Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️ MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Bismillahi rahmani rahim Page 1&2 _________"jannat! jannat!!tashi kiyi shirin school, karki makara " baki taturo gaba, ta kara gyara kwanciyarta ..tajà bargon ta rufe har fuskanta " bazaki tashi ba ?"haba momy nifah baccin baiyi sheni ba ?"jannat ta fada. Shikenan... indai hakane ashe bakyason kizama lawyan kamar yanda kike fada ?" "Ai tanajin an ambaci sunn lawya tamike ,da tsauri 'sauka tayi daga kan gadon ta riko hannun momynta, momy "muje kiyi mun wankan toh tunda natashi ?"dariya matar ,data kira da momy tayi_ ta lakuci hancinta ,taya za'a miki wanka ba'a cire kaya ba ?" Matsowa jannat tayi momy ta cire mata Kaya tasa mata rigar wanka daukar ta_ tayi cak bata direta ako ina ba sai gaban toilet ,bruch tafara mata tana gamawa tayi mata wanka ta kuma daukarta "suka koma dakin dazu ,mai ta shafa mata ta saka mata infome dinta Pink colour sai hijabinta fari kal dashi powder da turare ta fesa mata"riko hannunta- tayi 'suka nufi palo ,danning sukaje kujera tajà mata ta zauna ?"tea ta hada mata_ ta bata ,Chips and egg ta zuba mata a plate tura mata tayi a gabanta "yauwa baby kici bari naje na duba Dadinki in yagama shiryawa sai muwuce ko ?"karki makara ,okay momy,zata wuce daki ta duba mai gidanta kenn sai gashi ya fito sanye da kananun kaya kana ganinshi kaga dan boko"dagashi har matar tashi, ba wani babba bane ba dan ko shikaru arbayin ba zai kaiba !bezai wuce talatin da biyar haka ba,itta kanta matar tashi,bata wuce ashrin da hudu ba,dan jannat dince kadai yersu ittama shekarunta "hudu kacal a duniya.. karasowa yayi yana kallon matarsa cikin soda kauna yake magana ?"haba Ashe babyce tatashi shiyasa aka manta da Dadi a daki,dariya jannat' tayi ! Haba Dadi taya momy zata manta dakai bayan yanzu zataje kiranka sai gaka kafito ?"toh naji yer gidan momy dama nasan sai kinyi magana yi sauri ki karasa cinye abincinki kada mumakara,okay Dad" jannat ta fada tare daci gaba dacin abincin ta.. kallon momy Dadi yayi !wife "zubamun abinci,zubo mai tayi ta zauna suka faraci, suna gamawa ya kalleta yace kusameni abakin mota,toh ta fada,tawuce daki mayafinta,da kuma jakarta ta dauko ta dawo palo, riko hannun jannat tayi suka fita .. Budewa jannat bayan mota Dadi yayi "tashiga ya rufo mata,kodai na bude mikine wife ?" Dadi ya tambayi momy, girgiza kai tayi,na wutasheka yau kam. Amma banda gobe,dariya yayi 'shikenn yace,suka shiga mota mai gadi ya bude musu get suka cilla hancin motarsu awaje.. Driving yake amma gaba daya yau ya resa gane kansa tundaya tashi. daurewa kawai yake ?" Momy jannat ce"ta kalli Dadi,lfy kuwa man?"taiwa Dadi tambaya,dan dubanta. Dadi yayi,wllhy gabanane ke ta faduwa tun sanda natashi..dan marairaice fuska momy jannat" tayi, wllhy Nima haka,kawai de bangaya maka,bane saboda banason nasaka cikin damuwa.. Toh muyita mai maita inna lillahi wainna ilaihirajiwun,haka dai ?" Ko wannensu ya dinga maimaitawa"har suka isa makarantarsu jannat " Sauka Dadi yayi yaje ya budewa jannat murfin mota,fitowa tayi_ ya rufo murfin motar,hannunta ya kamo suka fara tafiya,momyce ta fito daga mota _ta kwallawa"jannat" kira,baby!baby!!haka suke kiranta dashi dan bako wana lokaci suke kiranta da jannat ba ?" Dan juyowa jannat" tayi.. Ta zubawa momynta"wayenn dan zarà !zarà !! idanuwan nata _tana kallonta, Dan yarinyar badai kyau ba,dan in nace zan kwatanta muku" kyaun da allah yamata,bata lokacine.. Kekkyawace ajin karshe. Farace sosai,tana da dogon hanci,dakuma karamin baki lebanta jà jawur dashi,tana da siraran hakora da dan karamin wushriya,idonta fararene tass kamar madara,tana da kwanceccen gashi a goshinta duk da hijabin data saka amma ana iya hango ta gaban.. goshinta,kina gani kinsan gashin mai laushice, Har yanzu bata dauke idonta daga kallon momy da takeyi ba?" Karasowa mommy tayi ta rungumota,sai kawai ta saki kuka mai suma zuciya,itta ma jannat kuka tasa,saboda a duk lokacin da taga momynta na zubarda hawaye toh,hadda nata hawayen sai sun zume, Ai momy naganin haka ?"ta share nata hawayen, ta janye jikinta daga rungumar dataiwa jannat" din.. sharewa jannat hawaye tashigayi" Saida taga jannat ta dena kuka,sann ta riko kumatunta duga biyun, Tafara magana,babyna ina so kizama jarima,kisawa ranki" koda mu.. ko babu mu.. Zaki iya rayuwa,kiyi mun alkawari bazaki karayin kuka ba,dan ko bana kusa dake in kinyi kuka nima zanyi, Girgiza kai jannat tayi tace nayi miki alkawari momy bazan kara kuka ba,saboda in nayi kince kema zakiyi koda bakiya tare dani amma kina ganina in nayi kuka, Nikuma kinsan momy banason naga hawayenki" Murmuchi momy tayi tace yauwa babyn momy shiyasa nake sonki dayewa, jannat tace nima ina sonki momyna.. Amma momy ina zakije kike fadan irin wayennn maganganu ?"jannat ta jefawa momynta wannn tambayan, Babu inda zani babyna" Kawai dai..nasan wata rana ba Lallaine mukasance tare ba,kuma banason ki kuma.. tambayata ina zanje kinji ?"toh momy" jannat ta fada,hawayene suka soma subo mata tayi sauri gogewa, tana murmuchi,dan kar momynta ta fahimci tana kuka,kuma tayi mata alkawari bazata karayin kuka ba " Jannat karamar yarinyace amma saboda tsabar wayonta in tayi wani abu sai ka ranse ka dauka babba tayi.. Ahaka dai momy ta mike daga durkusawan datayi, Ta kalli jannat,baby kitafi aji karki makara,ki kuma dinga tunawa da alkawari na karki manta kinji ko?"toh momy daga mata hannu momy tayi"Dadinta ta riko hannunta"suka wuce cikin makarantar,shima tausayin yarinyar yakeji sosai kuma,baisan meyasa ba, yau yafi jin tausayinta fiyeda ko wana lokaci,sai da ya kaita har gaban ajinsu kamar yanda ya saba yayi kissing dinta,bye! bye!! Dadi jannat ta fada. Bye !baby kiyi karatu sosai karki manta da'a bunda momynki ta fada miki_ kinji,okayDad..sai data shige cikin aji sannn ya juya ya koma wajan mota,yana zuwa ya tadda momy tana saye. A inda aka barta..hannunta ya kamo ya bude murfin mota yasata,ya zaga shima ya shiga ya tada motar suka bar wajan..? Kallon agogo yayi yaga har tara tsaura.amma basu bar garin ba har yanzu..yana kuma bukatar kafin su jannat su tashi daga makaranta su dawo.. amma har yanzu ko gakinma basu bari ba.. Rasuwa akayiwa daya daga cikin yan kanfaninsa shine yakeso suje musu gaisuwa a kauye ne mahaifiyar yaron da yake aiki a kanfanin nasu take,shine zasuje kauyen.. Gudu ya dan kara saboda suyi saurin dawowa, Yana cikin tuki wani katon mota na mai ya nufosu gadan!gadan!! In Dadi yayi kokarin bashi hayya sai mai motan yabishi.suna cikin hakane sai kawai mai motan ya kuma tahowa gadan!gadan,!! Wannn karan Dadi bayi yunkurin bashi hayya ba har seda mai mota ya karaso wajan,babu abunda kakeji sai wani kara kuuuuuuuuuuu..... Wanene Dadi ?" Wacece momy?" Me kuka ya samesu ,a hayyarsu ta zuwa gaisuwa ?" Kubiyoni a sannu ahankali gaku gane ko wanene su... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Bismillahi rahmani rahim Page 3&4 *Wanene Dadi* Sunnsa na gaskiya "Muhammad (Dadi)dan asalin garin kano ne a kano aka haifeshi yayi" karatu ,kuma a kano yayi girma yana da shekaru sha takwas yagama cegondris school dinsa,sai iyayensa suka turashi, jamiya a kasan Singapore acan ya hada digrinsa,na daya dana biyu, ya karanci harkan kasuwanci,bayan yagama ne ya dawo gidan Nigeria. Bai dade da dawowa ba allah yayiwa ma haifinsu rasuwa sakamakon ciwon koda dayake fama dashi "shekara da shekaru",dama kuma mahaifiyarsu ta dade da Rasuwa ,sanda take nakudan kaninsa Ibrahim",a hannun kishiyar uwa suka taso,yakusa gama... segonderi ne,babansu ya rabu da matarsa"..mai suna halima"halima nada wani mugun hali,har ta .. koyawa Ibrahim",saboda baka isa ka ajiye kudiba,dan.. kana ?"ajiyewa zata dauka,ga kuma bakar zuciya da take da itta,tun lokacin da mahaifinasu ya gano,ya yanke igiyar?" aurensu,saboda a.. tunaninsa kar ta bata mai yaro,shiyasa kawai ya rabu, da halima. Da allah yayiwa mahaifinsu rasuwa "Muhammad yayi!yayi!! Ya cansawa kaninsa wannn halin , halima daya- dauko amma ina sam.ya kasa ganewa karatun ma?" daker ya kammala. Bayan rasuwar iyayensu,kasancewa Muhammad yayi girma ya mallaki hankalinsa shiyasa ya_ yanke shawara" ya bude kanfani" Da dukiyar da.. mahaifinsu" ya bari da.. shi kadai zai taimakesu a nn gaba, Ya bude kanfanoni taban- daban dan a yanzu haka ya na da" kanfanoni kusan guda biyar,a kasar Nigeria, Da yagadai suna zaune dagashi "sai kaninsa"sai kawai ya- yanke shawara ya nemo matar aure"haka kuwa akayi wata rana aiki ya kaishi " garin adamawa"acan ne ya hadu da hajiya asma'u , Har soyayya mai karfi ta kullu a sakanisu, Kawunsa ya gayawa bayan sun gama dai! dai!! tawa da iyayen asma'u aka daura musu aure suka tare ann garin kano. Ibrahim kuwa ganin yayansa yayi aure shine.. yace a bashi" kudinsa "way shima aure zayi?.. Alhaji Muhammad bai hanashi ba "yace yaje -ya kawo mai matar ya gani?"yaje- ya kawo matar amma da alhaji Muhammad ya bincika iyayen yarinyar ya gano cewa ashe ma yer uwarsu halima sohon matar babansu,babu yanda Alhaji Muhammad baiyi dashi akan ya rabu da yarinyar" ya nemo wata ba,amma yaki,ahaka ya dauki dukiyarsa ya dangamai ahannunsa yakuma kara mai da nasiha" Amma bai wuce shekarunsu uku kacal da aure ba suka cinye kudin da matarsa, Kasan cewa kuma Ibrahim din ya riga Muhammad hayyuwa. Ahakama ranar suna sukayita.. almubazzaranci,da kudin har. kufi yakare. Ya koma wajan yayarshi Wai dan allah ya taimakamai da kudi,amma Alhaji Muhammad yasan alinsa tsarai,inya dauki kudi ya bashi cinyewa zai kumayi "Shiyasa yace yaxo yayi aiki a kanfani, Ibrahim ba haka yaso ba. Dan babu yanda ya iyane kawai"yasa ,ya fara aiki a kanfani yayansa. Yana zuwa kanfani yayansa yaga irin ci gaban da ake tasamun a kanfani, wani mugun bakinciki yaji, Ahaka ya dinga almubazzaranci da kudin kanfanin, in anyi mai magana "sai yace ai kudin yayansa ne,ina ruwansu. Haka mutanen suka kyaleshi. Sai wata rana da alhaji Muhammad ya samu labari,sora kiris ya koresa daga kanfaninsa"?.. Da'ger dai Ibrahim ya samu ya lallaba yayarsa akan cewa bazai sake ba.a sannn ya hakura ya barshi,yaci gaba da aiki a kanfanin?" *Bayan shekara daya* Itta" ma -matar ?" Muhammad, wato asma'u allah ya azurtasu "da yah mace"jannat,amma sunfi kiranta baby,suka dauki son duniya suka daurawa yarinyar, jannat "nada shekaru uku kacal a duniya , Dadinta ya dauki biyu daga cikin wayenn kanfanonin nasa ya mallakawa jannat"da taimakon lawyansa akayi komai,dan Bayan matarsa da lawya babu wadda yasan da zancen. A yanzu haka jannat nada babbar wayarta da iyayen suke kiranta dashi In bata nn,saboda basa iya awa daya batare da sunyi waya da itta ba.. Itta ma dai hajiya asma'u tana aiki ,babban lawyace ita shiyasa tun lokacin da jannt ta taso taga mahaifiyarta "da kayan -yake bata sha'awa,shiyasa akullun take da buri itta ma tayi karatu ta zama lawya kamar ma haifiyarta..duk da karacin shekarun jannat amma allah yayi mata baiwa sosai,ta fanni da dama,dan in'tayi wani abu zaka rantse babbace tayi ! shiyasa,a kullun iyayen suke alfahari sosai da yer tasu .. *Cigaban labari* Ai babban motar nn na gama hankada motarsu alhaji Muhammad,ya juyar da hancin motar sa" Yana dariya waya ya dauka,yayi kira' naji yana cewa ai oga "sunriga 'da sunkone,dan ko nimfashi babu alamarshi,dariya suka sheke dashi da wadda aka kira da oga, Toh shikenan oga"ina.. jiran cikon kudina,yana gama -magana ya kashe waya,ya kuma rushewa da wata dariya..? Nn da nn mutane suka cika awajan, Kama daga yen jaridu,motar kashe gobara.ko.allah zaisa a samesu suna da rai.. Amma ina ,ana fiddasu. Suka tarar gaba daya sun kone gawar ya koma baki kirin daker suka ganesu. Ai ,yen jaridu suna.. ganin,babban dan kasuwa nn dayayi kaurin sunn,nn da nn,su gomna dasu seneto sun cika a wurun,dan duk wanda yasan Alhaji Muhammad Ali?" Yasan mutunne mai son" jama'a da kuma yawan taimakon al'umma ,da talakawa.. Kowa kukan mutuwann yake.. Ai ana cikin hakane kaninsa ya karaso wajan. Kuka sosai yake gonin ban tausayi, Sai rarrashin sa"ake amma ina sai kace cemai akayi ya kara sautin kukan nasa.. Sai can mutane sukaga ya mike"tambayara yan jaridu sukeyi ina zashi?" Ya amsa musu da cewa,yarinya na makaranta" zaije ya dauko ta. Allah sarki kowa na bukatar yaga yer Alhaji Muhammad Ali. Kallon wani abokinsa Ibrahim yayi -ya umarceshi daya nunawa yan ambulance gida akai gawarwakin nasu"bari yaje ya dauki jannat a makaranta"kuma,kar wanda ya sanar mata da mutuwan nasu "saboda yarinyace?... Yana gama magana,ya shiga motarsa,yabar wajan,yana tafiya yana hawaye ,saboda yana mugun tausayin jannat sosai.. Bai san ,wana karya zai mata ba, Ahaka dai har ya karasa school din nasu "duk da dai lokacin tashisu baiyi ba,amma yayiwa malamin nasu bayanin komai"sannun aka kira jannat ".. Fitowa tayi daga cikin ajin nasu,kamar wadda kwai ya fashewa a ciki. Sai kace tasan abunda yake faruwa?" Ann kuwa babu a bunda tasani,alamune kawai taji a jikinta, Karasowa tayi inda Oncle Ibrahim yake tsaye,kallonsa tayi, Oncle Ibrahim ina Dadi da momyna,meyasa basuzo sun daukeni da kansu ba?".. Ta jefamai wannn tambayar Duk alokaci daya, Oncle Ibrahim" kam yama rasa wanne zai amsa wanne kuma zai bari, Murmushi ya kirkira ya ,kalleta,baby ai momy da Dadi sunyi tafiya,amma suna hayyar dawowa,shiyasa sukace nazo na daukeki kinga in' sun dawo basai sun kuma zuwa school daukarki ba,saboda kinga agajiye suka dawo,nasan kuma kina son momy da Dadi sosai bakiyaso su gaji deyewa ko,geda kai tayi _tana murmushi duk da- dai bahaka taso ba,itta kam a gaskiya tafison iyayenta suxo sudauketa... Kallon Oncle Ibrahim ta sakeyi, Oncle Ibrahim "amma ya naga kazo daukata tun Kadin lokacin tashimmu yayi ?" Saboda biki akeyi a gidana shiyasa nace bari naxo na daukeki,kinga ameera ma nacan na jiranki ,ameera yer wajanshi ce, ta bawa jannt shekara daya, Salle tayi ta rungume Oncle dinta,tana ta murna,wai zataje biki.. Riko hannunta Ibrahim" yayi suka bar cikin makarantar,inda yayi parking motar sa suka nufa,suna zuwa ya bude mata gaban mota tashiga,ya rufe shima yazaga tama zaunin driver ya shiga, Yana tuki amma hankalinsa gaba daya maya kansa,har suka karasa kofar gidan n'a..... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 5&6 Bismillahi rahmani rahim _________"Suna zuwa gidan oncle din nata ya bude murfin mota ya fita ya zaga ta bangaren jannat"ya bude mata"ta fito tana kallon mutann dake kofar gidan oncle din nata,ta juya ta kalli Oncle"oncle "ya naga mutane deyewa a kofar gidan naka ?"jannat" ce tayiwa oncle din ta wannn tambayar?" "Jannat kin manta nace miki ana biki a gidana, ohhhh na manta wllhy oncle "jannat "ta fada tana dariya ,tace gaskiya oncle daga gani bikinn zatayi dadi,kwarai kuwa jannat "oncle din ya bata amsa... Mushiga ciki ameera" na can na jiranki, toh amma oncle da wana kaya zanje biki?"ban zo dakaya bafah,ta marairaice fuska kamar zatayi kuka,ki kwantar da hankalinki baby" baga kayan ameera ba sai kisaka kafin a kawo miki kayanki ko?"murmushi jannat tayi tace toh oncle,amm dai oncle su momy da Dadi "nama ,in sun dawo zasuxo bikin ai ko?"sosai ma baby,zasuxo suna dawowa,zaki gansu suma... Tsalle tayi ta rungume Oncle dinta "dariya yayi- mata ya riko hannunta-suka shiga cikin gidan.. Suna shiga cikin gidan nan madai mutanene sosai,yauwa baby ga kakacan taxo, kitafi wajanta nima ganinn zuwa yanzu kinji?"toh Oncle,tsakin hannunta yayi"ta nufi wajan kakarta -ta bangaren uwa dataxo ittama dazu,kowa na kuka ,amma ganin jannat ne yasa suka dena..?" Karasowa jannat tayi- tana dariya jin dadi na ganin kakarta ma taxo biki,haye cinyarta tayi,ta fara magana,kaka ashe kema kinxo biki ?" Eh naxo "kin dawo?",keda kai tayi,kakarta- ta mike ta riko hannunta suka shiga daki cire mata infome dinta da zakarta, Ta shiga toilet tahada mata ruwan wanka tayi mata taxo ta dauki kayan ameera" tasa mata, wadda kayan yawanci Dadin jannat ne yake dinka musu shi, Kallon kakarta tayi -ta fara magana kamar haka Kaka ina ameera banganta ba ?"ameera bata dawo daga school ba jannat"amma yanzu itta ma zata dawo, Toh amma meyasa ni aka daukoni da wuri?" Ai ke Dadinki da momynki basa nn shiyasa aka je daukarki da wuri,géda kai tayi-ta nemi waje ta zauna ta rafka uban tagumi... Kallonta kaka tayi- tace jannat ya naga kinyi tagumi kuma?" Babu komai kaka,amma meyasa har yanzu su momy basu jawo ba jannat "ta tambaya?" "Zasu dawo yanzu insha allah kinji ?"toh jannat tace..bayan mintuna kadan aka -kawo mata abinci taci takoshi"ta kwanta akan cinyar kaka nan dann bacci ya kwasheta,. Kallonta kaka tayi tana zubar da hawaye, Dan bakamin tausayawa jannat take ba,yanda ta shaku da iyayenta dinan.. Kafin a samu ta koma normal gaskiya zasu sha wahala sosai, *"Bayan awa daya* Angama yiwa su Dadi sutura,andaukesu za'a tafi a tsadasu da gidansu na gaskiya😭 allah sarki rayuwa 🥺 Andaukesu za'a tafi tazu kenn mutane sai kuka suke,cikin bacci jannat taji tsautin kukan mutane sama!sama !! Da farko dai ta dauka ko mafarki take"sai daga baya taga abun yayi- yawa,dan bude ido tayi kadan "ta kuma rufewa..ai wann budewan da zatayi kadan dinnn ta dan hango wani abu,ai batasan sanda takuma bude idonta tar ta zubawa abunda taga andinko ba,mikewa tayi Ta nufir wajan mutanen da suka dauko gawar su momy gadan ! gadan !!... Dakatar da fita da gawar! wakin!! Nasu mutane sukayi.... Suka zubawa jannat" idanu har ta karaso, inda suke,tsayawa tayi ta zuba musu ido, Ko giftawa batayi,kallon su tayi -ta fara magana ?".. Oncle waye mutu kuma?" Dan na taba ganin irin wannn abun ta nuna abun daukar gawa.da aka saka su momy aciki . Tana nuna musu da yenyatsan ta,kallon ta Oncle Ibrahim yayi ya kirkiro murmushi, Haba baby waye gaya miki sai wayenda suka mutu ake tsawa a ciki.. Haba Oncle nafah taba gani a film,nida momy aka saka wata,aciki naji suna cewa ta mutu sai kuka sukeyi... Shine zakace bamutuwa ba, Kuma ba gashi dukanku kuka- kukeyi ba.. Nidai bari na duba suwaye ma cikin ne.. Dan matsowa kusada gawan tayi,tasa hannunta zata bude, sai Oncle Ibrahim yayi saurin kama hannunta,,yana murmushi "haba baby "wann fah nagaya miki ba mutuwa bace,kawai liloh muke musu "bakiga abun yayi kama da gado ba,ai tana jin haka tayi dariya,tace toh nima zan hau Oncle nima inaso aimun lilon. Su ! su!!sauka nima na hau aimun lilon. Tana gama fadan haka tasa hannu ta yaye abunda aka rufe gawan dashi,tana yayewa 'idon ta yayi tozari da fuskar momynta"ai bata san sanda ta kurma ihuuuu ba,da karfi,tana girgira momynta amma ina,shiru.babu alamar motsi,zuwa tayi ta yaye na Dadi ai tana ganin haka,sai ta fadi kasa a tsume....jinjigata "kaka da Oncle suka tsomayi amma shiru,sai kawai suka dauketa suka wuce da itta a sibiti.. Wasu kuma suka tafi da gawarsu momy"suje su binne... "Suna zuwa a sibiti likitoci suka karbeta "aka shiga bata taimakon gaggawa amma ina shiru ko motsi batayi... Wannn abun dannawan da ake sawa mutane a irji likitocin suka" sa mata"amma shiru ya nuna ta mutu.... girgiza kai likitocin suka shigayi alamar tausayawa, Fita suka somayi sai sukaji wannn dan karamin abunan mai kama da tv sukaga sann ya kuma dawowa alamar da akwai numfashi kenn. Da sauri suka dawo wajan.suna hamdallah "suka soma bata taimakon gaggawa... Su oncle da kaka kuwa suna can sai safa da marwa suketayi a reseption.. Har wajan sha biyun dare shiru basu fito ba?" "Sai wajan karfe daya da rabi suka" fito,ai su kaka suna ganin likita ya fito, Suka nufi wajan shi"kakace ta fara magana kamr haka..lfy doctor ya jikin- jikata dan allah ka gayamum"kodai ta mutune doctor dan allah kace wani abu ?" Duk a lokaci daya, kaka ta jefawa doctor wannn tambayoyin?" Dan numfasawa doctor yayi "-ya fara maga kamar haka?"ki kwantar da hankalinki "hajiya jikarki na cikin koshin lfy,ki godewa allah dan ba karamin arziki ta auna ba,saboda har mun furda rai, sakama kon bata numfashi har mun dauka ma allah ya mata rasuwa,amma yanzu kam alhamdulillah" Num fashin nata ya daidaita"dan ko wana irin lokaci zata iya farfadowa Insha allah, Hamdallah sukayi suna mika godiyarsu ga allah.. Dan da'ace ta rasu basusan "ya zasuyi ba" Ace babu yayah babu jika ina zata saka ranta.. In ance yanzu babu momy babu jannat" batasan ya zatayi ba?" Kallonsu doctor yayi,yace na maida itta wani daki,na daban zaku iya zuwa ku ganta"amma bata bukatar hayaniya in kunshiga "insha allah doctor" sukace "nuna musu dakin doctor yayi- yace musu in ta farka su sanar dashi "toh suka amsa,suka shiga cikin.. dakin, Shi kuma ya wuce office dinsa, Shiga sukuyi , suna kallonta -tana kwance.ta kara haske sosai tayi kyau gashinta a kwance dan- dazu da safe momynta -ta tajé mata shi tayi mata parking a sakyan kanta,saboda gashin yana da tsantsi sosai,shiyasa bata kitso . Hawaye kaka ta share tana kallonta "dan tausayin yarinya take sosai. Shi"kuma Oncle yana zaune akan daya daga cikin kujerun dakin ya rafka uban ta gumi.. Dan Shi hawayen ma kasa zubowa yayi-, Yanzu shikenn dan uwansa ya tafi kenn har abadan bazai dawo ba, Suna cikin hakane jannat" ta fara motsi kara masowa kaka tayi -tana shafa kanta tare da kiran sunanta "a hankali ta soma bude idonta "har ta bude gaba daya,a kansu" Zuba musu ido jannat tayi tana kallon tsowuwar "matan da zata iya cewa tunda take bata taba ganinta"ba a rayuwarta "sai kuma ta juya tana kallon Oncle"dashima ya mike ya karatso kusada gadon. Dan juyowa kaka tayi ta kalli oncle "tace Ibrahim kaje ka gayawa likita ta farfado, Bude kofa Ibrahim yayi ya fita bai wani jima sosai ba ya dawo tare da doctor,dan matsowa docto yayi- ya dubata " Baby kintashi doctor ya fada yana kallon jannat" Geda kai jannat tayi tana kallon doctor " Docto"wacece wannn kuma?"jannat ta tambayi doctor"dan jim docto yayi-yace baby kina nufin baki ganeta ba?".. Gedawa docto kai tayi, Doctor"ya juya ya kalli Ibrahim "yace wanan kuma baby kinganeshi ko kuma dai shima baki ganeshi ba?" Ta kalli inda doctor yake nuna mata,taga Oncle dintane,ta kuma juya ta kalli doctor "naganeshi"doctor ai wannn Oncle Ibrahim" ne, Kaka najin haka ta rushe da kuka,ta kalli jannat " Yanzu jannat" nice zakice baki ganeni ba dan ubanki ?" Dan daga mata hannu" doctor" yayi -ya kalleta Yace haba kaka kigodewa allah da kika samu bata mutuba " Amma ya zaki fadi irin wayenn magagganun"ba nace miki bata bukatar hayaniya ba?" Kallon doctor kaka tayi Wllhy baku isa kuce zaku maidani karamin yarinya ba doctor,ta yaya jannat" zatace" bata ganeni ba- bayan nice nayi cikin mahaifiyarta har wata tara naxo na haifeta,na wanke mata kashi da fisari,da tayi girma kenn ,ubanta -ya ganta ya aurota,har sukaxo suka samota amma yarinya tace bata sanni ba?" Sai kawai ta rushe da kuka,taci gaba da magana..ni wallhy da nasan haka zaki min da nabarki kin mutu kinbi iyayenki wllhy,nidai banga anfanin haiyuwarki da asma'u tayi ba".. Dariya tabawa likita saida ya danyi dariya sann ya juya ya kalli kaka" Ya fara magana,kaka da gaske ya rinyaryan bata ganeki ba, Ku godewa allah da batace dukanku bata ganeku ba, Saboda dama sai da nayi tunanin hakan zata faru.. Yerku tayi Lu........ Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (mom muwadda) Page 7&8 Bismillahi rahmani rahim _______"kuya hakuri da a bunda zan fada muku"sakamakon a bunda ya faru da yerku,ya taba kwakwalwarta ,mana tayi l'usine din memorynta "gaba daya sai a hankali zata dinga tunawa , da abubuwan daya faru a baya,likita yanzu kina nufin jikata ta manta komai ?" "eh kaka haka nake nufi, Amma zai iya yuwa ta tuna,kuma zai iya yuwa bazata iya tunawa ba har karshen rayuwarta... Ai kaka najin haka ta kurma wani uban ihuuuu. Me haka hajiya?"ya zaki dingayin abu saikace a garin jahiliya,,,, likita ka yaleni nayi kukana konaji saukin abunda ke damuna,,,yanzu shikenn na resa yata da sukirina,,harda jikata da nake da itta"duk na resasu"?" Sai kawai ta kuma kurma wani ihuu,,,haba hajiya taya zakice kin rasa jikarki,ba gatanan"ba doctor na nuna jannat dake kwace tana kallon kaka" .tsaki kaka tayi,taci gaba da fadin?" Haba likita ya zaka maidani kamar ma haukaciya"bayan kuma ba haukacewa nayi ba 'da hankalina,,, Ni bance kin haukace ba ai kaka,taya yarinya da ranta,da kuma hankalinta "zakice ta mutu,,,atoh likita me barabar ta da mamaci,yarinya da kace ta manta da abubuwan da dama,na rayuwarta,ta baya,ai sunnta macecce kenn,saboda sabon rayuwa zata fara yanzu,, Ni da nake kakarta nice nan nayi sanadiyar kawo uwarta duniya amma yarinyar nn kiri ! kiri !! Tace bata ganeni ba,,, Ai shikenn nikam tafiya ma zanyi,,dan ko na zauna babu anfanin zaman nawa... Tayi gaba abunta,,tanaci gaba da kukanta "fita tayi ta banko musu kofah,,, Oncle Ibrahim na kiranta"amma bata ma saurareshi ba,,, Girgiza kai doctor yayi "yaci gaba ta duba jannat" oncle Ibrahim ne yake tambayar Doctor ya jikin jannat din?"da sauki Alhamdulillah ka kwantar da hankalinka,,,karka damu da maganar kaka rantane ya baci da jannat din tace bata ganeta ba"insha allah nn bada zumawa ba,komai zai dai- daita da yerdan Ubangi "geda kai oncle Ibrahim yayi"ya nemi kujera ya zauna, lokaci ya duba,a agogon dake dauré a hannunsa "karfe Biyar da kwata,ya kalli doctor",,,pls doctor ko zan iya samu nurse din da zata kularmin da itta inje gida in dawo?" Ibrahim ya tambaya, Sosai ma kuwa mai zai hana bari na yiwa fati magana sai taxo ta kula da itta,godiya oncle Ibrahim "yayiwa doctor"... Allura bacci doctor yayiwa jannat "dan tana da bukatar wutu sosai,,, Ai ana mata nan da nan bacci ya dauketa"... Fita doctor yayi Oncle Ibrahim ya bibayansa har saida suka samu nurse din tukun sann ya bata wani abu ya wuce,sai da ya tsaya yayi sallar a subaha sann ya wuce gida ,,, "Bayan sati daya da rasuwarsu Daddy"kuma yau akayi sadaka ba kwai, mutann gidan kana ganinsu kasan sunji mutuwar sosai,amma duk da haka basu kai Ibrahim" da kaka".... Dá kaka sai gobe zata tafi amma tun lokacin da taji za'a sallami jannat "yau sai tace bazata kara kwana ko daya ba,,, Wai yau -yau dinnn zata tafi " babu yanda Ibrahim maiyi da itta ba"akan ta bari sai gobe amma tace"itta kam gaskiya,bazata zauna ba, Tafiya zatayi,,,a haka suka gyaleta ta tafi?" Dama kuma maryam" matar Ibrahim" bataso ta sake kwana dan ta gaji da itta,allah -allah take ta tafi, Kuma dama itta maryam maceece "da allah yayita ba mai son mutane ba,ko kadan,shiyasa ko momy ma bata fiya zuwa ba,dan tana zuwa' zata nuna bakin ciki, da,hassada, Dan itta tana so ace mijinta ne"yeke da wannn dukiyar,ba mijin hajiya Asma'u (momy) yake dashi ba, Babu yanda ta iyane kawai" Bayan la'asar aka sallami jannat"daga a sibiti, oncle Ibrahim yaje ya dauko ta,suka dawo gida, Daga dawo a sibiiti, jannat "ta fara ganin a bubuwa iri- iri,har take kwakwanto aiya,a bayama haka rayuwarta take kuwa,,, da tambayi kanta,,,amma babu mai amsa mata wann tambayar tata, Dan suna dawowa, oncle Ibrahim" yace ta dinga kwana da ameera"a dakinta amma ina,hajiya maryam najin haka tace jannat"bazata kwana da ameera"ba , Sedai ta dinga kwana a palo,tajà a kwatunn kayan jannat "ta kwashe duka kayan jannat"din ta bawa ameera "wai su zata dinga sawa, ta kwashe na ameera"ta bawa jannat din,tunda kayan jannat yafi na ameera "tsada, ameera kam ba haka taso ba dan tana son jannat"babu yanda ameera ta iya a haka ta karbi kayan jannat" Jannat "kuma aka bata na ameera mara tsada sosai, Oncle Ibrahim ,kuwa dama soron matarsa yake,dan sai abunda tace,akeyi a gidan.... Bayan kwana uku jannat" duk ta rame' tayi baki ,kamar ba jannat "yer gatan momy da Dadi da aka sani a baya ba... Dan duk aikacen gidan itta ake hadawa dashi"kama daga wanke_ wanke,sharan dakunn har da dakin ameera" itta ake hadawa dashi ta gyara... Kuma bawai ta iya aikin ba, babu a bunda ta iya, Atoh mema yer shekara hudu zata iya ?" Amma a haka hajiya maryam take sata in batayi sosai ba ta zaneta"a yanzu haka bayanta duk shatin bulalane... A yanzu haka sai data saka mijinta akan lallai sai ya canzawa jannat" makaranta wai wanda take zuwa' yayi sada sosai... Shiyasa yanzu ba wancan makarantar,jannat "take zuwa ba,wata daban aka samo mata a cikin unguwa,saboda"a ganinta ba sai sun sha wahala wajan kaita makaranta ba,,, Shiyasa aka samo mata kusada layinsu da kafa take zuwa "kuma bako wana lokaci take samu zuwa ba"saboda aikin da ake sata, Har a kai ameera itta tananan bata tafi ba " "A hankali hajiya maryam ta soma cusawa yerta sanar...... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Commenta and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 9&10 Bismillah rahmani rahim ________"a hankali hajiya maryam ta soma cusawa yerta sanar jannat" Shiyasa yanzu kam ba kamar daba,in ana yiwa jannat "wani abu,ameera na nuna reshin jindadin , Sabanin yanzu kuma da in ansaka jannat "aiki ko a jikinta"shiga dakinta take, mamarta ta kunna mata katun ta zauna tana kallon"in jannat ta zo ta zauna zatayi kallo,ameera ta gayawa mamarta "taxo ta kori jannat"din daga dakin, Zaune suke suna kallo da daddare jannat "gamawarta wanke_ wanke kenn ta shigo falon ta zauna tana kallon mama" Mama nagama wanke_ wanken ina a bincina yinwa nakeji ?" Jannat "ta tambaya mama"harara mama ta watsa mata"bakisan hanyar kitchen ba,,,da zaki tambayeni,a binci ko yawo nake da abinci ne Mama tayi magana tana ci gaba da kallonta.... mikewa jannat "tayi ta wuce kitchen a binci tagani a wani dan karamin roba ko murfi babu wanda tafi awa daya a wajan, daukan a bincin tayi,kwalla na siyayo mata daga kan kuma tunta " ta fita daga kitchen din,,,ta tafi can bayan kitchen din ta zauna ta soma cin abincinta tanaci tana tunani aiya su mamane suka haifeta kuwa ?" Itta fah gaskiya ji take kamar ba sune suka haifeta ba,,,tanann tana tunani har tagama cusa shinkafa da dan miyar da aka harfah mata akai,,,, Mikewa tayi taje ta wanko roban dataci a bincin a ciki "tasan in bata wanke bama ittace" zata wanke gobe gwarama ta wanke tun yanzu ta wuta",tana gama wanke roban taje_ ta kifashi a kitchen,,,ta dawo ta zauna "tana jiran su mama da oncle Ibrahim"su tashi daga falon taje ta kwanta tunda a can take kwanciya "... Tana wajan har wajan karfe sha daya,sann oncle Ibrahim"yazo ya tasheta "tamike daker tashiga ciki,sauro har sungama cinye mata kafah,,,kuma dama mama tana tsane ,bata tashi da wuri daga falon saboda,sauro su samu rabonsu su ma,,, Kwanciya tayi a kasan carpet din dakin saboda mama ta hanata kwanciya a kan kujera wai kar tayi mata fisari a kan kujera,ta lalata mata" kujeru"shiyasa take kwana akan carpet,,,, A haka rayuwa taci gaba da tafiya,, jannat" kuwa yanzu rayuwa ta juya mata"gaba daya,, *Bayan shekaru goma* "Da rasuwar iyayen jannat" Kuma a yanzu kam ta fahimci cewa su mama" da oncle Ibrahim "basu suka hayfeta ba,saboda wani lokaci mama takan yi mata maganar iyaye,,, Wani lokaci takanji oncle Ibrahim da mama sunayin maganar iyayenta "amma har yau ta kasa gane su waye iyayen nata,tunda har yanzu bata tuna rayuwarta" ta baya ba,,, Jannat !jannat !! Wata yarinyace sugunne a bakin pampo tana wanke- wanke jin kiran da ake matane,tayi saukin mikewa jikinta har rawa yake saboda tasan halin mama tsarai indai bataje ta amsa mata kiran da tayi mata ba "toh sai tasha duka a wajanta,,,karkade hijabinta tayi,duk_da kodewar da hijabin da tayi amma a wanke take samb babu dadti.... Falo ta wuce tayi sallama ta shiga bata jira an amsa mata ba ta saka kai ta shiga,dan tasan halin mama sarai ba amsa mata zatayi ba,in kuma batayi sallamar ba shima lefine,,,,sugunnawa tayi kanta "a kasa, ta bude maki tace mama gani, Mtsssss mama taja saki, Batun dazu na kira kiba?"sai yanzu kikaga damar zuwa kennn,mai bakin hali,kawai... Wuce kije dakin ameera "dama ittace take kiranki" Toh tace ta mike ta wuce daki ameera "mama ta bita da harara... Tana zuwa dakin ameera "tayi sallama ta shiga,,,wata matashiyar budurwa ce take zaune a kan gado tana waya kana gani ta kasan da saurayi take waya yanda take lonkoshe muryar,, Dan sayawa jannat tayi tana jiran ameera"ta gama waya ta gaya mata abunda yasa ta kirata "tannn saye kusan minti goma amma ameera"bata gama waya ba,mangaren ameera kuwa ta kullu iya kuluwa,, Sai can ta cire wayan daga kullenta ta fara macifah,,wai ke jannat sayuwan me kikemun a dakine,,,kin wani tsaya kin kuramun ido sai kace mayu ni aiya a dangin momynki babu mayu ma kuwa" ameera tayi magana,tana kallon jannat " Dama mamace tace naxo kina kirana,da akace kixo ina kiranki sai akace kixo ki sayamun akai,,,kiji mai muke fada da saurayina ?" Girgiza kai jannat" tayi tace aa dama jiranki nake, ki gama wayanne ki gayamun a bunda zanyi miki " Karya kike munafika"kawai de kinxo kiji gulma,,,toh allah ba taki ba,dan wllhy babyna yafi karfinki wallhy,,, dallah malama wuce kije ki wankemun toilet dina wanka nakeson yi,tun dazu, kina bata mun lokaci,sum- sum jannat ta wuce toilé,, Itta ko ameera "saki tayi"taci gaba da wayarta.... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 11&12 Bismillah rahmani rahim Jannat "na gama wanke toilet ta dau hijabinta" data rataya a kofar toilet din,ta fito ta samu ameera "har yanzu bata gama wayar da take da saurayinta ba,dan durkusawa tayi "tana kallon ameera"data zuba maba ido, duk da wayan da takeyi amma jannat"take kallo,dan wanni kyau ne allah yayiwa jannat din,shiyasa ameera"take bakinciki da kyau da allah yayiwa, jannat" dama ittace take da kyau din jannat da ba karamin rikita samari zatayi ba, Duk da dai itta ma ba wai munine gareta ba,kawai dai rashin godiyar allah ne , Jannat "ce ta kasewa ameera tunani,aunty ameera nagama wanke toilet din,koda akwai a bunda zammiki bayan wanan?"jannat "ta tambayi ameera"... Mikewa ameera tayi ta nuna mata kan gadonta ,da yenyasan hannunta", jannat ta fahimci mai take nufi shiyasa bata damu da rashin baganar ameera" ba,ta hau gyara gadon,ameera kuma ta koma kan kujera dake dakin,taci gaba da wayan da takeyi, jannat"na gamawa ta fita ta rufo mata kofa,ta koma kitchen ta karasa wanke! wanken !! ,tana gabawa, Girki ta dora,sai wajan karfe biyu tagama girki,ta share kitchen din tas,ta dauki kulolin abincin data zubawa su mama ta kai musu falo,tadau na mai gadi ma ta kai masa, Cikin gidan ta koma ,daukar a bincinta"tayi taci ta koshi ?" tamike _ta kai kwanon kitchen ta ajiye ta fito,wajan pampo taje,ruwa ta tara a bucket, dauka tayi ta nufi toilet " din sakar gidan ,kasancewa ann take wanka kullun, Wankanta tayi ,tayi daurin irji ta maida hijabinta"fitowa tayi ta wuce falon lokacin mama bata ciki, mai dinta mara sada ta dauko ta shafa,ta saka infom dinta na slamiya,turare ameera data kusa karewa ta... bammata "shi ta dan fesa, jakarta ta dauka ta rataya,fitowa tayi ta nufi dakin mama,sallama tayi sai da aka bata izinin shigowa,sannn tasa kai ta shigo, Dan durkusawa tayi,ta bude baki tace mama nagama aikin zan tafi islamiya?"dakowa mama tayi,ta fara magana,yanzu jannat "kin gama abinci tun dazu sai da kikaje kika cika naki cikin"mu kika barmu anan,bazaki iya zuwa kice kingama abinci ba?"shine sai yanzu zakixo kisameni kice kingama?"kiyi hakuri Mama"jannat ta fada ?"saki mama tayi tace da allah malama ki tashi ki fitarmin daga daki ,mikewa jannat"tayi sum- sum ta bar dakin jiki babu kwari, "Itta kam ta rasa wacha iriyar tsanace mama da yerta suke nuna mata ?" Amma tayi alwashi saita gano koma menene ya haddasa shi, Fitowa tayi, taiwa mai gadi sallama ta wuce islamiya,,,basu suka tashi daga islamiya ba sai wajan biyar da rabi,tana" tsauri ta koma gida ta dora abincin dare, A hanyarta"'ta dawowa daga islamiya ne ,a wani kofar gidan da take wucewa kullun kafin taje islamiya,taga mutane cike a kofar gidan"kamar dai biki ko suna akeyi a gidan saboda yanda mutane ya jika sosai a kofar gidan,bata"gama tantancewa komai akeyi ba,taga anfito da gawa rike a hannun mutane " Ai se kawai tunanin baya ya soma dawo mata"har take gani gawan da aka dauko a gabanta "gani take tamkar su momy da Dadinta ne aciki "dukda karancin shekarunta a wancan lokacin amma tana iya tuna komai,har da rayuwarsu da tayi tare da iyayenta".. Ta yayama zata manta" da wannn rayuwar cike daso da kauna, Itta din allah yayi mata baiwar rike abu sosai... Shiyasa bazata taba bantawa da iyayenta ba. Tana cikin wannn tunani_ tunanin ne,idonta ya soma rufewa tun tana iya hango mutanen dake gabanta har ta dena ganinsu gaba daya"... Wani mutunne ya tawo da hanzarinsa"dagata" yayi bai saya ko ina ba sai a sibiti,yana zuwa a sibiti"aka karbi jannat aka shiga bata taimakon gaggawa,,, "A can gida kuwa mama ta cika tayi fam ta inda take shiga batanan take fita ba "jannat"tasha sinuwa bila adadi,,,ta tafi wajan samari taje ta zauna ta barsu da yinwa, Zata dawo ta sameta "wllhy sai taci ubanta" Mayya kawai,tayi tayi har ta gaji tayi shiru... Kai ce karanse ka dauka jannat din na wajan,,,yanda take wann balayin,,,, Ga yerta ameera" ta fita har yanzu bata dawo ba, amma ko a jikinta "bata ma damuba ko kadan... Dama kuma ta saba tafiya taje ta wuni da samarinta amma mama ko fada bata mata" Sai sanda taga dama take dawowa,, A sibiti "ba a wani dau lokaci sosai ba jannat"ta..... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 13&14 Bismillah rahmani rahim _______ba'a wani dau lokaci sosai ba jannat "ta farfado,kuka sosai ta dingayi tana kiran sunnn momy da Dadinta,ai barista Kamal naganin haka ta mike da hanzari taje ta sanarwa da doctor jannat "ta farfado, Bi bayan barista doctor.. yayi suka dawo dakin tare,har yanzu jannat" bata dena kuka ba,ta na cikin kukanta "kome ta tina oho ,sukam gani kawai sukayi tayi shiru tana goge hawaye. Murmuchin mai ciwo tayi tana kallon doctor" Sai ta fara magana, doctor ka sallameni naji sauki gida nake son komawa"nasan mama nacan na nemana,kallon doctor barista yayi,ya fara magana, doctor,ya naga ta ambaci sunan wayenan mugayen mutane?"murmuchi doctor"yayi ya dafa kafadun abokinsa"ka kwantar da hankalinka"yanzukam ta tuna da komai" kwakwalwarta ta dawo normal kamar yarda muke fata. Murmuchin jin dadi barinta yayi shima,yace Alhamdulillah" masha allah, yace baby ya jinkin naki?"jannat "taji dadi da sunan da barista ya kirata dashi amma bata "nuna ba,tana mamaki ina yasan sunan baby in bata manta ba, zata iya cewa iyayenta ne kawai suke kiranta da sunan baby". Barista ina kasan wanan sunn nawa?"jannat"ta jefawa barista Kamal tambaya ?" Jannat"ba lallaine ki sanni ba,ni abokin ma hayfinkine ,kafin allah yayi masa rasuwa nayi mai alkawari da dama, A ciki kuwa adda aurar dake ga mutun na gari ". Bayan wannan a kwai wani kanfaninsa guda biyu daya mallaka miki shi tun kina shekaru hudu kacal a duniya.. Babu wadda yasan da maganar daga ni sai momynki mukadai muka sani ,ni dinma saboda yerda da Dadin naki yayi da nine yasa nasani,sai kuma yanzu da na gaya miki sai kuma doctor ".barinsta na kallon doctor yace doctor ina so kayi mun alkawari bazaka taba gayawa kowa"wanan maganar ba?"barista yayi magana,haba _haba a bokina sai kace baka san halina ba, nayi maka alkawari babu wadda zai sani insha allah"murmuchin jin dadi barinta yayi yace Alhamdulillah" nagode "sosai abokina,yanzu ya jikin jannat"din,shin zan iya tafiya da itta"barista ya tambaya?"sosai ma kuwa bari na rubuta muku ta kardan sallamar dan naji jikin nata normal,godiya barista ya kumayiwa doctor ". Ta kadan sallama doctor"ya bawa barista,suka wuce gida. Lokacin dare yayi sosai,shiyasa barista Kamal ya yanke shawara "ya kaita gidansa kawai gobe in allah ya kaimu sai ya maita itta" gidan oncle Ibrahim" din. Jannat" na ganin sun nufi wata unguwa daban ba nasu ba,ta juya ta kalli barista,barista ba gidanmu zaka kaini ba ?" Jannat" bakiga dare yayi sosai ba,muje gidana inyaso gobe sai na kaiki gidan naku ko?"girgiza kai jannat "tayi tace wllhy mama zata dekeni in na kwana a wani waje daban. Karki damu jannat "in na kaiki gidan naku gobe zanyiwa maman magana,zan gaya mata cewa bakiji dadin bane shiyasa,baki dawo ba, Geda kai tayi amma ba haka taso ba,itta kam tafiso ta kwana a gida, Amma a haka suka wuce gidan barista"suna zuwa,ya yiwa matarsa bayanin komai,ta dauki jannat "ruwa mai zafi ta hada mata tayi wanka kaya ta kawowa jannat "cikin kayan yayanta,ta saka,ta bata a binci taci ta dauki magungunan da barista yace ta bata -ta Bata shima tasha. Umarni ta bawa jannat din data kwanta "kwanciya jannat tayi nan da nan bacci yayi awan gabada itta"sai data tabbar tayi bacci,sanan ta barta ta koma dakin mijinta"... Washe gari Jannat "tun a subaha data tashi bata koma ba, Kan dagon data kwanta a kai ta fara gyarawa tana gama gya kan gadon, toilet din dakin ta wanke tas, kasa ta sauka ta share falon tana cikin yin moping matar" barista" ta sauko,durkusawa jannat tayi har kasa ta gaidata "matar barista ta amsa fuska a sake.. Haba jannat"ya zaki tashi tun yanzu kina aiki keda ba lfy ce dake ba, Murmuchi jannat "tayi tare da fadin ai mama na saba,agida da wuri mamarmu take tashina inyi aiki,shiyasa na tsaba"ko banida lfy ba barina take ta kwanta"ba kinga kuwa dole na tsaba,geda kai matar barista tayi hawaye na ciyayo mata akan kumatu,wannn wana irin zaluncine haka,yen uwanka amma zasu nuna maka kiyayya karara.. Dan dafa kafadun jannat "matar barinsta tayi tana kallon jannat", jannat"innace kidawo nan da zama zaki yadda?"geda kai jannat"tayi tace eh zan yedda cedai kuma bazan iya dawowa nan ba,saboda "mama da oncle Ibrahim"zasu hanani,yanzuma in nakoma gida bansan wana hukunci zasu mun ba,na kwana a waje... Ki kwantar da hankalinki jannat"babu a bunda zasu miki,kuma insha allah"barista zai masa magana,kinji yata ?" Geda kai jannat"tayi,matar barista ta umarceta data je tayi wanka,in barista zai fita zasu tafi tare,a kaita gida,toh tace ta wuce sama"itta koma matar barista"dakin yayanta "ta wuce,tana zuwa'dakin,yemmatane kuda biyu daya batafi sa'ar jannat"ba daya kuma ta dan girmi jannat "da kadan,kallon karamar matar barista tayi,ke Minal ki ban kaya zan kaiwa jannat"zata saka in tayi wanka, Dan yasine fuska wanda aka kira da sunn Minal tayi,ta fara magana,haba momy jiya ma fah na maki kayan baccina kin kai mata,yanzu kayan baccinne da kika bayer shine zaki tsaya kina magana akai,walida tayi magana?" Tana kallon momynsu" Momy bari ni na dauko mata a nawa sai na kaimata "geda kai momy tayi dace allah miki albarka walida"ke kuma Minal allah ya shiryeki "mé abun duniya dan allah,kullun sai nayi miki fada akan abun duniya amma bakiyaji ko?"toh shikenan "ni nasan ta waca hayya zanyi maganinki",ta fita tabar musu dakin, kallon Minal walida tayi,kedai allah ya shiryeki da bakin halinan naki Minal" ameen minal" ta amsa ba kunya ta kara gaba. Toilet ta shiga ta bar walida a wajan, girgiza kai walida tayi"ta bude wardrobe dinta ta daukowa jannat"kaya,ta wuce dakin momynsu,kai mata kayan,dan tasan a can momyn nasu ta sauketa, Tana zuwa tadan kwankwasa taji shiru sai kawai ta shiga, tana shiga ta nemi gefen gado ta zauna,tana jiran jannat"ta fito daga wanka,dan tana da yakini wanka jannat"take....... Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 15&16 Bismillah rahmani rahim ______ba'a dau lokaci ba jannat' ta fito daga toilet daure da tawol din da momynsu walida ta bata, "kanta akasa batama kula da walida dake dakin ba,har saida ta karaso dab da gadon taga kafar mutun ai batasan santa ta dago kanta ba,tana ganin walidace ta juya a guje zata koma toilet walida"ta riko hannunta tana mata dariya,sunkuyar dakai kasa, jannat "tayi saboda kunya,itta kam tunda take babu wanda ta taba ganinta a haka sai yau,duk da macece itta walidan amma sam jannat"bataji dadi ganinta da walidan tayi a haka ba. Kai sis me haka,kunya ta kikeji ne,dama kayane momy tace nakawo miki,walida ta fada, tare da mikawa jannat "doguwar riga abaya dake hannunta",karba jannat "tayi ta mata godiya,bata jira walida ta amsa ba,tayi toilet taje ta saka rigar ta dawo dakin, Sai a lokacin ta dago ta kalli walida sosai, murmuchi walida tayiwa jannat,tana tambayar ta ya sunanta,?" jannat ". Jannat'din ta fata,waw suna mai dadi gashi kuma kina da kyau sosai. Walida ta fada,dan kyau jannat"din ya tafi da imaninta sosai, Zaki zama kawata ?"walida ta tambaya, murmuchi jannat"tayi dan itta kanta walida ta burgeta sosai... Mutane deyewa sukeso ta zama kawarsu amma bata basu fuska , Shiyasa a school itta kadai take zama in anfita break kamar mayya... Amma yau sai taji walida ta kwanta mata arai . Bude baki jannat "tayi daker kamar batason yin magana,ta kalli walida tace..nikam ba kawance nakeso muyi ba, ina so ki zama yer uwata .. jannat "ta fada tana kallon walida". Na yedda daga yau munzama sisters walida ta fada,dariya jin dadi sukayi su duka. Nikam zan iya cewa ma ban taba ganin dariyar jannat "ba,sai yau.dan kullun cikin kunci take. Amma yau hadda fararen hakoranta a waje.. Momy ce ta shigo dakin tace toh uwar tsurutu kinzo sai zuba tsurutu kike,ga abbanku can yana kira.. Mikewa walida tayi tana dariya ta fita,kallon jannat "momy tayi,tashi muje kiyi breakfast sai ku wuce ko?"mikewa jannat" tayi tabi mayan momy suka fita,suna zuwa falo,gaida barista tayi "yana tambayarta ya jiki tace da dauki,wajan zama aka nuna mata"ta zauna walida da mike ta zuba mata a binci.. Suna gama cin a binci .. Barista ya kalli jannat ". Jannat"tashi muje ko,mikewa jannat tayi jiki babu kwari ta wuce sama,su momy suka bita da kallon tausayi,kayan slamiyanta ta dauko da maganinta,tadawo falon rakiya suka mata "har bakin mota, tashiga suna daga mata hannu har suka bar gidan,hawaye jannat"ta goge barista ya juya ya dan kalleta yaci gaba da tuki.ba wadda yayi magana a cikinsu har suka karasa"kofar gidan... Kishiga kiyi mun sallama da abban naku kice ana sallama dashi"kinji jannat ?"barista yayi magana,geda kai jannat tayi"ta fito daga motar kamar wata munafuka" Ta shiga gidan,aiko tana shiga kamar dama itta suke jira, mama da ameera na ganinta suka hau masifah, Kinganta ko mama ai dama nasan wajan sama rinta taje ta kwana bakiga har da wani kayan ma ta dawo dashi ba... Bayan kuma da infome din islamiya ta fita dashi. Ameera ta fada tana hararan jannat "kai seka rance itta bata zuwa ko ina,mamace ta karbi zancen,da cewa ai nagani dama na dade da sanin cewa jannat"na yawon banza, kawai dai ina jiran wannan ranar.. Alhamdulillah yau kam kuma kunkani da idonku. Jannat "tace wllhy mama ba a bunda kuke tunani bane?"a hayyata ta dawowa daga islamiya naga wani gawa daya tunamin da iyayena"shine na yanke jiki na fadi,badan wanan baristan ba , da bansan a wana hali nake ciki yanzu ba , tunda jannat"ta fara magana suka tsareta da idanu, Ameera tace karya take mama kinga wanan fuskan yayi kama da mara lfy ne ?"mama ta amshi zancen da cewa,ina fah kina ganinta kinsan babu wata rashi lfy da dayi, na tabbata baristan da take magana a kaima saurayinta ne suka hada baki su raina mana hankali,in da gaske meyasa bata xo tare da shi ba,ameera ta fada.. Yazo yana waje yace nayi mai sallama da abba,jannat "tayi magana, Mamace ta fito kofar gida taje ta leka, babu ko mayafi a kanta,wata bakar mota mai kyau ta hango pake a gefen gidan nasu. Cikin gidan ta koma,taje ta fadawa mijinta,fitowa yayi kofar gidan,yana hango motar barista ya karasa awajan, Barista kuwa yana ganin Ibrahim ya fito daga mota,hannu barista ya mikawa Ibrahim sukayi musabaha,dama kuma sun san juna kawai dai babu a bunda ya taba hadasu ,ko zaisuwa ma bai taba hadasu ba sai yau,dan Ibrahim mugun tsana yake yiwa barista "wai barista ne yake zuga yayanshi,a kan komai har dama harkan kasuwancin sa, Baristane ya kacewa Ibrahim tunanin da maganarsa "kwana biyu Ibrahim tun rasuwar yayanka, baka neman mutane, murmuchi mai kamar dole Ibrahim yayi,haba dai barista,kuma ai ba'a ganinku tun lokacin,da aminiyar ka ya rasu... Yanzu dai ba wannanne ya kawoni ba,dama a kwai wani rasuwa da akayi a unguwar nan,shine naxo, zamu je zana'iza,sai ga jannat "ta fadi sakamakon ganin wannn gawar, da gudu na karasa wajan,da farko dai banganeta ba,sai dana karasa wajan,na ganeta,shine na dauketa na kaita a sibiti, alhamdulillah muna zuwa a sibiti,bamu dade sosai ba, ta farfado,a nan ne doctor yake shedamun cewa ai tunaninta ma ya dawo,ban tabbatar da zancen doctor ba,saida naji jannat"na kiran sunan iyayenta,sai alokacin na gamsu da maganar doctor.. Sanda aka sallamemu dare yayi sosai shiyasa ban dawo da itta ba,shine mukaje gidana "ta kwana,sai yanzu allah ya nufa dawowarta"... Muma dama inaso mu tattauna wata muhimmiyar magana,daya shafeta kuma ya shafeka kaima,amma ina son musamu waje mu zauna tukun sai muyi magana.. Bismillah Ibrahim yayiwa barista "suka nufi cikin gidan,a falo suka zauna, Ibrahim yace ina jinka barista, Dan gyara zama barista yayi"sai ya fara magana, Kafin dan uwanka ya rasu..... Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 17&18 Bismillahi rahmani rahim _______"kafin allah ya dauki ran dan uwanka, ya bani wasu ta gardun kanfaninsa da kake aiki,yace ya mallaka maka itta,da kuma gidajensa guda biyu wadda suka zauna aciki kafin allah ya musu rasuwa,da kuma wanda ke abuja,ga takardun kanfanin nazo dashi "yana mota,in na tashi tafiya sai kabiyoni mota sai ka karba"sauran ta kardunma insha allah zan kawo maka yau zuwa gobe insha allah. Mikewa barista yayi,ni zan tafi sai na dawo goben,rakashi oncle Ibrahim "yayi har bakin mota"barista ya dau ta kardun ya mikawa Ibrahim"godiya Ibrahim yayi,sai da barista ya bar kofar gidan sannun Ibrahim ya koma ciki... Uffam bai cewa jannat"ba, Bayan tafiyar barista" mamace ta shigo,zaiyana mata komai, Ibrahim yayi mama taji dadin dukiyar da aka mallaka musu" sosai, zama sukayi suka dan tattauna , Sai daga baya Ibrahim"ya tafi kanfaninsa,tunda yanzu ya dawo mallakinshi"yau kam har wani jiji dakai yake "in angai dashi ma daker yake amsawa, Bayan magarib jannat"ce zaune a kitchen tagama girki dare Kenn,tana zaune kome ta tuna naga ta mike falo taje,inda take ajiye kayanta"ta bude ta dauko wana abu aleda,tana kalle _kalle karsu mama su ganta "fitowa tayi daga falon ta koma kitchen din,zama tayi akan sallayan data shimfida, Bude ledan dake hanunta"tayi sai ga karamin waya ya baiyana, dan dennawa tayi taga harda layi a ciki, Tunani take ko maiyasa barista ya bata wannan wayan ?"babu mai bata amsa, Dazune kafin ta shiga gida, jannat"har zata bude murfin mota ta fita" sai barista ya dakatar da itta "dan zuyowa jannat"tayi,tana kallon barista", Karamar wayace barista ya mikawa jannat"ta karba tana kallonsa"kinga jannat"ki ajiye wannan wayan koda wani abu zai taso saiki sanar dani,karki bari kowa ya san da wayanan kinjiko?"gedawa barista kai jannat"tayi,tafita "amma ittakam ta rasa anfanin me zatayi da waya,dahar barista zai iya cewa kar ta bari kowa ya san dashi"... Kuma in ajiyeta akusa dani,mai hakan yake nufi?"ta tambayi kanta, Itta yanzu ya zatayi insu mama sunga wayanan ,yanzuma suna cewa yawo take zuwa,ballantana in sunga waya, Gidan barista kamal Zaune yake tareda iyalensa a falo,dama al'adanshi ne in yagama cin abinci ya zauna tareda iyalensa"kallon matarsa barista yayi,ya fara maga ,kinga madam bari naje gidansu Ibrahim"yanzu zan dawo,saboda gobe ina da aiki dayewa, allah kiyaye,suka masa " fita yayi "ya hau motarsa ya 'nufi gidansu Ibrahim ", Yana zuwa kasan cewa dare ya danyi shiyasa bai samu yaron dazai aika ba,mai gadi kawai ya tambaya yace mai Ibrahim din yananan, Shiyasa barista ya shiga darek tunda ya fada masa dazu da safe zai dawo ko yau ko gobe, Dan zai iya yuwama ya tarar da Ibrahim" din na jiransa",dan ya sanshi sarai indai akan dukiyane, Shiga cikin gidan barista yayi "yazo dab da shiga falo kenan sai yaji wata magana daya girgiza mai tunani"ji yayi wani mutun yana cewa,wllhy batada anfani gwara tabi iyayenta "kawai ittama,kaga in tabisu dukiya yazama naka kenan,hakane kam abokina amma kasan bai kamata muyi kisan kaiba,kadai 'nemo mana wani ma fitar daban ba wanan ba, Shikenan abokina yanzu tunda kaki yarda da wancan shawaran, ina da wani shawara guda daya,waca shawara kake nufi ?.Ibrahim ya tambayi,a bokinsa, Ka dauketa kaje can nisa da garinan ka jefar da itta kowama ya wuta, Kaga sai kace bata tayi " Dariya Ibrahim" yayi,shegen a bokina dama ka iya bada shawara haka"dariya wadda Ibrahim ya kira da aboki yayi, Ai barista najin kamar zasu fito yayi sauri barin kofar falon,magana yayi da mai gadi akan cewa karya sanarwa da Ibrahim yazo,sanan ya dan bashi wani abu yabar gidan, Yana barin gidan,kiran jannat "yayi har ta fara bacci,a zabure ta mike zaune, ta dauki wayan,ta kara a kunne, Daga can bangaren kuma barista ne ya fara magana "jannat"ki fito wajan mai gadi yanzu kiyi sauki,ina jiranki ".. Karki bari kowa ya ganki kinji,toh jannat ta amsa,mikewa tayi ta saka hijabi "fitowa tayi"ta zira takalmanta " waje tayi hanzari, saboda karsu mama su ganta , Bala mai gadi "na ganinta yamike suka fita tare saidaya leka ya tabbatar"babu kowa a wajan "sannun suka wuce inda barista ya kwatanta masa sai da suka danyi tafiya sannan suka hango motar barista shiga cikin motar jannat tayi ",barista yayiwa bala godiya yajà motar suka bar ...... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 19&20 Bismillah rahmani rahim _____"godiya barista yayiwa bala yajà motar suka bar layin ,sai da suka hau titi jannat "ta kalli barista",barista ina zamuje da daddarann,wllhy in su mama suka gane bananan, dukana zatayi in nadawo "ta fada kwalla na cikowa a idanunta"ki kwantar da hankalinki, jannat "ba wani waje zan kaiki ba, Gidana zamu,kuma a can zakici gaba da zama har allah ya fito miki da miji kiyi aure, Babu wadda zai kuma musguna miki,kafin allah yayiwa mahaifinki rasuwa ya danga a manarki a hannuna,shiyasa bayan rasuwarsa "da naji kinmanta komai bazaki iya tunawa da rayuarki na baya ba,na kyaleki a wajan oncle dinki,amma ba dare ba rana,kullun sai nazo layinku,a duk sanda zaki tafi makaranta ina ganinki,ban taba sallake ko da -da rana daya batare dana zo naduba halin da kike ciki ba,har i zuwa wannn ranar, Na san tsarai bakiya jin dadin zaman gidan oncle dinki, Naso tun a wancan lokacin na daukeki "amma ban samu dama ba sai yau,"yaudinma ina da dalilin dayasa na daukeki,amma ko nagaya miki dalilin ba lallaine ki fahimceni ba,saboda ke yarinyace har yanzu, Jannat "dai tun lokacin da barista ya fara magana tayi shiru,tama rasa me zatace, Har suka karasa gidan barista "batayi magana ba,fita sukayi suka nufi cikin gidan barista"suna zuwa ya tarar da iyalensa suna jiranshi,dama kuma dabiyarsu ce in har baya gida bazasu kwanta ba,har saiyadawo tukun. Walida na ganin jannat "ta mike taje ta rungumota"jannat kinzo amma dai yanzukam bazaki tafiba,walida tayi magana,tana kallon Dadinta "insha allah daga yau tare zaku rayu da jannat"har sai sanda allah ya baku mijin aure. Salle walida tayi kamar wata karamar yarinya , girgiza kai barista yayi,yana dariya,dauketa kuje ku kwanta dan daga yau tare zaku dinga kwana a dakinku,kuma insha allah zanje na nemo mata makaranta "da zata karasa karatunta"tunda wannan shekaran ne zata zana jarabawarta na ,WAIS da NICO . Gaida momy jannat tayi "walida ta riko hannunta suka haura sama, Suna zuwa walida tacewa Minal ta bawa jannat gadonta"ta kwanta,inyaso itta ta shimfida katifa,da farko dai kamar Minal tace aa,sai ta tuna labarin jannat "da momynsu ta basu na cewa, jannat yer gatace sosai kafin iyayenta su rasu,kuma a yanzuma tana da dukiya sosai wadda iyayenta suka rasu suka bar mata" Shiyasa Minal na tunawa da zancen tayi saurin cewa shikenan taxo ta kwata "walida tayi mamakin na tsaurin amincewar Minal, amma bata nuna komai ba,dan tasan ruwa bata tsamin banza a kwai wata a kasa, Ga gado kije ki kwanta jannat "dare yayi sosai, Girgiza kai jannat" tayi tace aa aunty walida,nikam kubani katifan zankwanta"a kai, Walida tace ina ai bazaiyu mu mukwanta a kan gado, ke ki kwanta a kan katifa ba, koda mun yedda mun kwanta a kan gadon ma Dady yana zuwa sai yayi fada,gwarama ki hau ki kwanta" Babu yanda jannat"ta iya a haka ta hau ta kwata " Itta Kuma Minal ta kwanta a kan katifa, *Washe gari* Kamar yanda na saba tashi a gidan oncle Ibrahim"ina idar da sallah na mike kenn walida da yanzu tagama ittar da sallah itta ma ta kalleni, Wai ina zakije ne jannat"naga kin mike? Wllhy aunty walida na saba yin aiki innatashi"da safe shiyasa,nakeso na sauka kasa nadanyi koda sharane na amsa mata" na bude kofa na fita,kallon walida Minal tayi, aunty walida"wllhy in Dadi ya dawo ya tarar jannat na aiki mu muna bacci,bazai mana da dadi ba ,kwara ma muje muhanata ko kuma mutayata muyi aikin tare,in bahaka ba wllhy jikinmu ya gaya mana, Hakane Minal amma baga laure mai aiki tanayin komai ba,in banda rigimar jannat " Walida tayi magana tare da mikewa,tabi bayan jannat" din tana saukowa taga jannat sai faman shara take dan ko Laure ma bata tashi ba, Kinga jannat" ki bar Sharan kixo muje mu kwanta "in Dadi ya dawo bazaiji dadi ba,kinga munada mai aiki zata fito in tayi sallah, zataxo tayi komai,zomuje kinji,karban tsinsiyar Walida tayi ta ajiye ta kamo hannu jannat "suka koma sama, Kwanciya sukayi,nn da nn bacci ya dauke su walida"amma ni har lokacin banyi bacci ba,na rufe ido koda baccin zaixo amma shiru,saboda rashin sabo, Dan ni rabona danayi baccin safe in bammanta ba tun bayan rasuwar iyayena,amma yau nice nake kwance a kan gado kuma mai aiki zata mana komai,kawai in mun tashi muje muyi wanka mu sakko muci a binci,wllhy ji nake kamar bani ba,ina cikin wannan tunanin ne bacci yayi awan gaba dani, Bamu muka farka ba,sai wajan karfe tara nasafe wanka mukayi Minal ta bani daya daga cikin kayanta nasa amma yamun kadan,kasan cewa itta din ciririya ce sosai,sabanin ni kuma ina da dan jiki kadan.dan in kunganni zaku iya cewa walidace sa'ata ba Minal "ba ,saboda duk wadda ya ganni zaiyi tunani zanyi shekara sha takwas ko sha makwai haka,amma a zahiri kuma banfi sha biyar ba, Sai da walida ta bani nata kayan na saka,muka sauko kasa,muna zuwa kuma tarar su momy,a kan dinning suna breakfast gaidasu mukayi muma muka nemi waje muka zauna,walidace ta zuba mana ,muka faraci,nikam daker na iyacin a bincin,saboda rabon dana zauna a kan dinning tun randa su momyna,suka bar duniya, Shiyasa najini wani iri nikam ,da sun barni ma da a kan carpet zan koma na zauna naci a bincina na koshi, Amma saboda karsu rainani ahaka na zauna mukaci a bincin muka gama muka koma falo, Jannat "barista ya kira sunanta"na amsa na am. Da nace zan samo miki makaranta anan amma hakan bazai yuba,mun tattauna da momynku"jiya,zamanki a nan garin babbar masalace a wajanki,dan nasan mutanenn ba kyaleki zasuyi ba,dan haka na yanke shawara tunda kina da passport gwara naje na gyara miki shi,kije kiyi karatunki a kasar waje babu wadda zai takura miki har ki gama karatunki, Amma Daddy su wayene sukeson suga bayana ?" Na tambayi barista,wayenda suka kashe miki iyaye Jannat"su sukeso suga bayanki,amma banaso ki tambayeni kosu waye,ke marainiyace jannat "ki rike maraicinki,in kinje kisawa ranki karatu ya kaiyi karatu kuma zakiyi kidawo, Kiyi karatu jannat"kicikawa iyayenki burinsu" dama ke kanki, Ki zama lawya mai gaskiya da amana,kamar momynki, Ina so kizama lawya kizo, ki kwacewa iyayenki hakkinsu, Mutane da basujiba basu ganiba akaxo aka kashesu a kan dukiya,da in an mutuma a nan gidan duniya za'a bari baza aje layira dashi ba, Idona ne ya kada yayi jajawur jin kalamai barista "wai ankashe mun iyaye,dama kashesu akayi,?" Dagowa nayi na zubawa barista wayenn jajayen idanun nawa, barista shi kanshi ma sai daya tsorata da idon , Nayi maka alkawari barista"ni jannat"zanyi karatu na kuma zama lawya,nazo na kwacewa iyayena hakinsu a wayenn azzalumai ,na fada ina mai mikewa zan hau sama, Ina haurowa naji barista na kirana,zuyowa nayi,naji yace ki shirya anjima zakuje tareda momynku kasuwa,kije ki zabi a bubuwan da kike da bukata dama kayan sawa,kuma in kin tashi tafiya walida ta baki nikam kisaka,geda mai kai kawai nayi,ina mai karasa hau...... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls . [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda ) Page 21&22 Bismillahi rahmani rahim ______"sama na hau,ina shiga dakinsu walida ,na fada kan gado na kifa kaina,sai kawai na saki kuka mai suma zuciya"tunanin iyayena kawai nake, da kuma tausayin kaina, Yanzu shikenn na resasu har abadan bazan sake ganinsu ba, Maganarmu dani da momyna ta karshene ta fadomun, jannat "ina so kimun alkawari bazaki kara zubar da hawayenki ba,in har kinaso ,na kasance cikin farinciki, Mikewa nayi zaune a kan gadon, ina goge hawayena, Jin momynsu "walida na kirana_ na mike da tsauri, Toilet na shiga na wanko fuskata"na fito,duba idona nayi a mudubin dakin naga idona har ya dan kumbura, powdan su walida "da nagani a kan mudubi na dauka na dan shafa, Babu laifi na danyi kyau duk da ba wani kwalliya nayi ba, Fitowa nayi,na sakko kasa, momyce ta kuramun ido, jannat ya naga idonki ya kumbura?" Kuka kikaje kikayi ko?" Girgiza mata kai nayi,aa momy ba kuka nayi ba, Murmuchi irin nasu na mayya momy tayi,walida kije ,ki bawa jannat hijabi da nikab ,kixo mu wuce kasuwa kar rana tayi, Walida ta amsa da toh momy ta wuce sama jannat "ta bita a baya,suna hawa sama,walida ta daukowa jannat"hijabi da nikab din kamar yanda momynsu ta umarceta,sakkowa suka kumayi, o ready dama kuma itta ta riga da ta shirya,fita sukayi suka shiga mota momy tayi hone mai gadi ta bude musu get ta cilla hancin motar ta waje, Bangaren barista kuwa yana fita waya_ yayiwa Ibrahim ya tambayeshi in yana gida,ce mai yayi _yananan,yace toh gashinn zuwa, Ibrahim "yace mai sai yaxo, Yana zuwa gidan Ibrahim"ya kuma kiranshi a waya,hello Ibrahim gani nazo ina kofar gidan,yana gama fadar haka ya kashe wayan,ya jingina jikinsa da bayan mota, Ba'a dau lokaci ba,sai ga Ibrahim ya fito,karasowa yayi _yamikawa barista hannu suka gaisa, Bismilla mana barista mushiga ciki, Ciki suka shiga,a falonshi yayiwa barista ma sauki,suka zauna barista "ne yayi magana,ya naganka haka Ibrahim?" Wllhy barista ba dole ka ganni haka ba,barista, Jannat ce mun wayi gari mun nemeta sama ko kasa,amma bamu ganta ba, Ware ido barista yayi kamarya?baku ganta ba, Ibrahim "yarinya dana dawo da itta jiya jiyann kace mun baka ganta ba, Toh in baka ganta ba,ina taje?".. Wllhy barista bamu ganta ba, Ibrahim yayi magana yana zare ido kamar wadda mai gamo, Kai Ibrahim ka kalleni da kyau,taya yerka Ameera"bata ba taba,sai jannat "wato saboda itta ,ba yerka bace ba ko?" Ka fiffita yerka,a kan marainiyar allah... Toh bari nagaya maka allah sai ka nemota a duk inda take,ko kuma na makaka a kotu.... Barista na gama fadar haka ya mike saye,gata kartunka,ya jefa mai...ta kartun gidan a kasa ya fita ya bar oncle Ibrahim "a durkushe a wajan, Bin bayan basirta, Ibrahim"yayi yana rokonsa,daya janye maganar kotun nn, Barista najin a bunda Ibrahim "ya fada,ya dan juya _yana kallon Ibrahim,kanaso na janye maganar kotu ?.da tsauri Ibrahim ya geda kai,toh indai kana so na janye , Na baka yau zuwa gobe,ka nemo yarinyar in, in har baka nemota ba,toh yazama dole kaje kotu.. Barista na gama fadar haka,ya shiga motarsa,ya bar Ibrahim a wajan,hankali tashe...jiki babu kwari ya mike ya koma cikin gidan,zama yayi a kan carpet ya rafka uban tagumi,kai saika rantse, ka dauka wani nasane ya rasu, Barista kuwa na barin kofar gidan Ibrahim"mai zaiyi in banda dariya,in ya tuno Ibrahim a lokacin daya gaya masa cewa zai kaisa kotu in mai nemo jannat"ba, Su momy kuwa sai wajan karfe 2suka gama siyayya,dan ba karamin siyayya akama jannat"ba, Sun gama siyayya amma sun resa wa zai daukar musu kayan kasancewa kasuwane, Da mai shagon ya fahimci a bunda suke nema,shine ya hadasu da wani mai dako,ya daukar musu kayansu"ya kaimusu har bakin mota, Godiya momy tayi masa sosai,ta dau 10k ta basa,yaji dadin kudin sosai sai godiya yake wasu momy,nagode hajiya,allah ya sakada alkhairi ya kara budi, Murmushi momy tayi dan taji dadin addu'an daya mata sosai,(ameen)ta amsa, Tana kallonsa,haba bawan allah dubu goma ai ba wani kudine masu yawa ba, Murmushin sa mai kyau yayi yana kallon momy, Haba hajiya 10k fah.... Toh wllhy tunda nake ban taba rike 10k ba hajiya sai yau,dan wuni nake,ann amma ban wuce na samu dubu biyar ba,saboda in nayi dakon kaya basu wuce su ban dubu biyu ko dubu daya ba, Sosai momy,taji tausayinsa ",ya sunanka?"sunana adamu amma anfi kirana,da ado mai dako,shikenn ado karka damu daga yau in nazo kasuwa zan ginda nemoka kana daukarmun kaya,toh hajiya nagode allah kara girma,(ameen) momy ta kuma amsawa, Mota suka shiga suka nufi gida... *Wanene ado* Dan asalin garin Niger ne,irin buzayen Niger dinn,ado kekkyawane ajin karshe, farine sosai,dogo ,mai dogon fuska,da kuma dogon hanci,yanada cikar zati da kuma maiyan idanu, tun lokacin da allah yayiwa iyayensa rasuwa, Bai samu aiki ba,dukda karatun da yayi ,mai zurfi amma allah bai bashi aiki ba, shiyasa ya _yanke sawara,dayaxo kano,yana zuwa kano,ann ma dai aikin bai yuba,a karshe dai kawai ya hadu da wani a bokinsa mai suna sufuyanu yana dako a kasuwar sabon gari, tare suke wuni,tun ado baya iya aikin har yasaba,kasancewa jikinshi ba mai son wahala ba, Shiyasa har yanzu in yayi aiki sosai sai kaga jikin sa yayi jajur, Su momy kuwa a gajiye suka dawo gida ga yinwa dake damunsu,suna zuwa sallah sukayi suka wasa ruwa sukaci a binci, Sann suka zauna duba kayan da suka siya,su walida sai yaba kayan suke,abayoyine masu kyau da sheki,sai takalma jaka da sarkoki hade da dan kunnaye,sai mayafai dasu less, a tampopi, gasunn dai,kai in kagani sai ka rance ka dauka lefene sukaje suka hado. Saboda yawan kayan, sai a kwati guda uku.. Da daddare sungama cin abinci kenn sun zaune a falo,barista yakalli jannat " Alhamdulillah jannat"nagama miki komai insha allah gobe da safe zamu tashi, Kundai shirya komai ko, Eh mun shirya komai barista ,amma wayenn a tampopin sedai a kaimata daga baya,na kira tela zaixo gobe ya tafi da kayan..momy ta fada,tana kallon mijin nata,tam shikenn babu mas'ala, Ke walida ki shirya dake zamu tafi kiyi mata rakiya in na tashi dawowa saimu dawo tare . Ni kuma fah Dady,minal" tayi magana,tana kallon Dadynsu kamar zata fasa kuka,dariya barista,yayi haba minal kema zakije amma ba yanzu ba,in kun samu wutu seki kaimata,ziyara ko?toh Dady,minal ta amsa amma ba haka tasoba, Barista kuwa badan komai yacewa walida ta shirya suyi tafiyan da itta ba,sai dan,ganin cewa jannat "ba muharraminsa"bace,bai kamata ya dauketa su tafi daga itta sai shiba, Sadoba kaucewa shaidan.. Kutashi ku tafi kuje ku karasa shirinku, Kusamu ku_ kwanta da wuri ,toh Dady suka amsa"suka mike suka wuce sama... Suna zuwa shirya _shirye sukayi sosai ,suka taya jannat "hada komai nata, Sai 1suka kwanta. Bangaren Ibrahim kuwa. Babu inda bai jeba,amma Baiga jannat"ba,sai kawai ya dawo gida,sai sinewa jannat"suke,dagashi har matarsa, Waya ya dauka ya kira abokinsa,yana dagawa suka gaisa,zaiyane masa komai yayi_,yakara da cewa, barista yace in har bai nemo jannat ba,zai kaisu kotu, Daga can bangaren banji mai abokin nasa yace ba,ji nayi kawai oncle Ibrahim na dariya, A haka dai suka gama kulle _kullensu sukayi sallama ya kashe wayan a kan cewa gobe zasu hadu su karasa tattaunawa... Gidan barista Kamal. *Washe gari* Muna idar da sallah wanka mukayi dani da walida,na shirya cikin daya daga cikin a bayan da Dadynsu walida ya siyamun,nayi kyau har nagaji,su walida ma sai yaba kyau danayi.. Kwashe kayanmu mukayi muka sauko dasu kasa.. Muna gamawa,muka zauna,muka karya, Sai dreva dasu momy suka rakamu airport, Muna zuwa bamufi mintuna 15ba jirginmu ya daga zuwa kasar india.... Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 23&23 Bismillahi rahmani rahim _______"jirginsu ya daga zuwa kasar India,sai a lokacin su momy suka wuce gida,minal kam sai cin magani take,wai dan meyesa ba'aje da itta ba, Gidan oncle Ibrahim. Da safe kamar yadda suka tsara zasu hadu da a bokinsa"su tattauna a kan maganar jannat"hakance ta kasance,sun hadu a wajan cin abinci,sun tattauna sosai,amma nikaina bansan me suka tattauna ba...a bunda nagani kawai bayan sungama tattaunawa naga sun rabu cikin farinciki" Daganan kowa ya wuce wajan aikinsa, *Kasar India* Su jannat "kuwa, sai wajan 7 na dare suka sauka, a babban bernin India,wato Mumbaï,suna sauka sai ga wani a bokin barista "da sukayi karatu tare,kasancewa shima barista a garin India yayi karatu, ya hada digirinsa "sun shaku sosai da Mr ali Khan , Mr ali Khan yanada,mata daya,da yaya biyu mace dana miji,macen, na da shekaru biyar,na mijin kuma nada shekara tara,kasancewa su basa aure da wuri,Mr ali Khan dan asalin kasar Pakistan ne,aikine ya kawoshi cikin Mumbai, Yanzu hakama tare da yayan nasa sukazo airport daukansu barista, Sun rigada sunyi magana da barista"kuma ,a wajansa jannat zata zauna har ta gama karatunta"... Rungume juna sukayi.. Suna dariya,dan ba karamin dadi sukaji ba,na ganin juna, da sukayi,gaidashi su walida sukayi,suka dunguma zuwa gidan Mr ali... Tarba namu samman suka samu wajan matar Mr ali,suna zuwa aka kaisu ma saukinsu, jannat "da walida_ daki daya, barista kuma daki daban aka ware masa shima..., Wanka sukayi da sallah, Suka fito falon abinci aka gabatar musu dashi. kala_ kala irin nasu na yen india ...sunci amma ba sosai ba,gwarama barista daya tsaba zuwa kasar..bugu da karima ya zaun a kasar, Shiyasa ya tsaba da'a bincinsu babu kalan a bincinsu da bai sani ba...su Jannat "kam pizza kawai sukaci...suka mike suka wuce ma saukinsu", Bin bayansu nihila da aryan sukayi...suna zuwa dakin, Jannat"ta jasu a jiki sai bata labarin makarantar su sukeyi,da turanci,kasan cewa daga turanci sai indianci suka iya,itta kuma jannat "bata iya indianci ba,sai turanci...yira sosai sukasha da yaran,ko bacci ma basaji,su jannat "kuwa duk sun gaji suna son suyi bacci amma yaran sun hanasu"? Jin shirune yaran basuzo sun kwanta ba,sai Aneesha tabi bayansu "dan tasan halin yaranta tsarai,ai kuwa,tana zuwa ta tarar dasu suna nn sai zuba tsurutu suke,babu ko alamun bacci a idonsu",kuya hakuri jannat,sun hanaku bacci ko, girgiza kaina nayi nace aa ma'a..dariya aneesha tayi tana kallon yaranta,toh maza ku tashi muje ku kwanta dare yayi sosai...daga kafadunsu sukayi a lamun bazasuje ba, Masu karatu, dama kuma kunsan fararen fatann da daurinkai,dagasu har yayansu,😂hummm baridai nayi shiru karsu jini 🤬 Kallon mamarsu nayi nace ma'a ki barsu su kwana anan din kawai.. Na takaita muku a karshe dai tafiya mamarsu tayi ta barsu" muka kwana tare, *Washe gari* Muna tashi sallah mukayi,da askar,muna gamawa bacci muka dan koma dan har yanzu gajiyan tafiya bai sakemu" ba ,sai wajan 8kuma tashi wanka mukayi,nida aunty walida.... maroon din abaya na saka,kasancewa..bani da wasu kaya sai abayan, dan ba'a dinkamun sauran kayana ba,sai daga baya za'a kawomun in andinka inji momynsu walida, powda da lipstick na saka ammma ba karamin kyau nayi ba,saboda abayan yayi mugun karban fatar jikina ",itta ma dai walidan abayan tasaka amma nata bakine, Fitowa mukayi muka tarar mamansu nihila tana gyera kayan breakfast a kan danning , Tana ganinmu ta sakar mana murmuchi"..gaisheta mukayi tayi mana bismillah damu zauna,bamuyi musu ba,dan mukammu yinwan mukeji,saboda jiya ba wani a bincin kirki mukaci ba, Yanzu ma dai kayan lambune kawai mukasha .. Suna gamawa, barista ya kalli jannat "yata kitashi muje ko ina so na gama miki komai kafin jibi zan wuce,toh na amsa muka mike da walida, "Ni da barista sai aunty walida,da kuma,Mr ali Khan,muka fita,kasan cewa yafi barista sanin gari tunda shi kasarsace" Makaranta suka samomin mai kyau da sada,ga kuma tsari,ba kamar irin makarantunmu "na nan ba,...bamu muka dawo gida ba sai wajan la'asar, Insha allah ranar Monday zan fara zuwa school, Kasan cewa yau Wednesday ne.... Da ma'a dinsu aryan taga ba cin abinci mukeyi ba,shine tayi mana shinkafa da miyan vegetable...duk da ba wani dadi yayi sosai irin namu ba ,amma munci babu laifi dan mugun yinwa mukeji... Washe gari Daddynsu walida ya karasamun wasu abubuwan da baimin ba, Yau ya kasance Friday kuma a yau su Dady zasu koma Nigeria, Airport muka rakasu "sosai Dady yamun nasiha..akan na tsare mutuncina,nakuma rike addini na sosai,nasan cewa kataru ya kawoni,karatu kuma zanyi na dawo...a haka suka shiga jirgi ,mukuma" muka dawo gida jikina a sanyaye,sai share kwalla nake... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 25&26 Bismillah rahmani rahim *Nigeria* *Kano* ______ sai wajan 4 na yamma suka "sauka ...mommyce da kanta taxo tarban mai gidanta "itta da Minal... Minal na ganin walida taje ta rungumeta,dan tayi missing din yer uwarta sosai,duk da kwana biyu kacal sukayi,amma ba karamin kewa sukayiwa zuna ba, Sannu Minal watoni bakiyi kiwata ba sai yer uwarki kawai,dariya tayi tace afwan Dady ba haka bane,kaima nayi kewarka sosai my Dady, dariya barista yayi,naki wayon,kedai ki fadi gaskiya,mommy ce ta amshi zancen,kai ko alhaji ba dole tayi kewar yer uwarta ba,kasan daya baya daba tafiya tabar daya ba,kaga kuwa dole suyi kewar juna,geda kai barista yayi,muje gida ko?"mota suka shiga mommy tajasu suka wuce gida... *Gidan*oncle Ibrahim* Bayan tafiyar su barista" India da kwana daya.... oncle Ibrahim yaji shiru, barista "bai kirashi"akan maganar kotu ba,shi a tunanin sa ko baristan ya janye maganar kotun ne.. Bai ma san cewa barista" kam ma baya kasar gabaki daya.... Gidan barista Bayan sun dawo gida yayi wanka yaci abinci,yayi sallah,yana zaune da matarsa "a dakinsa suna hira irin nasu na ma aurata,su walida kuma suna dakinsu, Suna hira sai oncle Ibrahim ya fado masa. Wayarsa dake gefensa ya dauka,ya dannawa Ibrahim "kira...zaune yake shima da matarsa a falo sai yaji wayarsa na ringing tunani yake wa zai kirashi a wannn lokacin,yana tubawa_wa zai gani inba number bariata ba...irjin sane ya buga ras yana tunanin wana karya zai sherbawa bariata "....har wayan ya tsinke bai daga ba,sai da ya fara ringing a karo na biyu, sannan ya daga... Muryarsa har wani rawa yake he..he.. hello barista "wani murmuchi barista"yayi da sai shi kadai yasan ma'anarsa.. Barka da dare Ibrahim ya gida ya iyayi...la..lafya lau barista,yanzu nake shirin kiranka sai gana ka kirani , Ibrahim ya sherbawa barista karya, Ayya babu mas'ala ai ba gashi ni nakira ba, barista yayi magana yana kara sakin wani murmushi"ina maganar mu ta kwana Ibrahim"?. Wllhy har yanzu bamu ganta ba,jiya ma a bunda yasa bankira ka ba,yini mukayi dani da abokina muna yawon nemanta 'har can adamawa sai da mukaje,bamu dawo ba sai dare,shiyasa ban samu na kiranka ba,yanzune nayi niyar kiranka,na dau waya kenn sai ga kiranka "ya shigo wayata, Kaji yanda akayi kenn barista"dan allah ka janye maganar kotun nn..insha allah zamu kara nemota,ko allah zaisa a dace.... Haba _haba Ibrahim "ya zakace na janye maganar kotu bayan kuma kafi kowa sanin yau kusan kwana biyar bamusan inda yarinyar" nn take ba,yanzu haka ma bamusan wana hali take ciki ba,sann sai kace na bar zancen kotu. Taya zan bar maganar kotu bayan kuma a gidanka ta bata,waye sani ma ko kaine ka saceta ban sani ba... Wllhy_wllhy kaga dai Har sau biyu na rantse maka..?bansan inda jannat"take ba,sedai kuma kasan halin yaran yanzu,kila ma... tsaurayinta" tabi suka gudu bamu sani ba,shiya sa nace ka kwantar da hankalinka"barista mu nemota a hankali... Kaga dakata Ibrahim"...dama tun_ tuni na lura ba kaunar yarinyar nn kake ba...ban tabbatar hakan ba,sai yau,insha allah sai ka fito da yarinyar nn...barista na gama fadar haka ya kace waya.... Kallon wayan Ibrahim yayi wani gumine yaji yana sassafo mai,tudda sanyin AC dake dakin.. Hajiya maryam na tambayar sa meyake faruwa, bai ma kalle ta ba _ballantana "tasa rai zai amsa mata....da taga ya mata banza ma,ficewarta"tayi daga dakin ta bararshi _shi daya... Waya _ya dauka ya dannawa a bokinsa" kira,gayamai duk yadda sukayi da barista "yayi..ya kara da cewa shi bai ma san ya zaiyi ba,saboda yace zai kaishi kotu.., Kwantar masa ta hankali a bokinsa yayi,suka kara tattaunawa,akan maganarsu" shekaran jiya..sai da yaga hankalin Ibrahim ya kwanta kuma ya _yedda da shawaran da ya zomai dashi,sann sukayi sallama..ya kashe wayan,sai a lokacin ya samu ya kwanta, *India* Ranar Monday jannat "tafara zuwa school kuma Alhamdulillah komai yana tafiya dai_dai Kasan cewa tana son yara sosai, shiyasa take ganin su aryan kamar kannenta "gashi kuma yaran nada shiga rai.. Shiyasa a kwanaki kadan da tayi dasu har sun shaku sosai da yaran,tare ma take kwana dasu"? *Nigeria* Gidan barista bayan ya gama waya da Ibrahim"fadawa matarsa "duk yanda sukayi da Ibrahim "yayi,mai zatayi in banda dariya,ya kara da cewa koda zai gaya mai inda jannat take sai ya koya mai hankali tukun saboda gobe.... Karfe biyun dare wasu mutane "masu bakaken"Kaya sun rufe fuska.bazama ka iya gano kosu waye su ba, suka shiga gidan barista"sukayiwa mai gadi dukan tsiya suka shiga cikin gidan... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Jumma'at Mubarak too all Muslim 🕌🥰 Page 27&28 Bismillahi rahmani rahim ______"barista ne tsaye a dakinsa" yana sallan... dare kasancewa ,shi mutunne mai yawan ibada ,sallan dare baya wuce shi,ko da bai da lfy yakan daure ya tashi yayi sallan...yana cikin sallah yaji kamar motsi a falo,sharewa yayi_ yaci gaba da sallan sa,har ya idar da sallah bai kuma jin motsin ba, Yana cikin lazzumi"yaci gaba da jin motsin,kamar ana hauro mai sama,bai tabbatar ba,sai dayaji ana buga mai kofar daki. Mikewa yayi _ya matso kusa da bakin kofah yana tambayar waye?"nine ka bude kofah in ba haka ba,kuma mu karye kofar..haka yaji ana fadi,juyowa yayi _ya kalli matarsa"dake zaune akan gado, da yaga dai hankalinta duk a tashe yake sai zare ido take,lumshe mata ido yayi _ya kuma dudesu,alamar kwantar mata da hankali"..ittama lumshe mai idanunta tayi,jin mutann suna maganne yasa shi tsaurin budewa,yana kallon su ,bai gane kosu waye daga cikin su ,dan ko wannesu fuska a rufe tureshi sukayi,suka sakai suka shiga cikin dakin, hankalin barista a matukar tace,yake suwaye su"? barista ya tambaya . Har ma kana da bakin tambaya su waye mu ? suna karewa dakin kallo, kuyi hakuri,barista ya fada.... Hankalin barista duk a tashe,daurewa kawai yake, saboda kar matarsa fahimci hakan, Magana suke amma hankalinsa"gaba daya ma baya garesu,shi tsoransa "bai wuce kar su cutar masa da iyali ba..yana cikin tunani suka tureshi suka shiga cikin dakin,basa ganin komai nasu sai idanunsu, shiyasa ma bazaka taba gane kosu waye su ba,nufo hajiya lubabatu sukayi,gadan_gadan ..... Barista ne ya fara rokonsu "don Allah don annabi karku cutar min da iyalena ,barista yayi magana tare da hada hanna yensa biyu a waje daya alamar roko ,dan dakatar da zuwa inda hajiya lubabatu take sukayi,suka juya suna kallon sa,wani dariya ogansu ya sheke dashi "yana kallon barista"...kaga barista "ina yarinyar nn take?" In har bakaso,na tabama iyalae, ka bamu yarinyar nn da kuma ragowar dukiyar dake hannunka"in ba haka ba...bai karasa magana ba yayi hayyar kofar dakin yana wani muskilin murmushi "sai daya je har bakin kofar ya juya a karo na biyu yana karewa barista"kallo,kasan ina zani?"ya tambayi barista, girgiza kai barista yayi,tsawa suka daga mai, kaga malan baki zaka bude kayi magana... Bawai ka dinga girgiza mana kai ba,sai kace kurma,daker barista ya iya bude makinsa,ba...ba...ban...sa..bansani ba,daker ya iya furta kalman bansani din saboda tashin hankalin da yake ciki,zai iya cewa ma tun da yake bai taba shiga irin tashin hankalin da yake ciki a yau ba,shi tsoransa" ma bai wuce kar a cutar masa da iyalae ba, Wajan yayanka zamu muga wadda tayi mana,sai mu dauka tunda yaya wasu sunfima yayanka,suna gama magana basu tsaya sunji waca amsa barista zai basu ba,sukayi ficewar su , Mikewa barista da hajiya lubabatu sukayi suka fita,basu gansu a waje ba,sai suka nufi dakin yaran nasu_suna zuwa kafin ma su karasa,dakin, suka ganshi a wangale,shiyasa da sukaxo "cusa kansu kawai sukayi suka shiga, Suna shiga,suka tarar dasu daya_ yana tsaye,daya kuma yana kan gadon Minal, wandonsa a tube dan dagashi sai gajeran wando zaiyi lalata da itta "salati barista yayi ya karasa bakin gadon,in kanayiwa allah da annabi kabar mun yata,ba itta ta muku laifi ba,nine nake ganin nayi muku laifi ba yata ba,ni dinma bansan wana laefi nayi muku.... Barista yayi magana ?" Ha.ha.ha.ha barista naga alama kana da taurinkai. In har kana so na bar maka yerka,na tafi ba tare danayi mata komai ba,ka tabbata ka fito da jannat " a duk inda kaje ka boyeta,in bahaka ba,a yanzu kuma a gabanka,zanyi wa yerka fiyade,kafin na tafi daga gidan nn kuma sai ka bamu ragowar dukiyar daka boye,na marigayi Muhammad Ali,in ba haka ba,ina gama yi mata fiyade kasheta zanyi mukara gaba,kaga kai zakayi a tsara bani ba, Yana gama magana ya mike ya tire rigarsa,ya take daga shi sai single da boss kawai ya rage a jikinsa,kara matsowa kusa da itta yayi _ya fincike rigar baccin take jikinta "ya rage daga itta sai pad,kuka minal ta farayi,walida kuwa sai zare ido take,ai barista na ganin haka baiyi wata_ wata ba,da gudu ya karaso bakin gadon, yajà bargo yana rufewa minal jiki,bai karasa ba,ya mike ya dauki barista da wani gigiceccen mari tare da tureshi gefe,ya bawa dayan umarni daya dauré barista" dauré kafarsa sukayi da bakinsa , Haba mai gida yanzu ashe zaka iya bari a lalata rayuwar yerka ,kuma a gabanka kana gani,bayan kuma kana da mafita "...in har kai zaka iya,ganin a cuci yermu toh ni bazan iya ba, Kaga dakata ni zan gaya muku inda jannat"din take,amma dan allah karku cutar min da yarinyata "pls, hajiya lubabatu tayi magana... Dan dakatar da a bunda zaiyi yayi yana kallon hajiya lubabatu,alamun yana jinta,fadi ina jinki?" Wllhy bata kasar nn ya dauke ta ya kaita karatu a India,amma bayan wannan bansan komai ba, Hahaha shegen barista "dama nasan tsarai kasan inda jannat"take kaki gaya mana kawai saboda tsabar taukin iron naka , Gaskiya hajiya kin burgeni,da kika ceci yerki,amma kisani cewa dole sai ya bamu ragowar dukiyarnn ko kuma mu tafi dashi muje mu kasheshi, In allah ya yarda zai baku amma dan allah karku kashemun miji, hajiya lubabatu,tayi magana jikinta na kerma, kinga dakata hajiya ko dan kinga na kyale yerki ?toh kisani na kyaleta ne dan ra'ayin kammu,dan ke baki isa kice zaki bamu umarni ba, Maza ki kwashe yayanki kuje ku kwanta "ai da tsauki momynsu walida ta tattara yayanta suka bar dakin suka koma dakin ta,ya rage daga barista "sai su ,bindiga suka fito tashi suka saita mai a kai basuyi wata_ wata ba,saiji kake........ Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) 29&30 Bismillah rahmani rahim ______"ji kake bummm, Suka harbi saban cilin dakin.wajan da sukayi Harbin har sai da ya bule, Badan bakin barista a rufe ba,da tuni ya kurma ihuu,yan zu hakan ma sai zare ido yake,kamar ma jari ...dariya ogansu ya kuma shekewa dashi ",ya fara magana,kaga barista na baka nan zuwa gobe,ka kira yarinyar nn ta dawo "ka kuma tabbatar daka ajiye mana ragowar dukiyar nn in ba haka ba,kanka zan hanba a wann karon,kar kaga yanzu nayi harbi a silintar dakin "toh wllhy in har bakayi a bunda muka saka ba,toh wllhy gobe bazaka kwana da ranka a duniya ba,abu na biyu da zan gaya ma kuma shine in har ka sanar da yan sanda "wllhy iyalenka zamu kace,in mungama da iyalenka semuxo kanka kaima, inyaso kuwa bar duniyan a tare,tunda kana sonsu, Yana gama magana yayiwa dayan alama da hannu,dasu tafi,fita sukayi suka bar gidan.... Mommynsu "walida kuwa suna jin harbin binduga,suka saki kuka"yanzu shikenn yayanta ma sunzama marainiya"ya zasuyi da rayuwarsu"kallon yayanta tayi ta gafa magana,kinga walida ku zauna yanzu_ zan dawo, Kallonta sukayi,suka fara magana suma haba mommy ina kuma zaki?"mun rasa Dady kina so"kema mu rasaki ne,pls mommy karki tafi, Kunga walida in allah ya yarda babu a bunda zai sameni,ku kwantar da hankalinku"ku zauna yanzu_zan dawo nace muku aiko,toh mommy suka amsa, Fita _tayi ta nufi dakinsu walida"tana zuwa taga kofar a bude take,saka kai kawai tayi ta shiga,dube dube tashigayi"amma bataga kowa ba,sai ta shiga kwanceshi "tana gama kwanceshi"ta kalli mai gidanta...mai gida ina suke ?dama bakai suka harba ba, Alhamdulillah nagode allah,karasa kwanceshi tayi, daker barista ya mike,sai zare ido yake "Rishi mommy tayi, suka bar dakin, ta nufi dakinshi dashi,tana zuwa,gefen gadon ta nuna mai ya zauna,ta shiga toilet ,ruwa mai zafi ta hada mai,ta kuma fitowa,ta kamashi har bakin kofar toilet din ta kaishi "kallonsa tayi ta fara magana,ka shiga ka watsa ruwa mai gida kyaji dadin jikinka,geda kai kawai barista yayi dan yanzu bashiga bakin magana, toilet ya shiga ya jà kofar ya rufe,har yagama shiga toilet din hajiya lubabatu bata dena kallon mai gidan nata ba,har saida ya rufe kofa sann ta juya ta koma dakinta dan duba su walida dan ,yana zuwa ya tarar dasu rungume da junansu suna kuka...yanzu shikenn sun kashe Dadynsu?suna cikin haka sukaji karar bude kofah,dan waiwayowa sukeyi ,sukaga ashe ma mommynsu ce,rufo kofa momy tayi _ta karsa cikin dakin,ai suna ganin haka suka mike suka rungumota sam a jikinsu, Sai kuka,saida sukayi mai isarsu sann suka dena,dagosu momy tayi tana kallonsu ,kunga ku share hawayenku babu a bunda ya samu Dadyn ku yanzu haka ma na barshi yana wanka na taho nn dakin saboda bansan wana hali kuke ciki ba...kunga yanzu a subaha tayi kuje_ kuyi alwala kuzo kuyi sallah kuyiwa allah godiya, toh suka amsa walida ta wuce toilét,shafa kan minal momy tayi,ta fita ta nufi dakin mai gidanta,dan tasan yanzu kam kila yagama wanka.aiko tana zuwa ta sameshi zaune a kan gado yana zaune yayi tagumi,allah ne kadai yasan tunan me yakeyi. Zama momy tayi kusada itta ta kamo hannunsa "sai a lokacin barista ya dawo daga tunanin daya dafi, Magana hajiya lubabatu ta farayi,haba alhaji wai tunanin me kakeyine haka har na shigo dakin baka sani ba,dan dagowa barista yayi yana kallon hajiya lubabatu,sai ya fara magana..haba hajiya taya zaki tambayeni meke damuna bayan kuma kinfi kowa sanin halin da nake ciki. Haba mai gida ka rage damuwa a ranka, Yanzu abunda zakayi kawai ka kira a bokinka ali Khan"kace mai ya saka jannat a jirgi ta dawo gida,in ya tambayeka lfy kace mai rasuwa akayi mata,shine kakeso tazo tayi musu gaisuwa,ba dadewa zatayi ba,zata koma... Kaga tana dawowa ka dauketa,da itta da dukiyar duka _ka masu,ai nasan bai wuce wann oncle Ibrahim" dinn ya turasu ba,kaga kana basu itta zasu barmu muyi rayuwarmu"yadda mukeso,babu dakura, Itta kuma jannat "nasan tunda Ibrahim din kanin mahaifinta nasan bazai cutar da itta ba duk rashin imanin da yake fashi, Kaga allah ma ya taimaketa,tunda itta macece,tana samun mijin aure sai tayi aurenta"kaga daga lokacin wahalarta "takare zataci gaba da rayuwarta kamar kowa, Tun lokacin da hajiya lubabatu ta fara magana barista bai tanka mata ba har tagama... Sai a yanzu daya daga yana nazarin maganarta, Amma in yace zai amince da shawararta"..ya zaiyi da alkawari daya daukar wa a bokinsa? In Kuma yace bazai bi shawararta ba kuma iyalansa suna cikin tashin hankali... Tashi yayi baice mata komai ba, ya wuce masallaci,yana idar da sallah ya dannawa a bokinsa kira...bugu biyu ya dauka,gaisawa sukayi. Yake tambayarsa ya jannat "dasau aryan yace suna lfy, Bayan sun gama gaisawane yake sanar da shi komai,kamar yanda hajiya lubabatu ta bashi shawara haka ya fadawa Mr ali Khan"ma.. Yace ya bawa jannat"zaiyi mata bayani. Kiran jannat "Mr ali yayi _ya bata waya..bayan sungama gaisawa ta barista yake sanar da itta data shirya anjima zataxo Nigeria insha allah...tayi mamakin sosai amma bata nuna hakan ba,dan itta kanta tayi missing dinsu walida sosai,bayan sungama wayane,barista ya karasa gida kwanciya yakeso ya danyi, dukda dai ba Lallaine ya iya bacci ba,amma babu abunda yake da bukata a yanzu daya wuce kwanciya, *Bayan awa shida* Jannat "take saukowa daga kan jirgi,dukda ba wani dadewa tayi a India ba amma tayi migun canjawa sosai kamar ba itta,sanye take da bakar abaya daya amshi jikinta"idonta manne da bakin glass,kasan cewa itta din farace sosai shiyasa ba karamin kyau glass din yayi mata ba, Karasa saukowa tayi tana waige _waige can ta hango su momy da barista haddasu walida,da duk jikinsu yayi sanyi, can ta hangosu"sai ta fara tafita kamar mai tsoron kasa..... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 31&32 Bismillah rahmani rahim _____karasa wajansu tayi gaida barista da mommy tayi tana kallonsu walida murmuchi ta sakar musu, rungume "walida jannat tayi,dama kuma tana da rauni zuciya shiyasa,kawai ta saki kuka bubbuga bayanta jannat ta shigayi,haba aunty walida,ko baki farincikin ganina bane... Ai barista najin haka yayi saurin amsar maganan,haba jannat "taya zakice batayi farinciki ganinki ba,duk munyi farinciki ganinki,itta dimma farincikin ne ma ya sata kuka, sakin walida jannat "tayi_ taje ta rungumi minal ma,sai da barista yayi magana,sann kowa ya shiga mota suka wuce gida.. Muna zuwa gida wanka nayi sannun naci a binci.nadan kwanta,nikam har na kwanta ina ganin canji wajansu walida sosai dan fara'ar da na saba gani akan fiskokinsu yau babu shi,in na tambayesu kuma cewa suke babu komai... Sai wajan karfe 4na tashi kasan cewa bana sallah ,,shiyasa dana tashi wanka kawai nayi. Barista ne zaune shida hajiya lubabatu,a dakinsa "dawowarshi kenan daga masallaci,lokaci ya duba a 'agogon dake daure a tsinsiyar hannunsa"yaga 4hadda yan mintuna,sann ya maida dubansa ga hajiya lubabatu,kinga hajiya kitashi kije ki hada duk a bubuwan da kikasan yana da mahimmanci sosai a wajanki,sann kicewa su walida ma su hada kayansu da sauran a bubuwan da zasu bugata, Ban fahimci mai kake nufi ba mai gida ?" Muhada kayanmu muje ina ?" Kinga hajiya kitashi kije kiyi a bunda na gaya miki Banason yawan tambaya...zata sakeyin magana,sai ya daga mata tsawa da tunda take da mai gidanta bai taba mata haka ba..... Fita tayi sai data leka dakinsu walida, ta fada musu sakon mahaifinsu "sann ta wuce nata dakin Tana zuwa ta nemi gefen gado ta zauna sai kawai ta saki kukan dani kaina bansan kona meye ba...ta jima tanayi sai daga baya ta tsagaita da kukan nata,wayarta_ tajâ tayi kiran wata number ,bugu daya aka dauka,sai ta kuma sakin wani kukan bansan me aka gaya mata a wayan ba,sai kawai gani nayi tayi murmuchi tana share hawayenta" ....toh na kumaji ta amsa,sai ta kashe wayan,ta shiga hada kayanta"dama duk a bubuwan da zatasan yana da mahimmanci sosai a wajanta...zuwa karfe 5 ta gama hada komai nata.... Dakin su walida. Bayan fitar momy taga dakinsu,suka juya suna kallon _kallo,me momy da Dady suke nufi,da zasuce su hada kayansu ?har suka gama yiwa kansu tambayoyi basu samu amsa ba... Da sukaga lokaci na kurewa kawai tashi sukayi suka,fara shirya kayansu a cikin akwati. Tayasu jannat tayi,kasancewa itta dama tunda ta dawo kayanta suke cikin a kwati bata sakasu a wardrobe ba....suna cikin shiryasu ne,momy ta kuma shigowa dakin a karo na biyu... kallonsu tayi tana tambayasu sungama ?suka amsa da eh,umarni tabasu dasu sauko da kayan kasa..saukowa sukayi da kayan,suka sake komawa sama suka tattara sauran kayayyakinsu da suka rage suka sake dawowa falon,zama sukayi suna jiran wana umarni Dady zai kuma basu...ba'a dau lokaci ba sai gasu suma sun sauko da kayayyakinsu "kwashe komai sukayi suka saka a mota,sai wata jakace kadai ta rage wanda barista baisakashi a mota ba, Dama kuma ya riga daya gayawa mai aikisu,da mai gadi dasu shirya suma tun dazu,shiyasa suna fitowa kudin mota ya bawa kowannesu "ya kara da cewa insha allah in yadawo zai nemesu... Dama kuma ya rigada yayi musu karya akan cewa zasuyi tafiya amma suna dawowa zai kirasu a waya suma sai su dawo wajan aikinsu.. Sai da su mai gadi suka bar gidan sann barista ya kukkulle ko ina,mota suka shiga suka bar gidan... Sai da yayi nisa sosai da gidan ya sauke wani a jiyar zuciya,dashi kadai yasani.. Tunani ya shigayi yanzu shikenn ya bar gidan sa har a badan, Tafiya kusan na awa daya sukayi sann sukaga yayi parking a wani gida ma daidaici mai kyau, Gidan yana da kyau sosai..irin gidacen turawann ne.amma bai kai wanda suka bari girma ba, Remod ya dauka ya danna sai kawai sukaga get din gidan ya bude shiga da motar ciki yayi_yayi parking,sai yace su fito ,fitowa sukayi daga cikin motar,sai kallon gidan suke ya burgesu walida sosai,amma banda momynsu walida.... Walida ce ta juya tana kallon Dadyn nasu,ta fara magana,Dady wann ne sabon gidan mu ?geda mata kai barista yayi...ya basu umarni dasu shigo da kayansu ciki...kwashe kayan sukayi suka shiga dasu jannat "zata dauki nata barista ya hanata,momy ta juya tana kallonsa,mai gida meyasa ka hanata shiga da katanta ciki itta ?"saboda ba ann zata zauna ba,zan kaita gidan oncle dinta ne...geda kai momy tayi suka shiga ciki.. jannat kuwa sai mai _maita maganar barista take a ranta,toh me barista yake nufi da zaice zai maida itta gidan oncle din ta ?itta a iya saninta bata da wani Oncle sai oncle Ibrahim, Shi kuma oncle Ibrahim ai baristan da kanshi yaje ya daukota daga gidan sa, saboda wahalar da takesha a wajansu "in har canne barista zayi maida itta toh gwara ta shiga duniya kowama ya wuta,tabata da walida tayi ne yasata dawowa daga duniyar tunani data tafi,riko hannunta tayi sauka shiga ciki....muna shiga ciki wanka kawai mukayi saiga barista ya sake zuwa dakin da aka mabu akace nn ne dakinmu,yana shiga ya kalleni yace...in kingama jannat kifito mu tafi dare nayi ,ina jiranki a waje kinji.kai kawai na iya gedawa amma jikina yayi mugun yin sanyi,gelen abayata na yafa su walida suka rakani har wajan mota ,suna so _su tambayi Dadynsu ina zamu amma bataga fuska ba,ahaka har barista ya jà mota,tana dagawa jannat hannu jannat na daga mata "har suka bar gidan,ciki ta koma ta fada kan gado sai kawai ta saki kuka, Nima har muka bar layin kuka nakeyi,kallona barista yayi _ya fara magana"kinga jannat"ki kwantar da hankalinki,babu a bunda zai faru, ba wajan oncle Ibrahim zam maida ke ba Ai ina jin haka da tsauri na dago kaina ina kallon barista, murmuchi nayi nace da gaske Dady ba wajan oncle zaka maita ni ba?eh jannat ba wajan oncle zan kaika ba,ina so ki bude kunnuwanki da kyau kiji a bunda zan gaya miki kina jina?"eh ina jinka Daddy..duk a bunda ya faru jiya da daddare da kuma wayann mutann sukaxo gida sukayi musu barazanar dukiya ,da kuma maganar da sukayi da Mr ali Khan. Duk sai da ya kwashe ya gaya mata,toh yanzu Dady ina zaka kaini?jannat ta tambayi barista,India zaki koma jannat"yanzu ma a bunda yasa nace kixo,nafison in miki bayani yanda zaki fahimta,in nace zammiki a waya zai iya yuwa wani ya jimu, Wuri ya samu ya paka motarsa,ya dauko wani jaka dake gefensa, Bude jakan yayi _yafito da wasu ta kardu kusan guda shida biro ya mika mata yace tasa hannu Hannu jannat "ta saka ,a haka ya dinga mika mata daya bayan daya tana sa hannu har ta saka gaba daya... Hamdallah barista yayi...ya dago yana kallon jannat "kinga yanzu jannat na tsauke nauyin dake kaina,dana samu na damka miki dukiyarki, Alhamdulillah. Duk da ban aurar dake ba.amma ko yanzu allah ya dauki raina nasan .na sauke nauyi, Ta kardun na duba..sann na daga ina kallon Dady. Sai nafara magana ..Amma Dady wann dukiyar ai yamin yawa,ina zan kai,kanfanoni har guda uku,ga kuma gidaje har guda shida,dan allah Dady kaima ka dauka.nifah yarinya ce bansan komai a kan dukiya ba, murmuchi barista yayi, yasan tayi kankanta rike wayennan dukiyar amma yazama dole ya bata ,dan baisan ko wayenn mutann zasu iya barinshi da rai ba. Kinga jannat "ki tabbata kin adanashi sosai,dan su zasu taimakeki,bakida kowa sai wayenn dukiyar ya zama dole ki kula dashi,jiki a sanyaye nace toh Dady insha allah..nagode sosai Allah ya kara girma (Ameen)barista ya amsa. Jà motar yayi suka nufi airport,suna zuwa yayi mata komai,da komai,sai wajan karfe 7jirginsu jannat ya daga zuwa India,kafin su shiga jirgi sai da barista ya kumayi mata nasiha tana kuka ta shiga jirgi... jingina nayi da cikin kujeran na lumshe idona ina tunanin rayuwa... Yanzu shikenn banda kowa... Ai ni da ace kudi yana siyan iyaye da na shiya da wayenn kudin amma ba'a siya,kuka na saki.. Cikin baccin daya dan daukesa yaji ceccekar kuka na tashi,a gabansa.da alama mai kukan yana kusa dashi,shi fah ya sani yaga mace na kuka.gajeran tsaki ya danjà,sann ya daga idanuwansa da suka kukkumbura saboda bacci daya danyi.... Wani matashin tsaurayi ne wanda bazai wuce shekaru 25 ba a duniya Farine sosai kana ganinshi kaga balarabe . Ga gashin kansa baki wuluk dashi.yana da dogon hanci,da kuma karamin baki da jajayen labe,yana da dan jiki kadan.. Hankicif dinshi ya ciro daga cikin aljiwun wandonshi,ya mika mata.kuka nake sai kawai naga ana mika mun hankicif har zance aa sai kuma na karba.. Thank you na fada,duk da banhanzo wanda ya ban shi ba,yaji tsarai amma baice komai ba, Goge hawayena nayi... *Bayan awa shida* Sai wajan karfe 12na dare jirginmu ya sauka a kasar India... Fitowa muka somayi...sai da muka sauka daga jirgi na kalli tsaurayin dazu daya bani Hankicif dinsa ,duk da dazu daya bani Hankicif dinsa banga fuskarshi ba,amma nagane shice ta hayyar turaren da naji dazu a cijin hankicif da zan goge hawayena, muna hada ido dashi naji irjina ya buga da karfin gaske. Karfin hali nayi na mika mai hankicif dinshi,karba yayi, nayi masa godiya... Tafiya na farayi na sinkari muryarsa mai dadi amo.yana magana,you Da naji yace you har zanci gaba da tafiya sai wata zuciya kuma yace na tsaya,tsayuwa nayi na juya ina kollonsa naji yace ya sunanki,mamaki nayi sosai da naji yayi hausa, amma na share na bude baki daker nace mai ... Jannat ",ina gama fadar haka ban kuma saya naji mai zaice ba,na kara gaba... Ina gama saukowa naga Mr ali yazo daukata, Dama kuma o ready Dady ya kira ya gaya masa.ganinan dawowa baiyi mamaki ba.... Saboda ya dauko ko dan karatunane shiyasa na dawo. Mota muka shiga muka wuce gida... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda ) Page 37&38 Bismillahi rahmani rahim _______tuki oncle Ibrahim yake yana tunanin inda zai fara nemo mai motar nn ,sai kawai yaji wayarsa na ringing yana dubawa yaga abokinsa ne yake kiransa,kamar bazai daga ba sai wata zuciyar" kuma yace mai ka daga mn kaji mai zaice maka dagawa yayi ya kara a kunansa sai yayi shiru,can bangaren kuwa naji ana cewa.. Hello a bokina kana jira.. Eh ina jinka Ibrahim ya amsa wai ya naga kwana biyu in na kiraka sai wani shan kamshi kake,abokin ya kuma fada.. kaga malam in bakada abin cewa ni zan kace,tsaya Ibrahim wai mesa kake min hakane wai ,mungama komai akan harkan nn kuma sai kazo ka kwapsa gaba daya ni da nasan haka zakamun da tun farko ban fara ba wllhy,ya bude baki zaici gaba da magana sai Ibrahim ya dakatar dashi,kaga malam ka rabu dani don allah ka barni nayi rayuwata "harka dai dama tun farko kaine ka zugani yanzu kuma nace ma nafasa ,ko ana dolene?kuma bari kaji daga yau sai yau kadaka kara kirana yana gama magana kit ya kashe wayan, Bangaran abokinsa kuwa wani miskilin murmushi yayi ya shiga office dinsa A zuciyarsa kuwa cewa yake sai na koya maka hankali Ibrahim danni ba'a fara aiki dani a bari indai an fara toh sai an karasashi, Tada mota Ibrahim yayi ya bar wajan yana cikin tuki aka tsedasu a wajan danjaa, tsayawa yayi yana jiran a bada hannu Yana tsaye ya lula cikin tunani har aka bada hannu bai saniba mutane sai faman yinmasa hone suke. Ana cikin hakane ya dawo cikin hayyacinsa " yaga ashema an jima da bada hayya yana tsaye.tada motar sa yayi Zai tafi sai ga wata mota ya tawo gadan_gadan shi baima kula da motar bama ashe tun dazu yake mai hone bai sani ba ,ga wani babban mota daya tawo Kan titin bai kula dashi ba mai motar yayi mai hone har ya gaji Ibrahim bai kulaba "tahowar da motar zaiyi kenn sai ga Ibrahim shima ya tada motarsa zai tafi,sai kawai suka bige motar juna,amma na Ibrahim yafi nasa buguwa,saboda nasa glass din gaban motarne ya fashe...ai nan da nan mutane da yan sanda suka cika a wajan,daukarsu akayi aka wuce dasu a sibiti Ana zuwa a sibiti aka shiga basu taimakon gaggawa,shi dayan ba wani rauni yaji sosai ba,shikuwa Ibrahim wann fashiwar glass din motarsa da yayi, a sanadiyar hakan ne gwalba ya shigan mai ido sai ammai aiki, Matar barista ne zaune tare da minal walida kam tun lokacin da suka bar gidan su gaba daya rawuyarta ta janza,saboda yanzu ko hirama batayi, bata fita palo sai in saurayita ne kawai ya kirata zakaga murmushi akan fiskarta itta yanzu babban tashin hankalinta ma bai wuce rashin sanin halin da ma haifisu take ciki ba,ta kira wayarshi amma har yau bata shiga,tasan yanzukam anriga da ankashe musu ma haifi" yanzu shikenn suma sun zama marasu? Tana cikin tunani wayarta ta shiga ringing sunn saurayinta tagani akan screen din wayan ai da sauri ta daga ta kara a kunne,gaidashi tayi ya amsa mata shikin so da kauna,sun dade suna hira sai daga baya sukayi sallama ya kashe wayan. Mikewa tayi dan zuwa samowa kanta a bunda zataci dan tun safe tada karya batakuma cin komai ba har yanzu,gashi dare yayi,fitowa tayi zata wuce kitchen kienn ta hango momynsu zaune tare da minal suna hira su kam ko a jikinsu,itta abunma har mamaki yake bata yanzu kam zata iya cewa ma tsoro suke bata,ba mamaki ba. Kai ta girgiza ta wuce kitchen,tana zuwa tea kawai ta hadawa kanta dan batajin zata iya cin wani abu ayanzu..fitowa tayi ta kuma wucesu,ta koma daki su kuna suka bita da kallo, *India* Bayan wata biyar Jannat ce tsaye a kusada mirror tana shafa powda,ga waya makale a kunneta da dukkan alamu waya take..ta kara girma da kyau sosai fatarta ta kara haske sosai kamar ka tabata jini ya fito, blue wando da farar tishet ne jikinta tayi da farin mayafi tayi rolling din mayafin a kanta "tayi kyau sosai, Magana naji tanayi, Okay dear ganinn zuwa dan allah ki jirani nagama pls..tana gama magana bata jira taji mai wancan zatace ba ta katse kiran, back dinta ta dauka ta rataya tayi hayya fita babu kowa a palon da dukkan alamu dai ya nuna cewa su.aryan sun tafi school. Su paa kuma sun tafi wajan aiki,rufe gidan nayi _nayi ayya waje a bakin kofa na hadu da arilin,arilin ta kansance kawatace mun hadu awajan zana jarabawa shiga University kuma alhamdulillah dukan mu Mu biyun mun samu,a yanzu haka yaune ranarmu ta farkon shiga University "a yanzu hakama miyo min tayi mutafi tare dan su paa sun tafi nikuma bana son tafiya nikadai ,kasan cewa da motarta tazo,fitowa tayi muka rungumi zuna muna murna yau zamu shuga University,sai da kuma gama yin shanshancin mu tukun,sann muka shiga mota tajamu muka wuce school.. *kano* *Nigeria* Anyiwa Ibrahim aiki kuma alhamdulillah anyi mai cikin nasara, amma har yanzu yana sa makin glass a idonsa " Ya labarin matar matar barista? A yanzu kam walida ta barwa allah komai dan yanzu kam tagama fidda rai akan mahaifinsu "yanzu ma tana zaune tana waya da wannn tsaurayin nn nata,mai suna Mahmud, Mahmud yana da kirki sosai,kuma gada gidan mutunci ta fito,su ba masu kudi mane amma suna da rufin a siri dai dai gwargwado, Mahmud ya kasance Yaron barista ne,yana da yankali ga nitsuwa,yayi karatu addini dana boko alhamdulillah. Kaga hubby na amince ka turo ayi maganar auran mu,yess naji dadi sosai masoyiyata "dariya walida tayi saboda tanajin sa tasan yana cikin farinciki,dan Mahmud ba karamin so yake mata ba,shiyasa itta ma take sonsa sosae.. Masoyiyata amma akwai mas'ala kinsan momynki bata son alakarmu,yanzu ya zamuyi,yayi magana alamar ya karaya,karka damu hubby ai momy ba itta zata dauramin aure ba, kaidai ka bar komai a hannuna nasan ta inda zan shawo kanta "kai dai kaje wajan kawu ka nemi aurena ,dan allah masoyiyata ? kai ta taga mai kamar yana ganinta, Alhamdulillah ya furta sai da suka tattauna sosai,sai daga visani sukayi sallama ya kashe wayan,ajiye wayarta tayi gefen gadon ta kwanta tayi shiru,ta san tsarai auranne kawai mafita,inyaso taci gaba da karatunta a can,tana cikin tunani baccin barawo yayi awan gaba da itta, *India* Muna fitowa daga lecture muka nufi wajan cafeteria ,ban san meyasa tun da muka muni wajan irjina yake bugawa,dan dakadar da tafiyan da nakeyi nayi arilin ta juya tana kallo na,jannt"ya naga kin tsaya kuma,mukarasa mana,ba cewa kikayi yinwa kikeji ba?kallon arilin nayi kinga arilin kije kawai na fasa zuwa,wllhy baki issa ba sai da muka zo wajan sannn zaki cemin kin fasa, Dalla malama kixo muje,in ke bakiya ci ai ni ina ci ,jan hannuna tayi muka shiga ciki ,kamar yanda nake taku hakama irjina "yake kara harbawa,har muka karasa ciki muka zauna,muna jiran a kawo mana lis din abincin da suke dashi, ba'a wani jima sosai ba,sai ga daya daga cikin ma aikatan taxo,mika mana takardan tayi wai muduba abincin da mukeso a kawo mn,ni Dayake hankalina "baya cikina ko takan lis din ma banbi ba, Zaune yake shi daya yana shan coffee,za wayarsa a hannu yana dannawa,dagawan da zaiyi Kenn ya hangota,tana zaune ta zuba uban tagumi,dayayi kamar zai dauke idonsa sai ya kasa,dan tayi mai mugun kyau yau,a jiye wayarsa yayi akan table din dake gaban sa,ya maida hankali sosai wajan kallon ta ,itta ko jannat "sai da arilin ta zabar musu a bincin,da aka kawo ba kadan taci ba deyewa ba, Kinga arilin tashi mu tafi. Ahaka dai itta ma arilin ta hakura da abincin da takeci ta mike, Duk a bunda suke yana kallon su bai san sanda murmushi ya kubce masa ma,yana ganin zasu bar wajan, titshu ya zaro ya goge bakinsa ya tattara wayoyinsa da mukullin motarsa dake kan teburin,yabi bayansu.... Hahaha su jannat an hadu da masoyi 😂za'asha love ❤️🥰💃💃💃🏃‍♀️ Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 33&34 Bismillah rahmani rahim *india* ______washe gari,tunda natashi ban koma ba kitchen na shiga nahada mana breakbeat,ina cikin gyerasu kan dinning sai ga maa ta fito ,gaidata ta nayi ta amsa cikin tsakin fuska,sai ta fara magana.. Jannat ke dai bakiya gajiya ko kadan,yanzu duk gajiyar nn da kika kwaso jiya amma sai da kika tashi da wuri kika hada mn breakfast.. Haba jannat "ki dinga wutawa mn kinji? murmuchi na danyi nace..ai maa gajiyan ya tafi shiyasa nace bari nahada mana breakbeat kafin na wuce school,zata kuma yin magana nayi tsaurin jaa mata kujera,zama tayi tana dariya,muna cikin hakane paa,mr ali haka yayanta suke ce mata shiyasa nima nake kiran shi da paa din,gaidashi nayi ya amsa ya jaa kujera ya zauna, abinci na zuba musu,na juya... Jannat 'ina kuma zaki? Paa ya tambaya,amsa na baza..zanje na tashe su aryan ne nayi musu wanka sai muwuce school...kafin paa ya kumayin magana..maa ta amshi zancen wllhy dear tun safe ta tashi bata koma ba tana ta aikin breakfast da gyaran gida..nayi magana tace itta bata gaji ba,yanzuma nasan bata bakinka kawai kake amma bazataci abinci yanzu ba,paa ya daga zai Kuma min magana sai yaga wayam babuni a wajan...dariya maa tayi tace kagani ko?ai dama nafada maka,saboda nasan bazata iya maka musune shiyasa ta paki idonka da taga baka ganinta "sai ta gudu,dariya yayi shima,sai suka soma cin a binci. Ina shiga dakinmu dani dasu aryan tashisu nayi _nayi musu wanka na shiryasu cikin infom dinsu,ina gama shiryasu. Na kalli aryan tunda shine babba,nace musu su tafi Palo suje suyi breakfast kafin na shirya nima toh ya amsa min,ya kamo hannun nihila suka wuce palo, Wanka nashiga ban dau lokaci sosai ba na fito daure da tawul,mai na shafa da turare,shiryawa nayi cikin infom dina nayi kyau sosai har na gaji, powda na shafa da lipstick,sai Gashina danayi barking dinshi a sakiyar kaina, na dau bandana mai kalar infom din nawa na saka shima,kasan cewa ba'a saka hijabi,nayi kyau sosai in kaganni zaka dauka nima yer indiyan ce Cambodge dina na saka, school back dina na rataya nayi ayyar fita.. Ina zuwa palo kujera na jaa na zauna nima,na karya,muna gama karyawa muka wuce gaba dayanmu"saida muka ajiye maa a wajan aiki sann aka wuce damu muma,su aryan aka ajiye saboda school dinmu yafi nasu aryan nisa,nice a karshe,paa na ajiyeni shima ya wuce nasa aiki. Jarabawa mukayi na shiga jamiya kuma komai ya tafi dai dai,sedai muce allah ya bamu sa'a...da wuri muka gama komai dan haka ban jira paa yazo daukana ba,motar haya na hau na koma gida dan hada mana abinci kafin su paa su dawo,duk da maa na hanani,aiki in na dawo daka school, School back dina kawi na ajiye sai na shiga kitchen na hau girgi... *Kano Nigeria* Barista na jiye jannat" a airport wajan saida SIM card yaje ya siyo,daga nan gida ya koma..yana zuwa wanka yayi _ya kwanta kasan cewa ya rigada yayi Sallah isha'a , Wajan karfe biyun dare mutannn suka koma gidan barista"suna zuwa suka tadda komai a rufe. Haurowa sukayi suka shiga.suna shiga sukaga babu barista babu alamarshi"wani murmuchi sukayi da sai su kadai sukasan ma'anarshi,fita sukayi suka bar gidan,suna fita wata number suka kira ana dagawa naji yana cewa kaga ka duba wayarka akwai wata number dana tura ma kayi mun tracking number din ...yanzu ina jira,yana gama fadar haka ya kace wayan, Shiga motarsu sukayi suka bar gidan, Gidan barista. Cikin bacci yayi ma farkin wayenn mutann sunzo gidan sa, ai yana farkawa ya tashi matarsa "ya sata taje ta tashesu yayanta,yana gama hadasu,ya fara magana kamar haka..kinga lubabatu kuyi hakuri,naso mu rayu tare amma hakan bazai yuba nasan mutann bazasu barni ba,a yanzuma hakan mafarkinsu"nayi sunzo gidann,ki tattara yayanki ku gudu,wani jaka maga ya dauka ya mika bata,karbi ga wann kuyi anfani dasu kisiya muku gida kisasu a amakaranta "in sunyi karatu sosai sun gama nasan suma zasu taimakeki"kuyi tsauri karsu zo,bama sai kun dau komai naku ba,dan in kunce zaku dauka,zasu iya zuwa su sameku..ku tafi ? Kai fah mai gida ? Karki damu dani.in nace zam biku mu tafi toh bazasu taba barinmu ba,kudai kuje kawai. Inyaso in inada tsauran rai zan nemeku insha allah.kuje. Mikewa momy tayi jiki babu kwari su walida kam babu a bunda suke sai kuka...gonin ban tausayi. Sai da hajiya lubabatu ta leka wajan taga babu kowa,sann suka shiga mota ta jaasu suka bar gidan har suka hau titi basu daina kuka ba.itta kanta hajiya lubabatun kuka takeyi.. Tuki take amma batasan inda jasu ba. Bayan yen mintuna kadan saiga wanda ya kira dazu ka kirshi.dauka yayi ya kara a kunne, bansan me mutumin yace mai ba sai kawai ji nyi wana dariya,magana ya farayi..yauwa nagode guza aikinka na kyau,sai kajini..toh oga ya amsa sann ya kashe waya, Gidan barista tun tafiyarsu iyalansa bai samu ya koma bacci ba,Kawai jira yake yaga ta inda mutann zasu shigo,bai gama tunani ba yaji ana bugamai gida, Kasa tashi yayi yana zaune a inda yake,ga wani sufa sai ketomai yake kamar babu AC a dakin.. Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda ) Page 39&40 Bismillahi rahmani rahim _______"Suna fita daga cikin cafeteria din cikin makaranta suka koma saboda suna da lecture karfe 1 yana ganin haka ya koma wajan motarsa ya shiga ya kunna AC ya dau daya daga cikin wayoyinsa "ya fara dannawa *Jannat* Bayan sun fito daga lecture suka nufi wajan Aje motoci,kasancewa motarsu yana gaba da tashi shiyasa sai da suka wuce ta inda yake sann suka karasa inda sukayi parking,bude mota sukayi zasu shiga su tafi sai sukaji ana cewa..hy basu juyaba saboda basuyi zato dasu yake ba sai da ya kuma cewa.Hy beauty "sann suka juya a tare dan ganin waye,wani tsaurayine suka gani fari dogo kekkyawa "sanye da kananun kaya,ya nufesu juyowa sukayi suna kallon_ kallo, jannat na kallon arilin _arilin na kallon jannat "kowa da abindake cikin zuciyarsa"har ya karaso.jannat bata sani ba,itta dai arilin ta ganshi,a zuciyarta kuwa sai cewa take allah yasa wajanta yazo,bata karasa zancan zuci ba taganshi yana wa jannat mgn beauty baki ganeni ba? Kallonsa nayi ,ina tunani inda na taba ganinsa amma na rase ina,dan dagowa nayi muka hada ido nayi tsaurin sunkuyar da kai saboda ya min kwarjini deyawa, I'm sorry Bangane ka ba,nadai taba ganin fuskar ka amma na manta a ina ? Sai Kuma nayi shiru ina tunani inda na taba ganinsa amma wllhy na manta ,na kasa tunawa... Yanzu jannat "ko kamshin turarena baki gane ba, tinda har hankicif dina na baki kika share hawayanki in bammanta bama sanda kika bani harda majina nagani ajiki murmushi yadan saki ya kuma daure furka yaci gaba da magana kamar bashi yayi murmushin ba, amma yanzu kiri _kiri kikace baki ganeni ba ,ai shikenn, nikam duk kunya yayi sheni tin sanda yayi zancan majina,daker na iya bude baki.. I'm sorry kayi hakuri sai yanzu nagane ka,dama kaine?aa bani bane yayi magaa yana sakin murmushi,nima murmushi nayi dan maganarshi" ya bani,kaine mn dama ba a nn garin kake ba nayi mgn?kai ya geda min alamar eh.. Toh amma ya naji ka iya hausa, uhummmm ba ann aka haifeni ba,kai kawai na geda mai dan bnaso sakin jiki deyawa da wanda bansani ba .. Kefah ya tambaya,ni ba'nan nake ba karatu ne kawai ya kawoni kuma ina gamawa zan koma kasata na bashi amsa, amma in dai kin samu miji ann zaki zauna ko yakuma jefa min tambaya Shiru nayi kamar bazam bashi amsa ba sai kuma na bude maki nace aa bazanyi aure ann ba a can kasata zanje nayi aure na nayi magana,ai najeeb bai san sanda irjinsa ya buga ba danjin amsar data bashi amma ya dage zai bude baki ya kumayin magana.. sai arilin ta kasesu tace..humm jannat kenn tinda baki shirya tafiya yanzu ba ni bari na tafi gida.. jannat zatayi magana arilin ta bude murfin motarta ta shiga ta jaa motarta_ tayi tafiyar ta,ta bar jannat da najeeb baki a hangame saboda mamaki,toh me abun fushi nn itta bataga abin fushi ba,itta ko arilin badan komai tayi hakan ba ,saboda ta dauka wajanta najeeb yaxo,sai kuma taga akasin haka..dan tinda ya karaso wajansu ko kallo bata isheshi ba,suka tsaya sai hira suka,shiyasa taji haushi ta tafi. Tafiya jannat ta farayi ko sallama bata saya yiwa najeeb ba ,Dan gani take kamar shine ya jaa mata har arilin ta tafi ta barta,da gudu ya sha gabanta me haka beauty taya zaki hau motar haya bayan ga motata,kixo muje na ajiyeki,ka barshi na gode.zanci gaba da tafiya yayi sauri rike min hannu wani yarrr naji dan tunda nake babu wani da na mijin daya taba rike min hannu sai yau ,kallon hannun nawa daya rike nayi na kuma maida dubana gareshi.kaga pls ka sakarmin hannu,ai kamar ma badashi nake ba,dan babu ko alamar zai sakeni,danaga dai sai batamin lokaci yake na ce mai muje kawai..tafiya ya farayi rike da hannu na ,muka nufi wajan motarsa' muna zuwa gaban mota ya budemin Amma yaki sakin hannuna sai da nayi mgn sann ya sakeni..shiga nayi ya rufemin murfin motar ya zaga ta ma zaunin driver ya shiga ya kunna motar yajaa muka tafi,da taimakon kwatance danake mai har muka karaso gidanmu,ko kallon inda yake banyi ba na rike murfin mutar zan bude nafita sai yayi magana..haba beauty yanzu ko sallama babu zaki wuce ballantama in samu godiya,dan juyowa nayi na kalleshi.na gode sosai sai anjima,ban jira mai zaice ba na balle murfin motar na fita na rufo mai,shima fitowa yayi,ya zaga ta inda nake sayi ya mikamin wayarsa"karba nayi ina jiran karin bayani,samin number dinki ban san meyasa na kasa musa mai ba,saka masa number dina nayi nabasa wayarsa ..har na shiga gida yana saye, Shi kuma najeeb sai da yaga shigowarta gida sann ya juya ya shiga motarsa shima yajaa ya wuce gidansa, Da daddare nayi shirin bacci ina kwance,nayi shiru,yau in bam banta ba nafi wata biyar banyi waya da barista ba,da kuwa in andan kwana biyu in ya kira yana cewa paa ya bani,amma yamzu shiru nasan kuma sarai bariata bai taba kai wann lokaci bai ce paa ya ban waya ba.daya kira paa na tabbata zai bani muyi magana,yanzu ana nufin dawowata bai kira ba kenn?ina gaskiya aa,ina cikin tinani naji wayata na ringing dubawa nayi naga bakon number ne.kamar bazan daga ba sai wata zuciya kuma yace ki daga mn jannat kiji ko waye kilama barista ne,ai da tsauri na daga na kara a kunnena.. Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda ) Page 41&42 Bismillahi rahmani rahim ______yana kwance saman bed dinsa yaji tayi sallama da wann muryarnn tata mai dadin ,amsa mata yayi.. walaikum salam beauty ko kin fara baccine na tasheki ?kai na_ na girgiza kamar yana ganina.abun mamaki sai naji yace nifah banason girgiza kai da kikeyi ni baki nake son kibude kiyi magana,ba kai ba.. sorry ya kaje gida? alhamdulillah ya amsa , jannat " ya kuma kiran sunn,naam nasan baki sanni ba baki san ko waye niba sai lokacin da muka hadu a jirgi kika fara ganina,nima na fara ganinki, yanzu insha allah zaki san kowaye ni..nikam nayi shiru ina tsauraransa"da farko dai sunana najeeb Ahmad ni haifaffan garin kano ne amma ba a kano nayi girma ba saboda tun sanda Allah yayiwa ma haifina rasuwa muka bar Nigeria,kasan cewa ma haifinane kadai dan kasar Nigeria,ma haifiyata "yer Saudia ce,acan iyayenta suke,sanda mahaifina yaje kasar Saudia ne suka hadu da ma haifiyata, har soyayya mai karfi ta kullu a sakanin su ,saboda son da takeyiwa ma haifinane yasa ta yadda ta aure sa suka dawo Nigeria,duk da kuwa iyayenta bason barinta ba, kawai saboda itta kadai suka mallaka shiyasa suka dauki son duniya suka daura mata,shiyasa suka yadda ta auri Dady na, Bayan wata bakwai allah ya azurtata da samun juna biyu,ai in na gaya miki murnn da sukayi ma bata lokaci ne,bayan wata tara ta haifo danta na mijin kekkyawa kamarsa daya da ma haifiyarsa fara sol kamar ba larabe ko kuma ince balarabe nema tunda uwarsa ba larabiya ce, Ranar suna yaron yaci suna najeeb ! najeeb nada shekara goma kacal a duniya allah ya dauki ran Alhaji Ahmad (Dady) na kenn,sakamakon hatsarin da sukayi dashi da abokann sa,munyi kukan rashinsa sosai saboda ina da wayau sosai a lokacin saboda nasan in mutun ya mutu ba dawowa yake ba, shiyasa da naji ana zancan mutuwa nima nayi kuka.bayan ma haifiyata ta fita takaba ne ma haifinta yace lallai zamanta a can bazai yuba,tun lokacin da muka koma Saudia,aka samomin makaranta naci gaba da karatuna .. Gaba daya naji banason kasar saboda na saba da Nigeria a bokanaina duk suna can,sai da aka kwana biyu sann na sake.. Idan minyi wutu ummina na daukana ta kaini wajan kakannina na wajan uba,har naxo nakai girman da zan iya zuwa da kaina wajansu "wnnn haduwar da mukayi a cikin jirgi ma daga wajansu nake, Tun lokacin daya fara magana nayi shiru ina jinsa sai yanzu dan sauke ajiyar zuciya nayi,har yana iya jiyowa, jannat"wann karan kam ban amsa mai ba.bai damu ba yaci gaba da cewa,jannat kinsan da lilin dayasa nake baki labarina daga haduwar mu,aa sai ka fada..saboda tun lokacin da naganki a cikin jirgi naji kin kwanta min arai.naji duk duniya babu wanda nakeso na aura sama dake,na yaba da nitsuwarki da hankalinki sosai jannat "saboda a kullun bani da burin daya wuce na samu bace ni tsassiya mai hankali da nitsuwa duk da karancin shekaru na amma in har kin amince dani jannat "ko a yau zaa iya daura mana aure,saboda in nace zan jira shekarun da nakeso nayi aure a baya zaa iya kwace min ke,zan iya rasaki jannat,pls jannat karkice bazaki aureni ba,ki taimaka min ni kuma nayi miki alkawai zan barki kici gaba da karatunki har sai kingama,zan kaiki a miki alluran hana haihuwa saboda karki haihu da wuki har sai kin kammala karatunki,humm malamin soyayya ka bari sai nayi tunani kaga dai yaune haduwar mu ta biyu,kaga kuwa muna da bukatar sanin juna sosai..toh naji amma dan allah ina so kice eh kin amince da soyayya ta,kai dai ka bari in lokaci yayi zan fada amma ba yanzu ba ka dan bani lokaci.. okay naji zam baki lokaci Amma inso ki bani labarinki da kuma abunda yasaki kuka cikin jirgi rann dan murmushi nayi nace..waca irin labarina kakeson ji ?koma wace iri nidai ki bani kawai.. okay na fada, labarina na kwashe komai na bashi. Najeeb yaji tausayina sosai..sai yaji son jannat ya kara ninkuwa akan na kwanakin baya, sanda suka hadu, sorry my beauty gaskiya na tausaya miki sosai..nidai ban ce mai komai ba sai kuka nake,ji nake kamar yaune iyayena suka rasu saboda komai naji ya dawomin sabo.daker ya samu ya rarrasheni wanna din ma cewa yayi in har banyi shiru ba zai iya zuwa gidammu shiyasa nayi shiru na dena kuka.saidaya tabbatar na dena kukan.sann ya kwantar min da hankali, sallama ya min ya kashe wayan, *Bayan sati daya* Soyayya mai karfi ya kullu sakanina da najeeb "najeeb mutunne mai barkwamci da kuma tsaukin kai. Yana nunamin tsantsar soyayya ga kuma kulawa namu samman,sati daya kawai mukayi dashi amma ba karamin shakuwa mukayi ba... Zaune mike a kan dinning muna breakfast Amma hankalina gaba daya baya wajan bama a bincin nakeci ba.paa na lura da itta dan tunda ta zauna ta saka hannu cikin a binci amma bayan loma daya datayi bata kuma kara koda loma daya ba sai jujjuya spoon dake a cikin abincin"dan gyaran murya paa yayi.. Jannat !ya kira sunana ban amsa ba sai daya kuma kira sann nace.naam paa!meyake daminki?kai na girgiza alabar babu.dan murmusawa yayi.ya kuma kallona,ban yedda ba jannat da akwai a bindake daminki,ina son ki fadamin in har na isa.yayi magana ,wllhy dama akan barista Dady ne .zam bude bakina naci gaba da magana ya daga min hannu,na fahimceki jannat "ni kaina abine ya kwan biyu yana damuna amma insha allah zamuje Nigeria cikin satinn mu duba ko lfy,dan barista bai taba kai wann lokacin ba tare daya kira niba, jannat"tunani ba shine mafita ba, addu'a ne kadai ma fita.ki dinga yi masa addu'a insha allah zamu sameshi cikin koshin lfy.kaina n'a geda saboda na gamsu sosai da maganar paa. Mun kusa makara kiyi tsauri ki karasa cin a bincinki,toh na fada..Sai naci gaba da cin a bincina,ina gamawa na mike daki na koma na dauko jakata na fito a mota na samesu suna jirana.shiga nayi paa yajaa motar muka bar gidan, *University of Mumbai* Sai 4 muka fito daga lecture,muka nufi wajan ajiyan motoci nida arilin kuma dama mun riga da mun shirya,nayi mamakin yadda ta sauko lokaci daya. Wayata naji tayi ringing ina dubawa naga malamin soyayya ne yake kirana, najeeb kenn nake nufi ,saboda yanzu shine malamina na soyaya duk a bubuwan daya shafi sosai shine ya koyamin shiyasa nake kiranshi da malamin soyayya.duk da ba kaunar sunnn yake ba.amma ya zaiyi tunga yayi _yayi dani in dena naki denawa.dagawa nayi na kara a kunne.sallama nayi masa ya amsa,yace min ai yana cikin makarantar mu,cemai nayi mu hadu a gida saboda in nashiga motarsa arilin baza taji dadi ba,kafin na kace waya sai naji arilin na fadin kije mana ni babu wani fushi da zanyi kallonta nayi na tabbar ittace tayi maganar kuwa arilin kuwa kamar tasan tunanin da nake .kije kawai jannat "ni bari na wuce gida,sai mun hadu gobe,jai kawai na iya geda mata kamar wata tsokuwa,najeeb na jimmu cemai nayi ya jirani ganinan zuwa mu tafi ,tunda dama nariga dana hango motar shi,shiya na wuce Darek wajan,ina zuwa na kwankwasa glass din motar sauke yana ganin nice ya bude shiga nayi glass din yayi yana ganin nice ya mude motar na shiga na rufe, murmushi yayi min nima na mayar masa.karar shigowar sakone yaji a wayarsa yana duba sakon naga yayi wani murmushi tare da laso libs dinsa ta kasa,kallonsa nayi ina tambayarsa lfy,fine ya amsa,tada motar yayi muka wuce gida.. Bayan ya kaini gida bamuyi wani hira sosai ba,kamar yadda muka saba a baya,saboda cewa yayi abokinsa na jiranshi,sallama mukayi na shiga gida shi kuma ya wuce, Najeeb kuwa yana zuwa gida ya tatta arilin a cikin mota,tana ganin shi ta sakko daga cikin motar,shi kuwa najeeb yi yayi kamar bai ganta ba,har ya shiga ciki da motarsa bayanshi tabi,ta shiga cikin gidan.. Kofah ya bude ya shiga tana biye dashi a baya,bai saya ko ina ba sai cikin bedroom dinshi. Toilet ya shiga ya watsa ruwa,ya fito daure da tawal,yana fitowa ya sami arilin zaune akan gadonsa,tana ganinshi ta mike,ta karaso wajanshi, Tana zuwa ta finciko tawal din dake daure akan kugunshi,ya rage babu komai a jikinshi,tana ganin haka shaawarta ya kara tashi.ai sai kawai ta rungumoshi suka fara romanci ,sai data tabbatar jikin Najeeb yagama yin sanyi sann ta cire jikinta daga nasa,kayanta ta cire,ta sake matsowa kusadashi "ai batayi wata_ wata ba ta tureshi ya fada kan gado, Bayan wasu awanni A lokacin hankalin kowa ya dawo jikinsa, najeeb ya kalli arilin fuska ahade kamar bai tabayin dariya ba,duk da arilin din yana regemai sha'awar dake damunsa amma bai taba mata koda murmushi ba, Itta ko arilin ko a jikinta,tundadai ta samu mijin da zai dinga rage mata shaawa ai shikenn, In yaga dama karma yayi dariyan, Tun ranar da arilin taga Najeeb ya kwanta mata a rai har tayi bincike akansa,ann ne tagano cewa najeeb yana da muguwar sha'awa ,yakan kawo mata kala_ kala yana wutawa dasu amma da zaran yagama sauke sha'awarsa "Toh zaiyi waje dasu,amma dukda haka basa fushi,gobema kuma zasu kuma dawowa,shi kuma baya gajiya dayi,yayi ya gama su kara gaba,shiya arilin tana jin haka ta nemo gidansa,yau kusan sau biyar kenn suna aikata zina, Kallonta yayi,kamar kullun yace ke tashi ki tattaro kayanki kibarmin gida,tunda na baki abunda kikeso sai ki kara gaba. Saka kayanta arilin tayi tazo ta matso zatayi kissing dinshi ya kauda kansa gefe,murmushi tayi ta tauki jakarta ta kara gaba.. Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda ) Page 43&44 Bismillahi rahmani rahim ______"bayan tafiyar arilin toilet ya shiga yayi wanka ya sabtace jikinsa,ya fito. Waya ya dauka ya kira beautynsa "amma bata dauka ba,kara kiranta yayi amma shiru ,gaba daya yaji hankalinsa bai kwanta ba,ko arilin taje ta gaya mata a bunda dake tsakaninsu "ne ya tambayi kansa?kai nasan bazata gaya mata ba..dayaga dai bashida ma fita data wuce yaje ya dubata sai kawai ya dau mukullin motarsa ya fita,yana shiga motarsa bai tsaya ko ina ba sai kofar gidansu jannat"waya ya dauka ya kira amma still bata dauka! Saki yayi _ya rike kansa way.way beauty meyasa baziki dauki wayata ba? Ban san wana tunani yayi ba.nidai kawai ganine nayi ya balle murfin motar ya fita har zai shiga cikin gidan .sai kuma naga ya tsaya,wayarsa ya ciro cikin aljiwu ya duba lokaci karfe 6hadda yen mintuna,yasan tsarai yanzu kam su paa sun dawo aiki. juyawa yayi jiki babu kwari ya koma wajan motarsa "shiga yayi _ya wuce gida, "Jannat kuwa tun da ta dawo ta jefar da jarta kan gado bata kuma bi ta kanshi"ba baccin ta tasha sai dab da magariba ta_ tashi , kitchen ta shiga ta daura musu abinci. Abinci mai sauri na dora mana dan naga magariba ya gabato.su paa ko wana lokaci zasu iya dawowa,karsu dawo su tarar ba a binci, Ai kuwa na gama kenn .ko kwashe"a bincin banyi ba Suka dawo ban fito palon ba har sai da nagama kwashe a bincin na zuba a kula sann na fito "sannu dazuwa nayi musu inda su aryan kuma suna ganina da gudu sukazo suka rungumeni.shafa kansu nayi ina tambayarsu ya school"suka amsa alhamdulillah.kasan cewa sai 5 suke tashi,in paa ya tashi daga wajan aikinsa sai ya biyo ya daukesu"in ya daukesu sai suje su dauki maa "daga wajan aikin maa kuma sai su dawo gida. Shiyasa kafin suxo gida 6 tayi.. Ciki su paa da maa suka shiga sukayi sallah suna iddar da sallah wanka suka shiga sukayi tare.. Suna gama shiryawa suka fito palon,basuga su jannat ba,sun tabbatar suna daki,abinci maa ta zubawa paa ittama ta zuba nata suka faraci. Bayan shigarsu maa daki Hannusu aryan na kamo muka muce namu dakin,alwala nasasu sukayi nima nayi muka tifo, sallah mukayi muna iddar da sallah,wanka na musu suduka biyu na shiryasu cikin rigar baccinsu "mai laushi. Palo muka futo,muka tarar dasu paa har sungama cin nasu a bincin sun koma cikin palo suna kallo,maa kwance a kan cinyarsa"shi kuma "paa sai shafa kanta yake.. Wucewa mukayi kan dinning,dan inda sabo mun saba,saboda a gabammu ma suke kissing din juna wani lokaci, Kunsan fararen fatann babu a bunda ya damesu Ko a gaban yayanzu.. A binci na zubawa su aryan nima na zuba nawa muna gama cin abinci,hannunsu na kuma rikewa muka koma dakinmu, TV na kunna musu na kai musu MBC3 saboda nasan carton akeyi acan ,zama sukayi suka fara kallo. Lokaci na duba a agogon dake dakin,naga karfe 7 da yan mintuna, toilet na koma,wanka nayi na dauro alwala na fito,mai na shafah da turare.na dauko kayan baccina riga da wando mai taushi na saka wandon ya zomin har kasa sai rigar kuma mai gajeran hannu.hijabi na zura akan rigar baccin nawa na shimfida sallaya Na tada sallan isha "ina idar da sallah ban tashi daga kan sallayar ba har saida nayi askar da karatun alkurkani ,ina gamawa, addu'a nayiwa su mommyna da Dadin.allah ya jikansu da rahma ina gama shafawa na mike,cire hijabina nayi na linke na maidashi cikin wardrobe.nade sallayar nayi na ajiyeshi a maajinshi,na hau gado,ina dudduba inda na ajiye wayata,amma banganta" ba ,sai daga baya na tuna ashe tun dana dawo ban cireshi daga cikin jakata ba,jakar na dauko na duba,ai kuwa tana ciki. Ina budewa naga miscall din malamin soyayya rututu,dan yayi min miscall kusan guda goma ya min,kiranshi nayi bugu daya ya dauka. Shikuwa najeeb tun da ya koma gida ya rasa meyake mai dadi meya samu beautinsa bata daga waya,me ya sameta,kodai arilin taje ta gaya mata a bundake sakaninsu" ne.. Har akayi isha yana bai bar tunaninta ba,dayaga dai bashida ma fita sai allah.sai kawai ya mike ya shiga toilet yayi wanka ya dauro alwala yafito.jallabiya ya zira yayi sallah yana idarwa ko askar baiyi ba ya mike ya nane sallayar ya ajiye, kan gado ya koma ya rabka uban tagumi yayi shiru. Kamar amafarki" yaji "wayarsa na ringing yana dubawa yaga jannat ce,da sauri ya daga ya kara a kunnesa yayi shiru Can bangaren yaji muryarta tana mai sallama lumshe idonsa yayi ya bude,sai da ta kumayi mai sallaman sann ya amsa, walaikum salam.malamin soyayya yau kuma bacci ake tun yanzune?na tambaya.ajiyar zuciya ya sauke yana hamdallah a cikin zuciyarsa"dan yanzukam ya tabbata ba a bunda yake tunanin bane.dan dazu da bata dau wayarsa ba , hankalinsa gaba daya a tashe dan ya dauka arilin taje ta fadawa jannat "a bundake sakaninsu.sai yanzu da yaga ta kirashi. Ya dan samu nitsuwa kadan.dan yanzunma bashida tabbacin cewa bata je ta gaya mata ba .. Jannat ko tun dazu sai magana take amma bai.. jinta"hello.hello.shikenn tunda bacci kake sai da safe har zata kashe waya taji yana magana..karki kashe beauty idona biyu ba bacci nakeyi ba.yayi maganar ,haba jee ba dole na kashe ba tun dazu fah ina magana amma ka shareni.i'm sorry my beauty na dena kiyi hakuri, Nidai yanzu ba wann ba ina so ka fadamin a bundake damunka,dan tun dazu dakaje daukana a makaranta "ba kamar yanda na saba ganinka ba, Fadamin a bundake damunka ina tsaurarenka, Dib najeeb yaji irkinsa ya buga,tseta kansa yayi.ya dude baki ..babu komai jannat kawai dai bana danjin dadine amma naji sauki,ina kika shiga dazune beauty nayi ta kiranki dazu bakiya dauka ?yi hakuri wllhy bacci nayi wayar kuma na silane shiyasa ban jiba,dana tashi kuma kitchen na shiga nayi girki,a takaice dai sai yanzu na gama a bunda nake ina duba wayata naga ka kirani shine nace bari nakira ka.okay dama dazune nazo gidanku na ganki amma na kira ban sameki ba.toh meyasa baka shigo ciki ba?na tambayeshi"wllhy har zan shiga sai kuma na fasa na dawo gida, A jiyar zuciya na sauke.ya cikin naka yanzu ,naji sauki.dama kiwarki nake shiyasa naxo Ayya sorry jee amma ai zakaxo gobe ko,kila naxo Kila kuma jee ?yes kila kina wahalar da zuciyata sosai beauty "ko kuma kace kaine kake wahalar da tawa zuciyar ba?da gaske?kai na geda mai.. Ai wani dadi najeeb yaji. Ashedai jannat na sonshi sosai. Toh shikenan naji beauty ki yadda kawai na turo ayi maganar auranmu" kinga daga ranar da aka daura mana aure,toh daga ranar mun dena wahalar da zuciyoyinmu .. "Naji a cikin satinn zamuje Nigeria da paa ka bari inna je zanyi musu magana sai ka turo..yesss naji dadi sosai beauty amma nima dani za'ayi tafiyar,daga nn ma naje na gaida su granny"okay zanyiwa paa magana tukun duk yanda mukayi dashi zakaji inshallah,yanzu dai bacci nakeji,bari na barka kaima ka samu ka danyi baccin tunda bakiya jin dadin jikinka.. Okay amma bawai dan na gaji da waya da ke ba. Murmuchi na danyi nayi mai sai dasafe.i love you so much my beauty.i love you too,ban jira mai zai kuma fadiba na kashe wayar.. na kwanta ina dariya, Shima najeeb hakance ta kasance a wajansa "yana ganin ta kashe waya ya girgiza kai yana danyin murmuchi.uhummm beauty tsarkin kunya... Kwanciya shima yayi _yana jin wani farinciki a ransa"saboda nan da ba jumawa ba burinsa zai cika, zai mallaki jannat" *"Washegari*" Kamar yanda na saba in na tashi hakance ta kasance yau ma,wanka nayi na shirya,saboda yau munda lecture karfe 9 shiyasa yau maa ce ta hada mana breakfast.. Ina gama shiryawa na fito palo.gaida maa nayi ta zuba min a binci ina gama ci nayi mata sallama na muce "saboda su dai 10zasu tafi,ina fitowa na tari taxi bamu saya ko inba sai cikin makaranta,kudinsa na bashi na shiga ciki.. *Bayan kwana uku*" Yau ya kasance Saturday Kuma a yaudin muka tsara zamuje Nigeria dani da paa sai najeeb. Dan tun ranar nayiwa paa Maganar da mukayi da najeeb kuma ya amince , Zaune muke kan danning muna breakfast har da najeeb dayaxo dazu.muna gama cin abinci,kallonmu paa yayi. Son ka tashi mu wuce lokaci na kurewa,mikewa najeeb yayi,nima na mike daki na shiga na dauko jakata da mayafina na fito da yer trollin dina na saka a boot.mota muka shiga muka wuce airport. Bamu dade da zuwa sosai ba jirginmu ya daga zuwa kasar Nigeria. Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 45&46 Bismillah rahmani rahim _______"tunda muka shiga jirgi na jingina da jikin kujera na lumshe ido nayi shiru, da yake kujeran najeeb na kusa da nawa kujeran_kujeran paa "kuma na gabammu. Mu zamu iya ganin sa amma shi ba lallaine ya gammu ba, Hannun najeeb naji ya sauka a nawa hannun bude idona nayi na zubasu "a nashi idon.shiru mukayi,da nagadai shi ba dauke idonsa zaiyi ba sai kawai na sunkuyar da kai.matsowa yayi sosai kusa dani har muna iya jiyo numfashin zuna,magana naji ya faramin a kunne.beauty me yake damunki,kaina na girgiza,alamar babu. dan bazan iya bude bakina nayi magana ba, Saboda mugun katsalar ya saukarmin,shima dai najeeb daurewa kawai yake ballanta m dayaji irjinta na goga nashi "wani yawu ya hadiye.saboda gaba daya sha'awar sa ya dawo.ji yake in har bai samu wacca zai kusanta ba "mutuwa zaiyi. Da tsauri ya zare hannunsa"daga na jannat "dan bayaso yayi abunda zaisa ta fasa auransa"dan inhar bai karbi hannunsa daga na jannat ba komai zai iya faruwa a cikin jirgin nn.shikuma a gaskiya baya fatan haka. *"Bayan yan awanni* Mun sauka lfy ,kasan cewa babu wanda yasan da zuwan mu shiyasa muna sauka najeeb ya kira wani a bokinsa yaxo ya daukemu"bamu tsaya ko ina ba sai a tsohon gidan barista "muna zuwa muka tambayi mai gadin gidan barista yananan,yace ai babu barista ann gidan.kallon kallo paa da najeeb suka shigayi,paa ne ya kalli jannat"yace jannat kin tabbata nanne gidan baristan kuwa?eh paa nan ne muka zauna kafin na tafi India,amma sanda na dawo wancan zuwan nawa a ranar barista yace mu hada kayanmu "da muka hada shine ya daukemu ya kaimu wani gida"toh ni bamma kwana a gidan ba.ya daukeni ya kaini airport na koma india,nayi maganar hawaye na zubomin a kumatu na "hannu nasa na share.kallona paa yayi cikin tausayi ya fara magana..ki kwantar da hankalinki jannat "yanzu zaki iya gane wancan gidan da kuka koma kafin ki koma india?eh paa zan iya gane gidan in har an kaini unguwar.. Kina nufin baki san sunn unguwar ba?eh paa ban san sunn unguwar ba, saboda ban taba zuwa unguwan ba,saboda a bayan garin unguwan yake babu mutane sosai .. Kai kawai paa ya geda saboda jikinsa yayi sanyi sosai.daker ya iya bude baki yace..ki kwantar da hankalinki jannat "insha allah zamu gano inda suke muje ko ?motar a bokin najeeb daya kawo mu muka kuma shiga, Munje bayan gari "babu inda bamu zagaya ba ko allah zaisa mu gano gidan dasu barista suka koma amma bamu gano ba, ina so naje gidan oncle Ibrahim amma tsoron zuwa nake,saboda kar naje ya hanani komawa India, Da najeeb yaga haka yace muje gidan kakansa "a haka dai jiki babu kwari muka kuma shiga mota,muka wuce gidansu kakannin najeeb din, *Tudun yola* A wani makeken gida naga abokin najeeb yayi parking,kallonmu najeeb yayi_yace mushiga ciki bin bayanshi mukayi har cikin gidan_gidan babbane sosai,irin family haus dinn.bangaren da naga yabi muma muka bi Wata koface nagani ya shiga da alama palo ne. Dan juyowa yayi yaga bamu shiga ba,ya kuma fitowa,ya ganmu a tsaye. Alamun yayi mn da mushiga ciki bayanshi mukabi har cikin palon gidan ,wata tsokuwa da bata wuce shekaru 74ba zaune akan carpet din palon sanye take da hijabi har kasa hannunta"rike da charbi tana jaa, sallamar da taji anayine yasata juyowa tana kallon wayenda suke sallaman "tana ganin najeeb ne ta washe baki,ah mijina kaine ?nine tsohuwa" najeeb ya bata amsa,ai idonta na sauka akan fiskokinsu jannat "ta juya tana tambayar najeeb"su wayene wayenn kuma ?dan murmuchi najeeb yayi..wllhy tsohuwa amarya na samo miki shine taxo gaisheki,tana jin najeeb ya fadi haka ta mike daker ta nufosu jannat "sai data karewa jannat kallo tsap.jannat na gaisheta ma bata samu damar amsawa ba.sannu yernn yanzu kece najeebu zai aura ?kaina na sunkuya saboda kunya,dan kallon paa tayi dake gaisheta da turanci.yanda ta kwabe fuskarnn tata Da alama bata gane me yake fadaba ,dariya najeeb yy,tsohuwa gaisheki fah yake.kai najeebu ka kiyayeni.yanzu hadda turawa zaka kawo min a gida ya zageni?toh wllhy baka isaba,daga kai har shi din.gwandama wann yer tsanar da kace amaryarka" tana gama magana ta kamo hannun jannat"suka wuce ciki. Kai najeeb ya girgiza,tare da bawa paa hakuri,ba komai paa yace saboda shima yasan halin tsofoffinn nn tsarai.shiyasa baima ji haushin abunda kakar najeeb tayi mai ba. Ciki suka shiga da najeeb saboda yana da daki a gidan,da in yazo yake tsauka,can ya tsauke paa. *Washe gari* Da safe muka koma india jiki babu kwari na rashin ganin barista " Yau kusan watanmu daya da dawowa.tun lokacin da muka dawo na maita hankali akan karatuna.saboda yanzu nasan banida kowa sai allah.dan nasan karatunne kadai zai taimakeni a rayuwa.in na tsaya nayi. Yanzu na koma shiru shiru.kuma dama ni tun tuni ba mai hayaniya ba. Amma kuma in mutun ya sanni da dayanzu.yasan ba daya bane. Dana zauna nayi tunani sosai.naga bani da mafita data wuce nayi aure kona tsamu tsauki.tunda najeeb din yana sona.shiyasa na gayawa paa din yan uwan najeeb zasuxo neman aurena.tunda yanzu su kadai na sani. Kuma yayi na am da hakan saboda shima yasan munason junan mu sosai . Anzo an nemi aurena kuma ansa nan da shekara 1insha allah aurennmu dani da najeeb.lokacin na kammala karatuna. Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda ) Slm,ina iwa kowa barka da sallah da fatan anyi sallah lfy,allah mai maita mana allah ubangiji yasa munada rabon gani wata shekara ameen ya Allah 🤲🥰 47&48 Bismillah rahmani rahim _______"na maida hankali sosai a kan kara tuna,ni da arilin kuma kawancan mu sai a bunda yayi gaba.dan in mun tashi tafiya makaranta itta take zuwa har gida ta daukoni " ta dawo dani. Dan ni har yanzu banda mota,babu ma wanda yasan cewa ina da wayenna dukiyar .. *Kano Nigeria* Anyi bikin walida,amma Ba'a son ran mommy akayi bikin ba, dan babu yanda ta iyane kawai saboda a wajan kawunsu walidan akaje aka nemi auran,mommy kuma tana mugun jin kunyar kawu duk a bunda yace shi sukyi basu isa su tsallake maganarshi ba.yanzu kam tsaura minal kawai itta kam batada raayin aure yanzu bama,saboda tana da burirrikan deyewa saboda itta minal Allah yayiya mai son abun duniya . *Mumbai India* Bayan shekara 1 Mumbai University. Wasu yammata ne guda biyu,zaune suke, kallo daya zaka musu kafahinci cewa suna cikin farinciki",Mrs Najeeb ya kamata yau fah mu hada pati tunda munci jarabawar mu arilin ta fada tana kallon jannat "nifah babu wani pati da zan hada kinsan ni banason hayaniya ,shiyasa ma nacewa jee bazanyi komai ba."jannat tayi Magana. itta fah iya gaskiyarta _ta fada.hararan watsa arilin tayi mata,ta bude baki zata kuma yin magana.jannat ta mike"tayi gaba abunta ta bar arilin tsaye.da arilin taga haka tsaki tayi tana magana kasa² humm jannat"Kenn kin dauka nima so nake kiyi patin ne ?wllhy nima ba so nake kiyi ba yarinya bakisan son da nake iya mijin naki bane.ina ga ke kanki ma nafiki sonshi "shi kuma yana can yana wahalar da kanshi,zaiyi anfani damu amma bashida magana a bakinsa sai jannat.. jannat..,yanzu shikenn. Nasan daga ranar daya auroki yagama yawunn nashi da yakeyi.saboda tsabar soyayyar da yake miki,tana gama tsuru tanta itta kadai ta dauki jakarta tayi gaba.. Duk wayenn magangannun data dingayi babu wanda taji dan jannat "ta dade da barin wajan.. *Bayan tsati daya* Yau kusan tsati daya kenn da gama course dina ,sai bayan munyi aure zan cigaba da karatuna, Kasancewa nan ba al'adansu daya bane da Nigeria . Dan su ann basa yiwa matansu lefe.amma ni najeeb ya daukeni munje ya siyamun komai da komai duk abunda akeyi a lefe nima yamin.. Yanzu haka tsaura kwana uku kacal ya rage a daura aurena da Najeeb..duk na rame,Babu a bunda ake gani sai ido da hanci da kuma irji da bom bom.. Sukam sunanan yanda suke, Yanzu shikenn babu wanda nake dashi da zan nuna ince nima ga dan uwana,ga dan uwan ma haifina amma bashi da anfani ya fifita dukiya fiye dani.kuka na saki.ina cikinyi sai Maa ta shigo dakin.tsauri nayi na share hawayena saboda banason taga ina kuka.saboda babu a bunda na ratsa a wajansu duk abunda iyaye suke iyawa yer su nima suna min.bai kamata inyi haka ba.dan in ta fahimci a bunda ya sani kuka bazataji dadi ba.duk da dai yazama bole nayi kukan retsa iyayena da nayi .. karasowa tayi ta nemi waje ta zauna kusa dani.tana kallon idanuna ta fahimci kuka nayi dan taganni tsarai sanda nake goge hawayena.itta a duk tunaninta ta dauka ko kukan rabuwa dasu nakeyi ne.hannuna ta kama ta shiga yimun nasiha sai data tabbatar nasihan nata ta shigeni sosai .sann ta mike ta shiga toilet,ruwa mai dan zafi ta hadamun ta fito.. Yauwa jannat "ga ruwan zafi na hada miki kitashi kije kiyi wanka kixo ki kwanta kinji daughter na kai na geda ina danyi murmushi dan matar tana sona sosai.itta ma murmushin, tayin min sai da safe tayi mun ta fita ta rufo mun kofa,dan su aryan sun dade dayin bacci.. Wanka nayi da alwala na fito daure da tawol mai na shafa da turare kadan.kayan bacci mara nauyi na dauko na saka na hau kan gado sai danayi addu'a Sanna na kwanta"har na fara bacci Sai naji wayata na ringing tsaki nayi ina yiwa koma waye allah ya isa haka kawai bai kira tun dazu ba sai yanzu dana fara bacci.wayan na jawo ba dare dana duba sunn wanda yake kira ba.na dauka na kara a kunne.shuru nayi.can bangaran kuwa najeeb ne kwance akan gadonsa Idonsa a lumshe yena jira tayi magana amma yaji shuru.bai ma dauka zata dau wayan ba. Saboda ya dauka tariga da tayi baccine.saboda dare yayi sosai arilin ce taxo sukayi ta sheke ayarsu basu gama da wuri ba shiyasa bai samu damar kiran beautynsa da wuri ba.da har zai bari sai da safe zai kira amma sai yaga bazai iya barin safen yayi ba.shiyasa ma ya kirata a wannn lokacin. Jannat kam har ta fitsa ta zata kashe waya taji jee dinta na magana.sorry my beauty na tasheki Ko. Uhummm kawai na fada.naci gaba dayin shuru dan mugun bacci nakeji.shikenn dama nace bari naji muryarki kafin nayi bacci. Ashema ke har kin fara bakima damu dakiji tawa muryar ba .humm ba haka bane amma meyasa yau baka kirani da wuri ba sai yanzu..wllhy shirye shirye kawoki gidana nake shiyasa ban samu damar kiranki da wuri ba kiyi hakuri kinji yayi magana yana jiran amsan da zata bashi sai yaji tana cewa shikenn jee kaima kasan bazanyi fushi da kaiba murmushi Najeeb yayi dashi kadai yasan ma'amarsa "godiya nake beauty allah ya barmu tare ameen na amsa yace bari ya barni na kwanta toh nace mai dan nima babu a bunda nakeso a yanzu sama da kwanciya"dama kuma hausawa sukace dare mawutar bawa ko wana bawa yanason ya samu ya wuta hatta dabbobi ma yana bukatar wutu in dare yayi.sallama mukayi ya kashe waya.. Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 49 &50 Bismillahi rahmani rahim *Kano Nigeria* _____gidan Oncle Ibrahim "zaune yake duk abun duniya yayi sheshi duk yabi ya lalace kamar ba Ibrahim da aka sani a baya ba yanzu shi bai ma san ya zaiyi ba hajiya kaltum (kakan jannat)tazo gidanshi yafi a irga.sai masifa take way lallai sai yaje ya nemo mata jikarta"a duk inda take,in ba haka ba hukuma ne kadai zai iya rabasu,kunsan dai tsohuwa ,daker dai Ibrahim ya samu ya lallabata ta koma adamawa . Bayan kwana biyu Ibrahim ya yanke shawara akan cewa zai seda gidansa da suke ciki.in yasaida shi su koma abuja a wannn gidan da yayanshi ya bashi.ai matarsa tana jin haka ta kara bashi shawara akan ya hada adda wannn kanfanin nasa dake nn kano ya tsiyar tunda yana da wani a Abuja ai kuwa dama bata taba bashi shawara yaki amincewa ba.kullun in tabashi shawara amincewa yake. Bayan kwana uku ya samu wani attajiri ya tsiyar mai da kanfanin hadda ma gidan,suka tashi suka koma abuja. Ai suna komawa abuja girmankai hajiya maryam da etta suka karu.wai a hakanma ameeran ta dan rage jiji dakai ,nata da takeyi a da,saboda yanzu ba'tayi sosai.sai komawarsu abuja taci gaba.. saboda tana samun samari sosai.amma fah samarin ba masu sonta da aure bane itta kuma har yanzu batayi hankali ba,in dai taga kudi toh shikennn kagama da itta .Dan indai da kudi duk a bunda kakeso zaka samu a wajanta koda jikinta ne kuwa zata iya baka shi babu a bunda ya dameta. Ana cikin hakane tazo ta fara rashin lfy yau amai gobe amai.tashin farko da aka dauketa aka kaita a sibiti ann ne aka tabbatar musu tana dauke da juna biyu har na sati biyar wata daya kenn da sati daya.ai hajiya maryam na ganin haka ta roki likita ya zubar mata dashi kuma sunyi tsa'a sun hadu da likita dan iska ya amince zai zubar mata dashi a mma sai sun kawo dubu dari biyar Itta ko hajiya maryam dubu dari biyar yayi yawa da zata dauka ta bawa likita saboda Kawai a zubar da ciki.cewa tayi likitan ya barshi kawai da likita ya fahimci a bunda take nufi sai ya nemi daya gana da ameera"babu musu ameera yabi bayan likita suna zuwa gefe likita ya fara mata magana kinga baiwar allah nidai sakanina da allah nakeso na taimaka miki kinga dai ke karamar yarinya ce baki gama more kuruciyarki ba gwarama ki bari a zubar miki dashi karki biyewa mahaifiyarki kinga itta ta fara sufa likita yayi magana yana tsare ameera da idanu dan tun sanda sukaxo yaji yana sha'awarta "sai gashi ya samu damar da zai biya bukatarsa a wajan ameera To yanzu likita ya zanyi kana ji tsarai tana cewa ta fasa ni nasan tsarai saboda kudaden dakace ta kawone yayi mata yawa shiyasa tace ta fasa dan allah likita ka dan rage mana banason abbana ya sani.toh shikenn in har kin amince da a bunda zan fada miki a yanzu toh ni ko kyautama zan iya miki ai.murmushi ameera tayi tace na amince koma menene likita inhar zaka rabani da wannn cikin na amince.shima dai likita murmushi yayi tace toh dama a bunda nakeso ni a yanzu inhar zaki bani kanki toh nikuma nayi miki alkawari a duk sanda kikayi ciki kixo kawai kofa a bude take zan zubar miki dashi.allah likita da gaske kake duk sanda nakeso zan iya suwa yess da gaske ameera "shikenn likita yanzu dai ka bari naje nasamu mamana mu tafi gida inyaso sai ka bani number dinka ka kuma gayamin inda zamu hadu.kinga nifah ko ann cikin office dina ma ina da daki shikenn bari naje na dawo yanzu toh ya amsa mata ta fita,tana zuwa bansan waca karya tayiwa mamanta"ba naga tana murmushi ta rakota har mota itta kuma ta dawo cikin a sibitin, office din likitan ta nufa darek tana zuwa ko kwankwasawa bata tsaya yiba ta turo kofar ta shiga ta rufe ta karasa cikin office din likita kuwa yana ganin ta dawo bai tsaya wata ²ba ya jaata cikin dakin dake office din .tana gama bashi kanta shima ya cika mata alkawarin daya mata na cire mata cikin Kasan cewa cikin ba wani girma bane shiyasa basu wani sha wuya wajan tireshi ba. Tun a lokacin ameera bata da fargaba inhar ta samu ciki toh wajan Doctor Yusuf take zuwa shikuma dama abunda yake nema kenn tana bashi kanta yake mata aiki cikin tsauki. *Mumbai India* A yaune aka daura auran jannat da Najeeb kasan cewa ba_ ba haushe a cikinsu shiyasa sukayi anfani da al'adansu "yamma tanayi ango ya kawata motar da zai dauki amaryarsa"daga shi sai drive sukaxo daukan amarya.fito da itta akayi aka sata a motar angonta sai kuka take su aryan ma sai kukan rabuwa da anty jannat dinsu suke.itta ko arilin tanaji nata gani Najeeb yazo ya dauki amaryarsa suka wuce,kamar ta hadiyi zuciya ta mutu haka takeji. *Gidan amarya* Bayan ankai amarya gidanta ango da kanshi ya fito ya zaga ta dayan bangaran da take zaune ya fito da itta a hankali dan yau jinsa yake yafi kowa saa daya samu ya mallaki jannat "sai daya fara sallamar drive din tukun sann ya jaa amaryarsa suka shiga cikin gidan,ko ina yayi kyau Masha Allah.daki ya wuce da itta basu tsaya ko ina ba sai a kan gadon dake dakin.mayafi ya cire mata tayi tsaurin tsunkuyar da kai kasa saboda kunya dan yau wani mugun kunyarshi takeji ba kadan ba.niko nace da kinsan waye najeeb da baki sunkuyar da kai ba. Dago fuskarta yayi ya mata rada a kunne sai kawai naga ta geda mai kai ta mike, toilet naga ta nufa tana shiga yabi bayanta alwala sukayi suka fito ya jaasu sallah suna idar da sallah ya kama kanta yayi mata addu'a ya mike baa dau lokaci sosai ba naga ya dawo da a bincincika kala ²kusan kala shida hadda su inibi.yayi² da jannat taci amma taki daya takurata nema ta dan dauki inibi guda daya ta danci.suna gamawa yace suje suyi wanka tace itta ina ai yanzu da zaa kawota tayi wanka shi in yanaso yaje yayi.kai kawai ya girgiza ya fita ya bar dakin ya wuce dakinsa dan bashi da kaya a dakinta "yana zuwa wanka ya shiga. Itta ko jannat tana ganin haka ta mike taje ta kullo kofa ta dawo ta nemi kayan bacci mai taushi a cikin wardrobe dinta kasan cewa an gyara mata komai.tana gama sawa taje toilet tayi brosh ta fito ta hau gado tayi kwanciyarta"har bacci ya fara daukarta taji yana buga kofa yi tayi kamar bataji ba ta gyara kwanciyarta taci gaba da baccinta hankalinta kwance.najeeb kuwa yana ganin haka ya koma dakinsa ya nemo mukullin dakin jannat"ya kuma dawo dakin, budewa kofar yayi ya shiga ya rufe.kara sowa yayi ya hau gadon dama kuma daga shi sai boos.kwanciya yayi ya fara.... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 51&52 Bismillahi rahmani rahim _______"cikin bacci naji ana shafani ban san sanda na mude idona ba wa zan gani Najeeb ne kwance kusa dani dagashi sai gajeran wando ai bansan sanda na tashi zaune ba.shima dai najeeb tashi zaunan yayi.zai kama min hannu nayi tsaurin dauke hannun nawa na rushe da kuka riki cewa yayi ya dinga rarrashina sai daya tabbatar nayi shuru sannn ya dinga jani da hira sai dayaga n tsaki jiki sosai dashi sann ya fara yimin wasu a bubun dani kaina bazan iya tantancewa ba A takaice dai saida Najeeb ya tabbatar ya maida jannat matarsa sannun ya hakura ya gyaleta,ittako babu a bunda take mai sai allah ya isa dama ashe baya sonta daga zuwanta yakeso ya gasheta babu irin maganan da jannat batayi ba a wannn daran shiko najeeb sai bata hakuri yake amma tayi banza tashi tamaki kulashi wankanma daker yasamu yayi mata suka kwanta yanaso ya kara amma ba halin karawa.dan jannat ya dandana masa Zuma'a da bai taba dandannawa ba, Haka dai rayuwa taci gaba da tafiya tun jannat bataso har takai yanzu ko bai nemeta ba sai ta nemeshi "soyayyan Najeeb kuwa sai karuwa take a cikin zuciyarta" ji take in har babu Najeeb bazata iya rayuwa ba, *Bayan wata daya* Yau kusan watanmu daya da aure amma har yanzu ban taba zuwa gidan su paa ba. Shirye shirye komawa makaranta nakeyi dan nan da wata daya insha allah zan koma amma ba wancan makarantar ba.saboda shi wancan nagama course din da zanyi a can.yanzu tsaura shekara biyu dai dai na kammala karatuna gaba daya.shiyasa muka yanke shawara dani da jee dina zanje a samin alluran hana haihuwa saboda in na samu ciki yanzu ba lallaine nayi karatu yanda ya kamata ba. Da yamma ina kitchen ina girki saboda jee ya kusa dawowa.shiyasa naketa tsauri in gama. Bayan wasu a wanni. Zaune nake sai duba lokaci nake yanzu kusan awana uku da kammala aiki har da wanka amma har yanzu shuru bai dawo ba.gashi dare yayi sosai kusan karfe 11, na kira layinsa yafi a irga amma a kashe.yanzu ma dai gwada layin nasa nayi amma still batashiga.ajiye wayan kawai nayi na rushe da kuka mai ya samu mijina ina ya shiga har yanzu bai dawo ba gashi har lokacin dawowarsa "ya wuce amma har yanzu shuru bai dawo ba.sai dana dau kusan awa daya ina kuka har bacci ya fara daukana naji ana tabani.ai bansan sanda na mike tare da kwalla kara ba tsauri yayi ya rufe bakina ta hanyar hada bakinmu waje daya ina jin tsaukar bakinshi a nawa bakin na tsauke wani ajiyar zuciya tare da lumshe idona ina mayer masa da martani Najeeb kuwa bai tsaki bakinta ba har sai daya tabbatar ta nitsu sosai sann ya kyaleta.sai daya saki bakina na tuna ai bai dawo akan lokacin daya tsaba dawowa ba.kura mai ido nayi shikuwa najeeb yana ganin haka ya tsotsa kai tare da hada hanna yensa waje guda alamar nemon afuwa. Ina kaje jee sai yanzu kake dawowa kaga fah yanzu kusan daya tsaura ni na dauka ma wani abu ne ma ya sameka ashe lfyrka qlau nayi magana.sorry my beauty wllhy wani ankine ya rikeni a kanfani shiyasa ban samu damar dawowa da wuri ba Toh amma meyasa ka kashe wayarka bayan kasan tsarai wani hali zan iya shiga in ban sameka a waya ba.yau na samu kira sosai a waya shiyasa chage na yakare sai dana samu na saka a office daya cika kuma na manta shaf ban kunna ba sai yanzu da kikayi magana ma na tuna ban kunnata ba.yana gama fadar haka bai tsaya jiran mai zatace ba yayi gaba a bunsa yace bari yaje ya watsa ruwa ya gaji sosai. Najeeb kuwa yan shiga daki ya tsauke a jiyar zuciya kayan jikinsa ya rage ya shiga toilet ya fara wanka humm Allah ya taimakeni wayata batayi ringing ba a sanda nake sharba mata karya da tayi ringing da shikenn a sirina ya tonu ,ni bamma san meyasa na biyewa najwa ba (najwa suna aiki tare da itta ne a office yarinyar tantiriyar yer iskace sun jima tare da najeeb sosai da farko² Najeeb baya kulata sai daga baya, daga bayanma a bunda yasa ya fara kulata saboda yanayin yanda take saka kaya tana dame jikinta ne shiyasa ya jawo ya hankalin Najeeb din har shaidan ya shiga zuciyarsa suka fara aikata sabon allah. Ranar data fara jawo hankalin Najeeb wata yer rigace ta saka rabin nonuwanta duk a waje sai wando mai kama da pant in ta durkusa rabin duwawunta duk a waje gashi bata saka pant shiyasa a ranar data shiga office dinshi ta kai mai wasu takardu daya nemi ta ajiye masa a gaban teburin sa ta tafi Sanda ta tashi a jiyewane ya hango nonuwan nata shikuma sai kace maye har wani lashe lips yake Ai najwa tana ganin haka data tashi fita ta yerda wayarta ta durkusa zata dauka najeeb ya hango a bunga yafi nono.ai mikewa yayi yaje ya kullo kofa ya dawo cikin office din yer iska kuma kamar jira take yana matsowa kusada itta ta fahimci mai yakeso sai kawai ta bashi hadin kai. Tun alokacin sukeyin a bunsu a cikin office wani lokaci kuma su tafi hôtel. Amma dai sunfi aikatawa a cikin office dan gani suke in sunce zasuje hotel wahalar da kansu kawai zasuyi.tunda dai ga daki a cikin office yafi musu tsauki akan hotel Yauma dai a office din sukayi a bunsu shiyasa ma bai dawo da wuri ba. Wankansa yayi ya fito daure da tawol yana fitowa yaganta zaune akan gadonsa "tana jiran fitowarsa"ga idonta yayi jajur saboda a bunda yayi Humm jee Kenn yau ko wankanma ba'a jira munyi tare ba.bayan kuma kasan tsarai in ka dawo tare mike wanka amma shine yau ka shiga kaje kayi kai kadai. Sorry beauty wllhy ba haka bane ganine nayi dare yayi sosai ba lallaine ki amince muyi wanka tare ba amma in kinji ba dadi kitashi muje mu kara tare dama ni ba gajiya nayi da wankan ba.zatayi magana yayi tsaurin saka yanyasunsa daya a bakinta ai batasan sanda ta rufe bakinta ,zubamai ido tayi.kayan jikinta ya cire mata ya jaata har toilet suna shiga toile suka fara wanka.ana cikin wanka suka shirya dama kuma ba wani fushi tayi sosai dashi ba.sai da suka faran tawa juna sannun sukayi wanka suka fito manne da juna kamar cingan.tayashi shiryawa tayi shima ya tayata suna gamawa suka hau gado suka kwanta sai da suka kara farantawa juna suka koma toilet suka kumayin wanka suka fito suka kwanta rungume da juna.nan da nan baccin mai dadi yayi awan gaba dasu. Niko nace a subaha ta gari mrs and mr 👩‍❤️‍👨😊 Sakeena ismail Cameroon ✍️ Yauwa masu karatu kuna cewa bana muku posted deyewa🤩nifah ban da bas'ala in har zakumin komai sosai nima zan dinga muku posted deyewa insha allah 😂💃ina yinku wllhy 😘🤩 Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda ) Page 54&55 Bismillahi rahmani rahim _______"bayan yan awanni an zubarwa ameera da ciki amma taji dadi sosai cedai maganar da doctor ya fada matane yayi mugun daga mata hankali wai sakamakon yawan zubar da cikin da takeyi bakin ma haifanta ya samu mas'ala bazata tsake samun ciki ba har abada. A takaice dai ameera itta da haihuwa har abada,dan ta zubar da cikin yafi guda shida. Kallonta doctor Yusuf yayi kinga ameera ki kwantar da hankalinki me a bun tada hankali anan dan ance bazaki tsake haihuwa ba.ai abun ayi murnane ma ai tunda dama can ba son haihuwan kikeyi ba.kinga yanzu bake ba shan wahala zubar da ciki.dagowa ameera tayi ta zubawa doctor ido kamar zasu fado kasa.saboda tsabar takaici ma rasa amsar da zata bawa doctor Yusuf tayi sai kawai ta dau jakarta ta fita ta banko mai kofah. *Mumbai India* Bayan wata uku. Dawowata daga makaranta kenn,duk a gajiye na dawo kasancewa sai dana biya gidansu paa sannun na dawo gida.shiyasa ma na dawo a gajiye. Kayan kijina kawai na rage na shiga kitchen a binci mai tsauki na daura mana saboda yamma tayi. kafin magariba na kammala ,share ko ina nayi na dau a bincin na kai kan dannin,a gurguje na shiga wanka ina fitowa na shirya cikin kananun kaya riga da wando,rigan mai karamin hannune sai wandon kuma iya guwa, powda na dan shafa sai lipstick kadan.taje gashina nayi na dau karamin ribbon nayi making dinshi a tsakiyar kaina, bandana na saka,kallon kaina nayi a mirror ba karamin kyau nayi ba.hijabi na zura har kasa nayi sallah ina idar da sallah na fito na nufi palo ina zuwa na ganshi a zaune yayi tagume ga farin ta kardu a hannunshi ,kara tsowa nayi jiki babu kwari na zauna kusa dashi.mijina lfy naganka haka ba kamar yanda nasa ba ganinka ba baice min komai ba sai ta kardun hannunsa daya miko min hannu nasa na karba.tare da duba takardun,ina gama dubawa na daga ina kallonsa cikin mamaki nace..jee dama kanfanin da kake aiki ba naka bane ?ba nawa bane ba beauty,okay amma me kayi musu har suka koreka ?ni kaina bansan mai nayi musu ba amma karki damu insha allah zan nemo wani aiki.in ban samu ba kuma sai kawai na daukeki mu koma Saudia dama ni ba zama na har abadan zanyi a nn ba.dama yanda na tsara in kingama karatunki gaba daya na daukeki mu koma Saudia ko kuma Nigeria saboda a canne iyayenmu suke. Hakane karka damu yanzu ma insha allah in Allah ya _yarda sai nagama zamu koma,haba beauty wai ni ya zakice kar na damu bayan kuma kinfi kowa tsanin cewa an koreni aiki.dame zan sauke nauyin ki da allah ya doramun a kanki.duk da dai ina da wasu kudade a cikin account dina amma ai kinsa ko wana lokaci zasu iya karewa.murmushi nayi humm mijina kenn ka kwantar da hankalinka ina dashi zam baka bangane kina dashi ba?eh tun kafin ma haifina yarasu ya gina kanfaninsa a Abuja da sunana ina da shekara hudu aka mallakamin kanfanin.yana da kanfani guda biyar.biyu a kano uku a abuja.kafin yarasu ne ya bar wasiha yace a barwa oncule dina guda biyu uku kuma nawane.dan haka nima na barma kanfani guda biyu halak malak insha allah gobe da safe kafin in wuce makaranta zamuje da kai ka sa hannu su paa su zama sheda ni jannat na mallakawa mijina kanfanina halak malak.saboda ni babu a bunda zanyi da kanfanoni har guda biyu.bayan kuma gaka, kaga in ka juya in sukayi yawa ni da yayanmu da zamu haifa a nn gaba zamu anfana. Najeeb ya bude baki zaiyi magana jannat ta dakatar dashi.mikewa nayi saye,kamo hannunsa nayi na mikar dashi daker ina maida numfashi dariya yayi humm ashe dai matata attajira ce hararan watsa nayi mai muka shiga ciki" ruwan wanka na hada masa nace mai ya shiga yayi wanka amma yace min shifah in dai ba tare zamuyi ba toh shima bezaiyi ba,babu yanda na iya ahaka na cire kayana na daura tawol toilet muka shiga mukayi wankanmu muna fita shiryawa mukayi muka fito palo a binci mukaci mukayi sallah muna idar da sallah muka danyi kallo,Sai wajan sha daya muka kashe kayan kallon muka muce daki saida muka raya sunn sann mukayi bacci. Washe gari kamar yanda muka tsara.haka kuwa akayi muna gama breakbeat muka nufi gidan paa Najeeb kam duk jikinshi yayi sanyi bansan saboda me ba. Gidan paa Muna zuwa na gaya mai a bundake faruwa harda ma korar da akayiwa najeeb a kanfani na kuma kara da cewa dan allah karya fadawa kowa.zancan dukiyar nn koda yayanmu da zamu haifa a nan gaba.kai ko bayan raina.bana so a tsani saboda ni nayi hakane domin allah. Insha allah babu wanda zai sani jannat gaskiya keta tabance cikin mata allah ya miki albarka allah kuma ya baku zaman lfy mai dorewa Ameen muka amsa gaba dayanmu,sallama muka musu muka tafi amma har yanzu jikin jee a sanyaye shi yama rasa ta inda zai godemin saboda tsabar kaunar da nakemai har zan iya bashi dukiyata.kodai ma farki yakene.mota muka shiga saidana ajiyeshi a gidan sann na wuce makaranta. Pls kuya hakuri da wann kainane yakemin ciwo. Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️ MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 52&53 Bismillahi rahmani rahim *Washe gari* ______kasan cewa yau Sunday shiyasa muna tashi tare muka shiga kitchen mukayi breakfast Muna gama karyawa TV muka kunna muka zauna muna kallo sai mukaji ana buga kofah har zan tashi naje nabude sai yace min inyi zamana bari yaje ya duba ,yana zuwa ya bude wa zai gani arilin ce,itta ko arilin tana ganin shine ta zaga ta bayanshi ta shiga cikin falon ta barshi a tsaye. Bude baki najeeb yayi yana kallon ikon allah .a zuciyarsa kuwa cewa yake ko maiya kawo ta gidana ? Babu amsa. Sai kawai ya rufo kofa ya koma cikin falo,yana zuwa yaga jannat sai murna ganin arilin take, Shiko yana ganin haka yace bari ya shiga ciki Dakinsa' ya nufa yana zuwa ya nemi gefan gadon ya zauna yayi ta gumi.humm beauty baki san waye kawarki ba da kinsan wace itta da baki saki jiki da itta har haka ba.kai da kinsan lalata mijinki takeyi' na tabbata ko minti biyu bazaki bari ta kara a gidanki ba, Niko nace Najeeb gyara kalamanka tana zuwa kuna lalata juna ko tana lalataka?allah dai ya shiryi masu halin irin naku ameen. Bayan tafiyar jee takine na mike kitchen na shiga na dauko lemo da glass cups guda biyu na dawo falon,dan a nn in kayi bako ko baki tare zaku sha lemo ko ruwa.shiyasa nima na dauko cup guda biyu. Zama nayi kusa da itta zuba mata juice din nayi na mika mata nima na zuba nawa muka fara sha.kurba daya nayi na ajiye cup din nace mata bari na dawo.toh ta amsa min na mike na shiga takin jee ina shiga na tarar dashi zaune ya zuba takumi kara tsowa nayi har na zauna kusa dasi bai sani ba har saidana rikemai hannu Ya dago ya zubamin ido. Ga idon yayi jajur saboda shaawarsa daya motsa " Niko nace gaskiya Najeeb kai jarababbene. Da yake nasan halin kayana tsarai in har naga idonsa ya canza kolo to nasan a bunda yake bukata, amma wann karan yi nayi kamar ban san a bunda yakeso ba saboda in nace zamuyi wani a bu ga arilin can a falo bai kamata mu barta itta kadai mu dawo daki mu zauna ba.kallonsa nayi ina tambayarsa me yake damunsa "humm beauty kennn yanzu so kike kice min bakisan a bundake damun mijinki ba?kema dai kinsan in har kince baki san a bundake damuna ba toh kinyi karya wllhy. Kallonsa nayi ina dariya kasa² oh dariya ma kikeyi ko tam shikenn ya mike zai fita nayi tsaurin rikemai hannu ina bashi hakuri. Kaxo muje ku gaisa da itta kaga daga nn sai mu sallameta in ta tafi sai mu dawo na baka hankinka ko.murmushi yayi yace yauwa koke fah my beauty hannusa na kama muka fita falo. Itta ko arilin dama a bunda take jira kenn.sai kuma gashi ta samu a tsaukake.dama tana so na tashi ta zubamin maganin baccin dataxo dashi ta samu Najeeb ya biya mata bukatarta.sabosa tayi kiwarshi sosai.yanzu kusan wata daya da yan kwanaki bata sashi a ido ba.shiyasa tazo yau.dan bazata bari ta chuchi kanta a banza a wofi ba. Har tagama zuba maganin a cikin lemo la girgiza tana jiran fitowar jannat amma taji shuru Bata fito ba,kilama suna can suna shan soyayyar su sun manta da itta. Sai kawai taji wani mugun bakin ciki har bata ma san sanda ta kuma fito da maganin baccin ta kara a kan wanda ta zuba dazu ba. Tana cikin girgiza lemon taji takun takalman su suna fitowa tsauri tayi ta goge gefe gefen cup din Ta gyara zamanta,wayarta taciro daga jaka ta fara dannawa ,har suka karaso. Dago fuskarta tayi tana kirkiro murmushin karya. Nima murmushin nayi mata muka nemi waje muka zauna a kujera daya dani da jee dina Sorry arilin mun barki ke kadai ko nayi magana.ba komai ai,ku da kuke sabbin ma haurata kinga dole na daga muku kafa ko.bance komai ba sai murmushi kawai dana danyi.dan tsatar kallon jee nayi naga ya kulu iya kuluwa dayaga nama manta dashi sai hira nake da arilin ,ina juyawa muka hada ido dashi naga sai wani cin magani yake .lumshemai indo nayi alamar bada hakuri.dan murmushi yamin ya saki hannuna ya mike ya koma dakinsa". Bayan tafiyar Najeeb dakine arilin ta dau wann lemon ta mikawa jannat ba musu jannat tasa hannu ta karba suka fara sha lokaci zuwa lokaci arilin takan daga ido ta kalli jannat"taga sai sha take.can dai taga jannat ta ajiye lemo tana dan yacine fuska . jannat lfy baki shanye lemonki ba ?wllhy arilin ji nayi test din lemon ya canza kamar bashi nake sha dazu ba.sorry beb arilin ta fada tana wani irin shumin murmushi.duk da dai jannat din ba wani sha tayi sosai ba.amma dai da alama maganin ya fara aiki dan har ta fara geggedi a falo,kallon arilin nayi nace bari naje na dan kwanta toh tace min tana mikewa tace bari ta taimaka minki na kaiki daki bam mutsa ba dan nima naga alamar ina bukatar taimakon.mikewa nayi arilin ta kamani ta kaini har daki ina zuwa na hau gado nan da nan bacci ya daukeni tana zaune har sai data tabbatar baccin nawa yayi nisa sann ta tashi tana murmushi ta fita, Bata tsaya ko ina ba sai dakin najeeb tana zuwa ta tarar tashi zaune rike da kansa.ga kuma haushin jannat da yakeji Na kin sallamar arilin da batayi ba. Yana cikin tunani yaji takun ta kalmi shi a tunaninsa jannat ce ta xo ai yana daga ido yaga arilince tsaye akansa. Mikewa yayi yana nunata da yenyatsa kece dama meya kawoki dakina arilin? koso kike beauty ta shigo ta gammu tare ne dan allah kixo ki tafi gidanku karki jaamin mas'ala duk ya rikice.arilin kuwa rungume hannu tayi tana ganin ikon allah bata katseshi ba har saida yagama tukun ta tsauke ajiyar zujiya ta fara magana..ka kwantar da hankalinka baby beauty take kowa tana can na zuba mata maganin bacci a lemo tana can na kaita daki tana bacci,wani haushi najeeb yaji bai san sanda yafita ya nufo dakin jannat ba yana zuwa yaganta kwance ya kira sunanta ta bude ido ta kuma kuma rufewa taci gaba da baccinta "yana ganin haka ya gyara mata kwanciyar tata ya juya ya fita ya rufo mata kofa, Dakinsa ya koma yana zuwa ya samu arilin kwance a kan gado babu komai a cikinta.shi kuwa dama sha'awarsa ya motsa tun dazu yana ganinta haka sai kawai ya biye mata suka aikata abunda suka tsaba aikatawa.yana samun nitsuwa ya korota ta tafi. Bata damu da korar da najeeb yayi mata ba tun da dai ta samu a bunda takeso. Bayan tafiyar arilin toilet Najeeb ya shiga yayi wanka shap.shap ya fita ya nufi dakin jannat yana zuwa yaganta kwance har yanzu bata tashi ba kwanciya yayi gefenta ya rungumota saboda wai in ta tashi ta gansu tare bazata zargin wani abu ba.daga kwanciya dai shima baccin yayi awan gaba da shi. Bayan yan mintuna. Bude idona da sukayi min nauyi nayi na saukesu akan jee yana kwance rungume dani.shuru nayi ina tunanin a bunda ya faru kafin nayi bacci amma ban tuna komai ba,a bunda na tuna kawai arilin taxo muna shan lemo naji ina jin bacci bazan ina tuna komai ba bayan wann. Toh amma yaushe nayi bacci ,kuma ma ba a falo nake ba waye kawoni daki kodai jee ne ya kawoni.humm inaga shine amma ina arilin toh? Zare jikina nayi a hankali na nufi falo ina zuwa banga arilin ba. Daki nakoma naje nayi alwala nayi sallah ina idar da sallah na mike na shiga kitchen na dora mana a binci.ina kitchen yaxo ya sameni. *Kano Nigeria* Gidan oncule Ibrahim. Ameera ce kwance ba lfy mamanta tayi ²ta itta ta tashi suje a sibiti amma taki.tace itta lfyrta qalau babu inda zata,dama kuma can ta rena iyayen nata.saboda duk sanda taso gaya musu magana take babu a bunda ya dameta wai itta ta dubi wayenn iyanenta ne!babu. Tashi tayi ta shiga toilet wanka tayi ta fito,ta shirya tana gama shiryawa ko sallama batayiwa mamanta ba ta kama hayya tayi tafiyarta "hajiya maryam na fitowa ta leka daki bataga ameera ba. guntun hawayan data zubo mata ta sharo tana rokon allah ya shirya mata ameera.dan itta yanzu dawowarsu abuja batayi mata rana ba.duk da dai a can kanon ma tanayi amma bai kai n'a nan ba. Ameera kuwa tana fita bata tsaya ko ina ba sai a sibiti. Tana zuwa a sibiti ,ta gaisa da ma aikatan data saba dasu saboda yawan zuwan da takeyi a kai ²ana zubar mata da ciki Suna gama gaitsawa ta wuce cikin office din doctor Yusuf.tana zuwa ta tura kofar kai tsaye ta shiga ta maida kofar ta rufe.kalle ²ta shigayi amma bataganshi ba.waje ta samu ta zauna tana jiranshi.dan ta dauka ko fita yayine.can taji sambatu na tashi daga cikin dakin dake office din.da kuma tsautin mace.runce ido tayi ta mike a hankali ta nufi dakin tana lekawa tagansu sunanan suna aikata zinansu komawa tayi da baya ²har taje bakin kofah har zata fita sai ta tuna infa bata tsaya ancire mata wannm cikin ba toh kilama abbanta inyaji ya koreta.komawa tayi ta zauna tana jiransu "sai da sukayi kusan awa daya sann suka fito doctor ne ya fara fitowa,yana fita ya ga ameera zaune suna hada ido yayi mata murmushi,a zuciyarsa kuwa cewa yake yau yana da tsa'a ashe mata har biyu.kara tsowa yayi ya zauna,ameera waye bude miki kofa ?harara ameera ta banga masa . Ai dole kace waye bude min kofah sai yanzu kasan baka rufo kofaba kenn.tayi magana shiko doctor sai yanzu ya tuna ashe bai rufe kofa da mukulli ba. Yadade da tsanin Ameera na sonshi saboda yanda take nuna kishi a kanshi. Fitowa budurwar tayi ta tsaya tana karewa ameera kallo,kallonta doctor yayi kije zan nemeki anjima kai kawai budurwar ta geda tayi hayyar kofa ta fita.fitar tane yake da wiya doctor Yusuf ya mike yaje ya kullo kofa saboda kar ya manta irin na dazu. Yana gama kullewa ya dawo cikin office nuni yayiwa ameera da tatashi su shiga ciki ba musu ta mike tabi bayanshi.. Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 56&57 Bismillahi rahmani rahim _____yau bamu tashi da wuri ba sai wajan 5 muka tashi ina ta tsauri ²na dawo gida na bar jee da yinwa danma ya iya girki.nasan bazai bar cikinsa da yinwa har izuwa wannn lokacin ba . Ina dawowa tun daga bakin kofa wani kamshi mai dadi ya bugi hancina na lumshe ido na karasa. Kasan cewa ina da mukulli a jakata shiyasa ban kwankwasa ba na dau mukullin na bude. Ina shiga nayi sallama ba kowa a palon kallon palon nayi naga ko ina kal Anshare angoge shi tas ga kamshin turaren wuta na tashi ko ina ya hadu da sanyin AC ya bada wani irin kamshi mai dadi.murmushi nayi na karaso cikin palon ba kowa sai kawai na wuce dakinshi ina zuwa naga baya ciki dakina na nufa ina shiga na ajiye jakata da maya fina,na nufi kitchen kafin na karasa naji kamshin girki na tashi,tunda naji kamshin girki na fahimci yana kitchen din na dinga tafiya kamar barauniya saboda karyaji takun takalmina har na karasa cikin kitchen din ina shiga naje na rungumeshi ta baya ai a tsoroce jee ya juya yana ganin nice ya sauke ajiyar zuciya.ya rungumeni nima rungumarsa nayi da kyau.saida muka dauki yan mintuna sannn ya sakeni.kallonsa" nayi na kuma kalli girkin da yakeyi.jee kace girki kake mana,yess beauty girki nake mana kedai kije kiyi wanka kafin nan na karasa humm jee kenn amma me kake defa mana haka?kedai kije kiyi wanka,dan na tabbata in kin dandana a bincin kunnenki sai ya kusa tirewa,a lallaikam naga alama dan tun shigowata gidan nn naji wani kamshi na tashi shiyasa ni duk na kosa naci wannn girkin wallhy ,allah ko,eh mn toh yanzu dai kije kiyi wankan tukun .. tam shikenan bari naje nayi wanka . Ina shiga ciki toilet na fada ,wanka nayi na fito na shirya cikin kananun kaya mara nauyi.ina gamawa na fito naga kulolin abinci akan danning da alama ya gama ,tashi nayi naje na bubbude shinkafa ce da miyar vegetable yayi ina duba a bincin ya fito daga dakinsa "da dukkan alamu dai wanka yaje yayi,kallona yayi yana murmushi, beauty kinga a binci ko,toh zauna na zuba miki ,kujera ya jamin na zauna a binci ya zubamin spoon na dauka na dandana ai bansan sanda na topar da abincin a hannuna ba,jee ko tsauri yayi yana tambayata "lfy beauty ko dai a bincin nawa baiyi dadi ba,kai na geda masa ina kara yasine fuska spoon ya dauka ya dan dandana a bincin amma kuma ai beauty banga laifin wannn a bincin ba.dariya na kwashe dashi nace kai jee kaima dai kasan bazaka dafa abu yakiyin dadi ba,ka kwantar da hankalinka a bincinka yayi mugun dadi,barima kaga na kara ina, wllhy baki isa ba.hannu yasa Zai karbe spoon din nayi tsaurin mikewa bayana yabi muka dinga zagaye palon dashi.. Bayan yan kwanaki kamar yadda mukayi shawara dani da mijina A kan cewa zaije ya siyar da dayan kanfanin inyaso yaxo ya bude wani a India saboda munfi zama ann bazaiyu yaje yayi aiki a Nigeria ya banni ni daya ann ba.bayan dawowarsa "da kwana biyu ya bude kanfanin seda jiragen kasa kuma alhamdulillah allah ya sawa abun albarka yana tafiya yanda ake bukata,kasuwanci sai kara habbaka take. *Bayan shekara daya da wata shida* Bayan dawowata daga makaranta kennn zaune nake a palo ina duba wasu ta kardu dan mun kusa gama makaranta nan da wata uku zuwa hudu in allah ya yarda zam zama cikekkiyar lawya " ida nuna na daga ina kallon inda bangaren dakin jee yake. Dan bashine kallon na farko danayiwa dakin ba. Dan zaman da nayi a palo na kalli gakin yafi tsau shidda.amma har yanzu shuru bai fito ba,ni na rasa gane kan mijina a yan kwanakinn,saboda a duk sanda aka kirashi a waya sai ya mike dan ya dena waya a gabana Sabanin da kuma duk wayan da zaa mai ina zaune amma yanzu kam sam babu hakan. A bunda yafi komai daure min kai kuma akwai wani lokaci da zan shiga dakinsa"naji yana waya bai san ina wajan ba sai kawai jinayi yana cewa haba haba ba nace kibani lokaci ba indai dukiyane ai yana hannuna,dan ma tana da wayo sosai.zaici gaba dayin magana yaganni.sai kwai yacewa wanda suke wayan dashi zai sake kira anjima. Yanzuma dai da naga shuru mikewa nayi na nufi dakin ina jin maganar mijina da...yayi mugun dagamin hankali bansan sanda na koma palo ba,gaskiya dole dolena nage Nigeria dan ina bukatar yin wani abu akan wannn al'amarin amma bazan nuna mai komai ba. Bayan yan mintuna kadan ya fito murmushi yamin nima na mayar masa.zama yayi yana kallona beauty ya naganki haka mai yake damunki ?mai kagani ni gaskiya babu a bundake damuna tunanin gidane kawai ya motsa ina son naje Nigeria na nemo granny dina duk da dai na shafe shekarun masu yawa ban sata a idona ba amma ina bukatar na nemota "toh ai beauty banga ta zama ba yazama dole muje tare tunda yanzu mun zama daya,karka damu jee bazan wuce kwana biyu ba.ina gama a bunda nake zan dawo.kai duk a bunda ake ciki zan kira na fada maka.tam shikenn beauty tunda kin takura lallai sai kinje ke daya amma dan allah in kinje ki kularmin da kanki kina sauka kiyimin waya ki fadamin,kar ka damu insha allah zan kiraka. *Washe gari* Da wuri na tashi ina gama shiryawa muka nufi airport 'kuma dama tun da daddare nakirasu" paa na fada musu,bamu jima da zuwa ba jirginmu ya daga zuwa kasar mu ta Nigeria. Najeeb na ganin dagawar jirginsu yayi wani murmushi ya shiga mota yayi gida yana zuwa ya kira najwa a waya dan duk cikin yammatan da yake nema babu wanda yakejin dadin kasancewa tare da itta kamar najwa. Kuma ya rigada ya gaya mata madam zatayi tafiya zataxo ta tayashi zama, in taxo kwana zata mai.shiysa data Tashi zuwa ta taho da wasu kaya. Tana zuwa ta shiga kitchen tayi musu a binci.suna gama ci suka shiga daki suka dingayin a binda suka tsabayi in sun hadu. *Kano Nigeria* Ina sauka dama a wata karamin trolley na saka kayana kala uku sai karamin jakata dana rataya.titi na nufa ina zuwa na tari mai taxxi na fadamai gadon kaya zani Na kwatanta mai sunan layin ai kuwa har cikin layin ya kaini ina sauka na bashi kudinsa zai bani canji nace ya barshi. Ina karasowa bakin gete dinsu oncule Ibrahim.na tsaya ina yiwa mai gadi magana na fada mata wanda naxo nema yace ai nan Babu mai sunnn ann gidan sai karamin yaron gidanne sunansa Ibrahim Amma ba mai gidan ba,na nemi dana gana da masu gidan zaiyi mum gardama na tiro 5k na bashi ai yana ganin haka ya barni na shiga ina shiga cikin gidan na hadu da matar gidan muka gaisa muna gama gaisawa na fada mata a bundake tafe dani itta ma dai kamar yanda mukayi da mai gadi toh haka mukayi da itta ma. Godiya nayi mata na fito gidan jiki Babu kwari na tsaya a bakin titi sai danayi kuka mai isata sann na tseda mai keke nape nace ya kaini Tashan da ake hawa motar adamawa.muna zuwa tasha Na hau motar adamawa. Tunda muka shiga nake ta tunani yanzu in na sauka waca unguwa zanje na nemo granny Nidai nasan a adamawa take bayan wannn bansan komai ba,kallon hoton dake hannuna nayi hoton mommytace da Granny ranar sunana sukayi hoton kana ganinsu zaka fahimci ya da uwane saboda tsabar kama da sukeyi. Da wannn hoton kawai na dogara a yanzu,shi kadai zai taimaka min wajan nemo granny inda take,ina cikin tunani bansan sanda baccin barawo ya saceni ba,dan mugun yinwa nakeji ga gajiya duk yabi ya hademin, Har muka iso bansani ba sai kawai ji nayi ana tashina hajiya!hajiya!!ki tashi mun iso,tashi nayi ina misissika ido,kalle kalle nayi naga dai ashe da gaske mun iso. Jakata na dauka na fito.ina fitowa na hango wata yer karamin restored,karasowa nayi wajan nasa aka kawomin tsokora da miyar agushi.sai lemo mai sanyi ina gamaci na basu kudinsu nayi gaba a buna ina fita cikin restored din na shiga wata unguwa na kusa da restored din. hoton na shiga nunawa mutane ko allah zaisa a gano inda take amma ina duk wanda na nunawa cewa yake bai Santa ba.har magariba tayi shuru na rasa inda zan kwana,wani karamin waje na samu inda akwan mutane.sallah nayi ina nn zaune har isha'a tayi na kuma mikewa nayi sallah ina idar da sallah na jingina da jikin bishiyan da nake.sai can naga dare yayi sosai mutann da nake kusa dashu sun fara mikewa ai nima bansan sanda na mike ba.bakin titi naje na seda mai nape ina hawa nace ya kaini tasha ina zuwa tasha na sauka na bashi kudinsa"na shiga ciki,mai wajan na samu na tambayeshi a kwai mota yace babu yanzu dare yayi sosai sedai na kwana washe gari a kaini inda nakeson zuwa babu musu na amince ya nemamin wajan kwana. *Washe gari* Kamar yadda ya fada haka kuwa akayi gari na wayewa mota na gama cika muka dau hayyar kano bamu muka iso ba sai wajan biyar tsaura ina sauka na nemi habun hawa nace ya kaini airport muna zuwa airport wai babu jirgin da zai tashi yanzu sai nn da awa biyu, ya na iya haka na jira har awa biyu sann muka tashi"lokacin karfe 7na dare. Tunda muka shiga jirgi gabana ke faduwa bansan saboda me ba. Sai inna lillahi wa inna ilaihirajiwun kawai nake mai maitawa,har muka sauka,sai wajan karfe uku muka iso India. *A gida kuwa* Najeeb ne da na najwa sai arilin data xo dazu da yamma tunda taji lbr cewa jannat bata nn sai murta take ta nufi gidansu najeeb din tana zuwa mai zata gani najeeb ne da najwa sai Kissing din junansu "suke a fusace arilin ta karasa palon tana masifah wai lallai sai ta gayawa jannat"abundake faruwa harda yi musu barazana kan cewa ta musu vidéo kuma sai ta nunawa jannat in ta dawo,mikewa najeeb yayi a fusace ki fada mata arilin nace ki fada mata in kin fada mata nima sai na tona miki asiri kema ai kinci amanar kawarki, dariya arilin ta sheke dashi eh na yadda naci a manarta"a matsayina na kawarta 'amma kuma ai gwarani kawace kai kuma fah ?kaifa matarkace da aka daura muku aure kaga in ka zalinceta allah na gani yanzu ka ajiye mace kamar jannat kaje kana neman wancan mummunar ta nuna najwa"ke ki iya bakinki in zakuyi fadarku kuyi ku e ku kar wanda ya kuskura ya sani aciki da kike cewa ni mummunace na yedda mummunace ni amma ai nafiki kaya dama kaya shine mace,amma ke fah da kike da kyau ina kayan suke in banda najeeb da balayin son matama ni basan mai zai samu a nn ta nuna arilin.. Kunga ku dakata kunga dai dukanku kuna wahalar da kanku,bama sona kuke sakani da allah ba,kawai dai sha'awata kuke toh ko wacceku ya zauna indai a kan bunda aka tsabayi ne zam biya mukushi, A haka dai suka samu suka tsasanta sukaci gaba daga inda suka tsaya ko bacci babu. Mukulli na dauko cikin jakata na bude gabana sai kara sananta faduwa yake daker dai na samu na bude kofa na shiga fitilun falon duk a kashe suke a hankali na nufi daki zanyiwa jee bazata, Kafin nakarasa naga fitilun dakin a kunne ga wasu tsurutai na tashi ko ina kanaji kasan na mata biyune ga kuma na mijina cikin fargaba na karasa,mai zan gani mijinane da kuma kawata danafi aminta da itta sai wata wacca bansan ko wacece itta ba,gasu nn kwance a kan gado ko wacce sirara kasa kallonsu nayi dan bazan iya kallon wannn kazamar abun ba.daker najaa kafata na nufi palo ina zuwa na nemi waje na zauna wani ihuuuu na kurma da iya karfina,ai a tsorice suka fito su duka Basuma tsaya sanya kaya ba,suna karasowa palon wa zasu gani jannat ce zaune rike da kanta,mikewa nayi kamar damutsa na karasa wajanshi ta karda na dauko a cikin jakata dana dawo dashi na mika masa karba yayi kamar wani tsoko ..kaga malam ka rubutamin saki uku ba daya ba ba biyu ba uku nake bukata kayi min kuma a yanzu bazan tsake kwana a gidan mazinaci ba,yanzu beauty ni kike cewa mazinaci ?eh an fada mazinaci ,rubutawa jannat tsaki najeeb yayi ya mika mata ina duba ta kardan naga an rubuta ni najeeb nasaki jannat tsaki.... Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 58&59 Bismillah rahmani rahim ______"ni najeeb na tsaki jannat tsaki uku"wani ajiyar zuciya na tsauke saboda bani da zabin data wuce wannn duk da son da nakewa najeeb amma ya zama dole murabu saboda ba irin mijin daya dace na zauna dashi bane,bai kamata na zabarwa yayana uba mazinaci ba. Ya kamata na zabo musu uba na gari, Uwa uba ma bamu dace dashi ba,ba kuma yabon kai bane , Ban tsaya hada kayana ba,saboda in nace zan tsaya hada kaya ina kallon wannn mutann irjina zata iya bugawa "naxo na ratsa raina a banza a wofi,saboda in na rasa raina saboda najeeb banyiwa kaina a dalci ba,saboda koda zan mutu bai kamata na mutu ba tare dana kwacewa iyayena hakinsu ba,banida kowa a yanzu sai allah," Wannn akwatin dana dawo dashi kadai na dauka sai jakata da mayafina", Bar musu gidan nayi duk da dare yayi sosai karfe ukun dare . Ina fita na manta ban karbo mukullin motana ba,na koma ciki kamar dai yanda na barsu haka suke har yanzu basu motsa daga inda suke ba dan jikin kowa yayi sannyi ban bi ta kansu" ba na kalli najeeb nace kaga malam bani mukullin motana zan tafi ,dan bazan kuma barin mazinaci ya haumin mota ba,bai cemin ubfam ba ya juya ya shiga taki bai wani jima ba ya dawo da mukulli a hannunsa' jefamin yayi ban damuba na durkusa na dauka. Ina fita" na shiga motana na _nayi gidansu paa"ina zuwa kofar gidansu paa kashe motana nayi sai da nayi kuka har nakoshi tukun sann na dau wayata ina duba lokaci karfe 4 hadda yan mintuna,tunanin rayuwata nake tunda nake ban taba jin dadin rayuwa ba. Yanzu kuma na faraji gashi najeeb yaxo ya tarwasa min. Fitowa nayi daga cikin mota na zaga bayan boots na bude na dauki kayana nayi kicin gidan kwankwa sawa nashigayi "amma shuru ba'azo an bude ba. Wayata na tiro daga cikin hand back dina na kira maa"sai data kusa sinkewa ta daka, sorry maa jannat ce"ai maa tanajin muryar jannat"ta tashi zaune. Hello jannat lfy naga kin kirani a wannn lokacin,yaushe ma kika dawo daga Nigeria? Kasa bata amsa nayi dan bazan iya amsa mata a yanzu ba. Pls maa kizo ki budemin ina bakin kofa. Ai maa najin jannat tace tana bakin kofa ta mike zumbur"lokaci daya ta nemi baccin ta rasa. Fitowa tayi"taje ta bude kofa tana budewa taga jannat a tsaye ga idon ta tayi jajir dashi kana ganinta zaka gane kuka tayi. Riko hannunta maa tayi suka shiga ciki. A palo suka zauna suna hada ido jannat kamar jira take ta fada jikinta ta saki kuka mai ban tausayi"sai datayi mai isarta sannn ta sagaita dashi. Maa kuma bata hana taba sai data gaji dan kanta ta dena,saboda abunne mai wahala kaga jannat na kuka, Komai ta kwashe ta fadawa maa". Maa na gama jin a bunda najeeb yayiwa jannat"itta ma idonta ya canza ya koma ja. Kwantar wa da jannat hankali tayi,ta kaita dakin Tace ta kwanta gobe da safe zasuyi magana da paa "dan ko sisinta bazai ciwon kaiba najeeb sai ya biya. Nidai bance komai ba.fita tayi tana fita na mike nashiga toilet na dauro alwala na fito.dan bazan iya bacci yanzu ba.tunda ankusa kira sallan asubaha. Sai dana idar da sallan asubaha nayi askar tukun sannn na kwanta " Sai dana shafi kusan 20 minutes sann bacci ya daukeni. Bayan awa biyu maa ta shigo dakin ta _tarar ban tashi ba.sai kawai ta fita tabarni,dama kuma paa ne yace tazo ta duba in na tashi,saboda ta fada masa duk a bunda ke faruwa.kuma tayi alkawari kwacemin hakkina a matsayinsa"na barista. Sai wajan 10 safe na farka toilet na shiga nayi wanka da brosh ina fitowa na dauki daya daga cikin kayan dana zo dasu na saka,ina gama shiryawa na fito palon kasan cewa yau Sunday ne shiyasa su paa suna gida basuje aiki ba. Gaidasu nayi zan zauna maa tayi saurin cewa naje nayi breakfast tukun.ba musu na mike dan ni kaina ma ina bukatar cin a bincin saboda rabona da abinci tun wanda aka raba a jirgi. Ina gama breakbeat na mike na dawo palo na zauna. Magana mukayi dasu paa sosai a kan a bunda najeeb yamin suka kara da cewa insha allah sai sun tsaya sun kwacemin dukiyata"daga hannunsa.saboda ko sisina bazasu bari yayi ciwon kai ba. Nidai bansan da wana baki zan godewa wayenn mutann ba.saboda in ka cire Dady barista sai su. Maa ce taje gidan najeeb tare da dreva suka kwashe min kayana.dama ina da mukullin gidan shiyasa da zasuje basu nemeshi ba,suna zuwa kuwa suka tarar baya nn ,har suka gaba kwashe kaya bai dawo ba. Suna gama kwashewa ta ajiye mai mukullinsa dake hannuna"dan a yanzu bataga anfanin mukullin ba. Bayan wata biyu da rabuwarmu da najeeb. Zaune nake ina dudduba wasu takardu,su maa suka dawo sannu dazuwa nayi musu naje na rungume su aryan da nihila,daki na wuce dasu muna zuwa kaya na tirewa nihila dan shi aryan yanzu yayi girma ba laifi,da kansa ma yake wanka yanzu,itta ma dai nihila yanzu ankusa dena mata wanka saboda ta fara girma itta ma kusan shekarunta "bakwai yanzu. Wanka na sa aryan yayi yana fiyowa nayiwa nihila "suna gama shiryawa muka fito palo abincin dana dafa dazu dana dawo daga makaranta"na zuba musu "suna gama ci muka koma daki. Bari mu leka gidan najeeb 😊 Bayan fitar jannat ne ya sallami su najwa da arilin Dan ko bari gari ya waye bai ba,babu yanda basuyi dashi akan cewa ya barsu gari ya waye yace ina ai bazai yu ba.a haka dai suka tattara nasu eh nasu suka bar masa gidansa". Bayan yan kwanaki zaune yake yana waya. Kinga hajiya lubabatu jannat dai mun rabu da itta babu a bunda yarage kuma, Ke kina can kina zaune baki san komai ba,kedai kawai bukatarki a kawo miki ta kardun kanfani.ko an gaya miki aikin da kika sani aiki ba mai wahala ba. Hajiya lubabatu ce zaune a palo tana waya da najeeb ta inda take shiga batann take fita ba.wai najeeb ya yau dareta "taya zata saka najeeb aiki yace zai nuna mata ba haka ba. Kaga najeeb kai fa baka san jannat ba sanadiyata Kasan ta "saboda tsabar nemon mata da kakeyi kaki ka maida hankali ka karbo mana ragowar takardun. Yanzu dai ka tabbar da kaxo Nigeria mun tattauna a kan maganan nn,humm hajiya kennn ke kina zauna a can kin hadani da aiki mai wahala, kusan shekara uku ina fama da abu daya sannn kice in baki dukiya "toh kisani ni najeeb bazan sha wahala a banza ba.dukiya dai bazan bayar ba,saboda in na kawo babu a bunda zaki bani ko rabin dukiyar ma nasan bazan samu ba.tun darko ma a bunda yasa na amince saboda na dauka aikine mai tsauki ashe dai ba haka bane. Kinga kuwa kawo dukiya a yanzu bashi da anfani kuma dama ni ta mallakawa. Yana gama fadar haka ya kashe waya kitt wani dariya yayi yace jimin mata sai kace dan kauye ni najeeb da hankalina na bari a cuceni humm wllhy bazai yuba.daga yauma bazaki sake samuna a waya ba.dan nn da yan kwanaki kadan ma zan bar kasar ma gabaki daya kowa ma ya wuta. *Bayan wata biyu* Alhamdulillah yanzu kusan kwana na biyar da gama makaranta .a yanzu nima nazama barista kamar mommy na"burina ya cika.yanzu kuma bani da burin data wuce in gano wayenda kusa kashemin iyayena In samu in be musu hakkinsu" Mun kammata shirinmu tsap dani da paa nan da kwana biyu zamu wuce Nigeria. Duk da shi ba dan kasar bane amma a shirye yake da ya tsaya sharya akan a bunda najeeb ya min.yana nn yana hadawa najeeb tarkon da zai iya kamashi a tsaukake ba tare da an sha wahala ba. Dan tun lokacin da jannat ta bar gidan ya sa police sun zagaya gidan,dan gudun kar yace zai bar kasar. Dan in har ya bar gidan zayi wuya kafin a kamashi. Shikuwa najeeb bai ma san da yan sandar ba. Zaune yake ya shirya kayansa' tsap.domin barin kasar gobe. Nigeria itta ko hajiya lubabatu ta kira najeeb number din sa bata shiga Tsaki ko tayi shi har ta gaji,jefar da wayan tayi tana wuci kamar damutsa"ni _ni hajiya lubabatu najeeb zai yaudara.in saka ka aiki ka yauda reni,kai ina hakan bazai taba yuwa ba,zan nuna ma ba'a taba lubabatu a zauna lfy,in baka tsani ba zaka tsani, *Wacece hajiya lubabatu* Hajiya lubabatu yace ga tsowon matar babansu Ibrahim da Muhammad (baban jannat kenn)tun bayan rabuwarta da ma haifinsu Ibrahim ta auri alhaji alhasam)alhaji alhasam babban dan kasuwane .badan komai yasa maman hajiya lubabatu auran sa' ba sai dan kudin da yake dashi. Bayan wasu yan shekaru kadan allah ya bata hajiya lubabatu"duk da ba haka maman hajiya lubabatu ta so ba amma ba yanda ta iya a haka ta rungumi yerta tana dorata a layin mara dai_ daiciya har yarinyar ta taso da iya makirci kala ²dan zan iya cewa ma tafi mahaifiyarta iya hatsabibanci"dan itta tana kashe mutun tana dariya. Da yer tayi girma in har zata fita waje sai ki ganta da katuwar hijabi,in ka ganta cikin hijabi zaka rance mutuniyar kirkice a zuciya kuma ina ..ba haka abin yake ba. Kasan cewa ma haifinta mutumin kirkine shiyasa kowa yake dauka itta ma yer haka take. Tun lokacin da barista yaganta yaji ta kwanta masa a rai,shiyasa ya fara bincike a kanta"kuma Alhamdulillah ya samu shaida mai kyau a kanta. Daya tari hajiya lubabatu da zancan tace ya dan bata lokaci haka kuwa akayi itta da ma haifiyarta suna gano barista abokin Muhammad sosai suka amince,ba'a wani dau lokaci sosai ba aka daura auransu"ta tare a gidanta mai kyau da barista ya gina mata.da aka tashi daura musu aure sosai mahaifiyarta ta jaddada mata akan cewa kar ta kuskura ta bari barista ya gano wa cece itta dama halinta gaba daya.bata taba nuna waba suna zaune lfy duk yan gidansu barista da ma makota yabonta suke.har suka haifi walida da minal.zamansu kwanin ban sha'awa, Tayi ²ta dora walida a wannn haiyar amma walida taki.saboda itta walida halin mahaifinta tayo. Itta ko minal halin ma haifiyarta,saboda tana son a bin duniya. Ibrahim bai san matar barista yer tsohuwar matar babansu ba.wacca ta reneshi kennn. *Mumbai India* Mungama shirya kayanmu tsap.gobe in allah ya kimu zamu wuce Nigeria. Da yamma muna zaune a palo sai aka kira paa a waya yana dubawa yaga sunn daya daga cikin yan sandan nn ne yake kiran shi dagawar shine yake da wuya yaji dan sandan na cewa Hello Sir wllhy mutuminn tafiya zaiyi dan naganshi da akwatuna kuma da alama ba dawowa zaiyi ba paa bai saya yaji sauran maganar sa ba yace kaga rakvir ku gaggauta kamashi nima" yanzu zan taho okay sir ya fada,paa na kashe waya ya kalli jannat yace.. Tashi keje ki dau akwatinki kixo mu tafi dan yanzu nn rakvir yake gaya min yaga najeeb ya hada kaya zai bar kasar kuma da alama ba dawowa nn garin zaiyi ba saboda ya kwashe komai nasa, Ai ina jin hakan nayi hayyar dakin dan banga ta zama ba.ina zuwa daki banfi 5 minute ba na fito da akwati na nayi hayyar waje naje nasaka a bayan mota. Paa ma yana fitowa ya saka nashi"a kwatin sallama yayi da matarsa da yayansa.nima rungume su aryan nayi ina hawaye dan nasan in munje zamu dan dade kafin mu dawo kilama ni ba lallai ne na dawo ba,saboda ana gama zaman kotu zanje na nemo kakata a duk inda take"sakinsu nayi na rungume maa ma ina hawaye murmuchi tayi min dan itta kanta tanason yin kukan amma bata so na gani saboda tasan in na ga hawayenta kara nawa zanyi shiyasa ta daure ta hana kanta yin kuka. Mota muka shiga dani da paa drive ya ja'a muka bar gidan. Gidan najeeb muka nufa muna zuwa mukaga ankama shi an sashi a mota, Shiko najeeb ya fito kennn zai shiga mota ya wuce airport sai kawai yaga yan sanda a gabanshi suna samai anko a hannu.magana yakeso yayi amma bai samu fuska ba. Shi ya dauka ma hajiya lubabatu ce ta gano inda yake shiyasa ta tura a kamoshi sai da yaga paa da jannat a mota sannn ya gano sune. Airport muka nufa muna zuwa paa ya sallami yan sandan ya bar rakvir kadai,dashi zamu tafi saboda ya tayamu rike najeeb. Bamu jima a airport ba jirginmu ya daga zuwa nigeria.lumshe indona nayi ina rokon allah ya sa muyi nasara.dafani paa yayi na bude ido.karki damu my daughter muna tare dake dan kallonsa nayi nace paa naji kace kuna tare dani kai dawa ? Murmuchi paa yayi yace nida barista mn ina jin paa ya ambaci sunn barista na ware ido nace barista kuma paa yes barista yanann da ranshi bai mutu ba.... Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 60&61 Bismillah rahmani rahim _____"barista yana nn da ranshi" bai mutu ba.zare manyan idanuna nayi ina kallon paa kai ya geda min yana murmuchi,kallon paa nayi nace amma paa dama kasan barista! bai mutu ba shine baka taba gayamin ba.humm daughter kennn nima sai bayan auranki na samu lbrn ,badan komai muka boye hakan ba sai dan makiya da sukeson suga bayanshi",amma paa ni ai bai kamata ku boyemin ba.jannat sarkin kigima,ba gashi yanzu kin sani ba ki bari in munje kotu zaki fahimci komai dan yanzu in na gaya miki ba ganewa zakiyi ba. *Bayan mun saunka* Muna sauka wani mutun da bansan ko waye shiba yazo ya dauke mu,da alama dai sun san juna sosai dashi da paa amma ni na kasa gane wanene shi". Hôtel ya kaimu _muna zuwa paa ya kama min daki ni kadai sai najeeb da wannn dan sandan.sai nasa dakin daya kama shi kadai.yana gama kama mana ya kalleni yace duk a bunda nakeda bukata ga waya na kira na fada musu zasu kawo min kai nageda na shiga dakin da aka kama min su kuma suka wuce nasu dakin, Ina shiga dakin jakata na ajiye na shiga wanka ina fitowa sallar isha'i nayi ina idar da sallah na hau gado na kwanta nayi shuru har zanyi bacci sai kuma na mike na dau wasu ta kardu ina dubawa.sai dana kammala duba takardun sann na kwanta bacci, *Washe gari* Bayan nayi wanka aka kawomin breakfast na karya ina gama karyawa naji ana bugamin kofa tashi nayi naje na bude paa ne ya shigo da wannn mtumin jiya da naga yaxo a airport kara sowa sukayi na gaishesu muka nufi cikin daki muna shiga suka zauna a cikin daya daga cikin kujerun dake dakin. "Kallona paa yayi ya fara magana jannat insha allah gobe in allah ya kaimu za'a fara shari'ann ki tuna dake ma baristace a yanzu karkiji tsoron kowa ki fadi duk a bunda kika sani saboda mu samu hayyar da zamu kwacewa iyayenki hankinsu dama ke kanki. Ajiyar zuciya na sauke nace insha allah zanyi iya baki kokarina"kai paa ya geda ya kalli wannn baristan da suka shigo tare yana murmuchi yace mutafi ko kai baristan ya geda suka mike sallama sukayi da jannat akan cewa zaije nn ya dawo.kai ta keda musu",suka sa'a kai suka fice. Najeeb kuwa tunda sukaxo Nigeria yana ganin ta kansa wajan wann dan sandan.da sukaxo dakin da aka kama musu ya kwanceshi yace in yana da bukadar wani abu yaje yayi ba musu najeeb ya shiga ya watsa ruwa.da alwala'yana fitowa ya shimfida sallaya da yagani a dakin yayi sallah yana idar da sallah a binci aka kawo masa yaci ya koshi"rakvir (dan sanda)ya umarceshi dayaje ya kwata ba musu saboda yaga alama in yayiwa dan sandann gardama kadan daga cikin aikinsa ma yace zai harbeshi dan baiga annuri akan fuskarsa ba ko kadan.gado ya hau ya kwanta yayi shuru yana tunani in ma hayfiyarsa yaji wannn maganar ya zataji sai kwai yaji hawaye na saukar masa saboda duk rashin ji da yakeyi yana kaunar ma haifiyarsa"sosai shi bai ma san meyasa ya amince da maganar hajiya lubabatu ba,dan shi tunda yake bai taba damfaran wani ba a rayuwarshi yana dai neman mata amma bayan wannn bashi da wani abu da yake aika tawa. *Gidan oncle Ibrahim* Zaune yake a palonsa "abun duniya duk yayi sheshi ga ameera can kwance ba lfy da sukaje a sibiti ma ance tana dauke da ( cutar mai karye garkuwar jiki)duk ta rame tayi baki,ga mahaifiyarta kullun kuka take tace alhakkin jannat ce" take bibiyarsu"dan yanzu kam har da itta wajan nemo inda jannat din take saboda ta nemi gafara a wajanta amma shuru har yau basu ganta ba,ga hajiya kaltum ma taxo tana neman jikarta tace wannn karan bazata hakura ba sai sun nema musu jikarta dan itta kadai ta rage mata ayanzu, Wayar oncle Ibrahim ne ya shiga kara yana dubawa yaga bakon number ne kamar bazai dauka ba sai wani abu kuma yace ka dauka mana kaji koma waye' dagawa yayi _ya kara a kunne yaji ana cewa da Ibrahim nake magana ne ?eh nine wake magana,,,kana magana da barista Usman gobe in allah ya kaimu ana nemonka a kotu _kotu kuma? Ibrahim ya tambaya yes kotu dai daka sani a nn ake nemonka amma mai nayi barista da za'a nemeni a kotu,inkaxo kaji a bunda kayi in baka kawo kanka ba kuma mu da kanmu zamu xo mu tafi dakai.insha allah zanxo,toh yadai fi maka ,kuma ka tabbar goman safe ya sameka a kotu,toh amma barista wana kotu ?in kaxo kano ka kirani sai na gaya ma sunn kotun tam shikenan Ya kashe waya,ya juya yana kallon hajiya kaltum dake zaune taji duk maganganun da Ibrahim yayi da barista, kallon ta yayi _yace wai wani baristane ya kirani yanzu yace ana nemana a kotun kano gobe da karfe 10 na safe ai kaka na jin haka tace yauwa wllhy tare zamu daga nn nima na makaka a kotun na gaya musu ka batarmin da jika kusan shekaru hudu ban sata a idona ba Haba hajiya wann waca irin magana ce "a to karya nayi nace karya nayi ?ah.ah bance karya kikayi ba amma ai inayin iya bakin kokarina wajan ganin mun ganta.amma har yanzu shuru nasan nayi laifi,da na tsaya na kula da itta sosai da duk hakan bata faru ba,ai a bunda kayi ibrahima gwarama ace ka _kashe mutun,nidai dan allah ki bar wannn maganar indai jannat ce zan nemo miki itta", *Washe gari* Kamar yanda aka tsara zamuje kotu haka ko akayi, Ibrahim kuwa yana zuwa kano ya kira barista Usman ya gaya mai sunan kotun kafin 10kowa ya hallara a wajan, Karfe 10nayi alkali ya shigo wajan,kowa na ganin alkhali yayi shuru suna jira a fara sharya, Alkhali la buga guduma ya nemi da lawyan mai kawo kara da kuma tawya wanda aka kai kara su tashi su gabatar da kansu"mikewa barista Usman yayi yace sunana barista Usman nine lawyan mai kara tare da abokin aikina ya nuna paa mikewa paa yayi shima ya gabatar da kansa"sann lawyan najeeb shima ya mike ya gabatar da kanshi " dama kuma oready najeeb yana gaban wajan inda ake seda mai laifi alkaline ya fara magana kamar haka...shin lawyan mai kawo kara yana da tambaya ?eh ya mai girma mai shariya toh bismillah, barista Usman ne ya fara magana kai dan saurayi ya sunan ka? Sunana najeeb Ahmad kai barista ya geda yaci gaba da magana cin najeeb Ahmad da gaskene ka aikata a bunda ake zarginka na kwace kadarorin matar ka?shiru najeeb yayi kamar bazaiyi magana ba saboda tambayar taxo mai a bazata"yana tuna halin da ma haifiyarsa zata shiga in tagano a bunda ya aikata sai kawai ya fara magana eh na aikata Toh meyasa ka zabi da ka yaudari matarka ta wannn hayyar ko tausayinta bakaji na ganin cewa ittadin marainiyace"?eh ina jin tausayinta"kana jin tausayinta"kuma shine ka kwace mata dukiya lawyan najeeb ne ya mike op section ya mai girma mai shariya ba abunda ya kawo mu bane ann barista bai kamata ya dinga yiwa najeeb irin wayann tambayoyin ba,dan wancan tambayoyin na cikin ginane, barista Usman ka kiyaye nagode mai shariya yauwa najeeb muna jinka.eh ba a son raina bane sani akayi dan har auran tama sani akayi shima,yanzu kana nufin auran da kukayi da jannat ba soyayya allah da annabi kake mata ba?eh da farko hakane amma da na rayu tare da itta har na sahun shekaru uku naji duk duniya Babu wanda nakeso sama da itta saboda tana da dadin zama,yanzu ma ba'a san raina na saketa ba,duk da farko dazan aureta ba zaban auran na din din din zanyi da itta ba,da dazarar nagama aikina da aka sani zan saketa na kara gaba daga bayane naji ina sonta sosai.malam najeeb shin zaka iya gaya mana Wanda yasaka eh zan iya gaya muku ba kowane ya sani ba illa matar barista daya dauki jannat kafin ta tafi India karatu wato ina nufin hajiya lubabatu kenn,ittama tana wajan ah.ah bata nn amma in kun bani nan da awa biyu zan kawo muku itta har nan saboda ni kadai nasan inda ta boye kanta "an baki dama, toh masu sauraran shariya zamuje hutu na awa biyu kafin nn za'a kawo mana hajiya lubabatu"buga guduma akayi alkhali ya mike ya tafi yana fita kowa ya mike sai nn da awa biyu za'aci gaba da saurarn shariya, Bayan tashine aka hada najeeb da yan sanda guda uku suka shiga motar yan sandan suka wuce gidan hajiya lubabatu kafin su karasa gidanne najeeb ya nemi dasu bashi waya zai kirata ya gaya mata gashinn yaxo Nigeria ya kawo mata wayann takardun dan shi kadai ma fitan da zasu iya gano tana gida ko tafita " Ba musu suka ara masa waya yakira tana ji yace yana Nigeria ya kawo mata takardun wani dadi taji tace mai tana gidanta yaxo ya sameta "bayan yan mintuna kadan sukaxo unguwar kafin su karasa unguwar sukayi parking din motarsu suka karasa cikin layin da kafa saboda kar taji karar jiniya ta gudu,suna zuwa najeeb ya kuma kiranta tana dauka yace mata yana waje Minal ta tura taxo ta bude kofa tana zuwa ta bude wa zata gani najeeb ne da yan sanda a bayan shi ai batasan sanda tayi baya ba,da gudu tayi cikin gidan, Cikin gidan suma suka nufa suna shiga suka tarar hajiya lubabatu zaune ta dora kafa daya kan daya ga apple a hannunta tanaci tana kallon TV sai taga minal ta shigo a guje kamar wanda aka koro, kafin ta _tam bayeta meye faru sai taga yan sanda ai batasan sanda ta mike ta yadda apple din hannunta ba,kallon daya daga cikin yan sandan najeeb yayi yace gatann Sir ittace wann ittace ta sakani aikata komai,dama akwai yer sandan mace a cikinsu"tana jin haka ta taho wajan hajiya lubabatu"ankwan aka sa mata a hannu aka fita da itta sai Allah ya isa takewa najeeb ,haba hajiya ni bance miki allah ya isa ba saike zakice min allah ya isa. Jansu akayi har bakin titi sai kallonta ake aka sata a mota yan sanda aka wuce dasu kotu. Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 62&63 Bismillah rahmani rahim ______"kotu bayan awa biyu an dawo,ana dawowa aka bukaci da hajiya lubabatu ta fito ta fadi shin gaskiyane itta ta sa najeeb ya auri jannat kuma itta tasa ya dampareta?kawota yan sanda sukayi suka seda itta inda ake saida mai laifi,sunana lubabatu" Mansur banice na sa najeeb ya kwace dukiyar jannat! ba saboda jannat! nima yata ce"da taimakona taje India kaga kuwa taya zan hada baki da wani dan in cuceta karya take ya mai girma mai shariya sukaji magana a bayansu ai juyowa kowa yayi suna kallon wajan da sukaji magana" jannatce ta shigo cikin kotu shiru mutan kotun sukayi suna jiran karin bayani alkaline yayi magana..ke kuma wacece bai war allah? sunana barista jannat Muhammad Ali nice yarinyar da aka zalinta"ya mai girma mai shariya da kunuwana naji muryar wancan matar ta nuna hajiya lubabatu "suna waya da sohon mijina saboda wayan nashi a Hasparren ya saka shiyasa naji duk a bunda suke tattaunawa Share hawayena nayi naji gaba da magana"naji tana cewa Najeeb wai har yanzu bai karbo mata tsauran takardun kanfanin ba!shikuma najeeb yace mata bai karbo ba ta dan bashi lokaci tana magana Najeeb yaji kamar motsina yace zai sake kiranta sukayi sallama ya kashe wayan,tsauri nayi na koma palo na zauna nayi shiru da naji kamar zai fito shine na ceta kaina saboda kar ya gane cewa naji tattaunawar tasu"a lokacin ne na yanke shawara zuwa Nigeria nemo dan uwan ma haifina duk da shima ba kaunata yake ba amma yazama dole na nemi inda yake,shiyasa a ranar nacewa najeeb zanje Nigeria a zahiri ya nuna kamar bayaso a badili kuma yafi kowa farincikin tafiyar da zanyi,da yace zai biyoni nace mai ya zauna saboda aikin sa"amma hakikanin gaskiya nasan komai danganen da abunda yake aikatawa dashi da kawata da farko nayi tunanin zai dena in munyi aure amma a ashe ba haka abun yake ba.najeeb ne ya bude maki yayi magana..yanzu beauty kina nufin kinsan duk a bunda muke aikatawa dani da arilin amma kika amince kika aureni a haka?kwarai nasan komai Najeeb amma in baka manta ba wani lokaci muna waya dakai kana cemin kana ciwon mara duk da a lokacin bansan me yake haddasawa maza ciwon mara ba, ina mamaki sosai in kace kana ciwon maka,saboda ni a nawa nunanin na dauka matane kawai suke ciwon maka maza basayi shiyasa na yanke shawara dana shiga Google na bincika ai kuwa ina shiga na rubuta a bunda nakeson na sani suka rubuta min komai,sai a lokacin nagane meke hadasa maza ciwon maran shiyasa da kace kanason turo iyayenka ayi maganar aure bam mutsa maka ba,na amince akayi maganar aure,kafin ayi bikinmu ne a kwai wani wata rana dana wuni ina kiranka a waya amma ban sameka ba,shine na yanke shawara danaje na duba ko lfy,tunda nasan gidan naka,lokacin da kaje daukana a makaranta ka manta wasu takardunka kace na rakaka kaje ka dauka muna zuwa na zauna a cikin mota kaikuma ka shiga ka dauka kafito ka maidani gida a lokacin ne nasan gidanka,shine na yanke shawara nazo na duba ko lfy, Ina zuwa kuwa allah ya taimakeni kofar a bude take kila ka manta baka rufe ba na shiga naji shiru a palon na nufi dakinka saboda ni duk a tunanina ciwonka ne ya ya motsa shiyasa ka kasa fitowa ko palo,ina zuwa bakin kofar dakinka mai zan gani kaine da arilin kwance kuna aikata zina wa'iyazubillah ,sai na koma baya daker na samu na koma gida ranar, Amma ahaka nace bari na baka wata dama ko allah zaisa ka tuba ka dena in munyi aure,saboda in ka shiryu a sanadiyata"nima lada zansamu a wajan (ubangijinmu)shiyasa na amince na aure ka,da kuma son da nake makane ya jamin har muka kai ga aure amma daka tashi sakamin....?kukane yaci karfina na kasa karasa maganar dake bakina duk mai imanin dake wajan saida suka zubar da hawaye, Alkhaline yayi magana.sorry barista jannat"zaki iya ci gaba?ya mai girma mai sharya ina so da kotu ta dubi maganata a biya mun hakkina"mun gamsu da bayananki jannat amma muna bukatar wasu kwararan hujojin da zamu gurfanar dasu"a gaban kotu,ni ina dashi ya mai girma mai sharya In har kun bani dama?barista Usman yayi magana! bismillah barista kotu ta baka dama,nagode mai sharya Ina so barista (dadynsu walida)ya fito yayi magana saboda shine yake dauke da hujoji kowa ya juya yana kallon bakin kofa suga ta inda zai fito jannat ma abun yayi mugun bata mamaki yanzu dama barista da gaske barista na raye itta fah ta dauka sokanarta kawai paa yakeyi ashe dai yana raye da gaske. Itta ko hajiya lubabatu tun lokacin da taji ance mijinta na raye take zare ido taga ta inda zai fito"yanzu kam shikenn bata da wata dama data rage mata, yanzu shikenan gidan yari za'a kaita"tana cikin wanan tunani aka shigo da barista cikin keken da ake tura marasa lfy da alama wanan harbin da aka masa ya shafe shekaru masu yawa a kwance saboda duk ya rame yayi duhu kamar ba barista da aka sani a da ba.shigowa sukayi da shi har wajan. Kallon matarsa yayi ido cikin ido yana wani shu'umin murmushi "itta ko hajiya lubabatu sai share gume take, Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 64&65 Bismillahi rahmani rahim ______"sunana barista kamal"nine lawyan ma rigayi Muhammad Ali tare muka taso tun muna yara sakama kon yawan zuwan da iyayanmu sukeyi a gida jan junansu yasa muma muka saba sosai dani da Muhammad" kasan cewa shima ma hayfina lawyan ma hayfin Muhammad ne har allah ya dauki ransu basu taba boyewa juna duk a bunda zasuyi ba bayan rasu warsu mukaci gaba da zumunci sosai dani da Muhammad kuwa mun dawo kamar yen uwa duk a bunda zamuyi mukan nemi shawarar juna"a duk lokacin da naje gidansu Muhammad bana ganin shi tare da kaninsa"Ibrahim tun ina shiru watarana dai kasa hakura nayi na tambayi Muhammad meyasa baya jan kaninsa ajiki?da farko dai kamar Muhammad bazai gaya mun ba daga baya kuma yace ai shima a bunda yake ta damusa kenan ya resa yadda zaiyi ne kawai shiyasa ya zubawa Ibrahim ido da yaga dai ban fahimci inda maganarsa"ya dosa ba shine ya fara ban labarin Rashin jin da Ibrahim yake dashi da kuma taurin kai har dama lbrn tsohuwar matar babansu" nace mai karya damu ya dinga jaa shi a jiki yana gaya mai gaskiya wata rana insha allah zai gane cewa a bunda yake aikatawa ba dai dai bane yace min insha allah zaiyi hakan, Tun a lokacin Muhammad ya dinga ja'a Ibrahim a jiki yana gayamai gaskiya Wasu yayi anfani dasu wasu kuma ya watsar bayan yan wasu shekaru mukayi aure dani da Muhammad amma na riga Muhammad yin aure Shiko Ibrahim yana ganin yayansa yayi aure tsohuwar matar babansu ta bashi shawara da kar ya yedda shima yace aure yakeso da Ibrahim yace shi bashi da budurwa ta dauki wata yer uwarsu"ta bawa Ibrahim"dayake Ibrahim kuma yana jin maganar ta sosai shine ya amince yaje ya gayawa yayansa shima aure yakeson yi da farko kamar Muhammad bazai amince da maganar ba daga baya kuma da yayi tunin cewa kila in yayi aure zai shiryu shine ya tambayeshi inda yarinyar take Ibrahim ya gayawa Muhammad! Muhammad!!najin yer uwarsu tsohuwar matar babansu"yace bazai yuba Ibrahim kuma yace shi gaskiya itta yakeso a haka babu yanda ya iya _ya yarda akazo akayi maganar aure bayan yan kwanaki kadan aka daura wa Ibrahim aure dashi da Maryam" *Bayan wasu yan shekaru* Wata rana da bazan taba mantawa ba a rayuwata"shine ranar da na samu lbrn rasuwar Muhammed"a bunda yafi komai dagamin hankali shine Bayan naji labarin cewa hatsari sukayi a hayyarsu"ta zuwa gaisuwa da nayi bincike nagano cewa ashe ma a hayyar jigawace abun ya faru ,shine na yanke shawara dana je wajan ina zuwa na dudduba wajan sosai nayi bincike anan ne nagono cewa ashe ba'a son ransu sukayi hatsarin ba babbar motace ya bugesu mutanan dake rayuwa a wajan ne suka ban lbrn cewa sunga sanda abun ya faru saboda safiyace kasan cewa kauyan da sukayi hatsarin,mutanen kauyan a kogi suke wanka shiyasa ranar ma suka tafi wanka suna cikin wanka sukaga abun daya faru, "Suna cikin wankansu sukaga karamin mota yawuce sai can suka hango wani babban mota ya taho a guje in karamin mota yayi yun kurin bashi hayya sai babbar motar ya kuma biyo karamin harsai da ya samu ya buge karamin motar yayi wani kara ya shiga cikin daji sann ya hakura ya tafi, Tun a lokacin nagane cewa turo wanan mutumin akayi ya kashe wayan nn mutanan ko kuma shi ya aiko kanshi" Barista kamal na gama jin bayanin da wayanan mutanan sukeyi masa ya share hawaye allah sarki abokina duk wanda ya aikata ma wanan abun insha allah sai inda karfina yakare yayi magana tare da dauko kudi masu tsoka ya mika musu godiya sukayi masa sosai saboda zasu iya cewa m basu taba rike irin wayanan kudadan ba, Inda motarsu" Muhammad wanda yagama fashewa waje dudduba motar yayi baiga komai ba saboda yan sanda duk sun kwashe a bundake cikin motar saboda yin bincike, juyowa yayi zai tafi sai yaji kamar ya taka wani abu da takalminsa"baya yayi ya durkusa wayace wacca screen dinta ya dan fara fashewa dauka yayi ya ganta a kunne ga photon jannat" akan screen din wani hawaye ya share bazai taba manta wayar Muhammad ba tabbas wayarsa"ce har zai mike sai ya hango wani sako a saman wayar da alama text ne aka turo masa,dan shiga yayi ya fara karantawa"humm yayana kenan kana da taurin kai banyi niyar aikata a bunda na aikata ma a yanzu ba kaine ka jawa kanka, Mema kon ka barmun kanfaninka guda daya tunda nawa yakare amma bakayi hakan ba Ka dauka dan ka daukeni a kanfaninka na hakura ne ?toh ban hakura ba saboda tun sanda ka daukeni a kanfaninka naga irin ci gaban da kake samu wani mugun bakinciki naji,shiyasa na yanke shawara na sa a kasheka kowama ya huta tunda ni bazan iya kasheka da hannu na ba Hahahaha ka tafi lfy yayana! Barista na gama Karan tawa yayi shiru jikinsa yayi mugun yin sanyi duniya ina zaki damu yanzu dama ashe dan uwa na iya kashe dan uwansa" wanda suka fito ciki daya dashi saboda dukiya? Mikewa yayi jiki ba kwari ya shiga motarsa"ya tafi Yana tuki yana tunanin kwana biyun da suka wuce Muhammad ya bashi ta kardu kanfaninsa"yace ta jannat ne ya adanashi sosai ya kuma kara da cewa ya mallakawa Ibrahim biyu daga cikin kanfanoninsa"amma ba yanzu zai bashi ba sai sanda yaga Ibrahim ya shiryo ya kara hankali sann zai bashi saboda shi dama badan kowa yake tara dukiyar ba sai dan jannat"da Ibrahim" su anfana dashi" Dan juyowa barista yayi suka hada ido da Ibrahim "yayi tsaukin sunkuyar da kanshi kasa yana share kwalla, Barista dama kana nufin tun kafin allah ya dauki ran dan uwana ya mallakamin kanfaninsa"? Kwarai kuwa Ibrahim tun kafin ya rasu ya mallaka ma kanfanoni har guda biyu da gida. Kawai dai yaki gaya ma ne saboda yanaso sai sanda allah ya shiryar da kai, kullun addu'arsa bai wuce allah ya nuna mai randa allah zai shirye ka ba, Ashe kai kuma kana saka ranar da zaka kasheshi ka mallaki dukiyar shi"allah ya shiryeka Ibrahim"dama naki sanar da yan sanda shekara da shekaru badan komai ba sai dan ina so a hukuntaka a gaban jannat ko taji tsauki a ranta, Mai da dubansa yayi wajan matarsa wato hajiya lubabatu"ke kuma lubabatu allah ya isa ban yafe ba. Yanzu dama ba son allah da annabi kikemin ba,ashe dama kina da wata manufa da kikeso ki cimma a kaina shiyasa kika aureni?ni duk a tunanina na ke mutuniyar kirkice ashe ba haka ba,gaskiya kin cuceni kinci amanata bazan taba yafe miki ba. Duniya ina zaki damu"kai Ibrahim saboda dukiya ka kashe dan uwanka"baka ma san dukiyar da kakeso ka kwata a hannunsa nakane da jannat ba, Ke kuma lubabatu kin auri mijinki ne saboda ki kwaci dukiya baki ma san cewa dukiyar da kikeso ki kwata na kune ba tunda na dan da ma haifiyarki ta rena, Ai Ibrahim da lubabatu najin a bunda barista ya fada suka dinga kallon kallo kowa na nuna dan uwansa da enyatsa,kana nufin wanan Ibrahim din mamatace ta renashi ?kwarai kuwa itta ta renashi"wahalar da kankune kawai kukeyi daga ke harshi Ibrahim din, Amma meyasa mama bata taba gayamin ba, Ah toh zata zauna ta gaya mukune bayan daga ku har mahayfiyar taku kunsaka abun duniya a gaba. Ni a bunda yafi komai daga mun hankalima ranar da kika saka bakaken kaya da ke da mutanan naki kukazo kasheni, Yanzu dama lubabatu zaki iya kasheni da hannunki? A'a mai gida wllhy bazan iya kashe ka ba wancan lokacin ma sharrin shaidan ne na aikata hakan. Karya kike karki wa shaidan sharri saboda kece babbar shedaniya mijinki da zaki samu aljanna a karkashin kafarsa"shi kikeson kashewa? Badan ina da nisan kwana ba da yanzu wani zancan akeyi ba wanan ba, Yanzu ma bakisan cewa ina raye ba kila da kinsan ina raye da kin kuma biyoni inda nake kin karasar dani, Sanda kika harbe ni narike wanan bakin abun da kika sa kika rufe fuskarki dashi,na tire miki itta a lokacin da na cire shi daga kan fuskarki naga kece abun yayi matukar girgizani kafin na bude baki nayi magana na fadi kuka daukeni kukaje kuka jefar dani,bayan wasu mintuna allah ya zefar min da wasu bayan allah sukaxo wajan da sukaga ina danyin numfashi"shine suka daukeni suka kaini a sibiti a takaice dai sai dana shafi watanni sann na farfado daga doguwar suman danayi. Bayan farfanowata ne likita ta nemi da nafadi gidanmu taje ta gaya musu,bansan ta ya akayi ba na bata labarin a bunda ya faru ta tausaya min sosai tace babanta ma barista ne insha allah zata sanar dashi"godiya nayi mata bayan ta fadawa babanta ne ya daukeni ya kaini wani kebantancen waje sukaci gaba da kula dani har na samu lfy sosai. Tashin farko da aka cewa nafisa (litita)ta fito da mijin aure tace itta duk duniya babu wanda takeso sama dani ,nafisa budurwace bata taba aure ba. Kuma ba yarinya bace kawai dai batayi aure da wuri bane shiyasa dan har kalla zatayi shekara 28haka .a duk sanda akace ta fito da mijin aure tace itta fa ba yanzu zatayi aure ba,sai yanzu da taga barista. Shiyasa mahaifinta barista Usman ya nemi barista kamal ya fada mai da farko barista yaki amincewa ,wai shi da bashi da lfy mai zatayi dashi ga kuwa yayansa da bai masan wana hali suke ciki ba ya barsu da wanan muguwar uwar tashu, Daker dai suka samu barista ya yarda aka daura musu aure taci gaba da kula dashi har i zuwa wannan lokacin, Shi kuma paa ba kowa ne ya sanar mai barista na raye ba sai barista Usman,saboda barista kamal ne ya nemi daya taimaka ya gaya masa saboda su san halin da jannat take ciki, Kallon Ibrahim barista yayi _yace Ibrahim muna bukatar sanin wanda ka turo yaje ya kashewa jannat iyaye? Wani a bokinane doctor wanda ya taba yiwa janant allura sanda bata da lfy dashi muka hada baki mukayi komai tare. Ya mai girma mai sharya ina so da kotu ya dubi wayanan bayann da barista kamal yayi ga kuma hujojin da muka bayar,karban wayan dake hannun barista kamal barista Usman yayi ya mikawa Alkali! Alkali na gama karanta text din ya geda kai alamar ya gamsu sosai da hujjojin da suka kawo, Dagowa alkali yayi ya fara magana. Alhamdulillah kamar yanda kowa yaji bayanin da barista kamal yayi da kuma hujjojin da muka samu a wajanshi"dan haka kotu ta yanke wa Ibrahim ukuncin kisa na daurin rai da rai sakama kon kisan kai daya sa akayi,sannun kuma kotu yana umartar da yan sanda suje su kama doctor su kawoshi nn. Sannun kuma kotu na umartar najeeb daya mayarwa da jannat dukiyarsa,bayan ya mayer mata da dukiya za'a a jiyeshi a gidan yari har na shekara biyu. Sannun kuma kotu ta yankewa itta ma hajiya lubabatu zaman gidan yari har na shekara 20 sakamakon yunkurin kisan kai da tayi"alkali na gama magana ya bubbuga wanan gudumar ya mike. Kama hajiya lubabatu akayi da itta da Ibrahim "aka wuce dasu, Fita mutanan suka somayi,jannat ma mikewa tayi daker ta nufi wajan barista kamal ta durkusa a gabanshi tana hawayan farinciki shafa kanta barista yayi yana murmushi,suna cikin haka sukaji tsohuwa na kuka a bayansu dan juyowa sukayi suna kallon ta jannat na ganinta ta mike dan bazata taba mantawa da wanan fuskar ba a rayuwar ta hajiya kaltum ce kakar janant rungume juna sukayi suna kukan farinciki, Sakeena ismail Cameroon✍️ Comment and sharee pls [8/29/2023, 1:49 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️ MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 66&67 Bismillah rahmani rahim _______"rungume juna mukayi muna kukan farinciki shafa bayana kaka ta shigayi niko sai kara narkewa a jikinta dan ji nake kamar mommyta na runguma" yernan ina kika shiga shekara da shekaru ina nemanki babu inda banje ba amma banganki ba ?ni na dauka ma Ibrahima ya siyar min da ke ya cinye kudin saboda nasan shi tsarai da masifan son kudin siya,kaka oncle Ibrahim bai da imani ashe shine ya kashemin yaye ni ina nn ina nemon wadda ya kashemin iyaye ashe shine ya kashemin su" nima so yake ya cutar dani amma bai samu damar yin hakan ba"kaka basirta na da kirki sosai kamar Dady na,kaka kaimasa godiya dan ko yayansa daya haifa ma iyakacin a bunda zai musu kenan kuma bai tsaya iya nan ba sai daya saya yaga nayi karatu duk da baya tare dani amma ya hadani da mutanan kirki kinga shine wanan wadda na zauna a gidansa duk sahon shekarun nn dana dauka ina gidan shi"kuma shima bai taba bambantani da yayansa ba,paa ne yayi magana hakane my daughter amma ki yafemin ban aura miki wanda ya dace da kema ban saya na bincika halan najeeb ba kiyafe min kinji?sakin kaka nayi na juya ina kollon paa dan allah paa karkace haka Babu a bunda ka ragemin dashi kamin abun da yan uwana suka kasa min shi , Nagode sosai allah ya kara girma ameen ya Allah suka amsa gaba dayansu"Dady (barista) naji daju kana cewa kayi aure ina mommyn nawa take dariya barista ya danyi yace tana wajan aiki zai kumayin magana barista Usman yace mu wuce gida sai mu karasa tattaunawa a can Toh muka amsa dama kuma anriga da an kwashe mana kayanmu dake wancan hôtel din da muka sauka,mota muka shiga muka wuce gidan barista kamal wanda ya siya muna zuwa barista ya bawa mai aikinsu umarni da ta daukemu"ta kaimu daki muyi wanka muci a binci muna zuwa na tarar da kayanmu a dakin wanda akasa drive ya kawo mn toilet na shiga na hadawa kaka ruwan wanka na fito kaka ga ruwa can na hada miki ki tashi kije kiyi wanka?ke nifa bazanyi wanka ba _ba nayi dazu kafin na taho ba yer dariya nayi nace haba kaka dazu fah kikace ke da muke a kotu tun dazu kuma sai kice dazu kikayi wanka, Yanzu fah kusan awanki shida dayin wanka amma kikace dazu kikayi wanka banza kaka tayi da ni da naga bata da niyar tashi sai kawai nace kaka allah in bakije kinyi wankan nn ba zaki kuma nemana ki rasani na gaya miki ai kaka najin haka ta mike ta nufi toilet ina ganin shigarta nayi dariya dan yau wani mugun farinciki nake. Kaka na fitowa nima na shiga nayi nawa wankan ina fitowa na shirya cikin riga mara nauyi kallon kaka nayi data kuramin ido kamar idanun ta zasu fado kasa wai kaka kallon nan fah humm wllhy janntu kina tunamin da Asma'u mommynki sanda tana karama kamarku daya da itta kwalla muka shake dani da kaka nace allah sarki kakana har kin tunamin dasu"kuka muka sa dagani har kaka babu mai rarashin wani har sai da muka gaji dan kanmu muka dena, kallo kaka nayi nace ta sauko muci abincin da aka kawo mn ba musu ta sauka, Plat daya na zuba mana muka soma ci muna ci muna hira, Ji mukayi ana kwankwasa mana kofar daki tashi nayi naje na bude wata matace wacca bazata wuce shekaru 28 ba na gani muna hada ido da itta ta tsakarmin murmushi"sunkuyar da kaina nayi dan na fahimci matar barista Kamal ce, Jannat ce ko eh nice ina wuni lfy lau jannat "masha allah kullun ana ban lbr jannat yau kam naga jannat dariya na danyi muka shiga cikin dakin da itta muna shiga suka gaisa da kaka ta nemi gefan bed ta zauna kakace ta kalleni tace jannatu kingani ko nace miki bazanyi wanka ba kika takura min lallai sai nayi gashi yanzu bani da kayan da zan canza haba kaka ba yau kika sakasu ba,jahila angaya miki ni kazama ce da zakice yau na saka toh meyasa ke da kikayi wankan baki maida wancan kayan ba kika dau wasu kika saka haba kaka taya zaki hadani dake nifa yarinya ce ke kuka tsohuwa ce kinga ba iri daya ba ko?duka ta kaimin a baya na kauce ina dariya, Dariya matar barista tayi itta ma karki damu kaka ni zan kawo miki kaya yanzun nn ki canza inji matar barista . Kaka na jin haka ta washe baki tace yau wa yer nn allah ya miki albarka ameen matar barista ta amsa ta mike tace bari ta barku"sai data zo bakin kofa ta tuna da barista yace in ta shigo ta kira jannat tazo Dan juyowa tayi tana kallon jannat kinga jannat in kingama Dadyki yace kixo toh na amsa ta fice taga dakin ta barmu dani da kaka, Bayan mun gama cin a binci na mike nace wa kaka bari naje barista na kirana tace min toh sai na dawo. Fita nayi na wuce palo ina zuwa nagansu suma sun gama cin a bincinsu "suna zaune suna hira dashi da paa dan banga barista Usman ba kila ya tafi gidansa"gaidasu na kumayi na nemi gefan carpet na zauna nace barista Dady Gani? Yer uwar kice take tambayar ki dazu muna waya nace laaa Dady kina nufin su walida kai ya geda min yace eh ittace take tambayar ki Nace toh tana ina Dady ai bata zo ba jannat tana gidan mijinta kara ware mayyan idanuna nayi nace laaa Dady anty walida tayi aure shine ko ta fada min ? Dariya bariata yayi tace ke da kikayi aure kin gaya mata ne ? Kaina na girgiza alamar a'a toh kingani karki damu dama itta ma bata jima da sanin ina raye ba. Amma ni nasan tayi aure saboda ina da wanda yake kawo min labarin ku kuduka, Kaina kawai na geda,amma karki damu insha allah zan kaiki inda take zamma iya kiranta sai tazo nan toh Dady nagode amma ka ban number din ta mn toh ya amsa min ya shiga duba min number anty walida, Mikamin wayan yayi na dauki number din,ina gama dauka na mika masa wayarsa"sallama nayi musu na mike na koma wajan kaka ina zuwa na tarar tana tare da matar barista, Bayan fitar matar barista ne na dau wayata na kira anty walida tana dagawa na saki wani ihuuu nayi har kaka ta farka daga bacci data fara tana zamga uban masifah uffam ban ce da itta ba, Dan itta kanta anty walidan ta kasa gane wacece da naga dai bata gane ni ba shine nace haba anty walida yanzu baki ganeni ba,kiyi hakuri wllhy bangane waye ba, Nace kai anty walida jannat ce ai kafin na rufe baki itta ma na saki wani ihuuu,dariya nayi muka gaisa ina fada mata yanda nayi kiwarsu sosai itta ma tana fada min yanda tayi kiwata ,hakuri na shiga bata akan kama mahaifiyarta da akayi tace babu komai ai itta ta jawa kanta da ta rike mutuncinta da duk hakan bata faru ba nace mata ta dena fadar haka ai ma haifiyarta ce cikin kuka tace min ta sha yi musu naciha da itta da Minal amma a banza ashe suna can suna kulle kullensu" wallhy jannat na sani mommy da Minal a rayuwata saboda itta ce sanadiya rabani da Dady na da badan Dady nada sawon rai ba da tuni ba wannn maganar ake ba, Gashi kema ta nemi data cutar dake badan kin rike Allah ba kema da a bunda yafi haka zasuyi miki dan allah jannat kiyi hakuri, Karki damu anty walida muyi ta musu addu'a insha allah wata rana sai labari insha allah jannat Zanyi hakan amma bana tunanin zasu shiryu ba saboda na sha yi musu magana amma sun kasa fahimtata yanzu ai ga irin ta nn,mun tattauna sosai dani da anty walida sai daga baya mukayi sallama muka kwanta, *Bayan kwana uku* An ratayi oncle Ibrahim da abokinsa doctor kafin a ratayasu sunyi na dama sosai a kan a bunda suka aikata, Sanda matarsa taji lbr ba karamin kuka tayi ba ga kuma ameera jikinta yayi tsamari sosai. Gashi kuma da akace mata anga jannat babu inda bataje ba ko allah zaisa ta ganta amma bata ganta ba, Da kaka ta aiko drève yaxo ya dauko mata kayan ta babu yanda batayi da drève a kan cewa zata bishi taje ta nemi yafiyar Jannat ba amma yaki amin cewa saboda seda kaka tayi mai kashedi kafin ya taho, Da paa ya tashi tafiya shine na bishi saboda ina da wasu ta karduna da nakeson amsowa acan, Sanda na tashi tafiya daker kaka ta yarda ta zauna,wai in na tafi bazan dawo ba daker dai muka shawo kanta ta amince zata zauna, *Bayan wata biyu* Naje India na karbo ta karduna na dawo a yanzu haka ina zuwa aikina in ya taso ina kuma zuwa kanfani naga yanda suke tafiyar min da aiki, Minal ta dawo gidan barista Dady saboda gidan mommynta babu kowa yanzu kam in kunga Minal kamar ba minal din da aka sani a baya ba saboda ta canza sosai ta dawo shiru shiru,da barista yace ta fito da mijin aure tayi aure bazata zaunar masa a gida ba cewa tayi ya zabar mata duk wanda yaga ya dace da itta abun yayiwa barista dadi sosai saboda a yanzu kam ya tabbar da ta shiryu, Fitowa mukayi da Minal zamuje kasuwa matar barista ta aikemu kuma dama nima ina da'a bunda zan siya a kasuwan sabon gari (ibrot)tuki nake amma gaba daya jina naje wani iri Minal ma na kula da hakan data tambayeni ma ce mata nayi babu komai,muna zuwa kasuwa muka shiga mukayi siyayya aka kira mana mai dako ya zo ya kwashe mana kayan mu "tun sanda ya fara kwashewa nake kallonshi naga kamar akwai inda na taba ganin fuskar sai can na tuna inda na taba ganinsa"tabbas bazan taba mantawa da wannan fuskar ba duk da sau daya na taba ganin fuakar amma bazan taba mantawa dashi ba, Bude baki nayi nace ADO.. Dan allah a dinga comment kun dena comment duk da ba dadin jikina nakeji ba amma a haka nake daurewa nayi muku posting dan na faranta muku,kunga kuma ya kamata ku faranta mun Bawai a turo abu kuyi shiru ba,nagode 😍 Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment Sharee pls [9/11/2023, 11:28 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 68&69 Bismillahi rahmani rahim _______" dagowa Ado! yayi ya zubamin ido a zuciyarsa kuwa tambayar kansa yake a ina wanan yarinyar ta san sunanshi "katse mai tunani jannat tayi !ko ba kaine ado ba na tsake tambaya ? Nine ado ya bawa jannat amsa, Geda kaina nayi na tsake bude bakina..toh amma meyasa dana tambayeka kamin shiru ni na dauka ma ba kai bane,dan murmusawa Ado yayi yace wllhy hajiya mamaki nayi ne kawai,mamaki kuma jannat ta tsake tambaya ?"kwarai kuwa mamakin ta hinda kika sanni yanzu baka ganeni ba Ado!kiyi hakuri hajiya amma gaskiya bangane kai ba"ko da yake ba lallaine ka ganeni ba amma ai nasan bazaka manta wata mata data zo da wata yarinya can shekarun da suka wuce ba dan bude jaka jannat tayi"tadau wayar ta _tashiga Galerie ta temo photon mommynsu walida a ciki tanuna Ado "Ado na ganin photon ya danyi murmuchi tare da kallon jannat yace nagane ta hajiya !! Kaina na geda na bude baki nace toh ka tuna farkon haduwarka da wannan batar kai Ado ya kuma gedawa yace eh na tuna lokacin tazo tare da watta yarinya amma itta fuskarta a rufe take da nikab yauwwa to nice yarinyar kai Ado ya geda yana mamakin meyasa jannat takeso lallai sai ya ganeta ba"baki Ado ya bude yace ina hajiya lubabatu kwana biyu batazo kasuwa ba Ado ya tammaya,dan tun sanda ta hadu da Ado kullun in har tazo kasuwa shi yake daukar mata kaya, Allah dai yasa lfy dan naga kwana biyu bata zuwa da kuwa bata wuce tsati,lfy lau na amsa mai a takaice. Kai Ado ya kuma gedawa yace toh ni zan koma bakin aikina hajiya,dan bude jaka na nayi na dau 20k na mikawa Ado kin karba yayi dan a zatonsa irin matanan ne da suka tsaba kawo masa harine. So deyewa idan mata sunzo kasuwa yawanci shi yake daukar musu kaya shiyasa"idan suka tashi bashi kudinsa suke cewa yazo ya karba a mota da farko dai binsu yake ya shiga mota da zaran ya shiga mota sai su dinga masa maganar iskanci kenan,wasu sukance ya dena wannan dakon da yake yiwa mutane dan baiyi kama da masu dako ba shi babban gidane ya kamaceshi" In har zai yadda yayi zina dasu toh su kuma summai alkawari zasu bashi gida da mota, Shi" kuma ado yana jin haka yake fitar musu daga mota ba tare daya karbi kudinsa ba, Dan duk wanda yayi mai maganar banza toh ya gwambaci daya bar musu kudin akan ya saya yaji wayen nan maganganun nasu . Tsawan da Minal ta daka masa ne ya dawowa da Ado daga duniyar tunanin daya tafi, Haba malan tun dazu ake mika maka kudinka ka shanya mu ko angaya ma bamuda abinyi ne ? Minal zataci gaba da magana jannat ta bude baki tace haba Minal ya fah girmeki,toh ke bakiga a binda yayi mana ba, Kaina na girgiza a zuciyarta kuwa cewa nake humm mai hali baya fasa halinsa "kaga Ado kayi hakuri bakomai Ado ya fadi,karbi kudinka mu zamu wuce gida ana jiranmu kallon kudin Ado yayi kamar bazai karba ba bansan tunanin me yayi ba naga ya mika hannu ya karbi kudin,juyowa mukayi zamu tafi sai mukaji Ado yace dan tsaya hajiya sayawa mukayi ya irga dubu biyar ya dauka ya mikawa jannat tsauran 15k din kallon kudin nayi na kalli Ado !ina jinran karin bayani dan bangane me yake nufi ba, Hajiya na dau kudina ga sauran canjinki Ado ya fada yana mikawa jannat sauran, Murmuchi nayi tare da girgiza kai alamar bazan karba ba, Kaga Ado sakanina da allah ni na baka kudin ka rike duka in kuma kaga yayi ma yawa toh kayi sadaka dashi amma ni dai bazan karba ba,ina gama magana na shiga motana muka wuce gida, Murmuchi Ado yayi tare da zuyowa ya koma wajan zamansu," Tun a wannan ranar bana wuce kwana biyar banje kasuwa ba kuma duk sanda naje Ado ne yake daukar min kaya in kuma banje ba in na tashi daga kanfanina nakan zuwa inda suke zama mu gaisa " Kwance nake a kan bed dina nayi shiru ga Minal sai faman tambayata a bunda yake damuna amma nayi banza da itta"data gajima mikewa tayi ta fita ta barni, Kwan ciya nayi naci gaba da tunanina toh way meyasa Ado bazai fadamin a bundake zuciyarsa bane, Haba Adam!haba Adam!! Wai meyesa bazaka fito da abundake cikin zuciyarka bane meyasa ina,ai dama nasani jannat taji anyi magana " dan dagowa nayi Minal ce tsaye a bakin kofar dakin mu kara sowa Minal tayi ta zauna a gefen bed din tana kallona, Magana Minal ta fara, humm na dade da sanin cewa kina son Adam shiru kawai nayi kuma naga alamar soyayyarki a idon Adam din tun farkon haduwarmu dashi naga irin kallon dayake miki, Kemma jannat ki rasa wanda zakiso sai mai dako haba jannat jibeki fah ? Kinga dakata Minal"kinfi kowa sanin cewa Babu ruwanso da wayanan abubunwan da kika lissafa, Ni ina sonshi a haka,humm toh in har da gaske kike son Adam "toh gwara ki fada masa kina sonshi"dan in har jira kike ya fada miki toh bana sammanin a kwai ranar da zai fada miki tun sanda Minal ta fara magana nake kallon ta har tagama dan ban fahinci inda maganar ta _ta dotsa ba, Kamar Minal tasan tunanin da nake,tace kinga jannat ina nufin Adam yana sonki Amma bazai iya gaya miki ba saboda gani yake kinfi karfinsa"in ya gaya miki bazaki amince dashi ba, Ai ina jin hakan na mike Minal na kallona na nufi wajan wardrobe dina hijabi na dauka na saka ina gama sawa gaban dressing din mirror naje na dau mukullin motana dake wajan na fice daga dakin Minal na tambayata inda zani ko kallon inda take banyi ba, Nayi sa'a kuwa babu kowa a palon nayi waje abuna na nufi wajan aje motocin gidan ina zuwa na shiga motana mai gadi ya budemin get na cilla hancin motana waje, Tuki nake Amma ina tunanin yanda zan fiskanci Ado da zancan, Ina zuwa bakin kasuwa na sauka na nufi wajan da suke zama, Ado ne zaune da abokinsa "idi sai fama yake da abokinsa a kan lallai sai ya gaya mai a bundake damunsa amma yayi banza dashi " Haba abokina bai kamata ka boyemin a bundake damunka ba idan baka gaya min damuwarka ba wa zakaje ka gayawa dan allah ka fadamin me yake damunka"dan bakaga yanda duk ka rame kayi baki ba , Dan numfasa Ado yayi cikin sanyin murya ya bude baki yace wlly idi ina son hajiya karama sosai yana nufin jannat amma na resa yanda zanyi na tinkareta da maganar dan tafi karfina Ado yayi magana hade da share hawayen dake zubo mai shiru idi yayi yana kallon abokinsa saboda zai iya cewa ma tunda yake bai taba ganin abokinsa ya zubar da hawaye ba,amma gashi yau akan mace yake zubar da hawayensa "dafa kafadarsa idi yayi _ya fara magana kamar haka ka kwantar da hankalinka abokina insha allahu hajiya karama zata yedda dan girgiza kai Ado yayi tare da fadin aa idi bazata taba yedda ba dan in har nace ina sonta gani zatayi kamar kudinta nakeso amma ni wllhy ba kudinta nakeso ba itta din nakeso saboda tana da hankanli ga nitsuwa na dade ina rokon allah daya bani mace ta gari mai nitsuwa A gaskiya abokina bazan boye maka ba ina son jannat sosai tayi kalar matan da nake burin samu arayuwa ta,toh amma meyasa baka fadamin ba sukaji anyi magana a bayansu juyowa sukayi a tare dan ganin waye, Jannat ce tsaye ta zuba musu ido hawaye sai zubo mata yake a kumatu tana sharewa wasu suna sake fitowa kara sowa tayi garesu taci gaba da cewa haba _haba Ado meyasa baka taba fadamin ba meyasa ka boyemin Ado naji duk a bunda kuke tattaunawa naji komai Ado, Kara sowa kusa da itta Ado yayi yana murmuchi dan yaji dadin ganinta sosai kusan tsati biyu basu hadu ba, Hajiya lfy kuwa kwana biyu bakiya zuwa ? Ba wannan na tambayeka ba Ado nace meyasa kana sona amma ka doyemin ? Kasani cewa badan komai yasa kake ganina ba sai dan son da nake maka ka dauka wannn zuwan da nake haka kawai nake zuwane ?toh ka sani cewa ba haka kawai yasa nake zuwa nan ba sai dan son da nake maka amma kaki cewa komai, Bayan kuma kaima kana sona, Kiyi hakuri hajiya ki dena kuka dan wllhy kukanki dagamin hankali yake, Wllhy ba dan komai yasa ban fada miki ba sai dan....bai kara saba jannat taci gaba da cewa kaga Ado naji duk a bunda kuka fada dazu da idi"kiyi hakuri hajiya da gaske ina sonki amma kinfi kowa sanin cewa banda wani aiki daya wuce wanda kika sanni dashi wato wannan dakon da mukeyi shi kadai aikin da nake dashi Nasani Ado amma ba ka taba gayamin kana da digiri ba kai Ado ya geda naci gaba da tambayasa"ta kardunka sunanan ne ?eh sunanan in suna kusa ka daukomin ina jiranka a mota kai Ado ya geda ya nufi wani wajan da suke kwana yana zuwa bai wani dau lokaci sosai ba ya dawo rike data kardunsa a hannusa ya nufi wajan motar jannat yana zuwa ya bude ya shiga mikawa jannat takardun yayi karba nayi ina kallonsa "yauwa Adam zan nemeka insha allah sallama mukayi ya koma wajan zamansu ni kuma na wuce gida, Da daddare na samu Dadynsu walida akan maganar karban takardun yayi _ya duba yaga komai yayi kyau, Gaskiya takardu yayi kyau amma meyasa ke bazaki daukeshi a daya daga cikin kanfanoninki ba shiru nayi ban bashi amsa ba, Dan murmushi irin nasu na manya barista yayi dan ya fahimci tsarai son Ado jannat takeyi,a zuciyarsa kuwa cewa yake in Allah ya yarda sai yayi bincike akan yaron kafin ya aura mai Jannat, Dady sai da safe barista yaji jannat na cewa dawo daga tunanin da yake yayi yace allah ya kaimu jannat amma kicewa Adam din ya sameni a office dina toh na fada tare da sakeyi mai sallama na fita, *Washe gari* Ina tashi da safe kamar yanda barista ya umarceni akan na fadawa Ado ya sameshi a office dinsa haka kuwa akayi ina gama shiryawa na dau motata sai wajansu Ado ina zuwa na samu Ado da maganar yace bari yaje ya canza kaya yazo mutafi toh na fada nayi shiru ina jiranshi bai wani dau lokaci sosai ya dawo kuma dama ya riga da yayi wanka, takowa yake a hankali har ya karaso inda nake yayi kyau sosai dukda kayan nashi ya dan kode amma a wanke take sab yasha guga, Ado kuwa yana lura da itta "muna hada ido yayi murmuchi dauke kaina nayi nace mu tafiko kai kawai ya gedamin muka shiga mota muka nufi wajan aikinsu Dady, Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [9/20/2023, 2:11 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 70&71 Bismillah rahmani rahim _______kasan cewa yansu barista kamal yaji sauki sosai har yana iya fita wajan aikinsa" shiyasa sukayi da jannat akan cewa tazo tare da Ado su sameshi a wajan aiki, "muna zuwa wajan aikin su Dady nayi marking muka fito daga cikin mota kallon Ado nayi na bude baki nace bismillah ko Ado mushiga kai kawai Ado ya gedamin yana bin wajan da kallo"shiga ciki mukayi muka nufi office din barista muna zuwa na kwan kwasa sai daya bamu izinin shigowa sannn muka shiga gai sheshi mukayi ya amsa yana bin Ado da kallo"alamun ya nuna mana da hannunsa" damu zauna zama mukayi na kalleshi tare da fadin Dady gashi nan wannan shine Ado murmushi barista yayi tare da geda kai masha allah sannu Adamu naga ta kardunka sunyi kyau sosai amma ina mamakin kana da wannan ilimin har haka kake dako a kasuwa wllhy yellabai babu inda banje nemon aiki ba amma ban samu ba kama daga Niger har nan Nigeria dana gaji kawai na yanke shawara na zauna tare da abokina nayi dako shine abokina ya daukeni ya kaini wajan ogansu toh tun daga ranar na fara dako Ado ya karashe magana cikin sanyin murya girgiza kai barista yayi amma mutane basu da tausayi da ilimin mutun ma baza'a daukeshi aikin ba allah shi kyau ta barista yace Ameen Ado da Jannat suka amsa mikewa barista yayi yana kallosu yace ku tashi mutafi wajan abokina nayi magana dashi tun jiya nayi mai bayanin komai dan ni bazan iya daukar Adamu aiki ba saboda bashi ya karanta ba kai suka geda tare da mikewa fita mukayi muka shiga mota muka nufi wajan aikin abokin barista"., Muna zuwa muka nufi office din sa kwankwasa wa barista yayi muka shiga wani magidanci ne zaune a kan kujerar dake cikin office din ga medical glass akan idonsa ga kuma wasu ta kardu ajiye akan tedurin gabiro a hannusa yana wasu rubuce _rubuce a cikin sakama kon jin su barista sun shigone yasa shi dagowa hadeda yin murmuchi sannu ku ga wajan zama ya furta sai dasu jannat suka gama gaishesa ne ta zauna da itta da Ado. Kara gaisawa barista da bokinsa "sukayi kallon barista alhaji jibril yayi sai ya fara magana Alhamdulillah na duba ta kardu komai yayi kyau daga yau kaine manajar wannan kanfanin insha allah zamu baka gida da zaka zauna da kuma mota"farincikin a wajan jannat kam ba'a magana dan ko Adon ma tafishi farinciki , "Kallon alhaji jibril Ado yayi yace da gaske baba ka daukeni aiki kai alhaji jibril ya gedawa Ado. Hamdala Ado yayi tare da daga hannu sama yana godewa ubangiji daya nuna masa wannan ranar sai kuma kawai ya tino da iyayensa"sai ga hawaye suna zubo mai a kumatu dama yanzu suna rayé barista dake kusa dashi ne ya dafa shi Ado yayi saurin goge hawayen dake zubo mai, Ya dai Adamu?"basirta ya tambaya babu komai baba kawai dai tunawa nayi da iyayena na tuna baba gashi ina cikin farinciki amma babu wanda zai tayani karkace haka Ado ba gamu nan ba jannat ta fada tama manta dasu barista awajan sai da tagama fada kuma sai kunya ya rufeta,tayi saurin sunkuyar da kanta ", Dan dagowa ta danyi taga su barista bama itta suke kalla ba, Tana ganin haka sai ta sauke ajiyar zuciya. Kallon Ado shima barista yayi yace kwarai kuwa kana damu Adamu ka kwantar da hankalinka insha allah daga yau nine ubanka,kuma daga yau a gidana zaka zauna inyaso in kasamu matar da zaka aura sai kayi aure acan gidan naka kaji ?. kai ado ya geda hadedayi musu godiyar, Kallon Ado alhaji jibril yayi yace yauwa kaje ka shirya gobe da safe sai ka fara aiki ko,kai Ado ya geda tare da karayi mai godiya,sukayi sallama da barista suka fita, Barista yaso Ado ya bishi gidansa tun a lokacin amma Ado yace sai yaje yayi sallama da abokanai shi tukun inyaso gobe sai yataho,kai barista ya geda tare da shiga motarsa ya koma wajan aikinsa "jannat kuwa sai data fara ajiye Ado a wajan zamansu tukun sannan ta wuce gida, *Washe gari* Kamar yadda aka tsara jiya hakan ta kasance,yau Ado ya fara zuwa aiki,komai yana tafiya yadda ya kamata dan Ado akwai iya aiki da kuma ma'amula da mutane, Alhamdulillah komai yana yafiya yadda akeso"bayan an tashi daga aiki jannat tabi ta wajan aikinsu Ado ta daukeshi suka wuce gidan barista ,dama kuma barista ya Riga daya gaya mata time din da su Ado suke tashi daga wajan aiki, "a gidan barista kuwa tun jiya barista ya gayawa matarsa zuwan Adon gidan shiyasa suka shiryawa Ado dakin da zai zauna. Muna zuwa gida nayi parking kallon Ado nayi nace muje ko Ado kai Ado ya gena muka fito daga cikin mota dakin da aka warewa Ado shi muka nufa dan yanzu Dady barista bai dawo daga wajan aiki ba. Kallon kidan Ado ya dingayi har muka isa dakisa"ina zuwa na tiro mu kullin da Dady ya ban jiya da daddare bayan angama shirya komai, Tiro makullin nayi a cikin jakata na bude bakin bismillah Nayi wa Ado muka shiga kallon dakin yayi ya maida dubansa wajan jannat din yace hajiya karama kina nufin wannan dakin nawane dariya na danyi nace nakane mana Ado ko dakin bai maka bane ?"ina wllhy daki yayi kyau sosai hajiya kawai dai mamaki nakene,mamaki name Ado ?, Mamaki na cewa wannan dakina ne,kaga Ado mushiga daga ciki ai wannan palo ne mu shiga bedroom,kai ya geda muka shiga bedroom, Masha allah komai yayi gadone ma daidaici da wardrobe, toilet na nufa mudewa nayi shima dai toilet din yayi kyau sosai.Ado kam baki yaki sufuwa wai yau shine zai kwana a wannan daki ga bakeken gado ga kuma AC ikon allah kenan, Ina gama nuna masa dakin muka fido kallon sa nayi nace yauwa Ado ka shiga kayi wanka kafin na kawo maka abinci.toh hajiya nagode sosai allah ya saka miki da alkairi kaga Ado ni ka dena kirana da hajiya ba sunana hajiya ka kirani jannat kamar yadda kowa suke kirana dashi toh na dena inshallah murmuchi nayi mukayi sallama na fita na rufo mai kofah, Bangaren mu na nufa babu kowa a palon sai na nufi dakinmu ,na tarar da Minal kwance tana bacci kaina na girgiza na ajiye jakata da mayafina na wuce toilet wanka nayi tare da alwala kasan cewa ban samu nayi sallar la'asar ba, Bayan na shirya nayi Sallah. Fitowa nayi naje na hadawa Ado abinci na nufi dakinsa "ina zuwa na kwankwasa"sai da yace in shigo sannn na tura kofar a hankali na shigo yana zaune a palo yana karasa aikin da aka bashi a kanfani ,kallona yayi ya sakarmin murmuchi nima murmuchin nayi mai na karaso na ajiye abincin dake hannuna zubamai na somayi ya dagatar dani,haba ha...bude baki yayi har zaice hajiya sai ya tuna tace bataso,kinga jannat kibarshi zan zuba, murmuchi nayi dan yadda ya fadi sunan ba karamin dadi yamin ba. Ya iya furta kalman sosai, Ka bari na zuba maka ai ko ba komai kai babbane Ko baka haifeni ba amma ai ka dirmeni. Kai ya geda a bincin na karasa zuba masa na mika mai karba yayi ya faraci a hankali cikin nitsuwa yakeci ba karamin burgewa yamin ba ,waje na samo na zauna na zuba mai ido,in naga yayi kamar zai dago idanuwansa sai nayi saukin sunkuyar da kaina inyi kamar bashi nake kallo ba,shi dai Ado daya fahimci haka bai kuma dagawowa ba har sai daya gama cin abincinsa".ya dau ruwa ya shà, hamdala yayi, Sai a lokacin ya dago,yace Nagama ya faga a takaice, Kai na geda tare da mikewa kwashe kayan nayi mukayi sallama na wuce cikin gidan, Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment Sharee pls 😍 [9/24/2023, 4:47 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (mom muwadda) Page 72&73 Bismillah rahmani rahim _______"washe gari ina gama shiryawa na fito palo yin breakbeat sai na tarar dasu barista da matarsa sai Minal" gaishesu" nayi na jà kujera zan zauna kenan sai barista yayi magana kinga jannat ya zaki zauna ba tare da kinje kin_ kira yayan ku ba har zance wana yayanmu sai kuma na tuna Ado yake nufi tashi nayi na nufi bangaren Adam din ina zuwa nayi sallama na shiga baya palo sai kawai na nufi cikin bedroom din a tunani na ko bai tashi daga bacci ba ai ina zuwa sai na tarar sabanin haka,jin kamar karar saukar ruwa da kuma kamshin sabulu a toilet ne ya sani fitowa na dawo palo waje na samu na zauna nayi shiru ina jiran ya fito, Baifi 10 minute ba naji karar mude kofar toilet din da dukkan alamu ya gama wankan,sai da aka kara kusan 15 minute sannun na mike na nufi cikin bedroom din dan na tabbatar yanzu yagana shiryawa,sallama nayi kafin ya amsa na denno kaina cikin dakin ina shigowa kuwa na tarar dashi daga shi sai gajeran wando ga kuma dogon wandonshi a hannu daga gani sawa zaiyi jin motsin shigowa dakinne ya dakatar dashi daga sawan da zaiyi, Ai Ina ganin haka nayi saurin juyar da kaina na bashi baya tare da fadin am sorry am so sorry na dauka kagama shiryawa ne shiyasa na shigo dama Dady ne "yace na kiraka kaxo kayi breakfast ina gama magana nayi hayyar fita har nakai palo naji ya kirani, Jannat jannaaat ya kuma kira da wannan muryar tashi mai dadi, Ai ina jin haka bansan sanda na tsaya cak ba Har ya fito ya karasa inda nake ban motsa ba. Har ya karaso gabana kije ki kawomin a bincin anan saboda kunyar su Dady nakeji bazan iya cin abinci dasu ba,sai alokacin na dago nayi magana humm wallahy ya Adam Dady bazai amince ba kona je na gaya masa "gwarama ka biyoni mutafi nayi maganar, Kai Ado ya dafa ya zanyi bashi da zabin data wuce ya biyota su tafi,kai ya geda muka fita yajaa kofar ya rufe muka nufi cikin gidan, Muna zuwa muka tarar dasu barista har sungama yin breakfast sun koma palo Durkusawa Ado yayi ya gaida barista da mami wato matar barista kenan, Kallo na barista yayi yace sai kuje ku karya mukam mungama namu mun jiraku har mun gaji , Wallhy Daddy na tarar dashi yana wankane sai dana bari ya fito sannun na fada masa" kai barista ya geda,tare da kallon matarsa mu tafi ko kai ta geda tare da mikewa har tafita suka somayi har sunxo bakin kofa sai barista ya juya ya kalleni tare da fadin yawwa jannat in kun tashi daga wajan aiki ku wuce shopping din kiyi duk a bunda na fada miki jiya zan turo miki da kudin a account dinki toh Dady" Amma basai ka turo ba a kwai kudi a hannuna zasu isa insha allah,gidanku gidanku nace nafiki sanin kina da kudi a hannunki ai nidai na gaya miki zan turo miki da kudi Kuma kar na kumaji kince komai toh Dady na fada ina murmuchi, Mai mami zatayi in banda dariya kai alhaji har yanzu yarinyace fah. Naji ke kuma wuce mutafi, allah ya kiyaye Dady na fada Ameen suka amsa suka fita, Karasa wajan cin a binci mukayi kujera na jawa Ado ya zauna sai da nayi serving dinsa sannun nayi nawa zama nayi muka somaci, Bayan mungama cin abinci daki na wuce jakata da kuma takalmi na _na dauka na fito kallon Ado nayi nace mu tafi okay ya fadi tare da mikewa sai daya koma dakinsa ya dauko wasu ta kardu dayayi aiki jiya dasu,ya fito ya rufo kofa yayi wajan mota, Yana zuwa ya tatar ina jiransa"shiga yayi muka muce sai dana fara ajiye shi tukun sannun nima na wuce nawa wajan aiki, Bayan mun tashine na biyo ta wajan aikinsu Ado na daukeshi sai dana fara sayawa a Wani restored mukaci a binci sannn muka wuce shopping din, Muna zuwa muka shiga kallon Ado nayi nace mai ya zabi duk kayan da yayi masa"kai Ado ya girgiza aa jannat ni da nasan saboda ni kikazo wanan wajan ma da ban yadda na biyoki ba,kaga dakata yah Ado badai kai bazaka zaba ba ka barni ni zan zabar maka duk a bunda nasan ya dace da Kai,ba yanda Ado ya iya a haka ya dinga bin jannat a baya har sai da tagama a bunda zata daukar masa sannun taje ta biya aka kai musu kaya niki niki a mota suka wuce gida, Bayan mun koma gidane aka kawowa Ado motarsa"aka kumayi masa alkawai gobe za'a kaishi yaga gidan da aka bashi, Mota tayi kyau Masha allah, *Washe gari* Kamar yanda akayi wa Ado alkawarin cewa za'a kaishi yaga gidan haka kuwa akayi ankaishi yaga gida yayi kyau sosai,mudai sedai muce allah ya sanya alkhairi. *Bayan wata biyar* Adam ne ya fito daga cikin kanfanin ya kara haske da kyau kamar ba a Ado da aka sani a baya ba dan kana ganinsa yanzu kasan kudi yana shigarsa sosai hannunsa rike da makullin mota da kuma laptop dinsa ya dufi wajan motarsa "ya nufa shiga yayi ya wuce gida, Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls 🥰 [10/1/2023, 4:07 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 74&75 Bismillah rahmani rahim _______"soyayya mai karfi ya kullu a sakanin Adam da jannat suna son junansu sosai dan yanzu kam Adam ya ajiye kunya da kuma wannan tunanin da yakeyi a dah na ganin cewa shi ba dan kowa bane bai kamata yayi soyayya da yer gidan basu kudi ba,amma yanzu kam ya fahimci cewa ba haka bane dama shi bashi da burin data wuce ya dogaro da Kansa kuma Alhamdulillah yanzu yana iya yiwa kansa komai duk da Dady yana hanashi "saboda shi yafison ya dinga mai kafin yayi aure amma da ya fahimci Adam yana son yinwa kansa"komai har ma da mutanan gidan ya gyaleshi kawai . Zaman da Adam yayi da barista!barista!! ya kara gane halayan Adam sosai shi mutun ne marason hayaniya gashi mai hankali duk da barista bashi ya haifeshi ba amma duk wanda yagansu zai tunani shine ma haifinsa"saboda yadda suke alaka tamkar uba da dansa"gwanin ban sha'awa, Yana dawowa bangarensa"ya wuce wanka yayi da kuma alwala ya fito shiryawa yayi cikin milk din jallabia turare ya dauka ya fesa yana gamawa ya dau laptop dinsa dake ajiye akan gado ya koma palo ya shiga yin aiki aciki. Lokaci zuwa lokaci yakan duba agogon dake daure a hannusa'. Bayan wasu yan mintuna ne naga ya rufe laptop din tare da mikewa ya dau mukulli yayi hayyar bakin kofa fita yayi ya rufo kofa,da alama masallaci zashi. Bayan an idar da sallah ne suka jera da barista suka nufi cikin gidan kasan cewa masallacin ba nisa da gida daka fita kofar gidan kana ganin masallacin, Cikin gidan suka nufa suna tafiya suna tattaunawa, Kallon Adam barista yayi ya fara magana. Yauwwa Adam nace yanzu kam tun da kun fahimci juna sosai dakai da jannat ya kamata mu zauna mu sa'a ranar bikin naku ko Adam kam duk kunya yayi shesa da yaji barista yayi maganar auransu amma a zuciya kam murna yake, Sai da barista ya kuma kiranshi sannun yayi magana Dady kune iyayenmu dan haka ba sai kunyi shawara damu ba . Kawai duk a bunda kuka yanke dai dai ne, Dama ina da kudi dana ajiye a account dina insha allah in kungama yanke shawara komai sai kayi min magana na bawa mami kudin ta hadomin lefe murmuchi barista yayi tare da geda mai kai, Shikenan son amma zancen hada lefe karka damu ni da kaina zam bawa mamin naku kudi taje ta hado lefe harda ma kayan dakin in yaso kai ka kawo Sadaki kawai. Ado zaiyi magana barista ya daga mai hannu, Kaga dakata Adam kasan dai bana son haka ko. Kai Adam ya geda tare da fadin nasani Daddy Allah ya wuci zuciyarka. Godiya nake sosai Dady allah ya kara girma Ameen barista ya amsa. Karasa cikin gidan sunayi suka nufi palo ba kowa a palon sai sanyin AC ne kawai dake aiki a palon zama sukayi suna kara tattaunawa. A dakinsu"jannat kuwa tana idar da sallah ta mike kallon Minal dake kwance a kan gado tana dedda wayan tayi kinga Minal ki tashi muje muci a binci dakatar da dedda wayan Minal tayi tare da mikwa ta kalli Jannat din tace muje,kai jannat ta geda suka fita a gyere, Suna zuwa palon suka tarar mami ma har ta fito, Shiyasa suma suka nufi wajan cin abinci darek. A hankali jannat take takowa har ta karasa inda suke, Tun fitowarsu jannat Adam yake kallon ta har suka karasa wajan bai dena kallon ta ba. Sai da barista yayi gyaran murya sannun Adam ya dauke ido yana sosa kai dan ya fahimci tsarai dawa barista yake. Dan murmuchi yayi _yaci gaba dacin a bincinsa" Zama su Jannat ma sukayi suka zuba nasu suka soma ci. Bayan sungama ci ne kowa ya koma dakinsa Adam da barista kuma suka nufi masallaci yin sallar isha, Fitowata daga wanka kenan shiryawa nayi bayan nagama ne na hau bed dina addu'a nayi tare da shafawa. Kwanciya ta ne yake da wiya sai naji wayata na ringing lumshe idona nayi tare da gyara kwanciya ta, Dagawa nayi dan nasan tsarai wa zai kirani a wanan lokacin shiyasa ban ko duba ba, Sallama nayi cikin nitsuwa Adam dake kwance shima jin sallamar tane ya lumshe ido tare da budesu"in kaji yadda yayi shiru dinan zaka zaci bazai amsa sallamar ba ko kuma ince zaka dauka ko sallamar ne bai jiba, Jannat kuwa data saba da halin kayanta shiyasa bata damu ba dan tasan serai zai amsa, Wslm habibtina barkanki da wanan lokacin barka dai habibi, Ina wuni lfy lau alhamdulillah ya gajiyan aiki Alhamdulillah nima na amsa mai. Kinsan me habibti? a'a sai ka fada kwanciyarshi"ya kara gyarawa yaci gaba da magana. Maganar da yayi da barista ne ya kwashe komai ya gaya mata ya kara da cewa wllhy habibti har na masu ranar tazo ni kam me zanyi banda murmuchi. Tare dafadin allah ko ? Eh mn habibti ko ke bakiya farinciki...nayi mana ta yaya zance bana farinciki ai ina ga ko kai nafika farinciki dan duk macen data samu miji irinka dole tayi farinciki, Humm amma baki kaini farinciki ba habibti saboda sai yanzu hankalina ya fara kwanciya saboda kin kusa zama mallakina Amma har yanzu ina da saukan fargama a cikin zuciyata in kinga na dena farga ba toh ranar an daura mana aurene, Haba habibi meyasa kake fadin haka tsau nawa zan gaya maka ni takace, Nasani amma har yanzu ban yadda da hakan ba dan kullun tunani na shine ayya ban zeke dewa ba kuwa ayya na dace dake kuwa wllhy habibti gani nake kamar ban dace da rayuwarki ba saboda ke yer gidan masu kudine ni kuma ba kowa bane,gashi bani da kowa ya karashe magana kaga dakata habibi in so daga yau kayi min alkawai bazaka sake fadin haka ba kuma ka sani in har baka aureni ba toh kaine kace ka fasa aure na ko kuma mutuwa nayi in ba haka ba kuma babu a bunda zai sa na aure ka insha Allahu . Ajiyar zuciya Adam ya sauke yama resa da wace baki zai godewa jannat sai kwai ya furta kamar haka allah yayi miki albarka jannat gaskiya ke yer aljannace. Ameen na amsa, A haka dai sukaci gama da magana cikin farinciki da kaunar juna. Dady barista ya zauna da mami matarsa sunyi magana sun tattauna komai da komai. Kuma sun saka biki nan da wata biyu kacal in Allah ya yarda, *Bayan wata daya* Shirye shirye biki kawai ake baji ba gani a yanzu haka jannat da mami sun tafi india wajan su paa daga nan zasu wuce Dubaï suyi siyayyan kayan lefe har dama kayan daki. Nidai babu a bunda zance cedai ince allah yasa ai biki lfy Ameen 🤲🥰 Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls [10/5/2023, 4:21 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 76&77 Bismillah rahmani rahim ________munje Dubaï munyi siyayya bana wasa ba babu a bunda mami bata siyamin ba kaya sunyi kyau sosai dan duk wanda yaga wannn kayan yasan cewa bikin yer gata kuma yer gidan masu kudi zaayi saboda ba karamin kaya aka ciya min ba, Munyi siyayya mun dawo Nigeria lfy. Yau kusan satin mu biyu da dawowa daga Dubaï kuma yau ya rege sati daya kacal a daura mana aure da habibina wato Adam, Lokacin da mukaje Dubaï ne muka dauko wata balarabiya daga can wacca ta kore wajan iya gyaran jiki a yanzu haka itta take min gyaran jiki tun sanda muka dawo. Na kara kyau da sheki ga wani kamshi na musamman da nakeyi duk dani dama can kekkyawa ce amma a yanzu na kara wani kyau na musamman duk wanda ya ganni zai dauka nima balarabiya ce saboda wani mugun hasken da nayi mai daukar hankali ko mata ma in sun ganni baza suso dauke idanunsu daga gareni ba ballantana na miji ", Bangaren Ado ma dai hakan ta kasance duk da ba wani abokanai ne dashi sosai ba amma ya gaiyaci abokanan aikinsa sosai maza da mata babba da yaro saboda sabar murnar da yake ciki babu wanda ya bari kowa da kowa ya gaiyata na cikin kanfanin, Haka dai abokinsa Idi ma ba a barshi a baya ba saboda shine babban abokinsa"shiyasa"da yasamu kudi bai manta dashi ba ya dau kudi mai soka ya bude mai babban shagon sai da kayan a binci kuma Alhamdulillah shima a yanzu haka ya bar bakin Kasuwa tuni, A yanzu haka ya samu gida ma dai daici shima ya ciya gidan yana da kyau babu yefi palone babba sai dakuna biyu a ciki sai toilet a cikin dakin sai kitchen a sakar gida. gida yayi kyau masha allah, *Bayan kwan shida* Yau ta kasance ranar lahadi kuma a yaune yen uwa da abokan arziki suka shaida daukin auren a Adam abubakar da jannat Muhammad Ali Jama'a da dama suka samu halar tan daurin auren har dama gwamnar garin kano saboda bazasu daba mantawa da alhaji Muhammad Ali ba a rayuwarsu shi mutunne mai tausayi da kuma son mutane gashi kuma babban dan kasuwa ne tako wana bangare ya shahara sosai shiyasa jama'a da dama sun sanshi ta fannin kasuwanci,shiyasa barista ya gaiyashesu ", Bayan daurin aure ne aka guda nar da walimar cin a binci a kofar gidan barista. Can kuwa Adam ne tare da abokansa da suke aiki a kanfani daya Har ma da babban abokinsa Idi. Duk da ba wani fara'a ne sosai da Adam ba dan bai cika dariya sosai ba dan ba kowa ne yake ganin dariya Adam ba daga barista sai jannat da kuma abokinsa"Idi su kadai suke ganin dariyarsa"su dinma ba wai wangane baki yake yayi dariya kamar kowa ba ce dai murmuchi, A yanzu ma dai sai sokanar shi Idi yakeyi wai angon jannat kamin wayo kayi aure ka barni shi kuma Adam sewa yake karka damu kazo kullun kaci a bincin amarya dan nasan shine mas'alar ka Adam ya karashe maganar tare dayin murmuchi mai kyau, Wani harara Idi ya bankawa Adam an gayama ni mayen abinci ne da zakace na dinga zuwa ina cin a bincin amarya salon wataran ku koreni kuce nafiya naci Idi ya karashe magana tare da aure fuska. Wani yar murmuchi adam ya kuma saki tare da dafa kafadun Idi haba daga taimako kuma idi banason taimakonka in dai da gaske kakeson taimakon nawa toh ka nemomin matar da zan aura nima na muta, Tab kana nufin ni zan nemoma mata ? Ni ai ba nemamin akayi ba ni na nemo da kaina dan haka kaima kaje ka nemo naka Adam yayi magana, Tam shikenan Ado naji zan nemo, Ahaka dai sukaci gaba da magana sauran abokanan Adam kam mai zanuyi banda murmushi, Gajiya adam yayi da surutun Idi dan kansa har ya somayi masa ciwo kadan _kadan saboda shi mutun ne da baya iya jure hayaniya, Cikin gidan suka shiga suka sha hotuna da amarya, Dan ba karamin kyau tayi ba farin leshin ne a jikinta da gwaldin kadan _kadan ajiki sai waldin din mayafi tayi kyau har ta gaji Adam kam tun da yaganta ya kasa dauke kansa daga gare ta dan ba karamin kyau dayi ba duk da dai dama can kekkyawa ce amma da ya kwana biyu bai ganta ba sai yaga ta kara kyau da sheki,dan tun da aka fara mata gyaran jiki ya neda ganinta yayi _yayi su hadu amma hakan bata samu ba,dan mami tace bazai fanta ba sai ranar daurin aure shiyasa ya hakura kawai amma ba a son ransa ba ya hakuran. Shima dai Adam farin shadda ne a jikinsa da kuma wular kansa mai rasin fari da kwaldin din yayi kyau sosai ya fito a buzunsa duk da jannat farace sosai amma bata kai Adam fari ba, Niko nace zamusha kallo in sun haihu dan dukansu kyawawane. Bayan anyi hoto anwase Da daddare akayi sabon shiri na zuwa dinne. Nan ma dai ango da amarya ba karamin kyau sukayi ba. Anyi dinne lfy anwace Washe gari da yamma aka mika amarya gidan mijinta bayan anyi musu nasiha, Bayan kowa ya wace tsaura Minal da anty walida ce kadai da take fama da sohon ciki babu yanda baayi da itta ba akan ta zauna agida saboda haihuwa ko yau ko gobe amma taki tace lallai sai taxo. Haka ma yanzu da mutane suka tashi tafiya ance mata tazo su tafi inyaso Minal ta zauna tace aa sam badai yu ta tafi ta barsu su biyu ba. Zaune suke a kan gadon abarya daya hadu iya haduwa gida yayi kyau 3 bedroom ne ko wacce da bandaki a ciki sai kitchen a gefen palo gida yayi kyau sosai saboda barista yayi kokari sosai,kama daga kayan kitchen har ma dasu kayan daki babu kayan na kasa da milliyon biyar sedai sama dashi,. Suna zaune Adam yayi sallama dan a tunaninsa "ya dauka kowa ya tafi saura a maryarsa kadai. Sai yaga sabanin haka dan har ya sallami a bokananshi da suka rakashi, Sunyi niyar shigowa amma Adam yace ina haka kawai su kallan mai mata, Ba yanda suka iya a haka dai suka juya suka tafi. Yana ganinsu Minal ya tamke fuska kamar bai taba dariya ba kollonsu"yayi tare da fadin ku kuma me kukeyi har yanzu baku tafi ba ya jefah musu tambaya? Baki Minal ta tabe anty walida ce tayi karfin halin cewa wallhy ya Adam kakace tace mu zauna da itta sai ka dawo karmu barta itta kadai ta karace magana dan batasan mai zata ce mai ya yedda ba, Dan karyar da tayi itta kadai mafita a gareta dan yana mugun girmama kaka Kaltumi. Wato kakar jannat wacca ta haifi maman jannat Kenan, Adam na jin haka yayi tsaurin tiro wayarsa" daga cikin aljihunsa, Ya duba number daya daga cikin a bokananshi. Yauwa salim pls kuna ina ta can bangaren kuwa salim ne ya amsa wa Adam kamar ya Muna ina bayan kuma kaine kace mutafi gani yanzu ina haiyar koumawa gidar mu, Yauwa kaga dan allah ka juyo ka dawo gidana ga kanne na anan basu tafi ba ashe. Kana nufin su Minal basu tafi ba eh kawai Adam ya amsa tare da kashe waya, Juyar da hancin motar salim yayi ya koma gidan Adam. Azuciyarsa"kuwa murna yake da zaiga Minal dan yana mutukar sonta sosai amma har yau bai samu damar ya baiyana mata a bundake cikin zuciyarsa ba amma yayi alwashi yau sai ya baiyana mata insha allahu, Yana zuwa kofar gidan Adam yayi wa Adam din waya ya shaida masa yana kofar gida. Ba'a jumawa sosai ba sai gasu Minal da walida sun fito kara sowa sukayi suka gaida dashi", Bayan mota walida ta zauna sai Minal a gaba suka nufi gida, Bayan tafiyarsu walida Adam sai daya tabbatar ya dufe ko ina na gidan sannun ya dawo dakin. Har yanzu dai fuskarta a rufe take kamar yanda ya barta. Murmuchi yayi ya nufo ta jannat najin takun ta kallinsa alamun dai ya nuna wajanta zai karaso Sai kawai taji irjinta na dukan uku _uku kamar wacca bata taba sanin dah namiji ba. Sakeena Ismail Cameroon✍️ Comment and Sharee pls 🥰 [10/6/2023, 9:58 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 78&79 Bismillah rahmani rahim _______kara sowa yayi ya zauna gefen gadon shiga cikin mayafinta yayi shima ya kura mata ido kamar yaune ya fara ganinta kiss yayi mata a kumatu jannat na jin saukar bakinsa a saman kuma tunta irjinta taji gaba da bugawa da karfi rada yayi mata a kunne naga ta geda kai tare da mikewa ta nufi toilet alwala tayi kamar yanda ya umarceta tana jikinyi ya turo kofar shima ya shigo a tsoroce jannat ta taga ido tana kallonsa"suna hada ido tayi tsaurin kauda kanta gefe tare da karasa alwalanta " tabi ta gefansa ta fice daga toilet din ba tare data kuma kallon inta yake ba, Murmuchi yayi ya bita da kallo ya karasa cikin toilet din alwala shima yayi ya fito ya jaasu sallah, Sallah sukayi raka'a biyu suna idarwa ya juya dafa kanta yayi tare dayin addu'a. Bayan sungama ne ya jaa ledan daya shigo dashi dazu ya bude gasheshen kazane dayaji Kayan hadi sai yogurt mai sanyi cup daya dauko dazu a kitchen ya dauka ya zuba yogurt din a ciki sai kazan daya juye a plate. Jannat kam tun sanda suka idar da sallah kanta yake kasa. Cinyar kaza Adam ya dauka ya matso kusa da itta. Sai a sannun jannat din ta dago ta zuba mai fararen idamuwan ta. Haa Adam ya fada kamar jannat zatagirgiza kai sai kuma ta tuna da Adam baya son mutsu shiyasa kawai ta bude baki samata naman yayi a baki ta gusra kadan ta fara taunawa a hankali ragowar shima Adam din ya saka a baki suna hada ido ya kashe mata ido daya sunkuyar da kai tayi kasa. Bayan sungamaci ne suka sha yogurt. Suna gamawa ya umarceta data tashi taje tayi wanka ba mutsu ta mike ta shiga toilet. Sai daya tabbatar ta shiga sannun shima Ya juya ya fida ya shiga dakinsa toilet ya nufa wanka shima yayi kafin ya gama ya shirya ya dawo dakin nata har jannat ta gama nata wankan ta shirya cikin Kayan bacci riga da wando. Wando har kasa yaxo mata Adam yana dawowa dakin kallon ta yayi yace kinga habibti ba wanan nakeso ki saka ba, Zatayi magana ya rufe mata baki da tattausan hannunsa" jannat najin saukar hannun Adam kan lebanta ta lumshe ido tayi tare da mudesu. Wajan kekkyawar akwatin da yagani a dakin ya nufa janyo a kwatin yayi ya bude kayan bacci ya shiga dubawa, Kayan bacci shara _shara ya dauko ya mika mata ba yanda ta iya haka tasa hannu ta karbi rigar baccin toilet ta koma ta saka sai data dau yen mintunan kafin tafito. Kunya ne ya rufe jannat shi kuma Adam ido ya zuba mata ba karamin kunya ya bata ba sai faman rufe irji take dan rigar shara shara ana iya hango komai na jikinta", Adam yana ganin haka ya kamo hannunta ya zaunar da itta a gefan gadon, Habibti kinga yanda kikayi kyau kuwa habibti me sirrin ne ga wani kamshi namu samman da nakeji daka jikinki,gaskiya habibti ke tamu sammance. Magana Adam yake mata cikin salo yanayi yana sumbatar wuyanta tare da shishinawa kamshin dake jikinta yana kara rikitashi ba zato ba sammani taji saukar lebansa akan nata leban . Kiss ya shiga bata da tsauri _tsauri jannat tun bata biye mishi har ta shiga mayer masa da martani kafin kace me abu ya girmama tunanina sai kawai na fita na barsu na koma palo, Ina palo naji sai sumbatu Adam yake tare da sawa jannat albarka, Daren dai jannat ya ciyar da Adam zumma'a. Jannat kuwa yanda wajan yayi zaka rance bata taba kusantar da namiji ba, Bayan sun samu nitsuwa ne ya dauke ta chak ya nufi toilet da itta, Wanka yayi mata ya dawo ya kwantar da itta shima ya koma yayi natsa wankan. Ranar dai baccin mai dadi Adam yayi rungume da matarsa kai in kaga yanda ya rungumeta zaka rance ka dauka kwace mai itta zaayi, Washe gari ma dai shi yayi mata wanka ya kara gatsata, Shayi mai kauri ya hada mata tasha ya bata Panadol tasha, Sai da suka muka raya sunna sannun ya kyaleta tayi bacci. Basu suka tashi ba sai wajan karfe 11 wanka suka sakeyi suka fito palo kallo ya kunna musu suna cikin kallo sukaji ana buga kofa, Jannat dake kwance akan cinyar Adam ne ta mike da niyar zuwa bude kofar sai Adam ya dakatar da itta, Kinga habibti kiyi zamanki bari naje na duba waye kai na geda ya nufi bakin kofa ya bude, Minal ce yagani tsaye tare da kular abinci a hannunta gaidashi tayi ya bata hayya ta wuce ta shiga ciki, Kayan a bincin taje ta ajiye akan dinning table ta dawo palo kara gaisawa sukayi da Adam yana tambayarta ya su mami da barista tace sunanan kalau, Gaisawa sukayi da jannat sai tsunkuyar da kai take dan yau kawai sai ta shinci kanta dajin kunyar Minal din, Dan gani take kamar tasan a bunda sukayi da Adam, Bayan ta dan zauna kadan ne tayi musu sallama ta tafi, *Bayan wata uku* Jannat ce ta fito daga kanfaninta dan yanzu Adam ya kirata yace yana waje ta taho su wuce gida, Kasan cewa kullun shi yake zuwa daukarta in ya tashi daga nashi aikin. Suna zuwa gida fita sukayi daga cikin mota suka nufi cikin gidan bayan sun gaisa da ballo mai gadi, Shiga sukayi cikin palon manne da juna zasu wuce ciki sai suka saya jin laure mai aikinsu na magana ne suka juya, Sannu dazuwa alhaji kai Adam ya geda kawai taiwa jannat ma sannu dazuwa jannat ta amsa cikin sakin fuska yauwa sannu baba laure ya gida Alhamdulillah hajiya laure ta amsa kai jannat ta geda tabi bayan Adam da har ya riga da yashiga ciki, Wanka suka shiga sukayi kamar yanda suka saba a kullun in suka dawo daga wajan aiki kafin suci a binci, *Bayan shekara daya* Kuka suke dan yanzu kam sun san tsarai maman nasu tayi na damar a bunda ta aikata Minal ce da jikinta yayi sanyi sosai na ganin maman nasu a wanan yanayin, Uwa _uwace duk rashin ken halin nata amma sun tabbata a yanzu kam tayi na dama sosai, Ta rame tayi baki kamar ba hajiya lubabatu da akasani a baya ba, Wasu kuraje ne ya firfito mata a jiki sai tsusa take kai in kaganta zaka rance ka dauka wata tsohuwa ce mai shekara 70haka, Cikin kuka take neman gafarar yaran nata. Haba mommy sau nawa zamuce mun yafe miki duk sanda mukaxo wajannan zaki nemi yafiyarmu munce mun yafe miki walida ta karashe magana suna cikin hakane akace musu lokacin da aka dibar musu domin ganawa dama haifiyarsu ta cika babu yanda suka iya a haka suka tattara suka tafi, Zaune suke suna zuba soyayyarsu kamar yanda suka saba ko wana lokaci sukaji kukansa a daki da sauki suka mike har suna rige _rigen zuwa dakin, Yarone kwance akan gadonsa mai masifar kyau yaron bazai wuce wata shiga ba fari ne sosai da kaganshi kaga Adam kamarsu daya, Daukarsa Adam yayi yana mai wasa, Haba hanif dina maiye sameka kake, Wasa sosai Adam ya dingawa yaron har sai da yayi shiru sannun ya mikawa jannat shi, Karbansa tayi ta shiga shayer dashi, Da daddare jannat ce tsaye a gaban mirror tana kwalliya Adam yazo ya rungumota ta baya yana sunbatar wuyanta, Lumshe ido tayi tace haba habibi so kake ka sani wanke wannan kwalliyar nawa kawai, Dariya Adam yayi yace in nasaki wanke zammiki wanda yafi naki ai jannat najin haka tayi mai hararan wasa, murmuchi yayi ya lakuci yancinta tare da fadin pls habibti na,kai jannat ta girgiza cikin shogoma tace aa nidai ka bari sai mun dawo daga dinne party din tukun sai kayi duk a bunda kake bukata dan yanzu karka manta kaine babbar abokin ango bai kamta kaki zuwa da wuri ba dan kasan Idi zai iyayin fushi, Kasan dai a bubuwan da yayi mana abikinmu bai kamata kaimai haka ba kai Adam ya geda yace hakane, Amma kisani alkawari na da kikayi min in mun dawo sai kin bani. Tam shikenan naji yanzu dai mutafi kai Adam ya geda tare da riko hannunta suka fita.., Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls 🥰 [10/12/2023, 11:14 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) 80&81 Bismillah rahmani rahim ________"muna zuwa palo na tarar da baba laure na zaune tana kallo sannu baba laure yauwa hajia baba laure tace hanif yayi baccine eh yayi bacci tun dazu hajiya kai na geda sallama mukayi mata muka wuce, Bamu _muka dawo ba sai wajan 1heur muka dawo dan saida muka maida amarya gidan su ango ma haka, Washe gari ya kasance lahadi muna gida bamuwa zuwa aiki dagani har habibi. Shiryawa yayi cikin farar shaddarsa "mai masifar kyau dan dinkin babbar rigane shiyasa ba karamin kyau yayi masa ba ga wani kamshi da yake zubawa kai sai ka rance kace shine angon saboda tsabar kyau da yayi. Da gudu ta fito palon tana kwalla mai kira habibi !habibi !! Tsayuwa Adam yayi ya zuba mata ido har ta karasa gabanshi. Jannat kwa sai faman kumbre _kumbre take ga idonta sai faman zubda kwalla take tayi, Adam na ganin haka duk ya rude, Subhanalla habibti lfy mai ya sameki baki da lfy ne duk a lokaci daya yayi mata wannan tambayar saboda rudewa, Ganin yanda ya rudene ya sani sassauta kukan da nakeyi, Kai na girgiza alamar babu komai ajiyar zuciya Adam ya sauke. Ya riko hannuna toh gayamin meye saki zubda hawaye. Ba kai bane ba nayi maganar cikin shogoba ni kuma habibti yayi magana tare da nuna kansa "kaina na kuma gedawa, Nace eh kaine kaga yanda kayi kyau kuwa habibi haka kawai mata su kallon min kai sai a lokacin Adam ya gane ashe kukan kishi take, Murmuchi ya danyi yace toh yanzu gaya min ya kakeso ayi, Nidai gaskiya sedai ka fasa fitan ko kuma ka canza wannan kayan dan na tabbata da Kai za'a kai amarya, Toh shikenan tunda bakya so kixo mu koma ciki kafin tayi magana ya riko hannunta dakinshi suka koma suna shiga ya zaunar da itta a gefan gadon ya shiga cire babbab rigarsa". Habibi me zakayi cire kayan zanyi habibti sai mu zauna tunda kince bakiya so naje daurin aure amma fah in Idi ya tammaya meyesa banzo ba ke zaki bashi amsa, Kaga Habibi karkayi haka kaje kawai na amince. Bazan je ba kinfi kowa sanin cewa bana son ganin hawayenki tsau nawa zan gaya miki kinga kuwa a kanki zubar da hawayenki gwara na hakura da zuwan kawai sai na zauna kiyita kallona ya karashe maganar yana karasa tube kayan jikinsa" Sai da naga da gaske yake sannun na shiga rarrashinsa"daker ya yedda zaije amma sai da yace nayi mai alkawari in ya tafi bazanyi kuma yin kukan ba sannun ya yerda ya fita, Rakashi nayi har bakin mota sai daya tafi sannun na dawo cikin gidan dakina na shiga raina fes. A kullun ina godewa allah daya bani Adam a matsayin mijina. Adam yana sona sosai baya son bacin raina ko kadan dan a kullun burisa bai wuce yaga ya faranta min rai , Shiyasa nima nake kara sonshi sosai murmuchin na saki dama mommy da Dady suna raye da zasufini farinciki, Ina cikin tunani naji hanif hana kuka. Mikewa nayi na nufi dakina, *Bayan wata uku* Minal ma dai yanzu tayi aure ta auri dan abokin Dadysu watoh dan gidan alhaji jibril wanda Adam yake aiki a kanfaninsa "suna zaune lfy. *Mayan shekara biyun* Kwance take a kan cinyarsa sai sannu yake mata babu a bunda takeyi sai kai kawai take iya geda mai ga abinci dake hannunsa" sai fama yake data tashi taci ko kadan ne amma taki, Haba habibti ki daure kici ko yayane kincewa baba laure zakici dambu ta defah miki kuma kinkici, Ni wallhy Habibi dambun wari take min zanci dan wake kuma kai nakeso ka defah min ba baba laure ba, Amma habibti nifah ban iya defah dan wake ba ai jannat na jin haka ta bude baki zata fara kuka yayi saukin rufe mata baki da tafin hannunsa "shiii me haka habibti toh naji zanje nacewa baba laure ta koyamin kin tabbata in na defah miki zakici kai na gena murmuchi Adam yayi min. Toh shikenan daga toh sai na samiki pillow naje na defah miki kai na nageda tare da tashi pillow ya sakamin na kwanta ya mike ya dauki dambun ya nufi kitchen dashi, Dakin baba laure yaje yace wa baba laure ya koya mai yanda akeyin dan wake kamar baba laure zatayi magana sai kuma ta fasa ta mike ta nufi kitchen Adam ya bita a baya, *Bayan minti dalatin* Toh habibti ga dan waken ki tashi kici taimaka min yayi na tashi zaune sai daya tabbatar na zauna sosai sannun ya dau dan waken ya dinga bani inaci ina lumshe ido dan danwaken yamin dadi sosai sai dana cinye dass na kora da ruwa zan koma na kwanta kennn ya hanani kwanciya wai zakiyi habibti kai na geda babu kyau daga cin abinci sai kwanciya na ki dan bari kadan tukun kai na gyeda, Dauko plate din da tagama cin a binci yayi ya nufi kitchen dashi ya ajiye ya dawo palon yana dawowa bai ganta ba sai can yaji tana amai a toilet din palon da sauri yabi bayata yana shiga ya riketa sai da tagama ya bata ruwa ta kuskura bakinta"sannun suka koma palo. Sai sannu yake gyera mata. Sakeena Ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls 🥰 [10/14/2023, 11:14 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda ) Page 82&83 Bismillah rahmani rahim _______"suna zuwa palon kwanciya zatayi yace ta tashi su tafi daki ba musu ta mike da taimakonsa"suka je dakin kwantar da itta yayi a kan gado ya rufeta da bargo. Taba jikinta yayi yaji zafi sosai kinga habibti ki tashi kawai mu koma a sibiti kinga jinkinki akwai zafi sosai a'a Habibi ba sai munje a sibiti ba anjima zazzabin zai sauka saboda jiya ma haka sai daga baya kuma ya sauka jannat tayi magana. Kin tabbata habibti kai na geda mai tare dayin murmuchi badan komai nayi haka ba sai dan Bana son na tayar masa da hankali ne kawai, *Gidan barista Kamal* Hajiya Kaltum ce zaune sai faman masifah take wai hanif ya hanata bacci da wannan shegen kukan da ya ketayi , Kai hanifu kake kowa ubanka na can ya dirkawa mamanka ciki tana fama a can kai kuma ka ishi mutane da kuka yaro sai kace aljanu sai shegen fari kamar ubanka ni wllhy wannan hasken naku har tsoro yake bani in na zauna ince ayya sanda mamanshi take da cikinsa aljanu basu shigeta ba kuwa toh wai ni ina ruwana ma na zauna sai faman yin magana nake ni kadai kamar mayya kai ma ba wani magana kirki ka iya ba, Nidai wllhy uwar adamu bata kyau tamin ba yanzu gashi aljanun daya shjgeta sanda take da cikin adamu gashi yanzu nima an haifomin jika kamar sa, Kai kaka waye ya gaya miki aljanu ya shige maman Adam din da har zaki fadi haka matar basirta tayi magana tana karasa shigowa dakin dan tun dazu taketa sallama kaka bataji ba sai faman tsurutu take itta kadai. Ke kuma yer nan kice lebewa kikayi kina jin a bunda nake fada ko. A'a kaka ni bamma dade da dawowa daga wajan aiki ba ma nace bari nazo na duba ku, Hanif kuwa tunda ya ganta ya taho wajanta yaron yayi girma kamar ba dan shekara biyu da wata biyar ba, Dan in kaganshi ma zaka ranse kace zaiyi shekara uku da wani abu dan tsabar girman da yaron yayi. Kaka ina wuni lfy lau kaka ta fada, Amma gaskiya bakwa yimin adalci da kuke barina da wannan yaron ni gaskiya ku daukeshi "ku mai dashi gidan iyayensa ai banice nacewa ubansa" yayiwa uwarsa cikin da wuri ba dan haka gobe ki mai dashi, Me mami zatayi in banda dariya . Hoo ma haukaciya ma kika mai dani kenn a'a wallhy ba haka bane ba kaka za'a mai dashi insha allahu. Kaka najin haka ta washe baki tace ko ke fah ai gwara a mai dashi ba suna da mai aiki ba sai ta kular musu da yaron, Kai mami da geda eh hakane kaka. geda kai itta ma kaka tayi sukaci gaba da wani hirar. *Gidan oncle Ibrahim* Bayan an yanke wa Ibrahim hukuncin kisane bai fi da shekara daya ba allah yayiwa Ameera rasuwa bayan doguwar jinyar data sha. Kafin allah yayi mata rasuwa tayi na dama sosai tayi na damar biyewa halayan mahaifiyarta hajiya Maryam, Itta ma dai tun sanda aka yankewa mijinta hukuncin kisa tayi na dama babu inda bata nemi jannat ba saboda ta nemi yafiyarta amma bata ganta ba. Dan a yanzu komai nasu yakare ta tsiyar da komai nata saboda nemawa ameera lfy amma bata samu lfy ba har allah ya dauki ranta, Hatta gidan da suke ciki ta siyar ta dawo kano ta siyi karamin gida da bai wuce million daya ba, A yanzu haka tana seda kosai a kofar gidanta dan ta rufawa kanta asiri, Tuki yake sai sannu yake ta faman yi mata Saboda har safe zazzabin bai sauka ba shiyasa ya dauketa ya kaita a sibiti aka dubata aka bata magani shine zasu koma gida, Zasu wuce kenan ta hango mai seda kosai sai kawai taji kosan ya burgeta, Saya _saya habibi ai baisan sanda ya taka burki ba. juyowa yayi ya zuba mata ido saboda shi a tunaninsa ya dauka ko jikinne. Sai daya juya yaga sabanin haka ajiyar zuciya ya sauke ya juya yana kallon inda take kalla sai yaga mai seda kosai ne ashe. Habibti kina son kosai ne kai ta keda okay bari naje na shiyo miki a'a habibti muje tare ina son na shaki kamshin ma dan kamshin yamin sosai. Kai habibti sarkin fitina yanzu dan allah ki rasa ramshin da zakice yayi miki sai kamshin kosai eh ni dai ka jirani mutafi tare okay fine fito mutafi murmuchi nayi na fito. Karasowa sukayi wajan mai kosan itta ko hajiya Maryam bata ma lura dasu ba a wajan tananan sai faman zubawa wani yaro kosai take, Sallama Adam yayi mata dai _, dai lokacin tagama zubawa yaron kosai tana mika mai ledan. Karba yaron yayi ya tafi sallamar ta amsa tana kallon mutanen da sukazo wajanta dan tasan dai ba kosai sukazo siya ba, Saboda irin su basu taba zuwa siyan kosai ba. Lfy bawan allah eh lfy lau baaba kosai zaa bani yana magana tare da mika mata dubu daya karba tayi tana cewa na nawa zan samaka na dubu dayan zaki bani baaba ido ta zaro tana kuma tambayarsa na nawa saboda ta dauka ko kunnenta ne bai jiyo mata dai dai ba sai dataji ya ambaci dubu daya sannun ta soma zuba mai, Taga zuba mai Kennan tana mika mai idonta ya sauka akan na jannat Da ittama tun dazu take kallonta da farko dai bata ganeta ba amma daga baya tagane mamace. Hajiya maryam na ganin haka batasan sanda ta saki ledan kosai ta mike saye ba tana nuna Jannat da enyasu ta. Sakeena ismail Cameroon ✍️ Comment and Sharee pls 🥰 [10/17/2023, 11:18 PM] Mom Muwadda: 🧝‍♀️MIJIN ATTAJIRA 🧝‍♀️ By Sakeena Ismail Cameroon (Mom muwadda) Page 84&85 ⬅️End ⬅️End⬅️ End Bismillah Rahmani rahim ________jannat ! hajiya maryam ta furta mama!itta ma jannat ta fada jannat ina kika shiga babu inda ban nemeki ba jannat amma ban sameki ba dan allah dan annabi jannat kiyafemin wllhy alhakin kine yake bibiyarmu"cikin kuka ta karashe maganar. Wllhy mama na dade da yafe muku dama can ban rikeki a raina ba amma kece kika koma haka ina Ameera? Allah yayiwa Ameera rasuwa jannat yanzu kusan sheka kenan. Ameenra ta rasu mama? Eh Ameera ta rasu jannat itta ma kafin allah yayi mata rasuwa tace in mun hadu na nemar mata yafiya a wajanki . Allah sarki ameera allah ya jikanta da rahma Ameen mama ta amsa amma banda Adam da fuskarsa"yake a daure kamar bai taba dariya ba. Wai habibti tun dazu sai tsurutu kuke ta zubawa baki min bayanin komai ba. Wannan din wacece duk dadai yagane tsarai matar wannan oncle Ibrahim din nan ne saboda yana jin sunan ameera a bakin jannat din. Habibi wannan ittace mama matar oncle Ibrahim baban ameera da nake baka labari. Okay kace wanda suka kashe miki iyaye. Haba habibi mai haka. Mai haka kamar yah ko karya nayi ba sune suka kashe miki iyaye ba. Shiru jannat tayi tama resa abin cewa. Mama kam sai kuka take wannan wana irin abun kunyane mijinta ya ja'a musu"itta kam duk son dukiya bata taba tunanin kashe kowa ba. Wllhy mune bawan allah mune duk da ban sanka ba amma ina da yakinin cewa kaine mijin jannat. Dan allah bawan allah ku yafe mana. Tsaki Adam yayi ya juya ya kalli bangaren da jannat take tsaye. Kinga malama wuce mu tafi in kuma bazaki tafi ba ni nayi tafiya ta dan na lura cewa baki san ciwon kanki ba. Yana gama magana ya juya ya nufi wajan mota. Har ya shiga mota jannat bata taho ba. Durkusawa tayi ta dauki ledan kosai tabi bayan shi. Shiga motar tayi kallon hannunta yayi yaga ledan kosai ne a hannunta karba yayi ya jefar dashi ta Windows. Haba habibi taya zaka jefarmin da kosai na. Bazakici wannan kosai ba wllhy. Ki bari in munga wani a hayya sai mu siya ni bana so wannan nakeso" Jannat tayi magana kwalla na zubo mata a kumatu. Har suka karasa gida babu wanda yayi magana. Da daddare bayan ya dawo daga sallar i'sha ne ya shigo palo babace kadai a palon gaisawa sukayi yana tambayar baba laure jannat taci a binci kuwa,baba laure tace ai tunda suka dawo daga a sibiti bata fito ba. Toh shikenan baba laure hadamin a bincin kikawo na kaimata kai baba laure ta geda tare da mikewa ta nufi kitchen. Hada a binci tayi da ruwa ta dawo palon mika masa tayi ya amsa ya nufi daki. Shiga yayi ya a jiye a bincin a kan dan karamin teburin dake cikin dakin ya karasa kusa da gadon Zama yayi yana duba idon ta dan murmushi yayi dan yasan tsarai ba bacci take ba. Habibti tashi ga abinci na kawo miki ki tashi kici. Na koshi wllhy baki isa ba sai kintashi kinci a bincin nan ko ke bakiya duba a bundake cikin cikinki bane. Nifah bazanci a binci ba haba habibti wai meyesa kike hakane, Kaga habibi dan allah ka kiyaleni. Nasan fushi kike dani amma kisani cewa badan kowa nayi hakan ba sai danke. Haba habibi sai kace mu ba muslimai bane. Ko allah ma muna yi mai lefi kuma in mun rokeshi ya yafe mana toh mu meyesa bazamu yafewa wani ba kasani cewa ba ittace ta aikata ba mijinta ne, Jikin Adam yayi sanyi tun sanda jannat ta fara magana yake kallonta har tagama bai ce komai ba. Iska mai zafi ya busar daga cikin bakinsa". Hakane Habibi naji dadi da kika tunatsar dani kuma insha allahu zamije har inda take gobe. Dan allah habibi kai Adam ya geda jannat ta tsaki murmushi . Toh yanzu an dena fushi dani ko kai jannat ta geda tana kumayin murmuchi. Murmuchi shima yayi ya rungume abarsa"yana sauke ajiyar zuciya. Sakinta yayi ya mike a binci daya ajiye dazu yaje ya dauko ya dawo gefan gadon. Toh habibti ga abincin yanzu kam ai nasan zaaci tunda anyafe min kai na geda ina bude baki samin a bincin daya debo a chokali yayi na shiga taunawa a hankali ina lumshe ido dan a bincin ba karamin dadi yamin ba. Dambun shinkafa ne daya sha kayan hadi. Sai dana cinye a bincin tas. Kinkoshi ko nakaro miki a'a nakoshi habibi hamma ai kai bakaci ba hararan wasa yayi mata ta saki murmushi. Sai yanzu kika san banci a binci bane . A'a bahaka bane habibi hakane mana tunda yau kina fushi dani toh kayi hakuri kawo plate din mika mata plate yayi ta fita bata jima sosai ba ta dawo da abinci sai ruwa, Zama tayi a gefansa" ta shiga bashi shima har sai dayaci sosai sannun yace ya koshi. Ka tabbata ka koshi kai Adam ya geda. Ruwa ta mika mai yasha ya bata cup din ta kwashe kayan ta maidasu"kitchen" ta dawo dakin. Dakinsa suka koma. Saida sukayi wanka sannun suka kwanta, *Washe gari* Kamar yanda ya fada haka kuwa akayi bayan ya dawo daga wajan aiki suka shirya suka nufi wajan da sukaga hajiya Maryam a wajan. Dan yanzu jannat bata zuwa aiki ta dauki hutu saboda laulayin da take fama dashi. Suna zuwa suka tarar da itta tana suya kosai kamar jiya. Tun saukowarsu daga cikin mota mama take kallonsu"har suka karasa wajan da take. Adam ne ya fara gaisheta cikin sakin fuska. Amsawa itta ma mama tayi suka gaisa da jannat ma. Kasan cewa magarib ya gabato ne kuma dama tagama tana tattara kayan da tayi suya dashi sukaxo. Tsauri tayi ta karasa tattarawa tayi musu iso cikin gidan. Palo suka shiga gaisawa suka karayi. Palon babu laifi yana da dan kyau dan hadda kujeru ma_ ma dai daici. Sai karamin TV. Ruwa da ragowar kosan data rege ta kawo musu" Jannat kam kamar jira take ta saka plate din a gaba sai ci take Adam kam yace ya koshi", Sai data cinye kosai tas ta kora da ruwa. Adam yace bari yaje yayi sallah sai yazo su tafi toh jannat ya amsa ya fita. Jannat da mama ma sallah sukayi suna idar da sallah sukaci gaba da hira suna cikin hira ya dawo. Sallama suka yiwa mama suka tafi. Tace itta ma insha allah zataxo in tatashi zuwa zata kira jannat tayi mata kwatance. *Bayan kwana uku* Jannat na zaune kiran mama ta shigo wayarta Tana dagawa bayan sun gaisa ne take tambayar ta kwatancen gidan dan tana son zuwa gobe. Jannat tace ta bari zata gayawa Adam yazo ya dauketa tace jannat a'a kawai tayi mata kwatancen zatazo ba sai ta fadawa Adam ba. Daker dai Jannat ta samu ta shawo kanta ta amince sukayi sallama ta kashe wayan. *Washe gari* Adam daya tashi dawowa daga wajan aiki yabi ya dauko mama ya kaita gidansa kamar yanda jannat ta bukata. Taji dadin zuwan mama sosai ba itta ta tafi ba sai bayan i'sha Adam ya maida itta gida. Data tashi tfy babu a bunda ban bata ba su atamfofi kala_ kala sai kudi 50k dana bata Adam shima ya bata amma bansan nawa ba. Har gida ya maita itta suna hira a hayyane kafin su karasa gidan natane Adam yake tambayarta"dalilin dayasa take seda kosai tace badan komai take seda kosai ba sai dan ta rufawa kanta asiri saboda da kudin take samu tayi chefene dashi ta kuma dinka situru. Adam yace in dai Saboda chefene ne da kuma Kayan sawa yasa take wannan sana'ar sai da kosai toh daga yau ta dena insha allahu zai dingayi mata. Tayi kuka farinciki da kuma kukan na dama har ta gode allah. Tun lokacin jannat in an kwana biyu zata je gidanta"itta"ma mama tana zuwa taganta akai _akai har hanif ana kai mata ya danyi kwana biyu sun tsaba sosai da yaron. Wata rana jannat na zaune dasu walida da Minal da yanzu kusan watan ta biyu da haihuwa sunzo dubata saboda bataji dadi ba kwana biyun nan, Nikam aunty walida ya jikin mommy wllhy da sauki an kwantar da itta a sibitin dake cikin prison din da sukaga jikin kara rikicewa yayi sai kawai aka kaita a sibitin amimu kano, walida tayi magana hawaye na taruwa a idonta", Ki kwantar da hankalinki aunty walida insha allah mommy zata samu lfy da izinin ubangiji toh allah ya yerda walida da Minal suka fada Ameen jannat ta" amsa". Anan ne suke saida mata cewa daga nan ma a sibitin zasu", Kiran Adam tayi ta fada mai cewa zasu a sibiti dasu walida yace toh babu damuwa suje in yataso daga wajan aiki zaixo ya dauke ta tun da itta yanzu cikinta ya sufa haihuwa ko yau ko gobe. Toh ta amsa"ta shirya suka tafi. Suna zuwa zasu shiga aka hanasu wai jikin natane ya tashi likitoci na kanta"babu yanda suka iya ahaka suka saya a waje. Walida da Minal kuwa suna ji ance jikin mommynsu ya tashi suka dinga kuka sakanin Minal da walida babu mai rarrashin wani. Sai da jannat tasa baki sannun suka dan sassauta kukan nasu"baa wani jima sosai ba Adam ma ya karaso a sibitin. Anan ne suke shaida masa cewa jikin nata ya tashi yayi addu'ar fatar samun lfy. Kusan awa daya sukayi a wajan likitocin basu fita ba sai daga baya suka fita jiki babu kwari suna girgiza kai. Adam suka kira suka shaida masa cewa allah yayi mata cikawa, Salati kawai Adam yakeyi ya juya zai koma wajansu sai yaga jannat a sume awajan. Da tsauki Adam ya karasa wajanta yana kiran likitoci bai fi mintuna kadan ba likitoci suka karasa suka dauki Jannat sai wani daki aka shiga bata taimakon gaggawa. Ruwa suka samu suka yayyafah mata ta farfado sai kuma ciwon ciki ya biyo baya nakuda tazo dagan gadan, Bangarensu"walida kuwa dakin da aka kwantar da mahaifiyarsu"suka shiga suka tarar da itta a lullube budeta sukayi suka dinga kuka wai ashe mommy ce ta rasu shiyasa jannat ta tsorota". Kuka sosai suka sha waya Adam ya dauka ya kira barista ya sanar masa a bunda yake faruwa baifi mintuna 30 ba barista ya iso wajan. Shima yayi kuka sosai yana son mommy matuka buk da wannn halayen nata amma har yanzu bai dena sonta ba a cikin zuciyarsa. Rarrashinsu walida ya dingayi har sai daya samu suka dena kukan sannun ya barsu" A lokacin sukaji karar kukan jaririya na tashi a dakin da jannat take ciki. Ba'a juma sosai ba aka fito da jaririya a cikin tawal. Saboda suna ganin haihuwa zatayi Adam ya kira baba laure ya gaya mata cewa ta tawo da akwatin haihuwa a sibiti ta shirya Idi zaixo ya dauketa toh tace ya kashe wayan. Basu wani jima ba suka karaso a sibitin "suma. Anan ne suke jin labarin rasuwar mommynsu" walida" sun tausawa musu sosai. Adam na ganin baby da sauri ya karasa wajan likitan ya amshi baby. Barista yana ganin jannat ta sauka lfy suka tattara suka koma gidanshi "tare da gawar mommy domin yi mata situra. Su jannat kuwa umarni barista ya bawa Adam daya zauna da matarsa har sai an sallameta" Adam ne ya roki barista daya barsa su tafi tare ai ga baba laure tana nan ga kuma Idi su zauna da itta kafin yaje ya dawo. Haka kuwa akayi Idi ne da baba laure suka zauna da jannat dake ta bacci saboda alluran da a kamata dan ta samu hutu. *Bayan kwana arba'in* Kasan cewa anyi rasuwa shiyasa baayi taron suna ba. Su Paa"ma sun zo da Maa"sunyi sati daya sun koma. Hanif kuwa sai faman rigima yake tayi tun sanda aka haifi madina wato sunan maman Adam Kenan ana kiranta najwa. Hanif kuma sunan baban jannat watoh Muhammad. *Bayan shekara uku* Airport********** Jannat ce da Adam sai hanif da yanzu yake da shekara 6 sai kuma najwa da take da shekara uku, Sallama sukeyi dasu baba laure sai su walida da Minal da sukazo musu rakiya. Suna gama sallama suka nufi wajan da jirgin yake. Jannat na rike da Najwa sai Adam da yake rike da hanif.da yake ta dagawa mama hannu dan sun saba sosai yawanci ma yana wajanta, *Madina* Mun sauka a madina munyi sati daya. Makkah 🕋 Alhamdulillah munyi ibada sosai mun roki allah ya bamu zaman lfy ya jikan iyayenmu"ya kuma yafe mana kura kuranmu muma idan tamu tazo allah yasa mu cika da imani ameen allah ya bamu aljantul fildauci ameen ya allah 😭🤲 Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah Anan ne na kawo karshen wannan littafin nawa mai suna MIJIN ATTAJIRA A bunda na fadi dai dai allah yasa mu anfana wanda kuma na fadi ba dai dai ba allah ya yafe mana Ameen 🤲 Taku a kullun sakeena Ismail Cameroon ✍️ Ina sonku sosai ma soyana allah ya barmu tare Allah yasa zumuncinmu ya kasance har a aljanna Ameen 🤲🥰 Sai mun hadu a wani sabon littafin 😍💃🏻 Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels