sa... Fatana Allah ya bashi lafiya mai dorewa yasa kaffarane... " "Kaji ko? Ai dama ba abunda zai faru da zai wuce wannan. Yo idan ba shine wanda ya sakawa ubansa ciwo ba zai fadi haka ne? Kun kalle shi yana magana cikin gadara da izza yaushe ya zama me rikon kwaryar ne da har yake ganin kansa wani ne? To ku gaya masa ni.. "Dan Allah jalaludden ya isa haka Nan...Kawu kayi hakuri dan Allah idan aka sake shirya zaman ayi gaba daya da kowa." "Hakan yayi Nuruddeen Allah ya maka albarka." Fuuu jalaludden ya mike bayan ya kade rigar sa akan su ya mike cikin fushi yana mai jera tsaki wani bayan wanji. Basu wani kara daukar lokaci ba suma suka yiwa sarki Junaidu sallama suka tafi. Yana daga zaune akan kujerar sa yana mamakin dukkanin komai. Ya kasa gane wutar kiyayyar da ke ruruwa a zuciyar jalaludden da har iyalan sa ma ya na neman hana su zumunci da shi. Ya sauke katuwar zuciya ya amsa sallamar da ya jiyo muryar amaal tanayi, Har gaban sa taje ta rissina ta gayshe shi cike da girmamawa ya amsa yana saka mata albarka. Maganar wasu kudi ta masa na handouts da take so da wasu littafai da akace su nema.. Tana dai zaune bayan sun gama magana ya mata transfer kudin fiye da yadda ta bukata yace da ita, "Me yake damun ki ne uwata?" Amaal ta fashe da kuka tana jujjuya kai duk yadda taso ta rike kukan sai da ya zubo tace, "Abbiey kayi hakuri.... Zuciyata ta kasa amincewa na kasa yadda" "Ina sauraron ki uwata..share hawayen ki ki dena kuka kinji uwata? Maza maza fadamun damuwar ki kinji? " Ta kada kai tana jan majina da ke taho mata ta hancin ta saka mata mura saboda kukan da take. "Gayamun mana" Ahankali cikin kasa da kai hadi da lankwasa hannuwanta ta labarta masa komai ta karkare da, "Abbiey har mafarkai na ke akan hakan... Tabbas kakaa ana masa sihiri." Shiru yayi na dan wani lokavi kagij yace, "Mahaifiyar ki ta gayamun yadda kika fada... Kuma kamar yadda ta gaya mikin nima haka zance ki dena zato ko da ya zamanto gaskia... Sannan ni da sauran bappanin ku yanzu suka bar nan ma zamu yi duba akai sosai... Kinji ko?" "Tohm Bappah" "Ba wai bance zancen ki ba haka bane... Fiye da haka ma zata faru... Sai dai zaton ne banaso ki saka a ranki.. na kuma ji dadi da nuna kulawar ki kwarai matuka... Allah ya miki albarka." "Allahumma Aameen Bappah.. Sai da safe" "Allah ya tashe mu lafiya... Allah ya miki albarka kinji? Ki cire komai a ranki kinji ko? In shaa Allah Khairan " "Tohm abbiey.. sai da safe" Ta wuce sashen su ta yo wanka ta kwanta bayan tayi alwala tayi azkhar. Bata jima ba bayan ta seta alarm bacci ya dauke ta. *WASHE-GARI* Da wuri ta tashi ta tafi makaranta, Ta siyo handouts da sauran abubuwan da zata bukata sannan ta dawo gidah Kai tsaye ta wuce sashen Hajiya dauke da littafan ta a hannu wasu a jaka. Sanye cikin doguwar rigar A shape ta yafa wadataccen mayafi daya shiga da kayan. Tana shiga taja tayi turus ganin sa ale ale a doguwar kujerar Hajiya yana danna waya. Yayinda Hajiya ke daga gefen dayar kujerar da rediyo sakale a kunnen ta, Sallama tayi suka amsa. Hajiyan ta yi murmushi, "Takwara.." "Na'am Hajiya.. barkan ku da safiya, An tashi lafiya?" "Barka kadai takwarata.. daga makaranta ake ne ko tafiya zaki?" "Dawowa ta kenan" "Ajiye wayar sarkin yan danna waya.. ga kanwar ka baku gaysa ba." Zuruf sai ga shigowar Aaayan , "Gaskia da alama bai santaba." Tsaki yaja cike da takaicin maganar aayan yace, "Maryaam Amaal me sunan Hajiyan din ce bansani ba? Tsananin mamaki ne ya cikata ta dago da sauri dai dai lokacin da shima idanun sa akanta suke. Idanun su suka hadu... kallon su ya sarqe dana juna... .. _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/4, 5:36 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 24_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *Da* sauri Amaal ta janye nata idanun.. Ta saka hannun ta akan carpet tana jan gashin carpet din. "Menene kike kallo naa?" Ta jiyo muryar sa... Abun ya bata mamaki... Wai take kallon sa bayan shine ya fara kallon ta tsautsayi yasa ta daga kai suka hada idanuwan su.. yanzun kuma ta janye kanta yana kan carpet amman ya ce wai meye take kallon sa. "Kaji wani zancen... Kai da wane idanun kasan tana kallon ka?" Aayaan ya tambaye shi yana hararar sa "Kai ai banza ne..." "To kallo kuma ame yake dan yaye? Ko ka manta kai din yayan ta ne?" "A'a Hajiya... Kawai de naga tanata bi na da kallo..Banason kallo ne shi yasa" Amaal tayi murmushi.. Gaba daya lamarin dariya ma ya bata. Tayi murmushin da yafu kuka ciwo kawai. Gefe daya kuma, Maganganun sa sun bata mamaki kwarai matuka. "Ni ban kalle ka ba.." Ta fada ranta na ta susa.. "Rabu da shi takwara ta." "Bari na tafi hajiya" "Ah na hira zaki tafi? Ki bari mana zuwa anjima" "Tohm" neman waje tayi ta sake zama badan taso bam sai dan batasan musu da Hajiya. Laptop din dake gefen sa ya dauka ya daga robar ruwa ya sha. Yana mai danna laptop din bakin sa na motsawa a hankali da alama magana yake, amman maganar da ta shafu abunda yake a kan na'urar. Aayaan ya zura kai yana kallon computer da Al-mustapha yake dannawa, "Wow... Woah... Omoo" "Yayi kyau?" "Sosai ma... Ai angama finishing dinma" "An gama sai yan abubuwan da ba zaa rasa ba.." "Gaskia na taya ka murna" "Nagode... Hajiya kin ga" Ya tashi ya koma kusa da hajiyan ya dora mata laptop din akan cinyar ta yana nuna mata hotunan da faifen bidiyon, "Har an kammala kenan?" "Eh...." "Ma shaa Allahu. Allah ya sanya alkhairi da albarka yasa a bude a sa'a Amin" "Allahumma Aameen hajiyata" "Takwara kinga ofishin Dan yaye da ya gina" Dan daga kai amaal tayi ta dubi laptop din ta kauda kanta gefe, "Nagani" Tsaki Al-mustapha yaja... Ya samu kansa da tashi daga kusa da hajiyan yana hade rai yace "Yarinyar nan na lura batada kunya." "Gaskia musty fresh ka dena abunda kake. Ni banga abunda amaal ta maka ba wallahi. Kai kadai kake ta hawa doron zuciya." "Allah ya baka.hakuri... ... Hajiya... Yaa Aayan sai da safe" "Favorite! wait." "Inaa fucewa tayi da sauri bata tsaya jin kiran da Aayaan yake mata ba. Ya cimmata da sauri, "Kiyi hakuri favorite... Kinji?" Wani kuka ne ya kufce mata hawaye suka shiga zuba daga idanun ta cikin muryaa mai tattare da bacin rai tace, "Bansan menawa Yaya Al-mustapha ba... Haka kawai ya tsane ni." "Rabu da dan wahala... Halayyar sa ce sai a hankali.. wani jrin nutum ne. Kiyi hakuri kinji?" "Bakomai... Ya wuce." Da sauri ta shige sashen su tana goge idanun nata sosai. Ta tsaya awajen kitchen ta goge idanun tas tukun sannan ta shiga dakin su bakin ta dauke da sallama Ikhram data gano su ta window itada Aayan lokacin suna tsaye tace, "Kede yarinyar nan kin shiga uku da bin maza... Hisham, Aaayan, Hamid yake kowa... ? Yanzu Kuma kin fara rawar kafa da Yaya Aayaan kinaso ya hada ki da Yaya Al-mustapha. To shi dai Yaya Al-mustapha ba tsaran ki bane. Ya na da class bayaa kula classless.. idan kikaga maza seki kasa zaune ki kasa tsaye" 'Yan dakin suka saka dariya gaba daya... Amaal na daga kwance tana Jin komai. Sai kyalkyala dariya suke marar dadi suna tafa hannuwan su... "Ai yarinyar nan son maza ne fal acikin ta..." Ta kasa danne maganganun da suke ta yaada mata don haka ta mike daga kwance da take, Abunda bata taba yi ba. "Dan allah ya isa haka.....Ban taba tanka muku ba sai yau. Ku dai na aibata ni akan abunda bakuda masaniya akai. Yaya aayan first cousin din mu ne haka Kuma Yaya Hisham dan babban aminin abbiey ne dika cikin su ba Wanda muke wata alaka fyace ta Yan uwantaka..Kuma su sika fara nema na ba ni nake musu magana ba. Yaya Al-mustapha da kuke ta kamo sunan sa kuma ko sanin sa ban ba. Ina dai jin sunan sa.. sai wannan zuwan na su ku tambaye su ku ji..Sai wadanne mazan kuma? Dan Allah respect yourselves... Dan Allah na roke ku" "Ahh iyye..Yaya Hindu kinaji? Ah alle yarinya ta zama ishasshiya" "Baki ga ma na kasa mayar mata ba? Ai mamaki ne ya cika ni... Kinsanmace idan ta fara sanin maza." Amaal data juya zata kwanta sai ta fasa. Saboda maganr Hindu ta bata mata rai, "Haba Yaya Hindu... Gaskia karki sake gayamun wannan maganar." "Ke ni kike cewa gaskia kar na sake abu?" Tayo kanta zata mare ta. Amaal ta mike da sauri ta goche, "Ba magana na gaya miki ba Yaya... Amma ki duba kiga abunda kika ce mun fa" "To karya nauo?" "Yo gaskia ni ba haka nake ba.. Allah shahidi" "Kai Kai Kai wallahi yarinyar nan idanun ta sun bude. Ke kinsan me kike fada kuwa?" Ikram ta fada tana tafa hannuwa. Hindu ta sake kai hannu zata daketa amaal ta goche... "Yar iskar kawai..." "Yaya Hindu... Ina girmama ku duka... Zan iya tabbatarwa kuma kun sani bantaba musayar yawu da ku ba. Amma cin fuskar da kuke akai na yayi yawa. Wadannan maganganun da kuke ta fada dik wanda aka gayawa acikin ku sai inda karfin sa ya karl e. Musanman idan kagaggen zance ne akan ka ba gaskiya bane.." "Wa ke miki karyar?" Amaal bata sake cewa komai ba. Ta haye kan gado ta kwanta taja bargo hadi da kashe bed side lamp dake gefen drawer din jikin gadon ta. "Zan koya miki hankali.... Duk karatun da kika zubar zaki kwashe ki mayar kan ki marar kunya futsararriya." Amaal na jinsu ta bargo ta sake ja ta lullube kanta.. Ta na jiyo su sunata mayar da zancen suna zagin ta bata sake bi takan su ba . Bacci ya dauke tah.. _______-----------_______------------_______ Da ke mid semester break suke yi... Hakan yasa tana tashi daga bacci ta nufi sashen mahaifiyar ta. A parlor ta tarar da ita tana shafa kulaccam kamshi ya gauraye ciki da wajen sa. "Hayateey barka da safiya" "Barkan mu dai habity... Kin tashi lafiya?" "Alhamdulillah...... Hayateey kinji kamshi kuwa.. Allah na dauka turaren wuta aka saka." "Kadan ma fa wai nake lakuta na shafa.. Kulaccam din kayan turaren yerwa incense and more (08095215215) ne .. kinsan kayanta na da kyau ba algus." "Gaskia kayanta nada kyau Allah kaman kamfanin haramein oud da kin shigo sai kamshin oud" "Eh ai oudi scent ce wannan... Gashi a rubuce "oud oudi kulaccam by yerwa incense and more..." "Ma shaa Allah... Ta fruity scent dinma kadan na shafa kaman ka lashe jikin ka wallahi me kamshin vanilla dinnan da strawberry " "Kya lasowa kanki asibiti kuwa" Suka tuntsire da dariya gaba daya.. "Ina Yaya Hamid?" "Ya tafi office ... Tun sassafe" "Allah sarki Yaya.. Allah ya temaka Amin" "Aamin Aamin" "Kinje kin gayda Hajiya?" "A'ah..." "Hajiyan taki kuma yau?" "Wannan Yaya Al-mustapha dinne ya tsaneni Hayateey.kuma kullum yana can." "Ki dena cewa an tsane ki ba kyau. Bai tsane ki ba. Shi mutum ne kawai marar kwaramniya.. Batun kullum kina ganin sa acan kuma ita ta yaye shi. Yafu shakuwa da ita akan iyayen sa. Dan ko komawar su waje dakyar yabi su sai da akayi da gaske.." "Hayateey kinsan me ya yace akai na jiya?", "A'ah...." "Ana hira da su Hajiya da Yaa Aayan sai can wai Ina kallon sa shi bayason kallo..." "To ke meye na kallon sa uhm?" "Allah Hayateey bakisan da yanayin daya bafada ba..Kuma shi ya fara kallo na ina daga kai muka hada ido.. sai kuma yace banda kunya... Wai akan menene ma yauwa akan yana nunawa Hajiya saban office dinsa a laptop. Hajiya tace nagani? nace nagani." "Bakyau yiwa babba rashin kunya. Nasan dai ba halin ki bane. An kuma sheda bakya yi. Aman dai bana nan akayi wannan don haka bazan tabbatar da kinyi masa ba ko ba kiyii ba" "Allah ki tanbayi Yaya aayan shine ma yai ta ban hakuri da zan shigo wajen ki sai kawai na wucs bangaren mu. Inata kuka fa. Naje can ma kuma suka taru akai na suna gasamun magnganu marasa dadi ... Yau dai na kasa hakuri nache banaso su dena mun" Hajiya jamila ta dan daga Kai ta kalleta sai kuma ta saukar da shi kan robar kulaccam fdn hannunta tana dubawa tace, "Allah ya kyauta.... Nide na gaya miki ba sa'oinki bane... Ki dena bi ta kan duk abubuwan da zasu biki da shi" "Har fa mari na ya Hindu zatai ... Sunata fadar magana maza maza.. Ina kulaa maza waye waye. Walahi Hayateey ko a school bana bi ta kan course mates dinmu mazan. Anan gidah Yaya ayaan ne shima kuma shike kira na awaya ko chat . Sai Yaya Hisham wallahi shima shi ya karbi number na ai na gaya miki tun Ina ssce yana coaching dina wasu abubuwan..Yaya Al-mustapha dinnan kuwa wlh bansan shi ba. Na san dai sunan sa" "Allah ya rufa asiri... Ni dai na gaya miki a ko'ina kike ki tsare nutincin kan ki ... Baki da muharraami sai wanda kuka fito tsatso daya...Allah ya cigaba da kare ki ya tsare miki mutuncin ki har gaban abadan" "Allahumma Aameen Hayateey.." "Bari na duba Hajiya" "To sai kin dawo. Ki gayshe ta" "Tohm" Fita tayi... Wata bakar mota ce ta fita daga sashen kakan su. Mutanen nan biyu na rannan wadanda take da tabbacin likitoci suka fita daga bangaren.. Gabanta ya tsananta bugawa. Ta waiwaya sashen hajiyan sai kuma ta mike wajen kakan na su tanata waiwaye waiwaye.. Shiru ba kowa kamar rannan... Ta karasa bude kofar dakin a hankali. Tayi mamakin data ganshi akwance idanun sa a abude. "Kakaaaa..Assalamu alaikum..." Tayi har sau uku bai ce komai ba. Ya kasaa magana yayinda yaketa Mata nuni da idanu ta Karin ruwan dake shiga hannun sa. Da sauri ta karasa kusa da shi idanun ta taf da hawaye. Hanun ta na rawa ta bude drawer dataga rannan sun saka allurar nan. Ta dakko da sauri ta saka wata leda data gani a gefen gadon. "Sannu kaka..." Hawaye na zuba a idanun ta. Haka shima nasa idanun sunata kwaranya. Dik nunin da yake mata da idanu na karin ruwan ta kasa fahimta.. 'idanun ka ne ke ciwo?" Ya lumshe idanun ya bude Dakyar ya jya fitar da harshen sa dake masa zafi da radadi da nauyi ya karkata shi yana mata nuni da Karin ruwan. Jikin ta na rawa ta daga Kai ta kallo ruwan. Wasu abubuwu ne acikin sa, Nan da nan ta zare masa ta cire ruwan ta saka a wannan ledar. Da sauri ta bude kofar ta fice da ledar a hannun ta... A kofar gate din bangaren ta hadu da Bappah Nuraddeen da Bappah Jalaludden da Aayaan da kuma Al-mustapha zasu shiga ita Kuma zata fita... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/5, 9:49 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 25_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Jaa tayi baya da sauri... Ta tsugunna akan ledar.. "Barkan ku da safiya...." Ta fada hannun ta a kasan ta tana mai chusa ledar... "Barkan mu dai.... Mai sunan Hajiya" Bappah Nuraddeen ya fada fuskar sa kumshe da murmushi marar misaltuwa. "Na'am Bappah..." "Favorite cousin sissy.." "Yaya Aayaan.." Bappah Jalaludden yayi gaba abun sa Al-mustapha ma bai bi ta kan ta ba yabi bayan mahaifin sa. "Babaa kika zo dubawa ne? Sannu da kokari." "Eh....Amma ban ma ganshi ba" "Sannu angode.... Allah yayi albarka" "Aameen Bappah" Sai data ga sun shige cikin gidan sannan ta mike ta dau ledar da sauri ta fiche. Gabanta na tsananta bugawa ta wuce sashen mahaifiyar ta. Bakin ta dauke da sallama ta shiga... "Hayateey...." "Bata nan Amaal." "Sannu da aiki iya..." "Yauwa Amaal.. Ga abinci can kan dinning" "Tohm iya.. Nagode" Sama ta hau da sauri..... Dakin da yake a matsayin nata wanda ba kwana take ba ta shiga. Ta ajiye ledar ta bude da allurori a kwali da sirinji da wasu ruwan allurorin , Gefe daya kuma ruwan karin ruwan ne shima aciki bakikkirin da wasu abubuwa acikin sa da karare... Tsayawa tayi tana bin su da kallo...Ta sauke nannauyar ajiyar tana cije kasan leban ta. Drawer din jikin dressing mirror ta janyo ta zura ledar aciki, zuciyar ta na sak'a mata abubuwa da dama na yadda zatayi da kayan data dauke.. Karasa shiga sukayi. Bappah Jalaludden ne agaba Al-mustapha na biye masa a baya. Sai Alhaji Nuraddeen daga baya... Aayaan kuma ya tsaya yana duba wayar sa bakin gate kafin ya mayar da its aljihu ya bi bayan su.. Da sallama Alhaji jalaludden ya bude kofar dakin da mahaifin nasu yake ciki, Gyaran murya yayi daga cikin dakin.. "Waye. Ko kawu ne?" Alhaji jalaludden ya lekar da kansa ciki azaton sa Kawu Adamu ne ya amsa da gyaran muryar... Yana karasa shiga ya tarar da mahaifin su a tsaye yana linke rigar jikin sa daya cire, "Babaaa???" Bakin sa a bude cike da mamaki. Su Alhaji Nuraddeen suma suka shiga dakin.. dukkanin su suka tsaya chan suna mamaki marar misaltuwa "Babaa.." "Kakaaaa." "Kakaaaa" Suka shiga kiran sunan sa... Kowanne da mamaki dabaibaye a fuskar su.. Aayaan ya karasa da sauri ya rungume kakan nasa.. "Alhamdulillah! Alhamdulillah..." "Babaaa" Alhaji Nuraddeen ya fada hade da kamo kafadar mahaifin na sa ya zaunar da shi akan kujera ya durkusa agaban sa yana kallon sa cike da kulawa yace, "Babaaa.." Alhaji Muhammd ya daga masa kai yana murmushin shima Jalaludden ya karasa da sauri shima ya zauna a kusa da mahaifin na su, "Baabaa... Ka gane mu?" Alhaji Muhammd ya daga kansa kawai yana murmushi "Kakaa baka iya magana?" Al-mustapha ya tanbaye shi. Ya yinda Aayan ya koma kusa da su shima yana bin kakan na su da kallo "Ina ga fa kaman baya magana..." Aayaan ya fada cikin tabbatarwa, "Ku kira bappanin ku... Jalaludden dan kira su Kawu Adamu kai ma . A kiraa kowa dai." "Tohm" "Tohm Bappah" Shi dai Alhaji Muhammd sai bin su yake da kallo kawai... Sukaa kikkira wayar cikin kankakin lokaci kuwa sashen ya cika taf. Kowa ya hallara. Amaal ma ta karasa tana kallon kakan na su. Itama ita yake kallo "Ko da yake ke ai kin gan shi ko fave...." Aayaan ya jeho mata tanbayar yana nuna kakan na su. "A...a" Ta amsa a ararrabe tana raba idanu. Alhaji Muhammad ya girgiza kai alamun bata gan shi ba... Haka dai yan uwan gaba daya akaita murna da farin ciki samuwar warakar jikin na Alhaji Muhammad. Aka sake gyarr sashen Hajiya Maryam akai fleeting na maganin sauro ko'ina na cikin gidan. Bayan ya futa aka bulala turarukan wutan yerwa incense and more. Sai bayan ishai tukun sannan aka rankaya sashen gaba daya. Nan ma wano sabon zaman akai. Shi dai Alhaji Muhammad ba bakin magana sai dai idan wani ya fadi wani abun ya juya ya kalle shi maana yana ji, Amma baya iya mayarwa... _-_-_-_-_-_- Amaal na zaune a parlorn hajiya jamila sai ga shigowar mahaifan nata. Hayateey ce agaba sai abbiey din nasu a baya.. yasha jallabiya da hula fara irin ta larabawa dinnan. Amaal ta zube a kasa ta gayshe da su gaba daya cikin girmamawa sika amsa. "Amaal...." Ta jiyo mahaifin nata ya kira sunan ta "Na'am Abbiey" "Dazu naji Aayan na cewa ke kika fara ganin fardowar baba... Ina son sanin gaskiyar lamarin duk kuwa da kince a'ah..." Katiwar ajiyar zuciya ta sauke... Kafin tache, "Abbiey kayi hakuri... Nayi maka babban lefi. " "Na yafe miki... Da wanda na sani da wanda bansani bada Wanda zaki aikata Nan gaba.." Murmushi tayi. Wanda kyakkywarn hakoranta a jajjere sika bayyana tache, "Yau ma dai wajen Hajiya zani sai na fasa nayi bangaren kakaa saboda motar dana gani irin ta rannan da wadannan doctors din biyu... " "Ina sauraron ki." "Tohm... Danaga sun ja motar sun tafi sai naje ba kowa dai kaman ko da yaushe. Ina shiga sai na ganshi a kwance.m Amma idanun sa bude. Na kira sunan sa dai baya magana.Kawai sai na bude drawer dinnan na dakko allurai da sirinjin dana gani duka na zuba a wata bakar leda dana gani a gefen gadon... " "Tohm... Ina jin ki uwata" Shiru tayi kanta a kasa tace, "Na dakko ledar?" "Je ki dako" Mikewa tayi ta hau sama.. sarki junaid da Hajiya jamila suka kalli juna. Fuskokin su na tu'ajjabin labarin da amaal ke gaya musu... Can sai ga ta sakko da leda a hannun ta ta ajiye agaban mahaifin nata, "Ga su" "To cigaba Ina Jin ki" "Tohm bayan na saka a ledar ne naje kusa da shi saboda yadda naga idanun sa na yi nake tanbayar sa da ko ciwo suke sai ya rufee idanun ya bude. Ni Bangane ba. Sai da ga baya naga ya zaro harshen sa dakyar yana mai mun nuni da Karin ruwan da ke shjga jikin sa... Dubawar da zanyi sai naga ruwan da yake shiga Kalar sa Baki da wasu abubuwa acikin harda karare. Nayi sauri na zare na cure gaba daya... Na saka ledar na fito bakin gate sai ga bappah jalaludden da ballah Nuraddeen da Yaya Aayaan da Yaya Al-mustapha.. sai kawai na durkusa akan ledar na gayshe su bayan sun shige ne sai na taho nan. Amma bappah jalaludden da Yaya Al-mustapha ma bssu amsa gaysuwata ba.." "Amma meyasa baa ki gaya mun ba eh?" "Hayateey da nazo bakya nan ki tanbayi iya." Sarki Junaid ya sauke katuwar zuciya. Ya saka hannu yana daddaga allurorin.... "Toh Alhamdulillah....Allah yasa karshen wahalar kenan. Allah kuma ya kara masa lafiya mai dorewa ya Kuma bude masa bakin sa da baya magana.." "Allahumma Aameen" "Kinyi kokari... Kin Kuma kyauta da kika ceto rayuwar sa da ga fadawa kogin halaka. Sai dai ko nan gaba idan zaki abu ki dinga bi ta kan manya.. Yanzu da kin samu abun ki awajen da ya kenan? Irin wannan abun ba masu irin shekarun ki ne keyi ba amaal... Kinyi matukar kokari da hazaka.. Allah kuma ya Kare ki da kariyar Sa. Ko da wasa kada ki bari wannan zancen ya futa kina ji ko kin gayawa wasu bayan mu?" "A'ah abbiey" "Toh kada ki kuskura ki bari wannan zancen ya futa waje... Daga ni sai ke sai mahaifiyar ki sai mahaliccin mu gaba daya" "In shaa Allah Abbiey" "Allah ya miki albarka.. Allah ya miki albarka... Allah ya miki alnatka" "Aameen Abbiey" Wayar sa ya janyo a aljihun da ke gaban rjgar sa ya shiga wata number ya rubuta message can ya dauki hotan kayan cikin ledar ya cigaba da danna wayar tasa. "Ki saka a akwatin nan ki nannade da sealtape ki bawa isa direba zan aika shi inda zai Kai .. zaayi bincike akannsu da duk ma abubuwan da suka dache" "Inshaa Allah Abbieyn su.. Allah ya bada Iko" "Allahumma Aameen." HajiyaJamila ta mike ta dauki ledar da kayan ciki tayi karamin parlor ta hau sama ta dakko duk abjbuwan da zata bukata ta shiga shirya kayan tana nade su... Sai wajen 12 saura kwata amaal tayi musu sallatama ta tafi sashen su. Zuciyar ta na mata dadi. Ranta fes tana jin ta cikin madaukakin farin cikin samuwar lafiyar kakan su Alhaji Muhammad.... ///////////////////////////////////////////// Tanata sauri ta shirya cikin wata riga kirar Caribbean kalar ja,. Saman rigar a dan tsuke kasan ta kuma ya bude.. Ta yane kanta da mayafin rigar ja shima. Batayi wata kwalliya ba ta dai shafa hoda ta goga kwalli. Ta dan goga red lipstick kadan a bakin ta.. Ba kadan ba tayi kyau kamar wata balarabiya.. Ta janyo wayar ta.....Ta shiga daukan selfies tanata murmushi. Ta gama ta mayar da wayar ta cikin jaka, "Jikin ki sai rawa yake kamar mazari zaaje gun maza ko?" Hindu ta ce da ita tana tabe naki.. Murmushi amaal tayi tana zura takalman ta tache, "Wai su Yaya Aayan? Su ke bi na bani ke bin su ba.... Sai kun taho" Ta fuce da sauri tana duba wayar ta dake ringing... Tabar Hindu da cizan yatsa Wajen Hayateey taje suka gaysa...Daga nan ta wuce bangaren Hajiya . Ba kowa a parlorn sai kakan su Alhaji Muhammadu yana zaune da carbi a hannun sa tayi sallama ta shiga ta zauna, "Kakaa Ina kwanaa? " Ta gayshe shi duk kuwa da tasan ba bakin magana Dan juyawa yayi ya kakkali parlorn. Itada dai Amaal na bin sa da ido "Kaka wani abun kake so ne?" "A'ah..... Maryam! Nagode Allah yayi miki albarka." Ta bude baki zatai magana ya saka yatsan sa akan nasa bakin yana mata alamar da tayi shiru... Ta rufe bakinta da tafukan hannauen ta tana daga Kai... Mamaki ya cikata gefe daya kuma tausayin sa ya mamayeta. "Salamu alaikum" aaayan da Al-mustapha suka shigo ciki.. Amaal ta amsa musu sallamar. Yayin da alhaji Muhamamd ya daga musu Kai. Labban sa suka motsa amsawar. Gayshe da shi sukayi dik kuwa da da Kai yake daga musu yana murmushi... Aayyan ya shiga cikin kananan kaya samfarin polo wear. Yayin da Al-mustapha ya ke shirue shirye cikin manyan kaya riga da wando na yadi me laushi ya saka hula data karbi aokin jikin kayan "Kinga yadda kikai kyauu favorite. Wow wow wow...Dama ga ki me kyau.." Aaayan ya juya wajen Amaal yana yaba kyan da tayi. "Thank you... Favorite Yayaa ayaan" "Ina Hajiya?" "Nima bangan taba inaga tana ciki.", Cikin haka sai ga hajiyan ta futo daga daki tana dogara yar sandar ta ta karaso ta zauna suka shiga gayshe ta tana amsa musu daya bayan daya da faraa a fuskar ta "To bari mu je" "To Allah ya dawo ku lafiya. Allah yabar zumunci " "Aamin Hajiya... Fave muje ko, Babaa Kai ma tashi muje" aayan yace da Al-mustapha. Duk suka fita wajen harabar gidan bayan sun musu sallama.. Nukaa hills and garden zasu je gaba dayan su yaran zuriyar gidan. Luxurious bus ce katuwa tazo daukar su wasunsu har sun fara shiga ciki. Al-mustapha na daga gefe yana jujjuya mukullin hannun sa. Amaal na wajen wata bishiya tana amsa kiran Hisham daya kirata bayan yaga hotanta da ta saka a status na WhatsApp. Sai murmushi take tana amsa wayar. Hannunta daya na kan reshen bishiyar tana wasa da ganyen jiki... Ya samu kansa da binta da kallo tun daga tafun kafarta zuwa fuskar ta. Ba karamin kyau tayi masa ba .. "Fave muje ko?" Aayan. Ya fada yana nuna mata motar "Ke ungo rike..." Al-mustapha ya kira ta yana mika mata mukulli "Me zanyi da shi?" "Ki share mun daki na kiyi mopping... Ki canza bedsheet din ma "yana magana yana takawa inda take a tsaye cikin isa da takun kasaita..... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/7, 5:10 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 26_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *Da* sauri ta fara ja baya, ganin yadda yake tunkarar ta. Hannuwan sa zube cikin aljihu. Ya narkar mata da manyan idanun sa yana mata wani irin kallo mai wuyar fassarawa... Amman fuskar nan tasa a hade take ba alamun wasa. "Maza meye haka? Wacce irin shara bayan kasan fita za'ayi..? Beside ina masu taya aikin gidan nan fisabilillahi?" Cewar Aayaan "Ita naga damar sawa to... Ina ruwan ka?" Amaal idanun ta suka cika taf da hawaye. Su Hindu dake kallon su farin cikin hakan ya mamaye su baki daya. "Ungo." Ya taka daf da ita har suna jiyo tururun numfashin juna. Ya yin da sanyin kamshin turarukan jikin su ya gauraye ya bada wani ni'imataccen kamshi mai kwantar da zuciya. Ta daga manyan idanun ta da suka cika taf da hawaye ta dora akan sa.. Kallon sa take mai tattare da tsantsar tsana. Ya samu kansa da kafa mata idanu yana nazartar ta... Zuciyar sa na zillo tamkar zata fadi kasa.. Ta karbi mukullin..Hannun ta daya kan idanun ta tana share hawayen da ke zurara daga idanun tah.... Aayaan ya bi bayan ta yana kiran ta...Yaja igiyar jakar ta yana kiran ta, "Tsaya mana favorite..." Tsayawa tayi saboda kukan daya ciyo ta ta saka hannun ta ta rufe fuskar ta tana shessheka.. Aayan ya juya ya gallawa Al-mustapha harara... Cikin haka sai ga Fateemah-Yusra kanwar Al-mustapha... Daman su bjyu ne awajen iyayen su. Ta girmi Amaal da shekaru ba masu yawa ba. Amma tana da manyance sosai. Don haka tana zuwa ta tsaya saitin su tana cewa, "Kukan me take wannan?" "Ita da mutumin ki ne mana..." Aaayan ya fada yana nuna mata Al-mustapha da yatsa.. "Hammaaa..." Ta karasa wajen sa "Yusra.." "Me ka.mata take kuka.... Kabar spare key din ka. Mami tasa an wanke maka toilet an gyara dakin anyi mopping. An ma canza bedsheet without your consent dai.." Ta karasa fada tana mika masa mukullin... Sam bai ji dadin hakan ba. Ya juya ya hararo Amaal yana yamutsa fuska "Karbo mun mukulli na awajen waccen yarinyar" "Hamma me zata maka da ?" "Jeki karbo dalla" Yana karasa fada ya shige cikin motar. Ta tafi wajen Amaal tana yake. "Amaal.." ta kira sunan ta tana daga ta "Yaya yusra.." "Na'am... Yaya Aayan wai me ya faru ne?" "Gyaran dakin sa ya sata da sauran stuffs" "Luckily enough kuma an gyara din.. Shima dai hamma. Kai Allah ya shrye shi. Ina key din kawo kinji?" "Au an gyara? Dan wahala" Aayan ya fada yana hararo motar "Muje dearest sis..." Ta riko hannunta suka shiga motar Suna shiga cikin motar kamar fada Al-mustapha shi kuma ya futa daga ciki... Aaayan ya leka yana kiran sa "Musty fresh meye haka? Zo mu tafu mana" "Kuje ba zani ba sai dai idan yarinyar nan zaku fasa zuwa da ita... " Aayaan yaja dogon tsaki yana girgiza kai, "Wannan kuma baka isa ba kayi kadan... Katon banza katon wofi...." Ya koma ya zauna yana cewa direban yaja motar su tafi. Su Hindu sai murmushi akeyi Al-mustapha yace yafasa zuwa saboda da amaal zaaje "Kiyi hakuri kinji sis?" "Da me fa yaya yusraa?" " Da abubuwan da hamma Al-mustapha yake miki... " "Oh.." "Dan Allah kiyi hakuri kinji? " "Bakomai..." Amaal ta amsa. Kasan zuciyar ta na mmamakin kiyayyar da yake nuna mata a fili. Tayi hamdala hadi da sauke katuwar ajiyar zuciya. Don dama idan yaje ma she won't be comfortable... Direba ya kai su har cikin Nukaa hills and garden.. Suka furfuto da kayayyakin kulolin abincin da suke j da shi da abun sha da sauran abubuwan bukata.. Grass carpet ne kawatacce da aka shimfidee shi awajen ya bada irin picnic site dinnan me maana.. amman duk da haka suka shimfida babbar tabarmar da sukaje da ita suka zazzauna.. Abun shaawa Aayan yasa sika fara addua... Daga bisani Kuma aka fara hira ana zuzzuba abinci da abin Sha. Bayan sun gama, Yaran ciki sukai swimming wasu sika hau lilo wasu dokuna wasu suka hau pirate ships da motoci da sauran su. Sai da sukayi sallar laasar suka wuni cur anan sannan sika dauki hanyar gidah nanma Aayan yasa suka tsaya wani joint na ice cream ya sissiyawaa kowa scoop uku da donut daya da shawarma. Sannan suka tafi gidah. +++++ Har sai da motar su taja sannan ya samu kansa da dai na waiwayan motar ya nufi sashen Hajiya... Bakin sa dauke da sallama ya shiga. Hajiyan ce kawai a zaune tana jab carbi ta amsa sallamar da yayi. Ya nemi waje ya zauna, "Ina kakaa?" "Ya kwanta kansa ke cuwo" "Allah sarki.... Allah ya bashi lafiya Amin" "Amin Aameen..." Hajjya nata jab carbi ta. Ya janyo wayar sa ya shiga WhatsApp. Yana cikin duba statuses. Ya gano na Aayan kaman ba zai dai duba ba sai kuma yayi viewing.. Hotunan su ne kala kala acan wajen. Harda videos.... Gefe daya Kuma hotunan amaal ne ya sassaka su tayi kyau tayi mirror selfie da Wanda tayi video din kanta tana murmushi.. Ya samu kansa da zooming hotunan yana kalla daya bayan daya .. "Kun fasa zuwanne?" Muryar Hajiya ta doko dodon kunnen sa "A'ah .... Su sun tafi" "Kai meyasa bakaje ba?" Jan kan leben sa yayi yayi yace, "Banason rashin kunyar yarinyar nan amaal. Jini na be hadu da ita ba shiyasa" Hajiya Maryam ta kalle shi tana girgiza kai, "Meyasa kake haka ne Dan yaye? Saboda Allah me yarinyar nan ta maka? Yarinyar da batada kwaramniya ma? Bantaba Jin ko ganin Wanda ke ganin lefinta ba wallahi sai akan ka" Ya smau kansa da yamutsa fuska... Dai dai lokacin da hannun sa ya danno kan selfie din aaayan da amaal din awajen Wani lilo sin tsattsaya, Mtscew... Yajaa tsaki da baisan ma ya fito ba "Tsakin me kake?" "Bakomai hajiya... Kai na ne ke dam saramun" "Bari a dakko maka Panadol to." "A'a zai lafa Hajiya...nagode " "A zubo abinci ko?" "A'a Hajiya.. "Ba abunda kake bukata?" "Babu Hajiya" "Shikenan..." Tashi tayi ta shiga daki. Can an dan jima Kuma ta dawo. Gogan naku na zaune akan kujerar lokacin zuwa lokaci kuma ya kan duba agogon dake wutsiyar hannun sa "Wai tsakin me kake ta faman yi ne?" Hajiya ta tanbaye shi. Da alama bai masan yanayin tsaki ba. Ya saka hannu ya sosa keyar sa yana kakaro murmushi, "Bakomai... Network wayata nake son ya dawo" "Okay tohm" Can sai suka fara kallo wani tsohon film din hausa da ake a Africa magic hausa. Hajiya ta bada hankalin ta sosai tana kallon. Yayinda Al-mustapha ke Jan kasan leben sa yana taunewa kamar wata alawa.. Ya mike ya daga labule ya koma ya zauna, "Hajiya" "Na'am danyaye" "Ki kira aaayan ki ce su dawo haka?" "Ah akan me zan kira su su dawo suna can suna kulla zumunci? " "Hadari ne ke ta haduwa fa.." "Yo ai ba yara bane dazasu bari ruwa ya dake su dan yaye... zasu samu mafika." "Akwai....akwai tsare tsaren da muke da Aayan ne akan office dina... Shiysa nake son su dawo da wuri saboda mu samu mu karasa" "To ka kirawo shi mana..." "Ba..ban..Banda network a wayar" "Zasu dawo ai komai dare inshaa Allah.. idan Kuma ka matsu yanzu kakeson kuyi abin to ga waya ta nan ka kira shi.," Ta karasa fada tana mai tura masa wayar gsban sa Yayi haka zai dauka kenan yajiyo karar budewar gate din sashen... An shigo da zungureriyar motar da sika tafi da ita. Ya samu kansa da sauke zuciya mai dauke da maduakakiyar farin ciki marar fisaltuwa. Duk kowanne ya tafi hanyar sa. Aayaan, amaal da yusra Kuma sika tunkari sashen Hajiya Al-mustapha ya nemi waje ya zauna yana mai sake hade fuskar sa tamau. Suka shigs parlorn sunata sallama. Hajiys ta amsa musu. Al-mustapha ma ya amsa yana Wani danna wayar sa ya dora kafa daya kan daya "To ga Aayanun nan ya dawo ai danyaye. Gwara ku karasa aikin da kuke ko?" Aayaan ya kalli Al-mustapha kallon karin bayani, "Wane aiki?" "Babu..." "Aikin me dalla..?" Al-mustapha ya mike ya fuce da ga sashen yana eani kobarewa... Yana fita amaal ta sauke numfashi Da tasan yana sashen Hajiyan kuwa da ba zata ma shigo ba.... Ta rasa wacce iriyar tsana yake mata.. Ta jujjuya kai kawai kasan makoshi ta furta "Allah ya kyauta..." A bangaren hajjya sukai magribaa har bayan ishai tukun sannan itaa da yusraa sukayiwa hajiyan sai da safe. Yusra ta nufi bangaren su. Ita Kuma amaal ta nufi sashen Hayateey tanata sake sake a zuciyar ta..... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/7, 9:32 PM] Hafsaat💞: _BM_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 27_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *Yana* kishingide a parlon sa bayan sallar ishai.. wayar sa ce a hannun sa yana dubawa... Yana kuma duba wata takarda da ya ajiye a gaban sa. Fuskar sa sakale da gilashi na kara gani. Hamid ne agabansa. Da laptop yana karanto wa sarki Junaid bayani. shima sarki Junaid din yana daga kansa idan Hamid yayi masa bayani..alamun gamsuwa.... "Yauwa gashi nan ranka ya dade... Million takwas dinnan ya za'ai da ita... A saka a bankin ko ....? Zuruf sai ga shigar hajiya hadiza... Ta wurgawa Hamid harara tana duban sarki Junaid "Sallamamme... Wai aache ka ajiye naka yaran a gefe. Kaje ka dakko wannan da da abunda ka hada da shi, Ka bashi amanar dukiyar kandemi gaba daya.. wai ajiyan sarki junaid. Sannan yaron da shi da jamila Allah tatsekaa zasu yi.. tatsa zasu yita yi maka kamar saniya.. ka dai canza tsari don mutanen kandemi suna yi da kai kan. ", Sarki junaidu ya yamutsa fuska. Tinda ta shigo tana magana yana dauke da wayar hannun sa ya yana sosa goshin sa. Cike da kosawa yace, "Kingama?" "Da bngama ba ai bzanyi shiru ba ko" "Hadiza saka lasifika ki kirawo sunan yan gidan mu ... Ki gaya musu abubuwan da ke faruwa..." "Eh ai saboda ba tsoron su kike ji ba ai shiyasa" "Sallamamme." "Fita...walk out", ya fada a tsawace. Ta futa da sauri har tana zubar da kwalla saboda bacin rai, A hanyar fita sukai kichibus da su bappah Nuraddeen.. "Hadiza..." "Ah hadiza ce?" Kasa musu magana tayi. Ta daga kanta kawai ,, kuka ya kufce mata ta ja baya da sauri tana Jan hanci "Meya faru?" "Babu komai.. Barkan ku da warhaka. Na bar ku lafiya" Tana karasa fada tayi gaba tana share hawayen ta Da sauri suka karasa shiga ciki... Alokacin hamida ya mike da computer a hannun sa yayi masa sallama zai tafi Ya durkusa ya gayshe su da su sannan ya fuche bayan yayiwa sarki Junaid sai da safe Gayshe da su yayi cike da girmamawa kamar ba sarki bane agare su, "Meya faru da hadiza...? Naga ta futa tana kuka?" "Ba wani abu Kawu.... Hadiza haka take kunsani kuma" "Tabbas.. amman inason sanin menene ya hadu ku." "Wai dan taga wannan yaron awaje na muna maganar budget da shi... Banker ne dan gidan kanwar Jamila marigayiya Rukayyah. " "Kudin take so ba ka bata ba ko Ya ya?" "Wai akan na bashi ajiyar kandemi.... Thou kawai fa account na sa ya bude na masarauta haka dik abun foundation zaa dinga sakawa a account din ya zama in charge... Meye lefi aciki Kawu? Ko kuwa Yaya?" "Kasan mata sai ahankali....." "Hakane kam.. Allah ya rufa asiri" "Wato Kawu abunda yasa na nemi izinin ganawa da ku akan baba ne.... Ni a nawa tunanin nake gani kaman mu sake fita dashi waje a duba lafiyar sa... Ko kuwa? Tunda ya warware kuma Alhamdulillah yana samun lafiya fiye da baya,.. Amma wannan rashin maganar tasa yana damun Hajiya kwarai matuka.... Ya kuke ga ni?" "Wannan batu naka yayi sarki., Allah yasa a mizani" "Gaskia ka kawo shawara me kyau .... Musanman da yanzun naga likitocin basa zuwa Kuma... " "Nima abunda na lura kenan... Inaga sunyi iya yin su " "Hakane kam.. Toh Allah ya iya mana da iyawar sa Amin" "Sai a gayawa su Gwaggon court yadda aka yanke...." "In shaa Allahu " "Allah ya dafa mana...... Aameen Yaa Rabbi" "Toy bari muje.. ka huta lafiya" "Sai da safe Kawu .... Sai da safe Yaya" "Allah ya tashemu lafiya Amin" "Alahumma Aameen." Suna fita ya sauke ajiyar zuciya. Hadi da daga kansa yana tunani. Hajiya jamila ta shiga bakinta dauke da sallama. Ya amsa mata "Barka da dare ranka ya dade" "Barkan mu...." "Ko zaka watsa ruwa?" Girgiza mata Kai yayi alamun a'ah "Ko kana bukatar space ne abbiyen su?" "No kakki damu kiyi zaman ki." "To ai ba nason damuwar da ke dabaibaye da Kai... Duk wani tsanani yana tare da sauki, Komai nisan dare gari zai waye Allah zai bayyana mai gaskiya... Dan Allah ka dena saka damuwar nan da yawa .. Dan Allah kaji?" Ta karasa fada muryar ta a raunane... Fuskar ta ta tatrare da damuwar data same shi, Ya daga kansa ya kalleta yana murmushi. Yayi mata alama da hannu data dawo kusa da shi ta zauna, "Godiya nake takawaa" Dan murmushi yayi jin abunda ta fada. Ya saka hannu ya lakuce mata gefen kumatu yace, "Gimbiya sarauniyar mata..... Allah ya miki albarka" "Aàmin Aaamin ranks ya dade. Allah ya kara maka lafiya da nisan kwana mai amfani ya kara tsare mana Kai da tsarewar sa." "Aameen Aameen" ya amsa yana mai kamo hannunta cikin nasa yace, "Wato binciken da akayi na abubuwan da Amaal ta dakko a sashen baba su allurorin Nan?" "Eh.... " Wani murmushi yayi me cuwo yaCe, "Ni mutane na bani mamaki wallahi. Akan neman duniya wai sai ka lalata lahirar ka? Akan wane dalili zaka dinga kokarin kashe mutumin da Allah ya raya kwanansa bai kare ba? " "Ina sauraron ka abbieyn su..." "Baki daya tsubbu ne acikin kayan nan Kashi 90.... Kashi goma na ciki kuma ana illata shi ne ta hanyar gurbanta duk wasu sassa na jikin sa ahankali. Wannan tashin da baya iyayi baya komai sai dai a masa... wai ashe wata allura ce da akewa doki kakkarfa turawa keyi ma bama a nan kasar hausa ba. Turawa kewa dokunan su don rage musu karfi. Kuma allurar dokunan ma rabi ake musu bayan kwana biyu ayi musu rabin. Amman babaa kullum daya suke masa. Ki duba kiga karfin doki ana masa rabi ace nutum daya sukutum. Badan yanada sauran kwana ba wallahi da tuni sunci galaba akan sa ya mutu...." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.... Hasbun' Allahu wa ni'imal wakil... Kai duniya Ina zaki damu... Innalillahi wa inna ilaihi rajiun wallahi gaba daya bakaji yadda jiki na yake rawa ba... " "Wallahi wasu basajin tsoron Allah ko kadan basa fargabar Allah ya karbi rayukan su ahalin da sike muguntar. Me zasuje su cewa Allah? Ko kinsan Karin ruwan da ake masa shima ruwan tsibbu ne na chusa cuta arasa maganin ta?" "Kai innalillahi wa inna ilaihi rajiun....." "Wasu abubuwan ma na manta.. Amma yarinyar nan amaal sai dai fatan Allah yasa ta gama da duniya lafiya Allah ya saka mata da mafificin alkhairin sa ya biyata da gidan aljanna. Ya bata miji nagari Wanda zai so ta ya kaunace ta har karshen raguwar su Amin" "Aaamddn Amin." "Na nemi iznin ganin su Kawu ai basu dade da futa ba..." "Allah sarki ka sanar da su kenan?" "Ban fada ba.... Na dai ce ya kamata a mayar da abbiey din asibiti..Amma a kàsar waje don gano dalilin dayasa baya magana.." "Eh Hakan ya kamata gaskia... Allah yasa aje a sa'a " "Aameen... Aaameen" "Ina Aamaal?" "Tayi bacci...." Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya kansa a sama "Meya faru... Wani abun ne?" "Bakomai..... Taci a mata babbar kyauta ne.... Allah ya mata albarka" "Allahumma Aameen." "Allah ya kareta da kariyar Sa....." "Ameen abbieyn su.. a hado tea din?" "Eh..... Banda sugar amma" "Tom." Mikewa tayi ta nufi dinning area komai a killace a Kuma jere yadda ya dache. Ta hado masa tea din ta kawo masa cike da girmamawa ta durkusa ya karba yana murmushi hadi da shi mata albarka... ====================== Zuciyar sa che ke ta masa saqe saqe yana mamakin samuwar warakar Alhaji Muhamamd bayan dubban kudin da aka kashe na ganin an salwantar da rayuwar sa... Mikewa yayi ya zura jallabiyar daya cire. Ya futo daga sashen sa ya nufi bangaren Alhaji Muhammad inda yake da bashi da lafiya.. Bude bangaren yayi ya shiga da spare key din hannun sa.. yana shiga ya rufe kofar da key ya haura sama. Dakin ya shiga ya murda kofar ya rufe.. ya nufi Wani corrdorr ya ciro memoru card ajikin wata yar waya dake makale da CCTV. Ya zauna akan kujera ya buda laptop din dake gaban sa ya kunnata.. Nan da nan ya sassaka dukkanin abunda zai bukata take faifen bidiyon ya fara haskawa na kowanne kwanaki har ya zuwa ranar da amaal ta hadu da Bappah Nuraddeen awaje lokacin data jiyo ta Kuma gano likitocin suna yiwa Alhaji Muhamamd allura yana kuka me wahalarwa... Da sanda taje ta curo ruwan jikin sa da allurorin nan gaba daya ta saka aleda ta futar da su.... Yana karasa kalla ya dartsane harshen sa yana ciza cike da takaici. Ya saka hannu ya dafe kansa saboda tsananin bacin rai. Computer ya janyo ya saka kafar sa akai ya dinga takata kamar ita tayi masa lefin.ya farfasata awajen yayi 'daya daya da ita. Ya dauki memory card din ya nannade a tissue ya shiga bandaki yajefa a masai yayi flushing .. Dama jiokin sa ya bashi itace.... yaja tsaki yafu a kirga..wayar sa ya janyo ya rubuta sakon da zai rubuta ya mike yana cewa, " Uba da 'ya ke hargitsa mun dik wasu lissafi...... Junaid sai kayi dana sanin waiwayowar ka kandemi...Na hane ka kaki hanuwa ko? Ka dawo har ka karbi karagar mulkin kandemi..... To ka sani ka kana gab da shiga cikin matsananciyar musiba mai wahalar fita... Mu zuba!!!!!" Ficewa yayi daga sashen gaba daya ransa a matukar bache yana sake harzuka tamkar wani kasurgumin zaki..... *ARDO' K UNIVERSITY NUKAA* (A U N) Isa direba ya zura hancin motar cikin jami'ar dataci sunan marigayi mai martaba sarkin Nukaa, Alhaji Ardo kandemi... Jamii'a ce da ke sahun farko na jerin jam'iyoyi da ake ji da su a garin Nukaa dama najeriya gaba daya.. dalibai daga kasashe ne ke zuwa karkashin ta suyi karatu... Su ikhram ya fara kai wa departments dinsu daga karshe ya dauki hanyar kai amaal nata department din inda zasuyi lectures "Hajiya karama aina zan ajiye ki ne?" Isa direba ya tanbayi Hindu dake owners corner tana tauna chingam. "Department din da zaka kai ta...." Ta bashi amsa tana nuni da amaal da yatsa.. "Toh ranki ya dade..." Ya kai su har department din. Amaal ta sauka tana gyara zaman jilbab din dake jikin ta Kalar maroon color. Ba kadan ba tayi kyau. Yayin da Hindu ke sanye cikin riga da skirt sun matse ta .. halittun jikin ta sun bayyana ta yafa yalolon mayafi Kalar kayan .. tayi dauri rabin gashin ta awaje . Fuskar nan tasha foundation kamar amaryar karya. Ta zuba janbaki ja daya kara haskaka ta. Gefe daya Kuma turare ne ke tashi daga jikin ta... Amaal ta mike ta fara tafiya. Hindu ta kira ta da, "Ke..." Ja tayi ta tsaya... Don ta saba ji da haka take kiran ta. Hindun ta taka ta sameta tana cewa, "Ina ne office dinsa?" "Wa?" "Saurayi na da kikace eh malamin ku ne" "Wallahi bansani ba" "Karya kike" "Allah bansani ba... " "To tsaya dai...." Ta fada tana janyo wayar ta a jaka Amaal ta dubu agigon dake daure a wutsiyar hannun ta. Batasan tayi latti a lectures. Amma gudun masifa yasa ta ja ta tsaya Kiran sa Hindu tayi a waya .. sai data kira sau uku kafin ya dauka, "Na zo fa...." "Kina department din?" "Eh...." "Okay bani minti uku... Na fita bakin gate ne taho da aboki na... Yanzu zamu dawo.. " "Alright." "Na tafi ne?" "No tsaya yazo seki tafi ..." Amaal saura kadan ta fashe da kuka har ga Allah batasan lecturer din ya rigata shiga don baya bari ashiga idan ya riga shiga. Sai da aka debi kusan minti Sha bjyar kafin motocin biyu su danno Kai parking lodge din. Motar Habibi Talba ce agaba sai tashi a baya... Amaal na ganin motar malamin nasu tache, "Gashinan yazo.. Na je?" Hindu ta daga Kai ta haska mata harara.. Ta shiga gyara mayafin ta tana mayar dashi gefe.. "Baby H?" Cewar Habib Talba daya fito daga motar yana takowa wajen su. Idanun sa akan Hindu. "Na'am Habibi..... " Amaal na ganin sun hadu ta sulalae zata tafi.... Ashe Habib Talba ya hango ta, "Zo nan..." Ta waiwayo tana nuna kanta "Ni?" "A'ah.... Ni" Komawa tayi kanta a kasa tace, "Ina kwana?" "Lafiya...wait tare na ganku kunsan juna ne?" Ya nuna amaal yana tanbayar Hindu.. "Step sister din sisters dina ce...." "Omo...." Habib Talba ya fada yana smirking face Amaal ita ko ajikin ta fatan ta su kyaleta ta tafi . "Lecture na sai nan da one hour so kafin nan bari muje can mu zauna ko... " "Sure... Why not?" "Okay... Yauwa kinga ga motar aboki na can ki bashi key din nan kice ya jirani a office idan nagama zan zo sai mu wuce.." "Okay tohm." Amaal ta saka hannu ta karbi mukullin. Kai tsaye ta nufi motar.. Sai kallon motar take kamar akwai ire iren su a agidah. Wata zuciyar ta bata amsa da "Ai ba dan ku kadai aka kera ba..." Motar ta nufa ta kwankwasa ..yana danna waya ... Batare daya daga Kai ya dubi me kwankwasawar ba azaton sa habibi abokin sa ne. Ya sauke mudubin kasa, Ta zura hannu ta mika mukullin cikin zazzakar muryar ta tache, " Gashi inji Malam Habibi... Zan nuna maka office dinsa wai ka jira shi idan ya gama zai zo ku tafi..", Cikin daga kai da sauri domin muryar ta na shige da wadda ke sanya shi nutsuwa ya daga kai kenan ya sauke akan kyakkywar fuskar ta..... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/9, 12:24 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 28_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Kanta a gefe ganin bai karbi mukullin ba wulakanci ne ko bai ji bane ga lokacin lectures dinta na kurewa.. Hakan ya sa ta juyar da kanta tache, "Ga shi inji Malam Habibi....w..., Ta nemi labbanta da kasa furta sauran kalmomin da zasu karashe zancen... Sai kache ba shine ya gama kalleta ba. Yadda ya hade fuskar sa ya fuzge mukullin kamar fadaa ita lamarin nasa ma sai ya fara bata tsoro kuma ganin kamar yaga wata dodo.. Bude murfin motar yayi... Ya koma ya rufe yana wani shan kamshi. Ita dai ganin yayi kamar be santa ba yasa ta juya tayi gaba .. "Baki iya gaisuwa bane....?" Ta jiyo muryar sa a bayan ta... Tana cigaba da tafiyar ba tare data jiyo ba tache, "Ina kwana...?" "Yana gidan ku ...." Tabe baki tayi... Dama tasan salon ya gasa mata magana ne.. Har office din ta rakashi tache, "Gashi...." "Zo nan...."Ya kira ta ganin ta juya zata tafi, "Dan Allah... Zan makara a lectures ne " ta fada tanata rau rau d idanu muryar ta a sanyaye a kuma shagwabe kasancewar haka take magana amman wani sai ya dauka yanga ce... Ya samu kansa da son sake jin muryar tata... Yana wani muzurai yache, "Wato kula maza kike ma ko?" "What?" "Oh yes.... Da kawar ki Habibi yake magana right?" Takaicin tambayoyin sa tamkar ta daka tsalle ta sharara masa mari. Kasancewar shi din dogo ne sosai ya fita tsawo. Duk kuwa da ita dinma doguwa ce... amman ya kere ta a tsawp "Tambayar ki nake.... Ko anan ma rashin kunyar zaki mun ne?" "Kayi hakuri... Ni ba rashin kunya nake maka na... Sauri nake zan shiga lectures dan Allah..." Har ya zura mukulli zai bude kofar office din sai kuma ya fasa... Yana takawa wajenta tana ja baya... Har ta kai karshen bango. Gabanta na tsananta bugawa tamkar zai fado. Gashi tayi masa kyau tamkar ya rungumeta da halal dinsa ce... Ya saka hannu daya ya tokare ta.... Ta juyar da fuskar ta gefe... Kamshin turaren jikin sa na Tom-Ford ya gauraye ta baki daya.. Kasa kasa yace, "Baki bani amsar tanbaya ta ba.... Kula maza kike ko?" "Dan Allah ka k..... Bata karasa ba wayar ta tafara ringing. Tayi haka zata dauka yayi sauri ya wafce ya matsa gefe ta bi shi tana rokan sa, "Dan Allah ka bani wayata..." "Yaya Hisham..... Waye Yaya Hisham? Kaf zuriyar Ardo kandemi bamu da Hisham... Ohh daya daga cikin samarin ki ne ko?" "Yaya Hisham dan.... Dan aminin abbiey ne, Dan Allah kayi hakuri kaban wayata." "Ai dole ki so na naki wayar ki saboda samarin ki kala kala.... Waya sani ma ko habibin ma saurayin ki ne" "Ni malami na ne... Sannan ba wata kawata da ke kula shi. Wadda kake zaton ko kawata ce suke tare ba kowa bace fache Yaya Hindu.." "Hindu?" "Dan Allah kaban wayata..." "Je ki lectures din ki dawo..." "Dan Allah kayi hakuri ina amfani da ita a lectures wajen browsing. Dan Allah kaban wayata" "So kike kawai na baki kiyi waya da beloved dinki Haysam" "Hisham.." "Oh harda gyarawa? wato na furta sunan saurayin ki ba dai dai ba ko?" Langabar da kai tayi... Kanta a kasa tace, "Ka bani wayata... Please" "Magana zaki gaya mun?" "Ni ban isa ba" "Gashi nan karan kada miya dan abokin bappah ma kina ce masa yaya.ban cancanci ki kirani da yayan ba sai wani ka ban waya ta.... Ko dan kinga kin fara girma? Kina shiga cikin yammata? Ko kin dauka nima Ina cikin admirers dinki kamar Aayan?" "Kayi hakuri...." Ta shiga bashi hakuri don dik bata ga abunda yayi zafi dazai dinga ga samata maganganu ba.. "Yauwa karki dauka nima ko irin Aayan ne me rawar jiki akan ki... Ko a kafa aka dauran ke sai na kunche..You're not my type, not even close. ...... " Kasa cewa komai tayi... Tsananin kiyayyar da yake mata yayi yawa. "Yauwa gwara ki sani don renin na ki yayi yawa... Ko mata sun kare ni Al-mustapha ba zan taba iya soyayya da ke ba.... Baki da abunda nake so a mache ke baki ma cika macen ba. Yanzu kike tasowa. Kina Wani ji da kan ki... Bai karasa ba still kiran Hisham ya sake shigowa.. cike da takaici ya cilla mata wayar ta dauka da sauri zata tafi ya daka mata tsawa, "Ke..." Tsayawa tayi. Amman zucjyar ta sai ta kasa hakuri. Hawayen data ke makalewa na cin nutincin daya ke ta mata ne suka fara zuba a kyakkywar fuskar ta. "Dan Allah kayi hakuri .... Yaya Al-mustapha!! Zan shiga lectures." Tana karasa fada tayi gaba sam taki waiwayowa tana ji yana sake daka mata tsawa tayi banza da shi... Yaci mata mutinci akan lefin data basan na meye ba... Ya tozarta ta akan hukuncin da shi kadai yasan kan sa.. Ya gasa mata maganganu akan fadan daya kirkire shi haka kawai ba tare dama sanjya ba... Haka ta karasa Ardo kandemi auditorium (one thousand sitters) inda zasuyi lectures. tana tafe tana tsiyayyayar da ruwan hawaye... Agaban auditorium din taci karo da kawayenta su biyu a tsaye da sauran yan ajin... Suna ganin ta suka tako wajen ta "Ke meye haka....kukan me kike?" Hafsat kawarta ta tanbaye ta "Ai shine... Babes meya faru? Ko menstrual cramps kike?" Cewar Zaarah dayar kawar ta su.. Bata amsa su ba ta dubi sauran mutanen wajen tace, "Ya haka? Ina lectures din?" "Ke mike jira dama... Wai baze samu zuwa ba ya bada handout aje ayi karatu zeyi open test next class din sa...." "Alhamdulillah....." Ta sauke katuwar zuciya tana goge hawayen "Wait..... Gurlll. Karki cemun akan lectures kike kuka?" "Hakane ma.... Zaarah kin gano ta." Murmushi tayi jin abunda suka fada. Maganar da Al-mustapha ya gaggaasa mata suka sake zuwa mata kai... Ta girgiza musu kai kawai tache, "Ko daya....thou rasa lectures dinma ya dameni. Na dauka an shiga..." "Zo nan ki wassafa mana labari... " Suka ja hannun ta suka koma wajen wasu kujeru suka zauna, "Meya faru....?" "Plss babes" "Kun cika damuwa wallahi.... Allah ba komai.. Ba wani abu" "To fada mana koma menene dai..." "Ni da ...." "Yaya Hisham...?" "Bassam?" Dariya sika bata yadda suka fara fado sunaye... Ta girgiza kai kawai. "To waye please?" "Ni da Yaya na ne...." "Mts... Shine kika kuka? Ai dama wasu yayyun maza haka suke sai a slow.." "Chill babes.... Komai mai wucewa ne... Bare fadan yan uwa baya karewa idan ba aure kayi ka bar musu gidan ba." Dariya tayi kawai tana kada musu kai alamun tohmmm... "Muje gashassh suya muci abinci kafin next lecture din ko?" Cewar Zaarah kawar su. "Yauwa daman Ina craving tsiren kodar nan.." Hafsat ta fada tana rataya jakarta Amaal ta mike tsaye suka nufi gashash suya and cafe dake cikin jami'ar ta su.. __ __ Tana tafiya ya saka hannun sa ya naushi bango cike da jin haushi kansa da kansa... Ya akai wadannan maganganun sika fita daga bakin sa? Babu dadi abunda ya mata gaskia.. Gashi ba zai iya bin ta yaba ta hakuri ba... Ya nufi inda yaga tayi ta bache masa da gani da alama da sauri tabar wajen.. Jikin sa a sanyaye ya saka mukulli ya bude ofishin ya shiga.. Mema kwan ya zauna sai ya nemi bango ya jingina da shi ya daga kansa yana tunanin bakaken maganganun daya gasa mata... Abunda zuciyar sa take son fada daban .... Wanda bakinsa da labban sa suka furta daban.. Ya saka hannu ya dafe kansa yana jujjuya shi... "Goddamn it!!!..... Kayi shirme Al-mustapha... Kayi shirme" Knocking office din akayi sai kuma ya turo kofar ya shiga.. bakin sa dauke da sallama... "Ahh... Guy kana Ina ne?" Ya shiga dube dube.. Ya juya zai rufe kofar ya lura da Al-mustapha ya rakube a bangon bayan kofar kansa a sama ya lula duniyar tunani.... "Maza... Meye haka?" Ya tambaye shi yana girgiza kafadar sa.. Sai a sannan Al-mustapha ya dawo daga duniyar tunanin daya tafi... "Ka dawo?" "Inata sallama ma na dauka baka man wallahi... Da niyar zan rufe kofar kuma sai na gano ka.. meya ke faruwa ne? " "Bakomai... Kai na ne yake ciwo amma ya dena..." Ya samu waje ya zauna... Shima Habibi ya zauna akan kujerar dake fuskantar wadda Al-mustapha yake akai... "Ya kan yanzu?" "Ya dena..." "Yauwa ma shaa Allah... Kaga yarinyar data rakoka office dinnan?" Al-mustapha ya muskuta ya gyara zaman sa yana kallon habubi Talba sosai, "Yeah...what about her? Menene please.. eh?" "Omo... chill! Kaga yadda ka gigice kuwa ..." "Aboki na get to the point please.." "Well.... Ni fa nayi mata... I want to wife her... Long story short ba wani kwana kwana maza so na ke na auri yarinyar nan ..." Wayar sa dake hannun sa ce ta subuce ta fadi a kasa jin abunda Habibi Talba ke fada.. Habibi Talba da sauri ya dakko wayar yana kallon screen dinta, "Kaci screen wallahi ta fashe... Meye haka?" Al-mustapha ya karbi wayar ya jefata a aljihu yana duban Habibi Talba "Kace me?" "Malam wayar ka taci screen" "Ba damuwa ai.... Amaal... Kasan Maryam Amaal ne?" "Sunanta kenan?" Wani dogon tsaki Al-mustapha yaja ya dankara masa lafiyayyar harara yace, "Kaketa wannan dogon turancin da ko saninta bakai ba? That aside naga budurwar kache tazo kuna zance amma bata gaban ka kana planning auren wadda baka ma san sunan ta ba... Banza mahaukaci. Ka cika yaudara wallahi ", Ya karasa fada yana mai jan dogon tsaki.. "Look.... Naji kache sunan ta Maryam Amaal... A'ina ka santa?" "Kai a'ina ka santa?" "Student dina ce mana..." "Ni kuma cousin dina ce... First cousin ma kuwa" "Shikenan... Yaya Al-mustapha... In-law... Dan Allah kabani ita" Al-mustapha ya daga kai ya sake hararar sa yana girgiza kai, "Kacika kule kulen yammata" "Wai waccen yarinyar nacacciya datayita kirana har yau na amince muka hadu? Maza wallahi bata gabana.. tun a Instagram take bibiyata kasan tsawon shekarun da take nace mun kuwa? Bamu taba haduwa ba sai yau shima gajiya nayi da nacaccen nacinta tacika stalking yau dai na ce sai dai tazo my hadu ni bazan samu zuwa ba.. tana ta roko na shine fa tazo..." Al-mustapha ya taba baki yana yamutsa fuska, "Ka yarda dani mana... Yauwa sannan tare suke ma da ita Maryam Amaal din" "Kawarta ce ko?" "No... Not really... Baby H din tace amaal kanwar kannenta ne da suke uba daya...yadda na lura kaman amaal din agidan su baby H din take a zaune ko? I dunno dai...cuz inata tanbayarta akan Amaal din taki bani amsa kaman basa good terms haka.. kasan mata one can't tell... " Al-mustapha yayi shiru yana jujjuya sunan wai baby H... "Wai Hindu?" "Exactly... Amma dai da baby H na santa" "Okay...." "Kasanta?" "Well... Yar uwata ce dai itama... Amma ba kaman yadda muke da amaal ba... Duka dai agidah daya ake under same roof.. Amma dai ita Hindu din itace ke agidan su Amaal din" "Woah.... Amma ita meyasa take haka? "Bangame take ba? Me kake nufi.. oho dai matsalar ku ce kai da ita... " "Ni fa kade na hadani da ita wallahi bana son ta." "Amma kai banza ne wallahi . Baka santafa kache.. akan wane dalilin tataso tazo har wajen ka?" "Daya daga cikin abunda yasa bana son ta kenan ma... Batada kamun Kai... Kicewa saurayi ko'ina yake zaki zo ki same shi bakya jin fargaba? Na biyu kizo da wata iriyar shiga dake nuna tsiraicin ki awaje? Na uku tasaka wani seductive turare saura kadan nayi aika aika Allah yatemaka wallahi korarta fa nayi... Could you imagine.... Tana saka hannu tana wani tattaba ni... Tana macen? Ina martaba da kimar ta suke? Wai ahaka kake tunanin zan zabeta komai awaje ga Amaal dake killace jikinta da komai nata yarinya me nutsuwa da hankali? Kai nifa nayi mata wallahi.... Ka gayawa su Bappah zan aiko manya gaskia... Aurenta kawai nakeson yi ba sai an dau wani lokaci ba.. Al-mustapha ya mike bayan ya girgiza masa kai kawai, "Meye haka muna magana?" "Office zan tafi mana..." "Magana mike fa akan Amaal kanwar ka . Da nake so da aure" "An bada ita tuntuni...." "Bangane ba...?" "Ina nufin an bawa wani auren ta tun tuni..." Yana karasa bashi amsa yayi gaba abinsa Habibi Talba yabi bayan sa yanata kiran sunan sa.. "Aboki na sai mun sake magana... " Al-mustapha ya fada yana mai bashi hannu sukayi musabaha Wani malami da zai zarta su a shekaru yazo wucewa suka tsaya suna gaysawa...habjbi talba ya nuna Al-mustapha yana cewa da dayan malamin, "Shine amini na da nake gaya maka fa... Architect Al-mustapha jalaludden........ ... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/10, 10:09 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 29_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ --- Habibi Talba ya saka hannu ya dafa kafadar malamin ya cigaba da cewa, "Al-mustapha wannan shine architect kuma Dr, Aliyu da nake gaya maka guru ne a faculty din nan... Shine overall best kaman kai.." Al-mustapha yayi murmushi... Shima Dr. Aliyu murmushin yayi... Suka hada hannu suka sake gaisawa, "To Dr.. Aliyu da Habibu sai na sake zagayowa in shaa Allah.." "Zakaci uban ka idan ka sake cemun Habibu na gaya maka sunana Habibi banason wulakanci.. alright sai nazo sake ganin sabon office in shaa Allah..Allah yasa an bude a sa'a Allah kuma ya sanya alkhairi." "Allahumma Aaameen.." "Toh Arc.. Al-mustapha sai anjima.." Dr Aliyu yayi masa sallama.. ya bawa habibi Talba hannu suka sake gaysawa ya shige ciki... Shi kuma Al-mustapha ya shiga cikin mota ya zauna zai bar wajen .. Habibi Talba ya sake zura kansa ta glass.. ya saka hannu ya tokare da hannuwan sa duka biyu, "Meye ne?" Al-mustapha ya tambaye shi cike da kosawa, "In-law please .." "In-law din uban ka?" "Aboki na please hear me out... Allah ba da wasa nake ba inason Maryam Amaal kaga yadda malamai ke admiring nata kuwa? Kasan beauty with brains ce wallahi.. komai ta hada .. " "Okay bama kai kadai bane kenan kuna da yawa?" "Kwarai haramun ne?" "Amma anyi mutanen banza masu son daliban su" "Lefi ne?" "Dalla matsar da hannuwan ka zan tafi ni." "To wai kai ba abun farin ciki bane ace kanason kanwar ka?" "Matsa na wuce Malam..." Habibi Talba ya bude baki can ya saka hannun sa ya rufe baki yana nuna Al-mustapha da yatsa.. "Menene?" Al-mustapha ya tambaye shi yana tada motar da key.. "Ko son ta kake ne? Saboda gaba daya mood dinka ya canza." Al-mustapha yaja dogon tsaki yana buga siriuyari... "Nake son waccen yarinyar? Allah ya kiyaye..." "To ai yadda kakeyi ne kowa zai ce sonta kake ... Mood dinka fa gaba daya ya canza... On a serious note..jokes aside" "A jerin matan da nake so bata ciki ..... Ai idan nace maka Ina son waccen yarinyar to ka kirani da garanbawul.... Wanda zai yi reno don kwa reno zaka yi... Yarinya ce fa danya sharaf. Yo waccen idan nace ina sonta ma ai sai reni ya shiga tsakanin mu .. batada qualities din da nake so ajikin mace gaba daya.... Ko abu daya bata dakko na." Habibi Talba yaja tsaki yana masa wani kallo, "Na yadda baka son ta . Amma karya kake kache yarinyar nan batada qualities din da zaa sota.... Kana ganin mache option komai yaji kache wani bata da.. Mtscew nama rasa me zance maka.. Kai ai inaga baa haifi yarinyar da yau zakace kana son ta ba... Shekarun ka dai kullum karuwa sike ka zauna kana ruwan ido.. idan ni da amaal mukayi sure muka haihu sai mu .. Bai karasa ba Al-mustapha yasaka hannu ya cire hannuwan Habibi Talba yayi reverse yaja motar yafita daga faculty din gaba daya cikin kurewar gudu mai tattare da kwarewa. Habibi Talba yayi murmushi kawai yana girgiza kai... Ba sabon abu bane halayen Al-mustapha kala kala na ban mamaki... Sai dai shi wani irin mutum ne mai madaukakin kirki marar misaltuwa... Duniya baki daya bata dame shi ba.. yanada Ibada sosai da sanin ya kamata bsshida wani hali na makuusa... Kuma dai akan mache bai taba ganin yayi haka na. Domin bashi da lokacin kula yammatan ma tun suna karatu awaje haka halayyar sa take... Irin su night outinngs dinnan su clubbing da sauran su duk bayayi... Kullum yana gidah yana game ko yana karatu ko yana wani abun daban na debe kewa da zai kebance shi kadai Amma yayi mamaki da attitudes din daya bashi na ranar... Amman ya dau hakan a matsayin tsananin kiyayyar da yakewa cousin din tasa kaman yadda ya gaya masa.. Haka habibi Talba ya koma motar sa ya bude ya curo ipad ya nufi wani aji da zai koyar da su ganin lokaci yayi... Gefe daya kuma yana mamakin tsanar da Al-mustapha yayiwa Amaal dinma domin shi a haduwar su ta farko daya fara shiga aji zai koyar dasu yaji ya kamu da kaunar ta... Dabi'un ta na yau da kullum kuma suka sake ingiza wutar kaunar ta a ran sa.. Al-mustapha yana tafiya a mota yana tunanin maganganun Habibi Talba... Wai yana kaunar amaal kuma so yake ya aureta batare da an dau lokaci ba.. Tsaki yaja... Hannunsa daya akan sitiyari dayan kuma ya dora shi akan glass ya dafe kansa... Lokaci zuwa lokaci ya kan saka hannun nasa akan girar sa ya sosa a haka ya karasa sabon ofishin sa na... 'Architectural excellence..' Direba na ganin motar ya tashi da sauri ya bude masa gate ya shiga ciki, "Sannu da zuwa yallabai" "Barkan mu dai.... Kana lafiya?" "Alhamdulillah ranka ya dade..." "Mashaa Allah.." Rufe murfin motar yayi ya shige cikin office din...sectary dinsa na zaune akan kujera da computer agaban ta tana dannawa... Tana ganin sa ta yashare baki tana gayshe shi, "Sannu da zuwa sir.." "Sannu kina lafiya?" "Alhamdulillah sir..." Shigewa yayi cikin office dinsa bakinsa dauke da sallama... Ofishin ya hadu kwarai matuka.. dauke da kujeru set daya samfarin Italian... Harda dinning area da bookshelf agefe shima... Ga fridge dinsa nan da closet daga gefe...sai dispenser da wani katon agogo mekyau shima... Can daga bakin kofa kuma hanger ce ta hanging kaya... Komai dai unique ne a ofishin na sa.. "Ya akai sadya?" Ya tambaye ta ganin ta biyo shi ciki.. "Sir... Dama wannan mutumin ne ya sake zuwa wai ga orin designs din da yake so nan.. yace ka temaka ka dauka kiran sa please cikin satin nan yake son zanen zaa fara masa ginin." Al-mustapha ya dau takardar data ajiye yana karantawa.. ya yamutsa fuska bayan ya daga mata kansa, "Ba damuwa..." "Sir ba wani abu da kake so a kawo?" "Babu... Nagode" Har ta kai bakin kofa zata fita sai ta jiyo tanata mammatsa hannuwan ta, "Ko a hado maka iced tea dinnan?" "No thanks.... " "Ko co", "Banason komai..." "Sir ko..." "Check out... Haba!" Ya fada da karfi hadi da saka yatsa ya nuna mata kofa Da sauri ta futa jikin ta har yana rawa saboda tsananin tsoro... Tana fita ya sauke zuciya ya zauna akan kujera yana girgiza kansa da hannun sa daya ya dora akai.. Hadi da furzar da zazzafar iska daga bakin sa..... Bayason takura... Gashi ransa ba dadi daman a jagule yake . Ita kuma sadya ta cika cinkisa sai kwazazzafar maganar tsiya.. Duk sai yaji abunda ya mata bai kyauta ba duk kuwa da ba lefin sa bane amman bayason ganin bacin ran mace musanman idan ta zubar da hawayen ta, Mikewa yayi daga zaunen da yake ya fita daga office din. Dama kana fita daga office dinsa sai dan bangaren da take ...zagaye yake da wani hadadden design da akayi mata.. Dauke da kujera mekyau da computer.sai yar dispense dinta itama awaje karama da mini fridge sai photocopying machine da typewritter.. Ya nufi inda take zaunen ta hada kanta da benchi tana rera sautin kukan ta a hankali... Kukan nata na dada sashi yana jin haushin kansa . Bayason yaji ko yaga kukan mace gaba daya a rayuwar sa.. Ya saka hannun sa ya dan daki benchin data kwanta ya kuma rankwafa cikin muryar rarrashi yace,.. "Sadya..... " Kin dagowa tayi ta cigaba da kuka tana rerashi a hankali... "Sadya.... Please... Ki dai na kukan nan... Ki yafe mun kuma kinji? Raina ne ba dadi .. Na kuma ce miki idan mutum yana cikin wani yanayi ki dena takura masa da magana.... Sadya... " Dagowa tayi da kanta data ci kuka ta koshi... Ya janyo handkerchief dinsa ya ajiye agaban sa.. ta daga da sauri ta kalle shi yace "Ki share hawayen ki... Ki dena kuka kinji? " "Tohm sir..." "Yauwa sadya.. To ni zan tafi sai gobe idan Allah ya kai mu" "To shikenan sir... Allah ya tashemu lafiya" Ya dan daki benchin gaban sa ya kara murmushi ya mata sallama sannan ya saka kai ya fita.. "Yallabai zaka dawo yanzu ne?"me gadin sa ya fada yana rissina masa "Sai zuwa da safe in shaa Allah . godiyy nake.. Allah ya tashemu lafiya" "Allahumma Aameen ranka ya dade.", Al-mustapha ya shiga cikin motar sa ya key tayar da jta ya dauka hanyar gidah.. ;;;;;;;;;;;=========== *KANDEM ESTATE* Direba na ajiye su a gidah ta wuce sashen mahaifiyar ta. "Kin dawo?" Hajiya jamila mahaifiyar ta ta tanbaye ta... Bayan Amaal din ta gayshe ta "Na dawo Hayateey.... Washh! na gaji" "Sannu... Ga abinci can an gama ai, Na zubo miki?" "Dan kadan amma ba yunwa nake ji sosai ba munci gurasa." "Tohm.." "Yaya ya dawo?" "Ya dawo..Amma ya sake fita" "Oh okay...." "Yi sauri ki gama zamuje kasuwa" "Kasuwa?" "Eh sayayyar abubuwan da zaa dafa wa baki... Da zan aika iya kuma kar na manta dawasu abubuwan" "Baki kuma?" "Oh eh... Aminin abbiey dinku ne zasu zo da matar sa inaga da hisham ma." "Okay ALLAH sarki... Zuwan me kuma?" "Ai wai Nukaa zasu dawo gaba daya... Kuma akwai maganar da zasuyi wai muhimmiya.... Abbiey din naku yace shima bai san maganar meye ba dai... It shall be well" "Da zama gaba daya a Nukaa ?" Ta fada tana gwalalo idanu "Eh......" "Allah sarki..." "Yi sauri ki ci abinci.... Ki gama dai komai kizo mutafi" "Tohm..." Haka dai ta karasa dukkanin abubuwan da zatayi... Suka tafi kasuwar.. Suna dawowa suka fara abubuwan dik da suka dache na daga girkuna, gyaran gidan da sauran su.... Yamma lis sai ga shigowar motocin su gidan cikin convoy.... ___ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/13, 11:37 AM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 30_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ A jere motocin suka shiga cikin kandem estate... Kai tsaye suka nufi faada inda za'a sauke su... Ranar daman ba'ayi zaman faada ba saboda mai martaba na da manyan baki... Kwana biyu kuma baya jin dadi sai wazirin sa ne ke zama... Suka bubbude motocin suka furfuto...Harda masu aiki da matemaka na farin kaya.. Suka furfuto daga shiga cikin motocin bakin su dauke da sallama... Aka shiga amsa musu ana musu lale marhaba Sunyi kyau cikin kayan da su kayi matukar dacewa da su.... Mahaifiyar Hisham tayi shiga ta alfarma cikin wani dandatsetsen lace daya sha kudi ya koshi.. Ya sha uban su stones da suka kara masa kyau da kyalkyali... Da ma'aikatan ta na biye da ita .. Sai Hisham dake sanye cikin manyan kaya da sukayi matukar karbar jikin sa.. Zatin haibar sa ya sake futowa. Tamkar an kara masa kyau saboda yadda ya sake wani irin kyau lokaci daya.. Alhaji Abubakhar yana gaba suna biye da shi da da sauran maaikata suka shjga cikin faadar da aka yo musu iso.. Cike da farin ciki marar misaltuwa sarki junaid ya fara murmushi zai mike daga zaunen da yake Alhaji Abubakhar ya tare shi yana rissina masa, "Wane mutum.. ranka ya dade... Allah ya jya maka..." Ya durkusa yana sara masa.. Sarki Junaid ya dawo kusa da shi ya zauna yana mai bashi hannu suka gaysa, "Godiya nake yallabai.. Allah yakara lafiya da nisan kwana... Mai Nukaa gaba dayan ta Sarki Junaid yayi murmushin kalaman da Alhaji Abubakhar yake gaya masa yace, "Tare da kai aminin kwarai... Alkhairin Allah ya bi maka a duk inda kake.." "Allahumma Aameen..", Nan take aka fara gayshe gayshe a fadaar cikin girmamawa da sanin ya kamata.. "Ah harda babban pilot...?" Sarki Junaid ya fada yana kallon Hisham, Hisham din ya matsa kusa da shi yana murmushi hadi da sosa keyar sa yace "Eh ranka ya dade. ... Ban koma hutu ba tukun" "Ma shaa Allah... Allah ya bada sa'a ya kara tsarewa." "Allahumma Aaameen.." Nan da nan maaikatan suka fara cika gaban su da kayayyakin motsa baki kala kala da abun sha.. lamarin sai wanda yake wajen kawai.. Hisham sai dan waige waigen fadaar yake yi. An sake kawaata ta da kayan more rayuwa yan waje. Hajia Aisha mai dakin Alhaji Abubakhar yana gefe tare da su Hajiya Ruwaida... An zuzzuba mata komai a plates a gabanta. "Ina sauran yaran ne.... Wannan ne bansani ba?"Cewar Alhaji abubukahr hadi da nuna Al-mustapha daya shiga faadar ba dadewa. "Barka da yammaci." "Barka dai..." "Al-mustapha ne... Babban 'dan mu .. shine na fari awajen Yaya jalaludden sai kanwar sa Fatima Yusra." "Allah sarki... Ga kamar nan kuwa... Ai ku da yake ma shaa Allah ana debo kamanni." Shi dai Al-mustapha yana gefe sai kakaro murmushi kawai yake.. Hajia maryam ce tasa shi agaba lalle ya tashi ya shiga cikin mutane yan uwa ya dena raraa gefe yana komawa baya.. don sam Al-mustapha bayason hayaniya. Dik inda aka cika waje to fa tashi yake yi ya bar wajen kome akeyi. "Ai ma shaa Allahu kam... Ana debo kamanni." Jamila Ina yaran nan ne?" "shiryawa suke... Zasu zo in shaa Allahu..", Tana fada Hisham ya samu kansa da sauke katuwar ajiyar zuciya.. Daman so yake kawai yayi tozali da Amaal sahibar sa.. ×××××. Amaal na daga zaune akan gadon ta tana gyara zaman agogon ta data saka shi a wutsiyar hannun ta .. Ta dan dauki wayar ta tana kallon fuskar ta ta camera.... Ta gama gyara komai ta dakko mild turaren ta (marasa karfi) ta faffesa.. Hindu dake tsaye awajen closet dinta tun dazu rike da wayar a hannun ta. Lokaci zuwa lokaci takan saki tsaki tana sake duba fuskar wayar da alama.. Sako take jira ya shigo. Domin tun jiya batada sukuni. Amaal na jiyo Hindun da daddare tana gayawa su ikhram saurayin ta Habibi Talba bai neme ta ba. Ta kira shi baya dauka ta kuma masa magana ta WhatsApp nanma beyi responding ba.. Ji kake taratststs... Wayar hannun Hindu ta fadi a kasa dai dai lokacin da amaal ta mike zata futa... Ita kuma Hajiya hadiza tayi sallama dakin nasu tana, "Ku futo abbiyen ku yana tanbayar ku bakin sun zo...", "Kan babban balain can....." Hindu tayi kukan kuraa ta cafki wuyan Amaal. Amaal ta shiga neman kwacewa tana, "Meye haka? Mena miki.." "Menene Hindu .?" Hajjya hadiza ta tanbayeta tana kokarin raba su Hindu ta fashe da kuka tana mai nuni da Amaal. "Allah ya isa tsakani na da ke... Allah ya isar mun Allah ya miki abunda kika mun... Wayyo Allah na" "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Yaya Hindu? Me zan miki? Wallahi ba abunda na miki.. Meya faru dan Allah?" Hajiya hadiza ta buga mata harara ta karasa kusa da Hindu ta riko ta tana janyo ta jikin ta cikin muryar lallashi tache, "Wani sharrin ta miki? Me ta hada miki? Halin uwar ta ta dakko ai... Mamugunta masu mugun baki." "Ta rabani da shi Mama.. ta raba mu" Amaal ta saka hannuwan ta dafe kirji don batada masaniyar lefin da take ikirarin tayi mata shi, "Da wa ta raba ki Hindu? " "Kinsan rannan tare mukaje school da ita ai... Malamin su ne... Muna fa wayar mu bakiga hirar da mukeyi da shi ba.... Mun fuskanci juna sosai ..Tunda muka rabu na dawo gidah naga be neme ni ba ba waya ba ba magana, Dana kira shi baya dauka.. beyi responding to messages din da na tuttura masa da su ba.... Shikenan innalillahi wa inna ilaihi rajiun.." "Hindu ki nutsu ki gaya mun meya faru... Wani sharrin ta kulla miki haka?" Hindu taja hanci tana cigaba da tsiyayar da hawayen fuskar ta tache, "Yace mun shi Amaal dinnan yake kauna yake kuma burin ya aura... Wai shi da yan gidan su zasu zo wajen abbiey su nemi auren ta... Harda cemun dan Allah na fada agidah shi dagaske yake ba da wasa ba ya kamu da kaunar ta... Wannan wacce iriyar musiba ce? Wane irin bakin asiri ne sukayi haka suka raba mu farkon haduwar mu da shi?' Amaal na tsaye sai ta zube akan gado tana dafe kirji.... Idanuwan ta sun fuffuto waje, "Shegjya algunguma me raba soyayya..." Ikhram ta fada tana banka mata harara, "Makira dangin asiri ba.." cewar Ikhlas tana tabe baki.. "Dama wallahi tun ba yau ba nasan farin jinin yarinyar nan bana Allah bane... Har muka gama school duk mazan ajin mu son ta suke.. kowa yace itace crush dinsa..." Najwa ta fada itama tana kallon amaal din hade da tabe baki.. "Har teachers kin manta? Abun da zai sake daure miki kai kowa fa? Duka mazan don balain bakin asiri..." Na'eelah dake gefen su ta fada itama.. Ita dai Amal hawaye ne take masu zafi suka fara zubowa daga idanun ta.. maganganun su na dada daga nata hankali.... Ita dai tasan tunda take bata taso taga Hayateey dinta na asiri ba.. kusan su aka tsana a dangin gaba daya ma sai yan shekarun da basu wuce biyar ba komai ya fara warwarewa akeyi da su.. Farin jinin kuma tun tana karama tasan haka kowa yake cewa yana sonta. har tayi ta kuka tana gayawa Hayateey ita ta gaji... "Kina che me?" Hajiya hadiza ta tanbayi Hindu tana jujjigata idanunta tamkar zasu fadi kasa saboda tsabar tashin hankali sai zaro su take. "Ita zai aura...ita yake so. Har da wani ce mun nayi hakuri Allah ya bani wani nagari kuma na temaka na dinga suturta jiki kome... Wayyo Allah na habibi Talba fa .. " Hajiya hadiza ta nufi Amaal ta daga hannu ta wassaka mata maruka dika kuncinanta biyu. Amaal ta dafe wajen da sauri tana hawaye.. Ta kifa kanta akan cinyar ta tana shesshekar kuka..... Alokacin kuma wayar Amaal ta fara kara. Hayateey ce ke kiran ta... Ta katse ta sake kira. Hajiya hadiza ta dau wayar ta cullar gefe ashe ta danno amsawa,... Cikin fushi da hasalewa tache, "Sai na salwantar da rayuwar ki...Amaaal sai kinyi dana sanin shiga hurumin da ba naki bane..." Tana gama magana ta riko kafadar Hindu suka fita daga dakin... Su ikhram sika bi bayan su suna aibata Amaal.. Ita dai Amaal ta kife kanta tanata kuka mai tsuma zuciyar duk wanda ya saurara...duk yadda taso ta danne bacin ran ta ta kasa ta cigaba da zubar da hawaye kawai ta na jinjina akan abunda bata aikata ba ba kuma tasan da shi din ba... Alhaji Abubakhar ne ya sake tanbayar inda amaal take ganin yaran duk sunzo ba ita... Hakan yasa hajia jamila take ta jujjuya abunda kunnuwanta suka fara jiyo mata awaya duk da bata jiyowa sosai... Amman tabbas muryoyin su ne da ta Hajiya hadiza.. Iya ta kira a waya tache taje ta dubo mata Amaal su kuma futo tare, Ta same su a bangaren Hajiya.. Alokacin kuma suka rankaya sashen Hajiya Maryam don duba jikin Alhaji Muhammad da kuma gaishe da su . Amaal ta shigq bakinta dauke da sallama... Idanuwan Hisham akanta ta tsuguna ta gayshe da su cikin girmamawa suka amsa... "Ahh uwata..." Alhaji Abubakhar ya fadaa Karasawa kusa da su tayi tana murmushi duk kuwa da kakaro shi take zuciyar ta ba dadi Hajia Aisha ta rungume Amaal tana murmushi .. Hisham yana taso ta kalle shi suyi magana ta dauke kanta kamar bata san yana wajen ba .. "Da hajiyar mu da baba.... Da Amaal zakuje Umrah nan da yan kwanaki in shaa Allahu... Muna fatan Allah ya karawa baba lafiya Amin.." "Ahh ma shaa Allahu .. Allah ya saka da alkhairi, Muna godia kwarai da gaske da karamci... Me sunan Hajiya da hajiya da baba na godiya kwarai da gaske... Allah yabar zumunci" Kawu Adamu ta fada fuskar sa kumshe da faraa Haka dai akayita Allah ya sanya alkhairi.... Al-mustapha na gefe ya saita bangaren su kawai yana bin su da kallo,.. Musanman moves din Hisham da idanun sa ke kan Amaal tun da tazo.. Kasan makoshi takaicin hakan ya kama shi dik ya sururuce akan mache yace, "Solob'iyo..." "Magana make Musty fresh?" Aaayan ya tanbaye shi "No.." Haka dai suka yita hira a parlorn . Kawu Adamu ya dubi Alhaji Abubakhar yache "Yanzu ka dawo Nukaa gaba daya kanen?" "Eh Kawu na waiwayo gidah" "Ma shaa Allahu.. Allah ya sanya alkhairi ya sa kun dawo a sa'a" "Allahumma Aameen Kawu... Allah ya saka da alkhairi... Har da kai a umarar nan" Suka saka dariya baki daya... Alhaji Abubakhar yayi gyaran murya ya cigaba da cewa, "Sai magana ta gaba kusan inche itache muhimmiya maa.... Ni da iyalina munason sake karfafa zumunta a tsakanin mu.." "Ma shaa Allahu... " Alhaji Nuraddeen ya fada.. "Dan ku Hisham yana son 'ya daya daga wajen amini na... Yana son ta da aure nan ba da wani lokaci ba... Ya jima yana bibiyata da zancen ni da mahaifiyar sa . Nache masa ya bari sanda muka waiwayo gidah sai ayi zancen ido da ido.." "Ma shaa Allahu abu yayi.." "Alhamdulillah.." Tuni yan parlorn suka fara tofa albarkacin bakin su,.. Hisham ya kasa hakuri yache da Amaal, "Amaal..." "Yaya Hisham...,"Ta amsa shi kanta a gefe. "To wacece kenan daga cikin yaran?" "Mai sunan Hajiya., Amaal" Amaal baki bude ta juya tana duban hjsham ya lumshe mata idanu alamun eh... Sam ko a mafarki bata taba kawo haka ba Bappanin sunyi murna kwarai matuka idan aka tsame jalaludden da dama a sashen Hajiyan suka same shi kuma duk maganar da suke baya tofa komai.. "Indai sun sulhunta a tsakanin su ai Alhamdulillah komai yayi" Alhaji Abubakhar yayi murmushi yana kallon amaal yace, "Yache kuna waya da chatting ma ko?" Munayi mana Amma ai ba soyayya mike baa. Ta fada cikin zuciyar ta .. Ta samu kanta da daga masa kai ahankali kuma tache, "Eh.." "Ma shaa Allahu... Abu yayi yan auuta kuma yan fari " Kawu Adamu ya fada yana murmushi "Daya sanar mana munyi matukar farin ciki.... Saboda naji dadin wannan alaka da zaa hada.. zumunci zai kara karfafa... " Haka dai aketa tofa albarkacin bakuna.. Amaal tamkar ta fashe da kuka tabbas tana kaunar Hisham don bashi da halayen da zaace zaa tsane shi sai dai ba kaunar zaman takewar aure take masa ba... Tana kallon sane amatsayin dan uwan ta na jini tamkar yayan ta kuma malaminta dake koya mata darussa.... Ta sauke kallon ta akan Aayan da yanayin sa ya sauya lokaci daya .. kallon ta yake ki ko kiftawa bayayi kuma irin kallon nanne me tarin ma'anoni mai tattare da sakon 'baki kyauta mun ba....' "Me babban suna......" Alhaji Abubakhar ya kira sunan ta. "Na'am babaa" "Kin amince zaki auri Hisham a matsayin mijin ki? Kada kiji kunya ko ki kawaici idan ba kaunar hakan a ranki.. duka nan iyayen ki ne mu da kakannin ki kuma ba zamuyi muku tulashe ba... Shin zaki auri Hisham nan da dan wani lokaci ba mai dadewa ba?" Gabanta ne ya tsananta bugawa... Ta daga kai ta sauke akan Hayateey da ta kauda kanta da sauri taki bari su hada idanu.. ta dubi abbiey da yayi mata murmushi kawai.. ta samu kanta da dan taune kasan lebenta tana jansa ahankali.. "Kibi zuciyar ki kinji.... Karki takura.." ya sake ce mata yana karfafa mata gwiwa... Al-mustapha ya mike daga zaunen da yake yayi hanyar fita... Ta kakaro murmushi tache, "Na amince....." Gabansa sa ne ya buga alokacin daya jiyo amsar data bayar.... Wani abu ya taso ya tokare masa a wuya... Take ya fara jin kamar garin yana masa yawo ya kamo bango yana dafe da shi ya nufi sashen su ya shige daki ya murza masa mukulli ya kwanta..wayar sa ya janyo ya dan dudduba sai kuma ya ajiye kawai yana jin zuciyar sa na masa zugi.. "Tun baaje ko'ina ba na mallaka maki Hisham plaza.... Allah ya muku albarka." Hajiya Ruwaida ji take tamkar ta fashe.... Alhaji jalaludden ya daga ya dube su yana tabe baki..sauran suka fara yi masa godiya suna mai taya amaal murnar gagarumar kyautar da aka mata.. Sun raba dare tare sunata hira kafin Kuma kowanne ya nufi sashen sa.. Suma su Hisham aka musu rakiya masaukin da zasu kwana kafin su koma gidan su dake unguwar gaban kandem estate..... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/13, 12:41 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 31_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ .... *Yana* daga zaune abubuwan nata cin sa musanman da yaga ga tafiyar data karaato ga kyautar da akayi mata... Junaidu ya sake kere shi a komai na rayuwa bayan gurbin sa daya handame.. Wayar sa ya janyo ya shiga sako ya rubuta wa wasu lambobi sako......Ya gama bai wa zuciyar sa go-ahead akan hukuncin da ya zartar.. Dama lokaci yaje jira kuma ya cika.. Jerin sakonnin ta suna ta shigowa na amincewar gurbantar da rayuwar Amaal da za'ayi itama tana goyon baya... Yayi murmushin gefen baki yana dartse harshen sa.. Gaba dayan su... Sun amince da hukuncin da ya zartar...Sai daya tabbatar komai daya kintsa ya gama shiryuwa . Tukun sannan yabu lafiyar gado ya kwanta baccin bakin ciki ya dauke shi.. Hajiya Ruwaida ta kasa sukuni bayan sun bar sashen Hajiya maryam.. zantuka na ta cin ta suna addabar ran ta. Sashen Hajiya Hadiza ta nufa tanata sauri ta samu Hajiya hadiza ta sanar mata dukkanin abunda ya faru a bangaren Hajiyan... Hadiza ta shiga zagaye sashen ta tana kaikawon yadda zata bullowa lamarin dama tuni an mata sako an sanar mata yadda komai ya kasance ta kuma gama kudurtawa a ranta yadda zata salwantar da rayuwar Amaal... Don haka batai bacci ba sai da ta tabbatar data shirya yadda komai zai lalace akan Amaal da mahaifiyar ta.... WASHE-GARI.... Daga sashen su ta futo sanye cikin dogon hijabin islamiya... Tasha mamaki dataga securities din dake kula da sashen ba ko daya bayan dazu ta wuce su... Sai kukan kanaru kawai dake tashi.. Sai take ganin tamkar ana biye da ita a baya saboda inuwar da take gani ta gefen ta... Da ta waiwaya kuma sai taga ba kowa.. Ta dakko wayar ta da niyar kiran Hayateey kuma unfortunately ba service.. Wani hayaki ta fara ganin yana dosar inda take marar dadin shaka... Yana kuma hawa mata kai don tuni idanuwan ta suka fara kawo ruwan hawaye.. Nan da nan jiri ya fara daukar ta.... Ta fara ganin dishi dishin inuwar wasu mata sun doso inda take ga kuma wata mota data taho wajen su Kokarin komawa take amman ta kasa saboda jikin ta ba karfi..... Tana jiyo hannuwan su a jikin ta suka chusa ta acikin motar... Daga nan bata sake sanin inda kanta yake ba... Sai farkawa tayi ta ganta akan wata kujera an kulle mata hannuwan ta ta baya sai zugi sike.. kafafunta ma an harde su waje daya an kulle.. hakama bakin da aka nane mata shi da wani abu mai danko.. Kokarin kwance kanta take tana mutsu mutsu ta kasa...gashi duk maganar da take a banza a rufe bakin yake ruf.. ambaliyar hawaye suka fara kwarara daga idanun nata.. *KANDEM ESTATE.....* Yana zaune a faada anata faadanci wayar sa dake gefen sa tayi haske... Tamkar ba zai dauka ba sai ganin duk yan uwan ne a dabaibaye ba bare hakan ya sa ya janyo wayar tasa kasa kasa... Yafara dubawa...sako ne ya shigo ciki na, "Na hane ka da waiwayowa kasar gaba daya kaa ki.... Daka dawo ma nache kar ka zauna a kandemi nanma kaki amincewa ka zauna.... Ka kuma amince aka baka abu mafi soyuwa agareni na sarautar birnin Nukaa.. Daman na gaya maka a baya... Sai kayi dana sanin dawowa Nukaa... Tabbas a yau dinnan wani abu mafi soyuwa a gareka ya bar ka kenan har gaban abadan...... " Yana karasa karantawa ya mike.... Fadawan sa sukabi bayan sa ana tambayar lafiya ya dakatar da su...har ya nufi sashen Hajiya sai kuma ya fasa zuciyar sa na tabbatar masa da ya duba inda yake waswasi akai.. Sashen Hajiya jamila yaje... Tana tsaye zata futo kenan suka hadu.. ta rissina ta gayshe shi cikin kulawa ya amsa, "Ina zaki?" "Zan dubo yarinyar nan ne da kai na na aika iya bata sashen su nasa anje islamiya nan ma bata nan..." Hannun ta ya kama ya shigar da ita cikin parlorn ta.... "Sun dauke ta ko? Sun sache mun amaal ko? Innalillahi wa inna ilaihi rajiun" "Ba wanda ya isa ya sache ta, bar kuka" ya fada yana kwantar mata da hankali, Ta ture hannun sa tana kuka sosai tamkar karamar yarinya tache, "Ka gaya mun abunda ka sani... Junaidu" Yadda ta fado sunan sa gatsal ba wasali yasan tana cikin wani hali. Ya sake rarumo hannunta cikin kulawa yace, "BAKON MUNAFIKI ne..... Tabbas BANA MUTUM DAYA BANE.... Bansan su wa da wa yake hulda ba... Kai bansan ma ko mace bache... Kowa suspect ne.. fatana Allah yasa tana cikin aminci... Ki share hawayen ki Amaal zata dawo lafiya cikin kwanciyar hankali da nutsuwa..." "Idan suka mata wani abun fa?.. Ina nufin idan aka b.... "Karki karasa m... In shaa Allahu rabbi Allah ba zai bada galaba ba... Kalau zata dawo cikin amincin sa da kulawar sa." "Toh Allah ya amince..." "Allahumma Aameen" Tashi yayi Hajiya jamila itama ta mike tana cewa da shi, "Zan bika.." "Faadar zaki bini?" Ta girgiza kanta tana lankwasa hannuwa.. ambaliyar hawaye na zuba tache, "Ya maganar amaal to...?" "Jamila ki kwantar da hankalin ki dan Allah... Zanyi duk mai yiwuwa ganin Amaal ta dawo gidah" ya karasa fada yana dafe da kafadar ta cikin kulawa da ban hakuri... Fita yayi ya nufi sashen Hajiyan su... Daman jikin sa ya bashi ba Hajiya ko baba aka aiwatar da mugun nufi akan su ba.daman yafi tunanin ko amaal da Jamila matar ta sa.. Yana shiga ya tarar da hajiyan da baba suna zaune da alama sun gama karya karin kumallo ne.. ya durkusa ya gayshe su cikin girmamawa... Yayi matukar mamaki da ya jiyo mahaifin nasa yace da shi, "Alhamdulillah junaidu...." Da sauri ya daga kai ya dube shi... "Baba bakin ka ya bude?" "Dama baki na a bude yake.. amman ba wanda ya sani sai mahaifiyar ku... Da kuma Maryam yar wajen ka.. yarinyar da Allah ya temaka ta ceto ni daga miyayun da ke son halaka ni..." Hawaye suka cika idanun sarki junaid ya tuno Amaal dai an saceta bai san sanda yace, "Baba... Sun dauke Amaal.... Sun dauke mai sunan Hajiya..." Alhaji Muhammad ya daga kai da sauri ya bude baki zaiyi magana Alhaji jalaludden ya shiga parlorn yana gayshe da su .. ya daga masa kai kawai hade da kakaro murmushi, Sarki junaid yayi shiru... Abunda ya faru alokacin ya sake daure masa kai.. to meyasa baba bai bude bakinsa agaban yaya jalaludden ba? Kenan mahaifin na su ma ya gano jalaludden shine bakin mugun BAKON MUNAFIKIn da BANA MUTUM DAYA BANE dake assassa tuggu da makirci da mugunta a zuriyar Ardo kandemi? ___ #Ya labarin Amaal?su waye suka sache Maryaam Amaal??? ... # BAKON MUNAFIKI.... (BA NA MUTUM DAYA BANE) #A love Soo pure 💞 Love conquers All❗ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/14, 9:03 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 32_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ "Yaya! Barka da safiya ........" Sarki Junaid ya danne zuciyar sa ya gayshe da yayan nasa cikin ladabi duk kuwa da tsantsar bacin ran da ke lode a ransa.. Jalaludden ko kallo Junaid bai ishe shi ba... Ya cigaba da danna wayar da ke hannun sa kawai yana mai gyara zaman gilashin dake sakale a fuskar sa.. Hajiya Maryam ta juya ta kalli mai gidan nata Alhaji Muhammad da shi din ma ita yake kallo... Gyaran murya tayi ta dan dagaata yadda kowannen su zai jiyo ta sosai tace, "Bappana..... Bakaji yana gayshe ka ba ne?" Hajiya Maryam tache da Hon.. Jalaludden. Ya dan juya ya fuskance ta yana gyada kai yace, "Ya rike gaisuwar sa Hajiya...." "Bangane ya rike gaisuwar sa ba? Wai kai dan Allah me yake damun ka ne? Menene hakan kake yi ne saboda Allah?" "Hajiya duk abubuwan da yake har yanzu bakya ganin laifukan sa sai ni?" "Ni kake gayawa haka? " "Kiyi hakuri Allah ya huci zuciyar ki.. kawai dai ya kamata ache kowa ya gama sanin halin wannan MUNAFIKIn me fuskoki biyu..." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.... Yaya wai dan Allah me na tare maka a rayuwa?" "Ya isa hakanan... Ya ishe ku.. Yanzu neman inda yarinyar nan take zaa saka a gaba..." 'wacce yarinya?" Jalaludden ya tanbaya yana duban mahaifiyar ta sa da kallon karin bayani.. "Maryaam yar wajen ku mana..." "Wacce Maryam kenan?" Ya sake tanbaya don baki daya ta bache masa akan sa. "Maryam 'yar junaidu ta karshe yar wajen Jamila matar sa" "An dauke ta fa kuka ce... Ya zaai azo har cikin gidan nan a dauke mutum?" "Kana nufin baka da masaniya?" Sarki junaidu ya samu kansa da tanbayar dan uwan na sa.. Wata harara mai cike da dimbin mamaki jalaludden yayiwa junaid, "Lalle baka da hankali.." Hajiya Maryam ta daga musu hannu...hadi da janyo wayar ta ta lalubo lambar kawun su Adamu ta kira shi bugu biyu ya dauka bayan sun gaysa ne ta gaya masa abun da ke faruwa ta karkare da, "Kazo bangare na..." Tana gama waya dashi ta kikkira sauran iyalan nata... Ba jimawa kuwa duk hallara a sashan nata, har surukanta matan da 'yayan su... "Hajiya wani abun ne yake faruwa?" 'muna cikin tashin hankali... Mun wayi gari da rashin Amaal... Ma'ana an sache ta bata nan" Kawu Adamu ya bude baki cike da kidimewa da tsantsar tashin hankali yace, "An sace Amaal kuma? Yaushe? Ba nan jiya harda ita mukayi ta hira ba?" "Yau aka dauke ta" "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Innalillahi wa inna ilaihi rajiun " bappah Nuraddeen ya shiga maimaitawa Baki daya parlorn suka dimauce.. Aka shiga sallallami anata jajanta lamarin. Cikin kankanin lokaci aka baza labarin batar ta cikin filin cigiya., Kafafen yaada labarai... Gidajan rediyo, gidajen talabijin, jaridu da sauran tashoshi na yanar gizo sai haska batan Amaal suke yi.. Wanda Allah yasa ya gano inda take zai samu rabo mai tsoka na kyauta... Sannan ana neman barar addu'oi daga bakunan mutane masu albarka kan Allah ya bayyanata cikin aminci. Cikin kankaknn lokaci masarautar kandemi ta cika da yan uwa da abokan arziki da suka zo jajantawa... Gefe daya kuma an baza dakaru na farin kaya dana sojojin sama dana ruwa da masu kananan khaki na gidah anata bincikar gano inda take.. Alhaji Abubakhar ma da iyalin sa ana sanar musu suka zo sashen Hajiyan suma sunyi matukar mamaki musanman Hisham da sunyi chat da itama da asubah ta lambar tata a WhatsApp Hajjya Jamila tana cikin madaukakin tashin hankali mai wahalar fasaltawa. Ko abinci ta kasa ci. Hamid sai baya hakuri yake yana kokarin karfafa mata gwiwa.. shima baki daya ransa babu dadi... Zuciyar sa na masa radadi... Amma inaa... Ta kasa samun sukuni. Idanunta tamkar garwashin wuta saboda tsananin tashin hankali. Muryar ta har ta dashe.. yayarta hajja Fauziyya ma Hamid na gaya mata cikin tashin hankali ta zo kandemi. Baki daya dai dangi sun girgiza musanman da akaji cewar ai har cikin gidan akazo aka dauketa ba waje ta fita ba... "Amma abunnan da mamaki...... To menene alfanun dauke ta da akayi..? Wannan karamar yarinyar ma? Yarinya mai hankali da nutsuwa... Ran sarki ya dade ko akwai wani da kuke takun saaka? Ko kuma daga wajen gari ne kidnappers dinnan sai ahankali.. sun kira waya kuwa? Ina nufin wadanda suka sache ta..." Sarki junaidu yayi shiru kansa akasa... Can ya dago ya dubi aminin nasa Alhaji abubukahr yace da shi, "A iya sani na sa ma da kowa wanda ke nan zai iya bayarda sheda.. yarinyar nan batada abokin fadaa.. ita ba me kwaramniya bache bama ballantana ache sunyi hsyaniya da wani ko wata an dau fansa akai... Sai dai Ina tabbatarwa da koma su wanene sika yanke wannan danyen hukuncin... Tabbas don ni akayi.." "Subhanallahi.. junaidu kasan me kake cewa kuwa? To Kai din ai halin ka tayi.. dika Kai da mahaifiyar ta ba kuda abokin faada ba ajin kan ku da kowa... Ya zaka ce haka?" Kawu Adamu ya tsawatar masa.. "Kawu ku amince.... Wanda ko ince wadanda suka dauke Amaal ba yan waje bane... Daga zuriyar Ardo kandemi ne... A tsakanin mu ne... " Cewar sarki Junaid.. ransa ba dadi.. kana kallon sa kasan yana cikin damuwa marar misaltuwa "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Me kake nufi junaidu?" Gwaggon court ta tambaye shi fuskar ta dauke da damuwa. "Ina nufin dan zuriyar nanne ya dauke ko ince suka sache ta.." "Ranka ya dade yan zuriyar nan fa kache... Meyasa kake tunanin haka?" "Ba tunani nake ba... Daman ansha tsoratar da ni da mugayen kalamai ta kafafen sadarwa ko ta text messages ta nambobi kala kala... Tun sakonnin basa gabana har lamarin ya fara bani shakku akai... Nagano tabbas akwai me bibiyata yana son yaga bayana... Kuma wadannan sakonni da ake turomun na tsoratarwa ba iyani kadai ba har wasu daga cikin iyalina ma anayi wa tun muna kasar waje kafin ma mu waiwayo gidah. Bayan mun dawo dinma baa dena turowar ba. Ko yau bayan an sache ta dinma sai da aka turomin sako... Ina faada kikavin kilama kafin a sace ta dinne..." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun.. " kawu Adamu yayita mainatawa cikin damuwa sosai. “Abunda yasa aka dauke Amaal saboda ta ceto rayuwar Baba gashi a zaune dan dai ba zai iya magana bane bakinsa a rufe….” “Me kake nufi kache junaidu” cewar prof Abdullah… shi dama dan boko ne babu ruwan shi da shiga sabgar su sosai. Kullum cikin karatu yake “Ina zuwa… Bari kuji.” Wayar sa ya dakko ya sanya recordings din duka na binciken da akayi nasa akan allurori da karin ruwan da akewa mahaifin nasu don akashe shi. “Innalillahi wa inna ilahi raji’un … Ke duniya Ina zaki damu? To akan duniya sai mutum ya nemi ya kashe rai? “Kawu Adamu ya fada yana jinjina lamarin. “Amaal Itace wadda ta ceto rayuwar Baba………” ya fadi dukkanin abubuwan da Amaal ta fada musu tun ranar farkon data fara zuwa bangaren da alhaji Muhammad yake jinya. Ya k’ark’are da, “Shine cikin dabara da hikima ta dakko allurorin da ruwan su da kuma karin ruwan da akeyi masa… kun dai ji da kunnuwan ku muggan tsibbun da akayi amfani da su ana masa karin ruwa. Haka kuma allurorin lalata masa gabbban jikin sa dama komai nasa ne baki d’aya allurar da akewa dokuna don rage musu kuzari a kasar waje... Texas precisely.. rabi fa kunji akeyi wa dokunan amman shi baba fin d’aya ake yi masa…..” “Innalillah wa inna ilaihirrajiun duk a Yaushe akai haka?” Gwaggo aisha ta tambaye shi tana girgiza kai. “Yaya nuraddeen, Yaya jalaludden, Almustapha da aaayan lokacin da kuka hadu da Amaal a bakin gate zaku shjga wajen baba kuna shiga kuka tarar da shi ya farfado ko?” “Tabbas bima naje na same shi har yana ninke rigar sa,Bayan sun kira ni…” Kawu Adamu ya fada yana tsiyayar da hawaye.. “Me kake nufi junaidu? Me kake son cewa? Nufin ka acikin mu BAKON MUNAFIKIn yake?” Alhaji jalaludden ya tambaye shi idanu cikin idanu. “Yanzu na gama maganar nan dai anan wajen…. Kamar yadda na fada zan sake maimaitawa… Ranar da Amaal ta jiyo kukan baba da numfarfashi da yake yi yana sauke ajiyar zuciyar wahala…. Wanda ya shiga sashen bayan likitocin sun kammala allurorin su kai ka shiga yaya..” “Kana nufin kache ni ne zan kashe mahaifin mu kenan?” “Innalillahi wa inna ilaihir raji’un! Wannan Duk bata ta so ba… Kuyi hak’uri rashin fahimta ne.” Kawu ya shjga raba tsakanin su ganin sun hayayyakowa juna zasuyi fada “Gashi kunaji yache ni na shiga.” “Eh yaya kai ne ka shiga… kai ne wanda ka kira waya kace ‘Mungode sosai sun aiwatar da komai yadda akeso cikin kwarewa.’ Ka kuma bawa likitocin da suke masa allurorin kudin mota suka tafi…..” “Innalilahi wa inna ilaihirrajiun….. kunajin abunda yake cewa?” “Wanene mai turamun sakkonni a waya na barazanar Kar na waiwayo Nukaa? Kar mana dawo kasar gaba d’aya? Wanene wanda ya ke kullallaliya aka kafe ni awaje naki dawo wa gidah’ wanene baya son ganin Farin ciki na dana y’aya na? Ko gayshe ka sukayi baka amsawa musanman Amaal…. Me ta tsare maka? Ku kalli tarun sak’onnin baranazar da yake aiko mun kuma dama duk kuna wajen sanda aka ce ni Za’a bawa sarautar kandemi wane Furuci yayi? Karya nayi?” “Dan Allah abar maganar nan…” “Ba za abari ba Aisha… Rabu da shi ya cigaba…” “Kache ka tsanani, ka tsani wanda yake kaunata ma ka tsani ka wayi idanu ka ganni a kandemi… Duk akan sarauta? Kasani dai dai da minti d’aya bantaba kaunar rawanin nan ba. Kuma a yau a dai dai yanzu ni junaidu na sauka daga karagar mulkin kandemi.. A dawomin da ‘ya ta… Zan tafi na bar maka kasar gaba d’aya, Ga rawanin ku nan...." Alhaji jalaludden ya mike… Cikin fushi ya daga hannu ya shararawa junaidu mari, Sai da kowa ya girgiza yace "Kache ni ne me?" Sarki junaid ya mike tsaye ya saka hannu ya nuna shi da yatsa yace, “Nache anyi walkiya mun gan ka.. Ko nan jiya da ake maganar harda batun auren Amaal kowa sheda ne bakace komai ba. Karewaar ta ma bakin ma da kyar ka bari kuka gaysa saboda tsananin kiyayyar da kake nuna mun da iyali na. Nache kai ne BAKON MUNAFIKI… kai din BA NA MUTUM DAYA BA NE… duk cikin mu nan kai ne me raba kawunan mu kana shiga tsakanin zumunci kake kuma son salwantar da rayuwar mahaifin mu don ka gaji sarautar kandemi Dai dai lokacin da Almustapha ya shiga sashen da wayoyi biyu rike a hannun sa bakinsa dauke da sallama… _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/14, 9:22 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 33_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *Al-Mustapha* Ya karasa shiga tsakiyar parlorn. Yana ta duban fuskokin su dake dauke da damuwa marar misaltuwa kowannen su . Ya zauna a tsakiyar parlorn akan carpet ya hada gaisuwar gaba d’aya yayi musu… Suka amsa. Gwaggon court da yake a gefen ta yake ta dube shi tache, “Baka da lafiya ne Musty?” “Alhamdulillah Gwaggo… Da fever ne kwana ne.. Amman da sauki. So bayan nayi asubah sai na koma na kwanta shine ban dade da tashi ba.” “Sannu ya jikin toh?” “Da sauki Alhamdulillah…” “Allah yakara afuwa.” “Aameen Gwaggon court…” Suka shiga yi masa ya jiki cikin kulawa, Ya amsa su duka cike da girmamawa . Ganin yanayin d’aya samu fuskokin su da irin zaman da sukeyi kallo d’aya yayi musu ya gano akwai matsala don haka yace, “Meyake faruwa ne Gwaggo? Naga yanayin ku gaba d’aya wani iri?” “Kanwar ku aka sache musty…” Gabansa ya buga da karfi… Ya dube ta yache, “Amaal?” “Ko da yake zakaji ma.. Tunda abu ya zagaya ko'ina…” Ya girgiza kai da sauri yace, “Tashi na kenan nayi wanka na fito… awajen garden hanyar islamiya naga wannan wayar tana kara ana kira. Kaman bazan sunkuya na dauka ba dak saboda a kasa take sai kuma na tsugunna ganin wallpaper din jiki Amaal dince yasa tabbatar wayar tache… Shine nache bari na kawowa hajiya sai ta bata… subhan' Allah sachewa fa? Mutum sukutum? Kuma acikin kandemi.? Ina securities din gidan gaba d’aya?” "Wallahi Musty... Lamarin ne gaba daya akwai rikitarwa.. Allah ya bayyana ta yasa ta fada hannu na gari Allahumma Aameen.", Daya wayar da ke hannun sa ce tayi kara kafin ya mikawa mahaifin nasa ta katse aka sake kira, "Bappah dayar wayar kace daka barta ake kira a gidah..." "Aina kaga wannan wayar kuma? Ansa ka mikomun..." Garin dannawa ya danno harda speaker. "Hello Jalaludden..... Mun aiwatar da kudurin ka... Muradin da ka dade kana bege ya kusa tabbatuwa . Nan bada jimawa ba mulkin kandemi zai dawo tafun hannun ka.. A yanzu haka Amaal mun dauketa tana tare da mu" Jikake tassss.. Wayar ta fadi a kasa . Jalaludden ya bude idanuwan sa. Dika yan parlorn suka bude bakunan su suna binsa da kallon mamaki.. "Innalillahi wa innalillahi rajiun!" Kawu Adamu ya ambata da karfi yana girgiza kai. Ya sake cewa, "Jalaludden! Ashe duk zantukan da junaidu ke fada akan ka dagaske ne?" Kasa magana jalaludden yayi... Jikinsa ya fara rawa yace, "Bani bane.. hear me out . Bani bane" Sarki junaidu yayi murmushin takaicin kawai ya mike ya dakko wayar Amaal dake gaban Al-mustapha ya rike a hannun sa. Wayar tata ba password don haka ya shjga cikin call logs dinta numbers ne na kawayenta ne da alama suka kikkira, sai kiran Hisham dana Aayan dana mahaifiyar ta fal dana Hamid. Missed calls dai rututu.. "Call recording ya shiga yana duba time ko zaiyi suspecting wani kiran da maybe shine tanan aka sache ta. Hannun sa ya danno na kan mahaifiyar ta wanda shine last call din ta data answering kuma yayi dai dai da jiya da batazo faada ba sai sashen Hajiya ta same su gaba daya.. Ya daga kai ya dubu Hindu dake tsakure a kusa da hajiya hadiza yace, "Meya hana amaal zuwa faada jiya? Kowa ya hallara babu ita? Gayamun gaskia. Ikhram, Ikhlas, Na'eelah, Najwa... Idan har gaskiyar lamari ta futo Kuna da hannu aciki na rantse da kadaitar ubangiji dukkanin ku sai kunyi kuka da kan ku. Ai ba jiya kuka fara hade mata kawunan ku ba .. Ina sane da komai .. duk abunda kuke mata yana dawowa kunne na . Kuma ba ita ke fada ba.. akwai masu kawomun maganar.." Ikhram da Ikhlas Yan biyun Hajiya Ruwaida suka hada idanun su tsoro ya kama su . Ikhram tayi sauri don tasan fushinn abbiyen su Kuma idan yayi magana daya ya zartar da hukunci shikenan don haka da sauri tace "Ita da Yaya Hindu ne...... " "Hindu meya hada ku da Amaal?" "Babu komai Abbiey... Kawai dai na mareta tabbas.. saboda ta yi amfaki da asiri ta rabani da saurayi na da zamuyi aure." "Kenan har wani sauryi kike da da maganar aure tayi karfi bamu sani ba?" "Ba haka take nufi ba.. yarinta ce" Hajiya hadiza ta faada tana tabo Hindu alamaun tayi shiru "Yarinya? Ai ko su ikhram ba zaa cewa yara ba bare Hindu data girme mu su nesa ba kusa ba...Akan saurayj kika mari kanwar ki.. Ko ba Kya kara ki kanwar da ita? Waye saurayin inason ganin sa.. yanzu ba sai anjima ba.. su doctor nogan, Faysal, de gwanzam duka suma dss zasu kawo su yanzu. Duk wani wanda sunan sa ya fito dole ne mu bincike sa... Gwara a warware zaren kawai yau kowa zai gane tabbacin BAKON MUNAFIKI.... Wanda BANA MUTUM DAYA BANE me shiga cikin zumunci yana raba kawuna... Kafin sannan wane dalilin ne babba yasa zaki mareta?" "Abbiey asiri tayi masa saboda lecturer dinsu ne.. ranar da muka hadu dashi a faculty dinsu ya ganmu tare.. zance yayi nisa fa bayan mun dawo gidah ya dena daukan kira na da waya dana takura masa da magaanar yace shi bani yake so ba Amaal yake so da aure... Abbiey jikin ta take ba... Bata karasa ba Al-mustapha ya daka mata tsawa, "Hindu..." Baki dayan parlorn suka juya suna kallon sa.. sai a sannan ya farga ashe da karfi ya kira sunan ta yace, "Habibi Talba aboki na ne Bappah...." Ya fadi karfin alakar su tare da tattare maganar da Habibi Talba yayi akan hindun ya faada ya Kuma dora da shima ya sanar masa yana son amaal saboda kyawawan halayen ta. Ya sanya musu voice notes din habibi talban ma yanata rokon sa ta WhatsApp kan ya fada agidah dan Allah abazhi Amaal... Hindu kuma bai taba cewa yana son ta ba . Ita take masa magana . Ta nace sai ta hadu da shi.. Ba kuma ta da kamun kai tana exposing jikin ta a waje... Gaba daya dai tarbiya ta mata karanchi a 'ya mace baliga me hankali... "Sai me yafaru Ikhlas...?" "Abbiey Suma fa sun gaggasa mata magnganu.", Hindu ta fada tana hararo su. "Fadan yan uwa ne fa na yau da kullum yanzu maganar batan ta ake Junaid." "Ya isa.... Ba dake nake ba . Zan zo kanki ai nasan kina ciki dole.." "Me kake nufi innalillahi wa inna ilaihi rajiun." Hadiza ta faada tana dafe kirji Hajiya jamila dai tunda aka aika aka kira ta tana gefe ta kife kanta a cinyar ta tana rera kuka marar sauti irin me tsuma zuciyar duk wanda ya saurara dinnan.. Hannu ya saka ya danno kan recording na farko . Muryar Hajiya hadiza ce tana kwakwazo bayan ta shararawa amaal din mari ana jiyo kara ta wayar ta kuma ce, "Wallahi sai na salwantar da rayuwar ki Amaal .. Sai kinyi dana sanin shiga hurumin da ba naki ba...." Kit recording din ya yi shuu da ga karshe sai muryar hajiya Jamila na cewa "Amaal kina jina? Karar meye wannan? Kizo abbieyn ku na tanbayr ki anyi baki su Hisham sun iso fa... Hello kina kina kusa?" Yana karasa kaiwa karshe yajuya ya dubi Hajiya hafiza yace, "Ina Amaal??? Tabbas kin salwantar da rayuwar ta .. Tana Ina?" Ya daka masa tsawa daga karshe Cikin inda inda ta saka hannu tana mai nuni da jalaludden.... Alokacin kuma dss suka taso keyar su Doctor Nogan cikin parlorn... "Yaya jalaludden ne.... Ni dai go ahead kawai na bayar da ya turomun sakon nace na amince .." Alhaji jalaludden yana zaune sai ya mike ya nunata ya nusa kansa har yana in-ina yace, "Hadiza kinsan me kike fada kuwa? Ni kuma?" Baki daya sai parlorn ya kichime... Alhaji Alkali Muhamamd dake kan kujera babba doguwa Hajiya Maryam na gefensa tunda suka fara zacen bunsu kawai yake da ido yayi gyaran murya yana daga hannu mamaki ya cika su sosai .. Ya saka hannun ya yi nuni da Bappah Jalaludden da yatsa yace, "Jalaludden zauna... ku dakata haka nan, Ku bar musu... BAKON MUNAFIKIn dai tabbas yana tare damu a yanzu haka ma....Kuma BANA MUTUM DAYA BANE Kam... Zagaye yake da kowa na cikin ku... Yana bin diddigin kowa da komai .... Shi ke hada komai ya kuma yanke hukunci yadda yake so... " Duk sai baki daya suka sake gigicewa, ga farin cikin samuwar budewar bakin mahaifin na su ga kuma abunda mahaifin na su ya fada daga karshe... Kawu Adamu ya tashi ya koma kusa da dan uwan nasa yana dafa shi. Sai kuma ya sunkuya yayi sujjaada yana daga hannu sama alamun godiya ga Allah... "Alhamdulillah! Nayi matukar farin ciki" ya fada yana murmushi Alhaji Muhammad shima murmushin yayi ya saka hannun sa ya daafa kafadar dan uwan na sa yace .. "Ina ka kai AMAAL? ADAMU!!!......... KAWU ADAMU!!!!???????? fuskokin dukkanin su suka dauka da madaukakin mamakin Kawu Adamu ne BAKON MUNAFIKIn ba Bappah Jalaludden ba kuma? Lalle ana zaton wuta a maqera.... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/15, 9:44 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 34_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *Kawu Adamu* ya bude manyan idanun sa da suke nuni da madaukakin mamakin da ya shiga... Fuskar sa ta bayyana wani yanayi mai wuyar fassarawa.. Ji yake garin yayi tsit... Wani duumm cikin kunnen sa tamkar an dauke masa jin sa... Gashi dukkanin su sunyi shiru suna bin sa da kallon karin bayani.. Labbansa sunyi masa nauyi... Ya kasa cewa komai.. Alhaji Muhammadu ya duba fuskar agogon dake daure a hannun sa ya sake cewa da shi, "Adamu lokaci yana kurewa fa..... Ka sanya dik inda aka kai yarinyar nan aje a dakkota a dawo da ita gaban iyayen ta cikin lafiya tamkar yadda aka dauke ta....." Kawu Adamu ya daga kansa dakyar ya sauke a gefen Alhaji Muhammad... Ya kasa yadda su hada idanu.. Cikin dakewar murya yace, "Yaya.. Bansan me kake nufi ba... Bani da masaniyar inda Amaal take.. Ko dai rashin lafiyar ta kace ta dawo? Ni ne fa Adamun ka. Ni ne fa" Alhaji Muhammad ya girgiza kai cike da takaicin kalaman Kawu Adamu ya ce da shi, "Banason waiwayo da hannun agogo baya.... Banason bayyana abubuwan da suka riga suka shude. Kai da mahaliccin ka...Badan batan yarinyar nan bama bazan taba bude baki nace gashi gashi ba har sai su da kansu sun gano BAKON MUNAFIKIn da ke dabaibaye da su. Yanzu maganar Maryaam akeyi.... Idan ba zaka sa Wanda suka dauke ta ba su dawo da ita ba to mu anan sai a sanya wasu suje inda aka kaitan su dakkota." Kawu Adamu ya sake fuzgewa yache, "Jalaludden 'dan wajen ka shine BAKON MUNAFIKIn.... Ba ni kani agare ka ba kake tozarta ni agaban 'yaya da jikoki... Ku tuhume shi ya fito muku da ita ni bani acikin lefin da ake qalaamun... A zuriyar ka ne... Ku dai sake bincikawa." Ya mike ya tashi... Alhaji Muhammad shima ya tashi ya taaka har inda Kawu Adamu yake ya dafa kafadar sa.. Alhaji jalaludden shima ya mike daga inda yake zaunen yace, "Babaa wallahi Allah ni ba ni ne MUNAFIKIn nan da aketa ikirari ba... Dukkanin komai ni ma gayamun akeyi, duk abunda na aikata ko na faada cikin fushi da rashin sani ba yin kai na bane, Wayar da Al-mustapha ya kawo ma last week aka aiko da ita anonymously..Duk set-up ne ga abunda ya biyo baya..." Ya karasa fada yana dafe goshin sa . Alhaji Muhammd ya daga masa hannu alamar ya dakata yayi shiru .... Ya juya yana fuskantar Kawu Adamu daya tsaya bai juyo ba, "Adamu magana nake maka fa...." Kawu Adamu ya doke hannun Alhaji Muhammd cikin fushi yace, "Nayi... Ni Adamu ni ne nan tare da masu tayani aiki na muke aiwatar da komai... Yes ni nan na yi maka asiri a zuciyar ka da akayi maka kaho shekarun baya... Ni ne nan na biya Dr. Nogan makudan kudi lokacin da muka dawo da kai daga kasar waje... Nayiyyi yadda zanyi kar ka dawo ka dawo domin na samu muradi na sai da ka dawo... Asiri ya sake hawa kanka akayi asibitin Dr. Nogan muka shirya komai da shi tun a waya... Aka dawo da kai gidah... Ni Adamu ni ne nan na saka aka aiko da allurorin da akeyi maka na dakushewar ka gaba daya ...haka zalika ruwan da ake dura maka kuma yake lalata dik wasu rassa na jikin ka lungu da sako... "Kawu.... Innalillahi wa inna ilaihi rajiun " sarki Junaid ya ambata yana zubar da hawaye.. "Baa nan kadai na tsaya ba .... Ni ne nan dagaske nake bin diddigin kafatanun zuriyar ka don ganin na lalata ku gaba daya na dedeta ku... Duka 'yayan ka da iyalan su ni ne nan BAKON MUNAFIKIn da ke bibiyar su, Ina cin dundunoyar su ina tura musu sakonni Ina jan raayin su... Nayi amfani da jalaludden ne saboda shi din yanada karanchin hankali a cikin su .. yanada hawa doron zuciya Kuma da wuri yake daukar zugar da akeyi... Tabbas alkali bakai karya ba ... Kiyayyar da nake maka tun muna kanana tana nan ba inda taje.... Dukkanin komai ni Adamu ni ne nan nake juyashi a tafun hannu na... Haka zalika ni na saka aka dauke Amaal saboda junaidu na kaunarta gashi akanta ya ajiye sarautar sa..... Kasan meyasa Alkali?" Alhaji Muhammd ya girgiza kansa yana zubar da hawaye, "Saboda har yanzu na tsane ka... Kiyayyar ka hauhawa take a birnin zuciya ta kullum... Ka fini komai a rayuwa, arziki, martaba, ilimi, soyayyar iyaye... Komai ka kere ni...Na meye ba zaka kyale ka barni na karbi ragamar mulkin Nukaa ba?.... Har ache tunda kai din bakada lafiya abani mana, Amman aka tsame ni aka dakko daya daga cikin zuriyar ka aka nad'ashi... Kowa da komai a bangaren ka yake.. ni kenan kullum a tsiyace ina binka na zama jela.......?? Ayi hakuri da wannan shafin...🙏 _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/16, 7:33 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 35_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ **Alhaji Muhammd ya girgiza kansa cike da rashin jin dadin zantukan da dan uwan nasa yake ta yi yache, "Meye alfanun hakan da kakeyi Adamu? Wacce riba ka samu?" Kawu Adamu ya juya ya fuskance shi sosai... Ya daga hannu yana nuni da iyalan Alhaji Muhammad daya bayan daya, "Dole ka tambaye ni me cece ribar da na samu... Wato kai saboda Allah ya buda maka kofofin arzika yaran ka da jikokin ka duk sun zama wani abu a rayuwa ko.... Daga wanda ya rike mukamin minister, Sai na Ambassador (jakada) sai likita, da farfesa, gefe daya ga alkali ta court ga babban dan kasuwa.... Jikokin ka suma duk sun taada kai kudi ya zauna... Ka kwanta akan dukiya kana ci... Duka bayan wadannan tarun kadarorin da kake da su kuma ache sarautar ma kai aka zaba za'a bawa.. don masifa da bala'i ma ba zaka iya rike wa bama aka dauki daya daga cikin yaran naka aka bashi. Wato dole a komai dai ni ne koma baya.. " "Allah ubangiji ya shirye ka Adamu Allah ya sanya maka nutsuwa da kwanciyar hankali a zuciyar ka. Ya biya maka dukkanin buka "Rufemun baki.. Algungumi!! Wallahi wallahi na so naga bayan zuriyar ka gaba daya... Na so 'dai'daita ku na hanaku sukunin zaman duniya... Na so na zama ajalin ka ta hangar wulakantacciyar mutuwar da zan sa kayi. Namun jeji su dinga yagarka sala sala.. "Kawu dan Allah ya isa haka" Cewar Alhaji Nuraddeen Kawu Adamu ya juya ya kalle shi yana yamutsa fuska, "Matsiyata... Ko bayan rai na sai duniya ta juya muku baya... Dukkan ku nan dukan ku nayi ALLAH wadaida ku.", "Assalamu alaikum wa rahmatu Allah..." Bappah Hasan, Bappah Husain, Bappah Maher suka shiga cikin parlorn bakunan su dauke da sallama "Tun daga waje can ake jiyo kakarun muryar ka.. mun dakata mun saurari abubuwan da kake fada baki daya Adamu... Ashe mai hali baya fasa halin sa? Ashe shirun da kayi na shekaru daman akwai kulalliyar da kake kullawa?..." Cewar bappah Maher, cikin fushi .. "Gaskia Adamu ka bamu mamaki wallahi... Yau da ache samu na a kayi aka sanar mun ba lalle na aminche ba. Amma da kunne na na jiyo abubuwan da ka kake fada..Adamu wacce iriyar musiba ka tsoma kan kan aciki? " Bappah Husain ya faada cikin muryar Allah wadai.. "Fiye da hakama Adamu zeyi... Na sha sheda muku ku sake shiga tsakanin sa da danwuwan sa. Wallahi har yanzu ba kaunar sa yake ba kuke cewa baya ta wuce wannan harda kananun shekaru da sauran su... Mutum mugu ice ne.. wani me halayyar baya sauyawa.. Adamu idan da akwai fuska dari ma itache dashi.. BAKON MUNAFIKI ne wanda BANA MUTUM DAYA BANE... Zagaye yayi tayi cikin iyalan Muhammad sai da ya tabbatar ya cinma galaba akan su, Ya chusa kansa sun aminta da shi dari bisa dari tukun sannan.." Bappah Usayn ya karasa fada yana girgiza kai.. Kawu Adamu sai hura hanci yake yana muzurai irin ba wani shege dinnan.. bappah Maher ya sake duban sa yaja dogon tsaki yace, "Wani abun takaicin ma.. ache bai zauna da zuciya daya da yaran Muhammad ba.. yajasu ajiki ya nuna nusu yana kaunar su yana yi da su . Ya rungume su ajiki sosai ya maye musu gurbin rashin mahafin su dake kwance ba lafiya tun shekarun baya .. nayi tir da halaye irin naka adamu.tir da halayen ka. Ko azamanin jahiliya banajin akwai wanda yayi kwatankwacin abubuwan da ka yiyyi kake kan yi ma.... Kaga kalle ni nan yanzu zan dauke ka da mari maras mutincj maras imani.. wallahi munyi ALLAH wadai da samun irin ka a zuriyar ardo kandemi . Walahi kaf zuriyar mu babu mai irin halayen Ka." Kawu Adamu ya sake yamutsa fuska yana kobare kafada cikin gadara yace, "Daman ai ku na dade da ganowa bakwa kaunata.. Kune masu kushe ni a duk sanda yan kwamitin sarki zasu ce wa za bawa rikon kwarya..kunfi haba habaa da Muhammd saboda shi yanada kudi... Yanada tarin dukiya da yake sammuku. Domin kudin kaji ne sai da tsaba. S.... Bappah Maher bai bari Kawu Adamu ya karasa magana ba yadaga hannu ya zabga masa mari.. ya sake daga hannu ya sharara masa a a daya kuncin sa.. hannun sa da jikin sa suka hau rawa yana nuna Kawu Adamu yace, "Kunji dan iskan yaron nan ko? Ku ku ka haife mu ko mu muka haife ku da zaka tsaya kana gaya mun wadannan maganganun? Idan baka sani ba ka sani yau... Mu ke kokarin fado halayen ka masu kyau muna fadawa kwamitin sarki... Kaf kandemi kowa hakuri yake da halayen ka.. an gaya maka labari bai zo mana ba kana sayar da hatsin masarauta? Ko kuwa dokuna takwas rannan da aka wayi gari babu su ba kai bane? Komai yana dawo mana kunnuwan mu... Ga securities can awaje an gama interrogating dinsu zamu sbjgo muna jiyowa suna cewa kai ne ka biya su kudi da safe kache su bar sashen gaba daya baki na alfarma zasu wuce da dakarun su na presidency don haka an basu awa uku suje su huta... Saboda zaka saka a sace Amaal? Saboda haka ka shiga taitayin ka.. sanyi nayi wallahi. Ka tanbayi wanene maheeru kandemi zaa gaya maka sanda nayi tashen samartaka ta ma ca ake mun mutum me karfin mutane hudu da rabin mutum.. doki bakayi nauyin banza ba.. 'bab'balla mutane nake idan akayi mun shirme... Don haka Ina Amaal? "Assalamu alimumm sir my apologies.. ga cctv footage din wajen garden din anciro...", Wani maaikaci ya shiga parlorn ya bada wani harddisk ya fita... "Ina Amaal nache?" Bappah maheer ya sake dakawa Kawu Adamu tsawa "Tana tsaunin zagayen makarantar mata dake karshen lungun wadawa na unguwar balbelu...."😭 "Kaji bakin mugun ko? Kunji unguwar da take ma? Kai Adamu bakada Imani. Wallahi wallahi baka da Imani. Makarangar matan da ke unguwar balbelu din tun yaushe gwamnati ma tache a dena amfani da makarantar saboda miyagun da ake tunanin suna bibiyar ta da yn shaye-shaye.... " Bappah maheer ya fada yana girgiza kai cike da takaicin Adamun "Gaskia na kara tabbatarwa ba Allah a ranka... Allah ubangiji ya kyauta.. ka guji bakin duniya. Adduar Wanda aka zalunta wallahi batada hijabi da Allah . Yarinyar nan hakin ta na cutar da ita da kayi wallahi Allah ba zai taba barin kaba.." bappah usayni ya fada yana girgiza kai. "Nima Kuna nuna mun kiyayya ai... Daman tinda nazo doron duniya nasan bakwa kaunata.. Don haka maganganun ku basa damuna... " Ya kasa kai zai fuce. Dss din sake tsaron kofar sika sake bude kafafun su. Bappah maheer ya kira sunan sa da karfi, "Ba magana ake maka ba ne... Wallahi Ina mai tabbatar maka idan aka dakko yarinyar nan akaga an mata wani abun na illa na rantse da kadaitar ubangiji Adamu sai kayi dana sanin samuwar kanka a zuriyar kandemi .." Kawu Adamu yayi murmushi... Ya nemi gefen stand na tv ya zauna, Cikin muryar ko ajikina dinnan yache, "Ko kanada masaniyar tsananin kiyayyar da kuke nuna mun che yasa dukkanin ku kuma nabi na toshe wasu ababen farin cikin ... ku kuka fara kamar yadda kuke da hannu a hanewar sarautar da nake da gadon ta .. Bappah maheer ko ka tuno wata kwangila ta mambila da zaka samu miliyoyi kanata murna daga baya aka hanaka aka bawa aminin ka? Ni ne silar hanaka.. Bappah usayni Ina gidajen da akace gwanmati ta bawa ku tsofaffin maaikata Kai da abokan aikin ka gidajen Ikeja da ke Lagos? Ai kaga daga baya aka cure sunan ka aka kore kama ma daga masu karban pension... Bakowa bane sila ni ne nan.. Bappah Hassan aikin da zakaje embassy na Ecuador bakowa bane ya hana asa maka hannu a takardar tafiyar fache ni... Wadannan kadan ne daga cikin abubuwan danayi na ramako akan muguntar da kuma kuka mun kuke kan yi mun..." "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Adamu! Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Daman ance makashin ka na g* ka . Allah ubangiji ya kyauta.. " "Kwarai kuwa... Rama cuta ce ga macuci... Kunmin na muku... Da da ran iyayen mu duk haka ba zata faru ba... ai kamar jalaludden ne... Dana dinga amfani da na'ura mai kimiyya Ina sanya nasa kiyayyar dan uwan sa a ransa.. Baya kaunar sarauta amman na dage na dinga tura masa sakonni masu jan raayi har ya amince.. da niyyar sanya zazzafar kiyayyar idan tayi tasiri ku kwamktin saka sarki zakuu tsaidani a sarautar kujerar Nukaa amman kuka ki.. Da hanyoyi na bi na saka aka saka hannu akayi stamp amatsayin junaidu ne yasa aka zartar aka hana jalaludden babban mukamin da yakeso na matemakin shugaban kasa... Tun daga nan na fara saka kiyayya a tsakanin su.. Na kuma koma kan junaidu shima, Na sanya aka kara masa wa'adi aka ki dawo da shi Nigeria, Ina kuma tura masa sakonni masu tsoratarwar amman shi ban gama nuna masa jalaludden bane sai dana bari ya dawo Nukaa gaba daya. alokacin dana saka aka dauke yaran sa acan kasar na awanni nayi hakane da... "Dakata hakanan Adamu na tabbatar kai din BAKON MUNAFIKI ne Kai din Kuma BANA MUTUM DAYA BANE... Kana bin kowa na cikin mu kana cin dudduniyar sa kana kuma saka kiyayyar juna a tsakanin yan uwa.. Dan uwan ka ma baka barshi ba da kuka fito ciki daya ballantana mu da kuma yayan yan uwan ka.. " "Kwarai.. ko matan gasunan ni ke raba kansu dik dan su bujire junaidu kar ya waiwayo kasar ma amman ya dawo. Ban kuma dena dinba na cigaba fiye da abaya ma.. " yakara sa fada yana nuni da su Hajiya Hadiza "Musanman ke da ke bada gundunmuwa sosai... Duk da dai tun kafin na fara turo sakonni dama can bakya kaunar jamila..kuma kin amince a salwantar da rayuwar Amaal din.. junaidu ko ka tuno sanda kake gaya mana ka bawa Hamid gashinan ragamar asusun bankin kandemi? ... A ranar na kara tabbatarwa da sai na illata zuriyar ka da mafi soyuwar abunda ke ranka tunda naga alama ka bada himma sosai kana kuma kaunar abunda nake muradin son samu.." "Ya isa dakata.... Illa ce kayiwa kowannen mu kai da Allah mahallicin ka. Yanzu dai muje a dakko yarinyar nan daga nan Kuma sai a yanke maka hukunci dai dai da Kai" bappah maheer ya fada hadi da saka hannu ya janyo Kawu Adamu da karfi ya tura shi awajen kofar fita, ya dubi yan parlorn yace, "Ina masu motoci a kusa? Muje ko" Al-mustapha ya tashi da sauri .... Hakama Aayan daya mike shima ya bi bayan Bappah maheer. Sai sauran bappanin na su suka dunguma sukai waje. Hamid da Hajiya jamila ma wajen sukai. Ta shiga gaban motar hamid da sauri.. Motoci suka shisshiga aka chusa keyar Kawu Adamu agaban mota. Suka tafu a jere kusan motoci bakwai suka dauki titi, A convoy zuwa inda amaal take a boye.... Parlor ya zama sai Hajiya Maryam da Alhaji Alkali Muhamamd da su Bappah Abdullahi, Haj Aisha matar Alhaji Abubakhar mahaifin Hisham, da Hisham din kansa, da su Hajiya hadiza daketa raba idanu musanman datasan ta bada gudunmuwa na kason lefi a dauke Amaal... Sai jimami suke... Tu'ajjabin maganganun da Kawu Adamu ya fayyace ya bayyana a fuskokin su cike da dimbin tarin mamaki marar misaltuwa.. ============ Har bakin kofar makarantar suka faffaka motocin... Kallo daya zakai wa makarantar ka tabbatar ta zama fankoo (unwanted building) Ga juji nan a gefe an mayar da wajen reshen zuba shara... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/18, 5:43 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 36_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Maryaam-Amaal na cikin ajin makarantar data zama kango kuma mafakar yan shaye shaye da zuba shara. Wani aji ne aka kulle ta aciki akan wata yarkacacciyar kujera...Ba komai acikin sa sai kwalaban shaye-shaye da ledoji na datti da wani kare a yashe a gefe an daure shi da igiya. Kamar yunwa zata kashe shi saboda tsabar ramar sa.. Hawaye ne suke gangara ta kyakkyawar fuskar ta... Cikin zuciyar ta take nanata, "La'ilaha Illa Anta Subahanaka Inniy Kuntu Minaz Zalimeen.." Wasu murdaddun maza katti har biyu ne daga gefe can a zaune sun seta ta, Daya da kulqi a hannun sa dayan kuma wani abu ne a paper a nannade yanata busawa kana kallon sa kasan na bugarwa ne . Saboda yadda yake jin sa a duniyar sama ta mashaya yana ife-ife.... Dayan da ke busa sigari me kulqi a hannu ya mike daga zaunen da yake ya nufi inda Amaal take a 'daure a kujera... Ya sanya hannun sa akan gefen fuskar ta yana tafiyar tsutsa da shi. ... Sai mutsu mutsu ta keyi tanason ta kwace kanta, hawaye na ambaliyar kwarara daga idanun ta . Ga hayakin tabar da ke dayan hannun sa na damun ta sai hawa mata kai yake yi. Cikin muryar sa marar dadin sauraro mai tattare da doyin tabar da yake afawa yace, "Bamu da damaar mallakar ire iren ku sai dai kallo daga nesa .. ko a talabijin amman yau ga aljannar duniya agaba na... Dole na fanshe tarin kwadayi na akan ki yammata...." Ya saka hannun sa ya yage hijabin da ke jikin ta tun daga farkon sa har karshe ji kake kyet ya raba shi biyu... Ya tuge hular kanta ya wullar a gefe itama.. Ya rankwafa yana sunsunar gefen wuyan ta .. ya daga yaja numfashi yana lumshe idanun sa... "Yammata.... Kin gama haduwa... Maza zo ka sunsuna daddadan kamshin dake tashi daga jikin ta." Ya sake saka kofofin hancin sa akan gashin ta yana sunsuna.. tare da saka hannun sa akan belt din jikin sa yana kuncewa ahankali.. Hawaye nata kwarara a idanun Amaal.. sai kokarin kwance wa take ta kasa. Dayan da ke zukar abun shaye shaye ya mike yana tangadi saura kadan ya faada kan Amaal. Ya saka hancin sa yana sunsunar gefen kunnuwan ta da gashin nata... Ya saka hannun sa a tsakiyar wuyan ta yana wani tafiya dashi ahankali ya kusa kai tsakiyar kirjin ta kenan aka bugo kofar da karfi.. Al-mustapha ne ya fara shigowa sauran na biye da shi. Da alamar ma shi ya bugo kofar ta fado kasa. Dai dai lokacin da idanun sa suka kai kan gardayen da ke tsaye kan Amaal din. Daya hannun sa kusa da kirjin ta. Dayan kuma ya saka hancin sa akan gashin ta. Cikin zafin nama ya karasa ya saka hannu ya wanke fuskar wanda yasa hancin sa akan gashin Amaal da marika lafiyayyu guda biyu. Tare da saka kafa ya shure dayan da hannun sa ke wuyan ta. Ya shiga dukan sa da iya karfin sa.. Aayan ma ya kamo dayan ya fara dukan sa.. Hajiya jamila ta fashe da kuka ta karasa kusa da Amaal din jikin ta nata rawa ta saka hannu ta yage abunda aka nane bakin ta da shi, "Ha... Ya.. Teey" Ta fada a wahale a kuma rarrabe tare da fashewa cikin matsanancin kuka. Al-mustapha ya zare suit din dake jikin sa ya runtse idanun sa ya sakata akan kirjin Amaal din dake daga ita sai doguwar riga mai gajeren hannu. Wuyan v style... Tunda dan shaye shayen ya yage mata hijabi ya wullar da hular kanta. Ya fara kokarin kwance daurin da akayi mata Hamid na taya shi. Gwaggon court ta zare babban dankwalin ta ta yafawa Amaal din. Itama hawaye tuni suka fara zuba a fuskar ta, "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Wallahi Adamu sai Allah ya tambaye ka.... Amaal jika ce fa awajen ka. Wannan wane irin wulakanci ne? Ka kawo ta nan hakan bai isa ba. Kasa akayi mata wannan mugayen kullewar a hannuwa da kafa. Aka kuma rufe mata baki sai kace a film? Tsabar mugunta? Hakan bai isheka ba kuma ka hadaata da maza gardaye yan shaye shaye suka a tare da ita a daki daya. Kalli yadda muka shiga muka sameta a halin da suka sanya ta? Kaicon ka Adamu kaicon ka. Allah ubangiji yayi maka yadda ka mata." Bappah Usayn ya fada yana girgiza kai. Bappah Maher ya kasa cewa komai saboda tsabar dimaucewa. Ya juya ya cukumi wuyan Kawu Adamu. Ya saka hannu ya zabga masa mari yana hawaye yace, "Allah ya isa... Allah ya isar mata, Allah yabi mata hakkin ta akan ka. Ka nada jikoki ai ka sani zaa yiwa naka gwargwadon yadda kayiwa wannan yarinyar koma fiye da haka.. Ka sani wallahi sai Allah ya wulakanta ka." Haka dai kowanne ya shiga aibata shi yana fadar albarkacin bakin sa. Sarki Junaid ya koma can gaban bango ya jingina. Ya kasa cewa komai.. sai hawaye da ke futa daga idanun sa.. ya saka kasan rigar sa ya goge.. Gaba daya yama kasa sanin abunda zai yi. Aka kunce Amaal ta kasa takawa saboda rawar da jikin ta yake ba karfi kwata kwata a tattare da ita.. Gwaggo Aisha da gwaggon court ne sika rirriketa gefe da gefe.. A wahala tace, "Ruwa..." Aayan ya fita da sauri sai gashi ya dawo da robar ruwa guda daya ya bude ya mika mata, tanata kokarin zama Gwaggon court tace da ita, "Sha mana amaal" "Zama zan bakyau shan ruwa a tsaye" "Allah sarki yairnya mai hankali.... Allah ya miki albarka. Tabbas annabi yace ko kasha ka amayar." Dss Bappah Hassan ya bawa dama suka shiga ciki da handcuffs suka daddaure hannuwan gardawan, "Har na wannan matsiyaciyan... Allah wadaran naka ya lalace. " Bappah Usayn ya fada yana mai nuni da Kawu Adamu Aka garkame hannuwan sa shima aka tasa keyar su suka fita wajen gaba daya.. sarki junaid ya rungume Amaal tsaf ajikin sa yana hawaye itama tana.yi. hajia jamila na gefen su tana hawayen itama. " A wuce asibiti da ita tukun" Bappah maheer ya fada yana shiga gaban mota Duk suka shisshiga motocin su... Aayan sai hakuri da sannu yake bawa Amaal ya bude mata mota ta shiga. Al-mustapha nata kallon su ya kasa ce mata komai shi kansa bai san dalilin hakan da yayi ba.. Suka dunguma sukayi wani babban asibitin kudi da ake ji dashi a kandemi... Nan da nan likitoci suka karbeta, bappah maheer yace ayi mata general checkup. Aka fara yi hadi da saka mata karin ruwa saboda rashin kuzarin jikin ta. Yayin da su kuma suka tsaya carko carko wasun su a zazzaune suna jiran agama yi mata dukkanin abubuwan da suka dache, "Allah ubangiji ya tsine maka albarka Adamu. Allah ya la'ance ka ya 'dai'dai ta ka..." Bappah Maher ya fada yana mai nuni da Kawu Adamu da yatsa cikin dana sani da dimbin damuwa.. Yanata doka tsaki idanuwan sa na kan gardayen da Kawu Adamun ya sasu tsaron Amaal. Kawu Adamu da alama zuciyar sa a kekashe take. Don chingam ma yake taunawa tamkar tsohuwar karuwa.. Dik wasu gwaje gwaje anyi mata su... Babban abunda suke fargaba bai faru ba. Martabar ta na nan kaman kowacce nutsattsiyar 'ya mace. Sai dai hayakin da aka sa ta shaka a kandemi da za'a sace ta ya janyo mata severe allergy dinta ya tashi na sinuses sannan mura ta kamata da zazzafan zazzabi. Gefe daya yunwar da ta sha na awayoyin da babu abinci chronic ulcer dinta ta tashi... Sannan daddauretan da akayi ya sanya mata samuwar muscles spasm. Ta sha karin ruwa sosai na kwarin jiki dana antibiotics saboda infection na rashin tsaftar wajen da aka sanyata. Sai na abinci da ba zata iyaci ba. Gefe daya kuma allurori ta sha. Sannan aka sallame su bayan awowi da tulin magunguna dazata shassha da na shafawa a jiki. Suka rankaya gaba daya suka nufi kandem estate bayan Bappah Nuraddeen ya kira yace a tanadar da abinci gasunan tare da Amaal.. **KANDEM ESTATE** Masu gadi suka bude tangamemen babban gate din motocin suka shige ciki. Sashen Hajiya Maryam sika dunguma sika yi baki dayan su.. Amaal ta wartsake don da kafafin ta ma ta taka tun daga asibitin ta shiga mota haka da suka dawo kandemi ma sashen Hajiya Maryam. Sai dai kallo daya za kai mata ka dauka ta shekara a kwance ba lafiya ne. Saboda yadda ta tame lokaci daya. Fuskar ta tayi fayau. Manyan idanun ta suka sake fitowa furfutowa waje tubarkallah.. Abinci aka zuzzuba aka ajiye mata a gaban ta. Hayateey dinta na gefen ta ta sa Amaal din ta fara ci tana korawa da ruwa. Kadan ta ci saboda ba yunwa ajikinta sosai sakamakon karin ruwan da aka yiyyi mata. Bappah maheer ya sanarwa su Alhaji Muhammd komai tun daga kan titin da suka dauka zuwa inda amaal din take. Har sanda sika shiga kangon makarantar. da dai duk abunda ya faru. Bappah Abdullahi dayayi recording komai da ya faru ya mikawa su hajia Maryam ipad din nasa suka gani. Da sauran mutanen da ke parlorn. Haka dai akayi ta mayar da zancen. Suka zuzzuba abinci suka ci.. Kawu Adamu da yaran sa Suma aka mika musu yache bazai ci ba. Su kuma yan shaye shayen kamar zasu hadiye plates din suka cinye abincin tas. Daga nan tambayoyi suka fara biyo baya... Daya daga cikin masu shaye shayen yace, "Wallahi mu kudi kawai yake bamu ko fuskar sa bamu taba sani ba sai yau. Ya saya mana wayoyi tanan yake kira ya gaya maana abunda zamu aiwatar. Yace ga sakon da zamu turawa lambobi kaza na tsoratarwa ko mu sauya murya mu kira wasu daga ciki. Komai dai shi yake shiryawa." "Kuma ko da yasa aka kawo wannan bebyn🤣 wasu matane suka kawo ta su uku.... Ya kirawo mu a waya yache zamu ji shi ya sanya mana kudaden aikin mu. Da ke gasiya baya wasa da kudin aiki nan da nan ya sallame mu. Yana kuma saya mana eh yane muna korawa..." Ya karasa fada yana gwadawa da kwalbar shaye shaye "Mata kuma.... ?" Bappah Usayn ya tambaye shi... "Bappah...... Eh mata ne Bappah su suka kamani sika shigar da ni motar amman bangs fuskokin su ba saboda wani hayaki ne marar dadi ya kewaye wajen daga nan ban sake sanin inda kai na yake ba " Amaal ta fada muryarta a sanyaye.. "Saka cctv footage dinnan Nuraddeen." Nan da nan bappah Nuraddeen ya saka suka fara ganun komai tiryan tiryan abun mamaki mata ma'aikatan cikin estate dinne Kawu Adamu yayi amfani da su. Suma aka kirawo su aka fara interrogating dinsu. Daga karshe dai wancen fado sunan wannan, Kaza ya kamo sunan kaza haka aka tara dinbin mutane dake aiki a karkashin shu. Kusan dukkanin ma'aikatan sashen estate din suna masa aiki Aka kwashe su duka bayan an gama komai aka hada da Kawu Adamun...Da sauran likitocin da duk ma wanda suka bada gudunmuwa. Don sake tsaurara bincike da rage iri. Daga nan kuma zaa yanke masa hukunci dede dashi da shari'a ta zartar. Sarki junaid a wajen yace ya saki hajia hadiza da hajia Ruwaida. Zaman sa da su ya kare. Sai da Hajiya Maryam ta tausashe shi tukun sannan ya amince zai ci gaba da zama da su amman kowacce ta tafi gidan su har sai lokacin da zai neme su da kan sa.., Yaran kuma ya tsawatar musu sosai yaja kunnen su da su hade kan su duk sanda ya sake jin wata baaraka ta taso daga garesu to su kuka da kansu kuma kowacce zata bi bayan mahaifiyar ta. Sai da dare yaja sosai tukun sanan sika watse. Kowanne ya nufi sashen sa bayan an su Bappah maheer sun sake sulhunta/gargadi tsakanin zuriyar Alhaji Muhammad musanman bappah jalaludden da sarki Junaid. Aka yafu juna sannan sika yiwa juna sai da safe ====== Haka kwanaki sukai ta shudewa...... Amaal ta koma makaranta bayan hutun da tayi na wata daya bata zuwa. Ta fara Instagram chat tana chatting da mutane na can sosai musanman Arc. Nurayn sabon abokin da ke bata kulawa kamar saurayin ta. Gashi soyayyar su tayi nisa dik kuwa da taki amincewa yazo su gaysa. Gefe daya ga Hisham daya amince zata aure shi.,..... Yana son ta amman baya bata kulawar datake bukata. Don haka rannan yazo suna gaysawa yake ce mata, "Idan mukayi aure zaki quitting chats gaba daya.. ki bar WhatsApp kadai....shima sai kin canza number din ki..." "Saboda me fa?" "Saboda nasan maza suna rushing dinki... And I won't allow that, Matata wani yana ganin ko da dp dinta ko da bake bache akai" Amaal tayi murmushin yake ta dan dube shi tache "Maganar ka kenan kullum yaya Hisham, To ya ya bazan chatting da wasu samarin ba bayan ba daurin aure akai na? Beside baka bani kulawa gaba daya... Ni bansan meyasa kake cewa zaka aureni bama kwata kwata baka nuna mun yadda zan gane kana so ma din....I want time, I want attention, I want connection, I want relationship..Yaya Hisham It feels like I’m dating my self like a sinking ship.. Gaskia I don't understand this relationship of ours... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/20, 5:52 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 37_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *Hisham* yayi shiru yana duban ta sosai yache, "Babe... Kinsan me kike faada kuwa?" Ta dube shi tana mai jinjina kanta cikin tabbatarwa tace, "Maganar gaskia kenan Yaya Hisham..." "To zan gyara" "Haka kake fada ko da yaushe kuma baka gyarawar..." "Amman dai kinsan soyayya ba itace aure ba ko?" "Yaya hisham idan ba soyayyar a tsakani taya zamu fuskanci juna?" Hisham ya zare idanu yana duban ta yace, "Haba babe... Ki ma dena wadannan maganganun please...kinji? I promise to be an excellent lover " "Shikenan...."Ta amsa shi a sanyaye. Ya sake daga wayar da ke hannun sa yana dannawa... ta dube shi ta girgiza kai kawai "Kafi bawa wayarka muhummanci akai na...." Yayi sauri ya jefa wayar a aljihun gaban rigar sa. "I'm sorry...." Murmushi tayi masa tana kada kai kawai, "Kin hakura?" "Uhm..." "Baki hakura ba kenan" "Meyasa kache haka?" "Please na dena... Ki yafe mun" "To kayi hakuri.. Nima ka yafe mun" "Baki mun komai ba babe..."ya kalli agogon da ke hannun sa ya sake cewa, "Zan tafi.... Bye" "Tohm Yaya hisham... Ka gayda su baba " Ya mike daga zuanen da yake...Daman a parlor suke zancen. Karamin parlorn sashen Hajiya jamila. "Zasu ji inshaa Allahu" Ya mike tsaye yana mai gyara zaman rigar jikin sa.. mikewa tayi ita ma tayi shiga cikin riga da mayafi wadatacce, Har bakin motar sa ta raka shi... Ya sbiga ciki yana daga mata hannu tana daga masa . Ya futa daga estate din.. Sashen Hajiya Maryam ta tafi... Daman duk ranar bataje ta gayshe ta ba tamkar yadda suka saba a koda yaushe.. Tana shiga bakinta dauke da sallama. Idanuwan ta suka sauka akan su Aaayan da Al-mustapha da ke buga game din whot. Sai Fatima Yusra da ke gaban hajia a tsugunne tana yanke mata farce.. Duka suka amsa sallamar da tayi din. Ta shiga kanta a kasa. Ta dan matsa wajen Hajiyan ta gayshe ta. Sannan ta hada gaisuwar tayi musu su uku... Aayan da Yusraa ne kawai suka amsa mata gaisuwar da tayi.... Al-mustapha ya dan saci kallon ta.. Hajia maryam dake kan kujera ana yanke mata farce tace, "Takwara surukin nawa ne yazo?" Amaal kanta a kasa ta kasa cewa komai saboda kunya tace, "Eh..." "Ko da naji.. to ya yake hashimun ?" Namma ta kasa cewa komai tayi murmushi cike da kunya. Yusra nata tsokanar ta... Aayan ma haka yana cewa 'an kasa shi' Al-mustapha ya mike tsaye ya fuce... "Pickup 2... General market.. check" Aayaan ya fada yana tsokanar sa ya sake cewa "Ka zauna mu cigaba ma na." Wata harara Al-mustapha ya dankara masa ya fuce dai yabar parlorn. Yana fita amaal ta sauke zuciya... Don babu wata alaka ta yan uwantaka da ke shiga tsakanin su "Danyaye an koma daki" Yusra tayi murmushi tache, "Hajiya ke kika sangarta shi ai...abu kadan zai ce shi waye waye" Aayan charaf yace "Ai musty fresh arrogant ne na karshe... Ku kalla fa kawai ya tashi yabarni da cards din whot a hannu.. Ita dai Amaal kawai jinsu take .. ta tabbatar Al-mustapha tsananin kiyayyar ta da yake mata ne ne yasa dazun tana shigowa ya fita... Yana shiga cikin dakin nasa ya wuce gaban wata drawer ya janyo wasi takardu da hotuna aciki ya koma kan gado da su ya zazzage... Hotunan ta ne tun tana jaririya da wanda tafara girma har ya zuwa lokacin da suka koma kasar waje da zama da wanda yayi saving idan an sassaka a kafafen sadarwa ya wanko su.. Ya kwantar da kansa akan pillow ya dauki hotunan yana duban su tamkar zai shiga ciki... Ya yinda hannun sa ke zagaye katin hotunan hannun nasa... Ya kwantar da hotan akan kirjin sa yana lumshe idanun... Ya sake bude wayar sa ya shiga wata folder da yake saving duk wasu hotunan nata yana kala daya bayan daya.. irin kallon nan da matsananciyar kaunar da ake yiwa abunda ake wa kallon.. Cikin yanayin da yake ciki kanwar sa yusra ta tura kofar dakin ta same shi bakinta dauke da sallama... Har ta shiga bai san an shigo ba. Yayi nisa ainun.... Ta lekar da kanta tana kallon hotunan Amaal da ke zube akan gadon. Ga kuma na cikin wayar sa daya tsurawa idanu yana kallo. "hamma....." Ta kira shi tana girgiza kanta. Sai asannan ya farga... Da sauri ya yi zunbur ya mike ya tattara hotunan ya mayar cikin drawer ya zura wayar a a aljihu ya dubeta yana yamutsa fuska, "Meyasa zaki shigo mun daki ba tare da nabaki izini ba? Wato saboda kin renani ko?" Ya shiga fada yana mai nuna ta da yatsa... "Hamma Al-mustapha kayi hakuri... Amma nayi sallama sau uku. Na kuma kwankwasa ma shiru. Na bude na shigo na ganka. Amma ba haka kawai na shigo maka daki ba... Mami ce ma tace na kira ka..." Ya saka hannu a kasan keyar sa ya sosa yana furzar da iskar bakin sa.. ta dube shi kanta a kasa tace "Meyasa ba zaka gaya mata ba?" Wani kallo ya watsa mata yace "Meyasa ba zan gaya wa wa ba? Me zan fada?" "Hamaa.... Kana kaunar Amaal tun taleetale amman ka kasa fada. Tun tana zabin goyo kake kaunar ta hamma. Amma kana nunawa ko a gabanta ka tsaneta baka kaunar ta baka ma san ta ba. Meyasa kake illatar da kan ka? Meyasa ba zaka sanar mata abunda kake ji game da ita ba a zuciyar ka ba? Hammaa meyasa kake azabtar da kan ka?.." Ya bude baki zai daka mata tsawa sai kuma ya fasa. Ya saka tafukan hannuwan sa duka biyu ya rufe fuskar sa, "Hammaa.... " Ta kira shi muryar ta na rawa... Hawayen da yake ta kokarin kar su zubo ne suka yaudare shi suka zuba a fuskar sa, "Hamma kuka? No please.... Bari naje na gaya mata ni" "Ki gaya mata me Yusra? Kyale ta.. Aure fa zatayi ma an kusa. Ita da shi suna kaunar juna tuntuni bazan yi silar batawar bappah Junaid da aminin sa ba. Ba kuma zan sa a daura mata sure dani ba na dole" "Lalle Hamma ba sonta kake sosai ba." Kallon ta yayi yana girgiza kai yache, "Fita mun a daki... Kuma kar ki kuskure naji maganar nan awani waje wallahi sai ranki ya baci ko da wajen su Bappah ne da Mami...." "Shikenan... Sai da safe" ta fada a sanyaye ta fita daga dakin Ajiyar zuciya ya sauke me nauyi ya ko koma kan gado ya zauna ya ciro wayar sa .. Yana shiga chat message dinta ya shigo... "Hey... Na dawo" "Barka da dawowa... Habibty! I think of you a thousand times a day. Believe me when I say your love is more than a world to me. .....Maryam! My heart recognized you as my wife the moment it heard you speak. Please tell me it was right and say yes...." Amaal a nata bangaren tana zaune reply din Arc. N ya shigo wayar ta. Tayi murmushi ma kafin ya bude.. Tana karantawa tana murmushi tache da shi, "I'm out of words.... I just wish I met you earlier.... Bazan iya cewa agidah ba zan aura Yaya Hisham ba... Nurayn" "Maryaam! I know what I want out of life and it’s you. Nothing but you. please say you’ll marry me, beautiful girl. My heart can only love you, and my soul only recognizes your voice. Let me hold you close forever as my beautiful wife..." Amaal da ke kwance ta saka hannu ta runtse idanun ta. Kalaman sa na mata yawo a magudanar jiki gashi bayason shirin sa yayi nasara akanta ta bijere alkawarin da tayi tache dashi, "Mu dena maganar ma please .. Allah anbadani an kusa aure na. Thanks .. night night" Yanada kwance akan gado sai birgina yake ya koma can ya juya can ya lula duniyar kauna... Ya samu kansa da kasa kyaleta duk da shi kansa yasan auren zatayi amman nutsuwar hakan taki samuwa agare shi.. Ya sake rubuta mata, "Maryam soyayyar ki tazamo abu mai matukar muhimmanci a rayuwa ta kin zamanto wani bangare na jikina da idan bake rayuwata zata shiga mawuyacin hali, shigowarki a a rayuwata sun zamanta sanadiyar dawwamar murmushi a fuskata, Maryam so shine abu mafi tasirin warkar da kowane irin ciwo.ma kullum zuciyata kan samu nutsuwa idan ta tuna dake.. ina miki fatan alkhairi Ina kuma tabbatar miki da cewa kaunar ki daga Allah take a zuciya ta, rai na da kuma gangar jiki na baki daya... Ki huta lafiya♥️" Yana karasa rubuta mata ya ajiye wayar ya mike kenan zai shiga bandaki wayar tasa ta fara kara ya dauka mahaifiyar sa ce, "Al-mustapha tun dazu nasa yusra ta kirawo mun kai shiru ba kazo ba. Dan Allah zo sako zaka karbo mun agidan antyn ku. Ba direba a kusa. Yusra Kuma saboda idonta ba zaata iya driving ba" "Okay Mami gani nan bari na dan watsa ruwa." "Kai sauri to" "Inshaa Allah." Bandaki ya shiga bakinsa dauke da addua yayi wanka hadi da dauro alwala ya sauya kayan sa zuwa jallabiya ya faffesa turarukan ya zura wayar sa a aljihu ya fita.... Ko bayan data ajiye wayar bayan ta karanta sakon daya turo samun kanta tayi da juyar da kanta gefe..Hawaye suka shiga diga idanun ta. Tabbas itama tana kaunar Arc. N da suka hadu a manhajar Instagram.. Tun bata san neye so ba shi ne ya koya mata ya Kuma chusa mata kaunar sa a ranta. Duk kuwa da bata taba ganin sa ba.. Amman suna matukar son junan su. Gashi da maganar auren wani akanta. Ta ja kasan leben ta tana taunawa... Ta daga Kai ta dubi gefe su Hindu kowacce tana harkar gabanta ba abunda ya dame su.Wani lottafi ta janyo ta shiga karantawa.. .. _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/20, 5:54 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 38_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Haka dai rayuwar ta cigaba da garawa. Kamar yadda Alhaji Abubakhar yayi allawari kuma ya cika donma ya daga a alokacin da aka sache Amaal sai data wartsake gaba daya tukun sannan aka gama musu komai na tafiyar. Suka tafi makka Amaal, Hajia maryam, Alhaji Muhamamd sai bappah Nuraddeen dayaje amadadin kujerar Kawu Adamu da a baya Alhaji abubakhar ya aminta. Satin su biyu a saudiya, daya a Dubai suka waiwayo gidah bayan an dudduba jikin Alhaji Muhammad komai lafiya kalau... Bayan sati biyu da dawowar su ne kuma sarki Junaid ya dawo da Hajiya hadiza da Hajiya Ruwaida dakunan su tare da jan kunnuwan su sosai. Shima sai da Hajiya maryam ta masa Jan ido tukun sanan ya ce su dawo dakunan su.. An kawo kudi da kayan lefen Amaal. Tsayawa bayyana adadin yawa da tsaruwar kayan ma bata lokaci ne. Domun kunsan wanene mahaifin Hisham da irin tarun dukiyar sa. Kuma dan sa ne daya jal a duniya basu da wasu yaran bayan shi. Don haka kayan da akayi masa ko karamar kasuwa aka bude sai haka.. Dangi sun taru sunata kallon kayan anata Allah ya sanya alkhairi. Don tuni har an fidda anko ma na wani royal blue lace... Aka sanya biki nan da sati bjyu masu zuwa.... Tuni aka kirawo madame yerwa me kamfanin turaren wutar yerwa incense and more ta fara gyaran ciki da wajen amarya.. da hada mata turaruwa masu matukar kyaawun gaske . Anyi furnishing gidan amarya ciki da wajen sa. Dangi sunyi zumunci kwarai matuka wajen bada gudunmuwar su... Shagalin hidimar biki ce kawai tayi ragowa.. :;:::::: Da saafe ya shirya ya tafi office .. Anan aminin sa yazo ya same shi suna hira. "Dan Allah wai bikin amaal saura yan kwanaki ko?" "Uhm...aina kaji?" 'ka manta student dina ce? Naga bata zuwa ne na tanbayi kawayenta da suke tare sukace an kusa bikinta ne. Lalle an kasa mu" Al-mustapha ya tabe baki ... Paper ce agaban sa ya rike biro yanata zana shirme.. "An kasa ka kam tabbas" "Ni da kai dai... Garanbawul..!!!" Al-mustapha ya daga kai da sauri ya dube shi, Habibi Talba yayi murmushi yana jan kasan leben sa yace "A jerin matan da nake so bata ciki...Ai idan nace maka Ina son waccen yarinyar to ka kirani da garanbawul.... Wanda zai yi reno don kwa reno zaka yi... Yarinya ce fa danya sharaf. Yo waccen idan nace ina sonta ma ai sai reni ya shiga tsakanin mu .. batada qualities din da nake so ajikin mace gaba daya.... Ko abu daya bata dakko na." "Meya haka? Wa kake magana akai ne... Ni kanwata ce kawai nothing more" Al-mustapha ya fada ganin habibi Talba na neman kure shi.. Habibi ya sake duban Al-mustapha yace, "Yarinyar da tun muna high school kake yawo da hotunan ta kala kala kana cemun kanwar ka ce.... Kai long story short.. Maza meyasa kayiwa kanka babbar illa haka? Kana kaunar ta amman ka bari wani yayi maka shigar sauri kana forming hard guy. Banza garanbawul.." "Tashi ka futa mun a office" "Naqi na fita" Mikewa yayi shi ya harhada abubuwan sa ya mike zai bar masa office din habibi dake zaune har Al-mustapha ya kai bakin kofa yace, "Matsoraci wanda ba zai iya fuskantar macen da yake kauna ba tun tana zanin gayo..Yace yana son ta.. Allah wadaran naka ya kasance sullutu..To Allah ya baka wata tagari,, Me sadaukar wa wani soyayyar da yake wa wacce yake kulafucin so" Yana gama fada ya mike ya dafa kafadar Al-mustapha ya fuce daga ofishin...... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/21, 7:19 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 39_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Al-mustapha ya jima a tsaye bayan da Habibi Talba ya fice ya barshi a tsaye... Mamaki yake Ashe habibin bai manta kalaman da yayi katobara ya faada ba akan inde yace yana son amaal to a kira shi da garanbawul wanda zaiyi reno tunda yarinya ce danya sharaf... Ashe kuma kallon sullutu yake masa ya gano Amaal itace yarinyar da yake musu maganar ta tun suna high school.. Hannun sa ya sa ya dafe goshin sa yana dana sanin katobarar zancen da yayi musu a baya... Duk kuwa da cewa yake kanwar sa ce. Ko aina Habibi Talba ya gano da shegen binciken sa..? Komawa yayi ya zauna akan kujerar sa ya bude wayar sa ya shiga WhatsApp yana kallon statuses... Saboda bayasan komawa gidah ma don ya tabbatar yan uwan sun sake cike gidan. Don tuni wasu daga garurwa har sun fara zuwa. Wanda ke awaje ma sunata tahowa.. Kasancewar wannan ne biki na farko da sarki Junaid zaiyi zai aurar da 'yar sa. Yar autar sa kuma autar gidan wadda Allah ya amince zata kere yayyunta ta fara yi. Wani short clip ne ya shigo ta family group dinsu dake WhatsApp din. Tamkar bazai shiga ba saboda ta saman notification ya hango. Sai Kuma ya bude ya shiga group din yayi downloading bidiyon. Ashe katin daurin auren bikin amaal ne da Hisham.. Ya samu kansa ta tallabe haba da hannun sa daya.. dayan kuma ya dan rage sautin bidiyon da ke tashin wakar maheer zain ta aure. 'BarakAllah..." "A madadin zuriyar Ardo kandemi... Mai martaba sarkin Nukaa, Amb. Junaidu Muhammad Mahmud Kandemi da na Dr. Abubakhar Mai dingishin kudi..Suna farin cikin gayyatar ku zuwa daurin auren 'ya'yan su...Maryam (Amaal)Junaid Muhamamd da angon ta Captain Hisham Abubakhar... Wanda zaa daura inshaa Allahu bayan sallar jumuah a masallacin masarautar kandemi.. Akwai shiryayyiyar walima bayan daurin aure. Wanda ba zai samu halarta ba dan Allah yayi addua.." Bayan ya gama kalla.. daga kasa kuma an sake turo wasu bidiyoyin ya bude na biyu yana karantawa da ke rubuce da, Together with their families[Maryaam-Amaaal] and [Captain. Hishaam] invite you to share in the joy and celebration of their wedding day. On Friday after jumu’ah prayer.. Venue: Kandemi central mosque.. grand reception follows immediately .... Siririn tsaki ya sauke...Ya zura wayar a aljihun sa mikewa yayi ya fuce daga office kan sa na ta masa zugi da radadi "Sir ka tafi kenan?" Sadya sectary dinsa ta tanbaye shi "Na tafi... Sai da safe" Kai ya saka ya fuce ya shige mota. Ko da ya shiga ya zauna kasa tashin motar yayi ya tafi Ya kifa kansa akan sitiyari hannunsa dika akan satiyarin fuskar sa a kasa. Ji yake tamkar kirjin sa zai ballo kasa. Ya zaro wayar sa ya shiga nan da nan ya cike e-ticket... Ya gama yanke hukunci a zuciyarsa tafiyar sa itace zata saka shi nutsuwa. Ya murza key zai bar harabar ofishin nasa Habibi Talba ya bude gaban motar ya shiga. Abun ma ya bashi mamaki ya dube shi yace, "Meye haka?" "Lefi ne dan na shigo motar ka garanbawul?" Al-mustapha yaja siririn tsaki yace da shi, "Dan Allah karka karamun bacin rai akan wanda nake cikin sa.." Habibi Talba ya kalle shi yace "Musty fresh kenan.... Wannan abubuwan da kake idan baka sani ba sake illata kanka kake... Wallahi da ache na tabbatar Amaal itace yarinyar nan da kake dawainiya da kaunar ta a school kana gaya mana yadda kake sonta . Allah da tuni na samu manya na sanar musu dawowata da nayi. To Amma baka taba ce mana ai da aure a tsakanin ku ba nunawa kake kanwar kace ta jini" "To ba kanwar ta bace ta jini?" "Amma ai akwai aure a tsakanin ku... Saboda ita fa ka waiwayo Nigeria gaba daya... " "Wai waye ya gaya maka?" "Ya gaya mun kana son amaal? Ni makaho ne an gaya maka? Duk magangunan da kake ta fada kana baka son ta inata nazartar ka na gani kaunar ta kake fiye da kalamai. And again hotunan ta na wajen ka tun muna school plus sunan yazo mun na sake duba kamannin ma na tabbatar itace..." Al-mustapha ya tabe baki... "Sauka ni tafiya zanyi" "Sai kayiwa wanda bashida mota gori. Sannan kuma ba inda zani muje gidan ku" Al-mustapha ya dube shi ya zabga masa harara. Ya tashi motar suka bar ofishin sika dauki hanyar kandemi. Habibi Talba sai zuba magana yake. Shi de Al-mustapha na kada kai kawai ko ya amsa masa da uhm ko uhm uhm.. Notification ne ya shigo ta wayar Al-mustapha da ke kusa da giyar motar a ajiye. Habibi Talba ya dan daga wayar ya dubu screen din. 'E-Visa notification ne' Har ya ajiye sai kuma ya juya ya kalli Al-mustapha, "E visa kuma? Wa zeyi tafiya?" "Ni ne..." "Kai Kuma? Ina zaka?" "Ina ruwan ka?" "Dan wahala kawai." Al-mustapha ya tabe baki ya cigaba da tuki har suka karasa... Sun furfuto daga cikin motar sai ga yusra kanwar Al-mustapha da Amaal.. Tun daga nesa kake jiyo kamshin turaren gyaran jikin da akeyi mata.. Suna doso su kamshin ke dada mamaye ko'ina..wani irin sanyayyen musulmin kamshi mai dadi. Gyaran jikin da ake mata ya karbe ta. Domin fatar nan tata ta sake haske tayi santsi da laushi.. Tamkar an sake kara mata kyau. Harta gashin girar ta sun sake cika da baki. Leben nan nata ta shafa man baki sai kyalli yake da laushi.. Sanye take cikin doguwar rigar hijab bubu..Ta yane kanta da mayafin daya shiiga da kalar sa ja da ratsin baki.. "Ina wunin ku?" Yusra ta gayshe su. Suka amsa... Amaal ma ta dan sunkuya cike da ladabi tace, "Barkan ku da yammaci..." "Amaal... Amarya" Habibi Talba ya fada yana murmushi "Malam" ta fada cike da kunya "Allah ya sanya alkhairi. Yasa gidan zamanki ne" "Aameen" Yusra ta amsa shi. Saboda amaal din jtada dai kanta a kasa tana lankwasa hannuwan ta cike da kunya... Tunda suka zo wajen Al-mustapha ya kasa dauke kansa daga kallon amaal da yaketa yi tamkar zai mayar da ita cikin sa.. Tana dago Kai suka hada idanu ya bata rai ya bar wajen da sauri. Habibi Talba yabu bayan sa yana cewa da shi, "Jirani mana garanbawul.. Kai fa dan wahala ne." Sashen Hajiya Maryam ya nufa Habibi Talba na biye da shi a baya.. suka shiga ciki bakunan su dauke da sallama.. sika gaysa da hajiyan. "Wannan aboki ka ne?" "Eh hajia kin manta shi ko?" "Kaman dai nasan fuskar nan tabbas" "Habibi Talba ne.. Tun Muna kanana muke tare. Mahaifin shi abokin su Bappah ne.. yanada sarautar Talban gabas na garin Yalwanje... " "Haka .... Ma shaa Allahu. Ya mahaifan na ka kalau?" "Alhamdulillah Hajiya". "Safiya kawo musu abinci" Hajiya ta dan daga murya tana kiran me aikin ta Nan da nan me aikin ta shiga kawo musu abincin da trays tana ajiyewa da ruwa da lemuka. "Ku zuba kuci dan Allah" "Tohm Hajiya. Allah ya saka da alkhairi " "Aameen Aameen Habibi" Cikin haka Aayaan ya shiga ya same su .. suka gaysa ya zauna ya debi abincin ya fara ci, "Hajia wannan shine malamin su Amaal fa da hindu ke magana" aaayan ya fada yana sake zura lomar abinci a bakin sa.. "Au shine.... Allah sarki" Habibi Talba yayi murmushi yace, "Ni ne hajiya" "An ka samu ni da kai" Aayaan ya fada yana dariya. Shi dai Habibi Talba murmushi kawai yayi masa. Al-mustapha kuwa kanzil bai ce ba ya cigaba da cin abinci yana korawa da ruwa. Sun dan jima bayan sun kammala cin abincin suna ta hira daga bisani Al-mustapha da Habibi Talba suka yiwa Hajiya sallama suka fita... "Muje ka ajiye ni a site can nabar motar" "Nagaji maza.." "Haba mana" "Muje" Motar sika koma suka shiga.. Al-mustapha ya kai Habibi Talba har site.. "Dan Allah Ina zakaje? Yaushe zaka tafi? Kuma yaushe zaka dawo" "Meye haka? Kaman wani wanda yaci bashin gidan rediyo?" "Dagaske nake please" "Manchester..... " "England dai?" "Yes..." "Yaushe zaka tafi? " "Soon inshaa Allah" "Exact date nake son sani" "Will let you know .." "To yaushe zaka dawo?" "Sai na huta" "Sai kayi healing dai... " "Whatever... " "Later.. will holla you" "Alright. ka gayda su mummy" "In shaa Allah.", Yaja motar sa ya koma gidah ransa duk babu dadi kwata kwata.. Kai tsaye ya shige daki bayan ya shiga bangaren su. Ko da aka tambaye shi akace akawo masa abinci ma yace a'a yaci awajen hajia. Kwana yayi bayyi bacci ba yanata sake sake sai salllar nafila da yayi ya roki Allah yasanya hakan ya zamo shine alkhairi agare shi. A daren ya hada kayan sa a akwati da hotunan Amaal gaba daya da niyyaar idan yabar kandemi sai ya samu waje ya kona su duka.. ::::::: Shirye shiryen biki aka fara yi. Kwanakin bikin suka karaso.. Da ke Amaal din batason taro hakan yasa ba wani events za'ai ba. Akwai gagarumun Grand kamu/ royal mother's eve dai daza ayi. Sai daurin aure da walima shikenan.. Ranar Thursday yammatan gidan cousins suka hada bridal tea party. Iya su kadai ne kawai da amarya Amaal da kawayen ta. ... Tayi shiga cikin barbie gown pink color kaman wata princess. Ta nade kanta da mayafi shima pink. Sai takalman ta silver color. Ba kadan ba tayi kyau. Sun ci sun sha sun gyagije. Sunata games, Ita dai tana zaune a kujera tana kallon su. Wayar ta a hannun ta notification ya shjgar mata ta Instagram, ta bude. Arc. Nurayn ne ya turo mata message da, "Assalamu alaikum wa rahamatu Allah wa barakatuh! Hey! Maryaam, I know you are seeing this… I want to thank you for being in my life. Also, I want to wish you the best! You deserve the whole world! Farin ciki baya dorewa a rayuwa sai tare da bakin ciki, dan haka kowane hali nake bazan taba mantawa dake ba, Na kan raba dare ina mai roqon Allah don neman biyan buqata... Daga karshe kuma Allah yayi ni da ke ba masu zama a karkashin inuwa daya ta maaurata bane. Na shigo rayuwar ki a BAKON masoyi wanda yazo a qure. Ban bayyana miki kaunar da nake miki ba har Allah ya yi hukuncin sa dai ke din ba tawa bace. Ki sani kaunar ki ta dade acikin rai na, Ina miki fatan alkhairi a sabuwar rayuwar da zaki shiga. Allah ya baku zaman lafiya da kwanciyar hankali mai dorewa Amin... Na bar ki lafiya.. Arc... Nurayn!! Thou dai ki gafarce ni nurayn suna ne kawai na saka a social media. Amma usulin sunana na yanka ba haka bane.. Na bar ki lafiya. Allah ya yafe mana kurakuren mu Amin.." Ta karasa karantawa hawaye 'daya ya zurara daga idanunta tayi sauri ta goge hawayen.. ta rubuta masa, "Wa'alykm Salam... Nagode kwarai. Allah ya saka da alkhairi. Goodbye" Tana karasa tura masa tayi sauri ta shiga tayi blocking dinsa already shima har yayi unfollowing dinta. Haka dai suka karasa event din ranar dakyar ta samu ta daidai ta kanta... Akayi hotuna sosai... Bridal tea party din yayi dadi sosai.. Washegari da safe Al-mustapha ya sulale kaman ya tafi office ya bar kasar.... A kuma ranar ne zaa fara hidimar babbar liyafar bikin da duk Nigeria ta dauka har kafafen yada labarai anata haskawa. Yan uwa da abokan arzuka, Matan sarakuna, gwamnoni dana ministici, daktoci, furofesoshi,jakadu kai da duk wani who is who ya bayyana a babban dakin liyafar da za'a gudanar da biki irin na sarauta na, gimbiya Amaal.. Wato Grand kamu/ Royal mother's eve.. Duke decorations din wajen royal blue color ne da brown.. waje ne daya hadu wanda alkalami yayi kadan wajen zayyano muku haduwa da tsaruwar wajen... Sai dai mu kira shi da monumental event.... Hajia Jamila tayi shiga cikin wata rantsattsiyar lafaya golden color me kyalkyalin blue. Gwal kam ta zuba shi a hannu da yatsu da wuya da kunne... Lamarin sai wanda ya hasaso kawai.. Hakama dukkanin sauran yan'uwa kowanne yaci ado ya koshi cikin asoebi na Royal blue color.. Sai bayan da aka hallara ango da amarya suka shiga...kanta a nannade yake da mayafin daya dache da golden rigar da ke jikin ta tana jan kasa ... Rigar ta hadu hakama takalmin ta da yar clutch bag din dake hannun ta....itama ta zuba ruwan gold ba karya.. sai dai a lullube take cikin alkyabba blue color take kanta a kasa.. Ango Hisham na gefe cikin wani haddaden yadi daya sha aiki me tsada. Takalmin sa da agogon sa da hular sa dik kalar yadin jikin sa ne.. sai azurfar da ke kyalkyali a yatsan sa.. Algaita ce ke tashi.... Da kirarin dogarai da jakadai da ke gefe da gefe... Kawai kuyi picturing komai.. Magana ake ta TheRoyalWedding.... #H&MIslamicDuo💞🥳 _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/22, 5:08 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 40_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *Bayan* shigar amarya da ango.... A kayi addu'oi.. Daga bisani MC yana kallon ipad din dake hannun sa yace yana umartar ango Hisham ya fita za'ayi kamun amarya ba 'bata lokaci.. Hakan kuwa akayi... Hisham ya mike wani abokin sa yayi masa rakiya suka fita waje suka koma mota suka zauna.. Daga nan kaman yadda al'adar su take aka fara mata kamu da nono a kwarya.. Yan uwa duk suka taru akanta. Bayan an kammala aka cire mata alkyabbar aka dakko sabon lace aka bude aka rufa mata akanta.. Yan uwan ango suka taso aka tsadance da kawayen amarya suka biya kudi mai tarin yawa aka kama Amaal amarya.. Aka yiyyi hotuna... Ango ya shiga shima akayi da shi .. Daga nan kuma kawayen amarya suka dauki amarya suka fita da ita bayan an danyi photo-sessions da ita... Mc ya sake bada umarni kan ayi shiru a kuma mike don karrama shigowar amarya da dangin ta tare da kawayen ta.. Ba da jimawa ba kuwa sai ga kawayen amarya a gaba sun fara shiga ciki. Daga baya kuma Amaal ce da yan uwanta baki daya sunyi anko mazan ma sun saka hula blue akan manyan kayan dake jikin su. Gwanin ban sha'awa haka suka rakata har high table ta zauna. Ta sauya wasu kayan zuwa wasu yan gaske da sukayi matukar mata kyau sika kuma karbi jikin ta.. Hamid shine ya bada tarihin amarya.. don tausayi sai da mutane da yawa suka zubar da hawaye. Kasancewar ya bada takaitaccen tarihin yadda Amaal din ta shaku da mahaifiyar ta sosai. Da wasu daga cikin kyawawan halayen ta na biyayaya da yadda da kaddara. Ya bada tarihin makarantun da tayi tun tana karama har ya zuwa matakin karatun da take na jami'a. Bayan ya gama kuma ya mikawa abokin ango mic inda shima ya bada tarihin ango Hisham da kyawawan halayen sa. Atakaice dai dukkan su sunada kyawawan halaye kuma sun dace da juna. Anci, an sha, an gyagije an raba kyautttuka an dau hotuna.. kawayen amarya da angwaye sunyi games suma sun ci gifts sosai Daga karshe aka tashi daga hadaddiyar liyafar. Duk wanda ya halarta ya futa daga dakin taron cikin dimbin farin ciki marar misaltuwa. Mota suka shiga shi da ita da a baya, Sai Yusra agaba. Abokin sa kuma na gaba yana tukawa suka koma kandemi.Yusra da abokin suka fita daga motar suka basu waje.. Amaal nata lankwasa hannuwan ta. Mamaki dankare a kirjinta ji take kaman mafarki wai yau itace ake bikin ta? "Babe...." Da sauri ta juya ta kalle shi... Kallon ta yake shima.. ya sakar mata murmushi yace, "Tunanin me kikeyi?" "Bakomai.." "Dagaske..?" "Uhm..." "Shikenan... Kinga kyan da kikayi yau kuwa?" Hannuwanta tasaka da suka sha kunshi ta rufe fuskar ta da su.. Cike da jin kunyar kalaman sa Ya dan rankwafa yana kallon fuskar data rufe ya girgiza kai yana murmushi yace, "Dole na biya kudin kwalliyar nan.. da farko dai waye yayi gyaran jiki? Uhm? Ta cancanci kyauta matuka..." "Kamfanin turaren yerwa incense and more ." "Ma shaa Allahu... Tana wane gari?" "Kano." "Ki aiko da account number dinta zan saka mata wani abun. Allah ya saka mata da alkhairi. " "Inshaa' Allahu.. Aameen." "Kwalliyar fa?" "Beelanah beaute.... Itama a kano take." "Photographer?" "Zaarah. Ng itama a kano take" "Wanda tayi abinci fa? Bana kasar wajen ba" "La comida corner ce, Da rano scrumptious meals.." "Ma shaa Allahu... Dika ki aiko mun da bank details dinsu. " "In shaa Allahu.." "Maryaam " "Na'am..." "Gobe zaa daura mana aure..." Kanta a kasa tace, "Eh.." "Maryaam inaso ki yafe mun dukkanin wani abu danayi miki akan sani ko rashin sa. Dan Allah ki gafarce ni kinji?" Amaal ta daga kai ta dube shi... Da sauri tace, "Meya kawo wannan zancen Yaya Hisham? Ba abunda ka mun" "Maryam! Dana saka zaa aura mun kema ai na cuce ki .. Ba fa so na kike ba Amaal biyayya kikaiwa iyayen ki kawai", "Ban tsane ka ba Yaya Hisham" "Amma bakya so na ai maryaam" "Inayj mana " "Son yaya da kanwa ba... Ba son zamantakewar aure ba ." Batace masa komai ba.. kanta dai yana kasa tana lankwasa hannuwan ta, "Ki yafemun kinji..?" "Ba abunda ka mun fa... To nima ka yafe mun" "Yauwa ko ke fa . Toh Allah ya miki albarka Amin" "Amin..." Bude kofa yayi ya fito itama ta bude ta fita. Yusra tayi murmushi tace dasu, "Kun shanya mu kamar wasu kayan wanki.. gobe de za'a daura ku tattara ku tafi" Hisham yayi murmushi yace, "Ku gafarce mu ..... Bamu wani gaisa bane duk yau shine muka gaysa " Abokin sa ya bashi hannu suka tafa yana dariya.. Har kofar sashen Hajiya jamila Hisham ya raka Amaal. Mutane nata tsokanar su, "Sai da safe .... Allah ya tashemu lafiya ma'abociyar kyau da kyawun hali" "Mu kwana lafiya Yaya hisham..." "Yaya Hisham this Yaya Hisham that .. Ana cutata ana cemun wani Yaya bana so." Murmushi tayi tache, "To shikenan na daina." Sai da suka shige cikin gidah sannan ya juya ya koma wajen abokin sa, abokin har yayi wajen mota yace da shi, "Zo ka raka ni ciki " "Okay tohm" Sashen Hajiya Maryam suka nifa... Ba mutane sosai. Suka gaggaysa da su. Duk aka fita aka basu waje su da hajiyan. Ya sake durkusawa ya gayshe ta cike da girmamawa, "Ango ango" "Na'am hajjaju...." Ya faada a kunyace, "Allah ya sa albarka da alkhairi kaji ko" "Ameen hajia... Dama wajen ki na zo" ya fada yana lankwasa yatsu cike da kunyar data dabaibaye shi "Toh Allah yasa muji alkhairi...." "Aameen Hajiya.." Abokin nasa ya mike ya basu waje ya fita.. hajiyan tace, "Ina sauraron ka? Ko mu koma daaka yafu sirri?" "Nanma ya isa hajia" "Toh Allah yayi albarka" "Aamin Hajiya... " Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya, "Ina sauraron ka...." "Hajiya dama zuwa nayi na roke ki abisa abunda nake tafe dashi. Kuma ina fatan zaki duba zance na da tsanaki ki goyi bayana" "Toh... Allah yasa muji alkhairi. Ina sauraron ka" Hisham ya sake muskutawa yace, "Dan Allah Hajiya ku dbi girman biyayyar da Maryam tayi muku" "Wani lefin tayi?" "Wallahi ba abunda tayi Hajiya. Zan iya ce miki tunda nake da ita Allah bata tabamun wani lefi wai dazesa naji haushin ta ba. Tana bani girma sosai. Kuma tanada nutsuwa da hankali ga biyayya. Don biyayyar cema ta amince zata aureni" "Ina sauraron ka" "Wato Hajiya nayi duba na tsanaki, Kuma na sassaurari wa'azi duk da ba wai nace abu ne mekyau ba kasancewar budurwa ma ca akai a mata zabin miji bazawara kuma a barta ta zaba da kanta".. "Wannan zance naka haka yake" "To Hajiya.... Magana ta gaskiya idan na amince aka daura aure na da Maryam wallahi wallahi wallahi na kwareta... Kuma Allah zai mata sakayya" "SubhanAllahi meyasa kache haka hashimu? Bayan kowa yasan kai da ita kuna kaunar juna?" "Wallahi hadin zance na ne na samu su baba nace da su soyaya mike ai muna waya da magana ta kafar sadarwa. Tabbas muna waya da magana ta kafar sadarwar amman karatu nake koya mata kuma wallahi amatsayin Yaya da kanwa muke maganar. Ni ne na sawa raina wani kuduri naji Ina son kasancewa da ita a inuwar aure. Na samu iyaye na da maganar sukace sai sun tabbatar idan tana sona.. da akayi maganar anan parlorn naki nema bata nuna ba haka bane tache eh munayi ta kuma amince. Wallahi hajiya na ha'inceta idan har aka daura auren nan gobe. Wallahi wallahi biyayya kawai takeyi amman ... Bai karasa ba Hajiya ta girgiza kai kawai tace, "Idan na fuskance ka so kake a fasa daura auren nan gobe idan Allah ya Kai mu?" "Eh...." "Me zaku gayawa mahaifan ku ?" 'wallahi Allah maryaam batada masaniyar dukkanin abunda na gaya miki. Ni na yanke shawara ta. Saboda zuciyata ta kasa nutsuwa. Banason Allah ya kamani akan abunda ba haka bane. Na mata kazafi na nuna da yardarta itw kuma tayi biyayya ta amince. Hajiya dan Allah ki saka baki kada a daura auren nan gobe idan Allah ya kai mu" "Tirkashi..." Hajiya tafada tana mai sauke nannauyar ajiyar zuciya. Baki daya itama kanta ya kulle. Ta cigaba da cewa "Ai idan kukayi auren zaku daidaita kanku hashimu .. zata so ka sannu ahankali " Ta fada cikin tabbatarwa, Ko kadan bata damu da ba daidai take fadan sunan nasa ba. Hisham ne take kiran sa da hashimu Ya girgiza kai yana hada hannuwan sa yace, "Wallahi bazan iya auren maryam ba hajia. Na amince a hadani da koma wacece acikin zuriyar kandemi amman banda Maryam ba zan shiga hakkin ta ba." "Ni bansan me zan fada ba hashimu. Bari a kira su gaba daya.. Duk hukuncin da suka yanke shine daidai.. Ungo dannomun lambar Nuraddeen." Ta Mika masa yar wayarta Karba yayi ya kira mata Bappah Nuraddeen. Ta saka a kunne bugu bjyu ya dauka ta sheda masa ya tatttaro kan kowa suzo bangaren ta harda Amaal. Ta kuma tashi ta shiga dakin mai gidan ta Alhaji Muhammad shima ta kirawo shi. Suka gaysa da Hisham ya zauna akan kujera. Hisham din na gaban su a zaune kansa akasa Ba jimawa kuwa sai ga tuttulowar su gaaba daya. Ciki harda sarki Junaid da iyayen Hisham din. Gaba daya dai suka hallara "Maimaita abunda kache hashimu" "Hisham ne Hajia" Yusra ta fada tana dariya Duk suka danyi Daria. Hisham din ya dan saci kallon mahafin sa. Muryar sa na dan rawa ya zayyane komai tun daga farko ya sake fada ya karkade da, "Wallahi wallahi wallahi bazan iya auren maryaam ba. Idan na bari aka aura mata ni hakika na cuceta, Na ha'inceta, na zalunceta na kuma shiga hakkin ta kuma Allah ba zai bar ni ba. Tunda karya na hada na fada muku cikin tabbatarwa. Amma ita ta amince saboda ganin girman ku da tsananin biyayyar ta tace eh hakane muna soyayya. Wallahi Allah amatsayin Yaya da kanwa muke da ita tamkar na jini. Hasalima ni coaching dinta nake Ina koya mata wasu abubuwan na makaranta ta waya ko messages . Bappah, Baba, Kaka, Hajiya... Dan Allah ku gafarce ni.. ku karbi roko na kada ku aurawa Maryam ni gobe idan Allah ya kaimu wallahi kamar yadda na fadawa Hajiya yarinyar na batada masaniyar abunda nake gaya muku dai dai da rana daya batada daba mun complain na zaluntar ta da nayi ba nace muna soyayya har aka sa mana ranar aure ba, Bata taba nuna mun ba ai karya na shirya nace muna soyayya ba.. Dan Allah karku aurawa Maryam ni. Karku bata mata rayuwa ta auri wanda takewa kallon yayan ta na jini .... Ni Hisham na amince a aura mun wata daga cikin wannan zuriyar na kandemi goben idan Allah ya kai mu.. amman Dan ALLAH jar a aurawa maryam ni. A barta ta auri wani daban.. Dan Allah" Duk sukayi shiru...Tamkar mafarki ko a kallon wasan kwaikwayo na talabijin. Alhaji Abubakhar ya mike cikin zafin nama ya tattare kasan hannun rigar sa jikake, 'Taasss.. Faaas, Chasss' Ya sharara masa maruka guda uku lafiyayyu a gefe da gefen fuskar sa. "Mutumin banza... Daman sharri kayi mata ka cuce ta? " Ya sake daga hannu zai sake marin sa Bappah Nuraddeen ya rike masa hannu. Sarki Junaid ma ya tashi ya janye Hisham daga wajen ya mayar da shi gefen da yake, "Meye abun marin nasa? Haba Abubakhar? Idan ka bibiyama kila amaal dince ta nuna bata so" Cewar sarki junaid. "Walahi daidai da minti daga maryaam bata taba nuna mun batason aurena ba. Ba kuma taba cewa ai karya nayi mata ba ba soyayya mike ba. Wallahi Allah " Hisham ya fada cikin tabbatarwa "Yo ai ni gaba daya ma na rasa abunda zance..."Bappah Nuraddeen ya fada yana tallabe habar sa cike da damuwa Amaal dake gefen Hajiya jamila sai raba idanuwa take. ita da tai tasan kalau fa suka rabu da shi ya rakata har kofar shiga sashen su. Haka dai akayita maganar ana neman bakin zaren. Dakyar dai aka hakura kan ba zaa daura auren da Amaal din ba ganin yadda Hisham yake zubar da hawaye sosai kan inde aka daura to wallahi ya shiga hakkin ta kuma Allah ba zai barshi ba. Ana cikin maganganun ne Hajia maryam tace "Wai har yanzu dan yaye be kira waya ba an san inda yake? Tukunna ma yana Ina jama'a?" Duk sukaita tofq albarkacin bakunan su. Yusra dake gefe tace, "Na kira aminin sa. Habibi Talba yace Hamma Al-mustapha ya tafi Manchester England" Bappah jalaludden ya bude baki yace, "Ina?" "Manchester" Ya dubi hajia Jidda mahaifiyar su yusra yace, "Ya gaya miki me?" "A'ah..." "To me yaron nan yake nufi?" "Bappah Al-mustapha ba zai iya zama ana auren amaal ba. Shi yasa ya tafi." Aayaan ya fada cikin tabbatarwa. "Wai yaron nan dama yana kan bakan sa?" Hajia maryam tace, "Ni kallon sa kawai nake... Ya bude baki yayi mata magana yaki sai zurfin ciki. Yadda yake nuna mata kamar yafu kowa tsanar ta a duniya. Bayan tun tana zanin goyo yake kaunar ta." "Wai Al-mustapha dai namu?" Bappah junaid ya tambaya yana zare idanu, "Shi dai...Muma rufe mana yake. A nasa haukan ba zamu gane ba. Tun muna Buckingham muka sani. Hotunan ta tun tana karama har na wanda ta girma, ko a'ina ya same su oho, yana nan dasu." "Ammw yaron nan sakarai ne" Ita dai Amaal jin su take tamkar a mafarki. Duk abubuwan da suke fada yana shifa ya futa ta dayan kunnen na ta. Al-mustapha kuma? Kai gaskia ba dai ita ba. A duniya ba wanda ya tsane ta sama da shi "Ni ma na lura yana son ta sosai... Wanda ya zauna anan dinnan ko ranar da muke nan duka?" Hisham yake tambayar Aaayan. "Shi dai. Ai mugun gara ne dab wahala. Wai shi sharukan baban soyayya ya hakura ya bar ma ka." Sika saka dariya baki daya... Bappah Abdullahi yace, "Kuma ba shine ba shida lafiya bane bayasan damuwa sosai?" "Shine . Can daya Wawa. Ku rabu da shi ya karaci zaman sa acan idan yaga dama ma kar ya waiwayo gidah gaba daya" bappah jalaludden ya fada cikin halin ko in kula "Ba za'ai haka ba Yaya.. da kai da kaya ai duk mallakar wuya me... Abunda yayi Al-mustapha shi yayi Amaal "sarki junaid ya fada "Ba fa za'ai abundq kake tunani ba. Ni ba sakarai bane. Ba zaa shiga hakkin yarinya ba " "Ni na amince tunda 'da na ne" sarki Junaid ya fada "Ni kuma ban amince ba tunda 'ya ta ce" Cewar Bappah Jalaludden Yan parlorn suka saka dariya baki daya. Bappah Nuraddeen yace "Mutane sunzo dai ko'ina gari ya cika idan baa daura aure gobe ba da matsala. Idan Kuma akwai wata hanyar da za abi to tun yanzu a sanar musu a daren nan kan an fasa daurin aure gobe " "Zaa daura aure inshaa Allahu .. hjsham da ne awaje na. Kuma ya roki alfarma dole zan cika masa .. wa kake so acikin zuriyar kandemi ka fada gobe da yardar Allah sai a daura muku aure kaji?" Hisham yayi shiru can ya daga kai yana kakaro murmushi yace, "Duk wadda aka bani Bappa " "Yusra.... Zaki biyayya ki auri Hisham?" Yusra da daga Kai da sauri tace, "Na amince bappah junaid " Suka saka dariya dika parlorn ciki harda Amaal da ita kanta yusran ta bata dariya. "Nagode diyar albarka... Hisham yusra ta maka?" "Bappah .. maganar ma was beyond my expectations. Na karba da hannu dubu bama biyu ba." Nanma aka sake fashewa da dariya. Aayaan yace "Dama can kuna crushing juna da alama.. da sauri kowanne na amince Bappah" Yusra ta jefa mai pillow tana rufe fuskar ta da tafukan hannayen ta.. "Allah ya muku albarka.... Gobe inshaa Allah sai ayi daurin auren. Aayan kikkira masu hoton yau kache kar su wanke su kar su saka please da tv stations dika dai a cure komai" ". In shaa Allah Bappah " Haka dai suka yita mayar da zancen aka shiga wata hirar ta daban. Kafin daga bisani kowanne ya nufi sashen sa dan kwanciya bacci saboda dare yaja ainun ==== WASHE-GARI Bayan sallar jumu'ah dubban mutane ne suka sheda daurin auren jikokin Alhaji Muhammad Wanda aka gabatar a masallacin central mosque da ke cikin masarautar kandemi... Wanda Bappah Nuraddeen ne ya zama waly... Akan sadaki mafi daraja, Amarya, [Fatima-Yusra Jalaludden Muhammad] da angon ta [Captain. Hisham Abubakhar]. Sai amarya [Maryaam-Amaaal Junaid Muhammad] da angon ta [Arc. Al-mustapha jalaludden Muhammad]. Akayi rantsattsiyar liyafa/grand reception bayan an daura auren na maza. Anci an sha an kuma gyatse..Duk kuwa da babu ango daya wato Al-mustapha... Yan uwa da abokan arzuka suka bi amare da angwayen da adduoin zaman lafiya da zuriya dayyiba... AL-MUSTAPHA WEDS MARYAAM AMAAL... #AWEDDINGTOREMEMBER💞💞 _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/25, 1:27 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 41_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ _AMAAL_ *Tana* kwance a dakin Hayateey akan gado... Wani zazzabi taji yana neman rufe ta gaba daya.. jikin ta ya fara daukar zafi yana kakkarwa. Gefe daya kuma kanta ne ke ciwo yana mata barazanar fadowa. Ga gabanta na dukan uku uku... Sanye take cikin doguwar riga ta lace peach color style din bubu.Dankwalin kanta ya zame, Kwantaccen gashin ta ya bayyana a kanannade yayi bakikkirin da shi irin na larabawa. Cikin haka mahaifiyar ta ta shiga dakin bakinta dauke da sallama. Amaal ta amsa tana daga kwancen ta dan daga kanta, "Hayateey..." "Na'am Habibty" Zama tayi a kusa da ita akan gadon. Amaal din ta dan mike daga kwancen da take ta zauna ta jingina... Hajia Jamila sai jujjuya yadda zata fito ta gayawa Amaal zancen an daura mata aure ta ke.. Ganin Amaal din na mutsu mutsu har da rufe idanu tana dan dartse labbanta cikin ciwo...tace da ita, "Meya same ki?" Ta karasa fada tana dafa kan Amaal din ya dau zafi rau. "SubhanAllahi baki da lafiya da ma?" Amaal din ta daga kai dakyar saboda tsananin ciwon da yake mata tace, "Eh... Gabobi na da kai na kaman ana datsani" "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun... Tun yaushe kuma baki fada ba fisabilillahi?" "Ba'a wani dade ba ne Hayateey.. bayan na fito daga wanka" "Tashi tashi muje asibiti" "Hayateey zai tsagai ta. Zan tashi na sha Panadol pain and fever" "Banason musu tashi muje.kin manta abbiey ya hana a shan magani da ka ba tare da prescription din likita ba?" "Tohm" Mikewa tayi dakyar. Ta janyo mayafin ta wani madedeci ta yafa shi. Hajia Jamila ta dan dubeta ta ce, "Canza mayafi saka babba ko hijabi" Ba tayi musu ba ta janyo hijabin sallar ta ta saka. Don azaton ta Hayateey ta gaya mata hakan ne kila saboda kar ya dinga zame mata tunda batada lafiya. Wajen motoci suka nufa, Hayateey na rike da hannun Amaal dake jiri ne ke dan daukar ta. Hamid na ganin su ya taso. Waya ce a hannun sa yana dannawa, "Hayateey ina zuwa?" "Wallahi Amaal ce ba lafiya kaganta nan nace muzo muje asibiti" "SubhanAllahi dearest sissy.. ya jikin?" "Da sauki Yaya Hamid" ta fada tana runtse idanu saboda yadda kanta ke mata nauyi, Mota ya shiga ya bude da sauri ya tashe ta ya kawo ta gaban su, Hajia Jamila ta shigar da Amaal gidan baya ita kuma ta koma gaba ta zauna. Hamid ya jasu suka fita daga cikin sashen zuwa asibitin cikin gidan dake can baya ta dayan gate din Suna zuwa aka fara mata gwaje gwaje ba baya lokaci. Sakamakon ya fito ta kamu ne da zazzabin ciwon sauro na malaria da kuma zazzabin typhoid. Nan da nan aka fara mata wasu allurori aka kuma bata magunguna masu kyau. Cikin ikon Allah kuma jikin nata yayi karfi "Sannu Amaal" "Yauwa Hayateey" "Sannu dearest sissy" "Yauwa Yaya Hamid" Motar suka koma suka shiga Hamid ya ja sika dauki hanyar gidah... Hayateey ta temaka mata suka shiga cikin sashen su.. Daki ta shige ta kwanta. Ba jimawa kuwa bacci ya dauke ta... Da ke batada nauyin bacci ana budo kofar ta bude idanun ta. Yusra ce ta shiga bakin ta dauke da sallama... Amaal da ke kwance ta dan daga kanta tana amsa mata, "Baby sis" "Yaya yusra.." Mikewa tayi. Yusran ta karasa tana ce da ita, "Ashe bakya jin dadi? " "Eh!!Amma da sauki .. bari nayi brush" Ta shige bandaki ta wanke bakinta da mouth wash hade da yin brush sannan ta futo, "Ya jikin na ki to?" "Da sauki Alhamdulillah Yaya yusra" Yusran ta nemi gefen gado ta zauna. Sanye take cikin doguwar riga blue color ta zuba adon gwal na sarka da dankunne da zobuna da awarwaraye. Ta yafa mayafin kayan akan ta. Tayi kyau ba kadan ba. "Sannu kinji?" "Na wartsake fa yaya yusra" "Allah ya kara afuwa... Amin" "An daura ko? Iyye congratulations... Yaya yusra ta zama matar aure" Yusran tayi murmushi ta dube ta tache, "Godiya nake baby sis... " So take ta fada mata amman kuma ta rasa yadda zata ce mata ai tare da nasu aka daura auren. Cikin haka sai ga shigar hajiya Jamila dakin tayi sallama. Suka amsa, Ta janyo stool ta zauna akai ta dubi yusra tace da ita, "Bata shirya ba?" "Ai ban gaya mata ba Aunty" Hajiya jamila ta kada kanta, ta hada hannuwan ta tana lankwasa su tace, "Amaal..." "Na'am Hayateey..." "Ki tashi ga kaya nan acikin drawer irin na yayarki yusra kalar naki ne dabqn ki saka zaa dauke ku hoto da su Hajiya.... " Gabanta ne ya tsananta bugawa jin abunda mahaifiyar tata tace, "Hayateey... Bangane ba?" "Amaal Allah yayi miki albarka... Ki sani mahaifin ki bai yi miki zaben tumin dare ba. Kamar yadda a fari ma biyayya kikayi kika amince da auren Hisham wannan karon ma biyayyar ce zakiyi ta, ki amshi kaddarar ki da hannu biyu... Dan uwan ki ne... Kuma me kaunar ki ne tun kina zanin goyo kinji da kunnuwan ki. Yau tare da yar uwar ki ysura an daura miki aure da Al-mustapha yayan ki.", Dummmmmm taji kofofin kunnuwan ta sun toshe.. ganin ta ya fara dishi dishi..take jikin ta ya soma mata kakkarwa. Hawaye masu dumi suka fara zuba daga idanun ta.. "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun" ta furta a sanyaye cikin lafazi me ban tausayi. Duk azaton ta dai wallahi ba za'a bata Al-mustapha a matsayin mijin da zata aura ba. Al-mustapha fa? Wanda duk duniya ita ya tsana? Maganganun daya gaggasa mata suka dinga mata yawo akai.. Yusra ta janyo ta jikin ta rungumo ta sosai.. hannunta daya ta saka akan fuskar amaal din tana share mata hawayen da ke zurara, "Bar kuka dan Allah. I assure you auren ki da hamma alkhairi ne. Nan gaba zaki farin ciki da hakan. Wallahi duk inda masoyi na hakika ya kai to hamma ya zarce gaban haka... Yana kaunar ki sosai. Ni bansan dalilan sa na rashin bayyana miki ba..." Girgiza kai kawai tayi. Can sai hawaye sharrr. Ta shiga shessheka. Jijiyoyin kanta suka tattashi. Idanunta suka sake kadawa sukai jazir. Saboda Allah ashe sai da aka daura mata aure da Al-mustapha. Duk ga maza nan a dangi "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun" ta fada cikin kuka da muryar ban tausayi.. "Amaal...." Yusra ta kira sunan ta ranta duk baby dadi itama. "Dakko kayan nata a drawer kina budewa zaki gansu daga sama." Hajiya jamila tace da yusra. Yusran ta mike ta bude drawer ta dakko mata kayan ta ajiye agaban ta. "Gashi .. Dan Allah tashi ki saka" "Amaal karki bari na maimaita zancen saka kayan nan...idan kuma kinfi karfin mu to ki bar su." Hajiya jamila ta yunkura zata mike kenan Amaal tayi saurin taddo ta ta rungumeta tsam a jikin ta tana kuka sosai.. cikin rawar jiki da murya tace, "Hayateey kiyi hakuri ki gafarce ni.. " Hajia Jamila ta saka hannu ta goge mata hawayen da ke zuba a fuskar ta tace, "Allah ya miki albarka Amaal... Allah ya sanya alkhairi da dimbin albarka a rayuwar auren ku gaba daya. Allah ya kauda duk wata fitna yasa gidajen zaman kune. Yadda kuka yiwa iyayen ku biyayya kukw amince Allah ubangiji ya shi muku albarka ya biya muku dukkanin bukatun ku" "Aameen Hayateey" "Aameen Aunty" Hajia Jamila ta fuce da sauri bayan ta dafa kafadar yusra. Ko da ta fita jingina tayi a bakin kofa hawaye na fita daga idanun ta irama... Hakika tasan ba a yiwa Amaal zabon tumin dare ba. Sannan tasan Al-mustapha zai riketa da alkhairi da yardar Allah. Kawai dai tana tausayin tilon yar tata ne. Batada taba bijirewa na daga abunda su iyayen ta suka zartar akanta ba.. kowane irin hukunci ne haka ta ke karba tun tana karama... Duba da cewa ita kadai ce awajen mahaifiyar ta ta bata sangarta ta ba. Tanada tsananin biyayyar da kauda kai a abu sosai tamkar wata mai manyan shekaru. "Ki tashi ki wanka ki saka kayan muje ko?" "Tohm" Mikewa tayi ta shjge bandaki bayan tayi addu'a. Wanka tayo hadi da dauro alwala. Ta saka kayan nata. Kalar ja ba kadan ba tayi kyau . "Bari a kira me makeup din ko?" "Da an barta banaso" "Banda musu" "Tohm" Yusra ta kira me makeup din a waya nan da nan tazo tayi mata makeup din wmma light. Ta daura mata dankwali ba kadan ba Amaal tayi kyau. Itama ta zuba uban su gold daya gaji da haduwa ya kuma sha kudi masu tarin yawa . Yusra ta dakko wayarta ta dunga daukar hotunan amaal din saboda tayi kyau sosai, "Mashaa Allah... A beaute..." "Nagode Yaya yusra" "Muje ko?" "Tohm" Sauka sukayi suka nufi mota suka shiga direba ya jaa su sashen Hajiya Maryam dake cike da Yan uwa. Nan da nan aka fara daukar su hotuna kala kala . Kafin daga bisani aka nufi wajen walima akayi wa'azi akaci aka aha aka kuma dauki hotuna hadi da raba gudunmuwa. Hisham yazo akaita daukar hotuna da shi da amayar sa. "Ina wuni Yaya Hisham" Amaal ta gayshe shi "Lafiya lau kanwar mu. Ko ince yayar mu " ya fada yana kallon yusra. Sukayi daria baki daya harda Amaal din.. Yusra ta dauke su hotuna duka su ukun ta kuma dauke su su biyu itada Hisham sannan ta dauki Hisham da Amaal. Data tashi saka hotunan a status sai wanda Amaal take da Hisham taje ta saka only view by Al-mustapha wato iya shi kadai ze ganshi. So take ya kulu sosai saboda bashida masaniyar daurin auren Amaal da shi kansa, ance kar a gaya masa tukun. Haka dai aka karasa shagulgulan biki...aka Kai amarya yusra gidan ta.. Amaal kuma tana sashen Hayateey dinta tukunna. Yan uwa da abokan arzuka duk suka tattafi. Kandem estate ta zama sai wadanda ke cikin ta kawai.. *ENGLAND* (MANCHESTER) Yana daga kwance akan gadon sa.... Ya juya ya hararo wayar sa daya kashe ta gaba daya .. Ya sauke ajiyar zuciya ya kunna yana dan bubbuga kasanta. Tana karasa kunnuwa ya budata da face id ya shiga ciki bayan ya kunna wifi Sakonni ne sukai ta shigowa wayar sa... Na sauran kafafen social media dana text messages. Messages dinsa ya shiga rututu gasunan na su Habibi Talba, Aayan, Yusra, da Bappah Nuraddeen har sau uku ma ya turo masa. Na Bappan ya shiga jikin sa na bari. Inda bappan ke sheda masa da lallai lallai ya tatttaro kayan sa ya dawo gidah ba tare da ya dau lokaci ba. Kuma ya karbi kaddarar sa da hannu biyu, sakamakon lefin da yayi an hukunta shi ta hanyar aura masa wata yarinya tare da sauran yan uwan sa da aka daurawa aure a ranar wato su Amaal. Yana karasa karantawa ya bude baki cike da mamaki. Messages din Aaayan ya shiga yanata ce masa ango kasha kamshi. Mutane anata masa maraba. Gashi baisan ma wacce yarinyar aka aura masa ba. "Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun..." Ya fada da karfi yana bude idanu sosai tabbatarwa da wallahi an daura amsa aure dagaske.. Wata zuciyar ta tabbatar tare da hasaso masa tabbas da labiba aka daura masa aure yar kanwar mahaifiyar su. Saboda yarinyar na tsananin kaunar sa. Kusan kowa ya sani. WhatsApp ya shiga da sauri. Status din yusra kanwar sa ya fara cin karo ta saka na Hisham da Amaal da ta dauke su.. Ya saka hannu yana zooming fuskar amaal din tayi murmushi tamkar ya zura hannu ya wayar ya sace ta. "Tayi aure fa Al-mustapha dan Allah ka hakura matar wani ce" wata zuciyar ta tunasar da shi Yayi saurin futa daga WhatsApp din gaba daya ya ajiye wayar bayan ya kashe wifi dinma. Hakan bai masa ba ya sake dakko wayar ya goge WhatsApp application din gaba daya yana sakin siririn tsaki. Wayar sa ce tayi kara alamar kira na shigowa. Dauka yayi da sauri ganin mahafin sa ne, "Assalamu alaikum Bappah" "Waalaykm Salam... Barkan ka dai ranka ya dade uban masu gidah" Alhaji jalaludden ya kira shi cike da bacin rai Tamkar yana gaban mahaifin nasa ya tsugunna yana shafo keyar sa, "Tuba nake Bappah... Barka da yam.. safe.. au Rana" "Barka ishasshe.. Ranka ya dade yayi karqo" "Tuba nake Bappah" "Wato ka sallamamu kayi gamon kan ka ko?" "Bappah! Dan Allah ku gafarce ni" "Ache wai kai zakayi tafiya wata kasar ba Wanda ka fadawa ko mahaifiyar ka sai ji mukayi wai baka kasar ka tafi." "Bappah ku yafemun doron zuciya ce ta debe ni" "Rufamin baki mutumin banza.. Na baka nan da sati daya ka tattaro ko aina kake ka waiwayo gidah kaji na gaya maka" "Inshaa Allahu Bappah.. ayi hakuri" "Ni da na sallama ka ma bappanin ku ne sika rika a kyale ka. Kai ma Allah ya temaka maka anhada da Kai acikin Yan uwan ka an daura muku aure." Al-mustapha ji yayi tamkar ya fashe da kuka. Wai kamar shi ace an daura masa auren dole. Be San wacece amayar ba, haka kawai sama ta ka sai ji yayi an masa aure kamar wasan yara, "Ina magana kayi shiru" "Tuba nake Bappah.. labiba ce ko?" "Koma wacece Ina ruwan ka? Ko kuwa hakan be maka ba ne ?" "A'a bappah ayi hakuri nagode" "Yauwa ka waiwayo ka dawo. Karka bar yar mutane da igiyar auren ka akanta" "Tohm... A huta lafiya" Yana katse kiran ya dauki pillow ya danne kansa dashi. Wani tuququn bakin ciki yaji yana masa yawo tin daga tafun kafar sa..... Wasu hawaye daya tabbatar na bakin ciki ne sika shiga kwarara a idanun sa. Wayar sa ya janyo ya shiga processing komawar sa gidah Nigeria. Har ga Allah bai so hakan ba. Yaso ya dade sosai kafin ya waiwaya gidah. Har sai tunanin Amaal da kaunar ta sun gudu daga cikin zuciyar sa. Hotan fuskar ta ta sake zuwar masa a zuciyar sa.. ya ja tsaki a zahiri yace, "Al-mustapha matar wani ce ta. Dan Allah ka dena tunanin ta.... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/25, 6:15 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 42_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ Lefe na gani na fada yan gaske eanda suka girgiza dangi cikin sa da kewayan sa Bappah Jalaludden yasa aka yiwa amarya Amaal. Sannan nan da nan ya cigaba da karasa ginin da Al-mustapha ya zanawa kansa yana yi na kansa wanda zai zauna idan yayi aure .. Gata ne Amaal take samu ta ko'ina... Domin mota sabuwa dal Alhaji Muhammad yasa aka bata ta kaita makaranta saboda biyayyar da tayi na auren Al-mustapha. Ga kudin pocket money da ake bata na kashewa kullum ne ba fashi. Hajia Jidda mahaifiyar Al-mustapha safe da dare take aikawa Amaal hadaddeen abinci. Haka kuma kullum sai taje ta ganta a asashen hajjya Jamila mahaifiyar amaal din. Wani lokacin harda Bappah Jalaludden suke zuwa wajen nata. Ga yusra da ke kiranta ta video call suna gaisawa. Wata iriyar shakuwa da so suke nuna mata da ita kanta lamarin har tsoro yake bata.. Kowa haba haba yake yi da ita a zuriyar ardo kandemi. Tsananin hankalin ta da dimbin biyayyar da take da ita yasa kowa yake dada kaunar ta domin Amaal batada abokin fada ko gaba... Kowa nata ne. Ko yan uwan ta su Hindu dake takalar ta da fada tuni ta dena shiga shirgin su ta baiwa bola ajiyar su. Ta tataro kayanta ma ta bar musu sashen su kadai suke dabdalar su tana wajen mahaifiyar ta a zaune Gashi duk bayan kwana biyu sai anyi mata gyaran jiki... Tamkar wadda zataje gasar sarauniyar kyau.. *ARDO KANDEMI INT. AIRPORT NUKAA* Karfe sha bjyu na rana jirgin su ya sauka a filin sauka da tashi na farfajiyar filin iyapot na Ardo kandemi dake birnin Nukaa. Aaayan ne yaje daukar sa tun wajen sha daya yake jiran sa a mota... Suna sauka kuwa yana fitowa ya hango motar Aayan din ya nufi motar da sauri dauke da akwatin sa. Aayan din ya futo yana dashare masa hakora, "Ango.... Ga ango... Ango ..." "Dan wahala kawai. Dalla dena kira na da wani ango. " "Yo karya akayi maka? Wallahi an daura maka aure" Al-mustapha ya tabe baki ya saka hannuwan sa ya dafa kan mota yana duban Aaayan yace, "Labiba ce ko? Yarinyae nan ko mayya ce sai haka wallahi" Aaayan ya tuntsire da daria. Al-mustapha ya zabga masa harara ya bude gaban mota ya shoga bayan ya zura akwatin sa a baya. Aayan ma ya shjga ya tashi motar yanata daria. Al-mustapha ya dube shi cike da takaici yace, "Wai aka tsallake ka ba'ayi hadin auren nan da kai ba. Wallahi baa kyauta ba" Aaayan ya dube shi yana grigiza kai yace, "Wallahi baa kyauta mun ba. Narantse da Allah ban so zan sake wani azumin a kandemi estate ba. Agidah na nake so naci girkin matata. Mu rangwaje soyayya nake gaya maka. Amma wai aka ki ayimin auren nan such is life" Al-mustapha ya dube shi ya tabe baki hadi da sakin tsaki yace, "Kai fa ka dauka auren abunda ya kunsa komai kenan? " "Abunda yake damuna kenan ni .. komai yabiyo baya" "Ina tanbayar ka labiba ce ko?" "To kai azaton ka wa za a baka Hindu?" "Hindu? Amma Allah ya isa" Aaayan tsabar daria sai da ya nemi gefen titi yayi parking ya shiga dariya harda rike ciki sosai yace, "Hindun bata isa bane ko bata kai ba?" "Dan wahala. Kai a aura maka ita mana" Aaayan yayi murmushi yace "Hindu kan akwai kaya ba lefi zan iya maneji yasin" Al-mustapha ya sake jan wani tsakin yace, "Kai fa gaba daya banza ne. Kai kssai structure din mace shine agaban ka?" "To meye auren?" "Uban ka ne." "Dan wahala na labiba" Al-mustapha ya dube shi yaja tsaki yace "Duk Ina direbobin gidan ne za a turo ka dauke ni?" "Yo da ka samu ma nazo na dauke ka. An gaya maka yanzu kanada sauran muhummanci ne a idon mu? Kai din daka tattara komai naka ka bar kasaar ba tare da masaniyar kowa ba. Dan wahala yasin da sede kayi bolt koka hau dan sahu ya dawo da kai gidah. " Al-mustapha ya sake duban sa yaja dogon tsaki yana grigiza Kai yace, "Dalla rufemun baki..." "Kaga hotunan bikin kuwa?" "Naga na Amaal da mijin ta" "Perfect couples nake gaya maka...duk Nigeria ba wadan da suka dace da juna irin su.." "Dan Allah kayi shiru. " "Yo sai nayi shiru naki fadan gaskia? Baka ga na yusra ba da ....... "Wace yusran?" "Yusra dai Fatima" "Auren tayi itama.. Bangane ba meya faru ne haka aurar da kowa akayi ne?" Aaayan yayi dariya yana grigiza Kai yace, "Kai,yusra, amaal ku kenan kadai" "Waya auri yusra to? I can recall yusra batada saurayi tun ex dinta da suka bata baata sake saurayi ba fa wata aura?" "Itama hada ta akayi da da wani" "Kan balai.. auren meye haka aka yiyyi ne? Auren dole fa kenan" "Kusan haka. Amman dai ba wani dole dan ana cewa zaa hada ita a auren dana amaal atare ta amince dawanda aka bata caraf tace eh" "Woah.. agaban kowa kenan akayi?" "Kowa yana nan". Al-mustapha ya sake zare idanu daya tuno batula me aikin su da mahaifiyar su ta mayar kamar yan gidan abu kadan tace tana tausaya mata Kuma itace zata aurar da ita inshaa Allah, "Ko Batula aka aura nun please?" Aayan ya sake fashewa da dariya yana girgiza kai yace, "Watace daban fa. Kuma wallahi mekyau ce. Ni fa da har zance dan Allah aha dani da ita sai kuma nayi shiru kawai. Amma wallahi zaka ji dadin zamantowar ta matar ka yarinyar batada hayanjya ga nutsuwa." Mtscew.. Al-mustapha yaja tsaki cike da takaicin maganar aaayan yace, "Kai na cuwo yake. Danyi shiru please." "Nayi shiru fa kace? Ni da baki na, motata ta, har zaka dinga yanka mun dokoki. Bazan ba" Bai sake tanka shi ba. Ya sa hannu ya kwantar da kujerar da yake kai ya lumshe idanun sa, "Ka zauna muyi magana mana" Al-mustapha ya girgiza masa Kai alamun a'ah. Yaja pcao din kansa ma ya rufe fuskar sa da ita, "Wato ga mahaukaci ko? Ka bawa banza ajiyata ba" Kanzil Al-mustapha bai ce masa ba... Aayaan ya cjgaba da Jan motar sa kawai har suka karasa gidah. *KaNdEm EsTaTe* Aaayan ya shige da motar sa cikin gidan har farfajiyar parking space din sashen Hajiya Maryam. Masu kula da sashen suka taso da sauri sunayi musu sannu da zuwa. "Ranka ya dade Ina kayan?" "Ai ba wasu kaya bane Alhasan...." "Zan dauka a haka ranka ya dade" Alhasan ya bude gidan baya ya curo akwati da hand luggage din Al-mustapha ya shigar masa da ita sashen Hajiya Maryam Bakunan su dauke da sallama suka shiga ciki.. kan Al-mustapha a kasa cike da kunya ya karasa ciki ya zauna agefen hajiyan daga kasa Suka gayshe su cikin girmamawa. Hajiyan da Alhaji Muhammmad da sauran bappanin su suka amsa fuskokin su a sake idan aka tsame bappah jalaludden aka ajiye a gefe. Al-mustapha ya basu hakuri abisa tafiyar da yayi bai fada musu ba. Hajia tasa aka kawo abinci aka jere. ya bubbude ya zuba kadan a plate ya fara ci, "Har yanzuu danyaye baka son abinci dai?" Murmushi kawai yayi yace "Ina ci Hajiya" "Ba wani baka ci, wannan abincin kamar Wanda zaa bawa husna?" Yan parlorn suka saka dariya. Shima Al-mustapha murmushi kawai yayi. Bayan ya karasa cin abincin ya shiga bandaki yayi awala ya fita masallacin cikin gidan yayi sallah sannan ya sake komawa sashen Hajiyan Su Bappah Nuraddeen ne suka fara maganar auren da akayi masa. Kan ya rike wadda aka hadasu auren da daraja yayi biyayya sai Allah ya saka musu albarka. Kansa akasa yace, "In shaa Allahu" "Allah ya maka albarka kaji?" "Aamin Bappah..." "Akwai ginin da kake yi wanda ka zana mahaifin ka ya cigaba da karasa maka shi. Ya kumayi maka lefe an Kai gidan su matar ta ka. Kafin akarasaa ginin, Wannan sashen bayan na hajia da bakowa sai ku fara zama anan din. Can din kuma ya kusa kammalluwa sai ka dauki matar ka ku koma idan an karasa" Ji yake tamkar ya bude baki ya zunduma ihu. Shikenan wai shi dinnan da yake a zaune a haka mijin aure ne? Au yanzu nan shidin yanada mata ? Allah me iko a a duk sanda ya so .. "Ko bakaji ba?" "Naji Bappah. In shaa Allah..." Bayan ya bawa bappah Nuraddeen amsa, ya amsa ya sake juyawa saitin mahaifin sa yace, "Bappah nagode Allah yakara arziki ya saka da alkhairi " "Aameen" kawai Bappah Jalaludden ya fada. Dik suka mike suka firfita. Bai wani jima ba shima ya nufi sashen su ya gayshe da mahaifiyar sa. Ya Kuma bata hakuri a bisa laifin da yayi.. Aayan ya kira yusra ya sheda mata Al-mustapha ya dawo.. Nan da nan ta kira su hajiya Maryam tace dan Allah kar akai masa Amaal abari zatazo da kanta tukun sai ta tsokane shi. Ta Kuma kira Hajiya jamila ta ce mata Al-mustapha ya dawo ta turo me gyaran jiki ta sake yiwa Amaal na kwana daya. Amaal kamar tayi kuka saboda gyaran jikin nan har ta gaji da shi. Saboda ko'ina na jikin ta yayi kyau ta kuma sake cikowa sosai komai ya zauna... gyara yayi gyara. Har ga Allah bataji dadin dawowaar da akace yayi ba.... Al-mustapha yana zaune a sashen mahaifiyar tasa ya saka hannu ya sosa keyar sa yace, "Ina bintu?" "Wani abun kake bukata?" Ya girgiza kai yana lankwasa hannuwa. Ta dube shi ta tabe baki tace, "Fadi abunda yake ran ka" "Mami ita aka aura mun ko?" Ta dau ruwa kenan zata sha ta ajiye tana kallon sa tayi murmushi kawai kafin tace, "Ba ita bace... Mijin da bintu zata aura ma jiya yazo zance ya shigo ya gayshe ni" Wata nannauyar ajiyar zuciya ya sauke tunowa da labiba kuma sai yace, "Ko labiba ce Mami?" Hajia Jidda ta mike tabar masa wajen tana cewa, "Idan ka fita ka rufemun kofar parlorn kasa" Ya sake sauke wata ajiyar zuciyar ya kwantar da kansa akan kujera kawai yana tunane tunane. Gashi kowanne tunanin yake sai Amaal ta shigo ciki. Yaja tsaki yana dukan goshin sa cikin takaici.. Dakyar ya mike ya nufi dakin sa ya kwanta bayan yayi sallar nafila. Yanata rokon Allah ya sanya albarka a rayuwar auren dole da akayi masa...Allah kuma ya sanya masa hakuri da dangana da zama da matar da aka aura masa... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/25, 6:47 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 43_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ *WASHE--GARI* *Yusra* da kanta ta kira Al-mustapha tace za'ayowa amarya rakiya yaje yasiyo dukkanin abun bukata. Bai amsa taba ya kashe wayar saboda tsabar takaici... Yana fita parking space yaci karo da Aaayan zai shiga mota. Yayi sauri ya bude gidan gaba ya zauna Aayan ya dube shi yana kallon sa shakeke yace, "Malam meye haka?" "Yi hakuri.. me da me ake kai wa amarya ne?" Aaayan ya tuntsire da dariya ya dube shi yace, "Ni magidanci ne?" "Be serious please.." "Kaji, drinks, snacks, fruits, da sauran su" "Muje ka raka ni please" Aayan ya tabe baki yaja motar suka fita daga gidan. Suka biya tukubar kaji suka siyo gasassu sannan suka siyo sauran abubuwan da zasu saya suka koma gidah lokacin dama an idar da sallar ishai... Aaayan da Al-mustapha na zaune a sashen Al-mustapha da aka bashi da amaryar sa kafin a karasa nasa gini. Muryoyin su suka daki kofofin kunnen sa. Kamar ya tashi ya gudu yake jin sa shi wallahi bai shiryawa auren nan ba. Aaayan ya daga murya ya amsa musu. Al-mustapha ma ya amsa kasa kasa. Yusra ce ta fara shigowa suka gaysa. Sai kuma Amaal da Hisham daga baya. Al-mustapha ya dube su da mamaki ko meye abun zuwa wajen sa oho. Hisham ya bashi hannu suka gaysa. Amaal ma ta gayshe su . Aaayan ne kawai ya amsa. Al-mustapha ya kalli gefe saboda ya kasa furta komai bakinsa ya masa nauyi. Shi akwai so yake su tashi su futar masa daga gidan.... "Hamma ango ka sha kamshi." "Amarya yusra... Ina angon na ki?" "Wait aunty amarya bata karaso ba? Ashe mu uan zumudi mumu kayo gaba.", Al-mustapha ya tabe baki yace, "Labiba ce ko?" Yusra ta tuntsire da dariya tace, "Ba zakaji mutuwar sarki a baki na ba" "Koma wacece she's welcome to hell.... Kuma ana kwana biyu zan kara aure. Kingan ta?" Ya karasa fada yana nuna mata hotan fuskar wata a wayar sa. A Instagram fa ya ganta yaje wucewa ta reels. Yusra ta kanne dariyar datazo mata tace, "Kowa ya san bakada budurwa" "A Manchester muka hadu", Amaal ta danne bacin ran daya taso mata. Wato yana ma da wadfa zai karo nan gaba kenan... Allah ya temaka ba son juna suke ba. ... Aayan ya mike yana shafo kasan keyar sa yace, "Na tafi daki ba ni za'ai oppressing ba, Wato ni da banda aure. Amare da angwaye Allah ya bada zaman lafiya" "Ka ballo ruwa hamma" yusra ta fada tana dariya Al-mustapha ya yamutsa fuska yace, "Nagode... Sai da safen ku" "Korar mu kake?" Hisham ya fada yana dariya. "Kusan haka" Al-mustapha ya bashi amsa yana yamutsa fuska. Saboda haushi Hisham yake bashi na aure masa Amaal da yayi. Duk suka mike suka fita har Amaal din. Kamar yadda yusra ta tsara. Al-mustapha yaja tsaki bayan futar sa. Yasaka hannu ya dafe kansa.. ganin Amaal dinnan da yayi ya taso masa da radadin ciwon . Sake buga kofar parlorn akayi. Ya tashi dakyar ya mike.... Yusra ce ta sake shigowa tana janye da hannun Amaal.. "Meye haka? Dan Allah ku fita" Yusra tayi murmushi tace, "Ka dena korar mu hamma ai dole zamu tafi ... Amma kafin sannan ga amanar amaryar ka nan mun bar maka.. ka sani Allah yayi Amaal itace matar ka. Ni kuma Yaya Hisham shine ya zamo miji agare ni." Tana karasa fada ta janyo hannun Al-mustapha ta hada dana amaal ta rufe kofar da sauri ta fuce.. Al-mustapha ya bude baki. Yama rasa abunda zai yi. Aamaal ta funcike hannun ta ta koma kan kujera ta zauna.. Jikin sa ya fara masa rawa... Ya karasa kusa da ita ya tsugunna cikin rawar baki yace, "Amaal!!! Kece matata dagaske?" "Bakar kaddara ta ba" Amaal ta amsa shi tana goge hawayen da ya fara zuba daga fuskar ta. Neman gabas yayi yayi sujjaada ya daga hannu yana godewa Allah.. Hawaye na zuba daga idanun sa yace, "Ki dena cewa bakar kaddara. Wallahi wallahi duk duniya ke nake kauna" Ta dube shi ta yamutsa fuska tace, Cikin kwaikwayon yadda yayi maganar a lokacin tace, "Yauwa karki dauka nima ko itin Aayan ne me rawar jiki akan ki... Ko a kafa aka dauramun ke sai na kunche..You're not my type, not even close... gwara ki sani don renin na ki yayi yawa... Ko mata sun kare ni Al-mustapha ba zan taba iya soyayya da ke ba.... Baki da abunda nake so a mace ke baki ma cika macen ba. Yanzu kike tasowa. Kina eani ji da kan ki..." Bude baki yayi jin kalaman sa data fada tiryan tiryan... tabbas shi yayi su lokacin a jami'ar su daya je wajen abokin sa Habibi Talba. Dama bata manta ba? Shi fa guguwar so ce ta rufe masa ido Hisham na kiranta kishi ya turnukeshi ya fadi hada, "Innalillahi wa inna ilaihi rajiun...." Ya fada yana dafe kansa Mikewa tayi da sauri zata bar wajen ya riko ta. Mayafin jikin ya zame ya fadi a kasa. Doguwar riga ce ajikin ta ta atamfa data sha dinki.. gaban rigar a dan bude yake ana ganin kirjin ta kadan.. Kitson ta kanana jelar su ta zubo ta gadon bayan ta. Ga wani kamshi dake tashi daga jikin nata. Ji yake kamar ya suma don dadi. Hannun sa na rawa ya kamo hannun ta ya saka a setin zuciyar sa. "Wallahi Ina kaunar ki, kaunar ma da'daddiya ce.. I've fallen for you... I fell in love with you" "Another one of your lie's.... " "Yaa SubhanAllahi... Maryam ki yarda da ni believe my words..." "Impossible... Har abada" Wasu zafafan hawaye ne dake bayyana adadin kaunar da yake mata suka fara zubo masa yace, "Ya Salam! Hear me out Maryam... Bansan meye so ba sai akan ki...." Yaja hanunta ahankali ya sake kai saitin zuciyar sa, dake bugawa tamkar zata fado don zillo... "Saurari bugun zuciya ta kiji.... Maryam wallahi Ina kaunar ki fiye da yadda kalamai zasu bayyana" Ta dan daga kai ta dube shi ta janye da sauri. Ya rankwafa yana duban idanun ta ta janye kallon ta daga gare shi... Ta bude baki zatayi magana Al-mustapha ya samu kansa da saka dan yatsa akan labbanta, "Maryam please ..... Nasan bakya kaunata. Amma da sannu zan bayyana miki adadin irin kaunar da nake miki... Zaki amince" Murmushi tayi irin na karena mun hankali dinnan, "Cika mun hannu.... Bata karasa ba Al-mustapha ya samu kansa ta janyota jikin sa gaba daya.. wata kyakkyawar runguma ya mata tamkar zaa kwace masa itaa.. Yana shakar ni'imataccen kamshin scented hair spray din data fesa a kanta na kamfanin turarukan yerwa incense and more.. Samun kansa yayi da gangaro da fuskar sa kan labban ta dake kyalli... Ya sanya labbansa akan nata ahankali ya shiga bata runtsattsiyar sumba... Sweet and passionate mai bin magudanar jiki da tsoka. Duk yadda taso ta kwace kanta ta kasa. Tana hawaye yana yi... Sakon sumbar da yake aika mata na kaunar da yake mata ne. Ita kuma wanda take amsa aganinta renin hankali ne kawai... Ta janye bakin ta dakyar tana cewa, "Dan Allah kyale ni..." Ta fashe da matsanancin kuka.. Ya saka hannuwan sa duka biyu ya tallaabo fuskar ta yache, "Kaunar da nake miki babu algus wallahi...nasan ba zaki yadda ba saboda abubuwan da na aikata miki a baya amma ki yarda da ni wallahi kaunar ki ce sanadi.. Maryam I love you pass my mind beyond my soul" Bai bari ta ce komai ba ya sake tallabo fuskar ta ya bata wasu zafafan sumbar akan hancin ta da gefen wuyan ta da saman goshin ta. Da kan kirjin ta.. Wani karfi yazo mata tatattake ta ture shi.. ta zuba masa harara ta shige daki da sauri ta murza mukulli..... Bandaki ta shige ta kunna famfo ta shiga durje bakin ta tana kuka sosai... Shi kuma da sauri ya karasa bakin kofar yana cewa, "Maryam please.... Ki yafemun dukkanin abubuwan da na miki a baya. Wallahi kaunar ki ce ta rufe mun idanu..." Ya sake rankwafar da kan sa saitin kofar ya jinginar da shi... Ya saka hannun sa ya dafa kofar yana kwankwasa a hankali.. "Maryam...I belong to you... I belong to your love. Take me as I am and do to me as you wish. Let your love control my breath and make me yours only that I would go nowhere but stay and love you forever...." "Kaje ma ka auri wadda kace zaka auro din.... Kamar yadda ka fada tabbas i am welcome to hell.. " Hannun sa yasa ka ya dafe goshin sa.. "Maryaam... Fada fa kawai nayi. Ni wallahi bantaba wata budurwa ta daban ba. Na shiga Instagram ne fa na ganta nake tsokanar Yusra... Maryam da kaunar ki Allah ya halicce ni tun kina zanin goyo fa..Duk wata mace bata gaba na sai ke.... Maryam... Hear me out!!!! _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/26, 6:36 PM] Hafsaat💞: _BAKON MUNAFIKI_ _(BA NA MUTUM DAYA BA NE)_ _NA:_ _NANA HAFSATU_ _PAGE: 44_ _BM vip arewabook: https://arewabooks.com/book?id=64a96774d6e097b6d856cfb9._ ___ "Maryaam..... Maryaam please ..." Ya shiga marairaicewa yana kiran sunan ta shiru taki amsa shi. Mikewa yayi ya shiga kokarin bude dakin yanata murda handle din gagam ta kulle.. Ya saka hannu ya shafo kansa yana furzar da iska mai dumi daga bakin sa dake nuni da yanayin damuwar da yake ciki mafi tsanani.. Ya nufi dayan dakin dake na kusa da wanda Amaal din ke ciki..... Komai na dakin anyi ne kalar purple and white. Hakan ya tabbatar masa da shine dakin Amaal din. Wanda take ciki kuma nasa ne.. Zama yayi akan kujerar gaban madubi ya yi nisa a tunani ko waya zai dauka ya kira su Bappah ya sanar musu halin da ake ciki ne? .. 'Koma menene kai ne ka janyo Al-mustapha.. Ka kira su Bappah ka ce musu me?' Wata zuciyar ta fada ma sa. Bandaki ya shiga yayi wanka ya sauya kaya zuwa na bacci..Ya koma ya zauna ya nisa kawai yana girgiza kansa. Can har ya mike sai kuma ya juya gaban dressing mirror din ya janyo locker din da ke jiki.. Makullaye ya gani da alama spare keys ne ya janyo su jikin sa na rawa ya nufi kofar dakin da Amaal din ta ke Ya shiga zura kowanne yana gwadawa cikin ikon Allah kuwa sai ga shi kofar ta bude. Ya sauke nannauyar ajiyar zuciya yana hamdala.. Tana tsaye agaban madubi ta ji shigowar sa... Har ta sauya kaya zuwa riga da wando na bacci.. Ta shafa night serum a fuskar ta... Tana goga man kitso a layi layin kitson kan ta. Da sauri ya karasa har yana tuntube da takalmanta dake bakin wajen. Kamar za'a dauke ta haka ya rarume ta da sauri ganin zata tafi ta barshi a wajan shi kuma bai shirya barin ta ba tunda ya tabbatar da cewa wacce zuciyar sa take kauna ce aka bashi yasa hannu da sauri ya fizgota tare da sakar mata hannun tayi taga-taga zata fadp jikinsa da wani salon style yasa hannunsa ya rungumeta a cikin kirjin sa. Amaal da ta gama rudewa ta runtse ido tana jiran taji ta ina zata bugu kawai taji ana shafa mata baya alamar lallashi. Da yake duk ta firgice ta gigice ita kanta bata san hannunta sun zagaye duka jikin Al-mustaphan ba. Shi kuwa wani irin numfashi ya dinga sauke wa yana jin kansa yana juya masa zuciyar sa na tsananin bugawa kamshin jikinta yana dukan hancinsa wanda yake neman rikita masa duk wani lissafi da ya kunso a cikin kansa ya shigo dashi gidan. Beyi tsammanin gani ko jin farin ciki a cikin wannan daren ba, ya riga ya gama shirya yadda zai fuskanci amaryar da ake takamar an yi masa, wacce yake ganin fuska da zuciyar kowa very excited banda shi a lokacin.. Gabaki daya bai shirya yin wani abu da ya danganci farin ciki ba a gidansa, sai gashi cikin hukuncin ubangiji ya mallaka masa abar da ya rayu da so da kaunar ta a rayuwar sa. Amaal ta sake saita kanta ganin ba faduwar tayi ba ta shiga kwace jikinta dan wani irin zafi taji zuciyarta nayi, kalaman da ya yi dazu a gaban mutane ya sake dasa mata wata wutar jin haushi da takaicin sa. Cikin muryar da ita kanta ba ta san akwai ta a cikin halittar ta ba yaji tace. "Ka rabu dani." Al-mustapha ya sake mannata cikin jikinsa da yake masa wani irin shaking yana jinta tamkar wata magnet da muryar sa so cool yace. "No Amaal!! I can't... I won't" Amaal ta zuciya ta sake yunkurin fisge jikinta kawai taji ya dauke ta gabaki dayan ta tamkar wata karamar yarinya. Hanyar dayan bedroom din ya nufa ta shiga yi masa ihu cikin fushi take fadin. "Bana so ka rabu dani." Ta fada cikin zafin rai. "Dama ai bazan rabu dake ba Maryam, rabuwa dake tamkar rabuwa da duk wani numfashi nawa ne." Ya fada yana tura kofar bedroom din da kafa.. Cikin sauri tayi masa wani mugun zillo da yasa shi sakinta ta dire kasa, fuskarta a hade take kallon kofa tana sake tsuke fuska saboda ya mugun takura mata. So take taje wani dakin ko zata samu taji sanyin zuciya ganin da take yi masa kawai yana kona mata rai dan ta kasa manta mugayen kalamansa akanta wanda ya yi mata sune cikin kishi ita kuma tana ganin tamkar rashin mutunci ne da kuma wulakanci yake yi mata. "Duk abinda zaka yi min ina so ka bari daga gobe ka fara tunda dama kace kowacece matar 'she's welcome to hell' naji, but yau dai ka barni idan yaso daga gobe ka ci gaba da yi min rashin mutunci dama na riga na saba dashi ba tun yau ba." Tana fada tana kokarin ficewa daga cikin dakin wanda yasa Al-mustapha ya yi saurin tare hanyar yana kallonta da idanunsa da suka fara wani irin maiko a cikin su... "Maryaam daren nan daren mu ne na alkhairi... Maryaam dan Allah ki sanyawa zuciyar ki salama ki sakko daga fushin da kike kinji?" Yana magana idanuwan sa na bin kowanne sassa na jikin ta da kallo. "Dare mafi baki a rayuwa ta kenan... Daren da na tsinci kai na a katanga daya da babban makiyi na... Daren da .." Bata karasa fada ba ya saka yatsan sa daya akan labbanta ya hana ta cigaba da magana... Ya samu kansa da yawo da yatsansa daya akan labban nata dake da tarin laushi da santsi ga wani fruity kamshin man baki data saka yana ta fuzgar sa.. Ta doke yatsan nasa tana kokarin mayar da hawayen dake zuba daga idanun ta... Kayan baccin dake jikin ta sun matukar amsar ta. Har wani shape sika fitar na halittun jikin ta. Ga wani kamshi da ke tashi daga jikin nata.. Ga gashin ta shima dake kamsasawa jelar sun zubo har kan kafadun ta. Ya samu kansa da saka hannun sa daya yana shafa gashin nata.. Ta goche kanta tana wurga masa hararar karka sake.. Ja baya tayi ganin yana tunkararta sosai... Sai da suka kai har karshen bangon dakin. Gabanta ya tsananta bugawa. Ganin Al-mustapha ya rankwafo saitin fuskar ta. Sai kawai ta fashe da kuka jin hannun sa akan inda bata taba zato ko tsammani ba... Yana kuma yi mata tafiyar tsutsa da hannun nasa ajikin ta. Wai ita yau Al-mustapha ke taba jikin ta yadda ya so... Yayi sauri ya saka hannu ya janyota jikin sa ya hade jikin ta da na shi. Kamshin turarukan jikin su ya cakudu ya bada wani kamshi mai dadin shaka.. Hannun sa ya saka yana shafa tun daga kan gashin ta zuwa gadon bayan ta, "Dan Allah ka kyale ni..." Ta fada da karfi tana kokarin kwace kanta. Gashi yayi mata wani ruko bana wasa ba.. Dan murmushi yayi ya sake rankwafar da kansa saitin kunnenta. Tana jiyo hucin numfashin sa... Yache, "Kin taba ganin inda dan Adam yayi washarere da adduar da Allah ya cika masa ta shekara da shekaru... Look Maryam... You're my answered prayers. Babban burina a duniya fa na mallake ki a matsayin matata..Kuma Allah ya amshi roko na na same ki a matsayin matata ta sunna.. Kuma kice in kyale ki? Zan iya hakura na salwantar da komai akan na rasa ki.. You're my whole world.. farin cikin rayuwa ta... Kiyi mun hakuri ki yafe mun kaunar ki ce sanadi..." Ya karasa fada yana saka bakin sa a gefen kunnen nata.. sumbatar wajen yake a hankali cikin wani irin salo mai rikirkita wanda ake yiwa.. Ji tai gangar jikin ta na neman kasa daukar ta... Ta saka hannun ta da iya karfin ta ta shiga ture shi.. murmushi yayi ko gezau ya cigaba da abunda yake mata. Ta sake fashewa da kuka. Ya zare bakinnsa yana duban ta da idanun sa da suka sauya.. "Maryaam me zanyi ki hakura... Kneeling down?" Ya karasa fada yana tsugunnawa "Na tsugunna maryaam... Yayi?" Batace komai ba ta kauda kanta gefe. Gashi ya saka hannuwan sa ya rike duka nata biyun.. "Hakan bai wadatar ba ko? Okay wait." Ya fada yana zaro wayar sa a aljihu. Yaja hannun ta suka koma bakin gado suka zauna.. "Maryaam" "Na'am" Ta amsa shi cikin kosawa. Dariya ta taso masa ya kanne.. Ya sake marairaicewa ganin ta kawar da fuskar ta gefe. Ya saka hannu ya dawo da fuskar tata saitin sa.. "Dan Allah ki tsaya muyi magana ta fahimta.. wace shekara ma aka haife ki?" "What about it? Yau naga rayuwa" "Please...." Ya sake ce da ita.. yana rike da wayar sa a hannu.. "Na manta" "To ni banmanta ba...2004.. shine password din wayata shekarar da aka haife ki, Rana da watan da aka haife ki sune password din email na Maryaam... Kece rayuwata... Bansan komai ba sai kaunar ki.. Kalli wannan gallery ne me kika gani aciki?" Ya sake kai fuskar wayar tasa yana nuna mata... Hotunan ta ne fal aciki tun tana karama na ranar sunan ta. Har ya zuwa girman ta. Ta dubi wayar ta yamutsa fuska.. "Kinga dai bansan kece matata ba bare kice dana sani ne na sauya komai. A parlor a yau dinnan na san kece. So ba shiryayyan abu bane.... Dik wanda ya sanni farin sani ya ke kuma da lura da hankaltar abu zai tabbatar banida burin daya wuce mallakar ki... Ke kadai kin isheni komai na rayuwata Maryaam.." Mikewa yayi ya futa.. tana zaune bata tashi ba. Saboda ta tabbatar ko Ina ta shiga yana da mukullin da zai bude. Hayewa kan gadon tayi sosai taja bargo ta lullube jikin ta gaba daya... Ya shiga dakin bakin sa dauke da sallama da envelope a hannun sa.. ya isa gabanta yana curo hotunan ta na ciki daya bayan daya... "Maryaam wannan duk basu isa tabbatar miki da tarin kaunar ki da ke cikin zuciya ta ba?" Jan bargon tayi ta lullube har fuskar ta... Al-mustapha ya haye kan gadon ya yaye bargon gaba daya.... "Kiyi mun afuwa please" "Dan Allah bacci nake ji" "Baki ci abinci ba ba zancen bacci" "A koshe na ke" "Sai da ruwan ciki ake jan na rijiya." "Me?" Yayi murmushi ya girgiza mata Kai, "Ba komai... Tashi kici abinci please. Ko kuma bari na kira Bappah Junaid"ya dakko wayar sa yana lalubo contact. "Zan tashi" Ta mike da sauri tana gyara zaman rigar jikin ta. Murmushi yayi wanda gefen kumatun sa suka lotsa (dimple) Ya ja kasan leben sa yana tsosa a hankali... "Tashi to muje...ki yi hakuri Maryaam ba zan gushe ba sai na dinga baki hakuri da yardar Allah...I'm not even bragging" Tana gaba yana biye da ita a baya... Dayan dakin ta shiga ta dakko hular ta ta saka hadi da janyo mayafin ta ta yafa. Gaba daya kallon da yake bin ta da shi ya ishe ta sai kace zai hadiye ta danya.. Hannun ta ya kama ya kai ta har dinning table ya janyo kujera ya zaunar da ita a kai. Ita abun sai ya fara bata tsoro kuma daga mamaki. Wai wannan Al-mustapha dindai mai jin kan sa yana takama shine keta bin ta kamar wani soko? Komai da komai ya janyo gaban ta... Yaje ya dakko plate a kitchen bayan ya dauraye ya saka mata kazar akai. Ya bude juice dinma ya ajiye agaban ta. Ta dauki tsoka daya ta juyar da kai tana ci.... Murmushi yayi cike da farin ciki ganin tana cin kazar tana hadawa da lemo. Tsoka uku taci ta ture plate din tana hamdala, "Kin koshi?" "Uhm" Ya janyo plate din gaban sa ya cinye wanda ta rage... Juice dinma ya dauki ragowar ya shanye bayan ga wasunan da yawa amma natan yake so.. bakin robar juice din ji yake tamkar na Amaal dinne.. Har wani lumshe idanun sa yake da yana shaa.. Wayar sa ce ta fara kara ya dauka da sauri yana duban mai kira Aaayan ne. Ya ki dauka har sau uku. Can wayar Amaal ta fara kara itama. "Waye?" "Yaya Aaayan" "Mts.. ban wayar" Mika masa tayi batayi musu ba. Ya dauka ya saka a speaker, "Kuna ina ne haka?" "An gaya maka kowa tuzuru ne irin ka? Ka kirani ban dauka ba shine zaka kira mun matata me zamuyi maka?" Aaayan ya saki dogon tsaki yana kwance akan kujerar dakin sa... Sun matukar kona masa rai yace, "Yan wahala... Na manta waya ta karama ne anan nake son ku kashe ko ku saka a silent sai ka fito mun da ita gobe zan karba inshaa Allah" "Gaka nan dan wahala.... Baka da matar aure kana wani maganar wayar ka karama ka manta ta anan. Mu bamu san inda take ba malam" Aaayan ya sake sakin wani tsakin a karo na uku yace, "Ina Amaal?" "Tana jin ka" "Fave cousin" "Na'am Yaya Aaayan.." "Kina jina?" "Eh" "Dan Allah kakki sassautawa gayen can. Mutumin banza ne, Ki tuno abubuwan daya aikata miki a baya. Dan Allah daren yau ki gurza masa kakki sakko da sauri kuma k" Al-mustapha ya dauki wayar ya saka ta a kunnen sa cike da bacin rai yace, "Dan wahala. Kaje ka rungumi pillow kayi bacci.... Mun gama shiryawa da ita. A halin da muke ciki ma yanzu ba zeyiwu mu gaya maka bane kayi yarinta sannan bai kamata ba. Shi yasa ma bamu amsa wayar ka ba da ka kira da farko... Maza maza kaje kayi futsari kayi alwala ka yi nafila ka roki Allah kai ma ya yanke maka kayi aure. Ka kuma kwanta kayi bacci ka kashe babbar wayar da ke hannun ka.. kana ji ko? Samari marasa aure yan uwan ka duk sunyi bacci" Al-mustapha ya fashe da dariya bayan ya fada masa haka.. "Wawa dan wahala.... Allah ya isa" Aayan ya fadawa Al-mustapha ya katse kiran yana jera tsaki. Amaal tayi murmushi don sun bata dariya kwarai matuka. Mikewa tayi bayan ta dau wayar ta daya ajiye.. "Ko kinsan Arc.. Nurayn..?" Juyawa tayi da sauri tana fuskantar sa.. Ya kada mata kai yana takawa inda take a tsaye, "Ni Al-mustapha ni ne na bude account sabo a IG nayi following dinki na fara tura miki dm (direct message)" "What?" Ta tambaye shi fuskar ta lullube da dimbin mamaki da takaici "Dan Allah ki yafe mun. Look! Na kasa bayyana miki kaunar da nake miki amatsayina na Al-mustapha. Bayan an yi magaanr auren ki da Hisham abun yayita damuna na kasa sukuni ranar da aka dauke ki ai nine na tsinci wayar ki a kasa na kaiwa su Bappah .Dana duba naga wallpaper kece kuma ba password ki gafarce ni anan na shiga na nemo sunan ki a IG na dauka number wayar ki ta WhatsApp duk da dai na kasa miki magana ta WhatsApp din sai Instagram." Amaal tayi dariya irin ta kama renamun hankalin nan... "Na cancancanci kowane hukunci daga gare ki... Ki dake ni ko ki mareni idan har hakan zai sanya ranki yayi fari" Ta daga hannu zatayi magana ta kasa saboda bacin rai. Wato Nurayn dinma da suke yar soyayyar su a Instagram dinma ba wani bane shine.. Ruwa ya dakko me sanyi ya bude ya mika mata, "Sha dan Allah, Sha ruwan sanyin nan ko zuciyar ki zata samu saalama... Maryaam ki mun duk hukuncin da kika yanke. I deserved to be punished" Duban sa tayi sosai tace da shi, "Ka sallame ni kaban takarda ta na bar maka gidan ka... Wannan shine hukuncin da zuciyata take kauna.." Bude idanu yayi sosai yana kallon... Ya karasa ya rike ta tanata zillewa... Ya rungumeta sosai jikin sa nata rawa yace, "Banda wannan hukuncin... Wallahi wallahi bazan taba rabuwa da ke ba in shaa Allah... Ki bar azabtar da zuciyata da kalaman ki Maryaam. Bazan iya rayuwa ba ke ba..." Yana magana yana goga kansa a wuyan ta.. Hadi da saka bakin sa ya sumbaci wuyan nata ya cigaba da cewa, "Lost in my own world, all I think of is your love Maryaam. Lost in my own breath, all I could smell is your love Maryaam. Your love gives me life and the strength to love you more.... Maryam Ina matukar kaunar ki... Lokaci zai bayyana Hakan.. yess time will surely tell" Ta shiga zame rikon da yayi mata tana kuka sosai. Har ga Allah ta gaji da abubuwan da yaketa mata sai kache ya samu yar tsana.. ji tayi ya kinkimeta gaba daya.. Ta shiga mintsinin sa tana yakushi ko ajikin sa yace, "Inde hakan zai sanya miki nutsuwa maryaam ki cigaba... Inde yakushi, mintsini zai saki tausayamun ki yafemun maryam..Dan Allah ki hada da cizo.." Ya ajiyeta akan gadon yayi mata rumfa da jikin sa. Numfashin su yana dukan fuskokin su... Suka shiga yar kallon kallo... Hannun sa daya na yawo a gefen fuskar ta cikin wani irin salo na bayyana kaunar sa agare ta... Gaba daya yana kuncewa yar muten kandemi lissafin kanta. Ta kasa cewa dashi komai sai hawaye da take.. "Shhhh! Bar kuka Maryaam dena zubar mun da hawayen ki kinji? Bakiji zuciya ta ba... " Magana yake cikin wata iriyar murya yana cigaba da sunbatar gefen fuskar tata, da wuyan ta, da kan kirjin ta... Ya gangaro kan tafun hannun ta yana shafawa ahankali... "Ina kaunar ki Maryaam... God I'm out of words... maryaam.... Dan Allah kiyi hakuri ki yafe mun.... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [9/29, 6:58 PM] Hafsaat💞: _PG:_ _4_ _5_ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _________ ***Ya sake goga gashin kansa akan gefen wuyan ta da kan kirjin ta... Wanda ya sata sake fashewa da wani irin kuka mai tsuma zuciyar duk wanda ya saurara... Gaba daya abubuwan da yake mata tun dazu sun ishe ta... Gangar jikin ta, tunanin ta kai dama ji da ganin ta sun kasa daukar sabon karatun da yake kokarin sai ta dauki darussan su a dole... Nema yake yayi loosing control gaba daya... Ga wani kamshi na seductive khumrah data shafa na kamfanin turarukan yerwa incense and more..Da ya sake fuzgar hankalin sa. Ya sake birkito ta sosai ta dawo kan kijrin sa... Tana kokarin kwacewa yayi azamar saka hannuwan sa duka biyu ya riko ta kugun ta da ruwan cikin ta... Ya yinda kirjin ta da fuskar ta ke kansa. Ya tsura mata manyan idanun sa... Ta rufe nata idanun ruf hawaye daya na bin daya.. Murmushi ya saki kafin ya saka tongue yana kokarin goge su... Cikin muryar kosawa mai tattare da gajiya tace, "Sai kace maye? Wayyo Allah na Hayateey" da alamun tabbas maganar zuci ce ta fito mata fili... Al-mustapha ya saki tattausan murmushi.. anan ta gano baranbaramar da tayi. Hannun sa ya saka yana janye jelar gashin ta dake kokarin shiga mata baki... A hankali cikin wata iriyar murya irin ta masoyi dake rarrashin masoyiyar sa yace, "Maryaam... Ni mayen ki ne ai....Na zauce akan ki Maryam... Ji nake kamar a mafarki wallahi... Wai yau kece amatsayin matata... Muna kwance akan gadon mu na sunnah. Kina kan ruwan cikina ina...... Da sauri ta saka hannunta duka biyu ta rufe masa baki saboda taga alamar kunyar sa ragaggiya ce... Tun dazu yake 'barin zance, "Shikenan ba dirty talk? Ke fa matata ce Maryam... Bari ma kiga yau ni ne malamin ki... Zan fara koyar da ke wasu darussa." Magana yake yana kokarin balle botiran gaban rigar baccin jikin ta, "Wayyo Allah na... Dan Allah kayi hakuri" Idan tace 'wayyo Allah na dan Allah kayi hakurin' nan dariya take bashi... Ya sake saka hannuwan sa ya matso ta sosai yayi mata wani riko.. Batai aune ba taji bakin sa akan kunnen ta... Cikin muryar rada rada yake cewa da ita, "Taya ina da kamar ki a tare da ni zan iya hakura wai? Lafiyayye da ni ke ma lafiyayyar ce kuma... Maryaam bazan taba iya hakuri ba.. Ki bar ni please... I promised to be an excellent lover... " Ya karasa fada yana kamo kasan leben ta.. Duk yadda ta so ta kwache ta kasa... Saboda rikon da yayi mata bana wasa bane kuma ai karfin ba daya bane.... "Yaya Al-mustapha dan Allah..." Ta fada tana kuka sosai. Murmushi yayi.. ya sanya bakin sa kan karan hancin ta ya sakar mata sumba.. Ya gyara mata kwanciya sosai akan pillow suna fuskantar juna dik da dai ita ta runtse idanun ta. Ya saka hannun sa daya ya sakalo bayan ta.. "Maryaam..." "Uhm..." "Bude idanun ki..... Kinji? Idan ba haka ba na cigaba" ya karasa fada yana kokarin cusa hannun sa cikin rigar ta. Ta rike hannun nasa da sauri tana girgiza masa kai hawaye na zuba kaman an bude ruwan famfo.. "Kayi hakuri" "To bude" Budewa tayi ahankali ta sauke ganin ta akan sa... "Yauwa wifey... Ko ke fa?" Ita dai sai raba idanu take... Ta kasa cewa komai.... Ya sanya yatsan sa daya yana zagaye fuskar ta da shi... "Ka che ka dena idan na bude fuska ta fa" Ta fada cikin muryar ta a shagwaban ce. Dariya ce ta taho masa ya kanne... Yace, "To ba kince ba zaki yafe mun ba? Inata rokon ki nace kaunar ki ce sanadi sai wani bani tough time ki ke" Batace dashi komai ba ta juya daya gefen da sauri. Ya sake saka hannun sa ya juyo da ita ya dora kafar sa daya akanta, Ya Kuma cigaba da tafiyar tsutsar da yake mata afuska da yatsan sa daya... Cikin wani irin salo mai rikirkita tunanin wanda ake wa, "Maryaam... Komai naki abun kauna ne... Idanun ki mashaa Allah... I'm lost in them.. ga hancin ki ma shaa Allah kamar ke kika zana abun ki... Ji girar ki .. And lips dinki... Yadda kike da kyau haka suke da kyau haka kuma suke da dadin tso.... Bai karasa ba ta saka hannunta ta toshe masa bakin sa.. "Meye faru? Ya zare hannun nata yana sumbatar saman hannun.. "Lefi ne dan miji ya yabi halittun matar sa?" Bata amsa shi ba nan ma tayi shiru... Idanun ta a kasa. Ya daga hannun nata ya saka yatsunsa ya hade su waje daya ya runtse yana jujjuya su.. dayan hannun kuma ya saka akan gashin ta yana shafawa ahankali.. "Yaya Al-mustapha...." Ya jiyo ta kira sunan sa muryar ta adaskare, Ya daga kai ya dube ta sosai, yana ware idanu. Cike da dimbin mamaki yace, "Na'am lover... My beautiful wife.... My dream come true💕... Ya akai?" Cikin rau rau da idanu tace, "Dan Allah..." "Me? Na cigaba da baki darussan ko?" Tayi saurin girgiza kai cike da fargaba tace, "A'a dan Allah... Wallahi bacci nake ji kuma Ina da test gobe." "Test? Maryaam test yafu darussan da mijin ki ke koya miki?" Ita dariya ma ya bata da takaici ta sake cewa, "Dan Allah" "Ya za'ai daren auren mu ki mun maganar wata test... Ke kinma dena zuwa makarantar daga yau.." Da iya karfin ta ta kwace rikon sa ta tashi tana kallon sa shima ya zauna yana duban ta, "Me kace?" "Nace kin ma dena na zuwa school din.... Kinsan dai ko su Bappah basuda Iko akan ki yanzu sai ni ko? " Hawayen datake makalewa ne sika shiga zuba daga idanun ta. Gashi bayason bacin ranta daga wasa. Yayi saurin janyota jikin sa ya rungume yana bubbuga bayan ta alamun ban hakuri... "Wasa fa nake... Ya zaai na hanaki zuwa makaranta? Karfe nawa ne test din?" "Goma ne..." "Tohm. Zamu kwanta yanzu amma please ki mun alkwari zaki fuskanci magana ta yanzu da zan miki ki mata duba na tsanaki ki aunata a mizanin hankali da idanun basira Maryam... Ki amince..kinji?" "Tohm" Riko hannun ta yayi suka sauka daga kan gadon gaba daya.. ya janyo kujerar gaban mudubi ya dorata akai. Ya zube akasa kaman mai neman gafara ya saka hannuwan sa duka biyun ya riko nata. Gwiwoyon sa a zube akan kasa yace, "Maryaam... Wallahi tun kina zanin goyo nake kaunar ki.....Maryam ban fahimci meye so ba ma sai akan ki... Maryam akan ki na tabbatar da duk kaunar da Allah ya sanyawa dan Adam a zuciya to fa wallahi bata yankewa..Maryam idan nace ga adadin yadda nake jin ki a zuciyata nayi karya... Ina jin labarin soyayya ne a da, tamkar tatsuniya, amma da lokaci yaja bayan na kasa cire ki a rai na, na gaskata soyayya wata aba ce wadda ke da tasirin sanya farin ciki a cikin zuciya. Ina fatan zaki kasance tare da ni, domin zama maganin damuwata na tsawon rayuwa? Ina kaunar ki Maryaam... "Nasan abubuwan dana aikata miki a baya idan kinshigo waje na fita... Ko na dinga bata rai. Ko ana magana idan kinsa baki nayi shiru wallahi duk kaunar ki ce ke dawainiya da ni. Ta mun illar da wallahi bana samun nutsuwa...Ke ce kaddarar da na jima ina tsimayin tarar da ita a rayuwata, zan kasance a duk inda kike, zan tsaya a duk inda kika tsayar da ni. Ina son ki, adadin son da kalmomi ba zasu iya siffantawa ba Maryaam...." Ya karasa fada yana dora labban sa akan hannun ta daya rike a nasa tafukan hannayen... Ya daga kansa da suka ciku taf da hawaye ya dora akanta ya cigaba da cewa, "Kin zamo cikin thoughts dina na kullum Maryaam.. Tunani na komai naki ne maryam... dake nake kwana a rai na tashi..da ke zuciyata ke zantawa a kullum, wadanda a dukkan lokacin da tunanin ki ya ta so , na kan ji dukkan damuwata na gushewa. Wani irin so nake miki.. kai babu ko shakka matsananciyar kaunar ki ta shiga zuciyata... Ko ranar dana ce ke karbu mukulli ki share daki ki gyara ko'ina ki wanke mun bathroom wallahi kishine ya taso... kinyi kyau cikin red Caribbean rigar nan.. naga mazan family kowa idanun sa akan ki... na kasa nutsuwa Maryaam... shine fa wai dik dan karkiji na fadi haka... Allah beba kuma kikaje din..Ni Kuma naki zuwa saboda I can't take it...kinsan yadda nake son ki kuwa?...." Ya karasa fada yana rankwafar da fuskar sa saitin inda ta sunkuyar da tata.. Hawayen idanun sa suka shiga diga a tafukan hannuwan ta yace, "Zakiji hajia na cewa Aaayan nace lalle a kira ku dawo muna aiki da shi.duka fada ta ne kawai so nake ki dawo ga dare yaja...Maryam ki amince wallahi duk abubuwan baya kaunar ki ce sanadin aikata su.. akan kaunar da nake miki na zama gaula, Wawa, kuma kurma...Ina son ki ina kuma fatan zaki amince da ni a matsayin masoyi kuma miji na hakika?..." Shiru Amaal tayi kawai tana sauraron sa.. dik wata haddar dake cikin kanta ya goge mata su... Aina ya samu wadannan kalaman haka.. wane irin kauna yake mata da har yake neman illata kansa haka? Ta sake jiyo shi yana cewa, "Zai iya kasancewa, niba ajin ki bane, ba irin namijin da kike so bane, amma inaso ki saka a zuciyar ki cewa nayi alkawarin zama irin namijin da kike mafarkin samu a rayuwar ki, nidai dama na ke bukata awajen ki... Domin awaje na kece muradin rayuwata ..Maryaam, You are my answered prayer, my fulfilled wish and my realised dream… You are not someone I want to be with. You are someone I cannot be without... Maryaam ki yafe mun please... Ki karbe ni amatsayin miji na tabbata bazaki dana sanin amincewar hadakar auren da aka hadamu ba kuma zamu yiwa iyayen mu godiyar aurar da mu da sukayi nan gaba...Kinji?" Ita fa gaba daya bai sani ba ya gama kunce mata notinan kanta gaba daya...Ya sake langabar da kansa ya kwantar da kansa sosai akan cinyar ta.. ya zame hannuwan ya riko ta ta baya.... Tana jiyo tururun dukan numfashin sa akan tafukan hannuwan ta da dumin hawayen sa... Cikin rawar murya mai tattare da ban roko yace, "Maryam Allah daya haliccemu ma muna yi masa lefi wani kan wani kuma yace mu roke shi ya yafe mana. mu fa yan Adam ne masu tarin lefuka maryam... Nasan ni me lefi ne awajen ki Ina rokon alfarma da kokon barar yafiya daga gare ki...Dan Allah kinji..?" Ajiyar zuciya ta sauke ta danyi dan murmushi... Ya daga kansa da sauri ya kalleta, "Kin yafe mun?" "Allah ya yafe mana gaba daya.... Bacci nake ji Yaya Al-mustapha" Gabas ya juya yayi sujjaada ya daga hannu yana yiwa Allah godiya. Batai aune ba taji yayi sama da ita a hannu yana zagaye dakin da ita.. yanata hamdala kamar wanda aka biya masa wani gagarumin abu.. Ya ajiyeta dakyar yana tallabo fuskar ta. Ya saka labban sa akan goshin ta ya yi mata kiss yace, "Nagode..Nagode Allah ya miki albarka maryaam..." Juyawa tayi ta shige bandaki da sauri ita dai..wanka tayo hadi da sabon tsarki.. tayi kan gado da sauri taja bargo ta lullube, Shima bandakin ya shiga ya tsaftace jikin sa.. ya haye kan gadon bayan yayi addua. Ya janyota jikin sa tana ta tirjewa, "Dan dai hugs and kisses dinnan Maryaam ki kyaleni mana... Babban darasin mu barshi zuwa gobe bayan kinyi test inshaa Allahu ba daga kafa." Batace da shi komai ba.. tana jinsa yanata neman magana ajikin ta tayi masa shiru..Hakan datayi ba karamin dadi yaji ba yayita budurin sa yadda yaso daga baya ya rungumeta tsam yana cewa, "Ina so kiyi mun wata alfarma guda daya, inaso fuskar ki ayayin da kike murmushi ta zama fuskar da zan gani karshe kafin na dinga kwanciya kamar yau, haka zalika fuskar da zan gani bayan na tashi daga bacci duk safiya. Zaki iya bani wannan damar?" Shiru tayi masa dariya ma ya bata ta sake cusa kanta kawai a pillow. Tana jiyo shi ya zame pillow din ya mayar da kanta kan kirjin sa... A haka bacci ya dauke su.. *** Tun asubah masu aikin Hajiya maryam suka kawo musu abun karin kumallo don haka da safe wajen bakwai Maryam tayi warming dinsu taci tabarwa Al-mustapha nasa tanata sauri... Ta leka har yanzu bai tashi ba tun bayan daya dawo daga sallar asubah. Don haka ta harhada handouts dinta direba ya kaita makaranta karta makara saboda test. Al-mustapha daya tashi yasha mamakin ganin bata nan ya kalli agogo.. ashe shine ya makara.?.. Ta tafi test kenan? Yayi murmushi yace, "Allah yabada nasara da sakamako mekyau Maryamu tahh..." Bandaki ya shiga yayo wanka yaci abinci ya sauya kaya ya tafi office kai tsaye.. Ko da ya dawo wajen 12 kai tsaye ya nufi sashen su bata nan... Yanata tunanin inda take . Kawai ya tafi bangaren Hajiya Maryam dake bayaan su. Inde bata nan to fa kunya ba zata barshi ya duba bagaren hajia Jamila ba ko na su.... Bakin sa dauke da sallama ya shiga parlorn Hajiya... Tare da hannuwan sa dake zube cikin aljihun wandon jeans din dake jikin sa... Ya dora riga ja me ratsin baki da dogon hannu ta kamfanin dkny... Bakadan ba yayi kyau sai wani annashuwa yake ji a tattare da shi..wai shi Al-mustapha angon Maryam Amaal. Yana shiga idanun sa na kan Maryaam Aamaal dake zaune tana jotting rubutu daga wayar ta. Sanye take cikin doguwar rigar atamfa datayi matukar amsar jikin ta..mayafin kayan ta ta rufa shi daga gefen ta . "Ahh wa'alykm salam... Dan yaye ka dawo?" Hajia maryam ta amsa shi tana murmushi Gogon naku sam bai ji maganar da hajiyan ke yi masa ba. Ya nufi inda Amaal din take ya ja mayafin ya lullube mata jiki gaba daya.. ya durkusa agaban ta yana cewa, "My baby♥️yaushe kika dawo???" Maryam da duk kunya ta dubibiyeta tace, "Haj... Hajiya na maka magana..." Ta fada harda wata yar in'inar data taho mata alokacin... Ya mike da sauri yana sosa keyar sa.. "Hajjaju mutan makka...Barka da rana... ZAFAFA BIYAR WRITERS♥️ [10/2, 5:13 PM] Hafsaat💞: _4_ _6_ ____ ***Hajiya Maryaam tayi murmushi. tace da shi, "Alhamdulillah dan yaye.... Ya aikin?" "Lafiya kalau Hajia.." "Toh Ma'shaa Allahu... Allah ya kara temakawa" "Aameen Aaameen Hajiya" "Ka ci abinci...? Ko da yake an kai muku na rana ma sashen ku" "Mungode Allah ya saka da alkhairi Allah yakara arziki" "Aameen,.. Nasan baka ci ba. Wato har yanzu ba zaka dena wasa da cikin ka ba ko?" "Tuba nake hajjaju makkatun... Zanje naci yanzu inshaa Allah" "Yauwa ko kai fa..." Aaayan ya shiga parlorn Hajiya bakin sa dauke da sallama.... Ya nemi waje ya zauna bayan sun gaysa da su Hajiyan "Dan wahala... Kana nan ashe?" Aayan ya dubi Al-mustapha yana tsokanar sa "Ni da kai ansan ko waye dan wahalar ai... Wawa" "Oho dai... " Mikewa Al-mustapha yayi yana sosa keyar sa... Ya dan saci kallon Amaal dake cigaba da rubutun ta. Aayan ya dube shi ya dubu Amaal din yace "Menene? Ka zuba mata idanu kuma ka kasa cewa komai?" "Ina ruwan ka? Maryam kinci abinci?" Amaal dake rubutu ta daga kai ta dube shi kafin ta mayar kan wayar ta tace, "Sai anjima.." "Toh " ya amsa a sanyaye yayi hanyar fita Hajiya maryam ta dube ta ta ce, "Je ki zuba masa abincin.. Kamar karamin yaro sai an saka shi a gaba ai kullum.." "Tohm" Amaal ta fada tana zura wayar da littafin hannunta a jaka.. Aayan ya dube su ya sheke da dariya yace, "Wallahi Hajiya ki dena shagwaba katon mutumin nan... Kina wani ce masa dan yaye kullum kansa yana girma" "Ina ruwan ka? " Al-mustapha ya harare shi. Hajia ita dai dariya tayi.... Amaal ta musu sallama ta fita. Al-mustapha yabu bayanta har yana tuntube garin sauri. Ya saka mukullin hannun sa ya bude kofar suka shiga bakunan su dauke da sallama... Daki ta wuce ta ajiye jakarta... Ta zare kayan ta ta saka rigar wanka ta shige bandaki bakinta dauke da addua. Wanka tayo hadi da alwala.. ta sauya wasu kayan marasa nauyi.. irin rigar nan yar kanti mai gajeran hannu sai ta yafa wadataccen mayafi bayan ta shafa turaruka.. Yana zaune a parlorn ta wuce wajen socket ta jona burner ta saka turaren wuta nan da nan gidan ya gauraye gaba daya da kamshin turaren sandal munawwara na kamfanin turaren yerwa incense and more... Al-mustapha ya lumshe idanun sa ya bude saboda tsananin kamshin turaren daya mamaye shi gaba daya kamar a kamfanin haramein oud. Wajen dinning ta nufa ta dauki plate ta zuba abincin, waina ce ta shinkafa sai miyar ganye data ji naman kasuwa. Ta zuba soup din kazar shima a cikin wani karamin plate taja kujera ta zauna bayan ta dauki kofi ta tsiyayi kunan ayan dake cike da madara da kankara har wani kamshin flavor ne ke tashi acikin sa. Ya jawo kujerar kusa da ita ya zauna... Ya tallabe habar sa da hannun sa yana kallon ta cike da kaunar da yake mata mirar misaltuwa.. Ta dan kalle shi ta kauda kanta kasa kasa tace, "A zuba maka?" "Na koshi...." Ya fada yana kwantar da kansa akan hannun sa ya mayar da kallon sa gaba daya kanta. Har wani lumshe idanu yake "Amma Hajiya tace ka ci fa" "To zan ci wannan nakin" "Tohm gashi" ta matsar masa da su gefen sa zata bude kulolin ta zuba nata ya saka hannun sa ya riko nata da sauri Wani electric shock ya ziyar ci dukkanin su.. Amaal ta janye hannun ta da sauri tana matsawa gefe, "Muci nakin mana tare please.... Kinji maryaam?" Ba yadda zatayi ta koma ta zauna... Al-mustapha yayi murmushi yasake matsar da kujerar sa daf da ita har suna shakar numfashin juna.. "Feed me.... " Ya wani bude baki yana lumshe ido.. dariya ma abun ya bata ta dangwala da miyar ta saka a bakinta tana taunawa ahankali... "Baki bani ba fa?" Ya marairace yana narkar mata da idanun sa.. "Yunwa nake ji. Kaci da kanka mama" "Uhm uhm...ni ke nakeso ki bani" yana langanar da kansa a kafadar sa cikin muryar shagwaba Ita dai ta share shi ta cigabaa da cin wainar ta... Daya tabbatar dai ba bashin zatai ba sai ya saka hannu shima yana gutsira ahankali yanaci. "Ya test din?" "Alhamdulillah" "Komai kin rubuta yadda ya kamata?" "Eh...." "Ma shaa Allah... Allah ya sa mu ga sakamako mekyau" "Aamin.… Ka ci abinci mana" Dadi ya kama shi yau Amaal ce da kanta tache yaci abincin mana... Ya dashare hakora ya shiga zura loma yana korawa da ruwa.. Mikewa tayi ta wanko hannun ta. Bayan ya gama ta tattare komai ta kai kitchen. Ta hada ruwan kumfa ta fara wankewa sai ga shigar sa yana nannade hannun rigar sa, "Kawo na dauraye" "Ka barshi" Yatsan sa ya saka akan lebenta alamar tayi shiru... Ya rankwafa saitin kunnenta ya rada mata, "Banda musu Maryaamu.... Ki wanke sai na dauraye.. kinji?" Ya karasa fada yana hura mata iskar bakin sa acikin kunnenta. Ya Kuma sumbaci gefen kunnen yana dan jan kasan sa a hankali Batai aune ba ta jiyo hannuwan sa ya zagaye da su ta ruwan cikin ta yayi mata rumfa,, kansa akan kafadar ta yana dauraye plates dinsu biyu da kofina ta haka.. BAKON yanayin daya jefata yasa da hanzari ta karasa wankewa ta matsa daga jikin sa.. shima saurin yayi ya dauraye ya kife inda yaga ta saka.. Ta goggoge ko'ina ta zuba yar sharar da suka bata a dustbin. Sannan ta fita daga cikin kitchen din ya bita a baya.. Oudi carpets/chairs/curtains scented spray (turaren fesawa na labulaye da kujeru da carpet) din kamfanin turaren yerwa incense and more ta dakko ta faffesa a parlon bayan ta kintsa ko'ina.. Shi dai sai bin ta yake da kallo yana admiring din dukkanin abubuwan da takeyi. Ba kadan ba take da tsafta hakan ya sake sanyata a wani sashe na daban dake cikin zuciyar sa.. Suka zauna dika akan kujeru suna kallon shirin wasan da ake nunawa a talabijin din na 'shes the man' Lokaci zuwa lokaci yakan daga kansa ya dora akan ta. ta mayar da hankalin ta sosai tana kallo.. shi kuma baki daya ita ya mayar TV dakyar yake kifta idanun sa... Aka kira sallar magriba ya tashi ya tafi masallacin dake cikin gidan. Ita kuma ta nufi dakin tayi tata. Bai dawo ba har akai salllar ishai.... Amaal ta mike tayi wanka dama kullum ne ka'idarta sai tayi wankan dare duk sanyin da akeyi kuwa baya hanata. Tayo wanka ta dakko kayan baccin da zata saka. Wai aciki ma shine na mutunci akan sauran.. riga ne da wando. Rigar iya cibiya ta tsaya wandon kuma be kai gwiwa ba. "Kai Yaya Yusra a gayshe ki kema..." Ta fada tana zabga tagumi. Domin duk yusran ce ta hada mata nighties.. Kamar ta rusa kuka haka taji. Taya zata iya saka wadannan kayan fisabilillahi? Sanyin ac sai kadaata yake. Hakan yasa ta zura su kawai bayan ta shafa night kulaccam ajikin ta. Ta janyo zumbulelen hijabi har kasa ta saka shi. Hayewa tayi kan gado ta kwanta bayan tayi adduoin ta. Ta kashe fitilar ta bar side lamp kawai.. Al-mustapha yanata sauri ya karasa sashen nasu. Chocolates da cakes da ice cream ya siyo a shopping mart din dake tsallaken kandem estate.. Bakinsa dauke da sallama ya shiga... Shiru ba kowa a parlorn sai kamshin turare da na air freshener ne ke tashi. Gege daya kuma karatun alqurani ne ke yi da qira'ar Maheer. Ya lumshe idanun ya bude... Jinsa yake tamkar a wata duniyar ta daban.. wai a gidan su yake shi da muradin ran sa Amaal... Freezer ya bude ya sassaka su aciki. Har ya nufi dakin ta zai shiga sai kuma ya fasa.. Ya bude nasa dakin ya shiga ya yo wanka hadi da dauro alwala... Ya nufi kofar dakin nata ya kwankwasa . "Maryaam.." Ta jiyo muryar sa yana kiran ta.. kamar ba zata amsa ba sai kuma tace, "naam" "Zo" "Ga ni nan" Ta fada da sauri... Rigar ta ta janyo wadda ta cure ta dora akan kayan baccin jikin ta saboda gaskia ba zata iya fita daga su sai hijabi ba duk kuwa da har kasa yake kuma ba sharashara bane yana da kauri.. Ta bude kofar dakin ta fita.. Ta hango shi akan kujera a zaune ya shimfida sallaya. "Ga ni..." "Zo mana" Ya amsata yana mika hannun sa. Karasawa tayi ta tsaya daga gefe. Ya mike tsaye yana kamo hannuwan ta ya rike su cikin nasa yana murzawa ahankali, "Zamuyi sallar nafila ne mu godewa Allah abisa ni'imar da yayi mana ta kasancewa acikin ahalin musulunci. Da kuma kasancewar mu a inuwa daya ta aure.." Gyada masa kai tayi alamun to... Ya nufi kan sallar don jansu sallar. Ya jasu rakaa biyu.. suka sallame ya daga hannu yanata kwararo addu'oi ya shafa itama ta shafa Ya juya ya fuskance ta sosai yana murmushi yace, "Ga chocolates can da ice_creams cakes da sauran stuffs dai na saka maki a freezer" "Nagode" Ta amsa shi tana lankwasa yatsun hannun ta.. Ya saka hannun sa ya dafa kanta ya karanto addu'oi... Bayan ya kammala ya shiga yi mata tambayoyi abisa addini ta amsa shi daidai gwargwadon Iko. Yaji dadi da kasancewar ta mai tarin ilimi da basira haka, "Allah ya miki albarka Maryaam... Allah yasanya mana alkhairi da dimbin albarka me yalwa a rayuwar auren mu" "Aameen... " "Allah kuma ya kauda dik wani sharrin masu sharri da duk wasu abubuwan 'ki...Allah kuma ya hade kawunan mu yasa iyayen mu suyi alfaharin hada auren mu. Allah ya kara mana zaman lafiya da kwanciyar hankula da yalwar arziki da wadatar zuciya. Hakuri da kuma dangana da yarda da kaddara. Allah kuma ya azurta mu da 'ya'ya nagari masu tarin albarka kuma hafizan alqurani... Ko Maryam?" Ya dan sunkuyar da kansa yana kallon ta. Idanunta a kasa da alama ta tafi tunani. Ya saka hannun sa ya lakuto kumatun ta ta daga kanta da sauri. Domin ita tatafi tunano labarin da Hanayya amaryar ajin su ta basu na first night... Zancen gaskiya bata shiryawa daren nan ba. Domin taga alamar shi dinne don duk abunda hanayyan ta fada musu irin su Al-mustapha keyi. Don haka hawaye suka fara zuba daga idanun nata tace, "Dan Allah kayi hakuri" kuka ta shjga yi sosai wanda yasa Al-mustapha dariya. Ya janyota tsam jikin sa yana shafa tun daga kan gadon bayanta, "Zo nan habibty ana.... Uhm... Menene? Waya taba mun ke?" Ji take inama ta kwace kanta ta gudu. Ta jiyo hannun sa yana shafa gefen fuskar ta tace, "Kai na ke ciwo..." "Kan ki? Wayyo .." Ya saka hannun nasa ya taba goshin ta, "Muje na baki magani " Batai aune ba ta ga ya dagaata chak ya nufi daki da ita kamar wata jaririya. Al-mustapha ya bude kofar dakin da hannun sa. Ya kuma rufe kofar da kafar sa bayan sun shiga bakin sa dauke da sallama.. Kokarin zare mata hijabin yake ta damke shi da sauri tana cewa, "Ka... Bari..." Dariya ta taso masa.. Don ya gano ko maganar ciwon kan ma zancen ta ta hada, ya danne yace, "I have the right.... Beside kanki ke ciwo fa Maryam. Banda musu" Ya zatre hijabin ya cilla shi gefe... Rigar jikin nata irin me maballin man ce ya fara zare botiran ahankali.. duk cure botir daya sai yace, "Sannu maryam... Kinji?" Ita dai dai daga masa kai take tana jiran ikon Allah. Jikin ta har ya fara rawa... Gajeren wandon baccin jikin ta ya bayyana bayan ya zare botiran wajen. Ya cigaba da zare su tayi saurin rike hannun sa.. ya bude idanu yana duban ta hadi da jan kasan leben sa yace, "Menene Maryaam... What's wrong?" "Ka bar shi haka?" "No... Kalla fa yadda kika hada gumi. Da alama ciwon kan ya sauka ma ko? Banda musu kinji?" Tayi saurin juyar da kanta... Ya karasa zare rigar itama ya yi wulli da ita gefe... Riga da wandon jikin ta suka bayyana.. Ya shjga kare mata kallo tun daga saman ta zuwa kasa.. Wandon be kai gwiwa ba haka zalika rigar ma bata kai cibiya ba. Wani abu ya hadiye yayi saurin janyo robar ruwan daya hango akan bedside ya sha yana sauke zuciya. Launin idanun sa suka canza.. ya saka hannu ya mayar da bedside lamp hasken dim... Ya rarumo Amaal jikin sa... Yana yi mata tafiyar tsutsa tun daga kan gwiwar ta... .... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 [10/4, 2:04 AM] Hafsaat💞: _4_ _7_ ___ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ __ ** *Idan* har tace bata ji komai ba a cikin abinda yake mata babu shakka tayi karya mai lasisi. Sake janye kafarta tayi jin yana neman sakata yin fitsarin da bata yi niyyar yi ba a wannan lokacin da take neman taimakon bacci dan ta samawa jiki da zuciyar ta nutsuwa. Amma gaba daya ya hanata.m Al-mustapha ya dan dago shanyayyun idanunsa yana kallonta kasa-kasa yaga tana faman cije lebe da kuma jujjuya kanta cikin wani irin yanayi wanda hakan ya bawa kirjinta damar turowa gaba, tuni dama ƴar karamar rigar ce a jikin nata, tubarkalla kuma albarkatun kirjin suna cikin nutsuwa da basu wani samu tawaya ba ta kowane fuska. Idanunsa suna kaiwa wajan yaji yana neman rasa yar ragowar nutsuwarsa da yake da ita. Amaal ta yi saurin kwace jikinta tare da kifawa ta dungule jikinta a waje daya, wata irin kunyarsa takeji, tana jin kamar gurin ya dare gida biyu ko zata samu damar shigewa can cikin kasa tadena ganin al'amarin nan da Al-mustapha ke bijiro mata dashi. Yana matukar kashe mata jiki, yana sakata cikin yanayin da ba zata iya yin bayanin yadda yake ba. Cikin rashin zato bare kuma tsammani kawai taji shi gabaki dayansa akan bayanta ya yi mata rufa, kafin tayi wani yunkurin kare kai ko kuma hanashi kawai taji ya sauke mata duka nauyinsa a gadon bayanta. Cikin wani irin yanayi da yasa muryarta sarkewa saboda rashin kuzari na Amaal din take cewa. "Please!" Al-mustapha yaji ta fada da muryar da ta sake kashe masa jikinsa. Yadda Amaal taji yadda jikinsa ke wani irin rawa, tasan da wahala yau ta kwaci kanta a hannun Al-mustapha saboda yadda yake shinshinar fatar jikinta. Tamkar wani sabon karen farautaa.. Hannunsa yasa tare da juyo ta gabaki daya ya kalleta yaga yadda take rintsa ido bata son su hada ido dashi. Yadda take jin bugun numfashinsa a saman fuskarta yana sake hargitsa jikinta. Gabaki daya kamshin turarukan yerwa da tayi amfani dashi ya cika hancin Al-mustapha, abinda yake jin zuciyarsa na azalzalarsa ya aikata zuciyarsa na ganin kamar zai shiga hakkin Amaal din saboda yana ganin tamkar ba zata iya daukar wannan lalurar ba da take sake tayar masa. Farar fatarta ya sake bi da kallo yadda yaga tana wani sheki. A hankali yasa hannunsa ya zare hannuwan rigar baccin dake jikinta yana jin yadda kirjinsa yake bugawa, yana mamakin yadda karamar yarinya ke birkita masa tunani. Hawayen Amaal suka ci gaba da sauka akan gadon still idanunta a rufe. Ji kawai tayi harshensa yana yawo a saman albarkatun kirjinta ba tare da zato ko tsammani ba. Shi kansa Al-mustaphan a wannan gabar jinsa yake tamkar wanda ake tunzurawa gabaki daya ya rasa yadda zai saita kansa bare kuma tunaninsa. Ya dago dukan shi tare da kamo kanta ya sanya bakinsa da tun dazu yake masa kyaikayin son hada shi da nata ya shiga kissing dinta babu kakkautawa tamkar zai cire mata bakin. Tuni Amaal tayi luf dan ita kanta ba zata iya fadar irin yanayin da take ciki ba, wani irin lamari ne yazo mata da ba ta taba zatonsa ba. Al-mustapha ya kaita wata duniya da ko a tarihi ba'a taba sanar da ita irin ta ba. Yasa hannunsa yana yawo dashi da duka jikinta har ya samu nasarar zare dan guntun wandon jikinta tayi saurin riko masa hannu tana girgiza kai cike da alamun tausayawa domin tuni bakin ta ya mutu.. A hankali ta bude idonta sukai ido hudu dashi, yadda taga kwayar idanunsa a barkice ne ya sake gigita ta, tasan yau no way na gudar masa dan yana cikin wata irin bukatarta. Da sauri ta sake runtse idanunta wani irin kunya da takaici suna mamaye mata rai, wai itace a yanzu Al-mustapha ke kallo a cikin irin wannan yanayin? Itace Al-mustapha ke yiwa wannan babban al'amarin da aure ne kawai ke sawa kayi shi harka samu lada marar adadi. Itace Al-mustapha ke karewa kallo babu sutura a tare da ita.?? Shi kuwa yafi minti ashirin yana yamutsata tare da hargitsa masa duka tunaninta ta hanyar soyayya da kulawa. Duk yadda Amaal keyi masa yan koke-koke Al-mustapha bai ma san tana yi ba dan tuni ya yi nisa a cikin wata sabuwar duniya da komai na Amaal din yake sake lulashi cikinta... Wasu irin maganganu Amaal taji yana yi lokacin da yake neman hanyarsa ta cimma bukatar zuciyarsa. Addu'ar da taji yana karantowa a hankali itace tasa Amaal kuma gigicewa. Yadda ya gigice mata kawai zaka san ya dade yana jiran zuwan wannan ranar da kuma wannan lokacin a cikin irin wannan yanayin. Sarrafata kawai yake yi ta ko'ina ga kamshin turarukan yerwa dake sake gigita shi yana sake fita daga hayyacinsa. Shi kansa ba zai ce ga lokacin da ya shiga Amaal ba saboda yasha fama da hanyar gashi baya cikin hankalinsa bare ya gane aika-aikar da yake aikatawa ba. Amaal kuwa tun tana rokansa tana kuka tana hada shi da Allah har tayi shiru jikinta ya saki tamkar wacce ta rasu dan ko motsi bata yi. Yadda take jin wani yanayi dama tasan Al-mustaphan ba wani sonta yake ba, tasan dama mugu ne hakan yasa yau ta sake tabbatar da halinsa indai akanta ne. Wata irin runguma da ya kai mata yana sake jujjuya kansa yadda yaji jikinsa na wani iri kamar ana zuke masa jinin jiki yasa bai sake sanin halin da yake ciki ba still yana jikinta sai da ya kusan yin minti goma sha biyar. Gabaki daya ya manta nauyinsa a jikinta yake sai da ya fara jin hankali ya fara dawowa sannan ya bude ido ya ganshi dare-dare. Kamar wanda aka mintsina ya yi saurin komawa gefe still yana kallonta cikin zaro ido. Ganin hawaye a gefen idanunta yasa shi saurin riko hannunta yaji gabaki daya ya yi weak. A gigice yake kallonta yana jin zuciyarsa na bugawa, idan wani abun ya samu Amaal ba zai taba yafewa kansa ba. Ya janyo duvet ya karawa jikinsa yana sake riko hannunta. Ji yayi ta zare hannunta daga nashi tare da fashewa da wani irin kuka da ya ruda Al-mustapha yaji tabbas ya yi mata laifi. "I'm so sorry." Ya fada cikin wata irin murya... Amaal ta jiyo muryar sa yana bata hakuri... Wadda duk duniya yanzu idan akwai abunda tafi tsana ta saurara shine muryar Al-mustapha... Yunkurawa tayi zata mike ta kasa ta koma ta kwanta tana fashewa da wani kukan jin wajen yana mata wani irin zugi da radadi mai wuyar fassarawa.. Ya dan saka hannun sa da niyyar ya rikota ta tattake ta buge hannun nasa tana dankara masa harara.. Dan murmushi yayi duk kuwa da shima dauriya kawai yake jikin sa amace yake. Amma azahirin gaskia yana cike da farin ciki mai tarin yawa. Bai taba samun kansa a halin farin cikin da yake ciki a lokacin ba.. "Maryaam...." Ya kira sunan ta yana sake mannata a jikin sa... Tsoro da fargaba suka sake kamata da sauri muryar ta a dashe tace, "Dan Allah kayi hakuri karka kara.." "Ba zan sake ba Maryaam... Kwantar da hankalin ki kinji? Allah ya miki albarka ya ke karramammiya ma'abociyar karaama da karamci. Yadda kika kawo martabar ki gidan auren ki Allah ya saka miki da alkhairi" ya karasa fada yana mikewa tsaye hadi da sakar mata sumba a goshin ta. Ta goche kanta da sauri tana zubar da hawaye.. Nan da nan ya shiga bandaki ya harhada dukkanin abubuwan da zai hada ya koma wajen Amaal dake raba idanu akan gado... Ya rankwafa ganin ta rufe idanu da sauri ya hura mata iskar bakin sa yana murmushi, "Zo muje bandaki..." "Bacci nake ji" "Bari tukunna ki samu karfin jikin ki kinji?" Batai musu ba ta sake dagawa zata tashi ta koma da sauri ta kwanta saboda ta kaasa... Al-mustapha tausayin Amaal din ya sake kamashi ya dubeta yace, "Kiyi mun afuwa Maryaam... " Ya tattare ta gaba daya ya dagaata yayi bandaki da ita. A nanma sai da ya sha wata mitar awajen Amaal. Don sabon shafin kuka ta bude alokacin da Al-mustapha ya sanyata acikin ruwan zafi.. Dakyar da roko da ban hakuri ya samu ta amince ta zauna Amma da sharadin adole ya fita ya bata waje. Hakan kuwa akayi ya koma daki ya zauna... Daga baya ya nufi dakin sa yayi wanka dana tsarki ya sauya kaya. Yana komawa yaga Amaal na kokarin fitowa daga bandakin ya temaka mata ta fito suka koma dakin ta saka wasu kayan... Ranar bai samu zuwa masallacin asubah ba agidah yayi saboda jikin Amaal daya dauka da zazzabi... Ya kwasheta akan sallaya yayi kan gado da ita yanata ban hakuri.. Ya rufe winduna ya nufi parlor ya hado mata tea mai kauri. Dakyar ta sha shima sai da yace zai kira su Bappah idan taki sha. Bayan ta sha ya bata maganin pain and fever ta hadiya... Tanata kwace kanta Al-mustapha ya hanata ya mannata da kirjin sa yana bubbuga bayan ta da hannun sa daya... "Amincin Allah ya tabbata a gare ki ya ke wacce ta fi tauraro da duk wani haske...Haske a idanuwa na, Ina fatan dai ba fushi kike da ni ba. Zan iya manta komai amma ki sani ba zan iya manta ki ba haka kuma zan iya jure rashin komai amma ba zan iya jure rashinki ba, hakika daga jiya zuwa yau ina cikin tarun farin ciki marar misaltuwa Maryaam...Ina ma a ce na kasance da ke a duk bugun numfashina, kaunarki ce take kara tasiri a ruhina, babban burina na ga bayyanar fitar murmushinki a kan wannan kyakykyawar fuskarki, ya kuma zamana ni ne sanadin hakan. Bana son Allah ya kawo lokacin da za ki fushi da ni sosai kaina ba zai dauka ba, hakika Allah ya wadata ki da abin da mata da yawa suke nema sun rasa ke kanki kin san a cikin jinsinku, mata irinku kadan ne da a ce na iya rubuta labari da a kan fuskarki zan rubuta littafi mai suna kyauta daga Allah... Maryaam kin shayar da ni ruwan alkhairin da ban tana sha ba.. Maryam kin dandanamun zumar da ban taba dandana ko lasa ba.. Maryam na samu farin ciki wanda bantaba samu ba a rayuwata. Maryaam Allah ya miki albarka... Jarumar jarumai... Mai kayan dadi da albarkatu.. Ki sani kaunar ki ce tasa na ke kwadayin kasancewa da ke wallahi. Maryaam na samu kai na cikin wata duniya da ban taba zato ko tsammanin shiga ba.... Ke din ta dabance kin zarce sauran mata... Allah ya saka miki da gidan aljanna da iyayen ki gaba daya da kika kawo martabar ki gidan mijin ki.. na samu Maryaamu tah fiye da yadda nake ayyanawa.. . I don’t have all of the words to express how much you mean to me. I can only say that you are the center of my life and everything else revolves around our love for each other.... Maryaam I looked for a woman I could live with, but I ended up marrying the woman I can’t live without. I love and cherish you...." Ya karasa fada yana sumbatar tafun hannun ta.. "Maryam..?" Ya dan leka fuskar ta.... Tuni bacci ya dauke ta ashe shi da iska yake magana... Yayi murmushi ya gyara mata kwanciya sosai akan pillow.. Ya kishingida a gefenta yana kallon yadda take bacci tana sauke numfashi ahankali... Ya matsa ya dan kamo kasan labbanta ya tsotsa yana murmushi.. ya jawo bargo ya rufeta da shi ya kuma saka hannun sa ya tallabo ta sosai yanata kallon ta tana bacci.. Dadi sai mamaye shi yakeyi. Ya gama samun abunda yake bukata a rayuwa acewar sa Ya saka hannu yana shafa girar ta da karan hancin ta da labbanta .. A haka bacci ya dauke shi shima cike da daa'da'dan mafarkai akan daren auren su na farko mai tarin albarka..... ZAFAFA BIYAR WRITERS 💕 [10/5, 4:55 PM] Hafsaat💞: _4_ _8_ __ _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ _________ ****Sun jima suna bacci mai nauyi kafin daga bisani Amaal ta fara tashi.. Tayi miqa bakin ta dauke da addu'a. Tana juyar da kanta ta sauke kallon ta akan fuskar Al-mustapha dake bacci yana sauke numfashi ahankali.. Ta samu kanta da rankwafawa tana duban fuskar sa.... Bata taba tsayawa tayi masa kallo na tsanaki ba irin na ranar.. Dogo ne sosai mai cikar zatin haibar halitta.. Bai cika haske ba sannan shi ba za'a kira shi da baki ba..Turawa na cewa da irin kalar sa caramel.. Yana dauke da manyan idanuwa. Duk kuwa da a rufe suke kana kallon su zaka gane suna da girma tubarkallah.. Girar sa a cike take... Domin tsabar cika ma sun kusa hadewa da juna..Ta gangaro da idanun ta kan karan hancin sa tamkar shi ya zana hancin. Tubarkallah a mike yake kuma ba me girma bane.. Hakama dan karamun bakin sa da ke dauke da labban sa kanana kuma pink color kamar ya shafa jambaki. Ta sake lankwasar da kanta tana duban sa sosai.. A hankali Al-mustapha ya shiga bude idanun sa. Tana ganin ya farka tayi sauri zata juya ya riko ta gaba daya cike da hanzari ta fado kansa.. Tanata kokarin yakice kanta ya riketa gagam... Kallonta yake shima sosai ita dai ta runtse idanun ta. "My wifey..... Kin tashi lafiya? Naga alamar kin wartsake ma ko..?" Ya fada yana kamo labbanta yana cizan na kasan ahankali. Ture shi ta shiga yi amma ko gezau sai ma sake kwakumar ta da yayi yana sumbatar ta sosai.. "Allah ya miki albarka..." Ya fada yana shafa gadon bayan ta zuwa kan ma***nta tayi saurin ture shi da iya karfin ta tana hawaye wiwiwi.. "Dan Allah kayi hakuri" Dariya yayi ya kalleta yace, "Hakurin me ma tukunna?" "Futsari nake ji" Kasa tayi da idanun ta tayi shiru... Al-mustapha yayi murmushi yace, "Je ki" Tashi tayi da sauri taja hijabin da ke kasa ta zura ta shige bandaki bakinta dauke da addua.. Shima mikewa yayi ya tattare zanin gadon da suka kwanta ya nufi dakin sa da shi ya saka shi a washing machine. Yayi wanka hadi da tsarki ya shanya zanin gadon . Tukun ya shirya cikin wani yadi marar nauyi kalar madara. Ya feshe kansa da turaruka masu kamshi sosai. Bai saka hula ba ya dai taje sumar kansa ta kwanta luf. Parlor ya koma ya tattare ko'ina ya gyara zaman komai ya shige dakin Amaal bakin sa dauke da sallama tana zaune akan gado ta shimfida wani zanin gadon. Sanye take cikin doguwar riga ta material ta daura dankwali da mayafi... Yama shiga ya jingina da bakin kofa yana dubanta tun daga kan yatsun kafarta da suka sha lalle ya zuwa fuskar ta dake murmushi tana danna wayar ta dake hannun ta...Tayi masa kyau kwarai matuka... Kallonta yake cikin madaukakiyar kaunar da yake mata mai tarin yawa. Ji yake kamar ya mayar da ita cikin sa saboda tsabar yadda yake jin sonta na gauraye ilahirin ciki da wajen jikin sa baki daya.. "Maryaam..." Ya kira sunan ta ahankali. Ta daga kai ta kalle shi. Gabanta ya tsananta bugawa saboda wallahi tsoro yake bata. Kasa amsa shi tayi. Yayi murmushi yana takawa inda take. Ta shiga kokarin komawa tsakiyar gadon yayi taku hudu ya cimmata .. "Dan A..." Yayi saurin rufe mata baki ta hanyar yi mata kiss. Ya zare bakin sa a hankali yana duban ta. Tayi saurin yin kasa da kanta... hawaye daya na bin daya. Bataso ta sake magana yayi mata wani abun don haka tayi shiru. Ya saka hannun sa daya ya tallabo fuskar tata yana duban ta . Kafin ya saka yatsa yana goge mata hawayen ya rungume ta yana shakar ni'imataccen kamshin dake tashi daga jikin ta, "Maryaam..." "Uhm..." "Ba ki gayshe ni ba" "Yi hakuri...Barka da safiya" "Barkan mu da safiya wifey... Ya jikin na ki?" "Alhamdulillah..." "Kwanta naga wajen" ya fada yana kokarin kwaye mata riga tayi saurin zame hannuwan sa tana duban sa cikin tashin hankali.. "Ka bari..." Ta kankame mayafin ta hadi da tsuke cinyoyinta tamau. Yayi dariya yana kallon ta yace, "Ina zaki je ne?" "Ba ko'ina." "Kika saka wannan mayafin babba? Wait kunyar me kike ne? Maryaam kin zama ni na zama ke. Naga komai da komai hasalima ni ne nan na bud... "Wayyo dan Allah kayi shiru" ta fada da karfi tana toshe kunnuwan ta, "To cire mayafin ko na kara, dan wallahi ban koshi ba" "Ai ba abinci bane" maganar zuciyar ta tafuto fili. Ya riko hannuwan ta yana zuba mata idanu, "Abinci ne Allah... Da ke gina jiki da boosting hormones da... "Oh please .. " Ta fada cike da kosawa. Gaba daya Al-mustapha ta lura bashi da kunya ko digo kadan.. "Maryaam..." "Uhm" "Dago ki kalli idanu na" Kasa dagowa tayi kanta a kasa dai still. Al-mustapha yace, "Bari to mu sake karawa.." "Zan kalla ... Allah zan kalle ka yi hakuri" "To dago ki kalle ni... Dazu fa na kamaki kina kalle mun fuska da jiki na gaba daya. Waya san ma da me dame kika taba a jikin nawa uhm..Maryaam" "Wayyo wallahi bantaba komai ba" "Fadi gaskiya dai...Ko na kara ne? Ba zaki kalle ni ba wai?" Ta shiga daga kanta a hankali ta sauke idanun ta a kansa. Da sauri ta janye tana yarfe hannu, Al-mustapha ya kamo hannuwanta cikin nasa yana murzawa ahankali yace, "Maryaam ni fa mijin kine na sunnah.. Ba dadewa muka gama sharholiyar mu akan gadon nan ni da ke dik munsan yanayin halittun da ke jikin mu... Har fa kusan wanka na miki da na kai ki bandaki naga komai da komai. Har tawadar Allah kike da ita agefen bakin nan dinki daga baya" ya karasa fada yana dora hannun sa a saitin dayan kirjinta. Tayi surin buge hannun nasa... Ji take kamar ta kurma ihu kunya duk ta dabaibaye ta.. "Zo muje muci abinci ko? Naji ana knocking kofa" Mikewa tayi zata fitan yayi saurin daukar ta chak ya yage mayafin ya cullar a gefe ya nufu parlor da ita a hannu tanata yakicewa yaki sakin ta.. Ya ajiye ta akan kujera ya nufi kofa ya bude. Mai aiki ce ta kawo musu kulolin abinci tana cewa, "Dazu nazo inata bugawa baa bude ba. Idan da abunda kuke so wai ku fada sai a kawo." "Sannu da kokari. No komai yayi. Maryaam ko kina son wani abun?" "A'ah" "Shikenan kice mungode" Yar aikin ta juya ta tafi... Shi kuma ya kai kulolin kan dinning ya ajiye.... Ya tafi kitchen ya dakko plates da su kofuna bayan ya dauraye. Doya ce da dankali da sauce din kodar kaza. Sai soup din kazar da kuma kunun gyada dake tashin kayan kamshi Ya zuzzuba komai a babban tray ya kai har gaban Maryaam... Ita dai tana zaune akan kujerar daya dorata tana kallon ikon Allah.. Ya koma kusa da ita ya zauna bayan ya dora tray din akan cinyar sa. "Matso kici...." "Zan iya ci da kai na fa" "Banason musu.... Haaa bude bakin" Dariya ma ya bata tayi murmushi kawai.. "Bude mana" Dan budewa tayi .. Ya zura mata a bakin ta.. Tana taunawa tana hadiyewa har sai da taji ta koshi tace, "Na koshi" "Anya?" "Allah na koshi..." "Toh turn dinki ne... Ba ni nima" Ya dora mata tray din akan cinyar ta ya bude bakin yana nuna mata cikin bakin nasa da yatsansa, "Zura mun" Tana zura masa loma daya yayi saurin runtse idanun sa. "Ruwa." "Bari na dak... Ta mike zata dakko yayi saurin janyo ta ta fada kansa. Bakin ta ya kama kawai ya shiga kissing har sai daya tabbatar yajin ya tafi ya zare a hankali yana cewa, "Wani abu na tauna mai yaji" Ita dai bata ce komai ba. Ta mike zata dakko ruwan ya riko ta, "Ina zaki?" "Ruwan zan dakko maka" "Ai kin bani ruwa na sha.. Kin manta?" Yana kanne mata ido daya. 'sam bashi da ta ido.' Ta fada cikin zuciyar ta. "Zan saka turare ne..." "Sa mana kamshin na jiya ya sunan su please?" "Khajingru da bakhkur oud mukarrama" "Nice.... Na yerwa incense and more dinne dai?" "Eh" "Suna da kamshi sosai .. ki saka mana order din wasu nawa ne? Sai na tura mata" "Sai na tambayeta tukun" Ta fada tana jona burner nan da nan ta saka turaruwan ko'ina ya dauka da kamshi... "Zo Maryaam." Ta koma ta zauna dan nesa da shi. Ya tashi ya koma inda take ya matsota jikin sa sosai, "Dan Allah kayi hakuri" "Meyasa kike tsoro na da yawa haka?" "Bakomai" "Saboda mun raya sunna Maryaam? Dik ma'aurata sunyi fa ba akan mu aka fara ba... Ko dan kin tsaneni kawai?" Tayi shiru kanta a kasa batace komai ba. Ya sake dago da fuskar ta yana sanya idanun sa cikin nata yace, "Ki mun magana please ..Maryaam ...kinsan yadda nake kaunar ki kuwa?" "Ban tsane ka ba fa" "Ni wa?" "Kai mana" "Eh dama baki tsane ni ba mana a yan uwantaka, Amma a matsayin miji agare ki Maryaam kin tsane ni mana.. ki ce wani abu" "A'ah..." "Ina da wata idea ko ince plan... Let's start all over again.... Let's get to know ourselves ko?" "Toh...." Yayi murmushi yana mika mata hannun sa, "Sunana Al-mustapha jalaludden Muhammad... Shekaru na talatin da biyar... Nayi makaranta ta ta primary da sakandire anan Nigeria inda muka koma england anan na karasa high school na shiga jami'a. Na karanci harkar zane na gidaje da sauran su wato architecture. Ni ne babba awajen iyaye na. Mu biyu Allah ya azurta iyayen mu, Ni da kanwata Fatima muna kiran ta da Yusra. Ina aiki a karkashin kamfanin mahaifi na sannan jnada ofishina na kai na dake nan birnin Nukaa muna gine gine da zane muna kwangila da sauran su. Inason kasancewa atare da ke har karshen rayuwata... Ina fatan har a aljanna mu kasance a matsayin mata da miji... Sai turn dinki..." Ta danyi murmushi ta hude baki zatai magana sai kuma ta kasa kanta a kasa. "Zanyi kissing dinki deep idan baki magana ba" ya fada yana zagaye lips din nata da hannun sa.. "Zanyi zanyi" "To yi" "Sunana Maryaam ana kirana da Amaal....sunan mahaifina Junaid Muhammad. Shekaru na sha tara, Nayi karatu na nursery and primary anan Nigeria . Inda na cigaba da karatu na a Cappadocia turkey . Daga nan muka koma madeenah anan na karasa highschool. So bayan mun dawo Nigeria sai muka koma baya na nayi aji biyu ko ince daya da rabin term. Anan na karasa secondary school. Yanzu Ina university Ina karantar architecture. Ni daya Allah ya azurta iyaye na da su. " "Mashaa Allahu.... Maryaam zan iya samun number wayar ki? Ya ke yammata na... Duk da dai ni Ina da number ki kece baki da tawa kawo na saka miki" Batayi musu ba ta dakko ta bashi ya karba ya saka number wayar sa yayi saving da 'Honey Bunny ♥️' Ya zaro wayar sa shima ya gyara sunan daga A zuwa 'Light of my life♥️' "Kinga yadda nayi saving sunan ki? Ga yadda nayi nawa ma a wayar ki .." Karbar wayar tayi ta kalla ta ajiye ta agefe. Al-mustapha ya bude baki zaiyi magana wayar sa ta fara ringing yaki dauka har sai da aka kira sau uku sannan ya dauka yana tsaki ya sakata a kunnen sa, "Okay gani nan inshaa Allah..." ya katse wayar ya ajiyeta acikin aljihu.. Ya mayar da duban sa ga Maryaam da kanta ke kan kujera ita dai tayi shiru, "Zan fita.... A office ne ake kirana wani mutumi da mikewa zane baya kasar ya dawo yanzu ne yana jirana a office" "Tohm.. Allah yaba da sa'a" Bude baki yayi cike da mamaki abunda ta fada yayu murmushi dadi ya mamayeshi gaba daya yace, "Ba mafarki nake ba ko?" Ita dai murmushi tayi. Ya sake fadaada faraar sa yace, "Allah ya miki albarka.... Kankana uwar r.... Bai karasa ba ta saka hannu ta rufe bakin sa tana cewa, "Jiran ka fa suke?" "Sai na gama gayawa iyali na kalamai tukun..." "Zanje sashen Hajiya" Ya rankwafa saitin fuskar ta har tana jiyo bugun zuciyar sa. Daidai kofar kunnenta na dama yace, "Kin manta? Hajiyan data aiko mana da me aiki ta kawo abinci bamu tashi ba. Tace tanata buga kofa ba'a bude ba...lokacin fa muna gado muna sharholiya. Anyways jeki idan bakyajin kunyar agano abunda mukayi. Da tafiyar ki kaman ta yara masu koyan tafiya... Sai na dawo, take care... I love you way too much"ya karasa fada yana sakar mata sumba rantsattsiya. Kunya duk ta dabaibaye ta na kalamannsa da yayi.... Ta kasa cewa komai. "Na tafi" "Toh..." Dariya ta taho masa ya kanne yace, "Me kikeso na taho miki da shi? " "Bakomai...." "To na fasa fitar" "Uhm wannan " "Me?" "Ko meye ma" "To shikenan... Allah ya miki albarka matar kirki. Sai na dawo" Ya fice yana daga mata hannu. Yana fita ta sauke katuwar ajiyar zuciya. Kitchen ta nufa ta bude freezer ta daddauki su chocolates da cakes da ice cream ta koma parlor ta zauna tana ci tana kallon tv dake nuna shirin wasan kwaiwayo a Africa magic hausa na 'Carbin kwai...' ZAFAFA BIYAR WRITERS 💕 [10/5, 7:50 PM] Hafsaat💞: _4_ _9_ ____ **Al-mustapha bai baro office ba sai bayan sallar isha'i. Anan suka yi jam'i tare da abokan aikin nasa da wadanda suka kawo aikin na su.. Suna idarwa bayan sun kammala komai ya shiga mota ya dauki hanyar gidah... Akan hanyar tasa ne yanata saaqe-saaqen abunda zai sayawa Amaal kawai ya tsaya a wani shopping mart dake bakin titi.. Akwai tukubar mai gashin kazar hausa awajen da kayan ciki. Ya shiga cikin babban ginin shagon ya dakko mata cookies da choco biscuits. Ya tsaya awajen me kazar nan ma ya sayo gasassu ya dauki hanyar gidah.. Yana zuwa masu gadi suka bude masa ya shigar da motar sa har sashen na su. A mota ya tsaya bai futo ba ya kira Amaal. Alokacin kuma ta futo kenan daga wanka ta saka vest da underwear tana kokarin zura riga akai ta jiyo wayar ta tana kara. Dauka tayi ganin Al-mustapha ne ke kiranta ta kara a kunnen ta, "Hello......." Ta jiyo muryar sa.. "Assalamu Alaikum.." Ta fada tana kallon kanta ta mudubi. Ya amsa sallamar yana cewa da ita, "Na zo...." "Kazo ina?" "Ba Maryaam ba ce?" "Itace" Ta amsa cike da mamaki, "Okay Al-mustapha ne... Nazo Ina kofar gidan ku ina bakin gate.." "Okay meya faru?" "Ki futo mana yammata na...ke nake jira nazo zance" "Ohh... Okay" Ta amsa shi. Kit.. Taji ya kashe wayar, Tabi fuskar wayar da kallo bayan ta zare ta daga kunnenta.. "Wata sabuwa... Zance kuma?"Ta sauke gwauron numfashi ta zura hijabin ta har kasa me hannu ta faffesa turare ta fita da wayar ta a hannu. Hango shi tayi ya futo daga mota yana jingine a bakin motar ya zura hannuwan sa acikin aljihu.. Yana ganin ta taho yayi murmushi. Hasken fitilun wajen ya haskaka ko'ina kamar rana.. Tana karasawa ya bude mata gaba .. Ta tsaya tana kallon sa "Shiga mana gimbiyar mata...." Ya nuna mata kan kujera, Shiga tayi ta zauna tana kallon ikon Allah... Shima ya koma mazanun direba ya zauna ... Bai kashe motar ba ya kunna musu ac.. "Yammata..." "Na'am" Ta amsa tana satar kallon sa "Na same ki lafiya?" "Alhamdulillah....." "Mashaa Allah... Nayi matukar farin ciki... Zamu dora ne daga inda muka tsaya dazu. Maryaam nazo wajen ki ne a yau, a kuma yanzu a matsayin wanda yazo da kokon barar sa yake neman ki temaka masa... Ina fatan kina saurara?" "Eh...." "Maryaam... Inason ki cire duk wasu abubuwa da suka faru a baya kiyi fatali da su ki dau rayuwar da muka samu kammu aciki a yanzu ki dasata a zuciyar ki , ranki dama gangar jikin ki gaba daya.. kinaji?" "Eh" "Ki dau auren mu a matsayin kaddarar da Allah ya rubuta akan mu gaba daya sai ta same mu. Maryaam inshaa Allahu ba zaki dana sanin aurena ba I assure you inshaa Allah.. kada ki manta da kaunar ki na tashi acikin rai na tun kina zanin goyo...Maryam na mallaki hankalin kai na gaba daya na gane rai na ya kamu da zazzafar son kasancewa da ke a matsayin wadda nake so muyi rayuwa ta har abada atare... Ina nufin rayuwar aure... Mukazo daga karshe Allah ya amince mana muka zama a inuwar ma'aurata... Maryaam me zanyi ki kaunace ni? Maryaam mai zance miki ki amince da kaunata? Maryaam fadi duk abunda kikeso idan har befi karfi na ba ni zanyi miki kawai don na samu ki sassauta kiyayyar da kike mun... Wallahi tallahi billahi babu macen da nake kauna a duniya bayan mahaifiyata da kanwata sai ke... Dik duniya idan kika ajiye su agefe babu macen da nake son kasancewa da ita har karshen rayuwata irin ki Maryaam.. wallahi idanu na ko kallon wasu matan su burge su basayi. Ba ma na jin kaunar wata mace a duniya sama da ke.... Maryaam ko kinsan kaunar da nake miki ce tayi sanadin samuwar depression dina a baya.? Yes ciwon damuwa kusan duka bappanin mu sun sani ma....." Amaal tayi shiru tana sauraron sa... Tabbas ranar nan taji Bappah Abdullahi lokacin da suka zauna a parlorn hajiya baki daya sanda ana maganar auren su. Taji yana cewa Al-mustapha ba shine marar lafiyar nan ba? "Maryaam..." Ta jiyo muryar sa ya sake kiran ta... "Na'am..." "Ina miki kauna tacacciya marar gauraye. Ina miki son so, Ina miki kaunar kauna... Ina kaunar ki da rai na, zuciyata da jikina gaba daya.. Maryam son ki ya mamayemun gangar jiki da ruhi gaba daya I'm not even joking. Maryaam..." "Na'am "I love you way too much... Maryam wata iriyar kauna nake miki..." Ya kamo hannunta ya saka akan saitin zuciyar sa ya cigaba da cewa,.. "Saurari yadda zuciyata take bugu Maryaam... Bugun adadin kaunar da nake miki ne matyaam. Zuciyata a duk inda nake inde aka kamo sunan ki saita sauya salon bugawar ta... Maryaam hear me out.. Dan Allah Dan Allah dan girman Allah ki karbi kokon barata ki kaunace ni .. ki nunamun kauna... Kaunar da nake miki ta Kai bazan iya bijerewa abunda kike kaunata ba ko menene shi. Maryaam idan ranki yafu kaunar ki rabu dani wallahi na amince zan sawwake miki din.... Maryaam me kike so.. zaki karbi soyayyata ki kin amince na rabu da ke?" Ya yago paper da sauri ya rike biro. Take idanuwan sa suka fara zubar da ambaliyar hawaye... Kuka ya shiga yi sosai harda shessheka.. ya bude motar ya futa ya koma bangaren datake ya tsugunna da gwiwiyon sa akasa. Ya rike paper da biro yana dubanta muryar sa da jikin sa suna rawa sosai yace, "Wallahi kaunar da nake miki bazan iya tauye miki hakki ba.. maryaam bazan iya miki tilashe ba. Maryaam raina da zuciyata sun raja'ane da zazzafar kaunar ki. Ki dauki option daya. Ni Al-mustapha nayi alkawarin cika miki burin ki ko menene shi..." Ya karasa fada yana zubar da hawaye. Hannun sa sai rawa yake ya rike biro. Maryaam idajuwanta suka ciko da ruwa fal. Gaba daya mamakine yasa ta kasa magana. Gege daya da tsoro mai tattare da fargaba. Ita kanta ta kasa gane irin kaunar da Al-mustapha ke mata.... Lamarin har tsoro yake bata yadda yake nuna mata kauna kamar zararre "Maryaam kiyi magana please..... Kaunar ki ce sanadi.. and I promised you ... Na tabbatar miki bazan taba fadawa su Hajiya ai kece me son rabuwa da ni ba. Zan dorawa kai na lefi inshaa Allahu dede da kwayar zarra ba wanda zaiga lefin ki Maryaam... Kinji?" Kuka tafashe da shi. Kalaaman sa sun mata nauyin data kasa jurewa. Cikin lallashi ya rungumeta shima yana hawayen, "Ko mun rabu bazan taba ganin lefin ki ba Maryaam... Zan rubuta miki takarda yanzu inshaa Allah" Yana neman zare jikin sa tayi saurin rarumo shi ta kara manne shi da jikin ta tace, "Karka sake ni....", Ya daga da sauri yana dubanta. Murmushi ya fadada akan fuskar sa yace, "Kin amince? Zaki dena tsanata maryaam?" Ta share hawayen ta tana jan hancin ta tace, "Ban tsane ka ba dama yaya Al-mustapha... Na amince " Dadi kashe Al-mustapha ya bude gaban motar sosai ya nannade hannuwa ya dauketa charan cas ya shige cike da ita cikin gida ya ajiyeta har daki akan gado. Ya koma mota jikinsa nata rawa ya kwaso komai ya Kai kitchen ya ajiye kowanne inda ya kamata. Ya rufe kofar sashen na su ya shiga dakin da sauri bakinsa har kunne.... "Bari nayi sauri nayi wanka don kara tabbatarwa shin da gaske kunnuwana da idanuwana sika jiye da ganemun abunda Maryamu ta ke fada? An bani dama nayi wankan? Ranki ya dade?" Amaal ta gyada masa kai tana murmushi... Ya wuce dakinsa da sauri ya shige bandaki ya fyallo wanka ya jima agaban mudubi yana shafe shafen turaruka masu dadin kamshi. Ya taje kansa ya fesa turaren baki me kamshin vanilla ya fita yana mai yaba kyawun da shi kansa yayisa kansa. Kofar dakin ta ya nufa ya kwankwasa . Amaal ta jiyo ana kwankwasawa tace, "Waye?" "Ni ne.... Gimbiya! An bani izini na shigo?" Tayi murmushi tana daga Inda take a kwance tace, "Ka shigo" "Godiya nake Maryamu tahh..." Shiga yayi bakinsa dauke da sallama, "Assalamu Alaikum wa rahamatu Allah..." Ta amsa shi tana dan kauda kanta gefe cike da kunya.... Ya karasa ya haye kan gadon shima ya sadaada ya kwanta a kusa da ita ya zura hannun sa ya kamo kafadar ta yayi mata pillow da kirjin sa.. "Ki cire hijabin mana... Yi hakuri" Tunowa tayi da vest ce kawai da underwear a jikin ta ta grigiza Kai da sauri .. "Yi hakuri bar abun ki maryamtu Tah ... Yadda kikace ai haka za'ayi.. kinci abinci?" "Eh..." "Ga cookies can da su kaza na sayo miki suna kitchen" "Nagode Allah ya saka da alkhairi. Allah ya kara budi mai albarka Amin" Da sauri ya juyo da fuskar ta yana dubanta, "Amin... A'ina kika koyo wannan adduar haka? I'm impressed" "Awajen Hayateey..." "Mashaa Allah! Shi yasa akeso ka auri yar gidan mutinci da sanin yakamata. Gidan tarbiyya da dattako. Maryaam komai kin hada nayi dace sosai. Allah nagode maka. Alhamdulillah" ya daga hannu yana addua. Ita abun ma dariya ya bata.. gefe daya bacci datake ji. Ya sake gyara mata kwanciya yana shafa bayan ta yace, "Bacci kike ji ne?" "Eh...." "Meye ake boye munne ta cikin hijabin?" Ya karasa fada yana zura hannunsa ta kasan hijabin ta Ta damke hijabin tamau tana raba idanu. Murmushi yayi alokacin daya gano dalilin kin curewar hijabin nata.. Jira take ya cire hannun nasa amman yaki daga cewa zai ga meyasa sai ya zarce da taba nan taba can. Tamkar zata shide saboda yadda yake mata tafiyar tsutsa da hannun nasa cike da kwarewa da son nuna kauna ga abunda ake nunawa kaunar... "Bac... Bacci nake ji" ta fada masa tana janye hannun sa daga cikin rigar ta "Tohm Maryaam.... Na dena yi baccin ki kawai rage zafi zanyi dai.. amman bayaga haka ba abunda zan sake yi. Karkisa tsoro aran ki", Ta gyara kwanciyar ta saboda baccin da take ji yacu karfin ta. Nan da nan kuwa bacci ya dauke ta. Al-mustapha kuwa tamkar ya samu baby doll yayi nan da ita yayi can da ita Yanata neman magana daga karshe shima yayi baccin bayan ya tashi yaje parlor ya hada tea ya sha... Bai ci abinci ba don bayada cin abinci shi sai hajiyan tayita takura masa wani lokacin sai idan yunwa ce ta tasoshi sosai agaba tukun sannan yake nema da kansa... *********** Haka zaman na su ya kasance... Al-mustapha na cigaba da nunawa Amaal zallar kaunar da yake mata. Sannu ahankali kuma tana sakin jiki da shi sosai ba kamar da ba. Sai dai fa daya fara kokarin suje su kwanta zata fara kuka tana rokon sa ya yi hakuri don tsoro da fargabar daren farkon su ya da'daa mata a zuciya. Sai dai Al-mustapha ya dan rage zafi da Yan wasu abubuwan na jikinta har ya samu nutsuwa. Gashi yana matukar bata tausayi sam kuma baya mata dole. yadda take so din haka yake biye mata... Ta sake tabbatarwa da lalle yana kaunar ta sosai... Rannan ya dawo daga office kamar ko da yaushe ta tare shi tayi masa sannu da zuwa ta kawo masa abinci ta tara masa ruwan wanka yayi komai. Lokacin bacci nayi ya fita kan zai sayo maganin mura dana zazzabi. Bayan ya futa ya dawo kansa na masa ciwo.. Amaal duk ta rude ta rasa inda zata saka kansa. Tanata bashi kulawa harda hawaye. Ganin hakan yasanya Al-mustapha sake marairaicewa kan magashiyan fa bashi da lafiya sosai a dole, kwanan sa biyu yaki zuwa ko kofar gidah. "Ina ne kuma yake maka ciwon yanzu?" Ta tambaye shi da damuwa shimfide a fuskar ta.. "Kai na da kafafu na..." Ya sake langabewa.. Amaal duk ta gigice tace, "Sannu Allah ya baka lafiya mai dorewa ko su Hajiya zaa gayawa ne dan Allah ?" Ya kamo hannunta da sauri ya dora akan kirjinsa yana runtse idanu yace, "Zan warware ba sai an kira kowa ba. Idan ma sika zo zasuce depression dina ne meye dalilin daya jawo damuwar... Kingane?" Amaal ta daga Kai da sauri tana raba idanu... Ashe kenan tashin ciwon nasa lefin ta ne..? "Sannu.." "Yauwa..." "Me kake so yanzu?" "I want you Maryaam..... Please" Ya fada yana sauke numfashi ... Shiru tayi.. gabanta ya tsananta bugawa. Ya saka hannun sa akan saitin zuciyar ta yana jin yadda yake bugawa da sauri.. Ya sake kankameta yana shafa kanta, "Banason shiga damuwar ki ko ya ya ne Maryam.. yadda bugun zuciyar ki ya sauya ya sani shiga cikin wani muwuyacin hali dan Allah kiyi hakuri da kalaman dana fada.. Maryaam ki yafe mun kaunar ki ce sanadi.. Dan Allah kiyi hakuri babbar kyauta da muhimmanci a gareni shine samun ganin kyakykyawar fuskarki. burina shine naga bayyanar fitar murmushi akan kyakykyawar fuskarki. Kuma ace nine sanadin yinsa . Inaso ki fahimci cewa burina a koda yaushe ki kasance cikin farin ciki... Dan Allah ki gaggawar cire damuwar hakan a ran ki... Wasu lokutan in ina tinanin ki Maryaam hatta sunana ban iya tunawa, soboda a sanda nake tunanin ki, babu abunda ke da mahimmaci kuma agareni sai ke... Maryaam bar sa damuwa a ranki... Ba don haka na ke kaunar ki ba ke din nake kauna ba wai kwadayin ki nake ba...Masoyiyata, ina son ki fiye da yadda kike tunani. Ina son kasancewa tare da ke domin kina farantawa zuciyata ko da murmushin ki ne kawai. Kallon ki kadai kan sanya in samu kuzari, duk wata kasala da lalaci in ji ta gushe. Ke ce farin cikina.. Maryaam har yanzu bakya so ko ya ya? Uhm...? Wifey..." Fashewa tayi da kuka sosai ta kankame shi tamau.... Baki daya ita kanta haushin kanta take data kasa bayyana masa yadda take jin sa a ranta. Tana kaunar sa daidai misali ita din wacece da har zata hanashi abunda yake dole akanta? Kullum har sai ya rike ta amince dashi tukunna? Bai taba mata dole ba. Bai taba tauye mata hakki ba' Bai taba hantarar ta ba. Bai taba ko da bata ransa akan lefin tane. Adadin soyayyar sa yake bayyana mata zalla kullu yaumin.. "Here and now, let love express on my behalf what I feel for you. I love you more than love itself can offer. There are many ways to be happy in this life, but all I really need is you.. Maryaam kuka? Lle bakya so na dan Allah Maryaam ki bari na sallame ki kamar yadda kike muradi banason tauye miki hakki maryaam s... Bai karasa ba ta kamo bakinsa ta sanya cikin nata. Sunbatar sa take cikeda nuna masa irin kaunar da ita din take masa ... Hawaye nabin kuncinan dukkanin su.. Ta janyo hijabin ta tazare gaba daya ta jefar da shi... Al-mustapha zai yi magana ta hana shi ta hanyar saka masa dan yatsanta tace, "Kaine mafi tsuma zuciya da nishad'i mafi 'karfin kore damuwar zuciyata basu kasance a tare da ni ba sai bayan da na had'u da kai. Kai ne ka zamo tauraron da hasken sa yayi sanadiyar raba zuciyata da ba'kin duhun da ta dad'e a ciki. Had'uwa da kai ya kawo canji mai yawa a cikin rayuwata. .Tunda nake a rayuwa ta, ban taba zaton zan shiga irin farin cikin da nake ciki yanzu ba. Soboda kai, na daina shiga damuwa, Har ila yau ina kara godewa ubagiji da ya hadani da miji wanda na dade ina mafarkin samu. Na dade ina rokar ubangiji da ya nuna mun irin wannan rana da zan sami miji wanda zai soni irin soyayyar da bazai iya misaltuwa ba kuma nasamu...When I look into your eyes, I can see a reflection of the two of us and the life I hope we’ll share. I know you’re the only one I want to share the rest of my life with... Ina kaunar ka irin kaunar da baki yayi kadan wajen furtawa. Ina kaunar ka irin kaunar da alkalami yayi kadan wajen rubutawa.. Ina kaunar ka irin kaunar da zuciya keyiwa rai.. rai keyiwa gangar jiki. Ina kaunar ka sosai Al-mustapha na...." Gaba daya ya gigice zaiyi magana tayi saurin sake hade bakunan su waje daya... Ta kashe side lamp ta zare kayan jikin ta ta jefar. Ta fara zare nasa, Al-mustapha kamar almara yace, "Maryaamu..." "Sssshh I have the right" Ya taya ta ta cire nasa kayan ... Taja musu bargo ta rufe su suka bude sabon shafin soyayya. Ranar dai Al-mustapha ya tabbatar maryamun sa dagaske tana kaunar sa. Domin ta nuna masa zallar kauna daren ranar.. ya samu gamsuwa fiye da yadda yake tunani. Sai shi mata albarka ya dinga yi. Domin daren ranar sun gurji soyayya tsmkar cin Kwan makauniya. Lamarin sai fatan Allah ya basu zaman lafiya da kaunar juna da yalwar arziki. :::::: Ko da safe ma hakan ce ta kasance. Al-mustapha mamaki ya cinye shi gaba daya. Domin yadda maryaam ta saki jikin ta da ranta tamkar ba ita ba. Ya sharara son ransa.. Tare sukai aikin gidan gaba daya suka gyara ko'ina gwanin ban sha'awa tamkar da can din masoya ne. Tanada lectures din rana... Direbobi kuma kowanne an aike shi. Gashi yanada meeting na gaggawa a lokacin. Sai Hamid ne ya temaka ya kaita makarantar har bakin department dinsu...... _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 _*BAKON MUNAFIKI!!!*_ _(BA NA MUTUM DAYA BANE)_ _👺🏡👩‍👩‍👦‍👦_ _ZAFAFA BIYAR PAID NOVELS_ _©️ZAFAFA BIYAR WRITERS_ _®️NANA HAFSATU (MSS XOXO)_ _AREWABOOKS:MSSXOXO_ _WATTPAD:MISSXOXO00_ _PG:50.. (FINALE/KARSHE)_ _________ ***Har bakin department dinsu Hamid ya kai hancin motar sa ya sauke Amaal. "Nagode sosai Yaya Hamid... " "Allah ya bada sa'ar karatu kanwata. " "Aameen Yaya... Sai na dawo" "Toh sai kin dawo" Fita tayi daga cikin motar bayan ta gyara zaman laffayar dake naade a ajikin tah. Ta shige cikin department din nasu tana daga masa hannu yana daga mata.. Bai bar wajen ba sai da ya tabbatar ta shige ciki, sannan ya juya kan motar ya koma kan titin da zai sadakaa da wajen makarantar... Dai dai wani garden bayan ka wuce department din su Amaal ya hango bayan wani namiji da wata mace. Namijin yana daaga wa macen hannu cike da faada yadda yake nuni da ita zaka san masifa yake yi sai watsa hannu baya yake yi.. Rage gudun yayi ya shiga tafiya a hankali da motar yana muskutawa gaba sosai... Kamar Hindu? tabbas ita din ce dai da wannan malamin na su Amaal don ya zo shi daurin auren ma. Kafin Hamid ya karasa dai dai saitin su Habibi Talba yabar wajen bayan ya sake gaggaasawa hindun bakaken maganganu. Ta tsugunna ta kife kanta da cinya tana kuka sosai harda shessheka.. Hamid ya samu zuciyar sa da karaaya don baki daya baya son sauraron kukan mace. Bayason yaga mace na zubar da hawaye musanman akan 'da namiji... Ya fita daga cikin motar sa ya nufi inda Hindun ke tsugunne tana kuka.. "Hindu...." Ya samu kansa da kiran sunan ta karo na farkon a rayuwar sa. Domin basu taba magana ba. Da sauri ta daaga kai... Duk azaton ta ko Habibi ne ya dawo ya bata hakuri. Kallon su ya sarke dana juna... Ta samu kanta da kasa dauke idanun ta daga kansa... Sanye yake cikin kananun kaya ya dora blazer akai. Ba karamin kyau yayi ba.. ita kuma tana cikin doguwar riga ta atamfa ta yafa dan karamun mayafi Handkerchief ya zaro daga gaban rigar sa, ya saka yatsu biyu saitin fuskar ta ya murza su suka bada sauti ganin tayi kamar mutum mutumi, "Snap outta it.... Ungo rike ki goge hawayen ki kinji...?" Tabi hannun nasa da hankicin da kallo... "Malam Ina ruwan ka da ni?" "Wooo. I mean no harm Hindu... Daga temako? Haka kike dama?" "Ni banason munafurci saura kaje ka gayawa su Abbiey kace ka ganni a haka.. Daman kun saba ai halin gado kuka dakko. Yi sauri kafi ruwa gudu kaje ka fada... Mtssss! Aikin kawai" Hamid yayi murmushi yana girgiza kai yace, "Na gano ma ba lefin gayen daya barki bane kece me lefi" "Dalla Malam ware ka bani waje.. Ina ruwan ka? Kawai saboda shisshigi . Wait biyo ni kayi kenan tun daga gidah dama dan ka dau rahoto ka kai musu?" Hamid ya sake yin dariya har yana rike cikin sa, Hadi da saka dayan hannun sa ya dafe bishiya. Hindu ta kalle shi ta dalla masa harara tana yamutsa fuska ta cigaba da cewa, "Naci dubu sai ceto. Kurwata kur wallahi nan gani nan bari... Wanda yayi gaba yayi gaba na baya sai labari. Shi zakaran da Allah ya nufa da chara ko ana muzu ana shaho sai yayi s.... Hamid ya sake fashewa da draiya. Ya tsugunna a saitin da take yana dubanta sosai yace, "Akan me zan ke bibiyar ki Hindu...? Ina tunanin wannan shine karo na farko a rayuwata da magana ta fatar baki ta taba hadamu.... Amaal na kawo tanada lectures, An rasa direbobi kowanne yanada aiki... Menene hujjar biyo ki fisabilillahi kema inde ba zuciya da kika biyewa ba, Mai sake sake akan wani dalili gotai gotai da ni zan dinga bibiyar ki, Meye hadani da ke Hindu? Kamar wanda suka saba da har haka zata shiga tsakanin su?look! Abu na biyu wucewa nazo yi zan koma gidah sa sauketa da nayi kenan na taho kan titin nan na hangi bayan mace da namiji kamar suna fada dubada yadda ta baya naga yana watsa hannu yana nuni da yatsa... Macece tanada rauni kuma zubar da mutunci ne ace mace budurwa baliga suna sa'insa da namiji a bainar jama'a akan titi...." "Toh Ina ruwan ka? Ba sai ka wuce ka tafi ba? Da kai akeyi? Wannan ai shisshigi ne da kankanba... Sai kayi wucewar ka kama hanyar ka na meye zaka tsaya har ka tako kafafu kazo saboda tsabar gulma....?" Hamid ya sauke katuwar ajiyar zuciya ya sake gyara tsgunnen da yayi yace da ita, "Koma meye hada ku kiyi hakuri... A matsayin ki na mace be dace kizo nan ki tsugunna kina zubar da hawaye akan wani da namiji ba, Shawarar da zan baki a matsayina na namiji shine ki dena zubar da hawayen ki akan namiji. Duk namijin dayaga kin damu dashi fiye da yadda ya damu dake Allah wulakanci zaki ta gani kala kala...." "Toh Ina ruwan ka?" "Shawara ta rage ga mai shiga rijiya hindatullah... Na bar ki lafiya" "Dan shisshigi kawai" "Allah ya baki hakuri... Kiyi hakuri ki yafemun shisshigi na ne yaja mun kam.. Amma fa ni haka nake bana gani nayi shiru" Mtscew... Hindu taja tsaki tana tabe baki.. Hamid ya mike daga gurfanen da yayi ya nufi motar ya shiga ya tafi. Hindu tabi bayan motar da kallo tana hararar ta, Tamkar itace ta mata lefin... "Dan Allah ki fita daga rayuwata wai ana dole ne? Wallahi bana son ki, Ba zan taba son ki ba. Karki kara kuskura ki zo waje na kina mace sam baki da class ba kida kamun Kai. Ki sani ke din bakya cikin jerin irin matan da ni Habibi Talba nake so... Wallahi da nayi soyayya dake ko auren ki gwara na mutu ba aure akai na kinji Allah ... Kuma wannan rana ta zama itace ta karshe da zaki sake zuwa ki neme ni Allah idan kika sake ko kika kirani a waya sai na zo wajen mahaifan ki na gaya musu su ja miki kunne ki fita a harkata.. Dumbass " ta shiga tunano kalaman da Habibi Talba ya gaya mata tana runtse idanu hawaye masu dumi suka shiga zuba daga idanun nata. Jikinta duk ya mutu... Ji take inama a dauki ranta ta mutu kawai a lokacin saboda tsananin duniyar data mata zafi shikenan itada Habibi Talba ba haske ? Ba zatayi soyayya dashi ba kenan har ta kai ga sunyi aure? "Wayyo Allah na" ta fada tana hawaye sosai.. Kiran direba ne ya shigo wayar ta ta dauka ya sheda mata da yana bakin department yana jiran ta... Sai data sake bude sabon wani shafin kukan tayi mai isar ta, kafin ta katse hawayen ta ta nufi motar ta shiga yaja su suka koma gidah Hamid yana tafiya a mota yana dariya. Shi gaba daya ma Hindun dariya take ba shi. Gefe daya Kuma maduakakin tausayin ta ne ya kama shi... Tabbas Habibi Talba bai kamata ya dinga wulakanta ta ba tunda tana kaunar sa... Akace ka so me son ka.. sannu a hankali sai ya bita da sigar lallashi ya rabu da ita cikin ruwan sanyi...Amma hayaniya da hargagiya sam babu dadi... Ita kuma yakamata ace ta san itadin macece akwai limit dinta. Babu namijin dake son mace marar kamun kai da bibiyar diddigi.. Son ma so wani sam bashi da dadi. Ka so a so ka shine magana.... Na turawa sukance one sided love/ unrequited love.... _______ *MARYAAM-AMAAL* Central mosque suka je suka yi sallah, Sannan suka koma theatre don halartar dayar lectures din data rage musu.. Lectures din was boring... Gaba daya ba dadi. Wasu daga cikin daliban hira kawai suke, Wasu na ciye ciye, wasun su kuma mafi yawa bacci suke yi... Yayin da wasu ke ta latse latsen wayar su. Amaal na daga zaune tana jujjuya wayar hannun ta. kawayen ta kuma sun kifa kan su akan benci suna bacci... Tunanin ta ya lula duniyar Al-mustapha... Idanuwan ta Al-mustapha kawai suke so su gani, Kunnuwanta daddaad'ar maganar sa kawai suke so su ji, Gangar jikin ta na son kasancewa da shi... Zuciyar ta na bugun rashin sa akusa da ita... Ran ta na kewar sa.. Message ta shiga ta rubuta masa sako da, "Habiby...♥️Fatan kana lafiya? Ka ci abinci kuwa? Ina class lectures din very boring...Ina son ka. Ka kula min da kanka. kasantuwar mu a raye cikin ruhi guda d’aya ya sanya zuciyoyin mu bugawa cikin lokuta makamanta juna.. Honey bunny na♥️ Ina nan zaune cikin class amma zuciya ta tana tare da kai. Kai ne kawai nake gani na ji sanyi a cikinta. Ina nan ina jiran dawowar ka nayi kewar ka sosai..." Tana gama tura masa ta shiga gallery. Hotunan su kawai ta shiga kalla tana zooming fuskar Al-mustapha... Murmushin fuskar ta sai fadaaada yake yi. "Banza uwar son miji...." Cewar Zaarah kawarta da ta tashi daga kwanciyar da take ta leka tana kallon Amaal na zooming fuskar Al-mustapha. Amaal tayi dariya kasa kasa kar malamin su ya jiyo su tace, "Ai ba haram bane... Halaliyata nake kallo.. Nayi missing dinsa ne ba zaki gane ba" "Kwata kwata fa 2 to 4... 4 to 6 ne damu amma wannan awoyin kadan har kinyi missing dinsa? Sannu Juliet matar Romeo" "Ke... Ba zaki gane ba ne... Amma duk second daya sai na tuno Habibi na... Ina kaunar sa fiye da yadda kalamai da baki zasu bayyana miki..." "Matsalar ku ce" "Ahhh! No vex mana.. Zaki shiga daga ciki keda Uthman zaki bamu labarin zallar kauna" Zaarah ta tabe baki tana yamutsa fuska... Suka fashe da dariya baki daya.. Al-mustapha na zaune a ofishin sa yana danna na'urar me kwakwalwa ta computer da ke gaban sa. Karar shigowar sako ya shigo wayar sa.. Janyo ta yayi ganin Amaal ce wadda ta turo hakan yasa shi yin murmushi tun kafin ma ya karanta.. Ya kwantar da kansa ajikin kujerar ya bude sakon yana karantawa yana lumshe idanu hadi da sakin tattausan murmushi, Yaja kasan leben sa yana hango hotan fuskar ta a zuciyar sa... Sai da ya maimaita sakon data turo sau shida, yana yi yana komawa farko yana tisawa kamar wata hadda... Tukun sannan ya mayar mata da reply, "Habibty.... My whole world ♥️♥️ Alhamdulillah, Na ci baby na, wani snacks bar aka bude kusa da office... My poor baby.. Allah yabada sa'ar karatu kinji? I love and miss you soo much...Tausayi da tausasawa su ake kira “so” kowa yana da wacce yake so, Ni ke nake so.... Na ke kuma kauna fiye da kalmomi... Da akwai miliyoyin furanni a cikin lambun masoya a wannan duniya. Da a ce zan tsunko kowanne fure na baki shi a hannunki, hakan bai isa ya bayyanar da adadin yadda nake son ki ba...Ke ce murmushi na, kuma ke ce farin-ciki na. Ina kaunar ki sosai...Zan zo na dauke ki da kai na mun karasa meeting din Ina compiling details dinne kawai.." Tana daga wayar ta taga reply din sa.. Nan da nan ta karanta tana murmushi...Ta manna wayar a kirjin ta tana lumshe idanu hadi da sauke zuciya... Farin ciki ya bayyana a fuskar ta ji take inama yana kusa da ita kawai... Lecturer din yana gama lectures dinsa ya fita... Daliban kowa ya dinga hamdala saboda baki daya babu dadi lakcar ranar... Suna zaune da su Zaarah su ma kafin direbobin su suzo daukar su. Chan sai ga tunkarowar motar Al-mustapha department din na su.. A hankali ya karasa parking motar ya bude ya fita... Tana ganin sa ta mike ya nufeta da sauri yana murmushi, daliban nata kallon su suna admiring din su. "Ina wuni?" Su Zaarah suka hada baki wajen gayshe shi "Alhamdulillah... Sannun ku...muje ko love?" "Yeah... Bye!! Ladies" Amaal ta daga musu hannu tana musu gwalo suna dariya. Bude mata gaban motar yayi ta shiga, daliban kowa nata, "Awwwwwnnnn" Sannan ya koma mazaunin sa ya zauna ya tashi motar bakin sa dauke da addua, "Sannu Baby love..." "Sannun mu Boothang" "Me kike so ki ci yanzu?" "A koshe na ke" "Banason musu... Abincin school me ze miki? Bari mu karasa la comida corner sai muyi takeaway" "Tohm..Allah ya saka maka da alkhairi ya kara maka budi me albarka" "Aameen zumaa taa" Yar dariyar data rike ta saki sosai tana kallon sa, "Bana ce ka dena fadar sunan nan ba? Haba baby" "Akan me zan dai na fada? Ai banyi karya ba, Ke kin ma fi zumar... Allah dai ya karawa daadi daadi" Amaal ta rufe fuskar ta da tafukan hannuwan ta.. duk sanda ya fadi haka kunya ce take mata dabaibayi.. Haka dai suka cigaba da tafiya a motar suna hirarrakin su na soyayya kamar wasu saurayi da budurwa.. Daga nan suka biya wajen sayar da abincin sukayi ordering favorites din su suka kaama hanyar gidah.. Amaal ta dube shi tana rau rau da idanu, duk sanda dama take son wani abun da haka take farawa, Ya dubeta yana gimtse dariyar data taho mai, Yasan abunda zata fada... Yace, "Ya akai? Uhm? Waya taba mun rabin rai na?" "Kai ne mana..." "Ni kuma? Da nayi me lover?" Ya tambayeta cike da kulawa. Ya gangara bakin titi yayi parking motar, Ya juya baaki daya yana fuskantar ta ya sake cewa, "I'm all ears.... Banason fushin ki Boo, Meya faru? Uhm? Menayi? Uhmmm?" Tana lankwasa hannuwanta cike da turo bakin ta gaba cikin shagwaba tace, "Ka 'ki ka kai ni gidan Yaya Yusra, Ta zazzo ita har tace tayi fushi mun ki zuwa... Kace zaka kai ni, ko yaushe idan na maka magana, sai kace abari sai gobe, sai jibi ranakun nata wucewa" Ya saka hannun sa ya lakuce mata kumatu yana murmushi yace, "Tuba nake gimbiyar mata... Kiyi mun afuwa dan Allah... Inshaa Allah gobe da yardar Allah zamu je kinji? Bar fushi kinji? Kin hakura? Kin yafe mun?" Ta kada kai da sauri, tana goge dan guntun hawayen da ke zurara daga idanun ta, "That's my baby girl.... Kin hakura?" "Uhm" "Toh Alhamdulillah..." Ya tashi motar suka cigaba da tafiya suna hira suna dariya, haka suka karasa gidah gwanin ban sha'awa.. Tare suka ci abincin, suka yi wanka tare hadi da tsarki... Al-mustapha ya fita masallaci yayi sallah. Daya dawo kuma ya tayata assignment din da aka basu kamar ko da yaushe.. kasancewar fannin karatun su daya, na architecture. duk abunda ya sha mata, kai shi take tuntuba.... -------------------- *Haka* rayuwar ta cigaba da garawa... Safiya ta zama rana, Rana ta zama yammaci, Yammaci ya zama dare.... Lalle Allah mabuwayi ne gagara misali.. Kowanne bangare na cikin labarin nan an samu karuwa ta fannin farin ciki da kuma akasin hakan, domin daman gaba daya haka rayuwar ta gaada. Yau da daadi gobe babu... Su Ikram dasu Najla duk an kawo kudaden auren su an kuma yi tambayar aure tuni... Lefe ake jira akawo. Don an sassaka musu rana gaba daya.. Sarki Junaid da kansa ya taara su baki dayan iyalan nasa yace kowacce ta futo da mijin aure tunda suna da masoyan a kasa ga karamar kanwar su nan Amaal tayi biyayya an aurar da ita tana zaune agidan mijin ta. Don haka suma kowacce ta futo da wanda take so a aurar da ita. Haka suma mazan yace duk su fadi inda suke neman auren aje a tattambayo a hada a aurar da su baki daya. Ya babba su jari mai tsoka kowannen su ciki harda Amaal dake gidan auren ta.. Hindu ce kawai ke gallafiri ba mijin auren, Ba tada wani wanda yake sonta a kasa. Kullum sai ta zubar da hawayen bakin ciki.... Ta shirya zata futa zuwa computer school din da take zuwa ta nufi inda motocin gidan suke don anan direbobin suke gaba daya a zazzaune.. Ta sha mamaki kwarai matuka data ga ba mota ko daya kowanne ya futa kenan..? Taja ta tsaya tana taune kasan murfin biron data saka a baki... Chan sai ga motar Aayan ta tunkari wajen... Tana hango shi ta dashare baki tana tsayar da shi.. alokacin Hamid ya nufi motar sa shima zai shiga, "Yaya Aaayan" "Na'am sis Hindu... " "Ina kwana?" "Lafiya lau... Wani abun kike jira ne?" "Eh! Banga drivers ko daya bane zanje school ne" Aayaan ya duba agogon hannun sa yana kallonta yafe, "Ayya gsshi sauri nake dana kai ki" "Bakomai .... Nasan yanzu wani zai dawo" "To shikenan sai kin dawo" "Yauwa" Motar sa yaja yayi gaba, tabi bayan sa da kallo tana tabe baki Hamid dake dubanta yayi murmushi. Ya shiga motar sa ya tashe ta ya karasa har gaban Hindun yana zuge gilashi yace, "Zo na sauke ki" "Banaso"" Tayi gaba tana hade rai Ya sake binta da motar yana cewa, "Haba hindatullah.... Dan Allah kizo na sauke ki.... Kinji?" "Wai dan Allah meye darangami na da kai? Haba kacika shiga lamarin da banaka ba" Hamid yayi murmushi yace, "Lefi ne kenan daga temako?" "Banason temakon na ka nace" "Ki temaka kizo na kai ki" Hindu tayi kwafa ta dube shi a shake tace, "Idan na shiga ba zaka sake shiga lammurana ba ka amince?" "Shigo... Naji" Ya zare lock din daya saka. Ta shiga tana eani yauki... Ya bita da kallo yana mrunushi yace, "Baki gayshe ni ba" "Toh sannu" "Toh sannu ai ba gaisuwa ba ce.. well akace durkusawa waada ba gajiyawa bane.. barka da safiya hindatullah... Fatan kin tashi lafiya?" "Da ban tashi lafiya ba zaka ganni haka ne?" "Tuba nake.... Ina ne inda zaa sauke ki?" Ya ja motar da sauri suka futa daga cikin kandem estate din.. "Second corner by your left... Sai ka shiga you turn na farko by your right adjacent to kinkin mart, nan zan suaka" "Okay computer school dinnan?" "Uhm.." Hamid yayi murmushi, shi dariya Hindu take sa shi sam bakaken maganganun da da hargagiyar ta basa sha masa kai... Ya sauketa har kofar makarantar ta hude zata futa taji lock "Bude mun na fita mana meye haka?" "Calm down! Dan ALLAH kinsan dai bazan sace ki ba ko?" "Yo waya sani wannan abu a dubu?" "Toh Allah ya kiyaye .... Dan ALLAH wani temako nakeso kiyi mun kinji?" Ta kalle shi shakeke tace, "Temako?" Ya daga kansa cikin tabbatarwa... Domin gaba daya tun ranar da ya ganta a jami'ar su Amaal dinnan tun daga rannan zuciyar sa ke azalzalar sa da son kasancewar Hindu a matsayin wadda zaiyi rayuwa da ita. Yana tausayin ta sosai, Kuma yaji yana son ta lokaci daya.. "Kiban number ki" Hindu ta fashe da dariya tana nuna kanta, "Ni Hindu ni zan baka number ta? Akan me?" "To haramun ne? Number ki nake so mana... Kuma yau dinnan a yanzu nake so ki bani, don ba zaki fita daga motar nan bama sai kin karanto mun" "Lalle baka da lafiya" "Uhm na yadda ko me zaki fada" "Bude mun na fita" "Anki din" "Ka bude nache" "Lalle zamu kwanta a haka... " Yayi baya da kujerar sa yana saukar da kansa zai kwanta tace, "Wane kalar rashin mutunci ne wannan eh?" "Ssssssh Hindu ki dinga tausasa harshen ki kefa macece.... Kinji?" "Ba zan tausasa ba" "Rokon ki nake ni dai... Ina kallon ki ne tamkar Amaal kanwata.." "Ba abunda ya hadani da kai da ita" Hamid yayi murmushi yace, "Ni bana wani jan magana... straight to the point na ke...Number ki nake so saboda I like you...." Ya fada yana daga nata kafada Hindu tayi shiru... Gaba daya ko da wasa bata taba kawo haka ba. Duk sai ta dubibice, "Budemun na fita.." "Naki din" "Dan Allah ka bude mun" "Zan bude idan kika karanto mun number ta ki" Ta dan saci kallon sa. Kyakkyawar ne na ajin karshe don har yafi Habibi Talba kyau. Sai dai kwafsin dan uwan Hajiya jamila ne kishiyar mahaifiyar ta. Ta yamutsa fuska tace "Taya zaka so ni kasan dai matsalar da take tsakanin mu ko?" "Ta ke tsananin su dai.... Hindu alakar mu bata shafi nan ba... Mu rufe kunnuwan mu muyi abinda ya dace ai Allah be hana ba. Zan samu Hayateey na gaya mata abunda nake ji akan ki. Ni wallahi tsakani da Allah nake kaunar ki tun ranar da na ganku dinnan a AUN... Zaki bani ko ba zaki bani ba?" Hindu tayi shiru ... Idan ta hanashin tana da wanda yake sonta ne? Ko kare baya zuwa wajenta . Bata da kowa ba me zuwa zance, "Ina wayar?" ya dakko da sauri ya mika mata ta karba ta saka masa number Sai daya kira ya tabbatar number tace tayi ringing, kuma tayi saving alokacin tukun sannan yace, "Karfe nawa zaki tashi nazo na dauke ki?" "Uku" "Toh shikenan Allah yabada sa'ar karatu.. kinji?" Hindu tayi masa murmushi ta daga masa hannu ta shige ciki shi kuma yaja motar ya tafi... Kamar wasa abu sai ya zama gaske.. zazzafar kauna ta shiga tsakanin Hindu da Hamid. Ya samu Hajiya jamila da sarki Junaid da maganar dukan su suka amince sun kuma bashi goyon baya. Ya sake samun Amaal da maganar itama tayi na'am taji dadi sosai... Ko da Hindu ta samu Hajiya hadiza da zancen da farko kin yarda tayi, sai da Hindun ta sake wayar mata da kai tukun sannan ta amince sukayi ta murna..Har sukaje suka samu Hajiya Jamila aka yayyafi juna gaba daya... Aka saka ranar auren su suma a tare da sauran gaba daya harda na Aaayan shima Aka shirya meeting na dangin gaba daya gwanin ban sha'awa. Akayita tunatarwa akan zumunci ana kuma Allah wadai da Kawu Adamu daya kasance BAKON MUNAFIKin da BANA MUTUM DAYA BANE... Don tuni ma kotun shari'ar musulunci ta yanke musu hukunci da shi da mukarraban sa dai dai dai da laifukan da sukayi... Hajia maryam ta sake gyara zaman gilashin idanun ta tace "MENENE TUSHEN MUNAFURCI? : 1. Da farko dai Munafurci wata irin cuta ce acikin zuciya, wacce idan ta kama zuciyar, tana cinye imani ne har sai ya zama babu saura. Daga nan sai Mutum ya zama cikakken MUNAFIKI wato WANDA YAKE BAYYANA IMANI AKQN HARSHENSA, AMMA ZUCIYARSA TANA CIKE DA KAFURCI. Munafukan Farko wadanda suka zauna zamani guda tare da Manzon Allah (saww) sun kasance SUNA SALLAH, SUNA AZUMI, KUMA SUNA RAKA MANZON ALLAH (SAWW) WAJEN YAQI AWASU LOKUTAN. Amma duk da haka Allah (swt) yace “SU FASIQAI NE” Awani wajen ma Allah yayi wahayi ga Annabinsa (saww) cewa : “HAR ABADA KAR KA QARA YIN SALLAH ABISA ‘DAYANSU IDAN YA MUTU. KUMA KAR KA QARA TSAYAWA KAN QABARINSA. SABODA YADDA LAMARIN YAKE, SU SUN KAFIRCE MA ALLAH DA MANZONSA KUMA SUN MUTU SUNA FASIQANCI”. (Suratul Taubah ayah ta 84). SUBHANALLAH!!! Awani wajen kuma Allah ya gaya ma Annabinsa cewa: “DAIDAI NE AGARESU. KO KA NEMA MUSU GAFARA KO KUMA KAR KA NEMA MUSU GAFARA, ALLAH BA ZAI TA’BA YAFE MUSU BA. HAKIKA ALLAH BA YA SHIRYAR DA MUTANE FASIQAI. (YANA YIN AZABA GARESU). (Suratul Munafiqun ayah ta 6). Lallai munafurci ba Qaramar chuta bace.. Idan ta kama zuciyar dan Adam, tana da wahalar ganewa, kuma tana da wahalar warkewa. kuma tana jawowa mai yinta azaba ta har abada. Amma sai dai Munafurci a mahangar hausawa yana da ‘dan bambanci da Munafurci a mahangar Musulunci.. Ya Allah ka tsare mana zukatanmu daga halayen Munafurci. Aamin.... Idan muka waiwayo fannin zumunta... Shin menene ma, "Ma’anar sada zumunci: Sada zumunci shi ne kyautatawa da jinkai da bibiyar ’yan uwa (ma’abota zumunci), ta hanyar sadar da dukan alheri gare su, da kawar da dukan sharri daga gare su gwargwadon iko. Ziyartarsu da amsa kira da gayyatarsu da taimaka musu da dukiya da tausasa magana gare su da kawar da kai daga kura-kuransu da yi musu addu’ar alheri, duk bangare ne na sada zumunci. "Haka Hadisai sun bayyana muhimmancin zumunci, kamar yadda Imam Bukhari da Muslim sun rawaito daga Sayyidina Jubairu dan Mud’im (R.A), ya ce: “Annabi (SAW) ya ce: “Mai yanke zumunci ba zai shiga Aljanna ba...MUSULUNCI ‘Yan uwantaka da kaunar juna a musulunci babbar ni’ima ce mai tarin muhimmanci kuma wata babbar hanya ce wacce take kiyaye al’umma daga dukkan nau’oi na cutarwa da rarrabuwa, domin za mu ga cewa ta hanyar ne a kan samu hadin kai mai karfi, kuma a kan kasance tare har a yi aiki domin bunkasa addini da warware matsaloli da bukatun al’umma, wanda hakan zai kara taimakawa al’umma su samu yalwatar arziki, dankon-zumunci da kyakkyawar alaka da tarbiyya, kuma su nisanta daga dukkan kaidin makiya na ciki da na waje. Kamar dai yadda za mu iya ganin haka a cikin nassosi na Qur’ani da hadisan Ma’asumai (as).... Alhamdulillahi! Alhamdulillahi! Alhamdulillahi! Allah ya karfafa mana zumuntar mu, ya kara hade kawunan ahalin marigayi Bappah Ardo kandemi gaba daya cikin lumana da kaunar juna da kuma kwanciyar hankula da wadatar zuciya Amin..." Bayan ta karasa, sauran bappanin kowannen su ya shiga karin haske akan abubuwan da Hajiya ta fadaa. Akaci aka sha har hotuna akayi kamar wani biki. Baki daya kawunan su sun hade babu wata sauran baraaka. Aka saka shagalin bukukuwan nan da sati biyu masu zuwa.. Akayi bukukuwan na gani na fada a dangi da kasa baki daya... Angwaye da Amare kowanne ya tare a muhallinsa... Bayan bikin da sati bjyu Al-mustapha da Amaal ma suka tare a sabon gidan su kasancewar an gama ginin gidan yayi kyau sosai, ginin zamani na 3d sama da kasa komai yaji dukiya tayi ta'adi agidan.. suka cigaba da zaman su cikin lumana da kaunar junan su gwanin ban sha'awa.... Tana zaune a sashen Hajiya... Tun da driver ya dakkota a school ta wuce kandem estate wajen Hajiya Maryam anan ta sake yin wanka, taci abinci, ta kwanta a dakin Hajiya abunta har da yin bacci .. Wayar tace ta fara kara ta dauka da sauri ta kara a kunnenta, "Ki shirya nazo na dauke ki ..." "Babes yau daya dai ka bar ni na kwana mana anan please, har na kwanta fa a dakin Hajiya" "Kinsan dai sarai bazan iya bacci ba idan banji dumin jikin ki ha ko? Gani nan zan karaso mu tafi" "Ni! Ni! Ni...gaskia anan zan kwana.." Al-mustapha ya gigice ya kashe wayar ya kara gudun da yake a mota ya nufi kandem estate. Tun a mota ya kira Hajiya Maryam bayan sun gaysa yace da ita, "Bana samun Amaal a waya, Hajiya kice ta karasa shiryawa gani nan na zo daukar ta" "To dan yaye, Amma har ta kwanta ma fa, Amma bari a taso ta" Ko kadan baiji kunya ba, ya murje idanun sa da kasa yace "To Hajiya a gaya matan nagode".. Murmushi hajiyan tayi data ajiye wayar tasa safiya mai aiki taje ta taso Amaal din. Amaal ta zura hijabin ta tanata kunkuni ta fita parlorn, "Hajiya dan Allah kice masa yabar ni nayi bacci" "Banason rigimar dan yaye takwara, Yace yazo daukar taki ma fa, daure ku tafi kinji Allah ya miki albarka" Don ma kar ya shiga hajiyan tace ya kyale Amaal din. Sai yayi zaman sa amota bayan ya kira Amaal yace ta futo su tafi. Amaal tayiwa Hajiya sallama ta fita Ya bude mata motar ta shiga ta zauna tanata muzurai. Ruwan daya taho dashi me sanyi ya mika mata yana kanne dariyar dake shirin fita "Sha ki sanyaya zuciyar ki Maryam" "Bana sha" "Haba kyakkyawa ta.... Kiyi mun afuwa kinji...Duk wani abu da zan furta yau a gare ki ba zai wuce, ina son ki ba, ke ce tauraruwar da hasken ta yake haskaka birnin zuciyata, sannan kuma kina d’aya daga cikin mutanen da ba zan ta’ba mantawa da su ba har abada a rayuwata.... Sha ruwan nan zuciyar ki ta samu saalama kinji tawaje na.?" "Na koshi... " Ya danyi kasa da kansa yana dariya daman yasan zasu kwashe haka. Don haka ya juya kan motar sa suka dauki hanyar gidan su dake wata unguwa ta daban ba dai nisa can sosai da kandem estate. Suna zuwa ta wuce sama fuuu. Ta shige dakin ta . Bandaki ta shiga ta sake yin wanka ta zura kayan bacci tabi lafiyar gado ta kwanta taja bargo ta lullube kanta Al-mustapha ma dakinsa ya shige yayi wanka ya sake kayan bacci ya nufi dakin nata dauke da wata 🌹 flower a hannun sa.. ya shiga bakinsa dauke da sallama Amaal dake cikin bargo ta amsa masa. Ya sadaada ya shige cikin bargon jikin sa har yana rawa, "Maaaryam" "Ya akai?" "Dan Allah dan girman Allah dan ALLAH tashi muyi magana" Sunan Allah da yaketa hadata dashi yasa ta tashi zaune tana kallon gefe, "Ni me lefi ne awajen ki, Dan Allah kiyafe mun. Allah bazan iya kwana bake a kusa dani ba shiyasa... Kinji?" "Naji" "Ki yafemun, Dan Allah... Ga flower din ban hakuri ta soyayya kinji? Rose flower ce " "Madalla.. ka gama?" "Kin yafemun?" "Uhm" "To kiyi dariya" "Banajin yi" "Ba kyajin yin dariyar?" "Uhm" "Tohm kwanta habibty" Kwanciya tayi ta dakko pillow ta jera a tsakanin su. Al-mustapha yayi dariya yana kallon ta. Ta kwanta tana juya masa baya hade da kashe futilun side lamp. Sai da yabari ta kwanta zata fara bacci ya sadaada jikin ta ya rungumeta, duk yadda tayi ta kwace ya hanata ya kashe mata jiki gaba daya, da zafafan sumbar da yake bawa duk wani sashe na jikin ta. A dole ta hakura ta saki jikinta suka gwangwaje daren ranar da soyayyar su... _____ BAYAN SHUDEWAR WASU LOKUTA: Haka rayuwar ta cigaba da garawa kwanakin mu nata karewa... Lalle rayuwar dan Adam ba a bakin komai take ba.. An samu karuwa a zuriyar ardo kandemi an kuma samu tarin rashe rashen rayuka na daga cikin wasu yan uwan .. Allah ya azurta Fatima Yusra da haihuwar ya mace ta biyu bayan wadda ta haifa shekaru biyu da suka wuce. Tubarkallah kyakkyawa tamkar Hisham yayi kaki ya tofar saboda tsananin kamar su... Sannan su hamid da Hindu da su Aayan da sauran su yawanci duk matayen su sun hayayyafa. Amaal ce dai bata taba ko da bari ba. Lamarin rashin haihuwar nan ya fara damun Amaal tun a karancin shekarun ta. Wasu daga cikin dangi magulmata na ta tsegumun kar dai ta dakko irin rashin haihuwar mahaifiyar ta, Ranar Amaal har hawaye ta zubar saboda tsananin bacin rai. Bayan har asibiti sunje har a turai an sheda musu babu wata matsala. Dukkanin su su biyun suna cikin koshin lafiya Allah ne kawai bai kawo haihuwar kan su ba. Al-mustapha shi sam bai damu ba. Amma Amaal ta damu sosai kasancewar ta mace mai rauni. Tana zaune agaban mudubi tana shafa kulaccam din kamfanin yerwa incense and more.. Al-mustapha ya shiga dakin. Har ya shiga yana sallama bata sani ba. Tatafi tunani kanta akan madubi yayin da hawaye daya bayan daya ke yar tsere a fuskar ta. Ya karasa kusada ita ya tsugunna. Ya kamo hannayenta ya hade su waje daya dana sa, "Maryaam" Ta daga kai da sauri jin ya kirata, Sam batasan yazo wajen ba. Ta kakaro murmushi tana goge hawayen ta da sauri, "Kuka kike?" "A'a fa, wani abu ne fa ya fadamun idanun" "Okay muje acire" Ya dauke ta chak ya dorata akan gado yayi mata rumfa da jikinsa, yana busar mata idanun hade da sumbatar kowanne yace, "Maryaamu tah, there is no one else in this world that I would rather spend the rest of my life with than you. You are my everything, my whole entire world. I love you beyond words..." Ya karasa fada yana balle botiran gaban rigar baccin ta. "Samuwar ki a cikin rayuwata ya samar da gagarumin canji ga ‘karuwar farin ciki na, ta hanyar sauraren muryarki da kuma kasantuwata a tare da ke cikin rayuwarki mai tsarki... Maryam kice wani abu" Ya sakar mata rantsattsiyar sunba a bayan kunnenta yana jan fatar kunnen ahankali.. "Uhm..." Ta kasa cewa komai duk wasu kofofin jikinta na maraba da abubuwan da Al-mustapha keyi mata sai jan kasan lebenta take tana taunewa, "Ke nake so nake kuma kauna... Damuwa bata mu bace maryaam. Komai mukaddari ne daga Allah kinji? Haihuwa, arziki, aure kai komai da komai ma sai Allah yayi maryaam... Nana Aisha matar manzo SAW har ta koma ga mahaliccin ta bata taba haihuwa ba .... Shin Maryaam kin kuwa lura da cewa ina neman na zama zautacce a cikin soyayyar ki? Na nitse a cikin son ki ta yadda ba zan iya fita ba.Soyayyar mu ta dabance a cikin wannan duniya ta mu da muke ciki. Soyayyar mu ta zamto tamkar wani rubutaccen labari ne wanda masoya za su shekara suna nazari a kanta....Every time I see your face, I cannot help but feel so blessed that you have graced me with your love. You are my dream come true, and I will always cherish you forever..." Ya karasa fada yana fatali da yar rigar baccin tata. Yaja duvet ya rufe su yana sumbatar ko'ina na jikin ta. Sai suratai yake mata yana sake gaya mata kalamai masu ratsa jiki.. "Sometimes it feels like I’m having a dream, but then I realise it’s all real. I’m one lucky woman in this beautiful world. Thank you for being mine!.. Yaya Al-mustapha na..." Al-mustapha ya daga kai ya dubeta yana murmushi yace, "Karki sake cemun wani Yaya. Ni ba yayan ki bane gamu a gado daya kwance, A tube muna sharholiyar mu zaki kira ni da Yaya?" Dariya ce ta kufcewa Amaal, Ya daga kai yana bata light kiss yace, "Ai gaskiya ne wifey... Kar ki sake mun haka kinji gimbiya?" "Tohm yareemah na...." Hade bakin su yayi waje daya ya shiga nuna mata tsantsar kauna itama ta biye masa suka shiga raya sunnah... Bayan sati bjyu maryaam Amaal ta tashi da wani irin zazzabi tayi ta amai. Ta sha anti malaria bata dai na ba, Al-mustapha ya kwasheta suka nufi asibiti gwajin farko likita yace Amaal din na dauke da juna biyu kimanin satittika. Al-mustapha ya dubi gabas ya yi sujjada yana godewa Allah. Hakama Amaal data fara hawaye sharrr kaman ruwan famfo. Almustapha ya kira Hajiya maryam ya sanar mata. Ya kuma kira mahaifiyar sa ya gaya mata. Ba ko kunya... Labari ya jewa Hajiya jamila ma. Kunya tasa dai ta kasa kiran su.Amaal dinma ta kasa kiranta itama kunyar take ji, Amman tayi farin ciki kwarai tayi alwala, ta shiga yin sallar nafila tana mai yiwa Allah godiya. Dangi kowa labarin ya riske shi sai da yayi farin ciki, akayi ta kira ana musu barka da lale, Da kuma fatan ALLAH ya raya cikkn yasa ta sauke shi lafiya.... *****Al-mustapha yana matukar kula da Amaal sosai, Tare sukayi renon cikin, Duk abunda take so shi yake mata, Aikin gidah kuwa an karo mata masu aiki har biyu. Amman duk da haka wasu lokutan Al-mustapha na tayata da wasu abubuwan. Har wanka ma shi yake mata da tsarkin futsari da sauran su. Ita lamarin ma wani lokacin dariya yake bata idan tayi magana zai ce ta masa shiru bayason yayi asarar cikin sa... Haka zai zage yayita yiwa cikin magana sai kache jaririn ya shaki iskar duniya...Haka dai sukai ta garawa har lokacin edd dinta. Allah ya azurta ta da samun 'da namiji wanda take awajen Al-mustapha ya rada masa sunan Alhaji Muhammad kakan su... Amaal tace tana so a dinga kiran sa da sultan... Dakyar Al-mustapha yabar Amaal taje gidah wanka. A sashen Hajiya Maryam take, Domin Hajiya Maryam din itace ta roka, Dan ALLAH abar mata ita tayi jego awajen ta. Amman sam Al-mustapha ko kunya bayaji da gadara zai wuce dakin da aka tanadarwa Amaal. Daga karshe ma ya ciko akwatin sa ya dawo dakin da zama gaba daya ,shima suka cigaba da wankan jegon da renon atare. Idan Amaal tace ya kamata ya koma gidah sai yace da ita, so yake a masa magana wallahi bade idanunsa zai yi da kasa yace a bashi matar sa.. Da ya fada sai tayi shiru domin tasan fiye da haka ma zai aikata.... Ranar data cika arba'in Al-mustapha kamar zaiyi hauka saboda farin cikin .... Suka koma gidah, Ya dauki baby sultan ya kaiwa me taya su reno. Dama ana'i saura sati ta cika arba'in aka kira me turaren yerwa incense and more ta fara mata gyaran jiki da turarukan tsugunno irin su (Dukkanil ajab, Habil da kuma gab gab.) Ta gyare ciki da wajenta tsab.. Ai kuwa Al-mustapha ya sha sunbatu alokacin da ya rarumi Amaal yana biyan bukatar sa. Don tsabar farin ciki har hawaye yayi. Ba kadan ba tayi kyau dama ya lafiyar kura bare ace an kara da sinadarai na kayan gyaran jikin turarukan yerwa a incense and more...? Ya hade bakinsu waje daya... Yayinda daya hannun sa ke karakaina ajikin ta. Ya kai su inda yafu matukar bukata ajikinta yana shafa wajen ahankali harda lumshe idanu yace, "Allah ya karawa daa'di daa'di..." "Amin" Amaal ta fada tana dariya.. "Masoyiyata abar kaunata ki sani ina sonki ina kaunarki son da nake miki har ya kai ga…..ko da idanuwana a rufe suke ke nake gani idan na bude su ke nake son gani. Ko da ba na tare da ke ina jin motsinki a cikin jikina, Lokachin da nake tinaninki, kadaici shi ya fiye min komai dadi. Me ya sa kina rayuwa a cikin jikina ni ma ina rayuwa a cikin jikinki amma duk da haka nake jin tsakaninmu da nisa?..I want to grow old with you and still be able to keep up with you. When I’m with you, the world around me just melts away, and it’s just you and me.... Maryamu tah" Amaal ta saka hannu tana shafa gefen fuskar sa. Kafin ta dan daga kai ta sumbaci kumatun sa tace, "Bubba♥️spending time with you is always the best part of my day. I love you. I’ve always dreamt of being with you, my love. Your love is all I need. If happiness were to be a person, it would be you because that is all you are to me. You will never be alone; I will love you from dusk till dawn. I will be right here with you. You wanna know who I'm in love with? Read the first word again..., "Al-mustapha na...A mafarki da kuma a cikin soyayya babu abun da ba zai iya faruwa ba.Ina son ka hakan ya sa nake ji tamkar ba zan iya rayuwa idan ba tare da kai ba.Ba na fatan rasa ka a rayuwa ta, domin kuwa a dukkan lokacin da na rasa ka, na tabbatar da rayuwa ta za ta shiga garari.Ina son ka kuma ba zan taba canjawa a kan hakan ba..." "Lover ta♥️I want to grow old with you and still be able to keep up with you Maryaam. When I’m with you, the world around me just melts away, and it’s just you and me...." "You are everything I could want in a man..... Habibi... Tabbas KAI MIN HALACCI a lokacin da na hau IGIYAR ZATOn rashin madafa..." Al-mustapha yayi murmushi yana lakuce mata kumatu yace, "Kece KIBIYAR AJALIN data tarwatsa duk wasu tarin damuwa da tayimun dabibaiyi...Ina kaunar ki a SO DA ZUCIYA ta gaba daya..... Kamar dai DALAAL matar hafizullah... Ke din gimbiya ce acikin MASARAUTAr zuciyata Maryamu tahh... Kin yi shiru Maryaam... KI KULANI yake (MALLAKIN ZUCIYAH)..." Tallabo habar sa tayi da hannuwanta biyu... ta bashi sumba akan karan hancin sa tana murmushi tace, "Miji na, Kai din FARHATAL QALBi na ne (FARIN CIKIN ZUCIYA)..ni da kai mutu kara ba... You are everything I could want in a man." "Tabbas my dearest wifey... A halin da muke ciki bayan mun gina soyayyar mu.. in shaa Allah ko BAKON MUNAFIKI da (BANA MUTUM DAYA BANE) Bai isa ya kawo ko da suka bane... Kin zamo jinin jiki na...." Tayi murmushi tana hade bakunan waje daya, sun dan jima kafin ta zare bakinta tana mayar da numfashi tace, "Raina da zuciyata da gangar jiki na, sun zama mallakin ka..Dawisu Sarkin ado….. Murucin kan dutse baka futo ba sai da ka shirya, mai takalmin karfe kowa ka taka ya taku, kabeji uban sutura. Dogo fari mai farar aniya kowa yaki dan banza ne, Hayaki fidda na kogo.. Kayi taku ka yi ta ragwaye. Kowa yace da kai ba kai ba, kuma muce da shi ba shi ba. Fiya fiya maganin kananen kwari. Muna kaunar ka ni da baby sultan Allah ya kare mana kai..." Al-mustapha ya rungumeta tsam a jikin sa .. wasu zafafan kisses ya fara showering mata ta ko'ina yace, "Dankwali tuni yaja hula... Maryaamu ta ni naki ne gaba daya sai yadda kikayi da ni, Rai na , Zuciya ta da gangar jiki na tuni na sallama miki su yake sinadarin da ke yawo a magudanar jini na.... Allah ya kara miki lafiya da nisan kwana . ya raya mana sultan ya masa albarka...The best part of my day is your smile. Being with you is the easiest choice I have ever made, and I'm so lucky I get to make it every day. I love you more every day. I love your honesty, your passion, your resilience, your courage, your partnership, and your smile.......... Akan ki na san son so, Na san kaunar kauna... Kaunar ki tamun dabaibayi ta tunbatsa tayi reshe a dukkanin jiki na Maryamu tah... Allahumma barik♥️...." _________THE END_______ _ALHAMDULILLAH!!_ _DUKKAN YABO YA TABBATA GA ALLAH._ _ANAN NA KAWO KARSHEN LITTAFIN *BAKON MUNAFIKI* (BANA MUTUM DAYA BA NE)_ _ABUNDA NA RUBUTA DAI DAI RABBANA YA HADA MU A LADAN DUKA KURAKUREN DAKE CIKI ALLAH YA YAFE MANA GABA DAYA.._ _WANDA NA BATAWA RAI FARAWAR LITTAFIN NAN ZUWA KARSHEN SA INA NEMAN AFUWAR DUKKANIN KU!! SAI ZAFAFA NA GABA IDAN MAI DUKA YA KAI MU AAMEEN_ 💕💕💕 _ADVERT👇_ _YERWA INCENSE AND MORE :(MASARAUTAR KAYAYYAKIN KAMSHI)_ _INA MA'ABOTA TURARE.. KADA KU MANTA SHI FA KAMSHI RAHAMA NE, KUMA TSAFTA CE. TSAFTA KUMA TABA CIKIN IMANI ...KU MATSO KUSA.. MUN KUMA ZUWA DA HAJAR KAYAYYAKIN *YERWA INCENSE AND MORE* DOMIN SAMUN ZAFAFAN TURARUKAN WUTA NA GIDA, KAYA, JIKI, TSUGUNNO, GASHI... AKWAI KHUMRAHS MASU DADI YAN BORNU, CHADI, SUDAN DAMA SENEGAL, AKWAI OIL PERFUMES, DA TURARUWAN MOPPING DANA WANKA DANA WANKI DANA GADO DA KUJERU DA BANDAKI DA DRAWER DA MOTOCI.. AKWAI MAN GASHI NA FESAWA ME SA KAMSHI DANA KITSO.. AKWAI KAYAYYAKIN KAMSHI DANA GYARAN JIKI SOSAI AKAN FARASHIN SARI KO SAYI DAYA DAYA.._ _ADIRESHI: KANO.. AMMA SUNA TURA KAYAN SU KO'INA A FADIN NAJERIYA DA KETARE..._ _INGANCI KYAU RAHUSA DA DADEWA A GIDAH DA KAMSHI SAI KAYAYYAKIN TURAREN YERWA INCENSE AND MORE_ _NAMBAR WAYAR SU:08095215215, INSTAGRAM/THREADS/TWITTER: yerwaincense_and more_ _YOUR NUMBER ONE STOP FOR HEAVENLY EXOTIC SCENTS... THEY'VE GOT YOU AND YOUR HOME COVERED_ *_MATSO KIJI_*👂🏼👂🏼👂🏼👂🏼🔥🔥🔥🔥🔥🔥 *_KINA DA LABARIN 'YAN BIYAR DINNAN SARAKAN ZAQAQAN LABARAI SUN SAKE DAWO MUKU DA SABON SINQI SINQIN LABARANSU_* _LABARAI NE MASU TSANANIN ZAQI DANDANO DA TSAYAWA A ZUCIYA_ _LABARAI MASU JAN HANKALI BAN TAUSAYI ZALLAR SOYAYYA MARA MANTUWA_ *KINSAN SUNAN LABARAN?,.....GASU KAMAR HAKA* FURAR DANKO Billyn Abdul -ZAFIN KAI Mamuhgee -TABARMAR ‘KASHI Safiyya Huguma -BAKON MUNAFIKI Miss xoxo Duka hudu 1k Uku 800 Biyu 600 Daya 400 Pay at👇 1487616276 Access Bank Bilkisa Ibrahim Sai katura shedar biyanka anan👇 09032345899 Idan katin waya ne kuma saika tura anan👇 09033181070 VIP🔥💯 Zafin kai 3k Furar danko 3k Tabarmar kashi 3k Bakon munafuki 3k _MUTANEN NIJAR KU TUNTUBI +22799643131_ *_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_* *THANKS FOR CHOOSING US*🥰 Zafafa🫶🔥 Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels