Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels *ALIYU GADANGA..!*    _(The Story of yuong soldeir man)_ Wattpad:Janafnancy12 *Hakkin mallaka:JANAFTY*💖 *DEDICATED TO MY MOMMAH..,HAUWA .S.ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘,Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent writer's asso*✏ *Bismillahir Rahmanir Rahim in the Name of Allah,The most beneficient The most mercifull praise be to Allah lord of the words* *Assalamu Alaikum my Janafty Real Fans,am Starting my new Novel,i ask Allah Subhannahu wata'ala to guide me Throught and make it Successful till the end,and the Story is a Fiction,duk Abunda  mutum yagani ko ya cikaro dashi na Suna,ko na halayyah,kona gari,duk an sane don kawata lbri* •WARNING: ŃO PÁŔŤ OŦ ŤĤĨŚ PÚßĹĨČÁŤĨOŃ ŚĤOÚĹĎ ßĔ ŔĔPŔOĎÚČĔĎ,ĎĨŚŤŔĨßÚŤĔĎ OŔ ŤŔÁŃŚMĨŤŤĔĎ ĨŃ ÁŃŶ ŦOŔM OŔ ßŶ ÁĹĹ MĔÁŃŚ,ĨŃČĹÚĎĨŃĞ ŔĔČOŔĎĨŃĞ OŔ ÁŃŶ OŤĤĔŔ ĔĹĔČŤŔOŃĨČ MĔŤĤOĎŚ ŴĨŤĤOÚŤ ŤĤĔ PŔĨOŔ ŴĨŔŤŤĔŃ PĔŔMĨŚŚOŃ OŦ ŤĤĔ PÚßĹĨŚĤĔŔ,ŚO ßĔ ŴÁŔŃĔĎ!!!*          *Chapter 1* *GOMBE*      """Ababban masallacin dake anguwan nan ta masu hali,wato *FEDERAL LOWCOST* Motocine suka cika anguwan Tundaga farkon farata har karshenta,layin mallacin kuwa babu matsaka tsinke saboda yadda motoci suka hada uban gowslow,kana kallon wajen zaka tabbatar da tabbas wani kusane agawannati yake Aure yau,dayake ranar takama Ranar karshen sati ne,wato asabar,Abunda zai baka mamaki,sojojin kasa ne wato army birjit awajen sanye da kakinsu suna mazurai,gefe daya kuma yan sanda ne,suma kamar anyi hayansu,sai gyara parking suke.   Tawagar ango ce tafara isowa cikin hadaddun motocinsu na alfarma Kirar venza2019,sai 306 kirar toyota,607kirar toyota,sai Benz,bayansu kuma motar sojojine,suna tafe da jiniyansu bindigogine ahannunsu da bulalai suna wani zare ido,Abun tsoro,tuni jama"a Aka dinga darewa domin kowa na tsoron ya gifta soja ya fallamai dorina wacce kila sai ya kwana goma yana jinya bai warke ba. Motocinsu basu gama tsayawa ba,jiniyar motocin mai girma Kwamishinar jahar Gombe tafarayima mutane maraba wato *CP AHMED SIDI NA IYA* Tare da tawagarsa,suna zuwa suka faka motocinsu nan da nan yan sandan dake biye dasu suka hau bude musu motocin suna bayyana,tabbas inda ake biki chan ake,domin manyan mutane ne,suke Fitowa cikin shigata alfarma,dukkansu sanye cikin wasu dakakkun shaddodi gezner suna daukan ido,da hulunansu zannah bukar,suna fitowa basu tsaya wajen mutane ba,suka shiga cikin massllacin bayan an buda musu hanya,yan jaridu kuwa sukayi yamm dasu suna kokarin, sonjin ta bakin kwamishinan ammh masu tsaranshi basu bada damar haka ba,kakkaresa sukayi har ya danganta da cikin massllacin inda waliyan ango da sauran manyan mutane,harda babban limamin masallacin,suke jiransu domin Daura Auren   *JABIR* ya kallesa ganin yadda yawani kishingida kamar yana kwance adakin matarsa yace"Mallam wai bazaka fito bane,kaga fa maigirma kwamishina ya iso,yanzu za"a daura maka ka Aure ka tabbata miji ga *NI"IMATULLAHI AHMED SIDI NA IYA..* "Yafada lokacin daya yana leka kansa cikin gaban motar...     Yafi minti  goma bai dagoba kuma baiyi mgana ba, *HAISAM* ya gyara tsayuwa yana fadin"Kaga captain zo muje rabu dashi,Kila bai da ra"ayin isa cikin masallacin ne,mu muje saboda mu muntunta abotaka da kuma zaman tare.."Yafada daidai lokacin da suka Fito daga motar dukkansu,mazaje ne dogaye majiya karfi,kallo farko in kayi musu zaka fahimci tsantsan ilimi da wayewa ya ratsatsu,Kyawawa ajin farko ne,daka kallesu sai kara kallonsu saboda yadda suka dau wanka,cikin wani Ubansu yadi,mai ruwan kasa,wanda yanayin yadda yake yarari kadai ya isa yafadamaka sai da aka tada kai akayi iya mallakarsa, kafafunsu duka sanye da wani Brown din takalmin na fatar damisa,ayayinda kansu ke sanye da hula zannah bukar,kuma dukkansu dasame dressing ne ajikinsu,in ka gansu daga nesa kamar wata daren goma sha daya saboda yadda suke haskawa. Ganin da gaske suke,basu jira cewarsa ba,suka dumfaru cikin masallacin domin Saura Dan mintocine adaura auren,yan jarida daga nesa suke hangosu,domin sojojin sunyi musu katanga tsakaninsu,to soja babu wargi dole sukayi gefe,Cikin wani takama da aji ya sanya tattausan hannunsa mai cike da gargasa wanda ke daure da wani royal watch mai kyau da yarari, ya bude murfin motar ya zuro kafarsa wacce ta kasance farace,ammh tana da Launin ja,kafar nasa tana sanye cikin wani ubansu Rufaffan takalmim brown colour na fatar damisa,kafar nasa itama tana cike da gargasa domin gayinan yayi kwance luf dashi,ban saki da al"amarin gayen ba,sai da duka jikinsa ya bayyana awaje,bansan sadda biron dayake hannuna ba ya subuce saboda yadda girma da haiba tare da wani kwarjini suka dakeni lokaci daya. tsarki ya tabbata ga Allah wanda yayi wannan kyakyawan halitar,dogon mutum ne,karkafa mai yalwal Fadin kirji da girman jiki kamar ingarma,fari ne tas,mai Launin ja,Hancinsa har baka yake,mai zagaye da wani bakin Saje wanda ke karamai kwarjini da haiba, kwayan idonsa tamkar wanda aka digamai daimond,saboda yadda yake wani haskawa,Yana da manyan idanu,matsaikata,wanda in ya lumshe su,sai ka zata yayi kari,wa gashin idon nasa,don ko wata mace albarka..,bakinsa dan karami ne,wanda ke dauke da wasu pick din lip masu kyau da burgewa,Kansa yana nannade dawani murdadden bakin gashi kamar wanda yayi kari,Ko fuskarsa badon yana yawan askewa ba,akwai kananan gashi da sukayi mai kwamce,Shima din sanye yake da yadi mai ruwan kasa,irn na abokansa,hatta dinkinshi iri dayane sai dai Shi harda babban riga,Hulan kansa ma irin nasu ne,sai da yadda kayan ya amsheshi dabam ne,Kana kallonsa zaka fahimci mai karfi ne shi,saboda yadda mucsles suke yawo ajikinsa,har ana iya ganinsu,Kana kallon Fuskarsa zaka Fahimci yana da miskilanci da wani irin takama,yana da jan aji,ayanayi yadda yake wasu abubuwa sai ka dauka wani basarake ne,saboda komai cikin isa da iko yakeyinshi,baka iya hada ido dashi saboda yana da bala"in kwarjini babu wanda ya taba kallon tsabar idonshi na tsawon minti biyar ,saboda baiwace Allah yayimai mutane dadama basu iya kallonsa ido cikin ido Saboda yadda kwarjinshi yake tasiri azuciyar mutane.    *CAPTAIN ALIYU ABDULNASEER TAMBARI BUZU*  kenan,kuma COMMANDER YAKI,wanda ke jagoranta bataliyoyin sojoji kashi da kashi zuwa filin daka,ko wani kwantar da tarzoma,Wanda ko afagen fama makiya tsoronsa sukeji,matashin Sojan kasa ne wanda ke aiki a barikin Kaduna wato 1division Nigerian Army kaduna,ko abokan aikinsa sun san waye Aliyu Tambari buzu saboda kwazonsa ga aikinsa ko manyansa ma,suna shakkarsa tare da jinjinamai domin kaf bacth dinsu babu na biyunsa ajajircewa da nuna jarumta...Sai da yawani jingina da kofar motar kafin ya dan Saki Fuskarsa ya fara takawa cikin takun nan nasa na isa da takama,sojojin dake karkashinsa sai kokarin karesa suke har ya samu nasaran Shiga cikin masallacin,kusa da Haisam ya zauna,wanda ke zaune kusa da jabir,gefensa kuma *MALLAM LAWAL BATURE* ne kafin kuma *KAWU BALA* dake gefensa shima cikin Shigan kayan alfarma. An matso domin fara gudanar da Daurin Aure kani ga kwamishina ya kira kwamishinan gefe suka danyi wasu mganganu Tunda kawu bala yaga haka, sai ya sha jinin jikinsa,yana fata wannan karon kada ayi musu gagarumin wulakanci da zasu kasa mantawa dashi,suna dawowa Sai kani ga Kwamishina ya kalli kawu bala yace"Ina waliyan ango su matso kusa adaura aure.."Yafada yana kallonsa batare da wani Tunani ba kawu bala ya matsa yana fadin"Gani,ai inaga basai ka tambaya ba,tunda ko neman Auren wajenka na neman ma Aliyu.."Yafada Shima kai tsaye. Bude bakinsa sai cewa yayi"waliyin ango nace,ma"ana Waliyi daga *DANGIN MAHAIFINSA* bakai ba.."Gabadaya kawu bala yaji miyan bakinsa ya kafe,dayake mganar bata karfi akeyinta ba,su Aliyu dake gefe basu wani ji,su azatonsu Ana gudanar da Daurin Auren ne,Kawu bala ya kalli mallam lawal kafin yace"Eh to ai mun fadamuku Dangin Mahaifinsa basu akusa,Shiyasa muka gudanar da komai.."Kwamishina ya murmusa kafin yace" *BALA SHEHU AKARAMI* Shine cikakken Sunanka,kuma  kaine kwamishinar yada lbrai NA ajahar kaduna,kuma kai yaya kake ga mahaifiyar Aliyu,Tunda kuka gudanar da neman Aure bawani daga dangin baban yaran,kenan ya tabbata da gaske bashi da uba,Balle Asali.."   Arazane kawu bala yace"Haba Ranka yadade wani irin mgana ne,haka baya da uba daga sama ya fado,kaga mubar wannan mganar,adaura Auren Allahbarshi bayan angama sai muyi mgana.."Yafada cikin alamar roko,kani ga kwamishina yace"Sam wannan mgana bamai yuyu bane,bazamu bada Auren diyanmu ga bara gurbi ba,matukar wani daga halin mahaifinsa baizo ba,to an fasa Daura Auren kowa ya watse..'"Ai sai waje ya kaure da hayaniya tawagar Kawu bala sunata maganganu Mallam lawal ya rike kafadan bala alamar lallashi.   Kawu bala yakalli kwamishina yace"kar kayi haka Ranka ya dade ka duba girman jama"an daka tara,dawanda ni na tara,da wanda Shi yaron ya tara,kabari adaura auren nayimaka alqawarin koma miye daga baya sai muyi mgana,don Allah na rokeka..."Yafada harda hada hannu,ammh sai kwamishina ya girgiza kai ya mike,liman dake zaune yana fadin"Subhannallah wai mike Faruwane,kada kubari Shedan yayi Tasiri akanku,yahanaku kullah Alheri mana.."Ammh ina Tuni kwamishina da kaninsa da nasu tawagan sun Fice daga massllacin kawu bala ya bisu da kallo kamar ya zubda da kwallah,babu wanda yake Tunani sai *SUWAIBA* yazataji in tasamu wannan lbrin ta Aliyu mai sauki ne.   Tuni Su Jabir dake zaune suka fara Fahimtar Abunda ke faruwa,tun sadda su kwamishina suka mike,arazane Haisam ke kallon Aliyu wanda yayimai kuri da ido yana kallonsa kafin yace cikin wata murya mai cike da amon tashin hankali..'Haisam meke Faruwane,fata dai ba Abunda nakeji bane ko? yafada yana kafesa da ido,bai samu zarafin bashi amsa ba kawu bala ya kalli jabir yace"Ku sanar da jama"a anfasa Daurin Aure,kowa yakama gabansa..."   DAM!zuciyar Aliyu ta buga Kuri yayima kawu da ido kafin yayi mgana Mallam lawal bature yace"A"a bala,baza'a yi Saurin sanar da haka ba,Duk wanda yake kokarin tonama wani asiri Allah bazai barshi ba,yanzu za"a Daurama Aliyu Aure anan wajen Insha Allahu.."Dukkansu ido suka samai kafin Kawu bala yace"To dawa,lawal?kana ganin fa wulakancin dasukayi mana..?"   Mallam lawal yace yana kallon Aliyu kai tsaye yace" Da..,Da.. *AZEEMA* za"a Daura in ka yarda,saboda babu dadi atara wanan jama"ar kuma ace musu anfasa Daurin Aure,hakan bai dace ba,shiya...'.Zuruf Kawu bala ya mike kafin ya damko hannun lawal yana fadin'Ku zauna mu dawo.."Yafada yana kallon jabir,ficewa sukayi zuwa kofar mallacin,nan suka ga yadda rabin mutanen suka watse,ammh wasu sun tsaya sai sunga kwal uwar daka,gefe kawu bala yajasa kafin ya ciro wayarsa yana fadin"bari na kira Suwaiba..'yafada daidai lokacin dayake kiran ta. ************* Biki yayi biki,gida babu masaka tsinke,tana zaune *MADINA* ta shigo da waya ahannunta tana fadin" *GOGGO* gashi Daddy ne ke kiranki.."amsa goggo tayi tana fadin"Kila An Daura auren ne,kai Allah na godemaka gadanga yazama magidanci yau.."Tafada tana dariya lokaci daya tana daukan kiran da fadin"Assalamu Alaikum yaya..."dagachan bangaren ya amsa mata da fadin",Suwaiba..."Yadda yakira sunan natane,sai da gabanta ya fadi ta amsa bakinta na rawa kafin tace"Lafiya kuwa yaya? kowani Abun ne ya samu gadanga...? ajiyar zuciya ya sauke kan ya cigaba da zayyanamata Abunda ya faru cikin sauri yace"Za"a Daura mai Aure da AZEEMA diyar mallam lawal yan...."KU DAURA YAYA YANZU NAN DON ALLAH...."Ta fada cikin kuka kafin tacigaba da cewa cikin Fushi.."Ni dana ba Shege bane, yana da tarbiyar da diyarsu bata dashi,ku gudanar da komai haka Allah ya rubutu..."Tana gama fadin haka ta katse wayan tana share kwallah. Basu tsaya bata lokaci ba,suka koma cikin massllacin sukayi mgana da liman cikin minti kadan Kawu bala ya fito da sadaki ya mika ma liman yana fadin'"Kayima Azeema walicci.."Babu bata lokaci akace amatso za"a Daura Aure,kafin kace me Tuni an Daura Auren *CAPTAIN ALIYU ABDULNASSER TAMBARI BUZU DA AZEEMA LAWAL BATURE* Akan sadaki mafi daraja,nan da nan maroka suka fara Shedan suna fadin"Allah kenan baya tsallake Abun da ya rubuta,Daurin Aure dai ya chanza,maimakon Ni"imatullahi yanzu Azeema ce mai sa"a Domin itace ta kasance mata ga Dan matashin Sojan,Allah kenan komai ya faru da saninka,kuma da izininka.."Suke fada suna shela,tuni waje ya hautsine kowa tambaya fal cikinsa,tun lokacin da tawagar kwamishina suka wuce batare da Dan Daura aure ba. Captain Aliyu dayayi mutuwar zaune kansa aduke har akagama Daurin Aure bai dago ba,sai jabir ne,ya riko kafadansa yana fadin"Captain kayi ha..."Bai karisa ba yadago kansa idanunsa sun chanza kala jijiyoyin kansa sun Fito radau yace" Sunce baza su bani ba ko? bani da uba ,kamar yadda suke fadi..."Yafada kamar zai kifa saboda yadda kirjinsa ke tasawa,bai kara mgana ba,ya mike da sassarfa ya fice daga masallacin Da hanzari Haisam da jabir suka rufamai baya,yana Fitowa yan jarida sukayi cha suna watsamai tambayoyi wanda suke kara tunzurashi ai yana daga dago kansa ya daka musu tsawa yana fadin"Get Way from my Side..."Yafada afusace yana buga kafa kamar afilin daga,kamar mazari haka sukayi baya suna rawan jiki sojojin dake wajen da hanzari suka kame,ko kallonsu baiyi ba,ya nufi motarsu da suka zo acikinta Ya fada,ko kafin su Haisam su kariso yajata ya fice da wajen dawani mahaukacin gudu,dafe kai Jabir yayi yana fadin"Innalillahi..kada fa Aliyu ya kashe kansa,in yayi irin wannan Fushin fa sai Allah.."Haisam ya damke hannuwansa duka akirji yana fadin"Allah kawai ya kiyaye,ammh ina tsoron Fushin Aliyu kam.."Juyawa sukayi suka koma cikin wajen suna gaisawa da bakin da suka tara,haka suma su kawu bala cikin Farinciki da mura suke gaisawa da mutane suna musu godiya kamar babu Abunda yafaru,yan jaridu ko Haisam ya sallame su dole suka tafi,tunda bazasu samu Abunda sukaso suji ba. Cikin wani Fushi yake Driving din Allah ne yakaisa *KAGARAWAL* lafiya Da wani banzan taka burki yafaka motar akofar gidansu dake cike da jama"a yan biki cikin Fushi da Wani karfi ya ture murfin motar ya fito yafara taku zuwa cikin gidan jama"an dake waje suka bisa da kallo,Azeema dake kokarin Fitowa zata koma gida,batama kalli gabanta ba,sai ji tayi anyi baya da ita an maidata zauren gidan,Cikin Tsoro Ta bude baki zata yanka ihu ya dakamata tsawa"Ke Shout up..."yafada yana zare mata ido,jin muryansa yasa jikinta yafara zikiri Bude ido tayi tana binsa da kallo yadda naman kirjinsa ke dagawa,ai sai Azeema taji wani Fitsari na neman kubcemata saboda tsoro cikin Tsawa yace"Ina Goggo take...? Dakyar bakinta na rawa tace"Ta..Tana..dakinta..."Tafada wasu hawaye sun zubomata sakinta yayi bayan ya tureta gefe ya wuce fuu kamar kububuwa.,Saura kadan tafadi sai ta ta dafa bango kafin ta tsaya da kafarta,tana ganin ya wuce ta rumtuma da gudu ta fice daga gidan,tana sauke ajiyar zuciya domin daman Duk duniya babu wanda take tsoro irin *YAYA CAPTAIN* Shiko yana Shiga gidan akayimai chaa ana fadin'Ga angon Ni'imatullahi nan,gadanga kusar yaki,Ba gaba da gaba ba,ko ta bayan sai gwarzo..."Wani haushi ya tokaresa bai bi takansu ba yafada dakin yana fadin"Goggo..Goggo.."Goggo dake cikin daki tayo falo tana fadin"Gani Gadanga lafiyanka kakemin wannan kiran? tafada idanunta sun kada alaman tasha kuka,baiyi wata wata ba,kawai ya zube gabanta yana fadin"Don Allah goggo kifadamin wayeni?,da gaske nidin Shege ne bani da uba,goggo don Allah ki fadamin kota haramtattaciyar hanya kika same...."KAYI MIN SHURU ALI..."Goggo ta katseshi rai bace tana huci kallonta yake yaga yadda ruwan hawaye ke zubomata tace"Ka tashi kafice kabani waje.."Tafada tana nunamai kofa,Tsam yayi yana kallon goggo kan yace"ammh gogggo...'Ka ficemin daa gani nace ko Ali.."Tafada cikin wani Fushin,Baiyi gaddama ba,ya mike tsam yana wani mazari kafin ya kalli goggo kamar zaiyi mgana sai kuma ya fasa kawai sai ya kada kai yafice daga dakin,ya fada nasa dakin bayan ya rufo kofan yanaji kamar ya dauki gidanan akansa ya dinga yawo dashi saboda yadda wani zuciya tare da karfi ke zuwarmai lokaci daya. Mutane sukayi Tsuru suna kallon kallo,share hawayenta Goggo tayi kan tace"Acigaba da shagalin biki,babu komai..'Tafada kafin ta koma cikin daki,madina da Mardiyya suka kalli juna,suna fatan Allah sa lafiya,  *RAMATU* kuwa da diyarta Shalelenta *AZEEZA* Suka kalli juna cikin sonyi gulma ammh babu dama,Ramatu ce keta kunshe dariyarta tanama diyar tata sigina da ido,suna kallon dakin da goggo ta shiga suna Dariya kasa kasa... _*Topha,kunji fa yadda Abun yake,kanku ya daure,kun samu rashin Fahimta ko? Hhhhhhh haka janafty tace kowani book dinta tafe yake dawani salo na dabam,kuna so,kuna bukata,to cike Tagging dinki da HOT COMMENTS .."Nikuma zan himmatu da kokari wajen baku update..Oneluvs Janaf fans*_           #Comment,share and vote#           #Janafty.....# *ALIYU GADANGA..!*    _(The Story of yuong soldier man)_ Wattpad:Janafnancy12 *Hakkin mallaka:Janaf* *DEDICATED TO MY MOMMAH...,HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘,Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent writer's asso*✏ _Dis NOVEL is not for sale,plz masu bina pc suna tambaya na siyarwane,nawa zasu biya suyi Rigister,So Cool ur mine Aliyu Gadanga is a special gift to my Real Dota RAHMA😘and my mommah shiyasa yazama Free,what are  u  eating na baka is zubowa kasa,😂Na kudinfa na nan tafe,tunda naga da gaske kuke u what me to become HAJIYA JAMI😂Tanque very much my Real Fans,and a big Tanque to does prople for dere hot comments,Love u Tin Tin😍😘_ *NOT EDITED*💥 *Chapter2*     """Gidan bikin sai yakoma gidan gulma da tsegumi,sai cecekuce akeyi kunsan mutananmu,sufa basu raina Abun gulma balle wannan dasuke jiran kiris,itako goggo tana daki tana kuka duk lokacin Data tuna kalaman Aliyu saitaji kuka na kawomata,madina ne ta shigo dakin taga halin datake ciki,ita takira mardiya suka zo suna ta bata baki,nan nema take fadamusu Abunda ya faru,dafe kai madina tayi kan tace"Oh mardiya,mutane ba kyau,to ai Shikenan Allah ma ya sakamai da wacce tafi figaggiyar ni"imar ma,don Azeema tafita komai,uwa uba ga hankali da tarbiya" mardiya tace"Kwarai ma ko goggo,kibar damun kanki,donta Captain ne,lokaci kadan ne,zai warware.."Suka fada suna kokarin kwantar mata da hankali,dakyar tayi shuru kafin ta wanko idonta ta fito kamar ba ita ba,Ramatu ko da Aziza sunyi iya yinsu su Fahimci meke faruwa ammh Basu samu dama ba,shiyasa suka kara gyara zama har sauran tawagan Daurin Auren su dawo kila sasamu wani lbrin daga barayinsu,duk da tasan mallam ko zata mutu bazai fadamata ba,tunda yace tana da rariyan baki.. *****************   Ni'imatullahi tana zaune cikin kaawayenta acikin Shiga ta alfarma sanye take dawani ubansu material mai tsada da yarari black and red an mata wani Fitinanne Dinki ajikinsa kanta kuma an dauremata shi da head baki,fuskarta cikin makeup mai kyau da tsari,Ni"ima gajera ce,bata da tswao ammh tana da kyau sosai domin Farace sosai mai dauke da faffadan Fuska tare da dogon hancinta,tana da jikin mata babu laifi kam ko"ina ya cika,kallo daya zakamata kasan ta fito daga gidan hutu,saboda yadda fatar jikinta ya tsumu ajin dadi,kallon idonta kawai zakayi kafahimci tana da mugun wayewa da budewar idon yan matan zamani sakamakon kaf bayan Primary bata hallarci wata mkranta a Nigeria ba,kasar waje tayi rabi da kwatan Rayuwarta. Cikakkun kawayenta yan Duniya ya"yan masu dashi,harda diyat gwaannar jahar gwambe mai ci alokacin Falon dai cike da yan gayu na bugawa ajarida,sai shewa ake ana zolayan Ni'ima da fadin Anrigaya da an Dauramata aure Da Captain din nata,kamar yadda take kiranshi,itako sai wani Smiling take,tana wani washe hakoran jin dadi,duk sanda suka ambaci an Daura mata aure da captain dinta,suna cikin wannan Halin ne,wayarta kirar Samsumg gallezy tadauki kara cikin wakan nan U ARE MY LIFE.."Da hanzari ta sanya hannu ta jawota dama tana kusa da itane, LOVELY MUNARI..."Tagani dan tsaki taja don azatonta angon natane Kawartace babbar aminiyarta ma kuwa,wacce fitanta kenan daga falon ta sauka kasa zatayi mgana Da MAMINTA. Dagawa tayi tana fadin"Ya how far...? Cikin wata murya Munari tace"Swhrt ki sauko kasa yanzu don Allah.."Sororo Ni"ima tayi kan tace"In sauko kasa kuma?uban me zanyi miki in na sauko,kinfa san yanzu matar Aurece ni,so taku daya in zanyi sai da izini in ba haka ba,in Shiga cikin Fushin Allah.."Tafada cikin nuna iya gaskiyarta kenan,Kai munari takama tana kallon yadda falon ya hargitse tun Shigowar Abbah falon da lbrin da suka zo dashi tace"Oh my God..Swhrt kibar mganar nan,ki sauko kiji.."   Tsaki Ni'ima taja kan tace"mtsewww...Bazan sauko ba,in bazaki fadi Abunda ke bakinki ba to rike kayanki,sai kin hauro.."Tafada tana kokarin yanke kiran"Ajiyar zuciya munari tayi kan tace"Yanzu su Abbah suka dawo..,"Da hanzari Ni"ima ta daga tsalle tace"Da gaske,shikenan na zama matar Aliyuna,plz Friend kutayani murna na zama matar my Captain.."Tafada tana dariya gabadaya falon suka saka mata ihu da tafi,Munari ta dafe kai kan tace"Ke baki da hankali wlh,baki iya tsayawa kiji zence,ba to Abunda nakeso na fadamiki su Abbah sun dawo kuma ba"a Daura Auren ba.."   Wani Abu mai Nauyi Ni"ima taji ya tsaya bisa kirjinta cikin wani yanayi tace"ban...ga..ne...ba..?"Tafada cikin rawan murya Munari tace"Haka Abbah yace,an fadamiki an dakatar da Daurin Auren sakamakon haryanzu ba"a ga wani daga dangin mahaifin Aliyu ba,shiyasa Abbah yace bazaya bada Aurenki ga wanda ya tashi gaban mace ba,wanda haryanzu ba"a san asalinsa ba."Ihu kawai Ni"ima ta yanka ko kafin ayi wani Abu ta zube kasa Warwas bata numfashi da gudu kawayenta suka rufu kanta suna Kiran sunanta da hanzari wasu sukayi kasa suka kira mami,wanda tanajin Abunda ya faru ta dora hannu akai,tana fadin"Na Shiga uku ni Hadiza,dama sai da nafada kwamishina wlh Ni"ima bazata iya rayuwa babu Aliyu ba,kada yayi haka,kada ya aikata haka,to gashinan dai Ga Abunda nake gudun  nan ya faru.."   Take ta fada tana,kuka,kwamishana na gidan da hanzari aka tarairayeta aka wuce da ita asibiti ba yarda take,ai sai gidan biki yakoma gidan kuka,da gulmagulmace,tuni kawayen Ni"ima suka kama gabansu Munera ce kadai wacce da ita aka tafi asibitin, *FEDERAL TEACHING HOSPITAL GOMBE*kowa yaji ba"a Daura aure ba,sai ya Shiga mamaki yana neman jin dalili,Kafin kaceme gida ya watse sai mutanen daba"a rasa ba,wanda dama sun kasance Shakikai ne,ga kwamishina din da kuma Mami Hajiya hadiza. Wannan kenan ________________ Sai da Su Kawu suka gama sallaman bakinsu kafin su yi ayari Shida tawagarsa da tawagar angon suka nufi gidansu Aliyun,don kawu yace Sauri yakeyi yau din yakeso yakoma Kaduna,har cikin suka shiga suna gaisawa da mutane Hajiya Umaima mata ga kawu Bala wacce suka kira Da Umma ita ta fito tana fadin"Abban Haisam wai meke faruwa ne? Tundazu goggon yara ke kuka,ga Captain chan ya dawo yana wasu maganganu don Allah wai meke faruwa ne? Dan mirmishi kawu yayi kafin yace"Bakomai Umaima mushiga daga ciki,mallam Shigo kaima don Allah.."jin haka sai gabadayansu suka dumguma zuwa cikin dakin,Ramatu da Aziza jikinsu haryana kyarma suka rufamusu baya,saboda suna so suji kwakwam,Suna Shiga kawu yasa baki ya kira Gaggo ta fito tana musu sannu da zuwa,Kallonta yayi kan yace"Suwaiba meyasa haka? don Allah kiyi kokarin danne damuwarki,domin kibawa Aliyu kwarin gwiwa,bafa wani Abu dama Allah ya kaddara Ni"ima ba matar Aliyu bace Azeema ce matarsa.."   Da hanzari Hajiya Umaima tace"Bangane ba,da wata Azeema aka Daura aure..'?Kai tsaye yace mata"Diyar mallam lawal,shi ya taimakemu ya fitar damu kunya,da bamusan ya zamuyi da tarin jama"ar damuka tara ba.."Ramatu dake gefe ta zaburo tana fadin"Da wata diyar mallam lawal din aka Daura Aure? badai Diyata bako? na Shiga uku ni Ramatu kowa na raba kanshi da hada zuru"a da mugun iri wanda ba"a son Asalinshi ba,ammh kai..."Ke Ramatu.."Mallam lawal ya katseta cikin Fushi yace"Dake ake mgana,wlh zan mugun sabamiki matukar nakarajin bakin ki cikin wannan mganar,Ba da yarki dakike kirarin itace taki na Aurama Aliyu ba,da Diyar kwarai wacce batagaji tsiya ba na basa AZEEMA.."Da hanzari Aziza ta dago tana kallon mahaifinta lokaci daya taji wani Abu ua tsaya mata bisa kokon rai tun lokacin dataji anfara mganar an Daurama Aliyu Aure kamar kunninta sai yajiyemata kamar Sunanta ake ambata da an Daura mata aure da Aliyu,alokacin wani farinciki ya mamayeta domin tunda tataso anguwa daya Da Yaya captain amtsayinsu na makota takamu da matsanancin sonsa,duk duniya kowani Namiji abanza take kallonsa,babu wanda takeso da buri yazama mallakinta irin Yaya captain koda take wani Abun,saboda Ramatu ne,karta fahimci inda ta dosa,ammh sai kuma gashi Mahaifinta yakira Sunan Azeema amtsayin wacce aka Daurama Aure da Yaya Captain dinta,lokaci daya taji jiri na neman kwasheta,sai da tarike hannun Ramatu kamkam tana rintse ido. Ramatu ta mike tana fadin"Oho yanzu naji mgana Ai wlh da da yatace yanzu nan zaku warware aure nan domin bazan hada irin da Da"n mace ba mara asali .."Fita kibama mutane waje sakarya mara tunani.."mallam lawal ya katseta yana nunamata kofa Hannun yarta taja wacce ke wani hali tace"Ko bakace ba, zamu tafi,ammh dai an Fadi ba Nauyi kuma duk  wanda yahau motar kwadayi karshensa Tashar Wulakanci.."Tafada suna Ficewa. Ajiyar Zuciya mallam lawal ya Sauke yanajin wani kunya tare da bakin ciki suna dirar mai lokaci daya dakyar ya iya cewa"Don Allah kuyi hakuri da maganganunta haka take sam bata da Tunani wani lokaci.."Mirmishin yake Goggo tayi kan tace"Bakomai mallam lawal Ai ba yau nake tare da Ramatu ba,ai yakamata nasan hallayanta babu komai kadaina biyemata don Allah,mungode sosai Allah ya saka da alheri bazan manta karamcinka garemu ba,ni da gadanga tun zuwana garin nan kake dawainiya dani,tare da gadanga saboda haka Allah ne,kadai zai biyaka Alherinka garemu.."Takarishe kamar zatayi kuka gabadaya suka shiga bata hakuri,nan kawu bala yace su tattaro suzo su koma gida tunda dai biki ya tashi nan akayi mganar tarewar ita Azeema ammh sai kawu yace abari nan da wani lokaci saboda Samun natsuwar Shi Aliyun,shima mallam lawal din yayi na"am da hakan saboda itama Azeeman yanzu take SS1 a babbar sakandiri,Goggo dai bataso ba,taso kawai Azeemar tatare a shashin da Aliyun ya gyarama Ni"ima,tunda nan zata fara zama,kafin yakoma wajen aiki chan kaduna su tafi tare,ammh babu yarda ta iya,domin bata iya tsallake Umarnin yayanta. Haisam ne zai bi Su Ummah yakoma gida,domin sunyi sunyi Aliyun ya bude kofa yaki,Ran maza fa ya baci Dole yayi sallama da Jabir yabi su Ummh suka damki hanyar kaduna,dashi dasu madina da mardiya,Jabir kadai aka bari,Sai gobe Sunday zai koma Tunda monday akwai aiki,Dakin Goggo yakoma sukacigaba da tattaunawa akan Batun goggo tana nunamai ita tafi jin dadin wannan Auren,domin dama AZEEMAR yar dakinta ne,nan take komai nata ko kafin ma ayi hakan,shi kanshi Jabir sai yaji zuciyarshi tafi Natsuwa da Azeema domin ya santa sosai yarinyace mai hankali da natsuwa gata da ladabi da biyayyah bata da hayaniya ko kadan,Aliyu dai yana daki kwance,so yake yayi kuka ammh yakasa idanunsa ne,suka kada sukayi jajir,jijiyoyinsa kansa suka fito radau,Lokaci bayan lokaci sai ya naushi hannunsa da bango,goggo ko batabi ta kansa, ba saboda tasan halin dan kayanta,Aliyu gadanga zuciyarsa kamar kuturu in yatashi tsiyarsa sai tafita yammah da hankalinsa kafin suke komawa su daidaita. ************** Azeema Atsorace takoma gida,tayi zaune cikin dakinsu tana sauke ajiyar zuciya data rufe ido tsawar da Yaya Captain yadakamata ke dawomata,sai tawani zabura kamar yanzu Abun ke faruwa,Ganin bata da mafitane yasata tamike tadauki tsintsiya ta share dan tsakar gidan nasu,domin tasani inda inna ta dawo ta tarar da ita batayi ba,sai na lahira yafita jin dadi,ta gama sharan kenan ta kwaso duka kwanukan wanke wanken duka gidan,amadafi tazo wajen wanken wanken nasu ta zube takarisa gindin rijiya ta zura guga ta dinga jawo ruwa sai da tacika botikai hudu,biyu takai Madafi,biyu kuma ta dauki kujera ta kada klin,tafara wanke wanke,tafara kenan taji shigowar inna Da Aziza,ta dago ido tana kallonsu lokaci daya tana fadin"Sannunku da zuwa..." Inna Ramatu ta kalleta tana hararanta tace"Ke keda sannu,Tunda ubanki ya kashe miki rayuwa ya aura miki wanda ba"asan asalinsa ba,uwa uba gashi mara tarbiya,..."Da hanzari Azeema ta dago tana kallonta gabanta yana faduwa ta bude baki zatayi mgana kenan Aziza tazo ta wuce ta gabanta fuu ta bangajeta harsaida ta Fado daga kan kujeran datake kai,da kallo tabita harta shige daki,kwallah ta tarun mata a ido ta dago tana kallon Inna Ramatu tana fadin"Inna kinga Aziza ko? Tsaki Inna Ramatu taja kan tace"yo in na ganta mezan mata,dakika ga zata wuce meyahana ki kauce ki bata hanya,ai ke da mahaifinki Kwadayi zai kasheku don nasan kwadayin Abun Duniyane yasa ya bada Aurenki ga Dan mace nan..."Da hanzari Azeema ta mike tana fadin"Ni..Ni..Kuma ba.. ba..."Eh dake fa,saboda kwadayin Abun Duniya iyayan wanchan yarinyar sunce bazasu bashi yarsu ba,saboda ba"a san asalin dangin mahaifinsa ba,ammh dayake shashashan uba gareki wanda zuciyarsa tarigaya ta mutu ya daukeki yabada ke,ban damu ba,tunda kece Tunda kema zuciyarki irin ta ubanki ne,da dai yayi karambanin Auramasa Aziza wlh da anyi yakin Duniya na uku.."Tafada lokaci daya tana Shigewa daki,da wani kallo Azeema tabita kafin ta dafe kanta tana hada maganganun Innar in kunnenta yajiyemata Daidai kamar da ita taji inna na fadin A Dauran mata Aure da Yaya Captain,Saurin Dafe kirji tayi tana karanto Duk addu"ar datazo daga bakinta lokaci daya idanunta na zubo da kwallah,runtse ido tayi tana tuna yadda basu shiri sam da yaya captain saboda halinsa na rashin sakin Fuska da walwala uwa uba mugunta yaya captain baya da wasa kwatakwata ko asojojin shi na dabam, ne,nan da nan ta tuna karonsu na dazu,sai jikinta yahau rawa kasa karisa wanke wanke tayi,sai ta wuf ta wanke hannuwanta tafada dan karamin dakinsu gefen katifa ta zauna ta zabga tagumi tanajin kewar mahaifiyarta,domin da"a ce yau mahafiyarta na raye,da kila ta samu kafadan dazatayi kuka,ta lallasheta,ammh yanzu bata da kowa sai Mahaifinta,wanda kuma komai daga barayinsa ya fito,Har abada bazata taba bata kanta ba,bakuma zata watsama Mahaifinta kasa a idoba,duk duniya bata da wanda ya fishi,Share hawayenta tayi kafin tafice takoma ta cigaba da wanke wankenta lokaci bayan lokaci tana kallon dakin inna Ramatu tana share kwallah...            #Comment,share and vote#             #Janafty#   *ALIYU GADANGA..!*    _(The Story of yuong soldier man)_ Wattpad:Janafnancy12 *Hakkin mallaka:Janaf* *DEDICATED TO MY MOMMAH..,HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent writer's asso*✏ *Chapter3*         *ASALIN TUSHE* *MALLAM SHEHU AKARAMI* Sharahararren malamin Addini ne wanda yayi suna abangaren koyar da addinin Allah,Shidin ya kasance Basakawwace ne dan Asalin garin Birnin kebbi,akaramar hukumar kangiwa awani gari da"a kekira Arewa local Goverment,karatu da neman ilimi ya barosa daga garinsu,sakamakon duka mahaifanasa Allah ya amshi kayansa,yayi yawon garuruwa inda yayi karatun Allo har zuwa sauka ya karanta littafai babu adadi kafin Allah ya jehosa garin Zaria.   Agarin na zaria ya samu masaka wajen wani malaminsa wanda ya karisa saura karatun littafai awajensa,sunyi zaman amana tare dashi,Shima malamin ba"arene wato Shima bassakwaceni ,kuma har dangin Shehun yaje,wannan dalilin ne ya saa ya auramasa diyarsa daya tilo Aisha ido,Bayan Aurensu anan zaria suka cigaba da zama,basu dade da Aure ba Allah yayima mahaifin indo rasuwa,baiyi Shekara ba matarsa ta bisa,koda aka raba gado gabadaya dukiyan da gonaki da aka mutu aka barmata duk ta mallakama mijinta Mallam Shehu wanda yagaji mahaifinta ya cigaba da koyar da almajirai karatu daga garuruwa dadama,yakasance mazaunin cikin zaria cityne Akwarbai.   Gonakin sai yadinga Noma dasu,yana hadawa da kiwon Dabbobi domin dogaro dakai,..Bayan Aurensu sai mtsalan wabi ta biyo baya duk ya"yan da indo ta haifa da anyi suna sai sukoma ga mahallicinsu,sai da tayi takwas basu tsaya wa,har sun Fidda rai sai gashi Sun Haifi Bala,wanda basu ma sakaran zai Rayu ba sai gashi ya rayu,Shekaranshi Bakwai Aduniya Indo ta sake haihuwan Suwaiba,wanda tun daganan bata kara haihuwa ba,sai suka godema Allah bayan sun tattara ya"yansu guda biyu da Allah ya basu suka rikesu.. Koda aka haifi Suwaiba bala ya haddace alqur"ani,itama tana tasowa itama Mallam baiyi wasa da karatunta ba,Bala yayi karatun primary sch dinsa awata makaranta mai Suna Zaria acadmy,anan kuma yayi secondary sch dinsa,yana kammallawa ya fada ABU ZARIA inda yake karantar Political Science,Ayayinda Lokacin Suwaiba take SS1 anan Zaria acadmy din,itama kafin asakata mkrantar boko sai da ta haddace Qur"ani tana biya sauran littafi. ABDULNASEER TAMBARI BUZU.."Wani Buzu ne wanda ya fado garin zaria akuma gidan Mallam Shehu akarami,Domin neman ilimi,Mallam Shehu ya amasheshi hannu bibbiyu Tunda dama yana amsan baki daga wasu kasashen kusa da Nigaria kamar su cameron da Chadi da Niger din,Babu Abunda mallam ya sani nashi sai Shi din mutamin Niger ne,ayanki agadez Sai kuma Sunanshi da suka sani,wajen shakaransa tara tare da mallam Tuni ya Sauke qur"ani yayi haddansa yakoma yanabin sauran litttafai,Shakuwa tare da sabo Tuni yayi da mallam da iyalansa bala da Suwaiba suna kallonsa ne,amatsayin dan'uwa ba almajirin mallam ba,Shiko mallam Shehu akarami yayi Shaku da Abdulnaseer sosai yakuma jarabasa ta hanyoyi dadama inda ya fahimci yana da amana da hankali bashi da mtsala ko kadan,shiyasa yasaki jiki dashi harda harkan Dukiyansa data iyalansa yana da masaniya,sai yazama shalelen malam Domin ma,sauran almajiran da Dan mallam sukemai lakabi,kwatsam batare da shawara da kowa ba Mallam Shehu Akarami ya Daurama Abdulnasser Tambari buzu Da Diyarsa Suwaiba aure Ranar datayi candy dinta Daurin Aure daya hada mutane biyar cur,daga mallam Shehu sai Abdulnaseer din,sai wani Abokin mallam din sai wasu manya daga cikin almajiran mallam din guda biyu,azauren gidan nasa,wanda mallam din da kanshi ya biya sadakin Auren nasu,Abdulnaseer shikanshi baida masaniyar Auren sai da aka kullashi kana kowa yaji,da farko bala ne dayazo Hutun Semister yaso yayi gaddama game da Aure,duba da Aure ba mganar wasa bace,taya ya za"a bama mutum aure batare da sanin asalinshi ba ko sanin wasu daga ciikin danginsa ba,ammh sai Mallam ya tausheshi da cewa lokaci kadan yake jira zasu dumguma dukkansu zuwa chan Niger din domin ganin ahalin Abdulnaseer din,Duk da bala bai wani gamsu ba,ammh sai ya share,saboda yana daraja mahaifinsa bazai iya sa"insa dashi ba,itako indo bata wani Damu ba,domin mijinta yayimata bayani,ita kuma Duk duniya babu wanda take gani da kima da daraja irin uban ya'yanta Shiyasa tabashi goyon baya dari bisa dari..     Abagaren Suwaiba kuwa bata wani ji wani irin ba,lokacin da Mallam yatarasu yake fadamusu,sai ma sunne kai datake tana satan kallon Abdulnaseer din,wanda kwata kwata baya da muni,Fari ne mai kalan ja,dogo ne karkarfan Namiji gashin kansa a nannade kallo daya zakamai kasan buzu ne gaba da baya,yana da kyau na daukan hankali,domin ko a anguwa yana fama da yanmata kai harda zawarawa,ciki harda manya mata wa"inda suka kusa haihuwansa,in suka gansa,kyansa yana Rudansu sukai ma tayi,ammh sai ya taka musu birki,Shima abarayinsa baiji yana kin Suwaibarba Domin bata da muni ko kadan itama doguwa ce,ammh kuma baka ce ita,tana kyanta babu laifi wanda kyan nata mai dauke dawani Sirri ne,sai da wanda yakaremata kallo yake fahimtar haka,Mallam Shi yayi alqawarin gina musu gida su tare nan Filin dake gaban nasu yasa aka tada gini,Ganin haka yasa in akayi abinci sai indo ta umarci Suwaiba data dinga dauka tana kaiwa mijinta adakinsa na zaure,to kusan sha"anin miji da mata,kuma gashi suna son juna,daya nemeta batayi yunkurin hanashi ba tabashi kanta,Ranar da Abun ya faru duk Nuku nukun Suwaiba sai indo ta gane saboda budurci ba wasa bane,ta rude ita da kanta tagasa yarta ammh kuma Abunda ya faru bai mata dadi ba batason mai zatacema Mallam ba,don yana mata fadan barinsu suna kebewa yace yafison koma miyene,in aka kammalla ginin Zasu je chan Niger sukaga dangin Abdulnaseer din in sundawo sai su bashi matarshi koma miye zai faru alokacin babu damuwa..,Indo boyewa mallam tayi bata bari yaji komai ba,balle Ya Fahimci wani Abu,sai dai tayima Suwaibar jan ido,tare da tsoratar da ita,akan tana sake bashi kanta zatayi ciki,kuma in mallam yagani sai ya bata mata Rai,jin haka yasa Suwaiba ta tsorata koda mijin nata yakara nemanta sai tayi gaddama,ammh kusan sha"anin rayuwa,dakuma karfin soyayyar miji da mata,da kanta takai kanta komai ya afku,ammh wannan karan bata bari indo ta fahimta ba,watansu biyu da aure Mallam ya kammallah Shirin tafiya Niger wajen Dangin Abdulnaseer din,sai me Ranar kwatsam Daga mallam ya aiki Abdulnaseer kasuwa da kudade kimanin Dubu dari biyu,yakaima wani abokin kasuwancinsa,zai tafi saro awakai ne,kuma shi ga wannan Tafiyan sai sukayi mgana kan yabashi sakon shi zai je ya siyomai,daman Abdulnaseer ke zuwa,jin haka yasa yabawa Abdulnaseer kudin ya tafi kaima mutumin,Ammh Abun mamaki Tun safe yafita har dare babu lbrinsa,Mallam hankalinsa yatashi yakira Abokin nasa ya tambayesa ko Abdulnaseer yazo,Abunda yabama kowa mamaki cewan dayayi tun safe dayace zai aikosa yake jiransa ammh shuru,hankula fa suka tashi har aka kwana babu lbrin Abdulnaseer Tuni ,Suwaiba ta rasa sukuninta sai kuka takeyi,Abu tun anaganin wasa sai gashi an shafe sati babu lbrin Abdulnaseer duk inda mallam zai saka abincikamai an bincika ammh babu amo babu lbri. Fadin irin tashin hankalin da wannan Ahali suka shiga bata baki ne,domin Suwaiba bataci bata sha sai kuka,bala ko dayaji,kallan mallam yayi yace"Kagani ko Baba wlh Abun na gudar mana kenan Tun farko nayi Tutsu a al"amarin.."Mallam ya gyada kai yana fadin"Har yanzu jikina yaki yardan Abdulnaseer zai iya aikatamin haka,zuciyata tafi karkarta akan WANI AL"AMARI NE..,Dabam yafaru dashi,ammh babu komai Koma miye Mucigaba da gayama Allah.." Wata daya kenan Babu lbrinsa tun ana cigiya har akagaji aka zubama sarautar Allah ido,an samu saukin damuwar ta suwaiba,sai da kuma yanzu ciwo ne ya tasota gaba,kullum da zazzabi take kwana,ga shi komai taci sai ta amayar dashi ta rame ta lashe..ganin Babu yaki ci yaki cinyewane yasa Bala daukanta zuwa ABU CHIKA binciken farko aka gano dan karamin ciki na tswaon wata biyu da kwanaki,iya razana bala ya Razana,haka mallam yaji sanda lbrin yazomai,indo batayi mamaki ba sai dai Fargaban Abunda zatafadama mallam takare kanta,haka mallam ya tasa suwaiba agaba yana tambayabta waye yayimata ciki,don shi bai kawo Abdunaseer bane,Suwaiba na kuka tace Abdulnaseer ne,da mamaki Mallam ke kallonta kafin yace mata waye Shaidanta Daga ido tayi ta saukesu kan indo,Mallam dayaga haka sai yamaida kallansa kanta yana tambayanta meta sani game da hakan,cikin kaskastan dakai indo tamai bayanin Abunda yafaru takara da cewa yayi hakuri boyemai datayi,Mallam yayi Shuru yana jinjina al"amarin,Domin basu dawani Tsumi ballatana dabara sai na barma Allah..   Mallam ya kwantarma Da Suwaiba hankali inda yace tayi kokarin kula da kanta da Abunda ke cikinta,Hankalu sunfara kwanciya har cikin suwaiba yakai wata biyar tafara zuwa awo,akuma lokacin Bala ya kamallah degree dinsa harya daura masters dinsa,sai kuma wani karin jarabbawan data bullo musu,domin mutane anguwa suka cha da maganganu na cewa Suwaiba diyar mallam tayi cikin shege,da mallam yaji batun sai da ya kwanta ciwo saboda damuwa,domin baya da ikon kare kansa da yarsa tunda kuskuren nashi ne,shaidun daya daura auren agabansu almajiransa guda biyun tuni suka koma garinsu abokinsa kuwa auren ba dadewa Allah yayimai rasuwa,baya da bakin da zaiyi mgana,karshe sai da fita ta garari indo domin duk inda taje ana tafe zundenta ana yada mata habaicin Yarta tayi cikin shege,Shiko mallam daina ma karatun yayi domin ko almajiran dayake ma karatun sun gudu,Tunda mganar ta fita,bala kuwa Shima lbri har cikin mkranta ana tafe yadawa kanwarsa tayi cikin shege,damuwa tare da tsananin ciwo ya rafke mallam kwance,dama Shine kwarin gwiwansu to shima ya kasa,Alokacin ne,kuma bala ya samu aiki a gidan Radion Nageria kaduna ashashen lbru,lokacin kuma Cikin suwaiba yakai wata na bakwai,Kwanan Mallam bakwai yana jinya jikinsa ya rikice suka daukesa suka kaisa asibitin al madina,sai dai kash kwana daya yayi mallam Shehu Akarami ya amsa kiran mallacinsa,ammh ko da ya rasu yafadama iyalansa kada su kullaci Abdulnaseer domin haryanzu zuciyarsa tana fadamai bada gangan bane ya aikata musu haka,akwai wani boyayye Al"amari,Mutuwar mallam ta girgixa mutane dadama ciki harda indo da bala da Suwaiba,wanda sukayi kuka,kamar zasu mutu saboda rashin bango agaresu,Ranar da mallam yayi bakwai kuma sai ga wata mgana wai Suwaiba ta kashe mahaifinta da bakin ciki,abu goma da ashrin gata da ciki,ga mutuwar mahaifi ga bacewar miji,ga Zunde mutane dawanne zataji,indo ko dama tuni tayi rauni dare daya Hawan jini ya fadeta ta mutu,tsakaninta da mallam kwana 70 ne,topha ta faru ta kare,maraici ya lullube Suwaiba da bala,lokacin yana gabda kammallah master dinshi,shiyasa yazama uba ga Suwaiba,shike lallashinta batare da shawara da kowa ya saida duka kaddarorinsu ya biyama mahaifansu bashi,ganin zaman zaria bazai yuyu dasu ba yasa ya saida harta komai nasu gidan dasuke ciki kadai yabari,dakanshi yahau mota ya tafi garin gombe,inda basu da kowa ya siyama Suwaiba wani dan matsikacin gida da taimakon dilallai,Koda ya dawo yafadama Suwaiba hukuncin daya yanke bata damu ba,saima dadi dataji domin garin zaria ya fitarmata akai kwata kwata,ko fita tayi yara sun dinga binta kenan wasu harda jifa,.   Bala da kansa yadauki kanwarsa yakaita garin na Gombe da kansa,ya damkata hannun makocinta wanda garun gidansu yake ahade wato Mallam lawal bature,wanda ya kasance yana da matar aure daya Fatima,ammh basu taba haihuwa,asa"a Lawal din zaiyi sa"an Bala haka itama matar nasa bata fi sa"an Suwaiban ba,Ganin yadda suka anshi amanar daya basu hannu bibbiyu ne yasa ya zaunar dasu ya karanta musu komai na tarihin rayuwarsu daga karshe yabar amanar kula da Suwaiba da Abun zata haifa awajensu Tunda shi zaikoma ne,Saboda aikinsa da kuma hada kan karatunsa,sunmai alqawarin kula da Suwaiba tare da riketa tamkar nasu,yaji dadi sosai anan ya kwana washegari yayi sallama dasu yakoma kaduna bayan ya jibgemata kayan abinci da kudi harda siyayyar haihuwa suka rabu tana kuka yana kuka,wayyo rayuwa kenan.. Yana komawa yamaida kai ga hada kwalin master dinshi,yana kuma cigaba da aiki a gidan Redio Nageria kaduna,gefe daya kuma yana harka da yan Siyasa tunda yana hira dasu,kuma yana musu tallace tallacen siyasa nan da nan Sunan Bala shehu Akarami yayi Fice kowa ya Sansa,duk bayan sati biyu yake zuwa gombe ganin Suwaiba,ana wannan halin ne ya siyamata waya saboda wata mtsala in tataso basai ansha wata walaha ba,yafadama su mallam lawal da tafara nakuda suyi kokarin kaita asibiti. Haka akayi Watan biyu da komawa gombe wata ranar jumma"a da yammah tafara Nakuda Allah yasa Fatima na kusa da ita,tabazama waje ta kira mallam,dayake dan sana"ar saida kayan gwari yake,anan kofar gidan,da hanzari ya nemo mota suka kaita asibiti,Suwaiba tasha walaha don sai da ta kwana ta wuni kana ta haifo santalelenta danta mai kama da Ubansa sak,kato dashi wanda yana fitowa Duniya Bala yana karisowa asibitin,lokacin da aka miko masa Yaron kura masa ido yayi,yana ganin tsabar kama dayayi da mahaifinsa Abdulnaseer,yaron ko yana harba kafa,alamar karfi,nan da nan Bala ya rumgumesa yana fadin"Sannu da zuwa Duniyarmu *ALIYU GADANGA...*        #Comment,share and vote..#       #Janafty#.... *ALIYU GADANGA..!*    _(The Story of yuong soldier man)_ Wattpad:Janafnancy12 *Hakkin mallaka:Janaf* *DEDICATED TO MY MOMMAH...,HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘 Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent writer's asso*✏ _*Special Thanks to Hussain80k😝 and HassanATK...Sakallahu Filjannah Dudes😘*_ *NOT EDITED*💥 *Chapter4*    ""Kwanan Suwaiba biyu a Asibitin kafin asallamota tadawo gida,Bala yayi Namijin kokari akan Suwaiba domin Duk Abunda uba ke ma da,da Abunda miji zai ma matarsa sai da yayimata shi,mallam lawal da matarsa Fati suma sunyi namijin kokari kan Suwaiba,Fatima nan take wuni sai dare take komawa gida,ita zata sanyama Suwaiba ruwan wanka ta juyemata,kafin tazo tayima Aliyu wanka wanda Sunan da bala ya sanyamai kenan,Suwaiba bata nemi komai tarasa ba na bangaren rayuwa,bangaren yar"uwa kuwa Fatima ta koremata dukkan kishirruwan su. Kwanan Bala uku agarin Gombe yakoma Kaduna bakin aikinsa,Ranar suna tana zagayowa aka Yankama Aliyu raguna guda biyu,makota da yan"uwan Fatima dana mallam lawal sunzo tayasu murna,dayake suma din yan Asalin Yan gombe ne,Anyi Abun cikin Mutumci da jin dadi,Suwaiba tacigaba da kula da kanta tare da Danta,duk da mutanen anguwa sunata zunde cewa tazo anguwan da ciki ta haifeshi batare da nuna alamun tana da Aure ba,domin ada sun zata Bala ne mijinta,ammh sai daga baya suka Fahimci cewa yayantane ba mijinta ba,duk da haka Suwaiba ta toshe kunnanta bataji bata gani,ta dauki nasihan dan"uwanta daya cemata ta maida hankalinta wajen kula da kanta da Abunda ta haifa.   Aliyu nada Shekara uku aduniya babu inda baya zuwa yayi wayau haryafara Tafiya,alokacin ne kuma Bala yayi Aure da matarsa Umaima yar kadunane Haifaffiyar Kabala ce,mahaifinta shima tsohon dan siyasa ne,tunda shine tsohon mataimakin gwamna a gwannatin data sauka,Akwai girmamawa tsakaninsa da Bala,tun mahaifisu na raye yasan mallam,tunda yace sunyi karatu wajensa,to shigowar Bala harkan Siyasa ne,yasa suka sanjuna,kuma shida kanshi yayimai tayin Auren diyarsa tasa Umaimah,anyi biki lafiya amarya tatare agidanshi dake Anguwan Dosa,gidan yana da girma wanda Bala yadau tsawon lokaci yana ginashi,bayan Aurensu da wata biyu ya dauketa yakaita gombe don ta gana da Kanwarsa Suwaiba,hakika Umaima ta tsausayama Suwaiba ganin inda takoma da rayuwa daga ita sai Da"nta Aliyu wanda yana girma wayonsa da kwazonsa da Karfinsa tare da kamaninsa da mahaifinsa suna kara bayyana,awannan zuwan ne Bala ya sanya Aliyu awata mkranta da"a ke kira MATRIC INTERNATIONAL SCHOOL GOMBE..,Mkrantace mai tsada domin sai ya'yan wane da wane,kowani kusa agwannati ko yan siyasa,Cikin nasara da hazaka Aliyu yafara karatunsa Koda akayimai interview Malaman mkarantan sunyi mamakin kaifin basiran yaron,duk da ance baitaba hallartan mkranta,ammh dayake Suwaiba bata wasa zama take dashi takoyamai Dak da iya Abunda tasani na boko dana Arabi,Nursery 2 aka sanyasa saboda yadda sukaga yaron da kaifin kwakwakwa,kafin Aliyu ya rufe shekara sunansa yayi Tambari a mkranatar nan saboda yadda Allah yayima yaron baiwan karatu Shiganshi Shashen primary yasa sunanshi yakara fitowa domin koda yakeda kankantar shekaru ana zuwa dashi gasan mkranta.    Watan Umaima tara ta haifo santalelen Danta mai kama da ubansa sak,Ranar suna yaro yaci sunan HAISAM,wanda tsakaninsa da Aliyu shekaru hudu ne,bayan shi tazo tayi yan biyu, MARDIYA DA MADINA,Daganan bata kara haihuwa ba, haihuwar Haisam dai Suwaiba bata samu zuwa Kaduna ba saboda mkranatar Aliyu,sai haihuwar yan biyu ne taje kaduna saboda lokacin su Aliyu sun samu hutun mkaranta,sati daya sukayi akaduna kafin Su dawo gombe,Suwaiba tasan yarda take da Aliyu,tun yana yaro,yana da kiriniya da kuma son wasa,ammh bata bari yana Fita,sai dai in zai fita wajene ya zauna wajen mallam lawal,kokuma Fatima tatafi dashi gida,ammh kuma baya zama,da fari ta sanyashi a islamiya anan anguwan ammh sai yaran mkranta suka fara kyamatarsa da kokarim kiransa da wanda bai da uba,Kullum da kuka yake dawowa,yana fadama Suwaiba Abun na damunta,tana tsoron kada su sanyama yaronta wani banzan Tunani,sai kawai ta cireshi ita takoma malamarsa tunda daidai gwargwardo tana da ilimin Addinin harda na boko,sai takoma tana koyar dashi agida,tun yana yaronsa Suwaiba ta fahimci Danta yana da bala"in zuciya gashi tun yana karaminsa yake da bala"in karfi kamar doki,shiyasa take binsa ahankali,Abu dayane yake cimata tuwo a kwayar irin sunan da yan anguwa suka sanyama Danta wai DA'N MACE,tun Abun bai damunta harYafara damunta,shiko Aliyu tun yana dukan yara in sun kirashi da sunan haryakura yafara amsawa,saboda ya yarda shi din Da'n mace ne,ammh kuma macen ta bambamta da sauran mata saboda jajircewanta akan Rayuwar Dan"ta. Aliyu nada shekara Tara Aduniya Fatima ta samu ciki,wanda ya kasance yana bata wahala,farinciki wajen mallam lawal d Fatima ba"a mgana,ita kanta Suwaibar tana murna da hakan,don ita da Fatima tamkar yaya da kanwace,Saboda laulayin data fama dashi mai zafi ne,yasa mahaifiyar Fatima BABA ADE Tadawo nan gidan tana zaune da ita,tana bata kukawa,duk da itama Suwaiban data gama aikin ta zata rufo gidan tashiga gidan mallam lawal tana taimakama baba Ade dawani Abunda ba"a rasa ba,Cikinta yayi girma sosai kuma yabata wahala,wata tara nayi ta haifo yarta mace santalele da ita,bayan bakar azaban dataci asibiti,wanda Bala shi yayi wannan dawainiyar saboda alherin Mallam lawal da matarsa Fatima garesa dashi da kanwarsa,harta hidiman suna da Kayan babby dana maijego Duk bala yayi su,ranar suna kuma ya yankamata katon ragonta yarinya taci suna AZEEMA..,Sai da tayi arba"in kana Baba Ade takoma gida tabar Fatima nakara kula da yarta,Tare da taimakon suwaiba,wacce tadauki son Duniya ta dorama diyar Fatima,sabida suwaiba na son Diya mace arayuwarta,ammh Allah bai bata ba,sai yabata namiji,Saboda Amintakar dake tsakanin Fatima da Suwaiba ne,yasa Fatima tayima suwaiba tayin Auren mallam lawal,mganar data kawo rudani sosai,suwaiba taki yarda.hartayi ikirarin barin garin gombe,Bala ya shiga mganar yace Fatima tayi hakuri suka cigaba da zumuncinsu,tunda Suwaiba taki,dole Fatima tabar mganar ammh harga Allah tana kaunar suwaiba aranta. Shekaran Azeema biyu Aduniya Fatima tafara wani ciwo,daga ciwon nono,shikenan sai cancer ciwon Daji,Tun ana ganin abun dawasa har babbar magana tazama babba,mganin gargajiya aka fara ammh Abu yacitura nono sai zagayewa yake,harya harbama dayan ma,Suwaiba da kanta takira bala ta fadamai kan yazo ya taimaki,Fatima koda yazo yaga halin datake ciki sai da ya zubarmata da kwallah,nan da nan aka dauketa zuwa babban asibitin jaha,sai koda sukaje likitoci kin amsanta sukayi,suna ta fada suna fadin sai da ciwo yagama cinyetane za"a kawo musu,bazasu amsa ba,ran Bala yabaci yace adawo da ita gida washegari sai sutafi da ita kaduna,Allahu Akbar Allah yaga Abunda yagani ne,ya takaitama musu wahala Karfe 3:00am na dare Fatima ta karbi kalmar shahada tarasu agaban mahaifiyarta da mijinta mallam lawal bayan ta bayyana amanar diyarta ahannun Suwaiba,wanda Aranar sai wajen sha biyu takoma gidanta,itada Aliyu da Azeema wacce keta kuka,shiyasa ta dauketa suka tafi gidanta takwana awajenta,alokacin mallam lawal ya bugama Suwaiba kofa dayake Bala na nan shi ya fito,nan yake shaidamai rasuwar Fatima,sanda Suwaiba taji sai da ta suma gau,saboda jimami da sabo,Tayi kuka kamar ranta zai fita,babu Abunda take tunawa sai irin sabon dasukayi da Fatima da zaman amanan da sukayi,tunda take da ita bata taba batamata da gangan ba,macece mai hakuri da sanin yakamata,balle mallam lawal dayayi kuka rasa nagartattaciyar mata irin Fatima,ita kanta Azeemar ta fahimci rasuwar mahaifiyarta nata,haka ta wuni kuka,Suwaiba na lallashinta Aluyu ma yasan lokacin da"akayi rasuwar,saboda yana da shekara 12 alokacin Domin har yakammallah karamar primary dinsa sai wucewa gaba,Baba Ade ma takoka domin itakadai ne yarta gashi Allah ya amshi Abunsa,Anayin bakwai Baba ade tatafi da Azeema wajenta,dayake basu da nisa saman anguwansu,shiyasa kullum sai Azeemar tazo wajen Suwaiba,wanda ko Azeema batajeba Suwaiba take wanke kafa taje ganinta Haka kurum Allah ya doramata son yarinyar da tsausayinta,shiyasa komai zatama Aliyu tare take hadawa da Azeema.   Fatima tayi Arba"in da Rasuwa Bala yazo yatafi da Aliyu zuwa kaduna domin hallartar mkarantan daya neman masa Wato COMMAND SECONDARY SCHOOL KADUNA..,Makarantar sojoji dake kaduna,Babu yarda Suwaiba zatayi Tunda Aliyun yanuna yana son mkranatar na Sojojin,dole tanaji tana gani ya hada kayansa yabi kawunsa zuwa kaduna,wanda awannan karon yayan nata yaso tabiyoshi sukoma kaduna ammh suwaiba taki,tace tafi sabawa da Gombe bazata iya barin garinba,shikuma bayason takuramata sai ya rabu da ita,ammh duk Abunda zata bukata sai da ya barmata kafin su tafi,Da shi da Haisam aka sakasu amkranatar dayake anyima HAISAM din jamping din aji shiyasa sukayi Daidai akaratu. Shekaran Fatima daya da Rasuwa yan"uwan Mallam lawal suka matsamai sai ya kara aure zama hakan bai yuyuwa,Dole tasa ya sake aure da wata yar saman layin dasuke RAMATU,Ramatu Mai awara ne Sunanta saboda awara take soyawa akofar gidansu tana yawan zuwa wajen mallam lawal siyan kayan miya shiyasa suka saba,Ramatu bazawarace tayi aure Allah yayima mijinta rasuwa,ammh bata haihu ba,Ramatu bata da uwa bata d uba,ahannun kakarta take,gabadaya rayuwarta tataso babu kwaba ne,ballatana tsawawartawa,Komai taga dama shi takeyi babu ruwanta,tunkan Auren ta na farko idonta yake abude,irin matanan ne marasa mutumci,da kamun kai,gata bata da kunya sam,ko mallam lawal din ita fara nunamai alamun so,don haka zata dinga aikamai da awara ko yabata kudi bata amsa,da taganshi zata hau sunne kai kamar munafuka,Ko lokacin dayazo da izinin neman amincewarta batayi gaddama ba Ta amince ko wata ba"ayi ba aka Daura aure tatare agidan mijinta,adakin dake gefen na fatima,dayake gidan,gidan laka ne,dan karami mai dakuna biyu da kichen sai dan filin tsakar gida,sai rijiya dake gefe,gidan babu siminti sai dai tarin kasa,ammh dayake lokacin Fatima nada kokarin tsabtaceshi shiyasa sai kasan ta kwanta kamar an daddadeta,.Satinsu biyu suna cin amarci kamar Abun arziki ammh daga Ranar da mallam Lawal ya fadamata zai dauko Azeema ya kawomata ranar basuyi barci ba,don Ramatu cewa tayi bazata rike diyar da bana nata ba wlh,shikuma yace bata isa ba,gata kuwa bazai barma Baba Ade wahala ba,dole tanaji tana gani ya tattarro Azeema ya dawo da ita gidan da zama,Suwaiba bataso haka ba,domin tuni taji lbrin Ramatu bata da mutumci sam,kuma tasani cewa Azeema bazataji dadin zama da ita ba. Illai kuwa Domin Tunda Azeema tadawo hannu Ramatu take gana mata azaba,duk da karancin shekarunta domin lokacin tana da shekara biyar ne aduniya tayi girma dayake tana da tsawo,gabadaya aikin gidan nan ita keyinshi,da gari ya waye zata jawo ruwa tacika duka botikan gidan,kafin tazo tayi shara,tare gidan gabadaya takoma dakin mahaifiyarta inda yazama wajen kwananta ayanzu,bayan nan takoma kichen ta hura wuta ta sanya ruwan koko ta dama,ta zubama Babanta da inna Ramatu,kuma bata da ikon sha sai Ramatu taga dama,da kananan shekarunta tasaba da wanki na Ramatu da Babanta duk ita ke wankesu,Mallam lawal baya da yadda zaiyi domin kamar Ramatu tafi karfinsa ne,domin yana mgana zata tasomai kamar zata dakeshi,baya da yadda zaiyi sai ya dinga bama Azeema Hakuri,itako ko afuska bata nuna,bataso mahaifinta ya shiga damuwa saboda ita.   wajen datake samun sauki guda biyu,daga gidan Baba Ade sai wajen Suwaiba,wanda tazama tamkar mahaifiyarta,Ramatu tunda ta lura Azeema najin dadi in taje gidan Suwaiba sai ta hanata zuwa,inko taje asace Ranar sai ta kusa kasheta,ko wani Abun amfani Suwaiba tabata to Ramatu zata kwace ta saida,da Suwaiba ta fahimci haka sai ta daina bata sai dai in zatayi amfani dashi taje gidan Suwaiban da Dauka,Suwaiba da hannunta ta sanya Azeema amkaranta awata mkrana dake nan garin gombe G.D.S.S.S GOVERMENT DAY SCIENCES SECONDARY SCHOOL GOMBE,mkrantace mai kyan gaske,saboda tana hade da private ce,sakamakon mkrantar ta masu dashi ne,Tana nan a Federal Lowcost layin ministery of Agric,wanda Ramatu bataso Azeema tashiga mkranta ba,taso tayi ta zama tana mata bauta,ammh sai wannan karan,Mallam lawal ya nunamata bata isa ba,harda islamiya Suwaiba ta sakata,karfe hudu zuwa Shida na yammah asabar da lahadi kuma ta sanyata hadda,wanda in tadawo take zuwa Suwaiban na kara biyamata karatun,wannan dalilin shi yadan samama Azeema salama da takuran Ramatu,duk da haryanzu bata daukemata kowani aiki ba,sai tayi shi kafin tatafi mkranta. Ramatu nada wata uku da zuwa gidan tasamu ciki,shikenan sai Tsurfa da iyayi ya shigo ciki,Allah ne ma yasa za"a haifi jikin lafiya ta haifi yarta mace mai kama da ita,kuwa Ranar suna lawal ya sakama yarinya suna AZIZA tunda Ramatu ta haihu Azeema ke wahala da ita da yarta,Ko duba kankatarta batayi kamar jaka,itace cin kashin Aziza da cin Fitsarinta,kullum zaka ganta goye da Aziza ko itace uwarta sai haka,Haka Rayuwa tacigaba da tafiya da dadi babu dadi,Azeema na girma kullum wahalarta na karu,bata da wajen jin dadi sai wajen suwaiba,wanda haryanzu Aliyu bai dawo ba,yana chan kaduna wajen Kawu bala,sai dai yana Zuwa lokaci bayan lokaci.   Aziza tafi Azeema jikin girma domin tana shekara goma kamar yar sha biyar,saboda tana da girman gabba,shekaru Biyar ne kwarara tsakaninta da Azeema ammh in kuka ga yadda takema Azeema zakuyi zaton kanwartace takusan ukuma,saboda yadda ta rainata ko agaban waye haka zata dakamata tsawa kamar tsaranta,itako Azeema bata da hayaniya ga hakuri da kawaichi,shiyasa kotayimata wani Abu bata daukan mataki sai dai tafadama Ramatu wacce suke kira da Inna,ammh daga karshe in ma batayi wasa ba ita zataci duka,Gabadaya Ramatu ta lalata Aziza domin ta danneta ta damata arashin kunya da Rashin mutumci,kullum cikin yima yan anguwa take,Azeema bata iya yima Aziza komai saboda tarigaya data raina ta,ko wankinta ita kemata har kuma yanzu ita ke aikin komai agidan,Aziza bata kauda kara suna zaune ita da mahaifiyarta sai dai ta dafa ta basu suci suna zaginta,mallam lawal bai da katabus saboda Ramatu ta zamarmai matar jaraba,har gwara ita Aziza in yayimata mgana tanaji Tunda tasan halinshi bayamata da wasa yanzu jikinta sai ya fadamata,Duk da tanajin Haushinsa acewarta yafi son Azeema akanta,dakuma hudubar mahaifiyarta,Aziza irin yaran nan ne masu shegen kwadayi,tunda ta lura da Abun arzikin da Suwaiba kema Azeema sai takoma shisshigema Suwaiba,ammh sai bata,bata Fuska ba saboda bata mu"amala da yaro mara kunya,uwa uba kuma basu shiri da Ramatu saboda rashin da"anta da kuma yadda take muguntama Azeemar.     Suwaiba saboda kar ace tayi sonkai,sai ta sanya Aziza A mkarantar da Azeema keyi,tare da islamiya ammh duk da haka baisa tafita daga bakin Ramatu ba,kullum bata da Abun zagi sai ita,tanabi gidan suna gidan biki tana fadin tana zaman kanta,don ko danta data haifa ba"a san asalin fa,bashi da uba,kilama dan gaba da Fatiha ne,itako Suwaiba kotakan Ramatu batabi saboda ta fahimci jahalici ke damun Ramatun shiyasa,Azeema kuwa tun bayan barin Aliyu gidan batakara sakashi a idonta ba,wani lokacin ko yazo tana gida tana fama da aiki,kuma baya kwana suke juyawa,Ranar dayazo yakwana itakuma tatafi gidan Baba Ade ta kwana tana dawowa goggo ta ce mata yanzu su gadanga suka koma kaduna,sai dai ta ciji yatsa ammh tana so taga yaya Aliyu taga Shin yakara girma ko yananan yadda yake,yanzu yana fara"a kokuwa haryanzu fuskarnan tasa ba Rahama.    Shiko Aliyu suna kammallah Command sch Haisam ya tafi BUK KANO yana karantar Accounting,ayayinda Aliyu ya fada ABU ZARIA yana karantar Scicology,yaso yatafi NDA ammh sai Kawu bala yace yafara hada Digerinsa First kafin yatafi,Akuma lokacin ne gwannatin datahau mulki ta bayyana Sunan Kawu bala amtsayin Kwamishinar yada lbari ta jahar kaduna,Babu laifi kawu bala yatara Abun Duniya domin yana gudanar da kasuwancinsa bayan aikin gwannatin,kuma haryanzu yana karantama gidan radio Nageria kaduna lbrin Turanci da fassaransu na hausa.          #Comment,share and Vote..#          #Janafy...# *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH..HAUWA .S.ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ _*Assalamu Alaikum janafty Freeking Fans,gawani albishir din danake tafe muku dashi,Ko kuna da lbrin shahararriyar marubuciyar zamanin nan,wacce ta dade aharkan Rubutu,tana fayyace muku,yadda yanayin zamantakewar rayuwar da kullum take,wacce tadade tana haskaka zuciyarku da dadaddan littafanta masu dadi da Fasaha,masu dauke da darussa masu dimbin yawa,kada nacika ku da dogon lbri Ina Nufin NABILANCY LUV(Antyn S&S) wacce tazo muku da wani Salon lbri mai Tafiya da salon zuciyar mai karatu bakowani littafi bane illah...,MAKAUNIYA..(Labarin cin Amanar kauna)kunemi naku kusha karatu domin amfana da Abubuwan ban mamakin dake cikin littafin,Karki bari karka bari abaka lbrin MAKAUNIYA..(Labarin cin Amanar kauna)*_ *Chapter5*         ""Cikin Nasara ya kammallah karatunshi yana gamawa ya tafi NDA wato Nagerian Defence Acadamy yayi wata ashirin da hudu ma"ana yayi Short Service kenan,yana gamawa yafito amtsayin SECOND LEUTANET,Tunda Aliyu ya Fito amtsayin Soja gwazonshi da kuma yadda yake Kaunar Abun Aransa yasa,nan da nan yayi Fice kowa ya sanshi,Saboda yana Bama Abu muhimmanci uwa uba kuma jarumi ne,mara tsoro shekaransa daya dawani Abu ya samu karin girma Zuwa LEUTANET,daganan yayi ta samun cigaba tare da karin mikamai Har zuwa yanzu dayake mtsayin CAPTAIN wanda yake karshinshin 1 DIVISION NIGERIAN ARMY KADUNA..   Shekarunsa na haihuwa kimanin 30 kenan,duk inda ake Neman cika da cikar zati da Haiba Aliyu Gadanga ya hadashi,Kyakyawane na gaske,sakamakon kamar dayake da mahaifinsa,in ka gansa akallo farko sai ka yankemai Hukunci dayana da girman kai,saboda mutum ne,mai iko da takama,yana da jinkai,in yana wani Abun sai kadauka yahada jini da Sarauta saboda yadda yake gudanar dawasu abubuwansa,Yana da karancin Fara"a Akan Fuskarsa wani lokacin ya hade Fuska sai yabaka,tsoro sai ka ga yana wani Abu kamar afilin daga,Aliyu gadanga miskili ne na karshe wanda Abokan aikinsa ke masa lakabi da *CAPTAIN A A TAMBARI BUZU..* gashi ya kasance mutum ne dabayason Raini da Sakarci,baya da wasa ko kadan,yana da mugun son Girma kamar gyambo,yana so ka bashi girma koda kai din ka girmesa atakaice dai,yana son Abashi respect na karshe,kana baya da wasa yasan salom mugunta kala,kala,A iya shekarunsa ya fuskacin kalubalen Rayuwa na yadda ake masa kallom mara Uba,wanda ba"a son Asalinsa ba,Shiko Mahaifiyarsa tarigaya datamai duk wani ,bayani,banda Sunan mahaifinshi da yanki daya fito basu san komai nashi ba,bai damu ba,saboda duk Abunda masu Uban zasu takama dashi,toshi ma zaiyi takama dashi harma ya darasu.   Madina da mardiya dukkansu sunyi Auren nan kaduna,sai Haisam dake aiki yanzu da First banka A kano,Sunan GOGGO Yasamo asali ne,saboda su Haisam da suke kiranta da hakan,sakamakon ita din kanwar mahaifinsu ce,sai Shima Aliyun yake cemata haka,har sunan ya bita kowa Goggo,Aliyu mata basa gabansa domin da suna gabansa da tuni ya lalace,don yana matakin farko a jami"a yake samun tayin yan"mata yasani sarai ba saboda komai suke manne masa ba,sai saboda kyansa da ajinsa,Shiyasa baya damuwa,bayajin kunya kartama mace rashin mutum agaban kowaye,Gashi da zuciya ta bala"i,baya da tsoro balle shakka Goggo ce kadai sai kawu ke iya tankwarashi in yayi irin wannan bakar zuciya,baya da bakin da zai Furtama Gaggo Rashin Sanin takamammam dangin mahaifinsa na damunsa,saboda goggo ta kasance wata uwace mai mallakama Danta komai saboda ta inganta nashi rayuwar,yawan nunamata damuwarsa tamkar butulceni agareta,shiyasa koda wasa bai taba nuna mata Abun na damunsa ba.    CAPTAIN JABIR Amini yake garesu ko nace dan"uwa,domin Tun Shigansa,NDA suka hadu,da farko In da Jabir yabiye ta halin Aliyu bazasu taba zama abokai,sakamakon Shi jabir Mutum ne,ma yawan Fara"a da sakin Fuska,uwa uba kuma ga barkwanci,sakamakon Aliyu da yake wani gim dashi Fuskarnan kullum babu alamu rahama,to sanin hali dakuma abota da Allah ya hada shikenan suka zama Aminai,tunda kowa yasan Halin kowa,Suna aiki awaje dayane Anan kaduna,Haka Shima Haisam babu ruwansa,mutum ne Shima mai fara"a Da son lbri sakamom Abokin nasu dayake wani murdadde mai iyamai sai Allah daya hallicesa. Bayan kowani Sati uku yake zuwa gida,ganin Goggo to duk sanda yazo nan yake ganin Azeema tare da ita,duk da yana so ya tambayi wacece,ammh miskilanci da rashin son Raini yasa yake basarwa sai Goggon ne dakanta take shaidamai Diyar marigayiya Fatima ce tabe baki kawai yayi bai wani nuna wani tsausayi ba,ko yaba mganar goggon mahimmanci,itama sanin halinsa ya satakama kanta dashi,Tun ganin Farko da Azeema tayima Aliyu bayan dadewar datayi bata ganshi ba,Allah ya sakamata tsoronshi,saboda ita arayuwarta ta tsani soja,saboda yadda takejin lbrin Rashin tsausayinsu,to Ranar data ga Aliyun ma da kakinsa ne,yazo gidan Goggo fuskarnan babu Annuri kafarsa sanye cikin wannan katon takalmn nasu,wanda in suka taka ka dashi,ko baka mutu ba,sai kayi jnya mai tsawo,lokacin data ganshi ya shigo dakin goggo,itakuma tana sharemata dakin,goggo na ciki,yana dago labule suka hada ido,ai saboda tsoro batasan sadda tayada Abun sharan ba ta kwantsama ihu ba,Wata razananniyar tsawa ya dakamata yana hararanta,saboda ganin yadda take neman Raina mai,wayau shi da gidansu ya shigo ta faramai ihu,tsawan data kara firgitata ta tsorata sai ga fitsari,shar yana zubowa ta kafanta saboda tsoro,dama Azeema akwai dan banzan Tsoro kamar farar kura,Baki yarike yana kallon yadda take shatata fitsari tana kamkame jikinta,aiko karisa shigowa dakin yayi yana kwanto belt dinshi yana fadin"Bush girl yanzu zaki durkusa ki shanye kazantar dakikayi kuwa..."Yake fada yana Shirin kwanto belt Goggo ta fito tana zabgamai harara,kafin tamaida kallonta kan Azeema taga yadda take rawan sanyi saboda tsoro fada Goggo ta hau gadanga dashi kan yazo ya tsorata mata diya korashi tayi,dole ya fice yana tsaki yaso goggo tabari ya lallasa yarnyarnan,banda iskanci da samun waje kamartane zatayima mutane Fitsari a tsaye,shibaima fahimci shiya firgitata ba,to tundaga ranar Azeema take Tsoron Aliyu wanda take kira da YAYA CAPTAIN,bata yarda tadawo gidan ba,sai da yakoma,Baya zuwa gidansu,ammh yana zama wajen sana"ar baba lawal ta kayan gwari,saboda kamar kawu bala,yake kallonsa ko bakomai yaba da gudummuwa arayuwarsa duk da yanzu yadan manyanta. AZEEZA tunda Allah yasa ta dora ido kan Aliyu,watarana sun dawo daga mkranta suka ganshi wajen babansu,Azeeza saboda kallo sai da takusa fadi,sai da Azeema ta riketa,kallonsa take bata ko kiftawa Azeema ta tambaya waye wanchan na tare da baba? Azeema ta bata amsa da cewa"La baki ganesa ba,Yaya captain ne fa,na gidan Goggo..."Aziza najin haka gabanta yafadi kardai ace dan Shegen nan ne,mara asali,ammh ko gayen yana da kyau,ya hadu,wasa wasa ranar Tunanin Aliyu bai bar Aziza tayi sukuni ba,Tun tana daukan Abun wasa hartazo ta tabbatar da cewa takamu da son Aliyu,gashi ko mgana basu tabayi ba,saboda yana ganin yarinyar yaji lbrinta bata da kunya ko kadan,shiko baya hulda da marasa kunya yanzunan yarinya tanemi rainashi sai yaci ubanta ko agefen kwalan riganshi,shiyasa koda wasa bai taba sakarmata fuska ba tasha ganinshi baknta na rawa tahau gaisheshi shiko sai yagadama ne ma zai amsa da lafiya lau,daga haka ya gimtse fuska,Wani lokacin yake kawai take tana biyema Ramatun intana zaginsa,saboda bataso ta fahimci halin datake ciki. Ramatu kuwa ya tsaneta saboda rashin kirknta baitaba gaisheta ba ko zasu bangaji juna kuwa,shiyasa itama bata kaunarshi,duk inda ta zauna bata da mgana sai nashi dana mahafiyarshi,tasha kawo karansa wajen Goggo tama danta mgana baida tarbiya,sai dai Goggo tabata hakuri tace zatamai mgana,ranar data faramai mgana,cema goggo yayi"in batayi hankali ba duk randa ta shiga gonarshi sai ta zagaya anguwanan tana tsallen kwado.."dakuwa goggo tamai tana fadin"Tunda kasata nima zaka iya sakani kenan"Ko ajikinsa saima cema Goggo dayayi"Shi dai bai ce itaba,so karta sa kanta aciki.. Goggo macece mai fada,da shiga Abunda babu ruwanta,indai akan Da'ntane Aliyu,wanda takema kira da GADANGA,Tana da yawan barkwanci da son wasa,shiyasa ya maidata kakarsa,in kaga yadda ake daru tsakanin Gadanga da goggo sai cikinka ya kulle,in yadade baizo ba,tadinga kira tana fadin"Gadanga ko amun yaji ne? saboda kullum da tsiya suke rabuwa,Dakuma yazo ko kwana ba"ayi za"a tsiyace,goggo kenan da Aliyu gadanganta.    Aliyu mutum ne,mai yawan karfin sha"awa shiyasa tunda ya fahimci haka,sai ya rika azumin litini da alhamis,Ammh duk da haka Abu yaci tura sai ya yanke hukuncin fara neman Aure,koda kuwa da yan"matan dake haukan Sonshi ne,yafara neman wata mufida yar kaduna ce,Soyayyarsu batayi nisa ba,suka rabu,sakamakon mahaifinta yace bazai bata shiba,saboda yayi bincike ba"asan asalin sa ba,abun bai dameshi ba ya rabu da ita,bayan ita ya nemi Ummi yar katsina ce Itama itace ke mutuwar sonshi,ita harmgana tayi karfi,su kawu na Shirin zuwa komai ya rushe,bayan ita sai da akayi biyu,duk karatun dayane,Abun ya soma damunshi,duk matsayinshi ace anamai Wulakanci wajen neman Aure ana tozartashi kan baida uba,tun daganan ya watsar da komai ya cigaba da azuminsa kwatsam suka hadu da Ni"imatullahi akaduna wajen Dinner wani abokinsu shima Soja itakuma kawartace ai Tunda ni"ima ta hanga ido,taga Aliyu ta mutu akanshi,sai da tasan yadda tayi kafin tabar kaduna ta kafa gwannatinta. Ni"imatullahi Ahmed Sidi na iya,diyace ga kwamishar yansanda na jahar gombe,kuma ya'ce daya tilo da iyayanta suka haifa,yar gatace ta karahe,wayayyiyace domin duka digeree dinta harzuwa master dinta ba A Nigeria tayima ba,yar kimanin Shekara ashirin da biyu aduniya,Fara gajera ammh itama babu laifi tana da kyau,Lokaci daya son Aliyu yayimata reshe harda rassa,tun bayabi takanta haryafara saboda yadda take gigitashi da salon soyayyarta,lokaci daya suka afkama juna da soyayyah mai zafi,ba"a dauki wani lokaci ba ya gabatar da kanshi wajen kwamishina zuwan farko duka iyayyan nata sun yaba da zabin diyar tasu ammh sai dai kash,kwamishina na bincikawa sai aka cemasa don makusa Captain Aliyu baida makusa,sai dai makusan guda dayane,rashin takamammen waye mahaifinshi,da kwamishina yaji haka yaso ya butse,ammh sai diyarsu ta nuna,in ba Aliyu ba sai mutuwa,dole aka yarjemai ya turomai magabantashi,kawu bala da mallam lawal sukaje,tun farkon mganar Auren sune jagoran komai har zuwa aka saka ranar Aurensu wata uku,murna wajen Ni"ima ba"a mgana,ta bangaren Aliyu dai laba"asa,donshi babu mai gane yanayinsa. Da Azeeza taji lbrin Auren da Aliyu zaiyi sai da ta kwanta asibiti saboda firgici da damuwa,Duk iyayanta suka damu,kamar Azeema taji lbri,duk irin diban albarkan da Azizar take mata bata damu,tanajin yar"uwan nata har ranta sabanin ita Azizar datake zaune da Azeemar don bata da yarda zatayi ne,ammah har aranta take jin ta tsaneta batasan dalili ba,kodon hudubar mahaifiyarta akanta ne,ohoabunda kawai tasani bata ma kaunar ganin Azeema cikin Farinciki tafiso ita da uwarta suyi farinciki,itakuma ta dauwama cikin kunci,ayanzu haka shekarun Azeema 20 ayayinda Azeeza take da 15 ammh dayake tana da girman jiki,in akace shekarunta kenan wasu ma basu yarda,dauka suke ita ke gaba da Azeemar. Ganin gabatowar Biki yasa Aliyu yafara gyaran gidansu,kusan dai Aliyu bawani mai kudi bane,Baya da burin tara arziki,ko yau adinga lbrinsa,amtsayin shi wanine,shidai burinshi ya taimaki kasarsa da lafiyansa da kwazonsa,kodon watarana in ya mutu atuna dashi,yana da Rufin asiri daidai gwargwado,Saboda baidawani dawainiya akansa,goggo ce haryanzu kawu baidaina hidima dasu ba,hatta shi Aliyu,son duk kudadansa,suna kammalle abanki ne,gidan nasu dama dan madaidaicine mai yalwar dan tsakar gida gefe wajen zubda ruwa,sai Famfo,daganan yammah akwai wani daki,ciki daya,nan ne dakin Aliyun,sai daga gabas dakuna guda biyu,daya goggo naciki,daya kuma tana ijiye kayan Abinci da sauran karikice,yana tashi gyaran ya bude dakunan goggo ya hadesu waje daya yayi mata babban falo da Dakuna barci guda biyu da tailot yazubamata kayan more rayuwa sai daga waje yayi musu katon madafin girki,sai barayinsa,dayake buge dakin,yayi ya hade musu Falo da two bedroom da kichen da Bayi,saboda nan zasu fara zama kafin su wuce kaduna,Tsakar gidan ma yasa aka kankare,aka saka interlock,Daga wajen kuma aka fitar da garejin mota,saboda motarsa,baya ma zuwa da ita gomben,saboda ba wajen adanata,yafi hawa motar haya Abunshi,don shifa Babu ruwansa bai dauki Duniya da zafi ba,akayi fenti mai kyau da kayatarwa daga wajenma an gyarashi sosai,tundaga nesa kana hangoshi yana daukan ido.. Tunda biki ya matso yan bani na iya suka damu kwamishina da tsegumin Aliyu,har mgana takai ga kaninshi wanda zai bada Auren Ni"ima,tun kafin Daurin Aure yaso adakatar da mganar,ammh kwamishina yaki yarda saboda yadda mahaifiyar Ni"imar da rike wuta,saboda sanin yadda diyarsu ke mugun Son Aliyu,Ni"ima kuwa tayi rawan kafa,kamar mene,duk da danginta sukaje mata jere,suka dawo suna raina inda Aliyun zai ijeta,harda uwarsa,uwa uba harda anguwan suka raina,sunce ta yaku bayi ce,ma"ana ghetto area ce,Da fari Ni"ima tayima Aliyu mgana,ammh sai ya numata shidin bawani bane,in zata zauna dashi ahaka,Final,in kuma tanaganin tafi karfin nan,To door iz open babu lalle ba dole,shi bazai dau wannan Rainin ba,don baicemata shi wani ne,ba,Shi kawai Sojan Nigeria ne,mai bama kasarsa gudummmuwa.,Dole Ni"ima tai ta bama Aliyu hakuri,domin zaga zaga yayimata,dakyar tashawo kanshi,ya hakura,tasan halinshi sarai baida wasa,shiyasa take kafkafa dashi kada ta balloma kanta Ruwa. Ranar Daurin aure kiran da Kanin kwamishina yayimai kenan kan su bazasu bada diyarsu,ga wanda baida cikakken Asali ba,Sai yaga Dangin Maihaifinsa,tukunnah inko basu,to sai dai yayi hakuri bazasu basu diyarsu ba,Kwamishina baida yadda zaiyi dashi,dole ya bashi goyon baya,wannan Shine musabbabin Abunda yafaru awajen Daurin Aure,da yadda Daurin Auren yakoma kan AZEEMA, da duk Abubuwan da suka biyo baya... *Karshen Asalin Tushe* *Yanzu muka Shiga gabar,ku biyoni don ji yazata kaya gadai gwarzo nan Captain Aliyu  Abdulnaseer Tambari buzu,dakuma zaratan matan Azeema,Azeeza,da Ni"imatullah..*          #Comment,share and Vote..#          #Janafty...# *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...,HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘 Ladingo yar Mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ *NOT EDITED*💥 *Chapter 6*               Jabir ya dade dakin Goggo suna hira sai wajen 10:00pm na dare,Goggo taga Aliyu baida niyyar bude kofar shashensa,fitowa tayi da kanta ta isa har kofar shashen tahau bugawa tana fadin"Gadanga kazo,ka bude kofarnan.."kazo ka bude nace ko?goggo take fada cikin fada.   Yana kwance akan Daya daga cikin kujerun Falo,inda Allah ya taimakeshi lokaci da"akazo za"a yima Ni"ima jeren kayanta,hanawa yayi,saboda bazama zasuyi anan dinba,cemusu yayi kada su damu,ko gidanshi na cikin barikin akwai komai,so no need su wahalar da kansu,dayake dama already ya rigaya daya gyara barayinsa nasa bayan ya kawatashi dakayan alatun more rayuwa.   Yanajin Buga kofan Goggo,da maganart,ammh yayi mata banza,yana kwance dagashi sai boxers kadai,babu ko riga ajiknsa,gashin kirjinsa yayi kwance luf dashi,Idanunsa suna lumshe ne,ammah ba barci yake ba,Damuwa tareda bakinciki ke mukurkusan shi,shi yanzu bama ta Ni"ima yakeyi ba,ta makomar rayuwarshi yakeyi,"Waye Mahaifinsa?inda gaske Goggo takeyi shi ba shege bane,to ina mahaifinsa da Danginsa suke? Tambayar da haryau bai samu mai amsamai ba. Goggo jin Shuru ya sata matsa jikin tagan kofan tana fadin"wlh ko kazo ka budemin,ko in kira gardawa suzo su balle kofan,na shigo har cikin naci maka mutumci,tunda kan mace,gadanga zaka dinga min kyaluwa ina mgana.."Tafada tana kwafa,Ajiyar zuciya ya sauke kan ya mike jikinsa asanyaye,bude lumsassun idanunsa yayi,bansan sadda na Furta subhannallah ba,saboda yadda idanunsa,suka chanza launi,sunkoma red sosai,Jikinsa babu kwari yazo ya murza key din kofar ta bude,bai bi takan Goggo da jabir dake tsaye ba,ya juya yakoma cikin falon yazauna kan kujera,yana kauda kansa,Shigowa dakin Goggo tayi tana fadin"Gadanga..Gadanga..Gadanga.."Saunawa na kiraka.." Ko dagowa baiyi ba,yace cikin husky voice dinsa"Wai ni Goggo don Allah menayi miki ne?kamata fa yayi ki tsausayamin na rasa,love of my life,ammh kinzo sai fada kikemin.."Yafada yana wani kyabe fuska kamar zai yi kuka,Jikin goggo ne yayi sanyi ta karisa gareshi tana fadin"Yo ai kaine gadanga wani lokacin da ban haushi,ai ni na dauka bazaka wani damu ba,duba da yadda mahaifinta ya tozartaku gaban dubban jama"a,wlh indai kana da zuciya bai kamata kaji dacin Abun ba.."tafada tana zama kusa dashi kansa ya dauka ya kwanta bisa cinyarta yana fadin"koma miye,goggo i Love her,duk da Abunda mahaifinta yayi i knowa Ni"ima tana cikin wani hali yanzu cuz she luv me goggo i swear she can do without me.."Yafada yana damke hannun goggon Dungure masa kai tayi da dayan hannunta tana fadin"Wai ban hanaka min mgana da wannan yaren Nasaran ba,sai na fara cin kaniyarka tukunnah ko"Tafada tana yar dariya,bai tankata ba ganin haka yasa ta hausha shafa kanshi tana fadin"karka damu kanka Kaji,Allah yabaka mace tagari saliha,na tabbatarmaka Azeema zata zemamaka sanyin idaniya nan gaba,mganar mahaifinka kuwa mucigaba da addu"an gadanga inda rabon sake haduwa,Allah zai hada,ammh ina ji ajikina,Abdulnaseer bai mutu ba yana nan Araye,Ammh inda yakene,ban sani ba,Allah shiya barma kansa sani.."Tafada idonta na cikowa da hawaye,mikewa Aliyu yayi yana kallon goggo kan ya saka hannu ya shafa fuskarta yana fadin"To goggo,in bai mutu ba,yana ina,? ko yan"uwanshi ba wanda zaki tuna,ko yataba fadamiki.."Shuru goggo tayi kan ta sauke ajiyar tana fadin"Gaskiya baitaba fadamin ba,sai dai yana yawan Ambatan Agadez domin yacema mallam ko abaya daga yankin ya fito,ammh kasan Agadaz ba karamin gari bane,kuma shekaru sunja,gaskiya mawuyanci Abune,agano wanda ya sanshi sakamakon babu wata shaida da zata bayyana hakan,..,"Tafada muryanta asanyaye."    mirmishin karfin hali yayi yana kallon jabir dake tsaye yana kallonsu cike da tsausayi,kauda kai yayi yana cije lips dinshi ganin haka goggo ta dafa kanshi tana fadin"Aahhh..Haba Aliyu gadanga kusar yaki,Soja mazan fama,ko filin daka asan takunka,makiya da Abokan gabama tsoronka suke,kaga Saurayi na mamanshi uhmm,kaga Ango Azeema ka.."Saurin mikewa yayi yana dariyan Dole jabir ya tayashi,hanyar bedroom dinsa yanufa yana fadin"Sai da safe Goggo,plz go and sleep,nasan kin gaji dayawa.."ya fada yana fadawa bedroom din ransa bace,babu Abunda yabatamai rai sai kiransa da Angon Azeema da goggo tayi,saboda bacin rai kamar ya kunduma zagi,ammh sai ya tuna goggo ce,ita baikamata azageta ba,uwace,uwa kuma tanada matukar muhimmanci,balle tashi data kasance na mussaman ne.   Goggo batai gaddama ba,ta mike tana ma jabir sai da safe,tasan ko banza ya sauko daga muguwar bakar zuciyar da yahau,barayinta takoma tana yan wakewakenta ko ajikinta,domin ita wannan Aure yayimata daidai,sai alokacin ma ta tuna da Azeemar wanda tun da rana tace mata zata gida,tayi wanka ta dawo ammh Shuru bata dawo ba,bata damu ba sanin halin Azeema da rashin son mutane da hayaniya yanzu haka Rashin sakewan yasata kin dawowa,alwala goggo tayi tazo ta kabbarta sallar,bayan ta sallame issha"i tayi shafa"i da Wuturi,bayan nan ta dukufa rokama Aliyu fatan nasarar rayuwa kafin ta gangaro,kan Allah yayima Aurensu da Azeema albaarka tadau tsawon lokaci tana addu'o'i kafin ta kwanta,zuciyarta fess. Aliyu yana Shiga bedroom dinshi yafada wanka,ya dade aciki bayan ya Dauro alwala ya fito,yana daure da tawul akwankwansonsa,daya kuma yana kansa,yana tsane ruwa da jabir ya cikaro wanda yayi dare dare bisa lafiyayye gadon dayasha wani ubansu bedsheet,kallo daya yayimai ya kauda kai Aransa yana fadin"Dan iska,ba don Tsohon dan Sandan nan,yayimin cikas ba,ai da yanzu nine bisa gado na ina biyan ladan kudina.."Yafada yana wani Runtse ido,kamar yana Kallon Tanadin dayayima yau din. Gaban Derressing mirrior din dake Dakin ya isa yana kokarin bude wani lotion na kamfanin OLIVE yana shafawa kallonsa Jabir yayi kafin yace"Hy Dude wai duk wannan Shariyan namiye ne? bafa ni bane kwamishina Ahmed Sidi na iya ba,balle ka huce akaina,kuma Dude wlh Seriously Azeemar dakake kumburi don Ka aureta,yasin tafi Ni"imar taka komai,kai infact ma itace matar Rufin asirinka,don ta rufamaka lokacin da Uban Ni"ima ya tona maka,so Ni banga Abunda damuwa in kayi duba da komai MUKADDARI NE.."yafada yana yar dariya,wani kallo Aliyu ya wurgamai ta madubi baice komai ba,ganin haka Jabir yakara cewa"am wlh Dude ta hadakomai dakake bukata wajen mace,i know kaima aikana ganin yarinya,so quiet da ita,gaskiya kana da sa"a Dude.."Wani Takaichi ya kulle Aliyu baisan sadda ya waigo yana fadin"Nagode Shehi jabiru da Tunatarwa,buh juz give me 5 minutes,.."yafada yana jan Side drower din dake gefen gado,ya fiddo da wani Memo da pen,ya yagi daya ya dora zai fara rubutu Jabir ya kallesa yace"Mezakayi..."ko kallonsa baiyi ba,yace"Sakinta zanyi...!kwalalo Ido jabir yayi kan yace"what are u mad.."?ka saketa,kai Dan iska ne..? yafada yana kama baki,wani dirty look Aliyu ya sakarmai kafin yace"yap,yo ai naga kafini bukatarta,Tunda har ka iya kwatanta tana Abun bukata na more rayuwa gata She iz quit ko?sai na sakar maka ita,tun kafin kafara tunanin binta da Aurena akanta.."yafada yana wani hade rai. Tsaki jabir yaja kan yace"Buraouban ka,banza kawai sakarta manq,wazai hanaka.."yafada yana ballamai harara,dariyan yake Aliyu yayi kan yace"Kai ne Babban Da'n iska,in ba Da'n iska ba,gaban mijin mace ka hau suffanta ta,ai kai ne banza,ajawo gara kawai.."yafada yana wurgamai takardan da pen din afuska yana fadin"Take ur eyes away from my Wife,i Swear zan iya kashe mutum in yakara suffata Iyalina..yafada cikin kakkuasan murya,yana wani buga kafa Zabura jabir yayi ya duro daga gadon yana fadin"Me kake takama dashi?Kaki? Kai mallam kamar yadda alluran ke yawo ajikinka,haka take yawo ajikina,ko zamu gwada,billahil lazi sai na barar maka da hakoran gaba,karyan zama Shege kake.."yafada yana hararansa fuskarsa ahade,baya Aliyu yaja yana fadin"Ubanka zanji u already know me ko"?yafada yana wucewa jikin wardrope dakin, yana kokarin budewa,da harara jabir ya rakasa yana fadin"wlh an ma Cuci marainiyar Allah,An hadata da Da"n iskan Soja kawai,ai daka tsaya kaga yadda zan sauyama kammanin.."Dariya Aliyu yayi yana fadin"Sai kaje kafadamusu su kwance auren su auramaka tunda kai ba Da'n iska bane,tunda na lura u are jealous,.'ko kallonsa Jabir baiyi ba ya fada Tiolet,yana kunkuni yana fadin zai zane Aliyu da daddaren nan,shiko yana jinsa yamasa banza,sai ma jallabiyansa daya zura ya Shimfida darduma Ya Tada salla,shiko jabir koda ya fito shima Daure da alwal,shima sallar ya tada,kowa yana nashi ko wajen kwanciya sai da suka buga,harda Ture ture agado kamar wasu yara,dat how Captain Aliyu and captain jabir Art when they are together,kuma basu iya rabuwa da juna,ko cikin bariki suna tare,ammh kuma kowanne yanajin kansa awani Shege ne...      ********     "Ni"ima kuwa cikin mawuyacin hali aka kaita Asibiti,likitoci suka amsheta da gaggawa zuwa emargency Sun ci bakar wahala kafin su daidaita numfashinta,domin jninta yayi bala"in hawa,ga zuciyarta ta buga sakamakon wani Abu dataji wanda yayi matukar razanata,kuma zuciyarta ta Firgita da Abun,yanzu koma miye,ayi kokarin ganin An magancemata matukar ana son Rayuwarta ta Daidaita.    Bayanin da likita yayi masa su mami kenan da kwamishina,wanda tunda likita ke mgana,zufa ke ketomai sai yanzu nadamar Abunda ya aikata yazomai,sam baiyi Duba da halin da tilon yarsa zata tsinci kanta aciki ba,kawai yana hango kada yabata rayuwar yarsa ne da zuru"arsu,kallon sa Mami tayi tana Tsiyayan hawaye tace"Kaji ko,Haba Ranka shi dade,tayama za"ayi kafara yanke wannan hukunci batare da ka shawarceni ba,ni da ka kirani dana fadama zakayi kuskure domin Ni'ima bazata iya rayuwa babu Aliyu ba,tana mugun sonshi,tariga data sallama ma kanta yau zata zama matarsa,ammh duk ka ruguza komai,na shiga uku ni Jamila,bani da kowa sai ke Ni"ima tabbas bazan zura ido,kishiga wani hali ba,ni zani gidansu Aliyun dakaina na roke mahaifiyarsa yadawo ya aureki.."Tafada tana mikewa,da sauri kwamishina ya rikota yana fadin"Mamin Ni'ima where are u going? kidawo wannan ba mafita bace,infact ma yanzu aka kirani aka shaidamin basu bar wajen ba,Sai da aka Daurama Shi Aliyun Aure,kinga kenan ko kinje bazasu saurareki ba.."Kallonsa tayi hawayenta na zuba tace"Kaji ko? innalillahi wa'inna Alaihirraju'un wake da karfin gwiwan Tunkarar Ni"ima da wannan mganar,nidai bani dashi,wlh bani dashi.."Tafada tana kuka lokaci daya tana sulalewa daga jikinsa,Rumgumeta yayi yana bubbuga bayanta yake fadin"Banyi Tunanin haka,Sulaiman ne,ya dake kan baza"a Daura ba sai Dangin ubansa sunzo,wlh koni rainq babu dadi,shine ya dage,kuma kinga shine waliyinta bai kamata na tsinkashi cikin jama"a ba.."Dago kanta tayi tana fadin"Ka tsinka shi manq,say what,bakai bane gaba dashi ba,ai gashinan ya zugaka ka aikata Abunda yazo ya damemu,an barmu da wahalan zuciya data sarari,wlh Allah sai ya sakamana kan Abunda yayimana,kuma hakkin Ni"ima bazai taba barinshi ba.."Tafada tana fizge jikinsa,ta fito daga office din tana share kwallah,likita kuwa daman Ficewa yayi ya barsu,dafe kansa kwamishina yayi,kunyar Duniya da Nadama sun kamasa,itako Mami tana fita Munari tataso tana fadin"Mami ya jikin Sweetheart? tafada cikin damuwa,Wani kallon Mami ta watsama yan sanda take kare lafiyan kwamishina,lokaci daya suka fashe,ada sun kasa kunne ne suji mai zatace,hannunta Kawai mami takama suka koma suka zauna kantace"Komai ya dagule Muneera,don likita ya gayamana cewa zuciyar Ni'ima tayi Rauni,gashi kuma jninta yayi bala"in hawa,ceto rayuwarta shine bata Abunda takeso.."Dafe kai Munari tayi kantace"To Mami mai zai hana muje gidansu Soja mu gayamusu halin datake ciki ko Allah yasa zasu Taimaka ya aureta yanzu.."Girgiza kai Mami tayi kan tace"Hmm,ai bakin alkalami yari gaya ya bushe,muneera,kuma dama ance oppourninty comes one in life,ko kinmata,wajen su sukazo nema,kuma muka tozartasu gaban dimbin jama"a,Armm amaganar damuke ma yanzu basu tashi taron ba,sai da aka Daurama Aliyu aure,tayaya kike ganin zasu kallemu in mukaje musu da wannan bukatan,ai banajin zamu samu kyakayawan kallo,saboda mu muka saki damarmu.."Sadda kai munari tayi tana sharan kwallah takasa fadin komai,kawai jinjina al"amarin take,tanq ayyana yadda Ni'ima zata karaji matukar taji Sojanta yayi Aure,Mami kuwa tagumi tazabga,tana Tunanin mafita,Shiko kwamishina bai koma gida ba,sai da aka kawo Ni'ima daki na mussaman domin hutu,Mami ta bishi suka koma gida,don ta tahomata da kayanta da kuma tasaka masu aiki suyi girke tataho dashi. ______________   Azeema bata yi sanyi da jikinta ba,sai da tagama duka aiknta na tsakar gida,kafin takoma ta daura girki Tuwo da miyar kuka,tanayi tana shiga Tunanim yadda makomar rayuwartake,ita gani take kamar amafarki wai itace matar Aure,matar auren ma mata ga yaya Captain? Abun nabata mamaki,ammh sanin bata da wanda zata fadama damuwarta yasa ta ijiye komai gefe daya ta cigaba da aikinta,Ramatu kuwa sau daya ta leko waje,tagani ko Azeema na aikinta samunta tayi lokacin ma tana tsalge,kwafa tayi takoma dakina,tana zaginta ita da Babanta tana fadin"kwadayayyu kawai,watarana sai kwadayi ya kashesu.."itadai ko Tak batace ba saboda inda sabo yaci ace ta saba da Halin Inna Ramatun.. Azeeza kuwa kuryan Daki ta shige ta haye gado tana kuka wurjajan saboda bakin ciki da kishi kamar ya kasheta,gawani tsanar Azeema dayakara tasiri aranta,yanzu ace Tayi shekara da shekaru tana Rainan Soyayyar yaya Captain Aranta,ta wahala akan Sonshi tagama tsara yadda zasu gudanar da rayuwarsu,ammh lokaci daya mafarkinta yatashi abanza,koda Yaya captain zai aure,Ni'ima tayi kuka,ammh zuciyarta bata kusa bugawa ba sai da taji ance Adda Azeema ya aura"Bala"i batajin ko sama da kasa zasu hade zata iya barma Azeema Sojanta,domin tayi alkwarin matukar Tana raye agidan Duniya sai ta Aure yaya Captain koda hakan zaiyi sanadiyar salwartar da rayuwar Azeemar ce ita babu ruwanta,kanta kawai ta sani,Koda Inna Ramatu ta shigo ta ganta tana kuka idanunta sunyi jawur,cemata tayi kanta ke ciwo,jiki na rawa inna Ramatu ta ballo panadol ta bata ta sha takoma ta kwanta lamo tana saka yarda zata wargaza rayuwar Azeema don yanzu ita tafi tsana akan kowa.. Ana kiran sallar mangariba Azeema ta kammallah komai,ta zuzzubama kowa a muhallinshi,tayi alwala tashiga daki takabarta sallah ta idar kenan,taji sallamar Mallam lawal,da hanzari ta fito daga dakinsu tana fadin"Sannu da zuwa Baba.."kallonta yayi sanda take shinfadamai tabarma akofar Dakinsu Baiyi mgana ba,sai da ya zauna yace"Yauwa Azeematu diyar Albarka.."Yafada yana kallon Fuskarta sadda kanta tayi kafin ta mike tatafi randa ta debomai Ruwa cikin wani kofin sulba tazo ta ijiye kafin ta shiga kichen ta daukomai wasu kwanukan sulba na tuwo dana miya,tazo ta ijiye kafin takoma gefenshi ta zauna tana fadin"Baba ga ruwa kasha.."ta fada tana mikamai amsa yayi ya bude murfin ya kwafa kai yasha dayawa kafin yadago ya mikata yana fadin"Alhamdulillah,Allah yayi miki albarka Azeema.."Cikin jin dadi ta amsa da Amin,budemai tuwon tayi,ta zubamai ruwa ya wanke hannu yafaracin Tuwo,wanke hannunta tayi itama tasaka hannu sunacin Tuwon tare,wanda daman ko karfe nawa zai kai baidawo ba,Azeema bata iya cin abinci sai tare dashi,ta riga ta saba tun tana karama,Inna Ramatu tayi bala"in tayi tsiyan ammh duk bataci nasara ba itako Azeeza Abun na cinmata rai,shiyasa take fadin Baban yafison Azeema kuma ba karyabane kowani uba yanason da na gari mai hankali da Natsuwa da tarbiya. Tsab suka cinye tuwon kafin su wanke hannuwansu,Baba nata santi yana yaba girkin Azeema yana fadin"Uhm,diyar Albarka ta iya girki fa,zan yima mijinki albishir da yagama yin dace indai ta barayin girki ne.."Dariya take,tana jin dadin yadda Babanta ke yabonta tashi tayi ta kwashe kwanunkan takai kichen,bakin rijiya ta nufa zata jawo ruwa ya kwalamata kira yana fadin"Bar zuba ruwanan Azeematu,na hanakin zuwa bakin rijiya da dare,maza ki bari ki zo ki zauna nan mgana zamu yi.."Yafada fuskarsa ba alaman wasa,ganin haka yasa ta ijiye gugan tazo tazauna kusa dashi tana fadin"Gani Baba.."kallonta yayi kafin yayi ajiyar zuciya yana fadin"Yanzu daga gidan Baba Ade nake tace na gaisheki.."Washe baki Azeema tayi tana fadin"Kawata kenan,ina amswa Baba meta baka kakawomin..? Yar dariya yayi yana fadin"Bata bada komai ba,sai gaisuwa,aike yakamata kije ki kaimata."Daganan sukayi Shuru,Dan gyara zama Mallam Lawal yayi yana Fadin"Azeema..."Ta dago ta amsa Tana fadin"Na"am Baba.."Cigaba yayi da cewa'Kiyi hakuri Azeema nayi miki katsalandan na yanke hukunci batare da shawaranki ba,duk da ina da tabbancin Na Isa dake,kuma bazaki taba watsamin kasa a ido ba.."Dagowa tayi idonta ya ciko da kwallah,tace"Baba wacece ni agareka.."Yace'Ke diyatace..."Azeema tace"To meyasa kake cewa haka,Tun tasowata bansan kowa ba sai kai,tun bayan rasuwar mahaifiyata baka barni nayi maraici ba ka wahala dani,kayi hidima dani,niko wacece ni da bazan zama baiwa gareka ba Baba.!koda fansar dani kayi zuwa wata masaurata domin bauta Bazan bijiremaka ba,ballatana,don ka bada Aurena ga yaya captain Da ga Goggo wacce ta kasance makwafin uwa gareni,ashe ko in naki bin umarninka na zama butulu,kuma ban cika y'a ba.."Tafada tana fashewa da kuka. Gabadaya jikin Mallam lawal yayi sanyi,tsausayi tare da kaunar yarsa,da girmama Kaifin hankalinta suka taru,sukaima yawa,dafa kanta yayi wanda ta cukwikwiyeshi cikin hijabi tana kuka yana fadin"Kiyi Shuru Azeema,dama nasan bazaki bijiremin ba,Tashi ki shiga daki ki kwanta Allah ya albarci rayuwarki,dana Aurenki,Allah kuma yajikan mahaifiyar fatima da Rahama.."Da Amin Amin Azeema take amsawa tana share hawaye.   Inna Ramatu dake tsaye kofar dakinta tanajin duk Abunda suke fadi,taja wani dogon tsaki kan tace"mtsewwwww...Diyar so,an saka miki albarka,nikuma tawa wacce baka so ka tsinemata,dayake kwadayine,kazo kana lallabanta wlh mallam kaji tsoron Allah,ko fifinko dake nunawa kan ya'yanka Allah ya kamaka bazakaji dadi ba.."Ko kallonta baiyi Ba Azeema ta dago tana kallonta ranta na kuna ta shige daki tana fadin"Sai da safe Baba..."Allah ya tashemu lafiya.."yafada yana mike kafarsa ko kallon Inna dake tsaye tana jijjiga jiki bai yi,ba don ya lura sam Ramatu bata darajasa a mtsayinshi na mijinta,ta riga Tagama Rainsa,so take kullum su dinga hayaniya makota naji,shiyasa yake banza da ita,intagaji ta wuce,tunda ita ba karya bace.          #Commet,share, like and Vote..#          #Janafty ce....# *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA .S. ZARIA(MMN USWAN)*   _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏            *Chapter7*    Koda gari yawaye har sukaje massllaci suka dawo,Aliyu bai ko kalli barayin da Jabir yake ba,shima kuma bai tankasa ba,Suna dawo daga sallar asuba Aliyu ya shiga Hada kayansa cikin wata katuwar jakar baya,mai kalan Uniform dinsu na yaki,Jabir na kallonsa,ammh kanzil bai cemai ba,don ya lura sarautar tashi ta motsa,yana ji sanda Haisam yakiraasa suna gulmansa suna dariya,ammh sakamakon yau baya cikin mood din,nunamusu yayi baima san dashi sukeyi ba,ballatana ya tankamusu. Misalin karfe 8:00am na safe,Wayarsa tana kara tana neman Dauki,ammh Da Aliyu ya dago yagamai kiran,sai ya kife wayar yana sakin Siririn tsaki,shi kadai Jabir yana kallonsa,yana so yagano waye ke kiran Aliyun ammh ya kasa ganowa,mikewa yayi daga kan gado yana mika yace"Dude wai shirin Tafiya ina kakeyi ne?Ko kallonsa Aliyu bai yi ba,illa kokarin zuke zip din jakar dayakeyi Dariya Jabir yayi yana fadin'Haba Dude don Allah warware jaka kada muje bariki ayi damu,kai zaka tsaya shan amarci sai nan da 2weeks zaka dawo bakin aiki.." Wani Banzan Kallo Aliyu yayimai kafin yace"Ubanka ne zai sha Amarci ko? "Yafada cike da fusata baya jabir ya matsa yana fadin"Ah..No..No maida wukar daga Taimako Allah bada sa"a.."Kada kai Aliyu yayi kafin yace"Better Tunda barikin ba gidan Uban mutum bane,sai ya hanani komawa.."rike baki Jabir yayi yana yar dariya,Shiko Aliyu Tailet yafada Fuskarsa ahade babu alamar fara"a ko kadan,jabir bai damu ba,cos inda sabo yaci ace ya saba da Kala kalan Fuskar Aliyu. Yana Shigewa Tiolet din ya Sufa zuwa ga wayarsa kirar iphone 9 yana Dauka Daidai kiran nakara shigowa *MUNEERA* batare dawani Tunani ba yadaga kiran ajiyar zuciya Muneera ta sauke kan tace"Hello Captain..."   Kansa Jabir ya shafa kan yace"Ya is captain buh not Captain Aliyu am Captain Jabir how can i help u..."Da Sauri Ni"ima ta karbi wayan tana fadin"Jabir don Allah kamin rai,ka hadani da Sojana,wlh zan mutu in banji muryansa ba.."Tafada muryanta na rawa,cikin alaman jin jiki.   Gyara tsayuwa yayi kafin yace"Am So srry Ni"ima bazan mezancen miki ba,buh u already know Aliyu in yayi inrin wannan kafewar to sai Allah saukowanshi,koda kuketa kira yana gani yaki picking yanzu ma he iz inside d toilet dat why ma na samu daman Daukan kiran,am srry to say buh Abbanki mai kyautama kanshi ba wlh.."Yafada yana cije baki kuka Ni"ima ta fashe dashi tana fadin"Oh ya Allah help me..Na shiga uku wlh zan iya mutuwa indai banji muryan Sojana ba"..Sai dai ko ki mutu..."Jabir yabata amsa Aranshi,yana yar dariya daidai lokacin da Aliyu ya fito daga tiolet daure da wani karamin Towel akugunsa,daya yana kansa yana tsane Ruwan dake diga daga kan nasa,yana ganin jabir da wayansa,ya tsaya cak yana jifansa da wani dirty look,shiko yana ganin haka,sai yayi hanzarin bude wayar a sepeaker,daidai lokacin da Muneera ta amshi wayar tana fadin   "Don Allah jabir do ur best wlh Sweetheart she seriously Sick yanzu haka muna Hopt tun jiya dataji Abunda ya faru,ta samu heartfailure,kabashi hakuri is not her Fuilt,yazo ya ganta ya lallasheta ko tabar kuka,wlh Tun data farfado take ta kuka tana kiran Sunansa plz Jabir..."Jabir yayi kasake yana bin Aliyu da kallo wanda ke rollin din idonsa yana wani cije baki,takowa yayi sai da yakusa gabda jabir kana yace da dan karfi.."Plz Dude tell dem to stay away From me..."Yafada muryansa na rawa,kallonsa jabir yayi sai yaga idonsa yayi ja,jijiyoyin kansa sun mike,Ajiyar zuciya ya sauke kan yace"Kunji ko,plz karku sake kira,sai na nemeku don Allah,kubarsa Abun ya sakesa tukunnah,Ni"ima may Allah (SWA) Shifa u Ameen..."Yana fadin haka ya datse kiran,dagachan bangaren Ni'ima tanajin muryan Aliyu sanda yake mgana,batama gama jin Abunda jabir ke fadi ba,takara tsananta kukanta,kallonta Muneera tayi kan tace"Don Allah Sweetheart kibar kukannan hakanan,kiduba halin dakike ciki,in Mami tadawo ta tarar dake cikin wannan Halin u know bazata ji dadi bako? so plz Wipe ur tear don Allah ba karshen rayuwa ba kenan,kuma da yardan Allah zaki auri Aliyu.."Idonta jawur ta dago tana kallonta kafin tace"Are U sure..."Gyadamata kai Muneera tayi kafin tace"100%Sure Sweetheart..."Share hawayenta tayi kan takoma ta kwanta ta kurama Drip din da"ake sakamata ido tana kallon yadda yake diga sannu ahankali,lokaci daya ta runtse idonta kwallah na zubomata,ta rigaya data sani tayi bankwana da dukkan wani Farinciki Tunda Aliyu ya bar Rayuwarta. Suko Anasu barayin Jabir na yanke wayar yafada wanka,Shiko Aliyu agurguje ya Shirya cikin wasu riga da wando black and white,kafarsa ya sanya wani bakin takalmi booth,sai kansa ya sanya wata bakar p-cap,ya dau katuwar jakarsa ya rataya yana Daura agogonsa na kamfanin Rado baki ahannunsa,Jabir ya fito,ganin Aliyu atsaye yasa shima ya shirya agurguje,shima yayi shigan Riga da wando,ammh nasa Neavy blue ne,shima jakarsa ya rataya suka dumguma suka fito,makulli Aliyu ya sanya Ya rufe shashensa,suka fada barayin goggo wacce ke kichen tana kokarin hada musu Abun kari,taji sallamarsu Fitowa tayi tana amsawa fuskarta na bayyana farincikinta data ciki.   Ganinsu tsatsaye kuma ga kaya yasa tatsaya Tsurus tana fadin"Lafiyanku naganku da wata uwayen jaka.."Dukawa Sukayi dukkansu Aliyu na fadin"Ina kwana goggo,zamu koma kaduna ne,bakin aiki.."Yafada yana sunkunyar dakai,karisowa tayi tazo tazauna kan daya daga cikin kujerun falo tana fadin'"Kai ku kalleni nan bani son iskanci,ina zaku yanzu da farar safiya,kamar ana koronku,ina fa madafi Tundazu ina kokarin hada muku Abun kari ne,wlh baku isa ba,bazaku barni dashi ba.."Tafada cikin fada,Mirmishi Jabir yayi yana mikewa yace"Kwantar da Hankalinki Goggonmu basai kin bata ranki ba,zamu ci kalacin dakike Shiryamana kafin mutafi,medame dame aka Tanadarmana.."Yafada yana zama kusa da ita. Washe baki yayi tana fadin"Yauwa Dan Albarka Kunun Shinkafane Sai Fanke danake soya muku,akwai Ruwan Tea wanda yaji citta,sai ku hada dashi.."Tafada tana kallon Aliyu dake duke,Mikewa tayi ta isa garesa tana fadin"Taso taso Gadanga,bar damuwa hakanan,ban hanaku tafiya ba,ammh ku karya tafiya da yunwa babu kyau,tunda gida kuke ba daji ba.."Tana fadi tana rikosa,mikewa yayi yana kallo goggo kafin yace"Karki cikamin ciki goggo,nakaasa jagorantan Bataliyan yaki na gaba.."Sajensa ta shafa tana fadin"Da"n nema kaida yakamata sai sati na sama zaka koma,tunda kana cikin Hutun amarci ne",bata rai yayi yana fadin"Soja baya Daukan Hutu goggo,koda yaushe burin sojan nageria kare dubban rayuwa daya rantsuwa wajen amsan kaki,saboda duk Abunda ya shafi kare hakkin kasata da al"ummata goggo bana jin son jiki a al"amarin...",kansa ta dafa tana fadin"Nasara tana tare dakai Gadanga,insha Allahu sai kasarka tayi alfahari dakai kamar yadda take alfahari da Sardauna.."Amsamata yayi da Amin,kan sukarisa ta zaunar dashi kusa da jabir tana fadin"Bari na kawo muku kalacin."Tafada tana fadawa kichen Jabir da Aliyu suka bita da kallon kauna da tsausayi. Tana rawan jiki ta jera musu komai,basu ci da yawa ba,ammh goggo sai da ta dura musu kunun shimkafanan cikin wani karamin Flaks,sai Fanke ta zuba musu cikin wani karamar kula ta basu,tana fadin ko ahanya sukaji yunwa su tsaya su ci,amsa sukayi jabir na dariya,shiko uban gayyar yasan hali mirmusawa kadai yayi,sallama suka mata,Aliyu yaba goggo 10k dakyar ta amsa,wai yaya yabata kudi,har waje ta rakosu Aliyu ya Shiga garejin ya fiddo musu da motarsa 4matic baka,Suna kokarim Shigane sai ga mallam lawal ya fito daga gida,da hanzari Aliyu ya dakata bayan ya saka jakarsa abayan motan ya nufi mallam lawal yana dan Sakin Fuskarshi yana zuwa kusa dashi ya rankwafa yana fadin"brka da safiya Baba."Rikosa Mallam lawal yayi bakinsa washe yana fadin"Tashi Tashi gadanga,Lafiya kalau,ya katashi,yakuma kwanan goggonka.."Mikewa yayi yana fadin"Tana lafiya baba,dama zan wuce saboda ankira bakin aiki akwai wata bataliya da zan jagora zuwa yankinnan na zamfara ne,shine nakeson mu shiga kaduna da wuri.."Gyada kai mallam lawal yayi yana fadin"Eh gaskiya to Allah ya taimaka Allah ya doraku bisa kansu,kukuma Allah yayi musu albarka.."Da Amin Amin Aliyu ke amsawa kafin yamikama mallam lawal hannu sukayi musabaha,yana fadin"Zan Tafi baba,..Arrrm *AZEEMA* tacigaba da zuwa mkrantanta both islamiya da boko,in tana bukatar wani tashiga wajen goggo,Don Allah Baba ayi hakuri da yanayin aikinmu sai na dawo sai munsan Abunyi.."Girgixa kai mallam lawal yayi yana fadin'"Ah babu komai Aliyu Fatanmu Allah yabaku nasara,sai ka dawo.."Da haka suka rabu cikin mutumci,yana tsaye har motansu Aliyu ta bace Alayin,kafin ya fara share inda zai basa kayan gwarinsa,yana yi yana girgiza kai in ya tuna tijaran da Ramatu tayi yau da safe,Abun sam babu dadin ji.     ********* *NIGER REPUBLIC*     Awani babban masarautace dake yankin *AGADEZ* Da misalin karfe 3:00pm na silasailin dare ne lokacin adaidai lokacin acikin kayatattaciyar masaraurar wacce takwafa tarihin na tsawon shekaru hamsin da doriya ta mulkan yankin na agadez.,masauratace babba wacce take kunshe da tarihai masu dimbin yawa tunkam zuwan addinin musulunci,Yanzu da ilimi ya yawaita akasamu yan boko suka mulki masarautar ansamu chanje chanje masu dimbin yawa,ciki harda rushe masarautar zuwa na ginin zamani mai kayatarwaa,kana dumfaru masarautar gininta da yanayin tsarinta zai burgesa yakuma baka sha"awa,uwa uba yadda take da uban dakarin yaki da masu tsaronta,masaurautace babba mai cike da bayi da wadanda suka jibamceta. A babban shashen dayafi kowani shashi girma da kyau da tsari Wanda ya kasance shashin Ranka ya dade maigirma sarki kenan,wanda yake kwance akan makeken wani mulmulallan gadonsa mai kyau da tsari,wanda yaji Shimfidu Na alfarma Adalin sarkin ne da kansa kwance yana barci kamar kullum mafarkin daya saba yine yau ma yakeyin irinshi na yau ma yaso ya bambamta dana koda yaushe domin Fuskar matar hartaso ta bayyana garesa sai kuma yayi Firgigit ya farka daga barcinsa nasa yana salati lokaci daya zufa na ketomai kota ko"ina,Gimbiya FASILA ce yau aturakar ta Sarki da hanzari ta mike tana kallonsa kan tace"Ranka ya dade Allah kara lafiya meya faru ne,naga ka mike afirgice kana salati..? tafada tana kunna hasken dakin wanda ya gauraye lokaci daya.   Kallonta yayi baice komai ba,illah zuro kafafunsa dayayi ya sauka daga kan gadon ya zura wani takalmi mai gashi ya dumfaru wani dan daki da gefe,tabe baki tayi takoma ta kwanta aranta tana mamakin meke damun yallabai ne haka,duk kusan matan nasa ba wacce bata fuskartan wannan mafarkin nasa duk ranar girkinta,in baiyi wannan karon ba,wani zagoyowar zai faru,kuma ko kayi tambayan Duniyan  nam baya kulaki ballatana ya baki amsa,Tana kallonsa ya fito Fuskarsa da farin gashinsa na digan ruwa alamar alwarla ya dauro ko kallonta baiyi ba ya isa ga wani dan korido inda wani shimfidaddan cafet yake mai kyau da tsari gefe daya carbi ne,sai daga baya wani cabinet ne,mai dauke da qur"anai da sauran littafai,bai bata lokaci ba ya cire fararan kafafunsa cikin takalmin na sarauta ya isa ga cafet din ya daidai sahu ya tada sallar,sai da yayi raka"a goma sha uku kana ya sallame ya zauna yana lazimi tare yima Annabi salati,aransa yana fatan Allah ya bayyanasa komai miye yake so ya bayyanass masa cikin mafarki Aransa yanaji kamar wani nauyi ne,da hakkin akansa wanda ya rataya awuyansa shekara da shekaru baya saukewa domin da alamun matar dayake ganinta tana bukatarsa cikin mafarkin kuma Abunda yafi daure masa kai yaron dayake tare da ita,wnda kowani lokaci yaron yana so ya iso garesa ammh kuma nisa da tazaran dake tsakaninsu baya barinsu su iso garesu da zarar kuma haske ya bayyana garesa domin ganin Fuskarta sai ya farka daga mafarkin wanda ya dau tsawon shekaru Ashirin da biyar yanayinshi,dayake shi mutum ne mai riko da addini bai yarda da duba ba,babu abunda yasa akayimai ko masu fassaran mafarkin da Ummansa mai babban daki ta sanya ayimai hanata yayi,yace ta barma Allah koma miye Allah zai yayi duhu cikin haske.    Yadade yana addu'oinsa kafin ya shafa gabda gabatowar asuba cigaba da zamansa yayi yana kwaroroma Allah kirari yana kiran anyi kiran sallar farko ya nufi masallaci domin duk sanda yayi wannan mafarkin barci kaurace ma idanunsa sukeyi.,Itako gimbiya fasilatu Tuni takoma barcinta ko ajikinta domin inda sabo sun saba da wannan al"amarin yallabai Adalin sarkin mijin nasu      #Comment,share,vote...#       #Janafty.....# *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ *DEDICATED DIS PAGE TO U KHADIJA CANDY❤(Mama)😘*           *Chapter 8*      """Karfe 3;00pm na yammah motarsu ta saka kanta cikin kayataccen barikin na sojoji,wanda bariki ne,wanda ke kula da barikokin kaduna,kano,katsina zamfara da Sokoto Shine babban bariki na North a west wato *1 DIVISION NIGERIA ARMY KADUNA*...      Agaban wasu manyan gidaje daga chan yammah daga cikin barikin suka faka motarsu gidajene jere kamar estate saboda yawansu kuma dukkansu iri dayane komai da komai nasu illah nombobi ne kadai ya rabasu kowani gida dan madaidaicin flat ne mai kyau da tsari dauke da babban Falo da 3 bedroom kowanne da tiolet aciki sai babban kichen dake wajen falo,sai wajen Dining,daga waje Componud kowanne akwai parking space da dan Fili na motsa jiki ko Buga ball,tsakanin kowani apartment akwai dan tazara kadan bada yawa ba,kowani soja an makala masa sunansa da Nombarsa acikin babban kofar part dinshi,ina daga kai naga an saka da manyan baki cikin wani dan anani *CAPTAIN A.A TAMBARI BUZU* naga ansa kenan wannan gidan mallakinsa ne.     Suna gama Parking Tsirarrun Sojojin dake wayo aharabar wajen da hanzari suka kariso suna rige rigen bude musu mota,lokaci daya suna kame musu ko kallonsu Aliyu baiyi ba,jabir ne,ya daga musu hannu bayan ya nuna musu bayan motar inda kayansu yake,da hanzari suka bude suka kwashi jakukkunansu da hannu Aliyu ya nuna su,kawai sai naga sun rabu biyu,wasu sun nufi Apartment din Aliyu,wasu kuma Sun nufi apartment din dake kusa dana Aliyu dauke da jakar Jabir alamun nan ne barayinsa,Aliyu bayansu yabi duka hannuwansa cikin aljuhun wondonsa yana wata tafiyan takama bayanshi jabir yabi jin alamun tafiya yasa Aliyu ya waigo yana bin Jabir da wani Suprise look,shiko jabir gyara tsayuwa yayi yana fadin"Muje ko.."Akaikaice Aliyu yanuna shi da hannu yana fadin"to go where? dallah mallam kama gabanka,nan din gidanka ne.."? Wata dariya jabir yayi yana fadin"Nifa taimakonka zanyi,naga baka da lafiya,kana cikin damuwa kana bukatar wani akusa dakai..."Rike baki Aliyu yayi yana kallon jabir kafin yadan ware idonsa yana fadin"Don mai garinku nina fadamaka ina cikin damuwa? comon mallam kakama gabanki,yasin karka shigomin gida Ngd da Taimakon..",yafada yana Wucesa da sauri yar dariya jabir yayi kafin ya juya yana fadin"Kai kasani ga damuwa Aranka,ammh tsinannan iskancinka yasa kana wani basarwa chan ta matse maka gara kawai.."      "Aliyu bai waigo ba,yace"Ta matse maka dai azariyan wandonka banza Dan saka ido kawai.."Yafada daidai lokacin daya dauko dan makulli daga aljihun wandonsa ya zura akofar yana bude kofar falon,Sojan dake biye dashi daga bakin kofa ya tsaidashi ya karbi jakarsa saramai, yayi ammh Aliyu ko daga kai baiyi ba,sai ma shigewa ciki dayayi ya banko kofa,Sojan bai damu,domin duk wani Soja dake barikin yasan miskilancin Aliyu gadanga,shiyasa babu wanda ma ya damu dashi... Yana Shiga falon bai tsaya ba,ya isa ga bedroom din,jefa jakarsa yayi kan gadon daya mamaye dakin yayi,kafin yafara tube takalmin kafansa,zuwa duka kayan jikinsa,boxers kadai yabari ya fada bedroom din,bai dade ba ya fito kugunsa daure da wani karamin Towel,yana Fitowa wayarsa tafara neman agaji ta wutsiyar ido ya hango mai kira *Swt Ni"ima* yagani wani dogon tsaki yaja yanajin wani daci aransa,wayar bata gama Ringing ba,ya yanke kiran bayan ya shiga ya sakata cikin blacklist,dama kawarta tun safe ya sakata,saboda bayason Takura sam,Shi yanzuma duk Abunda zai Tunamai da wata Ni"ima ma haushi kamasa yake,Da karamin Towel din ya fice zuwa wajen compound din Flask din da goggo tabasu da kulan Fanken ya duba bai gani ba,Rike kugu yayi yana hangen Apartment din Jabir saboda yasan shi ya dauka,kai gayen nan Dan mtsala ne yanzu yajamai sai ya dafa indomie Tunda bazai sake fita ba,ya dade tsaye yana Tunanin wulakancin dazaima gayen chan kafin yakoma ciki,wani guntun wando ya sanya 3quater ko riga bai dashi Ya fada katon kichen din Gas ya kunna ya dora wata karamar Tukunya,ya zuba Ruwa,lokaci daya yabude wani drower ya dauko indomie cherry guda biyu ya farka ya saka,bai fita daga kichen din ba,saima jawo wani Stool da yayi ya zauna yana ajiyar zuciya kamar wanda yayi wani auki,yunwa yakeji bai wani tsaya indomie ta tsotseba,ya sauketa da ruwa ruwa ya juyeta cikin Filet ya bude fridge ya dauko lemon cway ya fito,bisa daya daga cikin kujerun falon ya yada zangon yana daukan Remot bayan ya kunnah Talabijin din,kallon falon yake,yana ganin yadda yayi kura,karamin tsaki yaja aransa yana fadin"yasin ba sharan da zanyi am tired.."Yafada kamar wanda akasashi Dole,hakanan ya shiga Tura indomie har ya kusa cinyewa kafin ya ture filet din ya mike,ya karishe shanye Cway din,bedroom yakoma ya fada bisa gado,yana damke hannusa bisa kirji bayan ya kulle idanunsa,yashiga Tunanin Abunda ya faru daga jiya zuwa shekaranjiya,yana ta mamakin kansa,Ahaka barci ya kwashesa...     *********** _Gombe_   Tun karfe 4:00Am na Asuba Azeema ke tashi sakamakon tasan yau monday Sunada mkranta,kuma matukar bata tsaya tagama duka aiyukanta ba inna bazata taba barinta tatafi mkrantanba,sai ta kammallah komai koda zataje amakare ne,Shiyasa take tashi da wuri tagama duk Abunda takeyi kafin lokaci ya kuremata Tunda Azeeza dama yar gatace bata changal agidan,sai dai taci ta kwanta da Rashin kunya kadai ta iya. Kafin 7:49am ta kammallah duk Abunda zatayi tayi wanka ta sanya Riga da wando da hijabi kalan Uniform din mkrantan,Madafi takoma ta dibe Tuwonta tazo tazauna tanaci,Lokaci bayan lokaci tana kallon Azeeza take kwance tana jin shesshekan datake alamar kuka takeyi,Gum Azeema tayi Domin tun dazu take mata mgana tatashi tayi sallar tayi Shirin mkranta ammh Azeeza tamata banza,ganin bazata iya barinta haka ba yasa bayan tagama cin Dumamen Tuwonta tamaida kwanon madafi tazo ta wanke hannu takoma dakin tana fadin"Azeeza keko wani irin barci ne,haka takwas fa takusa ammh baki tashi ba,ni harna Shirya zan Wuce mkranta.."Azafafe Azeeza ta tadago kanta daga kwance idanunta sunyi jawur Fuskarta ta kumbura Saboda kuka tace"Wai miye Ruwanki da Rayuwatace Adda Azeema? kin takuramin kin isheni,baza"ayi sallar ba,in kike da aljannar inna tashi shiga ki tare ni karna samu shiga.."Tafada tana mata wani banzan kallo,Azeema baya taja tana daukan jakarta wacce ta kasance ta hannu ne tana fadin"Allah ya baki hakuri...",Tafada cikin sanyin murya kafin ta dumfari kofar Fita,karaf inna Ramatu ta dago labulen dakin tana fadin"Kai Ni wannan bala"in ya isheni wlh,ke dai in da diyar wani Shehi ne,da anga kinibibi,to sai kuma kikayi dace ke diyar mallam lawal ne mai Saida kayan gwari,ina Ruwanki da yata,bakiga bata da lafiya bq ne,in tatashi Uwarki zatayi miki.."Tafada tana zabgamata harara,dukar dakai Azeema tayi kafin tadan Rankwafa tana fadin"Ina kwana inna..."Ko kallonta inna batayi ba,saima karisawa datayi cikin dakin tana fadin"Azeeza tashi,ya jikin ki? take fada tana tarairayota jikinta,Ko kallonsu Azeema batayi ba,ta fice kofar dakin inna ta tsaya tana sallama,mallam lawal dake ciki ya amsa bayan yabata izinin Shigowa,Shiga tayi bayan tacire sandal dinta mallam lawal dake kan gadon mai Rumfa ya sauko daidai lokacin da Azeema ta duka tana fadin"Ina kwana baba.."Ya amsa yana fadin"Lafiya lau diyar albarka,har anyi Shirin mkrantar..? ta amsa da cewa "Eh baba.."aljihunsa ya laluba ya fito da Naira hamsin ya mikamata yana fadin"Kin mkara ki hau mashi ko Keken napep,saura ko ruwa kyasha amkranta.."Noke hannu tayi tana mikewa tace"a"a Baba kabarshi Ban mkraba yanzu zan isa insha Allahu,ruwa kuma akwai fa famfo baba Amkrantar.."Tafada tana juya,Sunanta yakira ta waigo tana amswa mikata yayi yana fadin"Karbi diyar albarka bansanki da gaddama ba.."Hannu ta sanya zata karba taji an warje kudin bayan an Dunguremata kai,Inna Ramatu ne tsaye take kallonsu tana hararansu kan tace"ehe sannu mai diya,ammh yanzu kagama cemin baka da kudi,ammh dayake kan wannan banzar yarinyar ne,ai ka ciro ka bata,kuma dakake kokarin bata kudin ka manta kayi Auren jari da ita,Inashi mijin nata da bai bata ba.."Tafada cikin gatsine,Kallonta mallam lawal yayi yana fadin"Wai ke Ramatu meke damunki ne,koda tana da miji ni ba Mahaifinta bane,bata da hakki akaina ne? "Harzukomai tayi Tana fadin"Bata da hakkin akanka,don yanzu ba"a karkashin ikonka take ba,Azeeza ce ke karkashinka yanzu sonkai ne yamaka yawa shiyaasa baka ganin haka,uhm ayi mugani indai mune muna zaune zamu gani,kowa yana gudun hada zuru"a da bara gurbi ammh kai ka Rumguma yaron da"akace Rikakken Dan"iskane bai da aiki sai tara karuwai Achan kaduna.."Salati mallam ya saka yana fadin"Ramatu ina kika samu wannan lbrin kuma,oh ni lawal,yanzu baki Tsoron Allah yayi miki hisabi akan kazafin dakikayi masa.."Babu kazafi illah gaskiya in ba iskanci ba,ubansa yakeyi achan sai yadau lokaci bai zo gida ba,..."Azeema batagama ji ba,ta fice tana kwallah ko waiwaye batayi ba,ta fice daga gidan zuciyarta na kuna,Hanyarta ta dumfara kawai tana tafe tana lissafin zuci,Kamar ta biya gidan Baba ade Ammh kuma sai taga ta mkra sai tace bari sai ta dawo ta biya,Duk saurinta sai da Seniors suka tsaida ta tayi piciking kafin ta isa ajinsu duk wanda yaga Fuskarta sai ya Fahimci tana cikin damuwa kawai boyewa takeyi.        #Comment,share,vote....#       #Janafty...# *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ _*A big congratulation to u my Sisi of life AISHA ALTO..4Completing ur Special,Amarzing,Fantactis,Adorable and Educated Novel...GIRMAN KAI(Rawanin Tsiya) d Whole book is dedicated to me,JANAFTY...kai am out of Contol fa,don wannnan babbar kyautace wanda bazan taba mantawa da ita ba,Ina mika miki Hannun Jinjina 👍Sisinah domin kin baje dukkan basiranki da Fikiranki wajen Tsara wannan Novel din,hakika kin Fadarkar damu bayan Tarin nishadi da masu karatu sukayi, kin kuma samu nasaran isar da sakonki cikin Hanya mai Sauki,ke Tadambance awajena,Hakika salonki na burgeni kuma yana Tafiya dani,ina rokon Allah yabaki ladan Fadakardamu dakikayi bayan ya duba kuran kuran dakikayi ya yafemiki Duniya da lahira..Kaunarki Araina bata da iyaka..Bazan gaji da fada ba,bakuma zanji kunyan maimaitawa ba Nagode sosai bisa karamcinki gareni My Sisi of life gabadaya shafin na yau mallakinki ne,na baki shi halak malak..Kisani ki kara sani AISHA ALTO KINA BURGENI*_😘 *NOT EDITED*💥       *Chapter 9*              """Sati uku kenan da Tafiyar Aliyu gadanga ammh baizo gida ba,sai dai waya da sukeyi Shida goggo,ammh ba kullum ba saboda Tunda ya koma yazama yana keeping kansa busy baya zama sosai,akwai wasu bataliyan Sojoji da yake koyama Training bai samun lokacin kansa ma,balle na Tunani,ya tattara komai ya watsar da zarar Tunanin Abunda ya faru ya fadomai zaiyi Saurin Kaudashi ko Afuska baya nuna alama,hatta jabir duk nacinsa,da son gulmansa,sai da ya hakura,shiko Haisam yadai kirasa awaya sun yimagana,kuma duk Akan yayi hakuri da Abunda Allah ya kaddara maine,to ya zaiyi?ai baya da tacewa shikam Tunda haka Allah yayi dashi.   Ni"ima kuwa sai da ta shafe Sati a asibiti kafin asallameta tadawo gida,Jikin nata da sauki ammh kullum kwana take kuka saboda Rashin Aliyu atare da ita,Maminta ne da kawarta muneera suke kokarin kwantar mata hankali,ammh ina bata ji bata gani,game da Captain dinta zata iya komai,kawai tana kokarin nuna komai ya wuce ne saboda damuwar Maminta da Abbanta da kuma kawarta muneera,ammh taci alwashin bazata bari captain dinta ya subuce mata ba,zataje koda chan kadunan taasan in ya ganta bazai iya kauda ido akanta ba,dole zai tsausayamata su dawo su kara Shirya Auren nasu akaro na biyu,duk da ta san zata Fuskanci kalubale,har zuwa lokacin Ni"ima bata San cewa Captain dinta yayi Aure ba,shiyasa take ganin shawo kanshi mai sauki ne.   Bangaren Azeema kuwa babu Abunda ya chanza na dangane da Rayuwarta,inna da Azeeza sungama yawo da mganar a anguwa suna fadin Babanta yaga kwadayi ya auramata mara asali,kuma dan" iska,har a mkrantansu saida Azeeza taje da lbrin sai ya zamana Azeema tazama Abun nune da zunde duk sai taji duniyar tayimata kunci da zafi,ko kawayenta na anguwa haka suke kallonta suna fadin kwadayi zai kasheta ita da ubanta,Azeeza na fadn mganganun banza akanta ana mata dariya,mussaman in suka hadu a bohol taje debo Ruwa da kuka take dawowa,wajen Babanta kadai take samun sauki,sai ko wajen Baba Ade kakarta sai wajen uwa gareta goggo wanda tagama guje gujenta ta hakura taje gidan goggon wacce takamata ta Rumgumeta tana mata tsiya,ita goggo ta fadamata cewa ita ba"a Suruka take kallonta ba,a mtsayin Ya take kallonta saboda haka itama Tadauketa amtsayin uwace wacce ta haifi Aliyu da Azeema,dole Azeema ta saki jikinta duk da Nauyin da Goggo ke mata bata da yadda zatayi saboda goggo babu ruwanta hira take da ita kamar ba matar Danta ba,Tuni Azeema ta saki jikinta suka cigaba da yadda suke da goggon kamar da,agidan take Wuni sai yammah take komawa wannan bakin gida,Inna ko babu Abunda ta fasa na muzgunama Azeema sai ma Abunda yayi gaba,yanzu Azeeza Abunta yayi kamari ko mgana Azeema tayi mata tsab zata saka hannu ta shareta da mari bata da bakinn mgana don sai inna ta kusa kasheta lokacinta baiyi ba,shiyasa ko Baba bata bari yaji saboda duk hukuncin dayayima Azeeza akanta inna zata saukeshi shiyasa take hakuri tasha kukanta ta sharbe hawayenta bata da mai lallashinta,duk ta rame ta kanjame kamar ba ita ba,tayi baki,ga wasu kananan kuraje sun Fito mata in ka kalleta bazakayi Tunanin yarinyace yar shekara 20 ba,sai kayi zaton ta haurama talatin30 baya saboda wahalar rayuwa don ma goggo na tsaye kanta,Abun ne ya ishi goggo dole ta matsama Aliyu yazo gida tana son ganinshi don tanaso ya tsamo Azeema daga wannan kangin bautar datake ciki Tunda dai yanzu Shike da iko da ita,kuma tasan duk iskancin inna Ramatu tana shakar captain din.     *************    Sai da Aliyu gadanga ya shafe sati Shida baizo gida ba satin ma sai da ya biya gidan kawu bala suka gaisa da Ummah kawu ma bayanan ya tafi Abuja Haisam ma bayanan yana kano wajen aiki,Shiyasa bai dade ba daganan ya kamo hanyar Gombe zuciyarsa duk babu dadi saboda yaasan kiran gaggon bai Wuce mganar sokuwar yarinyarnan ba,wanda gabadaya baya son Tuna komai,Shidai burinsa da Addu"asa bai Wuce Allah ya bayyana mishi Asalin mahaifinsa ba ko zuciyarsa zata daina wannan Nauyin data dade tana fama dashi.   Da misalin karfe 2:30pm ya Iso kofar gidan nasu cikin lafiyayyayiyar motarsa din nan 4matic,kofar gidan ya faka motar,bai shiga da ita garejin ba nan ya barta ya bude booth ya shiga jiidan Tsaraban da yayima goggo yara na Jida suna shiga dashi cikin gidan goggo,wacce ke tsakar gida tana jin Radion ta taga Shigowar yara ko bata tambaya ba,Tunda taji dirin mota ranta ya bata gadanga ne,jikinta na Rawa ta mike har zaninta na neman Faduwa ta nufi hanyar waje Sukaci karo da gadanga ya taho jikinsa sanye da Riga da wando Rigar fara ce ammh wandon Nevy blue ce,sai takalmansa rufaffu ne, kansa babu hula gashinsa yasha gyara yana kyalli,Rumgumosa Goggo tayi tana fadin"Oyoyo gadanga..Sannu da zuwa Gadanga kusar yaki,ga soja mazan fama Ah..Soja na Azeema..."Goggo take fada tana Rumgume da Aliyun..    Dariya yake yana Rike da goggon yake fadin"Oyoyo goggo ta....Nayi kewarki sosai mamata.."Dunguremasa kai tayi tana fadin"bakayi kewata ba gadanga Tunda sai da nayi ta magiya kafin ka dawo.."Tafada tana Amsan jakar kayansa dake hannunsa,dariya yayi kafin ya saka hannu ya zagayo da hannunsa kan kafadanta kamar wasu kawaye suka jera zuwa cikin gida yana fadin"Haba goggo..Kefa kika haifi gadanga..Kinfi kowa saninshi ko zan manta da kowa wlh banda Uwar Ali gadanga.."Yafada yana wani lamgwabemata nishadi ya kashe goggo tana dariya,ahaka suka karisa daki,tana mai maraba,saboda murna ma goggo bata bashi Ruwa ba,saida tagama kawomai abinci kafin ta tuna,dariya ya dinga mata yana jin dadin zama da goggo sosai haka suka zauna sukaci abinci tare suna hira da dariya in ka kallesu bazakace mahaifiyarsa bace sai ka dauka Kaninta ne saboda yadda take yar daidai da ita. Azeema data dawo daga kai nikan Alalan da inna ta Aiketa tunda tadawo mkranta ta bata nikan ko Uniform bata cire ba,tatafi kai nikn,,gashi ta tarar da layi sai da tadade bata dawo ba,tana ta sauri ta iso kofar gidan goggo gabanta ne ya fadi dataci karo da Motar yaya captain bakinta har rawa yake tana karkarwa,tana leken gidan ta yi Saurin Wucewa jikinta na rawa saboda tsoro,koda da takaima Inna nikan sai da ta mareta tace ta dade ta tsaya iskancinta bata dawo da Wuri ba,ita duk wannan bai dameta ba,duk fargaban Dawowar yaya captain ya dameta ammh ta godema Allah dayasa taga motarsa da sai ta shiga su hadu da juna,rike baki tayi tana Tuna karonsu dashi,kayan mkranta kawai ta cire tazo ta hau sharan gida,wanke wanke ta hada,ta duba rijiya babu wani Ruwan kirki,tunda rijiyar taja baya sosai babu Ruwa shiyasa take wahalam Aiki yanzu Tunda ga debo Ruwa ya karu,karamin hijabinta ta sanya Domin Riga da sikat ne ajikinta kayan ma sun mata kadan domin sun matseta,rashin wadatattcen kayan ne,yasa take sakasu har yanzu,botikai uku ta diba ta fice zuwa bohol din dake gaban gidan goggo da kadan,sai da ta leka ta tabbatar da kofar gidan goggon babu kowa kana ta fito ta wuce tana waigo koda taje wajen layi yayi yawa sosai,dayake anfara mtsalan Ruwa,idonta ne yakawo Ruwa data tuna da Abunda inna tace,tace in tawuce minti goma bata dawo ba,sai na lahira ya fita jin dadi,jikinta na Rawa ta shiga rokon yan matan dake wajen su bata da diba ko botiki daya ne,kallonta sukayi shekeke kafin su sheke da dadariya suna fadin",Ahhyyyye...Sannu isassa...Kije sojan da kwadayi yakaiki aurensa yazo ya kwatan miki,an dai ji kunya mutum yazama matar aure,ammh kullum ko karen layi bai kaishi Arha ba.."Kallonsu Azeema takeyi hawaye na zubomata domin dukkansu kannen bayanta ne,kawayen Azeeza ne,batace komai ba,sai takoma gefe tana sharan hawaye tana jiran layi ya kawo kanta ta diba. Inna Ramatu taga Azeema ta dade bata dawo ba ga kullin Alala zai kumbura bata dawo ba,Ranta ya baci ta kwalama Azeeza kira,wacce ke daki tana kwance tana hutawa,tana kuma saka yarda zata zama mallakin Captain taji kiran innar,tana fitowa inna tace"Taje wajen bohol ta kirawomata Azeema tace in bazata kawo mata Ruwan bane ta sani.."Tura baki Azeeza tahauyi don ita ta tsani aike,Dakyar ta shiga daki ta sawo hijabinta ta fice afusace,Bagazan bagazan take tafiya Ranta bace Shikuma yana kokarin Fitowa daga motarsa ya bude gareji zai sakata yaga Wucewar Azeeza kamar wata jaka,baima ganeta ba,yadda yaga ta wucene ya bita da kallo,don shi ya zatama inna Ramatun ce,tsaki yaja kafin ya Rufo motar yana kokarin komawa cikin gida kamar an ce ya daga kai sai ya hangi Azeezar tsaye gaban Azeema domin Tazaran kadan ne da gidan goggon,yana hange bohol din da duk Abunda yake faruwa.   Tana zuwa batayi watawata ba ta ture Azeema datayi nisa cikin Tunani, sai da takusa faduwa tayi Saurin dafa bango,dagowa Azeema tayi tana fadin"Haba Azeeza baki da hankali ne,kikamin wannan bangazan..",Wani kallo Azeezar ta wurgamata kan tace"Anyi miki Din,ba inna ta aikeki ba,tun dazu kinzo kin tsaya kina bin Mutane da kallo,kamar wata sakarya.."Tafada da alamar raini,gabadaya wajen suka kecemata da dariya,Azeema ta karisa wajen kawayenta suka tafa suna dariya suna nuna Azeema dake hawaye,wani saurayi ne,dan kasan layinsu ne,sunansu sulaiman Ya tsawatar musu ammh sai suka buge damai Rashin kunya,Yana ganin haka dama layi yazo kanshi botikin daya diba ya mikama Azeemar yana fadin"Karbi ki Tafi dashi gida,ni zan jira sai na kara diba.."Azeema da hawaye ya cikamata ido ta kalleshi tana fadin'Nagode.."Tafada Hawaye suna kwararomata,Daukan Ruwan tayi ta juye adaya botikin nata ta Cicciba zata dora akanta,sai ta kaasa sai Sulaimam din yasa hannu ya taimakamata ya dora mata ammh duk da haka sai da Ruwan ya jikata,har hijabin jikinta ya lafe bisa jikinta,albarkatun kirjinta duk sun bayyana waje,hawaye na zuba ajikinta ta dago tana fadin"Nagode sosai.."mirmishi yayi mata bai ce komai ba,tazo zata wuce su Azeeza suka kwashe da dariya suna nunata sai ta zargu tafara hardewa ganin haka yasa Azeeza tahowa gabanta batai wata wata ba ta sanya hannu ta tura Azeema baya ji kake chambal...!Azeema ta fadi cikin katuwar kwatamin kwatan dake wajen botikin Ruwan ya watse bisa jikinta itakuma tayi tsamo tsamo cikim kwata,gabadaya wajen ya dau ihu,Shiko sulaiman baki ya rike cike da mamaki ganin tsabar mugunta wajen Azeeza. Takaichi Tare da bakinciki sukayima Azeema dirar makiya tana zaune cikin kwata take bin Azeeza da kallo Tana zubar hawaye,itako Azeza banda nunata tana dariya ba Abunda takeyi tana fadin"Tabdijam lallema Adda Azeema kina nufin Ruwan botikin wannan kazamin zaki kaima na gida,wlh da sake kima sake Tunani.."Tafada tana Wurgama sulaiman din wani kallo dama ta tsaneshi saboda sam ko a anguwar baya daukan Raini baya sakarmata Fuska sam. Yanajin Abunda tace ya nufeta yana fadin"Lalle yarinyar nan baki da kunya yanzu zan koya miki hankali..."Ya fada yana karisowa,kusa da ita baiyi wata wata ba ya daga hannu zai mareta sai yaji ance daga baya cikin wata kakkausan murya..'Hey Leave her...'"Sukaji an fada daga bayansu gabadayansu suka waiga suna kallon mai mgana. Dukkansu sai da suka Razana hadda Azeema dake zaune cikin kwata tana kuka,yana Tsaye hannayensa gabadaya ya zuba su cikin Aljihun wandonsa,Fuskarasa Murtuke babu Annuri ko kadan har wani ja tayi saboda bacin rai,Azeza da kawayenta yake bi da wani wulakantattacen kallo,wanda Tuni suka Tsorace kamar su saki Fitsari awando ganin yadda yake kallonsu Jiyoyin kansa na mikewa saboda bacin rai,Kallonsa ya maida kan Azeema dake zaune cikin kwata tana kuka Jikinta duk ya baci ga Shi hijabinta duk ya manne mata ajiki,baisan dalili ba,sai yaji wani mugun Haushi ya tokaresa kamar ya bita cikin kwatan ya ci ubanta Tunda ta zama solobiyo,Sulaiman kuwa yana ganin captain ya koma gefe yana dariyan mugunta domin yasan daga yanayin kallon dayake musu yau din nan sai sun gane basu da wayau.. Taku yafarayi zuwa garesu yana wani kame idonsa guda daya na salon mugunta,Tuni suka tsorata suka fara ja da baya,Azeema ko jikinta na rawa ta mike saboda atunaninta wajenta zaizo ya fara ta kanta sai ta ga yayi Pointing dinsu Azeeza yana fadin1,2,3,4,5,6....All af u come here...',Yafada cikin gadara,Ai da wani tsoro suka fara kallon junansu tsawa ya daka musu yana fadin"don't Force me to Mention my Statement..All of u will be in Tourble i swear..",Yafada yana wani buga kafansa akasa,wanda saida Mutanen wajen suka Razana. _Wowow...Ran Maza fa ya baci..Su Azeeza kun Shiga Tarama ba Uku ba,do da Alamu Fushin sojan zai sauka bisa kanku,kilama Harda horan Sojoji zai baku😂Wayyo,Allah ya kwaceku maganinku kenan,Fans ya kuka gani kuna goyan bayan Captain yaci kaniyar su Azeeza?..Cike Tagging dinki da kayatattacen Sharhi ta hakan ne kadai zan gane kuna biye dani_          *Comment,share and vote...*          *#Janafty...#* *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏       *Chapter 10*      ""Jikinsu na rawa suka fara takowa zuwa gabansa,kowacce tanaji kamar ta saki Fitsari awando saboda tsoro da Razana,Kafin su kariso ya sunkuya akasa ya sanya hannu ya dauko wata sanda baya yakoma daga chan wajen inda ya faka motarsa ya shiga jan Dogon layi,yana gama ja,cikin wani Fusata yazo ya wucesu kamar kiftawa da bismillah ya isa chan nesa da bohol din ma nan yaja wani dogon layi,Ko kallonsu bai yi ba,daga chan bangaren ya nunasu da hannu yana fadin"Ku yan iska ko? marasa mutumci,dama kune marasa tarbiyan anguwan ko? ok To iskancinku yazo karshe daga yau oya all of u ku fara frog jump daga inda layin chan yafara zuwa inda ya kare,kuma 50 zakuyi each zuwa da dawowa to be counting one ne..."Yafada cikin gadara da isa.   Gabadayansu suka kalli juna ganin zasu batamai lokaci yasa ya fara taku zuwa garesa ai da gudu suka isa ga layin kowacce ta duka tafara,daga nesa yace"duk wacce batayi da kyau ba,ko ta gama sai ta sake so is better da ki zage kiyi yadda nace..."Yafada yana harde hannuwansa akirji Sulaiman dake gefe yana kunshe dariya yace"Yallabai zanyi musu couting.",Da kai ya amsamai yana cije lebe kafin yace"ka sa ido akansu..Duk wacce bata yi dakyau ba juz ka waremin ita yau zasu ci ubansu ne..",Yar dariya Sulaiman yayi yana fadin"Baka da mtsala yallabai,ya fada yana kallonsu yana fadin"Toh maza kuyi da jiki...one,two...three,wlh kika bari aka barki abaya zan tsayar dake.."Yafada yana dariya jin haka yasa suka zage sai yi suke kafin kace kwabo sun Fita hayyacinsu ko goma basuyi ba,ammh haka suke kuka da majina,Tuni layin ya cika da mutane anata dariya wasu kuma na murnan Abunda ke faruwa don daman kowa yasansu Azeeza alayin basu da kunya ko kadan,wasu sai fadi suke gwara hakan,kila daga yanzu sayi hankali.   Azeema na gefe tana barin jiki Tana kallonsu Azeeza yadda suke kuka harda majina,Dasun bude baki zasu yi mgana sai captain yace +anoder 50 din,dole sukayi Shuru da bakinsu domin Wannan wahala tayi kama da wahalan gidan yari ne,Shiko yana gefe ya harde hannuwa bisa kirji yana kallonsu yana dan murmusawa,Da kallo yabi Azeema yadda tayi wani kalan Tsausayi nufota yayi sai ta hau ja da baya,tana ganin ya kariso sai ta duka ta kama kunni tana fadin"Don Allah kayi hakuri nima zanyi..Zanyi.."Take fada tana kokarin Fara tsallan kwado tsawa ya dakamata yana fadin"Stand..."mikewa tayi jikinta na bari,Tsaki yaja kafin ya juya yana fadin"Ina abubuwan dakika zo dasu diban Ruwa.."Bakinta na rawa ta nunamai botikan guda biyu,don dayan kam ya fashe,bai kara kallonta ba ya isa garesu,da hanzari ya isa ga bohol din yasa hannu ya ture layin dake kai ya aza botikinta Yasa dayan laullausan hannunsa yafara buga bohol din,Jikin Azeema na rawa take binshi da kallo yana zubamata ruwa bai dauke hannunsa ba,sai da ya cika duka botikan guda biyu,da hannu biyu ya daukesu atare,ya nufota cike da mamaki mutane ke binsa da kallo yanayin komai cikin Jarumta da takama,sai da yazo gabda da ita kafin yace"Wuce muje bush girl kawai..."Yafada yana huci jikinta na rawa ta mika hannu tana fadin"ba..Bari na dauka.."Wani dirty look ya watsamata kafin yace"Leave dis place now..."Yafada a tsawace,da hanzari tashiga gaba tana bin su Azeeza da kallo wadanda sukayi chanza kammanin saboda wahala ga Sulaiman Shiko ba mutumci da gayyah sai yace basuyi daidai ba,sunyi yafi ashirin ammh yace biyar ne,mai kyau sauran sai sun sake,Bayanta yake bi dauke da ruwa,Ransa na masa kuna banda An raina masa wayau wai wanna ce matar da"aka Aura masa,kullum gantali alayi kamar wata karya,Saboda cin mutumci harda Debo Ruwa saboda Rainin wayau,Kallonta yake tana tafiya wani takaici ya makarosa ji yake kamar ya shakota ya kifkifamata mari saboda haushi,Suna zuwa kofar gidansu taja ta tsaya tana so ta kalleshi ammh tsoro yahanata,Kanta na kasa tace'Don..Allah ka..kayi hakuri ka..."Bata gama Rufe baki taga ya wuceta ya shige gidan dauke da Ruwan baki ta rike tana bin bayansa da kallo,kafin jikinta asanyaye tabi bayansa.   Inna Ramatu na zaune bisa kujeran Tsugunno atsakar gida tanata bala"i ita kadai ba Azeemar babu Azeezar ba wanda ya dawo,kawai sai ganin tayi Tsulum Mutum ya shigo gidan bai dire ko"ina ba sai agabanta ya ijiyemata botikan Ruwa ta dago ta kallonsa cike da mamaki,kafin ta mike tana zare,ido lokacin idonta ya sauka kan Azeema data shigo ta rabe gefe tana hawaye,Cikin wani masifa inna Ramatu ke fadin"Kai mallam lafiyanka kuwa zaka shigo gidan matan Aure babu Neman izini.."Tafada tana binsa da harara,domin ta ganeshi yaron nan ne mara kunya,don tanajin Haushin Rashin gaishetan da bayayi. Ko kallonta baiyi ba,saima juyawa dayayi zai Fice yana kallon Azeema data rabe gefe tana zuban kwallah,kallonta yayi dakyau lokaci daya dayaji Tsausayinta ya tsirgamai saboda koda yaushe cikin kuka take kuma duk ganin da zai mata cikin wahala ne,Ransa ne yayi zafi Shiyasa ya waiga yana fadin"plz Inna kada Akara aikan Azeema zuwa dibo Ruwa infact duk wani aike adaina aikenta,Cuz yanzu ba da bane,tana da hukunci da Nauyin igiya uku akanta,in don wanda zai dinga debo miki Ruwa ne babu mtsala zan neman miki ammh plz and plz kada in kara ganin Azeema awaje matukar ba mkranta zata ba..."Yafada idonsa kyam a na inna Ramatu wacce ta Rike baki saboda mamaki.   Inna Ramatu hannunta abaki Tana fadin"Eh lalle sannu Lawali..Toh baza"a daina aikenta ba din,amtsayinka nawane zaka zo kana bani Umarni..."dan mirmishi yayi kafin ya tako zuwa gabanta yace"Inna kin taba zuwa bariki don Allah..."Yafada yana sosa sajensa bayan ya kafamata ido,Ganin haka yasa inna ta fara ja da baya tana kifkifta ido,Daure Fuska yayi kafin yace"Toh matukar baki bi Umarni na ba,zan sa azo asace min ke,sai kin kwana kin wuni acikin Firiza mai maida jikin dan Adam kankara,kafin na hadaki da sojoji su huce Haushi akanki..Maza ki amsa min da Toh..."yafada yana Buga hannunsa bisa cinyarsa sai da tayi kara,ai inna Ramatu bakinta na Rawa take fadin"Toh..Toh angama yallabai.."Take fada tana Dafe bakinta jikinta ba inda bai Rawa saboda jin ya ambaci xai saka asaceta tasan tsab zai iya don ba mutumci ne dashi ba.. Ganin yadda take Rawan jiki yasa dariya yakusa subucema Azeema tayi Saurin dafe bakinta,Aliyu ya bita da kallo kafin yadan murmusa yana kallon Inna Ramatu"Ahankali ya Furta "Good..."Yafada yana juyawa bai ko kalli barayin da Azeema take ba ya fice daga gidan cikin Takunsa na Takama da Jarumta,Yana ficewa Inna Ramatu ta hau leka kofar waje tana fadin"Baza abi ba din.."Tafada tana zare ido,dariyan Da Azeema take boyewa sai da ta Fito,kallonta Inna tayi tana fadin"Zan ci ubanki shegiya mai Farar kafa,wlh in yasa aka sace ni daga ke har Lusarin ubanki in nadawo bazaku ji da dadi ba.."Tafada kafin buguzun buguzun takoma daki tana borin kunya,ammh jikinta tsab da tsoron Captain.. Shiko yana fitowa ya nufi wajensu Azeema yaga yadda sukayi saboda wuya,yana zuwa yace su dakata kowacce ta mike,ai fa nan fa daya gabadayansu gwiwa tayi sanyi basa iya mikewa saboda yadda sukaji Jiki,tsawa ya daka musu suka tsaya kan kafafunsu suna rawan jiki,Kallonsu yayi yana dan mirmishi kafin yace"Gud job..Kun gaji gashi kunyi zufa,so kowacce taje ta cika botiki daya kafin in Tuna wani pushiment zaku yi next.."Kallonsa sukayi suna hawaye,Itako Azeeza duk azaban data ke ciki kallonsa take cike da so da kauna,yadda ya tsaya sai taji kamar taje ta Rumgumeshi,har wani lumshe ido takeyi tana lasan baki tsawan daya kara daka musu ne ya fargar da ita,gabadayansu suka je,kowacce taje ta cika botiki daya,na mutanen dake wajen suna gamawa yace kowacce ta dauko akanta tazo nan,haka suka dauko suka zo,suna zuwa yace"Kowacce ta kalli yar"uwanta..,Bayan sun kallah yace"Kowacce ta juye Ruwan jikin nakusa da ita..."Kwalalo ido sukayi suna binsa da kallo,tsawa ya daka musu yana fadin"in na kirga uku bakuyi Abunda nace ba,zan sauya ra"ayi daga wanka Ruwa zuwa na kasa kuma wlh zanyi Abunda nace.."Yafada kai tsaye,ah bai gama Rufe baki sukayi ma kansu wanka da Ruwa,kallonsu yayi yaga kowacce tayi tsamo tsamo kamar wasu zakaru Dariya ta kamasa,ammh sai ya matse da kallo ya bisu kafin yace"Yauwa kun warware gajiya by now kowacce tasaka gwiwanta akasa ammh kuma ta juya ta kalli hanyar gidansu.."yafada yana mirmishin mugunta,Zubewa sukayi kowacce na kuka harda majina,domin ji suke tamkar gangar jikinsu bazai iya Daukansu ba. Wucewa yayi yafara tafiya kafin yace"Kowacce tafara jan gwiwa har zuwa gidansu,wlh tallahi duk wacce tatashi na ganta ko na kamata,yau sai ta zagaye anguwan nan tana jan gwiwa,toh tun kuna son kanku da Arziki kuyi yadda nace,dis one na small one,duk Randa kuka karama matata Rashin kunya  zanyi Doubling din hukunci danayi muku yau,so be carefull.."Yafada yana wucewa kafin yace"1,2,3...Start..."Da hanzari kowacce ta fara suna jan gwiwa suna kuka wiwa,Inda Allah ya taimakesu duk yan wajajen nan,gidajensu babu nisa sosai,nan kowacce ta nufi gida da jan gwiwa tana kuka harda majina,Shiko Aliyu gida ya shige ko ajikinsa,shiko Sulaimam bai Tafi ba sai da akaci aka sude sai dariya yake Ransa fes anyi maganin marasa kunya.   Sai ga inna Ramatu da kanta ta fito tana hada Kulin Alalan tanayi tanama Azeema Allah ya isa,sai ga Azeeza ta shigo da jan gwiwa tana kuka Fuskarta ta hade da majina da kuka,ga jikinta ajike da Ruwa da hanxari tayi Wurgi da ludayin hannunta tana fadin"Na shiga Tara ni Ramatu Azeeza gamo kikayi kokuwa karo kikayi keda mai akori kura,yayi miki wannan damejin da jiki..."Tafada tana karisawa gareta tana riko Azeeza,gocewa Azeeza tayi ta zauna dirshan Tana kuka gwiwanta duk sun sale saboda janta datayi akaasa,Kafafunta kuwa ciwo suke matw kuka take tana hadawa da ihu tana fadin"Wayyo inna wlh kafata zafi takemin kuguna,ya rike ban iya mikewa saboda azaba.."Tafada hawaye suna zubomata,Azeema dake lekensu ta window ta kece dadariya tana kama bakin ganin yadda Fuskar Azeeza ta dawo kamar wacce akayi wasan kura da ita,kallonta inna tayi tana fadin"ke wai tsaya Hatsari kikayi ne komiye..?"Azeeza na kuka tace"Wani hatsari inna,ba yaya captain bane saboda naje kiran Azeema tazo in jiki ba,sai ta dauko Ruwa tazo zata wuce shine santsi ya kwasheta tafada kwata,shine shine fa,yazo ya hadamu nida su lantana,yasakamu tsallon gwado bayan mungama yasa mukama junanmu wanka,duk hakan bai ishesa ba,sai da yasamu kowannenmu yaja gwiwansa zuwa gida..",Takarishe tana yaye zanin jikinta gwiwanta ya bayyana Duk ya sabe,baya inna Ramatu taja tana salallami take fadin""Kutmar ubanchan,yanzu Shi yayi muku hakan?gyada kai Azeeza tayi tana fyace majina,Haba Inna ta rike tana fadin"Lalle ya cika mara mutumci ai sai ki tashi ki gasa jikin ki,kiyi hakuri.."da mamaki Azeeza ke kallonta kafin tace"Inyi hakuri fa kikace inna,nazata zaki Ramamin kan Adda Azeema tunda akanta ne yayi mana haka.."baya inna taja tana fadin"Wa ni? Rufamin Asiri nima bai dade da fita daga gidan nan ba,yamin kashedi sosai kan Azeema yace duk Randa na saba umarninsa,sai ya saka ansace,na kwana afiriza mai maida jikin mutum kankara,kafin ya hadani da sojoji suyi wasan kura akaina,.."Tafada tana waigen kofa,zaro ido Azeeza tayi tana fadin"da gaske inna..."Gyada mata kai tayi tana fadin"Wlh kinga kuwa ko saceni yayi babanki bazai damu baTunda yafi son Wanchan sakaryan Akanmu.."Shuru Azeeza tayi batama inna mgana ba,Tunaninta yatafi kan Tunano Fuskar Abun kaunarta,Inna da hanzari taje ta hura wuta ta saka Ruwan zafi kafin tazo ta ciccibi Azeemar zuwa kofar dakinta inda ta Shimfida mata tabarma,Azeezar sai wash wash take saboda azaba ammh kuma ko Ranta batajin Haushin Captain ba,saima tsanar Azeema daya kara cika zuciyarta ta kudiri niyar ko ta halin kaka sai ta mallaki muradin Ranta. Inna Ramatu ita tagasa Ma Azeza jiki tana gasata tana kukan zafi bayan tagama ta shafe mata jiki da Man zafi,hakama Sauran kawayenta,kowa yaji Captain ne,ko ya taso da zafi sai yakoma don ba"a ma Soja wargi,Ballema kowa yasan waye captain kaf,anguwan nan Ansan baya da wasa yaci kaniyarka bawani abu bane awajenka,Azeema ko cikin dakinsu tana kashin dariya domin Ranar tayau ta mata dadi,kota tafito Diban Ruwa tayi wanka daga Azeezar har Inna ba wanda ya Tankata haka ta shige bayi tana dariya,wani Farinciki na Fizganta bata san dalili ba,ammh ko Fuskar captain Tatuna sai taji wani Sanyi ya Shiga Ranta,ita kadai ta Furta. *YAYA CAPTAIN NAGODE* _______________ Ranar da Aliyu ya taho Gombe Aranar Ni"ima ta dira akaduna,Taji matukar takaichi da Bakinciki lokacin da captain jabir ke fadamata Cewa Aliyu ya taho gida,kuma bayajin zai dawo cikin satin nan,sai sati na sama,Kuka wurjajan Ni"ima takema Jabir kan yabata nombar wayar da zata samu Aliyu,dariya jabir yayi mata yana fadin"Bayajin cewa Aliyu ya chanza layi buh Abu daya yasani cewa ya kulleki ne,da zata tafi yace"Shawara mai kyau karta kuskura taje gombe wajen Aliyu in ma zata dawo ne tabari ya dawo kaduna yayimata alqawarin fadamata,taji dadi sosai Kafin tatafi sai da sukayi exchanging din Phone number,Direbanta ne yakawota Domin karya tayima mami wai zata raka Muneera biki sai yammah zata dawo Shiyasa har ta dawo gida mami batasan ina taje ba.    *************   Bayan kwanaki da Faruwan Abun,Azeema tasamu sauki sosai ta bangaren inna da Azeezar ita kanta bamai Shiga harkanta,ko aiki bamai sakata,Ammh dayake Azeemar ta riga ta saba shiyasa bata iya zama,duk Abunda tasan aikinta ne tun safe zata tashi tayi Mganar aikenta kuwa ba"a kara yi ba tun Ranar da Captain yayi mgana in ka ganta waje toh Mkranta zata ko Allo,itako da Azeeza ko mgana bata mata,in tayimata ma bata karba mata shiyasa tafita harkanta,Dayake bata zuwa mkranta tana jinyan kanta saboda kugu ya rike😂,Shikanshi mallam lawal yayi mamakin ganin chanji agidan,bai dai yi mgana bane,sai yaji dadi Aransa yana fatan ya sa Ramatun ta gyara halinta ne,itako Inna Ramatu mganar saceta a kaita barikin shine ke dagamata hankali,shiyasa ko taso yin wani Abu takejin Jikinta yayi sanyi,toh tafaa sani tsab Aliyu zai iya don ba mutumci ne da shi ba. Goggo batasan wainar da"ake toyaba ,don yanzu bata cika ganin Azeemar ba,saboda dawowar captain sai dai da safe in zata mkranta kan yatashi take shigowa su gaisa da goggon ta wuce agurguje,Shiko Captain haryanzu goggo batamai mganar data kirasa akai ba,Shikuma bai mata mgana ba,yana jiran yaji mezatacemai,Shima yana Tunanin Dauke  Azeemar  daga wanchan Rayuwa zuwa wata rayuwar mai inganci. ************** Yanasanya mota kenan Cikin garejin yana Sauri yasamu jam"in sallar isha"i yaji maganganu daga kofar gida,koda ya fito dayake akwai wuta,kuma haske ya wadata kofar gidan,Kallonsu yayi suna tsaye Azeeza takalli Azeema tace"Gaskiya Adda Azeema kidaina sakamin ido,ina Ruwanki dani,wato ke kinyi Aure,kina bakin ciki ni kar na tsaya na nemi nawa mijin,da anyi mgana sai kice,Baba yahana,don Allah kibarni naji dadin rayuwata.."tafada tana saka hannu ta ture Azeema dake tsaye sai da ta fadi,tsautsayi yasata tafadi ta gefen hannunta sai da yayi kara,dan Ihu Azeema tayi tana dafe hannun saboda azaba,Hawaye na shatata bisa kuncinta   Kallonsu yake cike da mamaki,kamar ya basar ya wuce,sai kuma ya tsaya yana kallon Azeezar harta kariso kusa dashi bata lura dashi ba,sai da taji ya dakamata tsawa yana fadim'"U Stupit,Come here.."Yana fada yana gyara tsayuwarsa,ba Azeeza da"aka dakama tsawa ba,hatta Azeema dake gefe saida ta razana,jikin Azeeza na rawa ta kariso tana kallonsa kafin tace"Gani.. YAYA CAPTAIN.."Ko kallonta baiyi ba,sai ya juya kan Azeema yana fadi cikin tsawa.."Au ke bazaki zo ba,jira kike na kiraki ko?i swear in kika bari nazo na sameki sai kin zagaye anguwanan kina tsallen kwado,wawiya kawai.."Yafada yana hararanta,ai Tun kafin ya rufe baki,ta kariso gabanshi jikinta na kyarma,hawaye na zubomata,Azeeza kuwa kuramai ido tayi tanajin wani dadi kamar ta rumgumeshi,hartana wani lumshe ido saboda yadda Shaukin ke Fuzgarta Kallon Azeema yayi kafin yace"In kika bari hawayen ki ya zuba akasa,wlh sai kin duka kin lasheshi tas.."yafada ba alamar wasa atare dashi,Azeema da hanzari,ta hadiye kukan nata,tana share hawayenta,tsawa ya dakamusu yana fadin"Daga ina kuke Don ubanku yanzu dadddaren nan?.."Azeema bakinta na rawa tace",Da..daga Mkrantar Allo.."Sauke idonsa yayi kan Azeeza wacce tayi zurfin cikin Tunani,kuramata ido yayi yana ayyana girman Rashin kunyar yarinya,kara tamke fuska yayi kafin yace yana kallon Azeema"Waye ya girmi wani acikinku..? Da rinannun idanunta ta dago ta kalli Azeeza,wacce take wani mirmishi,Daka musu tsawa yayi yana fadin"Wai bada ku nake,mgana ba,ok so kuke yanzu jikinku yagayamuku inaga."Yafada yana kokarim zare belt,da hanzari Azeema tace"Nice,na girmeta..."Wani banzan kallo yayi mata kan yace"oh kece babba ammh kina zaune,yar kanwarki na miki Raini,harda tureki,kekuma dayake sakaryace mara wayau,har kina mata kuka ko"?yafada yana sakarmata ido   Jikinta na rawa kuka na neman kwacemata tafara ja baya,"Tsaki yaja yana fadin"bantaba ganin sokuwar yarinya irinki ba.."yafada yana maida hankalinsa kan Azeeza,Yaga yadda ta saki baki da hanci tana kallonshi nan da nan ranshi ya baci bai yi wata wata ya saka hannu ya shareta da mari lokaci daya ya sanya kafa yayi ball da ita,Azeeza dataji saukan mari abazata dakuma yadda ya hambareta tayi gefe tana fashewa da kuka"Nunata yayi da yatsa yana fadin"Shhiii..In kikayi Min kuka wlh Sai nayi miki bulala dari,don kaniyarki sa'arkice dazaki dinga dagamata murya,harkina dukanta, wato Abunda yafaru Ranar bai Tsorata ki ba ko?wlh na kara ganin kin mata rashin kunya,sai na saki cikin kankara kin kwana biyu,Try me an See.,Bacemin daga gani,tunkafin nafara kwallo,dake bush girl mai kama da monkey.."Da gudu Azeeza tamike ta shige gida tana kurukuruwan  ihu,kallonsa ya dawo kan Azeema dake gefe tana sharan hawaye,Wani kulilin takaichi ya tokareshi,yanzu wai wannan wawiyar itace matarshi,gaskiya goggo bata kyautamai ba   Wucewa yayi yana fadin"Kema bita,kafin na chanza mind dina,inyi kasa kasa dake,kuma Nakara ganin kina mata kuka,sai na prison ya fiki jindadi,ko mganar banza ta fadamiki slap her,beat her,yadda zata kiyaye ki,kinji ko bakiji ba.. Da wani Rawan jiki dana baki tace"Na..naji...'" Better.."yace yana wucewa massllacin cikin sassarfa,da hanzari Azeema tafada gidan Goggo don tasan tana Shiga gidansu to tabbas sai Inna Ramatu Tarama ma Azeeza dukan da yaya Captain yayi mata,duk da yanzu tana shakkar yimata wani Abun saboda shi. *Am Srry For d late update Na mantane ban hidi muku ba,Zaku dinga samu update din Ali gadanga duk bayan kwana daya ne,cuz am busy wlh Abubuwa sunman yawa Akwana dayan ma,karfin hali nakeyi..Masu comment da sharhi duk nagani kuma ngd sosai Am srry bansamu maida Reply ba,saboda wasu abubuwa dasuka shamin kai buh duk nagani kuma ina godiya Allah ya bar Zumunci Amin..*            *#Comment share,and vote...#*       *#Intelligent writer's asso...#*       *#Janafty....#* *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ *NOT EDITED*💥         *Chapter 11*   """Goggo na cikin kichen taji Sallaman Azeema,da hanzari ta fito tana fadin"Ah Azeema,kice kamar daga sama da daddaren nan? Tafada tana kallonta,Sunkuyar dakai Azeema tayi tana kokarin dukawa ta gaida goggon saurin Rikota tayi tana fadin"A"a tashi kada muyi haka dake,bama wannan ba,miye naga kina wani zare ido,gabadaya kamar atsorace kike,gayamin badai wani lalatattace bane ya biyoki yanzu na fita naci ubanshi,kokuma na hadashi da gadanga wlh yaci uwarshi yanzu nan fadamin waye ya biyoki naga kin Shigo a Tsorace"Dan waro ido Azeema tayi kafin tace"Ba kowa bane fa inna Dama yaya captain ya daki Azeeza saboda tamin Rashin kunya,shine na shigo nan kada na koma gida inna ta huce akaina.."Galala Goggo ta kalleta kan tace"Ai yamin daidai wlh,kema dai Azeema wlh ki kamma jikinki,in dai kina wannan sokanci wlh bazaku Shirya da gadanga ba,shi mutum ne dabayason wargi balle shashanci yo in ma kinaso sace zuciyarsa ne,na baki satan amsa ki zama mace Tukunnah bayan kinkam jikin ki Atoh.."Tafada tana Riko hannunta,Baki Azeema takama tana yar dariya,Mangare mata kai goggo tayi tana fadin"Au dariya na baki ko?yo ai gaskiya ne,ammh wani lokacin in kina wani Abun sai ki dinga Tunamin da Mahaifiyarki Fatima,wlh Azeema yadda kike da hakuri da kawaichi to Fatima ta fiki.."Tafada cikin sanyi,nan da nan idon Azeema ya ciko da hawaye,dafa kanta goggo tayi tana fadin"Karki damu Azeema wlh Tamkar Aliyu haka nake kallonki da izinin lahi sai kin zama Abun alfahari,da kin Tuna da mahaifiyarki karkiyimata kuka kiyi mata addu"a da Fatan tana kyakyawan mtsayi kinji ko? dakai Azeema ta amsa tana share,kwallah hijabin jikinta goggo ta ciremata bayan ta amshi al"qur'anin tana fadin"Maza shiga shiga ciki ki dauro alwala kizo muyi sallah sai muci abinci yanzu na gamashi da zafinsa,ai ni nagodema ja"irin nan gadanga daya bugemin Mara kunyar yarinyarnan gashi sanadin haka yata tazo wajena,duk da yanzu wasan buya ake dani Tunda Megida yadawo.."Tafada tana kyabe baki,Tura baki Azeema tayi tana fadin"kai goggo ba ina zuwa ba,kuma ni yaushe nace haka.."Goggo tayi yar dariya tana fadin"Au hakane fa,to naji baki ce ba,maza shiga kiyo ki fito an kusa sallame salla daga masallaci.."Tafada tana Ficewa daga Falon,itako Azeema dan mirmishi tayi kafin tafada bedroom din na inna wanda in ka gansa ko na wata amarya albarka saboda yadda yasha wani ubansu royal bed mai kyau da tsari gashi yana malale da capet mai kyau da tsari,da makeken wardrope dinta sai madubinta dake shake da kayan shafa na mata,wanda goggo banda kwalli bata shafa komai,ammh kullum taramata Ali gadanga yake,Tunda kawu ya daukemata Nauyin komai. Tare sukayi jam"i da goggo suna gamawa goggo ta zubomusu abinci Shinkafa da miya sai slat datayi musu goggo fa,ba baya ba,akwai iya girki sosai kamar ka tsinke hannu,nan suka zauna Dole tasa Azeema sakin jiki don goggo dai kun santa dole ma mutum ya saki jiki da ita,da farko Azeemar kin ci tayi,aiko goggo tayimata barazana da zata kira Aliyu yanzu yazo yayimata dure,kila taci jin haka yasa taba goggo hakuri ta hau cin abinci dama yunwa takeji sosai domin tun karin safe rabonta da Abinci,Ammh tanayi tana waige da sauraran waje kada Yaya captain yazo ya Ritsata.   Itako Azeeza tana shiga gida da ihu Ta iske mallam lawal atsakar gida shida Inna Ramatu,jin ta shigo da ihu yasa Inna mikewa tana fadin"Ke lafiyanki kuwa keda wane.."gabansu Azeeza ta zube tana fadin"Inna wlh In baki dauki mataki kan Adda Azeema ba,ni zan dauka dakaina.."Tafada tana hawaye,wanda bana zafin marin da yaya captain yayimata bane,a"a takaichi yadda taga kamar yana tsausayin Azeemar ne,wanda ita ba burinta kenan ba,burinta kafin yafara son Azeemar ita ta riga ta mallake zuciyarsa Allah barshi ya dankarama Azeemar sakinta ta kara gaba. Inna tace"Toh me tayi miki ne,nifa bangane ba? Kyabe Fuska Azeeza tayi tana fadin"Ba ba kawai mundawo daga Mkranta bane zamu bi ta kofar gidansu yaya captain Tunda Adda Azeema ta ganshi shikenan ta nufi wajensa,bansan metacemai ba,naga dai Tana ta nunoni,ban ankara ba yazo kusa dani kawai ya mareni,kuma ya saka kafa yayi Shuru dani.."Tafada tana kara barkewa da kuka kamar gaske      Kutmar ubanchan.."Inna tafada Tana rike kugu kafin ta waiga tana fadin"Ammh dai kaji Abunda tsinanniyar yarka tayi ko? ammh naga kayi Shuru bakace komai ba"Ko kallonta baiyi ba yace"Nidai ban Tsinema yata ba,sai dai in ke kika Tsinema taki,mganar kuma da makaryaciyar yarki ta fada ba gaskiya bane,na tabbata Azeema bazata kulla miki sharri har Aliyu ya dakeki ba,sai dai in rashin kunya kikamai ya hukuntaki.."Yana gama fadar haka ya mike yana kakkabe rigarsa yake dakama Azeexa tsawa yana fadin"Tashi kiba mutane waje,matukar baki zama mutum ba,har abada ni dake bazamu Shirya ba.."Yafada yana Shigewa daki. Da kallo inna ta bishi kan takoma ta zauna tana fadin"Eh na yarda tabbas Watarana Azeema zata kashemun aure,toh kan ta kashemun ni zan mata dukan mutuwa dasai ta gwammace kida da karatu,wlh tallahi sai dai duk Abunda zai Faru ya faru..",Tafada tana huci,ganin haka yaasa Azeeza tashiga zigata na taci uban Azeemar in tadawo itako inna huci kawai take kamar wata macen zakanya. Shiko gadanga yana idar sallah yadawo gidan,yana shigowa yaji muryan goggo tana hira cikin hiran natane yaji ta ambaci Azeema jin haka yasa yayi burki zuwa dakinsa cuz bayasan ya mtsama yarinya Tunda ya lura tsoransa takeyi,bai cika cin abinci mai nauyi ba da daddare,shiyasa goggo bata damu da nemansa ba,balle ta kaimai Abinci,har wajen goma Azeema na gidan sai lokacin tace zata koma gida goggo tayi tayi ta tsaya ta kwana ammh taki dole ta kyaleta ammh aranta tana addu"ar Allah ya hadata da gadanga ya warfatota tadawo akwai illai tana Fitowa tsakar gida cikin sanda Ya hangota dama yaji karan bude kofa,Fitowa yayi yana kallonta tana tafiya ahankali Gyara tsayuwa yayi sai da takusa isa ga kofar gidan daya kulle Tun dazu kan yace"Ke...",yafada cikin sanyi,Cak ta tsaya jikinta na rawa jin muryansa kafin ta waigo Arazane kallonta yayi kafin yace"Ina zaki.."?Bakinta na rawa tace,"Gi...gida...Za..zani.."harara ya zabgamata kafin yace"dallah wuce kibama mutane wajen gidan wa zaki Da daddrenan.."Yafada yana kokarin komawa daki,kin tafiya tayi ganin haka yasa ya dakamata tsaawa yana fadin"Au zaki wuce ko sai nazo na tattaka ki anan wajen ne.."Jin haka yaasa tayi dakin goggo da gudu tana rawan jiki,gyada kai kawai yayi ya rufe kofa ya koma ciki,tana shigowa daki taga goggo na mata dariya tana fadin"Allah yamaka albarka gadanga..."Take fada tana ma Azeema dariya,Azeema tayi nakwa nakwa da Fuskar kamar zatayi kuka da sauri goggo ta rikota tana fadin"Yi hakuri kema Allah miki albarka Azeemata muje mu kwanta kinji.."Tajata zuwa kan makeken gadon nata ta kwantar da ita,tana shafa kanta tace"Toh kwanta kiji gobe da safen zan rakaki har gidan kinji ko? gyada mata kai Azeema tayi tana dan mirmishi Aranta tanajin son goggo na ratsata saboda yadda take kula da ita.   Shiko mallam lawal koda dare ya tsala Azeema bata dawo ba,haka inna ramatu tazo kansa tanata jaraba wai Azeema bata dawo ba,tatafi gantali kuma wai nan matar aurece,hartana cewa bataga amfanin wannan Auren ba,shisshigi ba kwarjini,sai Tusa kai suke ana gwasalesu,shidai yana jinta kanzil baicemata ba,saboda yana da tabbacin Azeema na gidan goggo kuma yasan darene yayi Suwaibar tahanata dawowa,juyamata baya yayi dole datagaji ta hakura tayi Shuru Tunda bai Tankata ba.      ************** Da Asuba bayan Aliyu yadawo daga sallar Asuba ya shiga wajen goggo yana fadamata yasamu kiran gaggawa daga bariki General ne ke nemansa da kansa,sabods haka zai zo yakoma ammh yafadamata bazai dadeba wannan karan zai dawo,fatan alheri tayimai kafin Surabu agurguje yagama Shirin saboda sauri ko karyawa baiyi ba,ya dauki hanyar kaduna,har yatafi Azeema bata sani ba,don bayan ta idar da sallar asuba takoma ta kwanta Shikenan sai barci ya kwasheta bata farkaba sai wajen Takwas saura,nan ta farka tana salati ta mike ta fito falo nan ta tarar da goggo na sharan capet din dake falon,saurin karisawa tayi ta karba tana Fadin"Haba goggo gani cikin gida saiki hau shara da kanki.."Sakarmata tsintsiyan tayi tana fadin"Na kyaleki kiyi barcinki ne,nima Fitan gadanga ne yasa nafara sharan.."Da kallo Azeema tabi goggo dashi sai ta samu kanta ta tambayan "Ina yaje Goggo..? Goggo tace"Eh ya koma kaduna wai yaasamu kiran gaggawa,yanzu bai dade da tafiya ba.."Shuru Azeema tayi taciga ba da sharanta bayan ta gama tayi mooping din dakunan duka,tana gamawa goggo tasa ta shiga wanka bayan Ta fito suka karya,lokacin har goma ta wuce,tarasa mkranta yau sai dai gobe in Allah yakaimu,Bayan sungama komai Goggo tasa hijabi ta rufo gidan suka nufi gidansu Azeema.   Inna na madafi taji sallamar goggo Fitowa tayi tana binsu da wani kallo daga ita har azeemar"Karkace kai goggo tayi tana fadin"Mun tashi lafiya Ramatu.."Dakyar Inna ta amsa da cewa!Lafiya..'daga haka tajuya takoma ciki goggo bata damu ba tace"Ga Azeema jiya wajena ta kwana dare yayi na hanata dawowa,ina mallam din yana ciKi.."? Mallam lawal daya fito daga bayi yace"Ina nan Suwaiba ina makewayi ne,naji shigowarki sannu da zuwa.."Goggo ta amsa "Da yauwa mallam,dama Azeema na rako jiya tayi dare sai ta kwana wajena.."Dan dariya Mallam yayi kafin yace"Toh inbanda Abinki suwaiba ai Azeema takuce gabadaya koma komawata tayi wajenki gabadaya ai babu matsala.."Gyada kai goggo tayi kafin tace"Hakane..."Azeema ce ta duka tana gaida Mallam lawal ya karba yana tambayanta yatakwana,ta amsa da lafiya kalau,tashi tayi ta shiga dakinsu nan ta iske Azeeza tatafi mkranta tayi mamaki sosai saboda sam Azeeza bata son mkranta,goggo ko daganan tayima mallam lawal sallama takoma gida,inna ko ko tak batace ba,kamar mai ciwon baki har mallam lawal ya Shirya ya fice batacema Azeema komai ba,kawai tana kallonta ne tana Tunanin yadda zata chanzamata kammani cikin hanya mafi sauki,sai kawai ta yanke shawaran tayi bakan sai ankwana biyu sai ta dauki matakin da zata dauka. ________________   *Masauratar Garin  Agadez*   ""Wai babana meke damunka ne,kaki bari Asaka malamai cikin wannan laluran taka,suzo kayi musu bayanin yadda kake gani amafarki kila in andace su gane me hakan ke nufi ammh sam kaki kuma GIMBIYA RAZEENAH Tafadamin baka bar mafarkan ba yanzu ma kamar yafi nada.."Takarishe cikin nuna Abun ya dameta. Jin Abunda Ummah mai babban daki tafadane da sunan data ambata yasa dagowa yana zabgama gimbiya Razeenah harara,itako ta kauda kai ko ajikinta,yana zaune kusa da kafafunta itakuma tana zaune kan wata kujera mai kyau da tsari irin na gidan Saurata su duka biyun suna sanyene da alkaybbu masu kyau da tsari,Kasan kuma wani capet ne daya malale dakin kowani lungu kuma dauke da Tuntu irin na gidan Sarauta,agabansu kuma shake da wani kayatattacen Faranti dauke da kayan Ruwa ma"ana Fruit.   Kallonta yayi yana Fadin"Kibamu waje zanyi mgana wa Ummata.."Yafada kai tsaye mikewa tayi kafin tace",Afito lafiya Ranka ya dade..",Ta fada tana gyara zaman alkyabban jikinta kafin ta fice,yana binta da harara lokaci daya ya dawo da kallonsa kan Ummah kafin yace"Don Allah Ummah kedaina daukan mganganun yaran chan akaina,ni basan ciwon kaina bane? kokuwa Sinfini sanin mezanyi ne,kuma mganar mafarki ko na malamai don Allah Ummah kibar mganar nan,bafa Abunda yagagari Allah koma miye insha Allahu inaji ajikina yakusa bayyana.."Yafada yana jinjinamata kai,Rausayar dakai tayi xatayi mgana yayi Saurin cewa"Don Allah kibar mganar nan Ummah,kuma kidaina basu Fuska in suka kawo miki ita,duk wacce acikinsu nake takuramawa in tana barci to ki fadamusu kada wacce takara bina Sashena don ba gayyatarsu nayi ba,bankuma ce Dole azo ba Atoh.."Yafada da alamar ya fara hasala Jinjina kai Ummah mai babban Daki tayi kafin tace"To ai Shikenan duk basai takai ga haka ba,Allah ya bayyanamana koma miye.."Da Amin ya amsa kafin ya mike yana fadin"Zani Fada Ummah yau sarkin garin Dossso zai kawomin ziyara zamu tattauna wata mgana ne nidashi.."gyada kai Ummah tayi kafin tace"Toh Allah ya taimake ka Allah tsone idon makiya akanka babana.."Da Amin yayi ta karbawa Kafin ya fice daga makeken falo,yana Fitowa dogarai na kofar Shigowa suka yimasa rumfa suna masa barka da Fitowa,basu barshi kowa ya gansa ba, suka Rufesa da riganansu har ya shige fada ya zauna,kafin afara gabatar da Abubuwan mulki kamar yadda aka saba akowacce safiya.     .................................... _Gombe_   Bayan Sati  daya da Faruwan Abunda ya faru,Yau din takama Asabar ne,Tun safe Azeema tatashi da wanki danata dana babanta sai na inna Ramatu,wannan karon kam bata dauko na Azeeza ba,domin har aranta ta gane Raini ne kawai ke karuwa matukar tana cigaba da bautama Azeeza,Sai da tagama wankin Tas tana shanya Azeeza da tashinta kenan daga barci ta fito tana mutsika ido ko sallah batayi ba,taga Azeema tacika igiyoyi da shanya ammh kaf babu kayanta daki takoma taduba ma"adanar kayanta taga ko kala daya Azeemar bata dauka ba,Afusace ta fito daga dakin tana fadin"Wai ke Adda Azeema kwanan nan mekike Nufi dani ne.."?tafada bayan ta tsayamata agaba kerere,kuma duka hannuwanta takama kugu dasu,ko kallonta Azeema batayi ba,saima tacigaba da shanyarta,Ganin haka yasa Azeeza ta fusata Tanufi kayan da Azeemar ke shanyawa duk ta rikito dasu kasa kuma tasa kafa tataka tana fadin"Kinajina ina miki mgana kina min banza,yanzu ai ina fatan kin jini ko,sai na kara fatali da sauran ne.."Tafda tana wani mata banzan kallo,Azeema dake bin kafan Azeeza da kallo daga sama har kasa taga yadda tayimata da kaya,Ranta in yayi Dubu ya baci ashe haka Azeeza ta rainata bata sani ba,bata gama mamaki ba Azeeza ta sanya kafa tayi Fatali da sauran kayan dake botiki daya rage bata shanya ba,Tana fadin"An kara zubarwa sai ki..."Ji kake Tas!Tas!Azeema tadake tsaye ta zabgama Azeema marika masu lafiya dama da Hauni,wanda saida Azeezan Ta wuntsila bakinta ya fashe da hanci Dago kanta tayi bakinta bude tana kallon yadda Azeema ke huci saboda bacin rai cikin kakkusan murya tace"Ni sa"arki ce Azeeza,ashekarun haihuwa nawa na baki? kodon kinga ina kyaleki bana tanka miki to ba tsoro bane wlh gudun mgana ne,ammh Tunda nagane baki da mutumci ballatana kunya yanzu mukafara dani dake acikin gidan nan.."Tafada kafin taDuka tana kwashe kayanta Ranta bace kamar tayi kwallah. Mallam lawal dake kofar daki Tun dazu yace"Kinyi min Daidai diyar albaarka,Hukuncin yayimata kadan dakin hadamata harda dukane kila tashiga hankalinta mara Tunani kawai.."Yafada Ransa na kuna,inna Ramatu dake bayi tana Allah Allah ta fito itako Azeeza jin zafin mari yasa ta shiga kurma ihu kamar wacce ake yankawa,Ai da gudun bala"i inna Ta fito daga bayi tana tambayan lafiya,daga Azeema har mallam lawal ko kallonta ba wanda yayi sai ta isa ga Azeeza tana fadin"Ke dallah bar kuka gayamin me sukayi miki don naasan daga Uban har yar bamai kaunarki acikinsu.."Wage baki Azeeza tayi tana fadin"Inna Adda Azeema ce ta kifkifamin mari,wai don nazo ina mata mgana kan naga bata hada da kayana ta wanke ba,shine baba yace wai tayi daidai ta takaramin da duka.."Dafe kirji inna Ramatu tayi Tana fadin'Kutumar ubanchan lalle tayi kuskure,ko ni dana haifeki bantaba saka hannu na mareki ba,balle ita,in ita bata hada miki da duka ba,ni yanzu zan hadamata shegiyar yarinya dama ina da cikinta yau zan Famsheshi.."Tafada tana Nufar Azeema wacce ke tsaye tana kallon innar,mallam Lawal yana fadim"A"a Ramatu karma ki fara,kada ki soma,Allah kika tabata zan bata miki Rai.."ina ko jinshi batayi tana zuwa ta kifama Azeema mari tana fadin"Don ubanki jakarkice ita,da zaki mareta zaki ci uwarki yanzu nan don wlh sai nayi miki dukan mutuwa gaba ko sunan Azeeza kika ji kya kiyayeta.."Bata tsaya Sauraran Azeema dake fadin"Inna ki tsaya kiji metamin wlh Azeeza ce bata da gaskiya kada ki dakeni.."Take fada kuka na tahomata,ammh inna bata saurareta ba,ta jawo wani tsohon igiyan Gugansu ta shiga laftama Azeema wacce ta durkushe tana kuka,Mallam lawal yayi Saurin isa kusa da Ramatu yana kokarin amsan igiyan ammh taki bashi da gayyah ma,take zabgamai azuwan bata sani bane,Azeeza na gefe ta share hawayenta ta mike tsaye hannuwanta sarke bisa kirjinta tana kallo tana mirmishin jin dadi. Goggo dake tsakar gida tana Taran Ruwa afamfo daidai gatangar gidansu Azeema takejin kuka da maganganu harda Muryan mallam lawal yana fadin"Kibari nace Ramatu,kibari ko.."Yake fada,da hanzari goggo ta ture botikin hannunta ta shige daki da Sauri ta dauko hijabinta da wayarta ko Rufe gidan batayi ba,ta fito da Sauri ta fada gidansu Azeema daidai lokacin da Inna Ramatu tawani bangaje mallam lawal yayi taga zai fadi Allah ya taimakeshi ya dafe duka hannuwansa akaasa,Itako inna harda hannu take hadama Azeema,Goggo data Shigo ta ruga da gudu tana fadin"innalillahi..Ramatu mezan gani haka?me Azeemar tayi miki kike mata wannan dukan.."?Tafada tana Ture Ramatun Ta Rumgume Azeema wacce Fuskarta tayi jajir,jikinta duk ya fashe saboda duka,baya inna Ramatu taja tana Huci da sauke gajiya tace"Malama babu Ruwanki,kifice ki bani waje,wlh in ban bar Azeema kwance ba bancika Sunana Ramatu ba.."Goggo ta dago kanta idonta yayi ja tace"Aikuwa bazaki cika sunanki Ramatu ba..."Tafada cikin Fushi kafin ta Fito da wayarta ta shiga latsawa A speaker Ta bude wayar saboda tana son Suji ansam kuwarshi. Captain Aliyu yana bakin aiki lokacin da kiran goggo ya shigomai wasu bataliyane agabansa yana koya musu Training da dubarin yaki,kiran nata ya katseshi lokacin yana sanye ne da kakinsa,Ya fito a Captain dinsa sak,dakatawa yayu yakoma da baya ya Dauki kiran yana fadin"Goggo.."Muryan ta narawa tace"Gadanga ga matarka Azeema nan Ramatu takamata da duka,na mata mgana tabari tace bazata bari ba,Tace indai batama Azeema dukan mutuwa ba bata cika sunanta Ramatu,inason ka nuna mata ikonka,kanuna mata bata isa ba,indai ni Suwaiba ni na haifeka.."Tafada cikin daga murya. Aliyu da Tunda goggo ta fara mgana jijiyoyin kansa suka mike Tuni idanunsa suka chanza launi,dunkule hannunsa yayi yanajin yadda muryan Goggo ke rawa batare da wani Tunani ba yace"Don Allah goggo ki bani dama..", goggo ta karba da cewa"Na baka dama gadanga..Nabaka kowacce dama Tunda dai batasan mutumci ba.."Cije lebe yayi kafin yace'Ngd goggo..Yanzu Ki dauki Azeema ki Tafi da ita in Baba na nan ki fadamai *AZEEMA TA TARE ADAKIN MIJINTA..* yafada cikin tattausawa,Dariya goggo tayi kafin tace"Angama gadanga Allah yayi maka albarka..."Daga haka suka yanke kiran,Goggo ta dago tana kallon inna Ramatu da jikinta ke rawa sai yanzu ta Tuna da kashedin Captain. Kallonta goggo tayi kafin tace"Kinga ikon namu ko,Uhmm wannan somin Tabi ne,kijira hukunci gadanga.."Daga haka Ta riko Azeeza,mallam lawal daya mike yana haki yace"Jeki da ita Suwaiba..Azeematu Allah ya albarkacin Aurenki Duniya da lahira..',yafada wasu hawaye na ziraromai saboda takaichi,Azeema na kallon babanta na kuka,sai itama takara fashewa da kuka,ammh cikin Ranta tana amsawa Da Amin,inna Ramatu baki ta rike tana fadin"ikon Allah sai kallo,Abun rabo ne budurwa da jika,wannan wani irin Aure ne,..."Tafada tana bin bayansu goggo da kallo har suka fice daga gidan.   Azeeza dake gefe tazama mutum mutum har su goggo suka fice,kenan yanzu Azeema zata tare adakin captain a mtsayin mata,duk tana zaune batayi wani Abu ba,ina?bazai taba yuyu ba,wlh Captain nata ne ita kadai indai bata sameshi ba,sai dai kowa ya raasa,zata iya yin kisa akansa koda kisan takama na yar"uwantane Azeema,Idonta gabadaya ya soye hawaye sun kafe saboda bakinciki,juyawa kawai tayi takoma daki ko inna dake kiranta banza ta mata don alokacin ma innar haushi take bata kamar ta makureta ta mutu kowa ya huta,in da bata daki Azeema ba babu yarda za"ayi goggo tazo har takira yaya captain yace Azeema tatare adakinta ba,Duk inna taja,Ran Azeeza tafasa kawai yake saboda kishi da hassada,Shedan sai huramata wuta yake azuciya Tare da kara tusamata tsanar Azeema Aranta,kanta ta buga agaru tana fadin" *BAZAN KYALEKI BA...WLH TALLAHI SAI NA AMSHI ABUNDA YAKE MALLAKI NA NE,KODA ZA"A ZUBDA JINI NE...*"Tafada jini na biyi goshinta kafin tafada bisa gado tana fashewa da kuka. *Tabdijam...Hmmm...Salon yanzu ya fara zuciyar Azeeza fa ta bushe babu imani ko kadan,ga Azeema zata tare agidan mijinta ga Goggo tabama Gadanga damar daukan kowani mataki..Akwai wasa sosai agaba juz keep following zan warwaremuku zare da abawa*        *Comment,share,and vote..*         *Janafty...*         *Intelligent writers asso....* *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ *Srry 4d late update...Bohot bohot love Habibaties...* *Chapter 12* _Kaduna_ """Yau din Takama weeked ne,Lahadin karshen mako ne,kowani soja dake barikin manya da kanana suna gidajensu domin Hutawa hakane ta faru da Captain Aliyu,Shima din Tunda ya dawo sallar asuba yakoma bai iya tashi ba saboda gajiya da barci. Cikin barci yakejin kiran waya da karan Door bell atare,Wayar nasa tana kan Side Drower din gadon nasa ne,hannu kawai ya mika ya dauko wayar da niyyar kasheta sunan Jabir daya gani ne,yasashi ya daga kiran yana fadin",Hey Dude wht wrong kakemin irin wannan kiran..? ya fada Muryansa da alamun barci daga chan bangaren Jabir ya amsa da fadin"Dallah mallah ka watsake daga wannan barcin Gani akofar Apartment dinka.."Aliyu najin haka ya datse kiran yana tsaki yasan halin Jabir kamar maye da takura,mirginawa yayi gefe ya cigaba da barcinsa ammh sai me karan Door bell din fa bai tsaya ba,har filo yasa ya Toshe kansa ammh duk abanza,Mikewa yayi ya duro daga kan gadon,sanye yake da wani 3quater din wando babu ko Riga ajikinsa ya fito daga bedroom din yana bata rai isa yayi isa ga kofar ya bude jabir dake Tsaye hannu harde akirji Ya bayyana Kare kofar Aliyu yayi yana rollin din idonsa kafin yace"Ya? lafiya mallam kazo kahanani barci sai famam bugamin kofa kake sai kace naci bashinka ban biya ba.."?ya fada yana ballamasa harara. Yar dariya Jabir yayi kafin yace"Ba laifina bane Captain,banbin ka bashi ammh akwai mai binka.."Yafada yana shafa sajen Fuskarsa,Shekeke Aliyu ya kallesa kafin yace"Toh waye..? Jabir yayi Saurin matsawa baya sai ga Ni"ima ta bayyana tana sanye da Doguwar riga Baka kirar Armani,tayane kanta da bakin mayafi,kafarta sanye da wani black halfcover,mai kyau da tsari,sai wata karamar jaka,da wayarta dake hannunta,Sake baki Aliyu yayi yana bin Ni"ima da kallo daga sama har kasa,itako Tunda ya fito take kallonsa gabadaya wani soyayyarshi data binne lungu da sako Ya tasomata lokaci daya hawaye suka cikamata ido saboda tsausayin kanta. Rausayar dakai Jabir yayi kafin yace"Toh na fita ko? Kai mallam ka bata hanya Ta shiga ciki takanas daga gombe take saboda kai,ko bakomai ka girmama bakonka.."Jabir na fadin haka ya wuce ya barsu nan,Ni'ima dake tsaye batayi gaba batayi baya ba,kallonsa kawai take hawaye suka gangaromata baki na Rawa ta Furta.."Soja..Nah...",Tafada cikin muryan kuka kafin tatafi da gudu ta fada jikinsa sai kuma ta saki kukan lokaci daya,Ajiyar zuciya Captain ya sauke kafin yayi baya bayan ya sanya kafa ya Rufe kofar takoma Tarufe kanta,hannu ya sanya yana buga bayan Ni"ima lallashi itako Fadi take"Why my Captain? why..? .meyasa zaka barni alokacin danake tsananin bukatarka da burin na sameka? wlh koda da darana daya bantaba samun kwanciyar hankali da barci mai dadi ba Tunda na Rasaka don Allah Sojana kada ka sake gujemin wlh bazan iya Rayuwa baka ba,nasha wahala kafin na sameka...",Tafada tana kara kamkameshi,tanasakin wani marayan kuka. Bambareta yayi daga jikinsa ya isa da ita kan daya daga cikin kujerun Falon ya zaunar da ita,Kichen Ya nufa yaje ya daukomata Ruwa da wani karaminn kofi ya Tsiyayamata mikamata yayi yana kallon kwanyan Idonta,Amsa tayi kafin ta sanya hannu ta share hawayenta,dan kurba tayi kadan kafin ta mikamai,kan Center table din dake Falon ya ijiye kofin kafin ya koma kujeran dake kallon nata ya zauna bayan Ya Dora kafa daya kan Daya yana Fuskarta dago da kanta tayi Tana kallonsa Shiko Remot ya dauka yana sarrafa talabijin din dake Falon. "Soja...Nah...."Tafada cikin Rawan murya Dagowa yayi zata kara mgana yayi Saurin dagamata hannu yana fadin",Kinga nifa bani zakizo kina ma kuka ba,babanki zaki tasa kikatayima Kuka domin shi yasaka alkamashi ya datse halakan dake tsakani na dake..."Ya fada idonsa akanta Raurau tayi da ido kafin tace", i know buh..."Dagamata hannu yayi kafin ya mike yana fadin",Ki Adana kalamanki Ni"ima domin basu da muhalli awajena,Ba shakka ada na soki,na kuma so muyi,zama na har abada dake,sai dai kash Tun Ranar da mahaifinki ya watsamin kasa a ido naji kin Fita Raina,ko koda ace banyi Aure ba bazan Taba iya Aurenki ba,..."Yafada kai tsaye Azabure ta mike hannunta dafe bisa kirji tace",Kana nufin kayi Aure ne my Captain..? Takowa yayi zuwa gabanta kafin ya sanya duka hanuwansa cikin aljihun wandonsa yana fadin"Kwarai ma kuwa ai wajen da mahaifinki yace bazai bani Aurenki ba saboda Bani da uba awajen wani Uban ya wanke yarsa ya bani,kinga ko iya karamci da hallacin yayimin,kuma koda ma ba"ayi haka ba,ni Aliyu bani da burin zama da mace Fiye da daya..So Abunda nakeson fadamiki gwara Tun Wuri kiyi Facing Realiaty Ki cireni Aranki don bazaki taba samuna ba,shawara ta karshe don Allah kada ki kara zuwa gida,ina da mutumci a idon jama"a bana Fatan ki Fusatani har na zubda wannan mutumci...',Daga haka ya juya zai Shige bedroom dinsa har ya kusa shiga ya waigo yana fadin"Armmm..In kin Fita plz close d door...",Yana fadin haka ya Shige bedroom ya banko kofa Ransa bace,kawai daurewa yake shiyasa bai Mazgeta ba,ammh azahirin gaskiya haushinta yake daga ita har Dan sandan Ubanta. Ni"ima ko Durkushewa tayi ta fashe da kuka,kamar zata Shide,Rike kanta tayi tana girgizawa tadade tana durkushe kafin tatashi ta fice daga gidan,Direba ya kawota Jabir na gaban gidansa yana jugging ya hangi Fitowar Ni",ima Tana kuka Dan mirmshi yayi kafin yace"i know haka zai Faru dama gaskiyan nake so ki sani asauka lafiya..,"Yafada yana dan Dariya,mota ta Shige ta Umarci Direba ya taka mota suje don yadda take jin zuciyarta kamar zata Fashe saboda kunci. _________________ _Gombe_ Yau kimanin Sati daya kenan da komawar Azeema gidan goggo,Duk wani jin dadi da Kulawa goggo na bata,domin koda ta daukota daga gidansu Kai tsaye shashen Aliyu ta budemata tace mata nan ne dakinki Azeema,ki zauna kijira mijinki har ya dawo..Toh ya Azeema zatayi bata da yadda zatayi sai bin Umarni,Goggo da kanta ta zage suka gyara shashen suka tsabtaceshi,Washegari kuwa Goggo da kanta tadauki Azeema sukaitai kasuwa tayimata siyayyah kaya da Atamfofi da Dogayen Riguna harda masu sikat,sai kayan kwalliya da takamla duk wani Abun gayu dai na mata ta siyamata domin goggo kudi har bata sanin ina zata kaisu,in kawu yazo ya bata,hakama Aliyu,kullum Tarasu take saboda babu Abunda take siya komai na more Rayuwa sun siyamata shi ta mallakeshi,harta ta wajen gyaran kai Sai da goggo takai Azeema aka gyaramata kai aka wankeshi sosai,Ita kanta Azeema tayi Farinciki da Shigarta sabuwar rayuwa,haka Baba Ade tazo tayitama Goggo godiya harda kwallah saboda murnan chanjin Rayuwa da Azeema ta samu kamar yadda Mallam lawal Shima dauke Azeema daga gidan Yafi komai yimai Dadi. Goggo batai kasa agwiwa ba,harta girki tazage tana koyama Azeema dawasu kissa,da dubarun yadda zaka jawo hankalin Namiji gareta,kullum bata lbrai take,tare da kawomata kissa kala kala na yadda kishi mai tsafta ya gudana agidan Annabin Rahama Muhammed Sallallahu alaihi wasallam,Tare da kissosin matan sahabbai,ba shakka Azeema na dauka shawarwarin goggo sosai don tana jin dadin xama da ita,Cikin Sati daya Azeema ta chanza kamar ba ita ba, Tuni wa"innan kuraje suka kama kansu dama wahalace ta kawosu,Tayi dan yi kiba taciko uwa uba ga chanjin abinci dana Sutura,Kullum a Sashen gadanga take kwana,ammh adayan bedroom din dake kusa danashi,wanda yake akulle Tana Tunanin makullin dakin yana hannun mai Shi ne,Watarana adakin zasu wuni da goggo watarana kuma A shashen goggo,Tunda Abun ya faru Azeema bata taka gidansu ba,kai ko Fita in ba kasuwar da sukaje da goggo ba,bata taka ko"ina ba,Babanta Kadai suke haduwa dashi in ya fito da safe zai Tafi kasuwa don yanzu yakoma cikin kasuwa da sana"arsa Ssnadin gadanga don shi ya siyamai shago ya koma chan,yanzu hankali mallam lawal akwance yake,Domin Ramatu dai bata da wanda zatayi Fitina dashi Azeema ce kuma ta barmata gidan,daga ita sai yarta suci wainarsu babu babbaka. Azeeza kuwa Duk iya tsawon kwanakin bata taba Sarara ma kanta da Tunanin mafita ba,tabuga ta buga ammh tagagara samun wata hanyar da zata cima nasara Adaren lahadi zuciyarta tagama yanke shawaran data ke ganin tabbas ita tafi dacewa kafin tafara zartar da komai,so take ta Fara lalata Auren Azeema Tukunnah ta yadda babu wanda zai zargeta da aikata hakan. *Monday* Monday Tushen Aiki ko bature na tsoron zuwanki,Yau Su goggo su dan makara tashi,kuma yau din ne Azeema zata koma mkranta,koda ta Shirya har 7:30am ta wuce Shiyasa kawai ta dauki jakarta tana cema goggo ta wuce,fada goggo tafara yi tana fadin ya zata tafi bata karya ba,maza ta tsaya ko Ruwan Shayi ta sha,Tura baki Azeema keyi tana fadin"Allah goggo na makara.."Fifitamata shayin goggo keyi Tanafadin"To sai me,yanzu zaki isa ni zan Rakaki har mkrantan in Tsoron duka kikeyi bamai tabaki kina matar soja..'Yar dariya Azeema tayi kafin tayi mgana Sukaji sallama suka karba atare,Daga labulen dakin akayi Azeeza ta bayyana itama jikinta sanye da kayan mkranta ga jakarta ahannu,daga Azeema har goggo da kallon mamaki suka bita,itako sunkuyar dakai tayi kafin tasaka gwiwowinta akasa Tana fadin"Don Allah Adda Azeema kiyi hakuri ki yafemin Duk Abunda nayi miki,wlh Sharrin shedan ne,Ke yar"uwatace danafi so fiye da komai Arayuwata duk inna ce,take zugani ina miki Rashin kunya,ammh bada son Raina bane,ammh yanzu na Tuba,wlh bazan kara jin zugan inna ba,don Allah kiyafemin...",Tafada tana fashewa da kuka,Kallon Goggo Azeema tayi itakuma ta gyada mata kai,da hanzari ta isa ga Azeeza ta dagota ta Rumgumeta tana fadin"Shiiii..Kidaina kuka Azeeza na yafemiki dama bantaba rikeki Araina ba,Na yadda shedan ne yakeso ya raba tsakaninmu..Bakomai Allah yayafemana gabadaya.."Lamo Azeeza tayi tana wani dan mirmishi kafin ta dago tana fadin"Duk inna..."Shiiii...Kiyu Shuru hakanan ma,karki manta inna fa mahaifiyarkice fata kawai zakimata Allah yasa ta gane itama.." Azeeza wajen Goggo Ta nufa itama ta duka tana rokonta dagota goggo tayi tana fadin"Dukkanku ya"yana ne,babu wanda na ware acikinku,Allah ya hada kanku.."Suka amsa da Amin nan fa su Azeeza aka share kafa akayi kari mai lafiya kafin goggo ta rakasu zuwa bakin Titi su hau Daidaita Dari biyar Goggo taba Azeema tace suyi kudin Abun haawa zuwa da dawowa sauran kuma suyi kudin Tara dashi,murna sosai sukayi suna ta mata godiya har suka kulema ganinta tana Faman daga musu hannu,acikin keken napep din ma sai Hira Azeeza kema Azeema itako dayake bata da yawan mgana mirmishi kawai take mata sai ko eh ko A"a..Azeeza bata damu ba,dama komai sai Abun Ahankali juyawa tayi tana kallon gefen Hanya kafin tayi wani bazawarin mirmishi tace" Dis is juz d begining..Yanzu wasan ya fara Adda Azeema kinyi kuskure babba wajen yarda dani ganinan zuwa cikin Rayuwarki domin na wargazata...",Tafada tana cije baki har saida Taji zafi alebenta. *Comment,share,and vote...* *Janafty...,* *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ *I dash d whole page for u my Rival..👭...HUWAILATU😂😜popular Name MISS ZERK..ga page dinki nan,karki wani damu Ana tare,dama aie Abun Uwargida na Amarsu ne.....*😂😂             *Chapter 13*         ---------------------Rayuwa Tana ta gudu kamar yadda muke cinye Lokaciinmu da kwanakinmu Aduniya,suke gangara suna Neman karewa,masu imani ne da masu tunawa da zasu mutu kadai suke Shiga Tashin hankali in suka Tuna hakan,ammh akasin haka ko ajikinsu To hakan ce Tafaru da Azeeza Domin koda da wayewar gari, bata taba Nadamar ko jin Abunda take Shirin Aikatawa baida kyau ba,ko taji zuciyarta ba dadi in Tayi Tuni da Cewa Azeema yar"uwanta ce.   Duk wata hanya da Azeeza zatabi ta Shigema Azeema da goggo tayi,yanzu sun bata dukkan Amanna,gidan take Wuni,sai dare take komawa gida,tare suke komai da Azeema kamar wasu yan biyu,inna Ramatu kamar ta dora hannu aka ta kurma ihu,Saboda sabbin halin Azeeza tafito dashi shiko Mallam lawal Abun yayi Mai dadi don Azeeza tazo ta rokeshi gafara kuma ya yafemata Yana ta sakamata albarka,Inna Ramatu Abun ya Daure mata kai sosai kuma tayi tambayan Duniyan nan Azeeza tayi mata banza bata mata wani bayani ba,kuma bata yarda ta fadamata Abun da ke Ranta ba ko alama daga ita sai Allah kadai suka san Abunda ta binne Aranta.   Duk Zuwan da Azeeza take gidan goggo bata taba katarin,ganin Azeema Shashen na yaya captain ba,wanda Abunda take ta jira kenan,kullum sai dai su Tare dakin goggo susha hiransu,yau dai kam Tayi sa"a domin tana Rafka sallama atsakar gidan Azeema ta daga labulen Shashen gadanga tana fadin"Azeeza Shigo nan.."Tafada kai tsaye tana mata mirmishi Ran Azeeza yayi sanyi jikinta na Rawa ta nufi Dakin Tana washe baki,bude mata kofar Azeema tayi tana fadin"Yau goggo barci ke cinta,Har na dawo,bata sani ba shiyasa na Shigo nan don kar na dameta.."Dariyan yake Azeeza tayi tana fadin,"eh gaskiya ne..."Tafada tana bin makeken falon da kallo,wanda yaji lafiyayyun Royal chair,idonta wurgawa kawai yake tana karema Falon kallo,Azeema ce ta Kalleta tace"Zauna Azeeza bari na kawo miki Ruwa kinci Abinci? tatambayeta girgizamata kai Azeeza tayi ta kasa mgana saboda wani hoton gadanga data gani bisa wani tebur din glass,dake chan jikin bango,kyam tayi ma hoton tana kallo,itako Azeema bata lura ba kichen Ta nufa tana Fadin"Bari na dafa miki indomie..Nima ita nagama ci yanzu.."ko jinta Azeeza batayi ba hankalinta yatafi ga hoton Yaya captain,A hoton yana sanye da wasu fararen kayan hatta cambos dinsa fari ne, safa ma haka,acikin wani fili ne akayi hoton kamar dai asansanin horarwa ce,yayi tsalle yana dariya aka dauki hoton,Azeeza saboda shauki batasan sadda ta karisa kusa da hoton ba ta saka hannu ta dauki Frem din tana kallo,hannunta ta sanya tana shafa hoton sai ga Azeema ta fito tana fadin"Yanzu zata nuna na zuba miki,yunwa ba dadi..'Tafada tana karisawa kusa da ita. Saurin waskewa Azeeza tayi tana fadin"kinga hoton danazo kallo Adda Azeema Allah yaya captain yayi kyau sosai ahoton nan.."Mirmishi Azeema tayi kafin ta amshi hoton tana fadin"Gaskiya yayi kyau kam.."Tafada itama tana kallon hoton kafin ta ijiyeshi inda yake,Talabijin din dake dakin ta kunna tana fadin"Muyi kallo Azeeza mu rage zaman Shuru.."Yake Azeeza tayi kafin tataho ta zauna tana satar kallon bedrooms din dake jere Shuru ya biyo baya Azeema ita hankalinta na wajen kallo yayinda Azeeza ke saka yadda zata fara dakan Ruwan Cikin Azeemar batare data sani ba.   Zuwa chan wata dabara ya taso mata sai tayi Farat tace"Adda Azeema nace ba..",Dagowa Azeema tayi kafin tace"mekike son Fadane Azeeza..? Yar dariya Azeeza tayi kafin tace"Wai nace yaushe yaya captain zai dawo ne..? Kai tsaye Azeema tace"Wlh bansani ba Azeeza..",Wani sanyi ya Shiga zuciyar Azeeza murna ya cikata sai ta barsa,lokaci daya ta bata rai Tana fadin"Toh meyasa Adda? bakwa waya ne.."?Jin Abunda Azeeza tacene ya sata Dagota kanta tama Azeeza kuri da ido,sai taji kunyan cewa basa waya..Cikin in ina tace"Eh..Armm..Munayi mana..'Tafada kafin tayi zaraf ta mike tana fadin"Bari na dubo miki,kila yanzu Ta isa yi.."Tafada kafin ta fada kichen,Tana Shiga Azeeza ta buga kafa tana fadin"yes...Komai na tafiya kan Tsari.."Take fada tana dariya Sai ga Azeema ta fito dauke da filet wanda ta zubo indomie aciki sai Lemon cway data daukomata ta kawomata nan Azeeza Ta share kafa ta warba tana ma Azeema hira wanda Rabin hira duk na dakan Ruwan cikinta ne,itako Azeema bata ma iya maida mata amsa sai dai tayi mirmishi ko ta gyada kai,wai Azeeza harda tambayanta ya lbrin Ni"ima Saboda mamaki sai da Ta bude baki tana kallonta,harda cemata wai ta mike tsaye don tagane yaya captain haryanzu yana Son Ni"imar,Rike baki Azeema tayi tana auna kankantar shekarun Azeeza ammh tana mganar manya,sai kuma mganar data Fada ta tsaya mata arai...Sam bataji dadin Jin Abunda Azeezar ta fada akan Yaya captain yana Son Ni"ima haryanzu ba, Batasan dalili ba,sai taji duk zuciyarta babu dadi..Lura da haka da Azeeza tayi sai tayimata sallama takoma gida ammh Ranta Fes Domin tayi hakane ta tusama Azeema tsanar yaya captain koma tana Sonshi ta cire Tunda zuciyarsa na ga wata..Kuma taga alamun Nasara kodaga yadda Azeema tachanza Tun lokacin dataji mganar... ________________   Ta Sauka daga keken napep kenan Tabashi kudinshi Ta nufo kofar gidan Kamar a Mafarki taga wani kamar gadanga zaune bisa bayan motarshi Jabir na tsaye agefe,dukkansu suna sanye da Riga da wando,wandon blue ne sai Rigar Farace kafafunsu sanye cikin booth,Kowannensu hannushi dauke da wani ubansu agogon Fata na kamfanin Rado,Fuskarsu cike da Annuri,Hannayensu dauke da gorunan Ruwa suna kurba,Da hanzari Goggo ta karisa Gadanga ne ya fara hangota da hanzari ya diro daga motar yana cema Jabir"Ga goggo chan ta dawo.."Yafada yana karisawa gareta,Maida kallonsa Jabir yayi inda goggo ke tahowa tana ta washe baki,dariya yayi yabi bayan Gadanga..    Suna karisowa goggo Ta Rumgume gadanga tana fadin"Oyoyo gadanga..Kai ammh kai ja"irin yaro ne ka iya zuwan da Annabi ya hana..Au tare ma kuke da jabiru kai marabanku da bakin sassafe.."Ta fada tana Sakin Gadanga takamo hannu jabir wanda ya duka yana gaisheta Fuskarsa Gadanga ba walwala yace"Wai goggo daga ina kikene da wannan Farar safiyan..",? Bata Fuska tayi kafin tace"ya'yana na Raka mkranta sun makara suna Tsoron duka,shine naje mkranta na fadamusu basu da hankali ne,matar auren zasu daka,kuma ma matar Auren matar soja,Aliyu gadanga.."Tafada kai tsaye ko ajikinta galala Gadanga yake kallonta kafin yace"Wasu ya"yan naki..? asakarce goggo ta kalleshi don ta gane tambayan Rainin wayau yayi mata,kauda kai tayi kafin tace"Matarka Azeema da kanwarta Azeeza ko ba ya"yana bane..? tafada tana zubamai ido,Bata Fuska gadanga yayi kamar zaiyi kuka,Tsaki goggo taja kafin tace"Ohon maka kabar wani tabe Fuska kamar kaga kashi,ni wlh al"amarinka wani lokaci na ban mamaki,bansan wakake tabema Fuska ba,mganata ko ni din kaina..? dariya ta kwacema Jabir yace"kai goggo ya"za'ayi ya tabe miki Fuska,kila mganar ne bataimai dadi ba..'Yafada yana kallon gadanga Ta wutsiyar ido wanda yayi gaba yana fadin",Don Allah goggo kibar wannan mganar juz open d door.."Harara Ta zabgamai kafin tace"Alqur"an Sai ka fasasara mai kace daga karshe,kasan dai na hanaka juyamin yare ko"Ta fada a fusace,dariya ta kullema Jabir ciki yace"Goggo cewa fa yayi ki bude kofar.."Dariya goggo tayi kafin tace"oh yanzu nagane,nima fa da inajin Turancin nan miyar kuka ne suka danneshi wlh,ammh da in na Fara Turanceku harshi gadanga sai na kureshi.."Ta fada tana bude kofar gidan wanda ta samai kwado sanda zata Fita,Dariya takama Aliyu,sai dai ya share Shiko Jabir harda kaiwa kaasa saboda dariya,Aliyu ne ma ya kwashi jakukkunansu ya Shiga dasu Kafin yakoma ya Shigar da mota gareji,Shiko Jabir yana chan wajen goggo yana janta da hira suna dariya datace zata dora musu girki cewa sukayi akoshe suke..Komawa goggo tayi ta zauna Aranta tana fadin"Dama banyi niyyah ba,kwaci kaniyarku don Ni ina da Sauran dan wake na najiya wanda Azeema tayimana.."tafada Aranta tana mirmishin mugunta,tunda ta lura daga gadanga har abokin nasa yan Air ne,komai sai sun Tsara suke aiwatarwa. Shiko Aliyu yana Shiga Sashensa Abunda ya bashi mamaki abude ya gani bai kawo komai Aransa ba,sai ya ce kila goggoce ta bude don tagyaramai ammh sai mai ko"ina tas sai tashin kamshi,ga remot kan kujera ga Talabijin akunne,bai gama mamaki ba sai da ya leka kichen yaga komai net..Ga kuloli nan da alamu ba"a dade da wankesu ba,baki ya rike yana Tunani ko goggo ta dawo shashenshi da kwana ne,don ya san zata aika,Da hanzari ya fice zuwa dakin goggo suna tsaka da hira da jabir ya Fado yana Fadin"goggo chan Shashen kika koma da zama kuma? akarkace goggo ta kalleshi kafin tace"me..?meka gani hala.."yace"alamun mutum na Rayuwa awajen..'tsaki goggo taja kan tace"ji wata tambayar banza,dama da mutum mana,ka manta ka ijiye mata...Toh Azeema ce ke zaune aciki..'Tafada kai tsaye tana Hararanaa,Tsaye yayi yana zare ido,don shifa ya manta da wata Azeema balle har ya Tuna da Abunda ya faru dafe kai yayi kafin yace"Toh goggo miye laifin barayinki,naga dai kema kina da dakuna.."goggo tace"Eh na saukan baki ba,ammh ba wajen ijiye matar gadanga ba,.."Tafada tana kallonsa,yanajin Abunda goggo tace yafice saboda yasan halin goggo ta kan wannan mganar sai ta maida Abun ya zama babba,yana Fita jabir ke tambayan goggo dama Azeema tatarene,nan fa goggo ta gyara zama ta kwashe From A to z bata rage komai ba.mamaki yakama jabir don ko kadan Aliyu bai Fadamai ba Fatan Alheri yayi musu da Fatan zama lafiya.   Shiko Aliyu saboda bacin Rai waje yakoma ya zauna akofar gida yana latsa latsen waya saboda Haushi,yasan Halin goggo tsaf zatamai tas agaban Jabir shikuma ya samu Abun Tsokanarshi,shiyasa ya fice daga gidan ko Ransa zaiyi sanyi,yafi awa biyu har aka kira sallar azahar yatafi massllaci yayi achan suka hadu da jabir suka dawo Tare nan kofar gidan sukaci burki Aliyu Daure Fuska yayi saboda ya riga yaasan Goggo ta fadamai komai Saboda bakin goggo fa Sikat ne yariga ya santa Sarai Shiyaasa yasha kunu kallonsa jabir yayi kafin yace"Kai Dude ashe Azeema tatare,Toh yanzu ina zan Dinga sauka Tunda yanzu kayi iyali.."Kai Tsaye Aliyu yacemai"Nima Tunanin danakeyi kenan,gwara na saman maka wani waje don bazan iya hadaka shashe daya da iyalaina ba.."kallonsa Jabir yayi kafin yace"Kan ubanchan,yo meye Nufinka bunsuru ka maidani..Toh kona ina akuyanci bazan bi iyalinka ba.."Ko kallonsa Aliyu bai yi ba yace"Kaji dashi dai."Jabir yace"Muji dashi dai,Wai Dude ya mganar zuwa wajen yarinyar nan kafa san don ita nazo garin nan.."wani kallo Aliyu ya watsamai kafin yace"Dama ni kake jira na rakaka..? gyada mai kai yayi dan mirmishi Aliyu yayi kafin yace"U are not Serious,Tunkan dare yayi maka mallam kanemi mai rakaka,Ban da kana ajawo gaja harwata budurwace zaku hadu awaya kafara Dating dinta kuma wai harda zuwa zaka wajenta,toh bada niba Allah kiyaye hanya.."Yafada yana buga kafadanshi.   hararansa Jabir yayi kafin yace"Toh ina Ruwan mutum..Karkaje kar Allah yasa ka rakani nima ba bako bane a gombe,mganar budurwata kuma ka iya bakinka don daga yanayin muryata nagane cewa babbyn Ta hadu wLh.."Dariya Aliyu ya fashe dashi kafin yace"Allah mazaje.Toh anjuma ka Shirya muje sai na ganta."Riko kafadansa yayi kafin yace"Da gaske Dude.."gyadamai kai yayi Alamar da gaske ne,Hannu jabir ya bashi suka kashe kafin yace"Tanque Dude...,"Bakomai yima kaine ai.."gadanga yafada Saurin mikewa Jabir yayi yana Fadin"bari na kirata nabata Suprise kasan bata san na Shigo gombe Ba.."Kallonsa kawai Aliyu yayi kafin yace"yakamata mr love.."ya fada yana bin Jabir din da kallo yadda ya wani rabe gefe yana rage murya girgiza kai kawai Aliyu yayi yana tsausayawama  Jabir don ya shiga tsaka mai wuya kafara soyayyah da wacce baka taba gani ba.   Yana nan zaune yana latsa wayarsa yaji karan mashin agabansa,kamar zai Share sai kuma yaji ya kasa yana dagowa yayi mugun gani Azeema ce da Azeeza sukayi 2parking kuma Azeema ce a tsakiya ga Azeeza nada jiki duk ta cinye wajen Shiyasa aka matse Azeema ajikin mai mashin,kutumar ubanchan Galala Aliyu yayi yana kallon yadda kirjin Azeema ya manne da bayan mai mashin,Azeeza data Fara sauka ta gefen ido ta kallon Aliyu tana ganin yadda kacokan hankalinsa yana ga bin Azeema da wani kallo,Addu"a take aranta Allah yasa yazo ya mareta,domin Tun asaman layi Azeema taso su sauka Azeeza ta hana kamar ta sani suna shaho kwanar layin tahangi jabir,kafin ta hangi yaya captain da gayyah takara matse Azeema ta kara hadewa damai mashin kuma taki yarda asaukesu ko"ina sai kofar gidan goggo,itako Azeema bata lura da Abunda ke Faruwa ba ta dirko daga kan mashin tana laluban jakarta zata dauko kudi,daga bayanta taji ance"kai..."gabadayansu suka waiga har mai mashin din,yana tsaye ya harde hannuwansa bisa kirji da hannu ya nuna mai mashin din kafin yace"kai..Come here,karka bari nazo domin Abun bazai yi kyau ba.."   galala mai mashin din ke kallon Aliyu kafn yace",Kai mallam dawo Natsuwarka domin ni bakaga nayi kama da lusarin Namiji ba,anki azo din zokayi Abunda zakayi don uwarka..."Jin Abunda yacene ya kusa saka Azeema Fitsari awando,saboda tsoro baya taja kafin tace"Armmm...Yayan mune fa mallam..,"Tafada bakinta na Rawa shiko Aliyu mamaki ya daskaran dashi,saboda jin kai tsaye wani banza ya zaganmai uwa Takowa ya farayi yana kallon mai mashin din yana wani cije baki,ganin haka yasa Azeeza Saurin Rumgume Azeema tana fadin"wayyo Adda Azeema kibama yaya captain hakuri,sai da nace mudaina hawa mashin ammh kullum sai kice sa mun hau ai ga irinta nan.."Wani banzan kallo Aliyu yabi Azeema dashi ashe bata da hankali bai sani ba,duk duniya babu Abunda ya tsana irin yaga mace ta hau mashin koda ita kadai,wato ita saboda taceewa su biyu suke hawa saboda wulakanci ko,yau zai koyamata hankali,shikuma mai mashin din daga yau bazai kara Dauka wata mace ba sai dai ko in matarshi ce. Itako Azeema mamakin Azeeza ne ya cikata,ita yaushe take cewa su hau mashin sau biyu fa suka taba hawa,yau din ma babu abun hawa ne,wannan din ma dakyar suka samu Shiyasa suka hau su biyu,ammh ji Abunda take fada,bata samu zarafin mgana saboda yadda gadanga ke hararanta yana jifanta wani dirty look,itako Azeeza bayan Azeema takoma tana leke Farinciki Duk ya cikata burinta daya yanzu Shine Ya kifkifama Azeemar mari.     *Comment share,vote...*     *Janafty...* *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ *I Dedicated dis page to u guyzs KHADIJA CANDY NOVELS..(mama)❤,BENEFICIAL WRITERS💕,JANAF NOVELLA 💖1and2,ALIYU GADANGA FANS 1,2,3 and REAL LADINGO FANS😘 Tanque all For u Hot comments Sakallahu Filjannah HABIBATIES*😍        *Chapter 14*   Yana karisawa kusa da mai mashin din ya dunkule hannu ya tokare mai hanci da baki lokaci daya yasaka hannu ya matsemai baki,jinin daya Fito daga bakinsa da hancinsa sai da ya sashi ya hadiye kafin ya sakeshi,baya yayi kamar zai Fadi saboda yadda yaji kansa yayi Aliyu yasaka hannu ya taroshi yana fadin"mekace ne dazu? dan maimaitamin banji dakyau ba..."Yafada yana kallonsa,mai mashin daya sha wuya yakalli Fuskar gadanga zuwa hannunsa yaga yadda Naman jikinsa ke jida saboda Fushi ai bakinsa na Rawa yace"ban..bance komai ba yallabai.."Wani killer smile Aliyu yayi kafin yace,"Next time kakara dauko mace daya ma,ba biyu ba zaka ga yadda zanyi dakai.."mai mashin yace"Bama zan kara dauka ba yallabai wlh maza kawai zan koma dauka.."good.."inji Aliyu kafin yajuya yana Fadin"oya Sauka daga kan mashin dinka ka dauketa bisa kanka karka sauke har saika bar layin nan.."Sororo mai mashin yayi Tsawa ya dakamai ai da gudun hanzari ya daga mashin din da hannu bibbiyu ya wuce yana waige Jabir dake gefe yana waya Tikar dariya kawai yake,yana ba budurwan Nasa lbrin Abunda ke faruwa,su ko su Azeema Tuni suka Shige gidan goggo suna Rawan jiki,Da goggo ta tambayesu Azeema kasa mgana Tayi Azeeza ce ta maida bayani Yadda akayi Dariya goggo tayi tana fadin"Banda Abun gadanga miye na Sauke Fushin kan mai mashin,.."Abun yaba Azeeza mamaki yadda lbrin yaba goggo Nishadi,suna cikin maida mganar ne sai gadanga ya shigo yana Shigowa kai tsaye Azeema ya nufa sai da yazo gabanta kafin yace"Ke..."Dago kanta tayi kafin tayi Saurin sadda kai,Nunata yayi dayatsa yana fadin"ke babban banza ce ashe bansani ba,..To dis one wil be d last time dazanganki bisa mashin din wani kato,daga yau ki dinga hawan Keken Napep tunda na lura sakarcin naki gaba yake ba baya ba.."Yafada kafin ya juya,Galala goggo tayi tana kallonsa itako Azeeza kamar ta kurma ihu saboda murna baki goggo ta rike kafin tace"toh wayace maka Azeema na hawa mashin,Toh na tabbata rashin Abun hawa ne,bata da zabi ammh Azeema bata hawa mashi yo Allah na tuba inamatake zuwa balle ta dinga hawa mashin..."Cak ya tsaya kafin ya waigo yana kallon Azeema yadda take kuka hawayenta na diga Tsausayinta ya kamashi maida kallonsa yayi kan Azeeza nan da nan Tayi wiki wiki da ido tsuramata ido yayi yana nazarinta,itako Tuni jikinta yahau mazari Abunka ga mara gaskiya,takowa yayi zuwa gabanta yana karemata kallo kafin yace"Ke..."Dago kanta tayi tana wani kifta ido matse goshi yayi kafin yace"Ni sa"an wasanki ne.. ? Shuru tayi tana Raba ido tsawa ya dakamata kafin yace"Nace  ni sa"an wasanki ne..? da sauri Azeeza ta girgiza kai tana ja da baya,Wani tsawan ya dakamata kafin yace"Oya get out..Wannan yarinya wlh idonta na kama dana mayu,"Yafada yana kallon goggo ai da hanzari Azeeza ta fice ko waigo dariya takama goggo sai da dara gimtse Fuska Aliyu yayi kafin yace"Wai don Allah goggo meyasa kika sakarma wannan yarinyar Fuska ne,nifa banyarda da ita ba sam,idonta namin kama da na munafukai ne wlh.."Rausayar dakai Goggo tayi kafin tace"Toh mai gani hanji kai kowa bai maka ba,toh ko dole ka sota Tunda kana Auren yayarta.."baiyi mgana ba kawai ya fice cike da takaichin yadda goggo takasa Fahimtarsa sai yana ji ajkinsa tamkar yarinyar Tafi Azeema iya Duniyanci da wayau bayaso wani Abu yafaru agaba...   Goggo ita tayita lallashin Azeema har tayi Shuru ammh takasa daina jin Haushin kanta da mamakin Azeeza,itako Azeeza kwana tayi takaichi da bakinciki domin yaya captain yazo ya Rusata mata komai ammh ba komai yanzu tasaka kafa babu gudu babu ja da baya,bayan mangariba Jabir ya shirya Shida gadanga suka wuce Gra domin haduwa da budurwan ta jabir wacce suka hadu ta waya,ba laifi yarinyar tana da hankali da kunya babanta dan kasuwa ne,yarinyace bazata wuce sa"an Azeemar ba itama SS2 take a babban sakandiri Abun na jabir yaba Aliyu mamaki yadda yaga yana wani Rawan kafa agaban yarinya saboda Haushi mota yakoma yana game awaya Don yaga lalacewar na Jabir yayi yawa. ..   Sai pas ten suka dawo,koda suka dawo Goggo da diyarta tuni sun dade da kulle shashensu Sun kwanta suma basu bi ta kansu ba Aliyu ya kargame kofar gida suka fada shashenshi domin kwanciya,Abunda yabama Aliyu mamaki Jabir suna shirin kwanciya ya dasa waya da yarinyarnan kamar wani namamajo Ko gajiya basuyi Haushi yakama Aliyu ya fice daga dakin ya Shiga dayan bedroom din ya kwanta,nan yaga kayan Azeema da kayan kwalliyarta wadanda goggo ta siyamata,tsayawa yayi yana kallon kayan yana wani Tunanin yama Rasa ta ina xai Fara Taimakama rayuwar yarinyar don ya lura tana bukatar wani akusa da ita,Bata da sakewa ko kadan,bata da sani kan komai,shibaima san meke damunta ba,kullum kai asunkuye ko kuma ka ganta tana kuka,ada yana tsausayama kansa na Rashin cikakken Asali ammh yanzu yafi tsausayama Azeema Domin ita tana da uban ammh maraici da rayuwar Rashin yanci ya dabaibaye Rayuwarta uwa uba bata taso tare da kowa ba,Shiyasa wautarta tayi yawa,kwana yayi yana Tunanin mafita da yadda zai bulloma al"amarin.     *************** Washegari da Safe da wuri Azeema ta Shirya domin wucewa mkranta Bayan ta karya ta zauna tai zuru tana jiran ko Azeeza zata biyo mata su Tafi ammh Shuru goggo na lura da ita bata dai mata mgana bane ta tsayane taga iya Gudun Ruwanta zata fasa zuwa mkrantan ne saboda Azeeza bata biyomata ba ko yaya ne? Tana nan zaune Aliyu yayi sallama ya Shigo dakin goggo jallabiya Mai Ruwan Tokace ajikinsa,Tanajin sallamasa tayu zumbur ta mike tana mazurai Sau daya ya kalleta yakauda kai kusa da goggo ya isa yazauna ya gaisheta amsawa yayi yana Riko hannunta Da hanzari Azeema ta duka tana gaisheshi a dakile ya amsa kafin ya kalleta yace"Goggo metake jira bata tafi mkranta ba 7:30 fa ya wuce.."Kallonta goggo tayi kafin tace"Yauwa gwanda da Allah ya kawo ka gatanan,tambayeta nima Tundazu naga ta Shirya ammh ta nemi waje ta zauna bansan metake jira ba.."Sunkuyar dakai Azeema tayi Aliyu zai yi mgana kenan Jabir ya Shigo dakin Shima yana Sanye da jallabiya baka yana ganin Azeema ya washe baki yana Fadin"Ah ZEEMA kin tashi lafiya.."Dan Rankwafawa tayi tana gaisheshi Ansawa yayi cikin sakin Fuska yana fadin"Lafiya lau Zeema ya mkranta hop dai ana maida hankali.."Gyada kai tayi cikin kunya Gadanga dake zaune yayi Wuf ya mike yana fadin"Ke muje.."fuska ba walwala kallonsa jabir yayi kafin yace,"Toh miye nawani cewa kuje naganeka bakin ciki kake don ta dan Rankwafa dazata gaidani ko? hararansa Aliyu yayi kafin yace"Eh.."Adakile Akarkace Jabir ke kallonsa kafin yace"Dalili..? ko kallonsa Aliyu bai yi ba yabi bayan Azeema data fice da Sauri har zai Fice ta waigo yana fadin"kaji dan Rainin wayau ni dana rakaka zence jiya Budurwanka tama gaisheni ne,kunata rawan kafa ko Tunawa dani ai bakayi ba.."Yafada yana dariyan keta kafin ya fice Baki Jabir yakama lokaci daya yana Sosa kai goggo dake zaune gefe tace"Au zence kukaje jiya ko? to ai Allah yakamaku ja"irai.."tafada Tana dariya Sosa kai kawai jabir yake kafin yayi Wuf yafice yana fadin"Goggo ma gaisa da Rana."Yar dariya goggo ta sakeyi kafin tace"kai Jabiru da gadanga bansan wanda yafi wani Shegantakaba.."Take fada kan tatashi ta fada kichen domin ta kwaso musu Abun karinsu. shiko Aliyu Tiryan Tiryan yake bin Azeema abaya suka fita daga gidan har zuwa bakin Titi kanzil bai cemata ba,itako tsoro yahanata ko waigo Suna zuwa ya taran mata wani dan adaidaita suka gaisa cikin mutumci kafin yadan duka sukayi mgana,ya fadamai ne Nawa zai Dinga biyansa yana zuwa yana dauka Azeema kullum yakaita mkranta ya dawo da ita,nan mai Adaidaita yace ya yarda buh ammh sai dai yafison adinga biyanshi Duk sati saboda halin Rayuwa..Nan take gadanga ya amince yace yakaita ya dawo sai suyi mgana bayan ya nunamai gidan da in yakaita zaizo ya sameshi,baya yayi yana kallonta kafin yace"oya ki Shiga yakaiki.."tsam tayi kafin tafara waige waige lura da hakan dayayine yasa shima ya waiga yana fadin"wakike nema..? bakinta na rawa tace"Az...Azeza.."bata Fuska yayi kafin yace"Wai Shin tsaya na tambayeki Azeezar nan ita ta haifeki ne? kokuwa dai ke Sakarcin ki haryanzu bai nuna miki kina zubar da kanki bane come get in kafin ki bani haushi.."dago kanta Azeema tayi idonta sun ciko da hawaye kafin taji kawai taji baki ya bude tace"Ban da kowa fa,ita kadai ce wacce zan daki kirji na nunata amtsayin yar"uwanta ba sakarci bane yaya captain kulafuncin yanuwantakane..",Tafada hawaye suna gangaromata,kuramata ido yayi baisan dalili ba,sai yaji kalamanta sun sanyarmai da jiki kallonta yake cike da tsausayi kafin ya jinjina kai yace"it ok wipe ur tears..Kije kidawo daga mkranta zamuyi mgana kinji.."yafada cikin sanyin murya gyada kai tayi tana Share hawaye kafin ta shiga adaidaita din Hannu ya sa aljihu ya ciro 1k yamikamata kin amswa tayi illah nuna mishi Hannunta datayi tana fadin"Goggo ta bani.."Kallonta yayi yadda idonta suka cika da ruwa sam baiji dadi ba juyawa yayi yana fadin"Ok Tunda kinfi son ta ringa baki da hannunta zan barmata sai ta baki..Take care of u self.."Mirmishi kawai tayi tana bin bayanshi da kallo har suka bacema ganinshi,har takai mkranta tana Tunanin yaya captain ita kadai sai sakin mirmishi take in ta tuna da wani Abun.   Itako Azeeza bata hakura ba Domin Tana Shiryawa tana Fitowa daga gida tazo gidan goggo,daga kofar gida ta tsaya ta faman leke,hango yaya captain tayi ya fito tsakar gida yana waya bayi da riga dagashi sai dogon wando gabadaya Sirrin jikinsa ya bayyana awaje,Azeeza dake labe Tuni taji ta manne da bango saboda shauki kirjinsa ta kurma ido lokaci daya tana wani lashe baki tama manta damai tazo yi Shiko yajuya baya ta jikin kofar goggo ya hango Azeeza ta leke bayan yajuyamata baya dayake kofar tanada glass daga samanta ne,mamaki yacikasa bai yanke wayar ba ya juyo yafara taku zuwa wajen yanayi yana dan kallon gefe Azeeza batama Fahimci cewa gadanga ya taho ba daga kanta kawai taji ance"Ke..."Cikin tsawa firgigit tayi saboda razana tasaka kafa zata zura da gudu gadanga yayi Wuf ya riko hijabinta yajawo ta baya ya watsar da shegiya kasa yana binta da wani banzan kallo,ammh mayyar hankalinta naga kan Suran jikinsa tana wani kifkifta ido nunata yayi kafin yace"ke ubanwa kike nema da kike ma Mutane labe..? bakinta na rawa tace"Adda Azeema.."tabe baki yayi kafin yace,"Oh yanzu kikasan da Adda Azeemar yaushema ta zama Addarki mara mutumci,ke nifa ban ma yarda dake ba gayamin waya Turoki ko Uwarkice taturo kizo ki cutar da Azeema..? yafada yana dukawa daf da ita baya Azeeza taja tafara tsorata da yaya captain din tsawa ya dakamata yana fadin"Zaki gayamin kokuwa sai na Fasa kanki da bindiga.."Jin zencen bindiga yasa Azeeza Saurin cewa"Armmm..A"a ba wanda ya Turoni.."Tafada idonta kyam akan kirjinsa sai alokacin ya fahimci inda idonta ke kai,mikewa yayi lokaci daya yajefa wayarsa cikin aljihun wandonsa yana jinjina kai yake fadin"Oho Yanzu na ganoki ke ashema ba iya rashin kunya kika tsayaba harda bin maza ko?  Saurin girgiza kai tayi zatayi mgana ya dakamata tsawa yace,"Rufe min baki don ubanki zan miki karyane,kina kafe ne da ido kamar kin ga wani tsohon customer dinki ko? shegiyar daga ganin yadda kike kallona tsab aka kyaleki watarana zaki iya zama magajiyar karuwai,wlh tallahi kinji Rantsuwar dan musulmi in nakara kama idonki cikin nawa sai na fito da kwakwalwar kanki,Uselless kawai.."Yafada kan yasa kafa ya shureta yana fadin"Ur way out..Kar in kara ganin kafarki agidan nan.."Yafada yana nunamata kofa da Azama Azeeza tamike zata fice hawaye sun cikamata ido,Harta kusa Fita yace"ke tsaya..,kinga ko Azeema naga wani chanjin dabi"a awajenta ko naji wani lbrin wani Abu yafaru wanda ba halinta ba i swear daga ke har mahaifiyarka karnuka zasuyi watanda da Naman jikinku.."Yafada yana kadamata hannunsa,Azeeza tayi waje da gudu saboda kukan daya tasomata mkrantan data fasa zuwa kenan Inna Ramatu Ganinta kawai tayi ta shigo tana kuka,kuma tayi tambayar Duniyanan ammh Azeeza tayimata banza Kyaleta tayi,Saboda Yanzu kwata kwata tadaina gane kan Azeezar yanzu,itako kuka take da Duk Abunda tashirya sai Yaya captain ya Ruguxamata shirinta Kuka take da takaichi sai taga alamun Nasara sai kuma komai ya kwacemata.    Jabir da Aliyu suna cikin karyawa jabir ya samu waya daga Amminsa tana Fadamai mijin kanwarta dake jos Allah yayimai Rasuwa sakamakon hadarin mota yanzu hakama chan zata wuce yayi kokari yazo ya samu jana"iza Babu ko bata lokaci suna gama karyawa suka Shirya suka kama hanya Aliyu yayima Jabir din rakiya goggo tabisu da Fatan alheri tare da Addu"ar Allah yajikan wanda ya Rasu..Suna tafiya ba dadewa sai ga kawu bala ya zo,dayake ya shigo gombe yazo wani taro ne na Siyasa sai ya biyo nan wajen Suwaibar suka gaisa nan take fadamai yanzu su gadanga suka Dauki hanyar jos,Fatan isa lafiya yayi musu,Nan ya zauna sunata hira har bayan Azahar,har sai da Azeema tadawo mkranta ta tarar dashi,nan goggo ke koramai bayanin Duk Abunda ke Faruwa hakika ya tsausayama Azeema kuma yayi jinjina ga hikimar gadanga nan yayita ma Azeemar Nasiha tare da Shimata albarka da zai Tafi 30k yabama goggo Azeema kuma 10k yabama goggo 10k ta ijiyema mallam lawal saboda bazai iya jiransa har yadawo daga kasuwa ba,sallama sukayi cikin so da kauna tare kewa kafin su dau hanya shida tawagarsu goggo na bada sakon gaisuwa ga Umaima.   Aliyu kwana daya yayi ajos yadawo gombe yabar Jabir achan,shigan yammah yayi don bai shigo gombe ba sai Wajen biyar na yammah koda ya shigo gidan Azeema kadai ya tarar agidan wai goggo batanan Tatafi gidan kakarta Baba Ade bata da lafiya itama wainar Fulawa ta tsaya soyawa Goggo ko tace wlh bazata jirata ba,in tagama tazo daga baya toh tana kichen tana ta Faman Sauri taji shigowar yaya captain gabantane yayanke ya fadi Ras..,Sai da ta dafe saitin zuciyarta dakin goggo ya Shigo yana mamakin jin babu alamun mutum Agidan Motsin dayaji akichen ne yasashi Nufar nan Yana shiga yacikaro da Azeema tana tsaye tana kwashe wainar Fulawan Tsaye yayi yana kallonta itako ganinshi ya sata ta Rude bakinta na Rawa ta Furta.."San..nnu da zuwa.."Yamutsa Fuska yayi kafin yace"Baki amsa sallama ne?ina goggo..? ya jehomata tambayoyi  fiki fiki tahau da ido kafin tace"Banji bane,goggo kuma tatafi gidan Baba Ade..."juyawa kawai yayi yana fadin!Taimakeni da Ruwa don Allah.."daga haka yafice daga kichen din. _Allah yayi ma Rayuwarki Albarka Diyata LADINGO IKON ALLAH...Akullum ina alfahari dake Endless of love Dota_😘     *Comment..And share...*     *Janafty...* *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏        *Chapter..15*   ""Da Sauri ta kwashe wainar Fulawan ta kashe gas din,Fridge ta bude tadaukomai Ruwa mai sanyi sama ta taka tahau ta bude drower din dake kichen ta dauko wani filet mai hade da kofuna da hanxari ta daurayesu ta dora Ruwan bisa kafin ta jeramai kofuna guda 2 Ta nufo Falon tana Faduwar gaba. Yana Zaune kan daya daga cikin kujerun Falon  saboda gajiya ko Takalmin kafansa bai cireba ya kishingida da cussion din kujeran idanunsa alumshe kamar mai barci,Tana isowa falon taja Center Table din dake tsakar dakin Ta dora Ruwan akai,ganin idanunsa alumshe yasa Tamike salaf salaf zata fice taji yace"ok ni kikeso na zuba Ruwan dakaina kenan ko? haka kika ga goggo na min..? kyam ta tsaya tana sauke ajiyar zuciya kafin ta waigo still dai haryanzu idanunsa alumshe suke Tahowa tayi tazo ta durkusa ta Bude Ruwan ta zubamai cikin kofin data hado dashi mikamai tayi tana fadin"ga Ruwan yaya captain.."Bude idanunsa yayi karaf ko suka hada ido,jikinta ne yafara rawa tana neman Mai bari da Ruwa yayi Saurin Amsan Ruwan yana fadin"ke shin wai meke damunki ne?ji yadda kikeneman min barin Ruwa ajiki.."Sunkuyar dakai tayi batayi mgana ba,bai sha Ruwan dayawa ba ya mikamata ta karba Mikewa tayi zata maida Farantin kichen taji yace"Jeki dawo yau dai naji menene mtsalarki.."yafada kai tsaye gabanta ya fadi tayi Saurin kallonshi shima ita yake kallo kauda kai tayi kafin ta Shige kamar zata fadi,bin bayanta yayi da kallo yana Tunanin anya yarinyarnan bata da Shafan Aljanu. .    Sai da tabata lokaci kafin takoma,ita duk ta tsargu saboda bata da hijabi Sai wata doguwar Rigar Atamfa cikin wanda goggo ta dinkama ne,chan nesa dashi taje tazauna kanta na duke tana wasa da gefen dankwalinta kamar wata yarinya,kallonta yake yana Tunanin wani abu kai tsaye yace mata"Taso ki dawo nan mgana zamuyi kuma ba'a mtsayin mata da miji  amtsayin Yaya da kanwa.."jin haka yasa tadago tana kallonsa gyadamata kai yayi alamar tabbatarwa tashi tayi ahankali ta isa kujeran dayake zatayi kasa yayi Saurin riko hannunta yayi ya zaunar da ita agefensa yana fadin"Sit here.."Jikinta ne yahau rawa lokacin da hannunsa yatabi nata balle da kafadanta ke dukan nashi,ganin yadda Ta rudene yasashi dan matswa Shidai baiji komai ba,kodon baisaka Abun aka bane baisani ba.   Yadade yana karema Surarta kallo Azeema ba Farace ammh tana da, hasken Fata sosoi wahalace ta maidata baka Tana da doguwar Fuska mai dauke da kyawawan idanuwa,hancinta bai cika tsawo ba,ammh yadace da kyakyawan Fuskarta tana gashin gira hade dana ido Masu kyau da Tsari bakinta dan karami ne,ammh leben sama yafi na kasa girma da kadan,in ta tsuke bakin sai ya birgeka yakuma baka Sha"awa doguwa ce bata da jiki,ammh tana Fadin kugu da kirji mai kyau kirjinta ba"a cike yake ba,sakamakon nonuwanta basu da wani girma na azo agani ammh Suna tsaye cur dasu,zarazaran yatsun hannunta yakoma yanabi da kallo kawai lokaci daya yaji ya tsaida kallonsa kan dokin wuyanta yadda wasu kananun gashi suka kwanta awajen,cikin kankanin lokaci tsigar jikinsa tafara tashi lumshe manyan idanunsa yayi kafin yakira sunanta.   "AZEEMA...."Cikin Sanyin murya da muradi bata amsa ba,ammh sai tadago tana kallonshi saboda jin muryan dayayi amfani da ita wajen kiranta idanunsa ya bude fess akanta yana kallonta sadda kai tayi kasa kafin ta amsa.   "Na"am..."gyara zama yayi kafin yace"Don Allah tambayanki zanyi waht i want is to tell me,d truth kinji ko.."Gyada mai kai tayi kafin tace"Toh insha Allahu."good yafada kafin yaciga ba da cewa,"Ina so kifadamin hakikanin meke damunki?mekike bukata?me kika nema na Halin Rayuwa kika Rasa Azeema,in mganar Gidanku ne,yanzu kin dawo nan buh ammh har yanzu abubuwanki basa raguwa sai karuwa don Allah kifadamin meye ke damunki kokuma miye matsalarki? kudi? mkranta kikeson achanza miki? kokuwa baki son zama da goggon ne natafi dake kaduna ai zaki zauna abariki ko? Duk Abunda yake fada tanajin sa,wani tsausayin kanta ya kamata tare da Tsausayin yaya captain,jin Abunda yace na karshe ne yasata dago kanta tana mirmishi ammh hawaye sun cikamata ido kai tsaye ta girgiza kai batayi mgana ba,Hade naman goshinsa yayi kafin yace"To meye? kifadamin meke damunki kinganni nan banda yawan mgana i know ahaka halittata take buh ur own Azeema yayi yawa baki da sakewa ko kadan.."Yafada da alamar Abun ya dameshi.   Dago kanta tayi tana kallonsa kafin tace"Hakika in nace nayi rashin wani Abu toh na zama butula babu Abunda na nema na rasa kuma ni babu Abunda ke damuna,in akwai Abunda na Rasa arayuwata abu dayane yaya captain..'kallonta yayi kafin yace"Maza fadamin meyeshi nikuma nayi miki alqawarin mgance miki duk wani Abunda ke damunki.."tadade kanta asunkuye kafin tadago idanunta na fitar da amon hawaye tace muryanta na Fitar da amon kuka.. *UWA...UWA..* ita na rasa yaya captain na rasa uwa wacce zata nunamin banyi daidai ba in gyara! na rasa uwa wacce zatamin fada ko tabani shawaran in wata mtsala ta sameni!,na rasa uwa wacce zan kwanta bisa kafadanta nayi kuka ta lallasheni!na rasa uwa wacce zata kalle ni ta sakamin albarka,duka na rasa wannan yaya captain na taso arayuwata nikadai nake gudanarshi,babana yana Sona ammh tsoron inna ramatu baya barinsa ya kebe dani ballatana har yasan damuwata na kasance duk wani damuwa da zan Shiga sai dai nayi kuka adaki ni kadai na lallashi kaina bani da dan"uwa ko wani Shakiki da zan Fadama damuwata yabani Shawara haka nake rayuwata nikadai,toyaya kewa tare da damuwa bazasu taru sunman yawa ba,ka fadamin yaya captain Tayaya...?Tafada tana Rushewa da kuka kamar zata shide. Gabadaya kalamanta ya Sakashi jin wani tsabar tsausayinta ya kara mamayeshi kallonta yake tana kuka lokaci daya Shima damuwarshi ta dawo sabuwa,yasani shi mahaifi ya rasa ammh Goggo da kawu bala basu taba bari yayi kukan maraici ba,koda aboye koda asarari ne,itafa bata da kowa ba uwa ba,ba uba mai kula ma dangi ba wani dan"uwa sai da wanda Allah yaduba ya tsausayamata tabbas tafishi jin dacin rashin Abun Aranta fiye da yadda yakejin nashi Aransa. Saboda tsausayinta baisan sadda ya mika hannu ya rikota ba,ya kwantar da kanta bisa kafadanshi yana bubbuga bayanta yana fadin"shiiiii....am srry kinji Stop Craying i promise i won let u down insha Allahu..."Yake fada yana sharemata hawaye da hannusa,gyara mata zama yayi suna facing din juna yace yana riko hannuta"Yanzu Firstly do u luv me,zaki zauna dani duk da ana ce nidin bani da cikakken asali wasu ma cewa suke bani da uba..? dago kanta tayi tana kallonsa dan hararansa tayi kafin tace"injiwa..? haba dai suma wasa sukeyi.." karkatar dakai yayi yana fadin,"Eh mana ko,kin manta dalilin haka aka hanani Auren Ni"ima Shine ma dalilin dayasa Auren yakoma kanki.."yafada yana cije lebe,kallonsa tayi kafin tace"Kayi hakuri haka Allah ya kaddara itadin ba matarka bace,..Kayi kokarin cire sonta aranka sai kaga komai ya wuce.."Zuru yayimata da ido kafin yace"who told u cewa haryanzu am in luv wit Ni"ima.."Sadda kai tayi taki mgana girgiza hannunta yayi yana fadin"Kiyi mgana waya fadamiki.."Kai tsaye tace"Azeeza ce..."Ware ido yayi kafin yace"Ohh i seee... wato ita ta zaunar dake ta tsaramiki haka,to kila ni nafadamata ko.."?yafada Fuskarsa na chanzawa saurin cewa Azeema tayi"A"a ni batace kai kafadamata b..."Toh meyasa kike yarda da duk Abunda tace miki,kina zaton ita da mahaifiyarta suna kaunarki ne,kinga dole fa in kinaso tamu tazo daya dake Azeema u should learn how to respect ur self,kiwani zauna yarinya karama na zana miki zence kawai don ta maisheki mara wayau.."yafada cikin Fushi Saurin Sadda kai tayi kafin tace"Kayi hakuri baza akara ba.."tafada tana Kwace hannunta ita tsoronta kada ya zuciya ya kaftamata mari.        Sakinta yayi yana fadin"it ok kikiyaye gaba,komai ta tambayeki as From today karki bata wata fuskan da zata sake sanin Sirrinki kina gaba da ita,ita din kanwarki ce so be carefully...'Yafada yana kauda kai shuru tayi tana wasa da hannunta kafin bazato yaji ta jehomai tambayar   "Toh in kadaina son Ni"ima wakake so..? saurin kallonta yayi yana hade naman goshinsa Cike da mamaki saurin sadda kai tayi,cike da kunya Dan dariya yayi kafin yace"Ada nasota lokacin danake Tunanin Ita zatama abokiyar rayuwata buh tun lokacin da mahaifinta yanemi cimin zarafi naji tafita daga Raina,any way kobana sonki Azeema kinada wani babban mtsayi Araina keda mahaifinki domin kun sharemin kasan da mahaifin Ni"ina ya watsamin.."Yafada yana kallonta kur da ido,kallon ne yabata kunya tayi Saurin tashi ta fice waje da gudu,da wani kallo yabita yadda kugunta ke kadawa rausayar dakai yayi yana cije baki,nan take mganar Jabir ta fadomai Aranar da"aka daura musu aure....   _Yarinyar tayi zaka samu duk Abunda kakeso wajen mace,tama fi Ni"imar komai..._Tuna haka dayayi ne yasashi shan mur yana kunkuni shidakai na yadda har jabir yarigashi gano Abunda shi yakamata yafara ganowa.   Azeema na Fita waje tacikaro da goggo daga gefe zaune kan wata kujerar roba dake wajen tana cin gyadanta soyayyiya hankalinta kwance baki Azeema ta rike kafin tace!la..Goggo yaushe kika dawo.."Kallonta tayi kafin tace"Na jima Azeema.."Karisawa Azeema tayi tana fadin"wlh goggo bamuji shigowarki ba.."Goggo tace"Ai bazaku ji ba,na Shigo ina ta rafka sallama har daga makota anajina,harfa leka dakin nayi naga ko barci kike sai na samu ana zantawa tsakanin mata da miji,shine nace toh toh..Bari nayi baya har kugama kada na katseku.."Tafada tana dariya kunya takama Azeema sai ta labe bayan goggo tana yar dariya.     Gyadar goggo ta nunamata tana fadin"kega Abunda baba Ade tabani tace sai kinzo zaki karbi naki.."mikewa Azeema tayi tana fadin"la gyada goggo,yanzu kuwa zan mata dirar makiya sai tabani nawa.."tafada tana fadawa daki,koda ta shigo sai taga kamar gadanga na barci sai ta shige kurya tadauko Abayarta ta fito harta kai kofa zata fita taji ance daga bayanta.."Ina zaki..?"Saurin waigowa tayi still idanunsa na kulle,cewa tayi"Gidan Baba ade zani.."lalle yarinyarnan to ki koma ki cire hijabin sai gobe yanzu yammah tayi.."Ya bata amsa.   Tura baki tayi da jin Abunda yake cewa,bude idanunsa yayi karaf ko suka hada ido dashi ga gudu ta kariswa bedroom din goggo tana dafe kirji,shiko mamakinta ne yacika ashe ta iya tsiwa dama,mirmishi yayi shi kadai kan yamike agajiye ya fice nan waje yaga goggo suka gaisawa alwala ya daura yafita sallar mangariba,itama goggo tayi nata ta shiga ciki tayi sallarta ita da Azeema wacce goggo kema gwalo da dariyan hanata fita da gadanga yayi sai mata kwalelen gyadan takeyi itako duk Haushi ya cikata sai da goggo tagama jan mata rai kana tabata gyadan,shiko gadanga a massallaci ya zauna har akayi issha,"i kafin yakoma gida,kuma bai ma koma barayin goggo ba yashige daki yayi Shirin kwanciya saboda gajiya.       ****************   "Oh my god Sweetheart don Allah kibar wannan kukan,bai da wani amfani juz keep praying in Captain mijinki ne,ko duk duniyanan zasu hadu wlh basu isa suhana ba,kuka bai da wani amfani..."Muneera take fada tana Riko Hannun Ni"ima,Share hawayenta Ni"ima tayi kafin ta dago idanunta jajir Tace"Ya zanyi Ya kikeso nayi Sweetheart..Wlh i love Captain Bazan iya hakurin rashinshi ba,bakiji menake fadamiki bane,he told me bazai taba Aureba Sweetheart,yayi Aurensa ya barni."Tafada wasu hawaye suna kwaranyomata, Rumgumeta muneera tayi tana lallashinta tana fadin.   "Nidai ki daina yawan kukan nan Sweetheart..Wlh banijin dadi,insha Allahu captain Sai yazama naki da yardan Allah..."tafada tana bubbuga bayanta Lamo Ni"ima tayi tana Shesshekan kuka ahaka Mami tazo ta samesu Tana tsaye tace"Kingan ta nan Muneera haryanzu kukanta yaki karewa,Ni narasa wannan bala!in,sai kace Aliyun ne, kadai Namiji aduniya ko Rasashi Tamkar rasa rayuwace gabadaya,Allah tun inajin Tsausayinta hartakoma bani Haushi,ai sai kiyita kece keda wahala.."Tafada kafin tafice Cikin Fushi da nuna Abun ya dameta.   Bayanta Ni"ima tabi da kallo hawaye suna kwaranyomata,Zame jikinta tayi ta mike Tafada bedroom dinta tana sharan kwallah,bayanta Muneera tabi da kallo tana mamaki wani irin sone Ni"ima kema Captain data kasa hakura dashi Tunda yayimata nisa,gabadaya ta rame ta dishe ta lallace kamar ba ita ba,Abun nacimata Tuwo akwarya ammh babu yarda zatayi domin hartagaji da ba Ni"imar baki tahakura takoma ta zuramata ido saboda al"amarin nata yawuce duk yadda bawa zaiyi tsammani.    ______________ Azeeza ko alama bata ja da baya ba,Abunda yakara bata tsoro ko School Azeema bata nemeta ba Abun ya matukar Dauremata kai,tafara Tunanin kodai ta ganotane ammh duk da haka bata ja baya,ba washegari dataje mkrantar agaban idonta maikeken yazo yayi Dropin din Azeema kuma Abunda kowa bai sani ba Duk motsin Azeemar a idonta domin tana labe akofar gidansu tagazuwam mai keken yazo Daukan Azeema,batayi mamaki ba,tasan kila aikin yaya captain ne,don taga He is very smart yana da Saurin Ramfo mutum tana ganin Azeema ta Shigo cikin mkrantar ta nufi ajinsu sai ta chanza shawara sai tabaro ajinsu ta ratso ta tsakiyar mkranta kamar zata office din Principal nan sukacikaro da Azeema wacce ke kallon Azeezar Tunda daga nesa tasha mur tana kallonta ammh ta kauda mata kai.,Kiran ta Azeema tahauyi ammh Azeeza tayimata banza kamar bataji ba,da hanzari Azeema tatake mata baya da dan gudunta sai gashi tasha gabanta tana fadin"Haba Azeeza mgana fa nike miki ke man banza.."Wani kallo Azeeza ta maka mata kafin ta raba ta gefenta zata wuce,ammh sai Azeema taki bata damar haka Ta hanyar riko hannunta. Cak Azeeza ta tsaya ammh bata waigo ba,juyo da ita Azeema tayi tana fadin"Wai Azeeza duk miye ya faru ne ? nine fa Addanki Azeema ai yaci komiye nayi miki bai dace nayi mgana acikin mutane ki tsinka ni ba.."Yamutsa Fuska Azeeza tayi kafin tace"Dole na Tsinka Adda Azeema naga kin zabi Namiji,Namijin ma bare akaina,kinga ai sai naja baya.."Ware ido Azeema tayi kafin tace"lala..Injiwane Duk duniyar nan ina da kamarki ne.."Bata Fuska Azeeza tayi kafin tace"ba gashi ba,Tunda har wanda aka lakaba miki amtsayin mijinki ya iya cimana mutumci dagani har ke da baba ba wanda ya ragamawa.."Tafada harda matso kwallah Zuramata ido Azeema tayi kafin tace"Shi yaya captain din? da hanzari Azeeza tace"eh mana Ranar dana biya miki yayi min kaca kaca hardacemin wai daga gani na watarana magajiyar karuwai zan zama..'Takarishe fada harda fashewa da kukan karya. Baki Azeema ta rike tana kallon Azeeza,Zuciyarta takasa gasgasata,Saboda Duk kalamanta babu gaskiya,ganin haka yasa Azeeza tashiga jerama Azeema rantsuwa hartana fadin yace kema wani Shiri kawai yake akanki da zarar yacinma burinshi zai baki takardanki,nidai don Allah Adda Azeema karki kuskura kiba dan iskan sojan nan kanki saboda bai da wani buri,illah ya maidaake karamar bazawara ya sakeki kuma Allah duk Abunda kikaga yanayi Duk shawaran uwarsace goggo..."Ai Sai Azeema tazama out of control zuciyarta tashiga zafi lokaci daya wani bangare na zuciyarta na amincewa da kalaman Azeeza wata kuma na kwabarta,Zuciyarta ta bata cewa in mganar Azeeza gaskiya ne,to ai yaya captain bai taba nuna wani zalama akanta ba asalima basu taba zaman Fahimta ba sai jiya,kodai kodau duk cikin plan nasa ne,Goggo kuma bazata taba cin amanarta ba,itace makwafin mahaifiyarta ta ci kashinta da fitsarinta goggo ta goyata da bayanta duk Abunda uwa zatayi ma danta shi goggo take mata,gaskiya bazata taba yarda da goggo za"a cuceta ba,to ammh mganar Azeeza Abun dubawane,domin akankantar Shekarunta bazata kitsa mgana kai tsaye ba,itako Azeeza ganin yadda Azeema tashiga Rudani Shiya bata damar kara mata famfo tana tsaro mata wasu mganganun wanda ita da kanta ta tsarasu,nan da nan Azeema ta amince da Azeeza ,100% harda kukanta tana fadama Azeeza ita yanzu yazatayi batasan ya rayuwarta zata je ba,shawara Azeeza tabata kan daga mkranta ta wuce gidan Baba Ade koda goggo taje ta tubure tace wlh bazata koma gidan goggo ba,bayan kwana biyu kuma ta bijuro da zencen sai yaya captain ya saketa. Azeema ta yarda da shawaran Azeeza saboda yadda hakalinta yake atashema nan take tace Azeezar tazo ta rakata,Bakin Titi ta hau Abun hawa takoma gidan Baba ade,murna fal cikin Azeeza ta hanzari suka tafi office din principal,sukayi report kan Azeema bata da lafiya zata koma gida,nan da nan aka bata permission Azeeza ta rakata bakin Titi ta hau Keke tawuce gidan Baba Ade bayan Azeeza ta jaddadamata komai tambayan da za"a mata kada ta fadi dalili kawai tadai tada kayar baya,amsa mata tayi da cewa zatayi duk yadda suka tsara,Azeeza na dagamata hannu har suka bacema ganinta wata dariya ta kwashe dashi tana fadin,"Bye bye Adda Azeema i wish wannan karon bazaki tallakema tarko na ba..Yaya captain am coming iin to ur life Soon..."Tafada tana yar dariya kafin tajuya takoma cikin mkranta tana Dariyan Farinciki da nishadi.    _*Topha bala"i...Gaskiya my Fans sai yanzu nake ganin wautar Azeema dakuke tafadi,yarinya kamar kwalkwalarta ba Ta wani Tunani sai na Shirme,yanzu goggon zata gujema saboda dambala,...🤔🤔🤔Lalle Azeeza yanzu kika Fara wasan naki,toh bari mugani Shin gadanga zaifiki zama player ko yaya? Hmmmm i don't know..,Sai mun hade a next page,love u all my Fans*_                *Comment,share and vote...*                *Janafty..,AKA...SHAKIRA..*💇  *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏          *Chapter 16*   _Am srry For d typing errors ban samu na editashiba_✌       "Aliyu yasha barci domin sai wajen karfe daya na Rana ya farka wanka kawai yayi agurguje ya sanya Shadda fara Dinki Muhammed riga da wando,da hula yatafi masallaci saboda ya samu jam"i,,koda aka idar da sallar bai Shigo gida ba,kofar gida yazauna yana waya da Haisam bayan sungama kiran Jabir ya Shigo wayarsa nan fa yazauna Sunata Fira,sun dau tsawon lokaci suna mgana kafin suyi sallama Akan sai sun hadu akaduna don kowannensu jibi yake san Ran komawa bakin aiki.     Sun yanke kiran kenan sai ga KekenNapep din dayake Kai Azeema mkranta ya iso Faka keken yayi ya fito ya nufo Gadanga wanda yake binsa da kallon mamaki karisowa yayi yana mai sallama lokaci daya ya bashi hannu sukayi musabaha,bayansa Aliyu ke kallo yaga kota ina Azeema zata bullo ammh shuru,da kallon Tambayan Aliyu yake kallonsa kafin yace"Ah Ko Azeemar bataje mkrantar bane yau..?   Sani mai KekenNapep yace"Shine Abunda yadauremin kai yallabai,ni dakaina na kaita mkranta yau da safe,ina kallo ta shige cikin haraban mkrantar,ammh Abun mamaki bayan antashesu naje daukota,ammh har duka Yan mkranta suka gama watsewa banganta ba,shine nazo nagani kodai tadawo gida da kanta ne.."Sororo Aliyu yayi kafin yace"How comes anya Azeema tadawo kuwa?bandai sani ba,buh bari na shiga na tambayi goggo naji wait for me.."Yafada da sauri yana fadawa gida,Tundaga nan yake kwalama goggo kira wacce ke daki ta zabga tagumi har lokacin dawowan Azeema yayi ammh shuru,da hanzari Ta fito,zaninta ahannun yana neman Faduwa tana fadin"Gani gadanga lafiya irin wannan kira haka? tafada cikin tashin Hankali Gabanta yaci burki yana fadin"Goggo ina Azeema.."? Fuskar damuwa ta bayyana ga goggo tace"Nima yanzu nake Shirin kiranka awaya Tundazu lokacin dawowarta yawuce ammh haryanzu shuru bata dawo ba,bakana da nombar mai Keken ba kirashi muji kowani aiki ne ya tsaidashi baije ya daukota ba."Kansa ya dafe yana fadin"Kash..Wayyo To ai goggo ga Sanin chan,yace shima yaje mkrantar su Azeemar ammh har kowa ya watse bai ganta ba.."Salati goggo ta fara tana fadin"Na shiga uku ni Suwaiba.,To yanzu ina yarinyar tashiga kuma ba dabi"arta bane biye biye,toh ina ma ta sani balle taje.."   kallon goggo yayi kafin yace"Goggo kishiga gidansu kigani kila ta biyo yar"uwarta sun dawo tare.."Da hanzari goggo tace"Eh kila ta yuyu haka din ne,bari naje na gani.."Tafada Tana Fadawa daki,Hijabi ta sanyo ta fice da Sauri ta bar Aliyu na Dafe kansa baisan dalili ba yaji hankalinsa yatashi,goggo na fita taci karo da Dan adaidaita,yana ganinta yahau Fadin"Ah Hajiya an ganta ne..? ko kallonsa Goggo batayi ta fada gidansu Azeema tana zabga sallama ko izini ba"a bata ba,ta sakai cikin Filin tsakar gidan,nan ta iske Azeeza da Inna Ramatu suna zaune kan Tabarma suna cin dankali,suka ga goggo ta fado kai tsaye inna Ramatu ne takalli goggo tana cewa"A"a suwaiba lafiya naga kin fadomana gida,  tamkar wani ya biyoki daga waje.."   hararanta goggo tayi kafin tace"Azeeza ina Azeema.."?Tun dazu bata dawo gida ba,ko kin ganta yau amkaranta.."?Tafada tana maida kallonta kan Azeeza,Jin haka yasa Ran Azeeza yayi fes Tsarinta yana tafiya kan tsari,Mikewa tayi tana fadin"wlh tallahi goggo yau kaf ban saka Adda Azeema a idona ba,dana ga banganta ba bayan antashi break,naje ajinsu ammh ban ganta ba,na tambayi yan ajinsu sukace batazo ba yau,dama taje mkranta ne yau..? Azeeza ta fada cike da makirci,baya goggo taja tana fadin"Armmm.,Bakomai.."Tana fadin haka tafice da sauri Inna Ramatu ta bita da kallo kafin ta maida kallonta kan Azeeza wacce ke mirmishi mai Fitar da amon Sauti Tabota inna tayi tana fadin"Ke nifa nashiga rudu mai wannan uwar sojan mara mutumci,take son Fada.."   Kallonta Azeeza tayi kafin tace"Wai bakiji metake fadi bane Adda Azeema ne Tafita da niyyar zuwa mkranta,shine ta sanfe wani wajen haryanzu bata dawo ba..."Baki inna Ramatu ta kama tana fadin"Au hakane eh lalle yanzu na Fahimta,toh ammh ina Azeema zata,bata da dabi"ar yawon banza kuma fa.."Wani kallo Azeeza ta watsama inna kafin ta kama hanyar daki tana fadin"Ada kika sani,ammh yanzu baki  da tabbas akan hakan.."Tana gama fadin haka ta shige daki tana kunshe dariyan Farinciki.    Goggo ko tana Ficewa sukaji karo da Gadanga awaje Shida sani mai Adaidaita,da hanzari Aliyu ya karisa ga goggo yana fadin"goggo an ganta."girgiza kai Goggo tayi tana fadin"tace duk yau bata ganta amkaranta ba,tamaje har ajinsu bata gantaba, data tambaya akace batazo mkranta ba yau.."dan yatsansa Aliyu ya sanya abaki ya ciza kafin ya waiga yana fadin"Ka tabbata Sani ka ga Shigan Azeema mkrata yau da safe.."? Rantsuwa sani ya kwaso yana fadin"Wallahi tallahi yallabai da idona naga Shiganta mkranta na Rantse harga Allah..."jin haka yasa Aliyu yin gaba yana fadin"Shiga mutafi chan mkrantan nasu,goggo ki koma gida,komai ake ciki zamu mgana ta waya.."Yafada yana Shiga Adaidaitan,Da hanzari sani ya zagaya ya shiga ya tada adaidaitan suka fice daga layin,goggo na tsaye Abun duniya ya isheta.   Suna Zuwa mkrantan kai tsaye office din principle,din mkrantan suka nufa,nan suka samu principle din bayanan ammh Vice dinsa na nan,Nan Aliyu yayimai bayanin Abunda ke tafe dashi,Cikakken Sunan Azeema ya tambaya shikuma ya fadamai,report book ya shiga dubawa nan yaga sunanta ita da Azeeza amtsayin wacce ta rakota tabada report din domin Abunda Azeeza bata sani ba kowani report sai an Rubuta kuma in bata manta ba,dukkansu sai da suka fadi sunansu da class din da kowannensu yake,Nan vice principle din ke fadama Aliyu cewa da misalin karfe 8:00am na safe sukazo suka shigar da report din, Azeema lawal bature zata koma gida sakamakon bata da lafiya wacce kuma tabada report din Sunanta Azeeza lawal bature,Aliyu bai tsaya mamaki ba,sai ya tuna Abunda goggo tace Azeezar tace,kenan duk inda Azeema Take Tana da masaniya duk Abunda yafaru da hanzari yayi sallama da vice principle  din yafice saboda bacin rai yana zuwa bakin get din mkrantan,yasaka hannu ya tsaida dan Achaba,yana hawa yakalli sani mai adaidaita yana fadin"kaje kawai mungode.." daga haka yace ma mai mashin yaja suje,Sani yabishi da kallon mamaki ganin yadda yake wani huci kamar mayunwacin zaki saboda Fushi.   Shiko Aliyu gani yake mai mashin din baya gudu sosai jiyake kamar yayi tsalle yaganshi gaban Azeeza,Shiyaasa suna kawowa ko gama tsayawa mai mashin din baiyi ba ya dirarka Hannu ya sanya a aljihu ya ciro wallet dinshi 1k ya zaro ya mikama mai mashin din,yana kokarin bashi chanji ammh kamar kiftawa da bismillah ya shige gida da gudu,sai kace wani walkiya cike da mamaki mai mashin din ke binshi kallo kafin ya juya akalan mashin yana fadin"Inaga Rabo na ne kejana.."yafada yana buga mashin din ya bar layin aguje yana waige wai kada Aliyu ya fito amsan chanjinsa,Shiko Aliyu yana Shiga gidan yacikaro da goggo na zaune atsakar gida,ta zabga tagumi taga ya shigo kamar walkiya ya fada shashensa da hanzari da sauri ta mike tana fadin"gadanga..Lafiya meya faru..? tafada tana leka dakin nasa karo sukayi dashi ya fito da karamar bindiga Ahannunsa baya goggo taja tana fadin"mun shiga uku gadanga,me zakayi da bindiga kuma.."?     Kallon goggo yayi yana fadin"goggo yau wlh zanyi kisa a anguwan nan,ki matsamin daga hanya don Allah.."Yafada idanunsa sun chanza launi saboda Fitina ga naman jikinsa na cida,gabadaya Fuskar gadanga ta canza baya goggo taja tana kiran Sunan Allah da hanzari ya fice,ai da gudun hanzari goggo ta rufamai baya tana fadin"Kai kai..gadanga don Allah kadawo ka rufamin Asiri don Darajan ma'aiki.."Take fada tana binshi ko hijabi bata dashi taga ya shige gidansu Azeema ai da gudu ta maramai baya Hartana hardewa zata fadi saboda tashin hankali.   Inna Ramatu ta fito daga bayi kenan Aliyu ya fado gidan da bindiga tsirara,yana ganin inna ramatu ya nufeta ya Nunata da bindiga yana fadin"ina Yarki...? yafada cikin Tsawa,sandarewa Inna tayi saboda razana butar dake hannunta ta subuce ta fadi miyan bakinta ya kafe tana kallon Fuskar gadanga ga bindiga tana gani tsirara,wanda bata taba gani ba,sai afina finan indiya,ai batasan sadda fitsarin dabatasan yaushe yazoba, taji yana bin kafafunta kara dakamata tsawa yayi yana fadin"ina Azeeza..Nace ina Azeeza..? da ido Inna Ramatu ta nunamai Azeeza data fito daga daki jin muryan Gadanga cikin Fushi,ai yana ganinta yajuya kanta ya sakamata bindigan bisa goshinta kafin yace"Oy kneel down.."yafada yana zare mata ido,dai dai lokacin da goggo ta shigo ta haki tana fadin"bari gadanga don Allah Allurar taka tayi hakuri tabari in kakoma chan barikin ku sai tatashi kayi duk Abunda zakayi,ammh don Allah ka ijiye bindigarnan.."Take fada tana rokonsa ammh ina ko jinta bayayi itako inna dukewa tayi domin zawo da Fitsari ne suke biyo kafafunta saboda Tsoro Fuskarta kuwa ta jike sharkaf da hawaye saboda tsoron gadanga da Abunda ke hannunsa. Azeeza dataga bindiga tsirara  sai ta tsorata da hanzari tasaka gwiwanta akasa tana raba ido,Kara saitata yayi yana fadin"Duk Abunda na tambayeki juz answer me,and kuma wlh tell me d truth in ba haka i swear sai na hade kwakwalwar kanki da wannan garun..'" yafada yana kallonta baya Azeeza taja bakinta narawa tama kasa mgana,Kallonta yayi kafin yace"Ina Azeema,ina kika kaita,wlh in kika budi baki kikafadamin karya sai naci ubanki kinsan nasan komai ko? da hanzari tadagamai kai alaman hakane,Baya yaja kafin yace!"gayamin ina take,ina kika kaita bayan kun baro office din principle kin bada report kan cewa zata koma gida bata da lafiya,oya tell me daganan ina kika kaita..? Tuni Azeeza ta fashe da kukan tsausayin kanta,bakinta narawa tace"Gi...gi..dan..Ba...ba Ade.."Tace bakinta na karkarwa saboda tsoro sauke bindigar yayi ya maidata aljihu kafin yace"Toh maza ku shirya muje,goggo muje gida,bari na dauko mota muje gidan baba Ade,yau din zamu ji mai wannan yarinyar take nufi damu ne.."yafada kai tsaye yana Ficewa Kada kai goggo tayi kafin tace"Lalle karka raina mutum,Azeeza al"amarinki akwai ban Tsoro aciki,tana gama fadar haka ta fice,suna fita Inna ta rarrafo ta isa ga Azeeza tana fadin"Allah ya isa tsakanina dake,ban miki kashedi kan ki Fita harkan Azeema ba,ai gashinan kin jawoma kanki masifa kuma kin jawo mana.."Take fada tana Share kwallah,Kallonta Azeeza tayi kafin tace"Ni ba hanyar Azeema na Shiga ba inna Abun kaunata da muradina nake kokarin kwatoshi daga hannunta yazama nawa nikadai.."Tafada tana nuna kanta,Cikin mamaki inna Ramatu tace"Abun kaunarki kuma? ke Azeeza ko ganin bindigarnan ne ta saki kikafara zauncewa..? dariyan yake Azeeza tayi ba alamar nadama Aranta tace'Eh da gaske nake inna duk Abunda kika ga inayi,toh ba don kowa nake ba Sai don my Crush YAYA CAPTAIN..ina matukar sonshi Tun ina yar shekara shabiyu aduniya..'"   Baya inna taja tana dafe kirji saboda yadda kalmar ta girgizata bata samu zarafin mgana ba,goggo ta Shigo da hijabinta tace"maza Azeeza taso muje yau karyanki takare insha Allahu,har ita Azeemar zata fahimci ko ke wacece..'ko dar Azeeza batajiba, tashiga daki ta dauko mayafi ta fito tana fadin"muje dama na Shiryama zuwan wannan Ranar da Sirrin boye zai Fito sarari.."Tafada tanayin gaba,goggo ta take mata baya,ai da gudu Inna Ramatu tabisu har waje agaban idonta goggo tatura Azeeza abayan motan gadanga itakuma ta Shiga gaba yaja da gudu suka bar layin zuwa gidan Baba Ade.      _______________ Itako Azeema koda taje gidan Baba Ade banda gaisuwa babu Abunda ya shiga tsakaninsu Baba Ade tayi tambayan Duniyan tayimata banza,tacemata lafiya bataje mkranta ba tazo nan,kuma ta ganta da uniform,goggon nata tasan zata zo nan din? ammh Azeema tayi mata banza daga karshe baba Ade ta zuramata ido,sai taga Rana tayi sanyi ne kana ta farama Azeemar fada kan tatashi tatafi gida kada anemeta ammh Abunda yabata mamaki sai cewar Da Azeema tayi bazata kara komawa gidan goggo ba,ita anan zata zauna,da Baba Ade tanemi jin dalili sai Azeema ta sakamata kuka harda shessheka,saboda mamaki ma takasa mgana,Abun ya dauremata kai ba kadan,Aranta kudiri niyyar tana gama Tuwon dare zata Fice zuwan gidan goggo taji ba"asin Abunda yafaru.      Fitowarta kenan daga madafi taji sallamar goggo tana amsawa bayanta gadanga ne sai Azeeza data biyo baya kamar munafuka baki Baba Ade ta rike tana musu maraba da hanzari ta bude musu tabarman dake nade akofar dakin tana fadin"maraban ku Suwaiba,daman nima yanzu nake Shirin zuwa wajenku,maraban ku,ashe harda megida,ko daman dalilinkane Sakaryachan tayo muku yaji harda kukan bazata koma ba.."Kallonta kawai Aliyu yayi kafin yace"Baba ina Azeemar..? Yafada cikin kakkausan muryan Kallonsa Baba Ade tayi kafin tace"Lafiya kuwa tana ciki,?Azeema.."Tashiga kwalamata kira. Itako Azeema Tun Shigowarsu taji tuni gabanta yaketa Faduwa bata kara tsorata ba,sai da taji Mganar yaya captain cikin Fushi,bayan kofa ta makale tanaji baba Ade na kiranta tayi mata banza takawa yayi zuwa kofar dakin yana fadin"Barta Baba bazata Fito ba,kila sai na Shiga na Fito da ita..'Ai Azeema najin haka tayi Wuf ta fito tana raba ido,ganin  goggo yasa jikinta yayi sanyi,bata kara tsorata ba,sai dataga Azeeza agefe idanunta sunyi jawur alamun tasha kuka,gefe kuma ga yaya captain sai wani banzan kallo yake jefamata baya taja tana Shirin komawa daki,taku daya yayi zuwa biyu ya cafkota kai tsaye gaban goggo ya durkusheta yana fadin"Tambayeta goggo meyasa ta aikata Abunda ta aikata,don ni  in kuka barni da ita wlh zan iya Sumar da ita da duka saboda yadda takebani haushi.."Yafada yana jaddada Abunda yafada din. Baba Ade ta dunkuremata kai tana fadin"ai yanzu kya bude baki kiyi mgana tunda ni kin rainani kin ki fadamin me akayi miki.."kuka Azeema ta fashe dashi tadago tana kallon Azeeza wacce ta kauda kai tanawani hura hanci Hannunta goggo takama tana fadin"Azeema wai meyafaru ne,tunda lokacin tashinki mkranta yayi mukaga baki dawo ba,wlh ni da gadanga bamu Huta ba,meya faru in zaki zo nan ,ai sai ki fada mu san kina nan,kada hankalinmu yatashi.."Tafada idonta ya ciko da kwallah,kallonta Azeema take kafin ta kama hannunta tajuya tana kallon Azeeza tsawa Aliyu ya dakamata yana fadin"Kimana bayanin duk Abunda yafaru,domin itadin tace yau bata ganki ba kwata kwata amkranta,alhalin kuma Areport din mkrantan yanuna tare da ita kukeje Shigar da report din zaki koma gida bakijin dadi,ko ba haka ba..?"Yafada yana kallon Azeeza sadda kai tayi batayi mgana,ba mamaki yakama Azeema bakinta na Rawa tace,"A...Zeeza....,Haka mukayi dake..? Baba Ade da tashiga Rudani takara dungurema Azeema kai tana fadin"Toh mu fadamana yakukayi da ita don mai garinku.."Kai Azeema ta sadda kasa ta kwashe duk Abunda Azeeza ta fadamata tafada takara da cewa"Ita tace nazo nan,kuma ko Baba Ade tatambayeni karnacemata komai,kawai in ta matsa na Tubure nace bazan koma gidan goggo ba,bayan an kwana biyu kuma sai nadata balli,nace...Nace..."Kice me...!"? Baba Ade ta katseta cike da takaichi Hawaye suna zubomata tace"Nace ya sakeni.."   "La'ila ha"illallahu..."Inji Baba Ade "Muhammadan Rasulillahi.."Goggo ta karishe sunayi suna kama baki lokaci daya Suna kallon Azeeza suna mamakin yadda yarinyar kamar Azeeza ta iya hada wannan makirci ko wata uwar matan albarka,Shiko Aliyu ba Azeeza ce tabashi mamaki ba Azeema ce,ashe haka take da wauta saboda haushi baisan sadda ya matso kusa ba,ba tsammani kawai Sukaji ya wanke Azeema da maruka biyu,saboda azaba da zafin marin sai da ta kife bisa cinyar goggo,Dafe kuncinta Azeema tayi da duka hannunta biyu,domin tadainaji na tsawon wasu mintina,Baki ta bare zata fashe da kuka yayi saurin dakamata tsawa yana fadin"U stupit shout up ur Mouth,wlh kikamana kuka anan wajen yadda nakejin haushinki zan tattakakine anan wajan babu Ruwana,Tunda ke kwakwalwar Tumakai kikedashi koma na beraye ne bansani ba. Baba ade tace"na ma Tamtabaru ne inaga,ai daka karama sakara mara wayau,ace ki zauna yarinya karama tana waasa da hankalinki Azeema,sai kace wata saunah,shekara biyar fa kikaba Azeeza,aiko yaci ace duk wasu dubarun Duniya da wani tuggu kingama sani.."Rumgumeta goggo tayi tana fadin!"Ya isa Baba,ai gashi gaskiya tayi halinta yanzu sai tafadamana meye dalilinta nayin hakan..? tafada tana kallon Azeza wacce idonta ke tsakar ka ba alamun nadama ko kadan atare da ita.   Kusa da ita Aliyu ya matso yana fadin"good girl,gaskiya kin burge gaki da kananan Shekaru,ammh Tunaninki ya girmi wayonki,oya tell us mekike nema awajenmu,shin bayan Azeema kikeson gani kokuwa bayana..Ehen fadi munajinki,in ba sokike na tilastaki fadi ba.."Dan mirmishi Azeeza tayi kafin tace"Hmm,ai ko baka tambayeni ba yazama dole kowa yasan wannan gaskiya,Tafada tana haki kan taciga da cewa"Azeema ba itace tadace data mallake ba,nine nan..."Tafada tana nuna kanta,da mamaki goggo da baba Ade ke kallonta balle Azeema data bar jin zafin mari saboda kalaman Azeeza.,shiko Aliyu ko ajiknsa don dama Tuni hasashensa yabashi hakan Cigaba tayi da Fadin",Ni nafara Sonshi Tun bansan me ake kira da wata aba soyayyah ba,nasoshi Tun in yarinyata,da sonshi na tashi dakuma shi na girma ya gini ajikina,duk duniya babu wanda nakeso da kishin irin yaya captain Aduniya na tsani in ga wata mace na rabanshi koda mahafiyarshi ce,na tsaneki Adda Azeema wlh banta miki kallon yar!uwata ba sai makiyiyata,Ko shiga jikinki danayi duk don nacimma burina ne,na mallakan muradin Raina ne,ammh kash Duk wani gadan zare dana kullamiki sai ki tsallake,ta hanya yaya captain,wannan karon na dauka bazaki sha ba,sboda sanin yadda kwakwalrki take kamar dussa saboda Rashin lissafi,ammh sai gashi komai ya kwabe,ammh duk da hakan ban sare ba,don hankalina bazai taba kwanciya ba matukar igiyar ukun Aurenku da yaya captainn na Reto Akanki saboda haka kisani nan Duniya kece babban makiyiyata kuma ba wacce na tsani gani kamar ki..."Tafada tana Fashewa da kuka. Daskarewa Goggo da Baba Ade sukayi itako Azeema tayimata zura kamar wacce aka sassaka,shiko Aliyu mirmishi yake saki kafin yataka zuwa gabanta ya tsugunnah yana fadin"Ban wani ji mugun mamaki ba,mamaki na daya na yadda duk kudin da baba da goggo suka kashe akanki asara kadai sukayi daga bokon har islamiyyah baki gane komai,in banda tsabar jahilci kina tsammanin zan saki Azeema ne,ke sa ma na saketa kina nufin zan Aureki ne,gaskiya ta wannan fannin kina da tunanin kifaye walh toh ai koda Azeema mutuwa tayi kuma matan Duniya kaf sun kare,wlh sai dai ki mutu na mutu ba aure bazan taba Aurenki ba,Domin nafi tsanarki Fiye da yadda na tsani mutuwata......!!!!!!"yafada cikin Tsawa da amo mai sauti kafin lokaci daya ya mike yana saka kafa ya sharbo kafafunta ta zube kasa yace!Kin san Allah kinci daraja daya,ke diyar mallam lawal ne mahaifi ga Azeema,da ba don haka ba,uhmm da yau kin gwammace kila da karatu,ammmh wannan yazama na karshe da zanyi miki kashedi kan Azeema,kifita daga hanyarta in kika kara shigowata gonata har na kamaki toh ki Rubuta sunanki Matatta,oya get out shegiya Tanayi da Fuska kamar mutuniyar arziki.."    Mikewa Tayi tana dariya lokaci daya hawaye suna zubomata tace"Ki Rubuta ki ijeye zan dawo gareki,ko ba yanzu ba.."Tana gama fadar haka ta fice da gudu goggo ta bita da fadin"Aniyar tabiki mai bakin halin insha Allahu sai sharrinki yakoma kanki.."Itako Baba Ade gabadaya lamarin ya tsorata tama kasa mgana,Azeema kuwa kuka takeyi sosai kamar wacce ta zauce,Yau ita yar"uwanta ke neman ganin bayanta,Tunda suka taso batataba jin zuciyarta tabata wani mugun nufi akan Azeeza,kullum tana kallonta amtsayin kanwarta mafi soyuwa gareta,ammh ashe ashe ita babu hakan Aranta,wani Abun takaichin ma wai mijinta take so oh duniya ina zaki damu ne,haka Baba Ade keta maimatawa kafin tace"Toh Sakarya ko nace Sauna kindaiji da kunnin ke ko? toh sai ki zama mutum kinaji kinagani itace makiyarki mai son ganin bayanki,in zaki mike ga kanki ki zama mai wayau da lura da abubuwa toh,in kuma zaki cigaba da sakarcin ne,Allah yabaki sa"a Kice zaki Sha wuya.."   goggo dai lallashin Azeema kawai take Shiko Aliyu yana gafe ya harde hannunsa bisa kirji wayarsa dake Aljihun sa tadau Tsuwa,Fitowa da ita yayi sai yaga major Sadiq Amfani ne ke kiransa kila wani aikin ne ya taso hanyar waje yayi yana fadin"goggo kusameni awaje.."yana fadar haka yafice yana daga kiran da fadin"Hello Sir..."yes Sir...!Ok Sir.."!Thank U sir..."Yafada kafin ya yanke kiran yana Furzar da iskan bakinshi daidai lokacin da Goggo ta fito ita da Azeema Baba Ade na biye dasu suna sallama,mota yafada suma suka Shige baya sukayima Baba Ade sallama ya ba motar wuta sukabar kofar gidan Amota Azeema ta ishesu da koke koke Ran Aliyu yabaci cikin Fushi yace"Dallah malama kima mutane Shuru in bahaka yanzu na tsaida motarnan na Fito dake nayi miki dukan tsiya kinga sai kiyi kukan mai dalili.."Yafada yana kyafci,Gum Azeema tayi da bakinta don bata manta zafin mari ba.     Suna zuwa gida goggo da Azeema suka Shiga cikin gida,shiko gareji ya bude ya saka mota,kafin ya tadda su goggo Afalo tana kara bama Azeema baki tare da mata Nasiha,Daga bakin kofar dakin ya tsaya yana fadin"goggo Ta shirya kayanta gobe zan koma kaduna sai muwuce tare da ita don banga amfanin zamanta anan ba,banda karin Sakarci babu Abunda take koyo.."Jinjina kai goggo tayi tana fadin"Eh kayi Tunani,toh ammh wani hanzari ba gudu ya zencen mkrantarta kaga fa bata karisa ba.."Kai tsaye yace mata"Nagama tsara komai in lokacin biyan Jarabawar yan SS3 yayi zan biyamata in lokacin Rubuta jarabawar tayi sai na maidota ta Rubutu Allah barshi in Tafito sai na saman mata wata mkranta achan taciga dazuwa.." gyada kai goggo tayi kafin tace"Shawara mai kyau gadanga Allah yayi maka albarka gwara ka dauketa don ni Al"amarin na Azeeza da uwarta yafara bani tsoro.."Rausayar dakai kawai yayi ya fice zuwa shashensa Shima kayansa ya shiga Shiryawa saboda wannan karon zai dau lokaci don kiran da major yayimai kan Horar dawasu bataliyan kananan sojoji ne,kuma shi aka wakilta,Sai gashi kuma Abun yazomai Adaidai gwara yatafi da ita ta chanza enviroment kila ko ta chanza daga Azeema Wauta zuwa Azeema big girl. _*Alhamdulillah Da Fari Da Allah zanyiwa godiyata,🙏Don Shiyatsaramin haka Arayuwata,Duniya sabo gani Acikinta🌎kuma na samu kula Anbani gata,Rayuwa ku kuka zamto garkuwata🏹gani nazo zan nuna godiyata my Real Fans😍i dedicated dis wonderfull songs to my real Fans if i say my Real Fans i mean for does people wit they hot hot commenting,Kai am so happy yesterday Saboda murna har nakasa maida reply,ammh nagani kuma duk ngade sosai Allah yabar zumunci da kauna na har abada...Love u to d back and moon Habibates*_💕💖❤💝❣💜💙😘            *Comment Share,and vote..*           *Janafty..Aka Shakira*💇 *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ *Dedicated to UMAIMA ALIYU...Tanque dear for ur Wonderful Comments*         *Chapter 17*    """Washegari da duku duku goggo tagama Shiryama Azeema duka kayanta ta sakata tayi wanka ta shirya cikin wani leshi mai Ruwan Kasa da zanen fulawan brown ajikinsa sai Farin hijabinta data sanya wanda ya wuce gwiwanta da kadan,goggo na cikin Shiryamata Sauran kayan nata cikin babban akwatinta wacce ta siyamata gadanga ya tarar dasu cikin daki Shima cikin Shirinsa na Riga da wando,rigar light blue ne,sai wandon baki ne,kafarsa sanye cikin wani takalmi mai Rufi baki kansa kuwa sanye da hula p-cap sai wata katuwar jakar bayansa,wacce take rataye abayansa kallo daya zakamai ka fahimci ya mallaki dukkan zati da jarumta goggo na ganinshi tace"Badai wai har ka Fito ba gadanga..? rausayar dakai yayi kafin ya tsugguna yana gaisheta amsawa tayi tana fadin"Kwa tsaya ku karya ko gadanga,kuma sai ka biya da ita tayima kakarta sallama,tunda tafiyace ba yau za"a dawo ba,kuma ba gobe,ko saboda halin Rayuwa.   Mikewa gadanga yayi kafin yace"Goggo na yanke wata shawara,kawai kema ki Shirya naki kayan mutafi tare dake da Baba Aden da ita Azeemar,yanzu nagama ma Baba bayanin Allah barshi in zamu tafi tashiga tayimai sallama koya kika gani? Dan jim goggo tayi tana kallon Azeema wacce ke zaune gefen gado tayi Rau rau dab ido kada kai tayi kafin tace,,"Eh kuma kaima kace wani Abu bai kamata Azeemar takai kanta ita kadai ba,bari na Shirya sai mu biya mu dauki Baba Aden nasan ba mtsala me ko kawunka zaiji dadin ganina kullum mukayi waya sun dingamin dan kida kenan Shida Umaimah.."Mirmishi Gadanga yayi kafin yace",Kema goggo kin nacema gombe nan kamar wani ya kafeki ciki kodai kodai.."Keyarsa ta maka da Rigar dake hannunta tana fadin"Kodai me,Ja"iri Fita falo kajiramu gamunan zuwa Dan kawai.."Dariya yayi yana fadin"Allah baki hakuri goggon Gadanga,ai ni babban burina shine mutafi bariki tare muyi zamanmu mu uku na tabbata Azeemar taki zata fi jin dadin zama sosai.."Kallon Azeema Goggo tayi sukayi mirmishi atare kada kai goggo tayi tana fadin"Allah ya shiryamin kai gadanga.."Take fada tana mirmishi ita kadai. Cikin lokaci goggo tagama hada nata kayan dama tayi wanka karyawa kadai sukayi suka kulle ko"ina suka Fito Aliyu shiya kwashi akwatun yasaka amota bayan ya Fito da motar daga gareji,goggo da kanta ta tasa Azeema zuwa cikin gidansu,domin tayi bankwana da mahaifinta koda suka Shiga cikin gidan suna sallama,ba wanda ya leko sai mallam lawal,din nan fa yatasa Azeema yana ta mata Nasiha sosai tare da horar da ita hakuri da kuma yin biyayyah ga mijinta daga karshe ya dafa kanta yana fadin"Allah yayi miki albarka Azeema yakuma albarkaci Aurenku keda Aliyu ya kareku da dukkan sharri,Allah ya kade Dukkan Fitina atsakaninku yakuma baku zuru"a dayyaba tashi kuje Allah ya tsare hanya yakuma kaiku lafiya.."Da Amin take amsawa tana kuka sosai hawayenta na shatata wanda ita kanta goggo sai da tayi kwallah Sun mike zasu Fita Azeema ta waiga kofar dakin Inna Ramatu wacce ke tsaye ta Fito ganin Abunda ke faruwa,ganin ta waigo sai tayi Saurin sakar labule ta koma,kada kai tayi sai kuma idonta karaf kan dakin dasuke kwana ida da Azeeza nan ta hango jikin window dakin tana hawaye,Kallon ido cikin ido sukema juna kowacce da Abunda take sakawa Aranta kafin Azeema tajuya tana share kwallah tabi bayan goggo suka fice tana ma gidan wani kallo mai kama dana karshe. Suna Fitowa ko ganin Azeema tana kuka baisa gadanga ya tambayi ba"asi ba,suka Shiga mota suka nufi gidan Baba Ade,ko da suka shiga cikin gida Goggo ta koramata jawabi,baba Ade guda ta saki tana korama gadanga Albarka tare da Fatan Nasara bata ta bata wani lokaci ba tashiga ciki ta gyara jikinta ta dauko yan kayanta kala biyu ta rufo dakinta tama matar datasa haya agidan makulli suka fito suka Shiga mota,Dakyar Azeema ta yarda ta shiga gaba sai da goggo tamata ta jan ido kana,Shiko Aliyu kalloma Azeemar bata isheshi ba,don mganar gaskiya haushinta haryanzu bai gama sakinsa ba,sakamakon goggo na motar gadanga bai samu damar shararan gudu kamar yadda ya saba basu iso kaduna ba sai after 3:00pm na Rana,kai tsaye anguwan Rimi ya isa dasu wato gidan kawu bala kenan,wani makeken gida mai kama da aljanar Duniya ga security nan tako"ina agidan yadda kukasan gidan wani gwamna ko mataimaki,motoci kuwa baka iya kirga iyakarsu aharabar gidan,bazata ka taba kallon goggo da gadanga kayi Tunanin suna da dan"uwa mai tarin dukiya da mtsayin irin haka ba,duba da inda ita kanta goggo ke rayuwa ammh ko ajikinta donta Fi son gombe Fiye da shigowarta kaduna,don ko banza tanajin kamshi zaria in ta shigota Shiyasa bata kaunar nesa da gombe don koba komai goggo tace garin Shiya Rufamata asirin lokaci da garin na zaria suka nemi su tona mata.   Hajiya Umaima Sai dai kawai taga baki daga sama,ai bakinta yaki Rufuwa saboda murna a babban Falon gidan aka saukesu,nan da nan masu aiki suka cika gabansu da kayan ciye ciye dana Shaye shaye,Awaya Ummah takira kawu tana Sanar dashi zuwan goggo,farinciki dayake ciki ne yasa bai dau wani lokaci ba yataho gidan,koda yazo bai tarar da gadanga ba,don na yabar su goggo yashiga barrak saboda major na chan na jiransa.   Kawu yana Shigo falon sanye da shadda riga da wando harda babban Riga,Bakinsa saboda murna yaki Rufuwa,Hannu ya warema Suwaiba yana Fadin"Taho Taho Suwaiba so nake na tabbatar da ba mafarki nake ba.."Dariya goggo take itada Ummah,Tashi tayi ta isa gareshi ya rumgumeta yana dariyan Farinciki yake fadin",Ashe dai da gaske ne,Suwaiba rabon ki da gidan nan Tun Bikin su madina fa..",Ummah tayi karaf tace,",YAu din ma ta rako surukarta ne da kila bazata zoba sai wani lbri mara dadi ya isheta.."Dariya kawai goggo keyi kan tace"ni bazan ce miki komai ba Umaimah dama kin saba min Sharri,ai yaya yasan komai...",gabadayansu dariya sukayi kafin sukarisa cikin Falon tare,nan ya duka yana gaida baba Ade,Azeema ta gaisheshi ya amsa yana ta saka mata albarka,basu samu zama sai da yaje yayi wanka yaci abinci sukuma aka kaisu masauki sukaci abinci suka huta kana Kawu yanemi ganawar Sirri da Goggo,nan take karantamai Duk Abunda yafaru Ummah na wajen sai da ta rike baki tana fadin"Goggo ita wannan yarinyar? koda yake fa ana tsontson bala"i a nono,don Ramatu ba kanwar lasa bane,ammh goggo inagani  mikama Gadanga Azeema yatafi da ita bariki,Ba masalaha bace,tunda yarinyar bata iya komai ba,kinsa fa bariki baruwan kowa da kowa kuma shi gadanga Namiji ne ba lalle bane yasan Abunda yadace da ita ba,kuma goggo a mikata hakanan babu wani gyaran mata.."Tafada tana yar dariya,girgiza kai kawai Kawu yayi yana fadin"Allah Shiryeki Umaimah sam baki da girma sai najikin ki.."Dariya tayi tana kallonasa tace,"Haba Ranka yadade ina girman yake,haryanzu ina cin lokaci na,banda kowani da agabana saboda haka yanzu zankira madina in fadamata kana na tura direba yakai ita Azeemar chan ko sati daya tayimata insha Allahu nasan kafin lokaci komai zai daidaita.."Jinjina kai goggo tayi tana fadin"Mungode Umaimah hakika kin bada gudummuwa wanda yakamata uwa taba yarta Allah yayi miki sakayyah da gidan Aljannah,ammh zaki kira shu gadangan ki fadamai ko? Ummah tace"Eh zamu mgana dashi,yanzu dai bari na fara kiran Madina,goggo ke kije ki sanar da Baba Ade da Azeema yanzu direba zai karisa da ita.."Tana gama fadar haka ta haura sama tana Faman latsa wayar hannunta,da kallo kawu yabita Yana yar dariya,sam umaimah ba ruwanta ko da ya'yanta haka take,ta dauki kanta tamkar wata yayarsu ba uwaba,ballatana Haisam,wanda tamkar kaninta,saboda shakuwar da yaranta,duk duniya basu iya sharing damuwarsu da kowa sai da ita,saboda macece datasan rayuwa tana da ilimin Addini da na bokon duka gabadaya shiyasata take amfani dashi wajen mu'amalarta tayau da kullum,ajiyar zuciya ya sauke kan yadawo da ganinsa kan talabijin yana kallon Tashar aljazeera,domin itama goggo Tuni ta tashi ta barshi nan zaune. Ummah tana kiran Madina awaya ta labarta mata komai tace"ga Azeemar nan Direba zai kawota,komai suke bukata kawai tayi mata waya,kuma karta sake ya fadama Captain ga Abunda suka shirya ko yakirata tacemai Taje mata kwana biyu"Cikin jin dadi Madina ta amsa ma Ummah suka rabu akan sai Azeemar tazo,suna gama wayar ta sauko ta shiga dakin da'a ka sauke su Azeema ta tarar da ita tsaye goggo na musu bayani,ganin haka yasa tace"Na shirya..? goggo tace "Eh.."Shiga dakin Ummah tayi ta dauko akwatin Azeema tana fadin"Wannan ne akwatun ta ko? amsa goggo ta bata,hanyar Ficewa tayi kafin ta riko hannu Azeema tana Fadin"Zo muje diyata direba na jiranki awaje.."albarka baba Ade tayi ta sakama Ummah,itako Azeema bata wani damu ba saboda jin ance gidan Anty madina,tana santa tana da kirki gashi tana matukar son yaranta yan biyu mata,Hibba da Hidaya,Yarane masu Shiga rai,in suka zo gidan goggo ta dinga hidima dasu kenan,kusan mai da wawa,nan da nan Azeema ta shiga ranta sosai,har alhere suna mata ita da Anty mardiya.   Ummah ita tafita da Azeema har haraban gidan indan Direba ke jiranta,bata tare da bata lokaci ba,ta bude gidan baya na motar Venza2k19,tare da kayanta tana fadin"Toh diyata ki natsu kinji,ki kuma maida hankali wajen koyon Duk Abunda madina zata koya miki kinji ko? kai Azeema tagyada tana fadin,"Insha Allahu Ummah.."Rufe mata murfin motan Ummah Tayi tana fadin"Allah yayi miki albarka Sai munyi waya kenan ko? kai Azeema ta gyada mata kan Direba yaja mota su danna hon megadi ya wangale get suka Fice da gudu,Azeema tabi gidan da kallo tana jinjina kyau da tsari irin na gidan kawu bala.   Bisa hanya haka Azeema ta saki baki da hanci tana karema Kaduna kallo,ashe haka take kyau da tsari,gidaje kerarru sai wanda yagani,Nan da nan Abun ya Shiga burgeta ko"ina suka wuce sai wasu classic mata take gani kowacce na harkan gabanta,wasu su suke tuka kansu cike da ilimi da wayewa,wasu kuma Direba ke tukasu suma din cike da wayewa,lokaci daya Azeema tagane Kaduna ba na zaman irinsu bane,don in baka da wayewa tuni za"ayi baka,nam da nan ta kudirta aranta zata cire komai takoyo duk Abunda aka koyamata domin nan Duniya bata wanda yafiyemata Yaya captain da goggo da Ahalinta,babanta kadai gareta,shikuma baida wani iko akanta inna Ramatu kuma bata da wacce ta tsana sama da ita,ga yar"uwanta kwaya daya datake kallo taji Sanyi Azeeza da bakinta ta Furta bata da wata makiyiya kamarta,Tundaga lokacin ta farka daga Nanannauyan barcin daya kwasheta Ta fahimci mutanen datake kokarin yima butulci sune nata ba wasu ba.   Gidan Madina yana anguwar Sarki ne,mijinta Controller ne,yana lagos yana aiki,Suna zuwa mamaken get din gidan suka zuba hon maigadi ya budemusu,suka rankaya cikin gidan,Madina na haraban gidan da kanta tazo taran Azeema,tunda ummah ta sake kiranta ta Fadamata Azeemar na bisa hanya,tana sanye da wani leshi mai Ruwan hot,ta karya daurin Zahra buhari,fuskarta dauke da simple makeup kallo daya zakamata kasan yes ta amsa sunanta na mace,domin madina macece mai wayewa da sanin duniya,shiyasa Mijinta Ahmed kallo Sauran mata yake matsayin basu san komai ba   Da hanzari ta karisa ta budema Azeemar murfin motan Tana fadin"Maraba da Antyn Hibba da hidaya,yau in suka dawo mkranta zasuyi ihun murna in suka ganki.."Take fada tana mata dariya,Fitowa daga motan Azeema tayi,tana kokarin dukawa tagaisheta,tayi Saurin rikota tana fadin"Sannu da zuwa Azeema,kona ce matar yaya ko? Sunne kai Azeema tayi tana mirmishi Rikota tayi tana kwalama yar aikinta kira,tana fadamata tazo ta dauko akwatin Azeema,takai mata dakin dake kallon nasu hidaya.    Suna Shiga babban Falon gidan sai Azeema tazama yar kauye balle da kafarta ta nutse cikin lallausan Chinese capet din dake malale afalon,Haka ta saki baki tana bin Falon da kallo,kan daya daga cikin Royal chairs din dake falon ta zaunar da ita,da kanta ta kawomata Ruwa da drinks,tasha kafin ta rakata dakin da"aka kai akwatinta,shima dakine nagani na Fada,gado da wardrope sai madubi da tiolet,shikanshi gyare tsaf,Madina ta Shiga toilet ta hadama Azeema Ruwan wanka ta fito tana fadin"Matar yaya,shiga Tiolet ki watsa Ruwa,kizo kici abinci ki kwanta ki warware gajiya kafin anjuma mu fara Aikin namu ko?"Mirmishi Azeema tayi kafin tace"Ngd Anty madina..."Itama mirmishin tamaida mata tana fadin"Ah bakomai,yayana fa zan gyaramawa,to meye namin godiya hop dai u are ready..? kunya takama Azeema sai ta Rufe fuska Ficewa madina tayi tana fadin"Wai kunyata kikeji,dankari,toh kinga kima daina Tun Wuri,don kunni zaki bude ki kwashi lacra yarinya.."Ta fice tare ds jawo mata kofa,Hijabinta ta cire tana bin dakin da kallo,kafin ta fada tiolet din,chan ma bakauya ta zama ashe bayin gidan goggo bakomai bane,akan wannam,dakyar dai Azeema tayi,wanka,ammh kusan Rabin wanka duk takareshine wajen kallon kanta amadubi,kafin ta fito,tana Fitowa daga Anty madina adakin tana Bude mata wani lotion tana ganinta tace"Yauwa kinfito,ga mai kishafa,bari na dauko miki wasu kayan ki chanza,ki Fara daukan karatunmu Tun yanzu kowani wanka to danashi sabon salon Dreesing din,kinji ko?gyada kai Azeema tayi kafin ta karisa Fitowa,jikinta dauke da kayan jikinta data Shiga dasu,Akwatinta dora bisa gado ta bude ta zazzage kayan ciki,tsaki taja tana daga kayan tace"Gaskiya muna bukatar kudi,domin chanjin kayanki,Lalle ne su goggo nan toh da Nufinsu da wannan kayan da zaki gidan miji,bari na kira Ummah yanzu sakawanan kila anjuma mu fita kasuwa ki zabi kayansawa,daganan mu biya ki wanke kanki ko? gyada mata kai Azeema tayi tana ansam doguwar rigar abayar da Anty madina ke mikamata,ficewa tayi da hanzari Dakinta takoma ta dauki waya ta kira Ummah. Ummah na tare da kawu bala,kiran Madina ya Shigo mata cike da zumudi ta dauka tana Fadin"Makka da madina ya akayi ne? Tura baki Madina tayi kafin tace"Toh ku Ummah kuna nufin haka zaku kai diyar taku babu kayan kirki,yanzu na bude akwatinta wlh babu kayan kwalliya na mata ko kadan.."Ummah tace"Topha to yanzu yaza'ayi Hajiya madina.."Madina tace"Kudi muke bukata Ummah,da zan Shiga kasuwa nayi mata siyayyah,sai sauran kayan gyaran da zan Hada mata,da wanda zatayi amfani dashi anan harda wanda zata tafi dashi"Ummah ta jinjina kai tace"Ok tom ba damuwa bari nayi miki Transfer din 2 hundred Thousand yanzu ai zasu isa ko? Madina tace"In ma basu isa ba,Ummah zan yi ciko,ai Matar yaya ne,so antytin for him aie.."Tafada tana dariya,kashe wayar Ummah tayi tana fadin'"Allah ya Shiryeki Madina.."Kawu na gefe yace"Harda uwar Madinar itama Allah ya Shiryata.."Dariya Ummah ta kece dashi batayi mgana ba.   Kawu yace"Naji ana mganar kudi ne,babu bukatar taimako na.."girgiza kai Ummah tayi tana Fadin"Babu bukatar Taimakon yallabai anan,kai kagama naka,Tunda ka biya sadaki kuma ka karbo Auren,barmu da Sauran mu makarisa Abunmu.."Gyada kai yayi yana fadin'Hakane.."Tace"Eh mana.."Maida kansa yayi kan kujera yayi yana fadin"Allah bada sa"a ammh a sassautama Dana don Allah.."Wani kallo Ummah tayi kafin tace"Toh yallabai..."Tafada tana dariya Shima yar dariya yakeyi,nan take tama Madina Tranafer din kudin datace,kawu bai damu ba domin yasan halin Umaima indai tana dashi toh babu Abunda bazata iyayimai ba,balle ma ita Aliyu tamkar uwa da Danta ne.   Shiko Aliyu tunda ya Shiga bariki abubuwa suka mai yawa,sai zuwa darene,ya samu kiran Ummah tana Shaidamai Azeema tana wajen Madina zatayi sati awajenta kafin Su kawota nan Barrak din,Ummah ta fake ne da cewa akwai wani dan gyare gyare da sukeyene,bai damu ba yace Bakomai,dayake Aliyu Namiji ne,kuma Soja,so kwakwalwarsa bata kawomai wani gyara akema Azeema ba,yafi bada kila lalle za"ayi mata da kitso,kowani Abu dabam😂Shiyasa bai damu ba,bai samu komawa gidan kawu ba yabari sai dai da safe,in jabir ya dawo suzo tare dashi Tunda shi bai samu dawowa Aranar ba sai washegari. Suko Su Azeema basu tafi kasuwa Aranar ba saboda yammah tayi,gashi su hibba sun dawo daga sch nan fa suna cin karo da Azeema sukayita ihun murna kamar su maidata ciki sun hanata sakat,itako tana biye musu Ranar ko Maminsu basu bi ta kanta ba,hatta cire musu uniform da saka musu kaya na Azeema sukace suna so tayi musu,wanu homework ne,harda yar goye goye duk ita kadai,dayake kuma ta saba da yaran,kuma kunsan Aduniya babu aikin da zai gagari Azeema sai dai in ba"a kirkiroshi ba,Karshenta dai Ranar dakinta suka tattara sukace wlh chan zasu kwana har jan madina tayi musu suka makale su Tare Anty Azeema zasu kwana,Azeemar ta roki,Anty madinar kafin ta kyalesu su kwana,aiko sun kai wajen 11 suna hira,kafin su kwanta,ta Shege tsakiyarsu kaunarsu na Ratsata tana fatan kada Allah ya Dau Ranta sai ta haifi mace ta sakamata Suna FATEEMA..,Niko nace karki damu Azeema very soon Aliyu zai baki kwan haihuwa🙈🙈   Sai washegari suka samu Tafiya,bayan yaran Sun tafi mkranta,kasuwa suka Shiga Madina ta darzomata Atamfofi Masu Rai da lafiya super,holland,swices less,codde less,material dogayen Rigana,masu sikat da masu wando,Mini sikat da mini wandunan,bras,pants,kayan kwalliya komai da komai da kayan mata sai da ta siyamata harda takalma masu Tsini da Flat,sai kananun jaka,dan kunne,masu sarka da Fashion Bands,da sauransu kafin su wuce shagon dinkinta,tabada dinkunan kayan,wata in yamurace bosse,ta gwada Azeemar tace jibi ta aiko direba ya karbi dinkunar,bayan madinar ta ijiyemata kudinta cash,suna Fitowa dagana shagon salon takaita aka wankemata kai harda gyaran kafa sukayimata,wajen harda gyaran jiki sunayi,ammh sanin itama madinar sana"arta kenan basu mata tayi ba,domin sun santa tun Tuna budurwa suke gyaramata kai,ta yarda da shagon sun san aikinsu sosai,basu dau lokaci ba,suka kammallamata sai ga gashin Azeema ya mike sosai yayi kyau kamar ba ita,ba kudinsu tayi musu Transfer ta banki suka Fito suka wuce,daganan anguwan Rimi suka biya gidan wata kawarta SALAMATU FODIO SG GUMBI..Ta amshi wasu tsimi ahannunta tare da Wasu garin magani cikin wasu robobi,dayake sana"arta kenan itama,basu wani jima ba,daganan suka koma gida,suna komawa gida,madina ta shiga tiolet ta hadamata Ruwan Turaruka masu tsada hadin yan maiduguri ne,ta umarceta data Shiga tayi wanka,ita kuma ta sanya wani kasko ta kunna Hurashi ta watsa Turare,tana Fitowa da digon Ruwan ta Umarceta data tsugguna hayakin Turaren ya dinga shiganta,ba gaddama Azeema tayi yarda Madina tace,sai da ya sike kana tace tatashi,wani hadin mai shima cike yake da wasu hadin Turaruka tabata tace daga yau yazama man shafawanta,karba tayi ta shafa,kayan da suka siyo ta zazzage pants dinta ciro mata kafin ta miko mata wata kwalba tana fadin"Rike wannan almiski ne,zaki dinga digama wandunan ki kafin ki sanya kinji ko? amsa Azeema tayi tana fadin"Naji Anty.."wani riga da Sikat Madina ta mikamata tana fadin"Karbi ki sanyasu,wadandan Dressing din,duk bayan kin daidaici lokacin dawowar yaya captain ya kusa zakiyisu,ammh bayan kin tabbatar da Dinner dinshi is ready kinji ko.."kai Azeema ta gyada tana Fadin"Naji Anty.."kada kai tayi tana fadin"Shirya bari baje na hada miki Sauran magungunar ga Turaran wankan chan a tiolet sau biyar akowanni Rana,Kowani wanka Murfin jarka Uku zaki sanya,na sati daya ne,bari na kawo miki Sauran na garin akwai na karin Ni"ima kana kuma akwai na mganin infection ma"ana Sanyi..."Gyada mata kai Azeema tayi alamun ta Gane ficewa tayi tana fadin"In mun gama da wadanan kingane sai mu dora da lacran mu,munayi lokaci daya kuma muna Shiga kichen tare,domin kinsan Duk wadananan Abubuwan basu tasiri,sai Mace ta kasance ta iya sarrafa mai gida ta hanyar iya girki,balle nasan Sojiji da son cin Abinci mai dadi.."Tana fada tana yar dariya kan Ta fice daga daki. Yar Dariya Azeema tayi tana bin Tulin kayan da suka siyo wadanda ke zube bisa gado,kayan da Anty tace ta saka take bi da kallo,Tana mamakin yadda zata sakasu,sai da bazata iya bama Anty madina kunya ba,da hanzari ta sakasu,kayan roba ne sai suka lafe bisa jikinta gashi sun kamamata,hips dinta ya fito tana tafiya suna rawa,duk da ta saka pant,sai kirjinta wadanda suka cika fam,suna bin bayyana,gashinta ta daure da band,kayan baida dan kwalli,Sai ta samu wata hula ta saka ta isa gaban mirrior tana kallonta sai da tayi mamakin ganin yadda kwana daya tadawo gawani Fitinannen kamshi na binta da ko"ina,duk inda ta Shinshina ajikinta sai taji kamshi,ita ta kanta take lumshe ido in ta Shaki kamshin jikinta,shafa fuskarta tayi taji wani Santsi Mirmishi ya subuce mata lokaci daya hawaye sun ciko idanunta ta furta ahankali   _Thank you,Yaya captain,Thank you goggo,Thank you Ummah and Thank you too Anty madina.._ take fada tana goge kwallar data zuraromata bisa kumcinta       Madina dake bayanta ta bugamata tafi tana fadin"Weldon matar Yaya da alamun zaki Saurin dauke komai kafin sati dayanmu ta cika,.."Tafada bayanta yar aikinta ne,ke ta Shigo dawasu jarkunan magunguna dawasu arobobi sai madara Sajet sajet,sai Zuma awata katuwar gora sai gumba mai yawa,gabanta tasaka aka zube haka ta zauna ta tankwashe kafa itama Azeemar ta sauko daya bayan daya take maata jawabi,da wanda zata sha da madara,dana sha da zuma,komai dai tayi mata jawabi,harta Fahimta,nan kuma ta ake ta shiga hadamata ta mikamata tana Sha,duk da wasu suna da bauri,ammh hakanan take Daurewa Tunda ba laifi takan danci karo da mai dadi har dawani hadin Dabinon makka mai dan karen dadi,Azeema taji dadinsa sosai,shida wani garin Aya shima da madara ake sha Duk sun mata dadi sosai,Tana gama sha madina ta kwashe ta sanyasu gefen gado tana fadamata Sau daya zata dinga sha Arana,ammh Turaren Tsugguno sau biyu arana safe da yammah Ficewa tayi ta barta tana fadamata cewa gobe zasu Fara lacra su,da safe Allah barshi da yammah sai sudinga Shiga kichen domin koyar da ita girke girken zamani wato Akushi da Rufi😂Tuni Azeema ta amsa da toh domin Ta fahimci Rayuwarta ta yanzu tafikomai dadi,koba komai itama tanaso ta waye tazama irin Anty madina da kawayenta,zaka gansu so classisc mallam babu Raini ko kadan.              *Intellenget writers asso..* *Janafty..Aka Shakira*💇 *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ _*Kyakyawan Shafi lokaci Daya da kyakyawan sadaukarwa,eh mana domin Duka Shafin yau na ALIYU GADANGA.,Kacokan Dinsa sadaukarwane ga Daukacin malamai da Shugabannin dake mkrantar primary U.B.E. KOFAR KIBO ZARIA..,Gaisuwan Fatan alherin zuwa gareki ne mai gayyah mai aiki,headmistrees HAJIYA BINTA UMAR ABUBAKAR(Momy)Allah yaja kwana👍😂,Tare da uwar gayyah Assitances,HALIMA IDRIS(Goggo balaraba)😹 Allah dai ya biya,bazan yi toya na manta da albasa ba,jinjinar ban girma zuwa gareka lantarkin zuciyata,kuma malami na,kuma uba yake awajena,lalle na kasance mai sa"a Tunda Allah yahadani da gwarzo kamar ka,UMAR BELLO SADIQ(Uncle me)😘,Soyayyarka gareni sai dai nace A kinda masha Allah,Kulawarka akaina sai da na kirashi da Alhamdulillah Allah nake roko daya iya maka Abunda kagaza,Kafin na wuce zuwa wani ajin yakamata nafara Farawa da gida ne,gaisuwa tare da Fatan alheri gareku MALAMA RUKAYYAH(Maman Suhailat)sai MALAMA AISHA(mmn Fuad)sai MALLAM ABUBAKAR(mallam Ammar),Bazan manta daku ba dole ne nayi jinjinar ban girma gareku iyayan dakina,ANTY HADIZA,tare dake MALAMA AISHA,Bazan manta dake ba kawata abokiyar Cin mushe,😂😛,kuma malamata ba wato ANTY JUWAIRRIYAH,Son so Fisabillillah,kai zan yi Abun kunya ban ambaci uwata ba takaina ba MALAMA ZAINAB(Anty Ummi)tare dake Malama Hafsart,malama jamila,(Namecy),sai malama Harira,Anty hauwa,Malama Asiya dake da malama Hafsart,ban manta dakai ba Mallam Aminu tare da wadanda ban ambataba,gaisuwan Ban girma gareku Allah yabar zaman Tare Ameen..Ku sani ku kara sani JANAFTY AKA SHAKIRA,na Sonku Fisabilillah*_😘😍❤💕💖💞💘🔐       *Chapter 18*     """Koda garin Allah ya waye,Kafin Anty madina tagama Shirya yara zuwa mkranta Tuni Azeema hartayi wanka,takumayi Turaren Tsugunnonta,takuma sha mganungunanta wanda Anty madina ta nunnuna mata,koda Anty madina ta Shigo Azeema ta cakare,cikin Wata Atamfa mai blue da ja,cikin wanda goggo ta dinkamatane,simple make up ne Afuskarta,ta taje gashinta tayi baya dashi ta saka band ta daure,tsaye take gaban madubi tana cikiniyar Daura dan kwallin Anty madina ta Shigo kallonta tayi tana rike baki kafin tace   "Matar yaya,Allah kinyi kyau kinganki kuwa chanchadi.."Tafada tana dariya Rufe Fuska Azeema tayi kafin tace"Ina kwana Anty madina.."Ta amsa da lafiya kalau matar yaya,yakika tashi..? tafada tana karisawa kusa da ita ta karbi dankwalin tana fadin"Laccan Mu ta farko zata Fara daga Dauran dankwaline,Tunda Shi na tarar kinayi.."Gyada kai Azeema tayi tana kallon yadda ta dankwasa dankwalinta,Kafin ta Dauramata bisa kai,Daurin Maryam babangida tana yi tana mata bayanin yadda zatayi bayan tagama sai tace ta kwance ta daura da kanta,nan da nan kuwa ta aza abinta yayi kyau sosai Tafi Anty madina tayi mata tana fadin!Good matar yaya da alamun, dai zaki Saurin dauke komai,yanzu taho muje mufara dora karatunmu lokaci na kurewa.."Tafada tana jan hannunta zuwa kan gadon,tsakiyar gadon madina ta hau tana fadin"Hayo nan matar yaya..!Hayowa Azeema tayi suka zauna Suna Fuskantar juna bayan Dukkansu sun tankwashe kafafunsu Riko hannunta Madina tayi kafin tafara da cewa.   ""Abu na farko kafin mufara dora karatunmu yakamata kifara sanin menene Aure,Aure dai wani Nau"i ne na bauta,gabadayanshi bauta ne na ubangiji,kuma duk Abunda akace Bautane na ubangiji toh sai fa mutum ya dage kuma ya zage damtse,Abubuwa guda biyu da suka kasance ginshikin bauta ma Aure sune LADABI DA BIYAYYAH..Matukar kinaso,kiyi bautar Aure,sai kin kasance,kina da ladabi da biyayyag,kibi mijinki Sau da kafa,yi nayi bari na bari,kiyi amfani da Umarninsa kiyi hani da Abunda yahanki,karki tsallake Umarninsa ko alama,ki kuma bisa don yana gaba dake,tsakaninki dashi tamkar tazaran kasa da Sama ne,Aljannarki,tana karkashin digadigin sane,sai yalamuncemiki zaki Shiga Aljannah,Abubuwa masu muhimmancin dayakamata kisani bayan Ladabi da biyayyah wanda suka kasance ginshikin,ki kasance mai HAKURI.. Hakuri wani babban Tsani ne,Azeema matukar babu hakuri Da juna Da Auren mutane dadama ya mutu acikin Duniyan nan,domin ko harshe da hakori,suna sabawa balle zaman mutum da mutum,Namiji yana son agirmamasa sosai balle ke mijinki yana da son abashi girma bayason Raini ko kadan,kuma yana da isa da takama,toh dole sai kin zama mai hakuri domin zaki dinga ganin yana yi miki komai cikin isa,duk da ya isan ne,domin Shi Shugabane gareki,ki ka sance mai kauda kai,banda yawan korafi kigani kikigani kiji kuma kikiji,Toh in kikayi haka Aurenki zai zauna lafiya kuma zaku Fahimci juna Sosai,abu nagaba danikeson fadamiki,Shine Kisance mace Tagari wacce take maida damuwar mijinta nata,Farincikinshi shima naki ne,ki kasance kina kokarin rike Sirrrinki dana mijinki,domin bayyanar da Sirrinki ga kowa,koda ga goggo ne,ko kakarki ke ko ni kaina,in bawani abu bane wanda yazama dole sai iyaye sun Shiga ba,Shima din ki bari sai dai in Shi yafara furtawa,yin hakan ba karamin karama mace daraja yakeyi ba,kinga duk sanda Namijin yasan baki da Sirri shikenan ya ranmiki Daga ranar zai Fara kokarin Rike Sirrinshi bazai taba bari ki sani ba,Ki sance mai yawan Fara"a ga mijinki Azeema,karki bari ko alama ya zauna cikin Damuwa kiyi amfani da baiwarki ta diya mace ki hillaceshi har ya manta damuwarshi,ki sance mai ba mijinki shawara,ta wajen aiki ne,na game da yan"uwanshi ne,ke nakomai ma,ki zama mace jaruma wacce zata dinga karafafama mijinta gwiwa aharkan komai,kinga in kika cika wadan nan sharudan kin gama cika Sharudan zama MACE TAGARI.."Fatan kina Saurarena da kunnen basira.   Jikin Azeema daya gama yin sanyi tagyada kai tana fadin"Eh ina Sauraranki Anty madina.."gyara zama madina tayi kafin tace"good to kinga duk wannan karatun danayi miki toh matukar baki cika Wadandan Fa"idojin da zan gayamiki ba,toh duk abanza ne,domin kamar kayi wanka ne kayi kwalliyah ka koma kayi ma kanka wanka da Kasa ne,"Kallonta Azeema tayi tana Sauraren mai zata cemata Madina ta cigaba da Fadin"Fa"idojin Sune, *KWALLIYAH,GIRKI,IYA SALON MGANA,SALON KWANCIYA.*Kinga duk wanda kika saki acikin hudun nan Toh ina mai tabbatar miki kin samu nakasu"Zaro ido Azeema tayi madina tace"Yes..Matukar baki iya girki toh yakamata ki daina amsa sunanki na mace,ko baki iya kwalliyah ba,da yadda zaki dau dressing din da zaki dau hankalin megida ba,kema Sunanki Sauna,kana matukar baki iya Salon mgana ba,da yadda zaki Rikita mai gida da salon mgana na jan hankali ba,kema Sunanki sakara,uwa uba baki iya salon kwanciya balle sanin yadda zaki sarrafa maigida ta hanyar rikitashi da salolin kwanciya toh wannan Sunanki Dussa,duk matakan baya,kin gama zubar dasu,don sai wadannan sunyi kyau hasken wadanchan ke bayyana"   gyada kai Azeema tayi kafin tace"Toh Anty kimin bayaninsu daya bayan zan Fi ganewa.."Anty madina tace "Yanzu kuwa matar yaya.bari mufara da kwalliyah, girki wannan sai anjuma zamu Shiga kichen Shi pratical zamuyu kingane.."gyada kai Azeema tayi kafin Anty madina ta Furta..    *KWALLIYAH..* ita kalmar kwalliya ko ahausance sai da aka kawatata kafin Afurta,Ita mace kuma dama asanta yar kawa da kwalliyace,kwalliya kala kalace,akwai wacce akeyin wanka kawai asaka kaya Shikenan,anyi kwalliya toh ni ba ita nake Nufi ba Azeema Firstly Ki lakanci kayan da in kika saka Suna amsanki,riga da Sikat ne,ko kuwa Riga da zani ne? Doguwar rigane? ko kuwa kayan Rumgumar darling ne,ma"ana kananan kaya na zaman Falo,da inda kika karanci Kayan da sukafi fitar miki da Sirrin kyau sai ki lazimci dinka ira irensu,bayan nan kada ki dauka ance kwalliya ki zata wannan kwalliyan ta zamani ne data Fito ta hauka,ki saka Foundation ki zamo aljannah garin gyaran ido ki Rasa gira,No ba ita ba Simple make up,wacce da an kalli mace asan ta san Abunda take,kuma kallon Fuskarta zai sa agane kedin classic ce,ki shafa hodarki sai jambakinki wanda yayi daidai da kalan kayanki Shima kada ki cika,ki laziminci sanya kwalli domin Farin idon mace bai da kyan gani,ki koyi kashe dauri kala kala domin burge mijinki koyi salon Tafiya mai daukan hankali duk zan koya miki wannan,Ki sanya dan kunne da sarka ki sanya awarwaro,da Sauran kawan mata kada kibari mijinki yadinga shakan wari ajinki basai kin zama kwado wajen wanka ba,kiyi koda sau biyu Arana da wankan gaisuwan Safe da waankan barka da dawowa megida,wankan safe ta Kayanmu na hausawane Atamfa ko leshi,ko wht ever dai,da yammah kuwa english wear ne,mai wando ne mai sikat ne,sai dai wanda kika zaba duk dayane ya kasance dai koya kika gilma kamshi ke binki shiyasa duk Rinti duk wuya kada ki Rasa humra ko kiyima Turare yaji sam kada ki Fara Azeema domin kamshin na jan Hankalin Namiji zuwa gareki tare da Kara dankon kauna,sai Abu na gaba   *IYA SALON MAGANA.* Kefasan akwai dayawa matan da basu iya mgana da miji ba,wata in tana mgana da mijinta kamar tana mgana da wani kaninta ko tsaranta ba karya harshe ba Tautausawa ba girmamawa bawani karkwasa balle wani Shagwaba a"a sai dai kawai damkam dinkin kamar wata Sauna ko sakarya yakamata mata su gane harshenki yazamanto kala kala ne,ma"ana harshen da zakiyi mgana da mijinki dabam,wanda zaki amfani dashi wajen mgana da kawarki dabam,wanda zakiyi da makotanki dabam,kai kowa kinsan yadda zaki karya harshe ki iya salon mgana dashi Sai kiga kin zama mace mai aji da kima a idon Jama"a,mganar yadda zaki karya harshe wajen Miji Shine First look at me Azeema kamar ace kene Abban Hidaya muna zaune haka kamar zanyi mai wata mgana mai muhimmanci abu na Farko sai na Fara jan Hankalinsa zuwa gareni,bayan na kuramai ido na langwabe wuya gefe daya na marairaice To indai yaga kinsamai ido haka zai bar dukkan Abunda yake ya tambayeki"Noor meya faru ne?Zaki Fara rigimarki ko? ke kuma dagajin haka sai ki shagwabe Fuskarki da muryanki kice"Abban hidaya ya mganarmu Ta Ranar naji haryanzu bakace komai ba.."Ki karishe kinamai Fari da ido,toh lokaci daya zaki ga ya Rude yana tambayanki wata mgana,ke kuma sai ki kalailayeshi bisa jikinsa,domin yin nesa da Jikin miji na rage Shakuwa Shawarata gareki Jikin yaya captain yazama wajen zamanki matukar yana gida ta hakane body contact dinku zai Shaku da juna,kuma shi Namiji yanason adinga mannemai ana lafemai bisa jiki,kin Fahimta..? ajiyar Zuciya Azeema ta Sauke kafin tace"Na gane Anty madina.."ta gyda kai tana fadin"Naji dadin jin hakan yanzu bari muje gaba lokaci na Tafiya,Abu na karshe kuma wanda yafi muhimmanci Shine     *SALON KWANCIYA..* Zaro ido Azeema tayi Da Sauri tana Rufe baki da hannu hararan wasa Madina ta mata Tana Fadin"Stop joking Azeema Abu ne mai muhimmaci infact ma Shine ginshikin Aure,so u better listening very carefully don zai miki amfani ki cire kunya domin dama rayuwar aure sai ka cire dukkan wata kunya kake iya mace mai aji da Kima a idon mijinta.."Saurin gyada kai Azeema tayi,kafin Anty madina ta dora da cewa   "In Akace Salon kwanciya ba Ana nufin komai bane illah yadda zaki iya Salo salo tare da hikimar Sarrafa mai gida A Shimfida,Na farko bawai ki zama wata dussa ba,kina kwnce duk inda miji ya juyaki ki juya kamar wata bichan No ki zama kece kike jan Ragamar Abu kezaki dinga sarrafashi Ta salo kala,kala wanda zai gane yes yana tare da cikakkiyar mace wacce ta san Kanta,ki sance wacce zaki jiyar da mijinki dadi takowani Fanni,ki sanyashi yayi miki kuka harda koke koke,ki sakarmai jiki,shima ya sakar miki kada kiji kunya ki saki jikinki ki Tsotse mijinki daga sama har kasa,shima haka kuskuren da mata yakeyi Shine sai ga mace wai sunyi Fada da miji sai kiga ya nemeta Shimfida,wai Saboda yabata miki rai sai kiga mace tayima namiji sharaf yayi yadda yagama dama dake,bawani Taimako,toh hakan kuskure ne,wlh yana kawo tsana koda bata miki rai yayi,in kika tsage kika farantamai wlh tallahi da kanshi zai gane yayi Kuskure har yabaki hakuri,Azeema sai kin dage sai kuma kin zage damtse,domin Duk cikarki mace matukar baki gyara chan headquater ba duk abanza,kinga magungunar dana baki kina amfan dashi,duk dakaina na hada kayan Ni"imar mata ne,Kayan Gona ne,sai su aya dasu dabino,sai su kanunfari da Sauran itatacenmu,kada ki bari Fruit yadinga Wuceki duk Rana,ki lazimci Shansu akoda yaushe,domin Babu Abunda yakaisu kawoma mace Ni"ima kamar Shi,ga madara ga zuma koda baki dashi siya madararki ta sajet kullum na Hamsin ki dinga kalata da zuma duk safiya ki dinga sha kigani wlh sai kin bani labari,ammh yanzu mata sun Haukace da mganin mata kamar ibada,Abun haushi ma sai wani lalacewa Daya Fito yanzu sai kaji ance wai kashin tantabarama mganin mata ne kasiddan,ke kuma don kina wawiya Tantabara ta Fitar da cuta ke kuma ki siya,ki dinga Turawa kamar wata zararriya wlh mata mu Farka da wannan Siya siya dakikeyi da sana"a kikama da kudin daya fiye miki wlh domin yanzu kishinki Abun hannunki dakuma yadda kika dauki Aurenki,matukar Baki da sauran Abubuwan nan,koda mganin dubu dari zaki sha wlh kullum Asauna zai dinga kallonki,babu wani cigaba sai ci baya daga Karshe sai kifara Tunanin kila an samiki hannu ne,toh in zaku Farka tuni ku Farka kikama Allah da manzansa ko kya rabauta Ranar gobe kiyama..."Jinjina kai Azeema tayi tana Fadin"Tabbas mganarki haka take Anty madina kuma nayi miki alqawarin insha Allahu bazan baki kunya ba.."Damke hannunta madina tayi tana fadin"Yauwa matar yaya Naji dadin jin haka,yanzu mike muje Falo na koyamiki salon tafiya masu jan Hankalin maigida So nake ki rikitamin yayan Nawa fa.."Tafada tana Dariya da Hanzari suka mike atare suka rankaya zuwa babban Falon Gidan,wanda Tuni mai aikin ta tsaftaceshi,takoma kichen tana wanke wanke kwanuka. Anty madina ta dage sai koyama Azeema salon Tafiya take,da yadda zata dinga mgana cikin jan aji da shagwaba,bata barta ba sai da ta tabbatar da ta iya kuma ta kwatanta kana ta kyaleta,daganan taje ta kwanta itama tace taje ta kwanta sai zuwa anjuma su Dora daga inda suka tsaya.     ******************** ""Kokafin Sati daya tacika Tuni Azeema Tazama yar gari,in ka ganta bazaka iya ganeta farat daya ba,tayi haske tayi kiba fatarta ta goge sosai,ga iya daukan dressing ga Tafiyar Daukan Hankali salo salo Natafiya da Da Namiji ba wanda Azeema bata sani ba,salon kwanciya kuwa ta haddace kaloli sunfi kala ashirin wanda Anty madina ta zage Ta nuna mata su pratical Tagani kuma ta kwatanta mata,Hakika Azeema ta karu da Anty madina ta bangarori dama,ta bangaren iya girkin zamani,snaks,ne da Abincimu na gargajiya ba wanda Azeema bata iya ba,ga Shi ta koyi iya zama da kowa yanzu ga iya karya harshe kamar wata uwar mata,domin yanzu Tuni mganarta yakoma shagawaba shagwaba saboda yadda ta haddatu,bangaren gyaran jiki kuwa har dilka Anty madina tayi, mata,magungunarta kuwa tun kafin satin su cika Azeema tasan ta zama mace domin kowani gaba na jiknta yanzu yana bukatar motsawar da Namiji ne,ga Ni"ima da Allah ya zuba mata wuni take chanza pants😂saboda yoyo,ita kanta Madina tayi mamakin Saurin daukewar da Azeema tayi komai cikin lokaci kadan,Shiyasa Aranar data cika sati Anty madina takaita wani shagon kwalliyan mata aka yi mata gyaran kai da kunshi mai kyau da daukan Hankali,zanen Fulawa hannu da kafa,ja da baki,nan da nan Azeema ta dawo taraurauwa, Satin na cika Ummah ta kira Madina tace  tadawo da ita yau goggo tace su mikata dakin Mijinta,madina bata Haufi kan Azeema ba domin tasan bazata ta bata kunya ba,tuni ta hadamata kayanta cikin manyan akwatuna guda uku wanda Ta siyamata,Tuni bose ta kawo Dinkunan data dinkamata,tare da kananun kayan data siyamata hade da kayan kwalliyanta da duk Abunda zata bukata,Ita kuma Azeemar Ta Shirya cikin wata Atamfa milk da zanen ja ajikinta dinkin Riga da Sikat,wadanda suka kamata sukayi mata cas dasu hip dinta da boobs dinta duka sun bayyana ta cikin kayan,ta Daure gashinta da band dinta bayan ta kafe kanta da Daurin zara buhari,fuskarta da make ammh simple one ne,kafarta sanye da takalmi half cover ja,haka jakarta sai mayafinta ma ja ne,tayafoshi bisa kanta wanda kallo daya zakamata kasancewa eh lalle wannan Azeemar ba itace Azeemar nan ta gombe ba,wannan Azeemar Kaduna ce,domin wayewa tare da wani kissa da kisisina na mata Tuni Azeema tayi haddanshi,ko yadda take takunta kadai ya isa masu karatu ku gane cewa Azeema fa tayi Shiri sosai kan zama da yaya captain,Karfe Hudu direba ya kwashe su,ita da Anty madina da yara Harda mai aikinta gidan gabadaya suka tafi,kusan tare suka Isa gidan su da Anty mardiya wacce tazo itama amika Azeemar gidan yaya captain da ita.   Ita kanta Anty mardiyan bata iya gane Azeema ba ,sai da Anty madina Ta sanar da ita,rike baki tayi tana mamakin wannan al"amari lokaci daya ta Tahau jinjinama Madinar saboda Namijin Kokarin datayi akan Azeemar,atare suka shiga babban Falon gidan inda suka tarar da Ummah da Baba ade sai goggo suna zaune suna hira,Suka Shigo madina da mardiya sune kan gaba,sai Azeema dake bayansu tana rike dasu hidaya dakuma ya"yan Anty mardiya,Ummah tatashi tana faman Tarban ya"yanta cikin Farinciki,har Azeema Tashigo ta gaishesu ba wanda ya Shaidata Itako ganin haka sai ta koma gefe tana Wasa dasu hidaya Ummah ce ta kalli Azeema tana fadin"Madina hala wannan Kanwar megidanki ne.."kallon juna sukayi su duga ukun kafin Madina da mardiya su kwashe da dariya goggo ce ta katsesu da fadin"Wai ni ina diyatace banganta ba..? Dariya madina ta saka tabama Mardiya hannu suka kashe,kafin mardiya tace"gaskiya na jinjinama madina,yanzu ko dukkanku ba wanda ya gane Azeema? galala suke kallonta kafin Goggo tace"ina Azeemar..? Azeema dake gefe ta daga hannu tace"Gani fa anan goggo Tundazu nake kallonki ammh sai naga kamar baki gane ni ba.."Tafada tana yar dariya.   Ai gabadaya goggo da Baba Ade da Ummah Suka saki baki Suna bin Azeema da kallo,madina ta mike tana fadin"Azeema tashi ki juya musu su kara ganinki da kyau.."cikin kunya Azeema ta mike tana juyawa,ai bata gama ba Ummah ta mike ta Rumgumeta Tana fadin"Job weldon makka da madina wlh kin yi aiki mai kyau Allah ya biyaki.."goggo ko fadi take"Azeema tace tadawo haka? lalle yanzu bani da shakka akanki diyata,Madina Allah yayi miki albarka kin cece aure Allah yayima Rayuwa albarka."Haka Baba ade keta kwararama Madina da Ummah addu"a Ummah ce ta mike tace"ya kamata muyi harama kafin dare yayi ko? Madina tace"Ummah Ni da nace nida mardiya mufarayin gaba saboda gyare gyare da goge Tunda dai mace bata taba zama agidan ba,dole gidan yana bukatar gyara,in mun kammallah sai mu kiraku awaya sai ku taho da Azeemar.."Jinjina kai Ummah tayi kafin tace"Eh kuma fa kinyi mgana,to ku hanzarta sai mu mu taho daga baya.."Jin Haka yasa Madina da mardiya suka mike kowacce Ta dauki jakarta,tare da yar aikin Madina suka tafi yara kuma suka makalema Azeema sai ummah tace abarsu,direba ya kwashesu tare da akwatunan Azeema da Sauran kayanta,Koda suka isa barikin Sojojin dake babban get basu barsu sun Shiga ba,sai da madina ta kira yaya captain tace gasu abakin barrak dinsu,an hanasu Shiga,cikin lokaci Captain ya yi musu waya sai gasu madina abakin apartment din Aliyu nan suka tarar da Aliyun da jabir suna tsaye,dukkansu sanye da Fararen kaya riga da wando masu tambarin Army daga gani suna wani Training ne,da hanzari Aliyu ya isa garesu sukuma suka firfito suna gaisheshi ya amsa yana tambayansu ya yaransu,bai tsaya wani mgana ba,ya mika musu makullin gidan yana fadin"Ga key din nan,already koda kuka kirani muna kan wani aiki ne.."karba Madina Tayi cikin girmamawa,wucewa yayi Shiko Jabir ya tsaya yana gaisawa dasu yana mamakin mai ya kawosu,nan take Shaidamishi Azeema ce zata tare anan barikin,baki Jabir ya saki yana mamakin Aliyu don ko alama bai taba Fadamai ba,koda ya tambayeshi mai su Madina zasu zo suyi cewa yayi bai sani ba,Shi yakarasu har kofar gidan kafin ya juyo yabi bayan Aliyu da gudu har ya cimmai yana fadin"Sannu uban yan Sirri ko nace bakin munafiki boyen mai ake mana,toh naji Ashe zaka samu wajen hutu ne ba lbri.? ko kallonsa Aliyu bai ba harma ya cire rai da zai yi mgana sai chan yaji yace!eh taya zan gayamaka Tunda kai yaro ne,haryanzu baka girma ba,ka bari in ka kara kwari mayi wannan mganar.."baki jabir yakama yana fadin"kutumar ubanchan Ammh fa ka raina min wayau,kalli Mazantakana dakyau yasin tafi taka kwari da juriyan wahala.."Kallonsa Aliyu yayi kafin yace"Allah ko,kenan ka jaraba ka gani,"Eh na jaraba mana,.."yar dariya Aliyu yayi kafin yace"eh lalle ka lalace kenan kana Shigo da wata ciki kenan da daddare...? kallonsa Jabir yayi yana fadin"ina kenan..? ciki gidan ka mana,kana jarabawa...? baya Jabir yaja yana Fadin"Allah ya isa da sharrin daka kullamin,ni ko Rumgume mace bantabayi ba."kai tsaye Aliyu yace!"Toh kagani haryanzu da Sauranka yaro,Kabari ka girma ma tattauna mganar.."daga haka ya wuce yabarshi nan yana Duramai zagi harda Allah ya isanshi Abun yamai zafi,duk kwanan karfin halin dayakeyi ammh gayen chan yacemai yaro Tabdijam dole ya mike tsaye.   Su madina Sunyi Abun da himmah,basu dauki wani lokaci ba suka tsaftace gidan gabadaya,duka bedroom din guda biyu sun lailayesu da zannuwan gado masu kyau da ban Sha"awaa,Falon kuma sun gyare komai duk da gidan bai yi kura ba Sosai,sai kichen shima suka gyarashi Suka tsaftace ko"ina suka kunna Turaren wuta nan da nan gida ya kaure da kamshi,suna gamawa suka kira Ummah sukace su taho,daman Suma Ashirye suke hijabi kadai suka bama Azeema ta sanya suka Fito suka tafi Direba ya kwashesu sai cikin barraks,Suma din sai da aka tsaidasu aka kira Aliyun da kanshi kafin su samu Shiga cikin barikin,Sai gasu har kofar apartment din Aliyu Wani soja ya kawosu,Su madina suka Fito suka taresu zuwa cikin gidan,Da kafar dama Goggo ta umarci Azeema data Shiga gidan,basu direta ko"ina ba sai bisa makeken gadon gadanga Domin ga alamu nan ya nuna dakin yake kwana,saboda wardrope din dakin cike da kayan sawanshi,yawata gidan Su goggo suka fara suna saka albarka,Itako Azeema Tuni Madina ta sakata ta hince ta fada wanka,kafin ta fito sun Fito mata da kayan da zata sanya Wani Fefa less Orange ammh light dinshi,dinkin Riga da zani,rigar half jamfa ce,ammh fa yayi kyau sosai bata Daura Dankwali ba,Sai gashinta data Daureshi da band,sai wani babban Orange din vail mai duwatsu ammh yana da Sansti sosai bisa gadon daya sha Zanin gadon alfarma,suka zaunar da ita bayan Sun Fesheta da Turaruka masu kamshi,tuni ko"ina na gidan na tashin kamshi,Madina da mardiya suna ciki suko su goggo suna Falo,Ummah takira Aliyu tace sun gama zasu tafi,ba a dau wani lokaci ba Sai gashi sun Shigo shida Jabir,wanda duk wulakancin da gadanga kemai bai hakura ba sai da ya biyoshi. Am Srry For d Typing errors bansamu lokacin Editing ba.                  #Comment,share,and vote...#        #Janafty,Aka Shakira...# *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ *Wannan Shafin nakune, AISHA SULAIMAN😘,Dake da AMEENA ISAH..Abokan Aiki😂😹Allah kara hazaka malaman mkranta,😝Endless of Love Habibaties*        *Chapter 19*     """Dukawa har kasa sukayi dukkansu suna gaishedasu goggo da Ummah da baba Ade,sukuma Suna amsawa cikin sakin Fuska da Annushuwa Jabir ne yace"Ashe goggo kuma Azeema zata tare,? toh Allah yabasu zaman lafiya.."Goggo ta karba da "Amin Amin Jabiru saura kai,yakamata kaima ka fito da matar aure hakanan zaman gaurancin ya kare ko.."Dariya yayi yahau Sosa kai Aliyu ne yayi caraf yace"Goggo wannan yaron kikema mganar Aure,tab ai bai isa ba tukunnah.."kafa Jabir ya sa ya tokari Aliyu yana Hararansa kafin yace kasa kasa"Sannu wanda ya isa.."dariyan mugunta Aliyu yayimai kafin yace ahankali yadda da Bawanda zaiji"Gashi kaga alamar isar tawa.."ya fada yana nunamai Dakin da yaji Surutun su madina ciki da ido,tsungulinsa Jabir yayi har sai da yasa kara yana sosa wajen,Suko Su goggo basu gabe zun zata wata mganar arziki sukeyi.   Ummah ce tace"Toh gadanga mufa zamu yi harama.."sadda kai yayi yana fadin"Tun yanzu Ummah baku bari sai anjuma.."baki Ummah ta rike tana fadin"wane mu Rufamin Asiri yanzu ma bakajin Fadan da kawunka yake tayi ba wai meya zaunar damu haryanzu bamu dawo ba."goggo ta karbe da cewa"Atoh da gaskiyansa muma jibi jibin nan zamu koma inda mukafi wayau.."kai tsaye Aliyu yace "Goggo ai ke kinzo kenan bazaki koma ba.."Kada kai tayi kafin tace"Toh ubana Shehu.."gabadaya dariya suka kwashe jin kalaman goggo,shiko gadanga murmusawa yayi kawai,Ummah da kanta ta Shiga ciki ta tararro Su madina tare da Azeemar suka Fito falon gabadayansu goggo ta hada tayi musu nasiha mai kashe jiki daga karshe tayima Aliyu jan hankali mai hade da gargardi akan ga Azeema nan Amanace agaresa in yaci Amanarta toh ya sani Amanar Allah zata cisa,bata da kowa sai shi sai Allah sai kuma su Ummah,wanda goggo ta dankamata amanar Azeema,ita kuma ta saka hannun bibbiyu ta amsa,Aliyu yayi alqawarin rike Azeema bisa Amana da gaskiya,koda akabama Baba Ade damar mgana kasawa tayi saboda kuka godiya taitayima goggo da gadanga kafin takoma tana sanyama Ummah albarka,Azeema ko tafadamata in ta kuskura ta sabama mijinta da gangan Allah bazai kyaleta ba,Azeema tana ta kuka,kukan Farinciki da kewan rabuwa da goggo,bata kara tsinkewa da al"amarinsu sai da suka mike zasu Tafi,nan fa Azeema tace batasan wannan zencen ba tamakale goggo tana kuka,wanda duk dauriyar goggo sai ta koka da gudu ta fito daga gidan Tana Share kwallah,Ummah ce ta umarci Aliyu daya rike Azeemar wacce ta ki sakin hannun Baba Ade,ta bayanta yaje ya Rumgumota dakyar ya bambare Hannunta ana Baba Ade,Jabir ne yatafi rakasu zuwa bakin motocinsu Sukansu su hidaya kuka suke wai sai sun zauna wajen Anty Azeema,madina na dariya ta iza keyarsu tana fadin"Kajimun yara da ballo Ruwa oya ku wuce muje gida gobe sai na saka direba yadawo daku.."kowanne amotar dayazo yakoma Mardiya daganan bata koma gida ba direban madina ya Sauketa gida ita kuma ya karisa da ita gida su kuwa su goggo suka koma gidan kawu cike da Murna tare da kewar Azeema dashi kanshi gadangan. Jabir daganan bai koma gidan Aliyu ba ya Shige gida yana Fatan zaman lafiya atsakanin ma"auratan biyu,Shiko Gadanga daga lokacin daya Rumgume Azeema yaji wani Fitinannen kamshi ya ziyarceshi wanda sai da yasakashi ya lumshe ido,saboda yadda kamshin yake bin kofofun Hancinsa,Akasalance Aliyu ya isa ga Azeema ya zaunar da ita kan kujera yana bin ta da kallon yadda gabadaya ta cikwukwiya kanta jikin mayafin dake jikinta,Bai mata mgana ba, kawai sai ya samu kanshi da dukawa agabanta ya saka hannu yana jayemata mayafin yana fadin"Cire sai kiyi kukan da kyau,wannan sai ya tare miki kofar Numfashi.."Yafada kai tsaye Jin Abunda yace da kuma kokarin zare mata mayafin dayakeyine yasa ta tsaya da kukanta cak tana Sauransa jin Abunda yace ne,yasa ta sakarmai mayafin ya ida zameshi sai ga kanta ya bayyana tare da gashinta,wanda wajen zame mayafin Ribon dinta ya biyo,tuni gashinta ya bazu bisa gadon bayanta,yanayin gyaran gashin ne,yasa harta gaba ya zuraro ya rufemata ido,Galala Aliyu ke binta da kallo yana tamtamar kamar ba Azeema bace an samu saba nomba,saboda Mamaki,hannunta ya riko sai yaji wani santsi da laushi tare da wani dumi ya ratsashi Sakinta yayi da Sauri yana binta da kallon harda leka Fuskarta ganin haka ne yasa tayi mirmishi ta sanya hannu ta maida gashinta baya idonta karaf acikin na Aliyu wanda yake durkushe gabanta,baya yaja yana kallonta,itako kai ta lamgwabe Tana wani narkewa kamar wata mara lafiya,Da hannu Aliyu ya Nunata yana Fadin"Wai..Wai Az..Azeema ce? yafada bakinsa na rawa. Mirmishi Azeema ta saki kafin tayi wani Far da ido tace"Eh Sunana Azeema buh found of correction yaya captain wannan ba Azeemar gombe bace dis one na be Azeemar kaduna,kadunan ma wacce tatare adakin mijinta yau.."Zaro ido Aliyu yayi yana bin bakin Azeema da kallo kalamanta sun basa dariya wanda baisan sadda yayi zaman yan bori agabanta ba,harda dora duka hannuwansa kan ciyarta yana dariya har saida duka hakoransa talatin da biyu suka bayyana,Azeema saboda mamaki itama shagala tayi ta kallon Aliyu saboda yadda Dariya tayi matukar yimishi kyau,nunata yakeyi yana dariya kafin ya hau tafi yana Fadin"woww..Very good Wato Ba Azeemar gombe bace ko? wannan ta kaduna ce..? gyada kai Azeema tayi tana lamgwaba kai hannu Aliyu ya mikamata yana Fadin"Congratulation Azeema.."mikamai tayi ayangance kafin tace"Thanks you.."Tafada tana matse hannunsa har sai dayaji alamun haka ajikinsa,Saurin zare hannunta tayi kafin ta dauki mayafinta ta maida tana fadin"Au na manta bakayi siyan baki ba.."kallonta kawai yake yana mamaki,shifa haryanzu bai gama tantancewa Azeema ce tadawo haka ba,mikewa yayi daga kan kujera ya zauna kusa da ita yana fadin"Au hakane fa Zeema kaduna,toh nawane bakin na siyeshi yanzu.."yafada yana lekan Fuskarta Shikanshi yana mamakin yadda ganin Azeemar ahaka take bashi wani Nishadi da Farinciki      "Ta cikin mayafin Azeema ta karya murya tana fadin"Ba da kudi nakeso ka siya baki na ba,da Abu mafi daraja nake ka siyeshi yanzu nan."Tafada tana lankwashe murya Mirmishi Aliyu yayi kafin yace"Meye shi indai na mallakeshi ni zan baki shi yanzu.."kai tsaye tace" *ZUCIYARKA...*"..."Dam gaban Aliyu ya buga yayi kasake yana kallonta,itako tana kallon yanayinshi ta cikin mayafinta ganin yadda yayi yasa tayi Saurin cewa"karka damu in bazai Samu ba yau,zan bika bashi ko zuwa gaba zaka bani kayana,Kayi alqawari..? kallonta yake kai tsaye yana mamaki wai yaushe Azeema ta iya mgana cike da Tausasawa haka,kai gyada ya mata kafin yayi mgana ta mikamai hannunta dayasha jan lalle da baki tana fadin"mu kullah..."Hannun yabi da kallo kafin ya mikamata nashi ta sarke,lokaci daya tare da zare mayafinta ta barshi iya kafadanta,idonta ta saka anashi ayayin da Shima ita yake kallo,gabadaya wani yanayi ke fuzgarsu kuma sun kasa dauke idonsu akan juna wani Shauki na dibamsu,Azeema tayi kokari zare hannunta ammh Aliyu yaki Saima kara damke hannunta da yayi,Rausayar dakai tayi tana binsa da kallo tare da kayan jikinsa baki ta tabe kafin tace"Lalle ni Aure na ya bambamta da kowacce mace,hakama tarewata ta farko,ata biyu ma da bambamci sosai.."Tafada tana kallonshi gira yahade yana kallonta kafin yace"meyasa kikace haka?kai Tsaye tace"Saboda daren Farkon kowata amarya acikin bedroom ango ke tarar da ita,Ammh sabanin ni afalo angon nawa ya tarar dani,kuma kowacce amarya Ana siyan bakinta da kudi hannu,ammh nawa bakin abashi aka Siyeshi,abu na karshe kowanni ango yana Shigowa dakin Amaryarsa sanye da Manyan kaya harda babban Riga hannunsa kuma dauke da kayan ciye ciye,ammh sabanin nawa ango sanye da kakin Sojoji n...."Dariyan Da gadanga keyi ne ta dakatar da Azeema da mganarta,ta kuramata ido tana kallonsa Shiko gira ya dage mata kafin yace"Matar Soja kenan,komai Nasu na dabam ne,buh dont worry indai manyan kayane bari naje na sauya, mganar kayan ciye ciye kuma mai z azaki ci,yanzu zanyi waya akawomiki,Tunda na lura wannan Azeemar ta kaduna da gaske takeyi.."Yar dariya Azeema tayi cike da Aji tace tana mikewa"Lala,Ai kuma indai yayi kwantai to sai da kowa ya hakura ni ban cika cin mike ba.."Tafada tana Fadawa bedroom da kallo Aliyu ya bita yana mamkin Azeemar gabadayanta.   Tana Shiga bedroom din tayi Saurin Fadawa wanka Umarnin Anty madina ne,ta dade a tiolet din tana wanke lungu da sako na jikinta kafin ta fito,har ta fito Aliyu bai Shigo ba,ammh taji motsinshi afalo,a gurguje ta Shafa manta mai hade da Turaranka kamshi ta bulbule kowani lungu da sako na jikinta kafin ta dauki rigar barcin da Anty madina ta fito mata dashi,Farace mai budewa ta gaba botir daya ne ya rike gaban Rigan,Kuma gabadayanta Rigan Net ne,harta da kalan pant din data sanya fari ana Hangansa,hakama farar bra ce ajikinta gashin ta ta taje ta daureshi band,Kan dressing mirror ta isa inda Anty madina ta jera mata Kayan kwalliyanta nan taci karo da wani kwalbar Turare yar karama ta dagashi ta duba,hartazata ijiye sai kamshin shi ya Rinjayeta,tana kokarin budewa ya subuce yafadi ahannunta rabi duk ya baremata ajiki wani kuma asaman madubin,Haushi yakamata sai ta rufe Turaren kawai,tasa hannu ta dinga Shafo na saman madubin ta gogawa ajikinta,Ammh kan kace kwabo Kamshi ya bude dakin tana tsaye taji kamar motsin taba kofa ai da hanzari taja hijabin data Fito dashi ta saka takoma bakin gado tana raba ido.. .  Yana Shigowa dakin yayi Turus yana binta da kallo,bata kalleshi ba,sai ma kwanciya datayi gefen gadon tana kara cikwikwaya kanta cikin hijab din,Hannuwansa duka suna Aljihunsa yace"Nan fa dakina ne? ya"akayi suka ijiyeki ciki..? bata dago ba tace"Mganar da gyara yaya captain ba Dakina zakace ba,nan Dakinmu ne zakace."Kallonta yake kawai baice komai ba karisa shigowa dakin yayi hancinsa na Shakan wani kamshi mai dadi da sanyaya jiki,bai mata mgana ba ya fada tiolet,achan ya cire kayan Jikinsa yayo wanka da zai Fito ya fito Daure da towel babban Akugunsa karami kuma yana goge kansa dashi,tana ganin ya iso gaban madubin tayi Saurin Rintse ido kamar tana barci tana jinshi yana ta kaida kawo Ashe shiryawa yayi ya sanya kayan barcinsa,pjm masu ruwan toka masu Taushi,dama ya Dauro alwala ya shimfida darduma ya tada sallah Sai da yayi shafa"i da wuturi kafin yazo ya nemi makwanci,gefenta ya kwanta yana Sakin ajiyar zuciya saboda yadda kamshin na Azeema ke neman Rikitamai lissafi,itako tun tana jinsa har barci yayi awon gaba da ita saboda gajiya,Yana kwance ammh gabadaya kasala ya Rufeshi tun yana daurewa har baisan sadda yaja jiki ya isa ga Azeema ba,ya Rumgumota ta baya ya tusa kanshi jikin wuyanta Kamshin yana rikitashi sosai,shiyasa bai san sadda yasa hannu yana Shafa Fuskarta ba.     Azeema kamar acikin mafarki taji Ana Shafata kuma anata Shinshinarta firgigit ta farka da hanzari ta mike Tana murza ido,kallonshi take,shiko idanunsa sun Fara Rufewa saboda yadda jikinsa Ke Rawa,hannunta ya kama ya damke yana fadin"Zeema kaduna..Plz wani Turare ne,Wannan? kallonsa Azeema tayi,tana mamakin yadda yazama wani iri dashi,saukowa daga gadon take neman yi,yayi Saurin rikota yana fadin"plz kibari na dan Shaki kamshin turaren nan plz,ko kadan ne? Baya yayi da ita ta Fado jikinsa,da hanzari ya kamkameta jikinsa na rawa,shafata yahau yi,yana Shinshinar wuyanta,tuni jikin yafara rawa hijabinta ya fara kokarin cirewa tayi hanzarin rikewa,tana rawan baki tace"Ni..nidai A"a..."Bai wani Saurareta ba ya fincike hijabin,ya wurgan akasa,tuni rigar jikinta ya bayyana Rikota gadanga yayi ya saka kanshi jikin cikinta nan ne kuma Turaren ya zuba,ai sai ya Rude ya nemi ya haukace mata,Tuni yafara shafata yana wani Shinshinarta,yana wani gurnani,Jikin Azeema ba inda baya rawa,saboda yadda hannun gadanga ke kara kaina ajikinta,Tana kokarin tashi ya danneta bisa gado,yana kallon kwayan idonta da suka ciko da hawaye,shiko idanunsa sun chanza launi,Hannun ya sanya yana Shafa bakinta har zuwa wuyanta yana mata tafiyar Tsutsa wani yanayi ke ziyartan Azeema ta runtse ido da Sauri hawaye suka gangaromata saboda yadda jikinta ke amsan sakon na yaya captain   Harshenshi ya sanya yana dauke hawayenta,shima gabadaya jikinsa na Rawa saboda yadda karfin sha"awansa yatashi na Shekara da shekaru sai da yagama daukemata hawaye kafin yace cikin wani Sauti.."Az...ee..Ma..."Jin yadda ya kirata sai da gabadaya tsigar jikinta yatashi,domin yakira Sunanta ne,gefe daya kuma hannunsa yana kan kirjinta Yana wasa dashi,dakyar ta iya bude ido tana kallonsa,bakinshi ya saka daidai bakinta yana sakin ajiyar zuciya mai karfi,kafin yace"ki bani dama na Samu Natsuwa daga gareki..."jin Abunda yafada yasa tayi Saurin girgiza kai kara jaye Rigar jikinta yayi yana murza boobs dinta dakyau,kara ta saki Tana girgiza kai hawaye suna zubomata,shima kamar ya kokan ya furta yana fadin!Don Allah...."!yafada da karfi muryansa na Rawa,kamkameta yayi da karfi yana wani irin nishi sai kuma taji digan hawayensa ajikinta,masu dumi,mamaki yakamata batasan sadda ta saka hannuwanta duka biyu ba ta zagayo kugunsa ba tana fadin"karkayi kuka Yaya captain na yarda kaji am here for u only.."Jin yadda jikinsa ya saki ne yasa ta dago kansa bata tsaya ba ta dora bakinta bisa nashi tana tsotsa,jin Abunda takemai ne yasa kuzarinsa ya dawo,yayi Saurin tallabe kanta yana Tsotsan bakinta da karfi harshenta ya kama yana tsotsa cikin kwarewa da Fitan hayyaci,kafin ya gangaro zuwa kirjinta tanaji ya saka hannu ya zame duka rigar jikinta bra din ma ya yi wurgi da ita. Gabadaya albarkatun nonowanta suka bayyana,Ai sai ya haukacemata gabadaya jikinsa rawa yake,yana Shafasu cikin Fitan Hayyaci,ba damkan wasa yake mata ba,da baki yake Sucking dinta,kamar ta Shide saboda dadi,tuni kasanta yashiga bul bul da ruwa,saboda yadda takai kololuwar sha"awarta,Shiko Aliyu gabadaya baya cikin hayyacinsa domin komai da zafi zafi yake yinshi dukkansu jikinsu rawa yake,tanajin lokacin daya saka hannu ya kashe wutar dakin,duhu ya bayyana,jikinsa na rawa ya cire duka kayanta,Azeema naji sanda ya ciremata pant,gabdaya ta Fahimci yaya Aliyu baya cikin hayyacinta yana mata abubuwa agaggauce,damke jikinta tayi waje daya sanda taji ya ware mata kafa kafin yakoma ya rumgumeta yana nishi sama sama,ganin yadda yake rawan jikin Shiganta yasa tayi karfin hali cewa.."Yaya captain.. "Tafada tana riko kafadansa,Baima jinta sosai umh..,Umh,kawai yake cemata da hanzari tabude baki jin wani abu mai kama da icce tana kokarin ratsa tsakanin cinyoyinta da karfin tsiya.."Kayi min Ahankali,Wlh zaka jimin ciwo dayawa don Allah..."Take fada tana dafe kafadansa,ina wanda yayi nisa bayajin kira taanaji yana Fuzgar,karanta addu"ar saduwa da iyali yanayi yana rabe karatun saboda yadda bakinsa da jikinsa ke rawa Runtse ido Azeema tayi da karfi jin Abun na tokarinta da karfi,Jin Yakasa samun hanya ne,yasa yaja baya ya Shigota da karfin ji kake Tus..."!Ai Azeema ji tayi kamar an watsamata barkonu savoda azaba,baki ta kware zata yanka ihu ya saka bakinsa ya toshemata danashi gefe daya kuma yana aiki ba kama hannun yaro. Gadanga jiyayi Duniya tana juyawa dashi wani dadi mai kama da zuma ke yawo dashi jiyake kamar ya haukace saboda dadi,Surutai kawai yakeyi yanayi yana mata kuka share share saboda yakasa controlling kansa,shi kuka Azeema kuka dukkansu sunyi jage jage,cikin wani yanayi wanda su kadai suka sani,Aliyu bai kyale Azeema ba,sai dayayi good one hour harda rabi kafin ya samu Natsuwa,kamkameta yayi yana sakin kuka da duka muryanshi hawaye suna zuba bisa fusakar Azeema itako tayi lakwas,saboda azaba,hawaye har ya bushe A idanunta,tayi kuka hartagaji tayi Shuru gefenta yada yana sauke ajiyar zuciya lokaci daya wasu hawayen na zuwamai bai damu daya koresu ba,saboda bai da wannan karfin Halin,rumgumeta yayi yana goga Kanshi bisa kirjinta,yana kiran Sunanta,kasa amsawa tayi saboda bazata iya ba,hannu ya saka ya kunna wutar dakin haske ya gauraye ko"ina,baya yaja Yana zaro ido, ganin yadda jini ya bata wajen  kamar anyaka kaza,hannunta ya daga yaga yakoma razana yayi da hanzari ya dira agadon ya dauki wandonsa ya zura ya fada tiolet da gudu ya je yahadamata ruwan zafi da gudu ya dawo dakin ya sunkuceta kamar gawa ya Shige bayin da ita.   Sai da ya sata cikin bath din kana ta danyi ihu jin zafin ruwan ya hademata da zafin wajen,dukawa yayi yana kara dannata cikin Ruwan don yaga tana ta kokarin tashi,Bayanta yake shafawa yana fadin"Shiii..Oya Sit PRETTY.."Yafada cikin wani salo,kuka ta saka tana kara rikemai hannu kanta ya hau Shafawa yana fadin"Shii..Shiii.Nine ko srry Pretty,bazan kara ba.Kinji ko? gyada mai kai tayi tana kara rikishe tana zubamai kukan shagwaba,shikuma yana biyemata,ahaka ya yayi ta lallabata har ya canzamata ruwa uku lokacin taji dan dama dama,kana ya barta tayi wanka tsarki yana tsaye domin kin Fita yayi tana gamawa ya nadota cikin towel ya dawo da ita daki,bayan ya nade zanin gado ya watsa cikin Roban wanki na Tiolet,ya Shimfida wani kwantar da ita yayi yana Shafa jikakken kanta yake fadin"Bari naje nayi wanka,sai nazo natayaki Shiryawa ko? ko bude ido batayi ba ta saki hannunshi Shiko ya kurama bakinta ido baisan sadda ya kai bakinshi anata ba ya sumbace kafin ya furta"Thank you For yesterday Pretty i really Apprecient.."Yafada kan yafada tiolet harda tsalle yana wakansu na Sojoji yana fadin" _Lalle mune Soja,dama kunun salala,gidan wuya Aikin Soja dama gudun salala_,..."Yake fada cikin nishadi tana jinsa bata da wani karfin jiki,blanket taja takara Rufe jikinta saboda barcin daya Fara Fizganta bata dau wani lokaci ba ya Sureta cike da gajiya.   Shiko sai da ya wanke bedsheet din ya ijiyeshi cikin buket zuwa gobe ya bazashi ta baya ya bushe,wankan tsarki yayo agurguje,koda ya Fito ya samu baiwar Allah hartayi barci gashinta dayake ajike,har ya manne mata bisa Fuska,hannu yasa yana gyaramata yana kallon Fuskarta lokaci daya yana jin wani Abu na janshi zuwa gareta,bai nemi shawara da kowa ba,yana Daure da towel din ya haura gadon ya kwanta abayanta ya Rumgumota ajiyar zuciya ya sauke kafin yakara Shigewa blanket din yana Kara kamkameta,gefe daya kuma na zuciyarsa na kara sakama Azeema abarka,har shima baisan sadda barci yayi awon gaba dashi ba.      *Ina godiya ga masu comment ina sane daku,dedication page dinku zai Fara zuwa ne daga page 20 so is better for to workhard in kinaso na saka Sunanki😂😹Tanque habibaties one luv* 😘 *Intelligent writer"s Asso* *Janafty..* *2019..* *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ *I Dedicated dis Page to u guyz👇For ur commenting.....* *BENEFICIAL WRITERS* Mmn Kid😘 murja Sultan Dr Umme boko Umaima Aliyu Abdullahi Zainab Big mummy AYH Mmn Baffa Zahra(mom Saiha) *JANAF NOVELLA 1* Shatu Ummukursum Khadija Armaya"u Hauwa"u ikko Bilkisu duwan Laminzy Rafi"at s Rimi Fadi dikko Masoyiya Zainab Anty khadija *JANAF NOVELLA 2* Habibity Sa"adah Hauwa"u ibrahim Namecy Jamila yakubu Mummy halil Daliboddo Suwaiba garba gulama Asma"u Bafarawa Zainab jega Azeeza Aisha idris Rashida yola *REAL LADINGO FANS* Mmn Eyman Habiba Jedder Aliyu Amina b yaya Aisha Rabi'u kurfi Hadizza Mman Teema Ummu Ramlart Hauwa"u umar *INTELLIGENT FANS* Mman Sadeeq Anchau Hajara Maman *ZUMUNTA NOVELLA* Fati al"amin Sadiya muhammed Ummu sudes Nusaiba y gidado Jikar Hajiya Sadiya muhammed Mom sayeed and Noor Aisha Aliyu *ALIYU GADANGA FANS 3* Halimatu Hauwa"u S Tudu Napeesa Mman Ummeta Mman Useey Khadijat Andijat Innallaha ma"assabirum Halimatu masoyiyata( Neat lady) _Thank you all For ur Comments and Support...✌💪Allahu ya bar Zumunci Ameen...🙏 SON SO FISABILLAH_😘          *Chapter 20*          ""Basu farka ba, sai da wayar Aliyu ta isheshi da karan Neman Dauki kana ya tashi yana ganin mai kiran ya kwashi rawan jiki ya daga wayan yana fadin"Hello Ummah.."Ummah dagachan bangaren tace"Aliyu ga direban nan akofar gidanka yace yana ta knoking Shuru.."Dirowa daga kan gado Aliyu yayi da Sauri yana bude wardrope ya dauko jallabiya ya zura yana fadin"Wlh Ummah bamuji ba.."kai tsaye tace"Toh ka fita waje ka sameshi" daga haka ta yanke kiran.   Sauke wayar yayi yana kallon Azeema dayayi wanda take kokarin tashi zaune tana cije lebe,da sauri ya karisa gareta yana taimakamata tatashi zaune muryanta da alamun barci tace"waye yazo yaya..? hancinta ya lakuce yana fadin"babu kowa Ummah ce ta turo direba da sako,ina zaton breakfast dinmu ne,kamar tasani ko jiya na aikace yarta bazata iya moriya ba yau.".harara ta sakarmai tana bata Fuska Saurin mikewa yayi yana dariya yake fadin"Ko ba haka ba? au naga kina hararata ok baki gajiya ba ko,toh bara nadawo nazo nakara second round yanzu nan kuwa.."Tanajin haka tayi Saurin komawa ta kwanta tana karamin kuka tace"wlh da ciwo bai warke ba Yaya captain.."Tafada tana yarfe hannu kamar lokacin takejin zafi,tara gira yayi yana fadin"Really,Toh nuna min inda keyin zafin?Bata Fuska tayi tana kokarin budemishi kafafunta tana fadin"Allah duba kagani.."ganin yadda yake dariya yana lekawa yasa ta rufe da Sauri tana tura baki baya ta juyamai tana yarfe hannu,baya yaja yana fadin"Bari naje nadawo sai nagani da kyau.."Yafada yana Rufe baki filon kujera ta makamai tana buga kafa,sai kuma ta cije baki tana yarfe hannu saboda zafin daya tsirgamata,waje yayi da gudu yana dariyan Nishadi,Sai daya ya gyara Fuskarsa kana ya fita waje ya tarar da direban gidan kawu da hanzari ya isa gareshi sukayi musabaha kafin ya bude motar ya fito da wani babban kwando,ya mikamai yana fadin"gashi inji Hajiya.."karba yayi yana fadin!"Ok ka gaisheta.."Daga haka sukayi sallama ya juyo dauke da kwando,karaf suka hada ido da Jabir dake jugging aharabar apartment dinshi yana mai dariya shiko Aliyu harda dagamai hannu tare da dankwasamai babban yatsanshi lokaci daya yana dage gira,Da hanzari jabir yabiyoshi da gudu,aiko da hanzari Aliyu ya shige gida ya rufe kofa yana yar dariya,shiko Jabir baki ya rike yana fadin"Kan bala"i dagani sojan chan yasha gara jiya,ji sai wani kyalli yake,tab nima dole ne nazo nayi Auren Tukan gayen nan ya haihu yace ni kaninsa ne.."    Koda yakoma Azeema ta rarrafa taahiga Tiolet ta sake Shiga Ruwan zafi kafin tayo wanka,koda yashigo ya ganta bakin madubi tana Daura dankwali ta sanya wani less,mai Ruwan kasa,ta daure gashinta da band da hanzari ya karisa yana amsan dan kwalin yake fadin"kawo na daura miki yar kauye kawai.."Sakarmai tayi tana fadin"wa?,kai din ne ka iya Daura dankwali,tab Kaida babu Abunda ka iya sai duka dasa mutane tsallon kwado.."dariya ya sheke da ita yana fadin"Nifa haryanzu Azeemar kaduna bata daina bani mamaki ba,ko za"ayimin karin bayani.."Fari tayimai da ido kafin tace"babu bukatar wani bayani, mamaki kuma kaciga da adanata,saboda kabama Sabbin damar shiga"Ware ido yayi yana kallonta itako bata tsaya wani mgana ba,tajuya tana wani taku ta fice daga bedroom din,Galala yayi yana kallonta kafin ya juya Shima ya fada Tiolet Nishadi yaki sakinshi.    Tana Fitowa daga Kwandon Abincin dama yunwa takeji kichen ta nufa,da hanzari ta dauko Filet da cokali,tadawo ammh tana tafiya tana gwale kafa tana cije baki domin jiya taji maza fa,Sinasir ne da miyar agun sai Ferfesun kan sa,sai ruwan shayi mai hade da Na"aNa"a,Diban Sinasir din tayi guda daya,taci Ferfesun ne taci dayawa sosai Saboda Romonsa,Tana cikin Sude Filet din Aliyu ya Fito cikin Shigar shadda Fara Riga da wando dinki Muhammed,harda hulansa zannah bukar blue saboda aikin na kayan blue ne,yayi kyau sosai saboda yadda yake haskawa ga wani Annuru dayake ta Fitarwa kusa da ita ya zauna yana kallonta,itama Shi take kallo gira ya dage mata yana fadin"yane Yan matan  kaduna.."Ijiye Filet din tayi tana mirmishi kafin tace"Samarin bariki kayi kyau.."   Yadda kanshi yayi bisa kafadanta yana lumshe ido kafin yace!Har na kai ki pretty.."Jingina kanta tayi jikin hulansa tana fadin"Sabon suna na samu kuma wai pretty..? Dago da kansa yayi kafin ya sanya hannu ya riko duka hannuwanta yana fadin"yes Azeema yesterday ki sanyani farinciki da babu wanda ya taba sakani Tunda na mallaki hankalin kaina,bansan meyasa ba ammh chanzawarki Azeema tafi komai yimin dadi plz tell waya koya miki duka wannan Abubuwan,domin wlh kina ta zuwarmin da Abubuwan ban mamaki "Mirmishi Azeema ta saki kafin ta kwantomai bisa cinya tana fadin"Naji dadi da na sanya mijina farinciki dama burina kenan Nidai Fatana Allah ya aramin lafiya da tsawon rai nayita Farantamaka har karshen rayuwata.."Tafada idonta na cikowa da kwallah. Gashin kanta yake wasa dashi yana fadin"Ameen Ameen Thanks for evertin dear Allah yayi miki albaarka.." Da Ameen ta amsa kafin shuru ya biyo baya kowa yana saka Abun da ke ransa,Azeema ko Farinciki ne ya cika jin yadda Yaya captain ya saki jiki da ita yana ta mata godiya,Lafewa tayi ajikinsa tana shakan kamshinsa,daganan sai barci ya sureta,sai da barcin nata yayi nisa kana ya zameta bisa kujera,yaja filet dake kujera ya zuba Sinasir din ya karya bai Fita ba sai ma ya kunna tashar CNN yana kallon labarun,gefe daya yana kallon Fuskar Azeema wacce ke barci agefensa ammh hannunta guda daya yana cikin nashi yana murzashi lokaci bayan lokaci yana sakarmata kiss.    Zayyano irin Abubuwa dasuka faru wannan Ranar toh tabbas zan gama littafin nan ban gamashi ,Bayan Azeema tatashi daga barci suka dasa hira ita da yaya captain cike da kwarewa da kuma wayewa,ita kuma Azeema tana kwance kan jikinsa tana bashi amsa cikin yanga da yauki lokaci bayan lokaci kuma ta sakarmai kukan zafi ita kafafunta ciwo suke,shiko yana ta biye mata yana Faman lallashinta,sai zuwa yammah kana yasamu kiran Kawu akan yazo gobe su Goggo zasu koma gombe,Wanka ya sake zai Fita ai Azeema tasaka kukan Shagwaba sai ya tafi da ita,toh ganin ita kadai ne agidan bata saba ba,yasa yace ta Shirya su tafi da hanzari ko ta Shirya suka Fito tana kallen kallen cikin barikin ta tsorata yadda take ganin Sojoji na wucewa da gudu kamar wani Abu,na faruwa Makalesa tayi tana makyarkyata shiko yana ta mata dariya,ammh karin ya yarda zaije da ita sai da tayi mishi alqawarin daidaita Tafiyarta duk da karfin hali take,ammh saboda tana son zuwa haka ta cije tana hade kafanta,ammh duk da hakan da mutum ya lura dakyau zai gane somethings is happen.   Su Ummah sunyi mamakin ganin Azeema,ammh sai basu yi mamaki ba ganin yadda suka rabu jiya,basu dade da zuwa ba direban kawu ya kwashi su goggo da Baba Ade,da kayan arziki niki niki sai wanda yagani,duk da kawu yayi yayi goggo ta kara ko Kwana biyu ammh taki yarda dole ya kyaleta,Su goggo na wucewa suma basu dade ba suka wuce bayan doguwar Nasihar da kawu yayi musu daganan basu wuce gida ba,Restaurant yakaisu suka ci abinci dazasu koma gida Ya Shiga yahuza Suya ya siyo musu kaza da madarar hollandian,masu sanyi,basu koma cikin bariki sai dare lokacin ana kiran issha"i Ledan kayan ya bata ya wuce masallaci itakuma ta Shiga gidan,da zai dawo tare da Jabir suka Shigo,lokacin hartayi wanka ta sauya kaya cikin wani material baki da kwalliyan ja,jin Shigowarsu yasa ta sako babban mayafi ta fito falo suka gaisa da jabir yana ta mata Tsiya yana fadin"Matar Soja a bariki."mirmishi kawai take tana sadda kai.   Jabir bai dade ba,ya yi musu sallama ya koma gidansa,kazan Aliyu ya fito musu dashi sukaji suka koshi,domin Shi yayi ta durama Azeema abaki yakuma bata madarar,tasha yau ma kafin su kwanta sai da yaso maimata Abun jiya ammh Azeema tasakamai kuka da magiya da zafi sanin Raunin dataji jiya ne yasa ya sausautamata ammh fa sai da ya samu yar Natsuwa daga jikinta koda yashiga wanka Azeema gefe takoma tana Share kwallah Nipple dinta sunyi jawur saboda tsotsa bakinta ko haryana wani tsantsi saboda yadda yake shan lasa,yana Fitowa itama wanka ta fada Ammah sai da takara Shiga Ruwan zafi domin Anty madina tafadamata Shizai Taimaketa duk Ranar da Yaya captain yayi Disvargin dinta.       _________________ _Masauratar garin Agadez_    """Da gudu Wata mota 607 kirar Piagion,baka ta shigo cikin babban kofar masarautar inda ainihin sashen matan maimartaba suke Dogaran dake waje suka Rumtuma da gudu zuwa ga motar suka mata dafifi daya daga cikinsu ne,ya bude murfin motan yana fadin"Barka da dawowa Yarima dan sarki jikan Sarki yarima mai jiran gado. "gabadayansu suka amsa sai da yabata lokaci kafin ya saka kafafunsa zuwa waje,kafar nasa sanye da wani katon takalmi booth ne baki masu igoyoyi duk ya daure su,Kafar Nasa farace sosai,takamarsa ne yasa bai Fito kai tsaye ba sai daya bata lokaci sai gashi ya fito masha Allahu daga sama har kasa na karemai kallo sanye yake da riga da wando masu Ruwan kasa baground dinsu sai ratsin green,kansa sanye da hula Shima irin kayan jikinsa kugunsa tamke da wani katon bell baki,daga gefen kafadansa Sai ga wani dan Anini  daya nuna sunanshi Baro baro kamar haka.   *LIEUTENANT  UMAR ABDULNASEER TAMBARI BUZU..* Kenan wanda ya kasance sojan kasa ne dayake aiki akarkashin Sojojin kasar Niger a yankin Niamey,dogon Namiji ne mai dauke da kyau da zati,Baya naja da Sauri saboda yadda naga yana kama da Aliyu gadanga sai kace wasu yan biyu saboda yadda komai nasu yazama iri daya ban tsorata ba sai daya fara taku da yanayin isarsa da takamansa komai irin na Captain Aliyu ne,dogarawan dake durkushe kasa suna zubamai kirari yadagama hannu kafin ya Shiga babbar kofar da zata sadashi da sashin Mahaifiyarsa wato GIMBIYA  FASILATU.    Tunkafin ya karisa sakon isowar tilon Yaron sarkin ya cika Masarautar Duk da baifara isa Fada ba,ammh har jakadiya takaima sarki rahoton dawowar baban dan Nasa kuma magajinsa wato yarima Umar,ita kanta Gimbiya Fasilatun Tuni wata amintattaciyar baiwarta ta Shigo ta labarta mata bata ma kai ga Ficewa ba sai ga Yarima Umar din ya Shigo cikin Babban Falon na mahaifiyarsa wanda yaji kayan alatun more rayuwa,tana zaune bisa wani Tuntu na gidan Saurata gefenta wasu kunyangu ne,sunata faman mata Fifita da wani katon Faifai mai wani gashi gashi ajikinsa,yana Shigowa suka  mike da hanzari kafin su sake zubewa suna fadin"Brka da zuwa yarima dan Sarki jikan sarki kuma sarki agobenmu in Allah ya yarda..!Suka hada baki Suna fada. Fuskars babu Fara"a ko kadan ya daga musu hannu,jikinsu na rawa suka mike suka fice,dakin ya rage daga Shi sai mahaifiyarsa cikin wani taku ya isa kusa da ita yazauna kasa kusa da kafafunta yana fadin"Barka da hutawa Ranki shi dade.."ta dago tana kallonsa kafin ta sanya hannu ta dauko Tuffa cikin wani Faranti ta saka abaki ta gutsira kafin ta sanyamai baki Shima ya gutsira maidawa tayi ta ijiye tana fadin"Brka da zuwa yarima Umarun Faruq yarima mai jiran gado.."Tafada tana mai mirmishi tabe baki yayi yana Tauna Tuffan bai yi mgana ba sai da yagama hadiyewa Tukunnah yace"Nifa Ranka shidade bani son kina sanyawa ana min kirari da yarima mai jiran gado,sam ni mulki baya gabana Nafi kaunar aikina fiye da komai.."Yafada yana bata Rai. Mirmish tamai mai kayatarwa kafin tace"Naka wasa Umar,ka manta duk sanda kayimin wannan mganar nasha fadamaka tun Wuri ma ka sanya son mulki aranka domin watan watarana kaine zaka mulkemu a wannan Masautarta ta *TAMBARI BUZU.* Saboda Maimartaba bai da wani da Namiji sai kai,sauran kannenka duka mata ne Umar,kuma ko ba mutuwa ba akwai Tsufa kuma dole masauratar nan na bukatar Adalin Sarki kamar mahaifinka kuma bakowa bane face kai.." ido ya tsuramata harta gama mganarta ajiyar zuciya ya sauke kafin yace"Uhm...,Mommy kenan ni duk ba wannan ba wata tafiya ce  ke gabanmu next month in Allah yakaimu duk  da bansa rai dani aciki ba sai gashi Sunana ya fito. Kai tsaye ta takalleshi kafin tace"Wata Tafiya kenan? gyara zama yayi yana fadin"Gwanntin kasar Nageria ita ta kawo ziyara zuwa ga gwannatin kasarmu kuma azuwan datayi ne ta nemi hadin gwiwa da gwannatinmu domin Subata wasu daga cikin dakarun Sojojinta guda dari zuwa Nageria domin hadin gwiwar yakar yan boko haram da masu garkuwa da mutane,hadin gwiwan ta hada da cameeron da chadi,da Niger da kuma Nigeria,shine acikin wadanda za"a Tura harda bacth dinmu aciki kuma nine Shugaban tawagarmu.."Washe baki Gimbiya Fasilatu tayi tana fadin"Masha Allah wannan ai Abun alfahari ne,Allah yabada sa"a Allah yasa acimma buri,yanzu kaje kayi wanka kaci abinci ka huta nasan zuwa lokacin maimartaba ya bar fada yana Shashensa zan aika jakadiya tamaka iso sai kaje ku tattauna saboda yau bani keda Turaka ba  gimbiya Razeenah ce"Gyada mata kai kawai yayi kafin ya mike ya fice yana mamakin yadda Mommysa tayi Farincikin da wannan Tafiyar wanda Shiko ko alama tafiyar bata kwantamai ba.    *Intelligent writer's Asso.* *Janafty Aka Shakira*💇 *2019..* *ALIYU GADANGA..!* _(The Story of Young Soldier man)_ *Wattpad:Janafnancy12* _Mallakar:Janafty💖_ *DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)* _Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_ *Intelligent Writers Association*✏ _Sadaukarwa ga FIKIRAR MARUBUTA..,kamar irinsu,HassanAtk,and Hussain80k mai warin baki😹😛,Sai ke my abokiyar Hassada Mrs Sardauna,Ina kike kawata Hassana Dan labarabawa,Walidition,Diyata Ladingo,Sisinah Aisha Alto,my mryam obam Rabi"atu Sbs,Sahibata Hafsart Hafnan,...Da duk jama"ar dake gidan Fikirar marubuta kusani ku kara sani Janafty na muku Son kauna mara iyaka,Ina kuke yan Group din KHADIJA CANDY NOVELS..Ina gaisuwa Salwess,Da duka sauran masu Sharhi dake cikin group din,sai ALIYU GADANGA FANS1..ina kike My Esha,dake mman Muneebata,Aisha Adris,Fatima garba,Mman Ummu(Nemecyna),Kuma yan ALIYU GADANGA FANS2,Ina kai gaisuwa Allah yabar zumunci da duka Sauran group din dasuke Sharhi kan wannan buk din,Ina godiya Sosai Allah yabar Zumunci BOHOT BOHOT LOVE_ *NOT EDITED*💥          *Chapter 21*    ""Bai isa Shashen mai martaba ba sai zuwa dare bayan an idar da sallar Issha"i lokacin angama hidimar Fada Sarki ya Shiga cikin gida wajen iyalansa,Lokacin da Umar ya tarar dashi yana kishingide cikin kayatattacen Falonsa wanda yaji kayan alatun more rayuwa,Tuffa ne ahannunsa yana Ci,gefe daya kuma yana duba wani littafin Iziya,jikinsa Sanye da riga da wando,irin na gidan Sarautu,Yana ganin Umar yatashi daga kishingiden yana mikamai hannu Karisawa yayi yana mai mikamai hannun yana fadin"Barka da hutawa Ranka yadade...".   Kusa dashi ya zaunar dashi yana dafa kafadansa yace"Yauwa Umar Sanda,ya aiyukan,nasamu lbrin dawowarka Tundazu toh lokaci muna fada kasan Sha"anin mulki sai da taka Tsantsan,nima dabakazo ba,yanzu nake Shirin zuwa shashen naka.."mirmishi Umar ya saki yana kallon Fuskar mahaifinsa mafi soyuwa gareshi,kafin yace"Eh Abbah Tun dazu na Shigo nima Ban leka Fada ba,saboda gajiya ammh kasan kowani hali nake ciki Dole nazo har shashenka na isheka.."girgiza kafadansa yayi yana fadin"Hakan na dakyau,ya wajen aikin naka Fata dai komai lafiya. Ajiyar Zuciya Umar ya sauke kafin yace"Lafiya ba lafiya ba Abbah..."kallonsa yayi idanunsa sanye da Wani Farin medicated glass mai karama Mutum karfin gani,kafin yace"Lafiya meyafaru Umar zaki.."?Kada kai yayi yana Fadin"Wlh Abbah mganar hadin gwiwar nan ne Kasar Nageria ta nemi gwannatin kasarmu data hada hannu Suyi tare,Toh acikin Sojojin, daza"a Tura Nigeria Abbah harda tawagarmu kuma nine shugaban Tawagar.."Kallonsa yake har ya dire dan mirmishi yayi mai kafin ya maida kansa gefe yana kallon wani waje Mamaki yakama Umar a ladabce,yace"lafiya Abbah ko acikin mganata akwai Abunda yabata maka rai ne?.."girgiza kai kawai maimartaba yayi kafin ya saka hannu ya zare gilashin dake idonsa kafin yace.   "Ko daya Bata batamin rai ba,saima Tuno min da wani gibi dana kasa cikewa,karka damu Umar Allah natare dakai kuma addu"ar iyaye na bibiyanka,insha Allahu zakuje lafiya ku dawo cikin Nasara.."kai tsaye Umar yace"Ammh Abbah ka taba zuwa Nageria ne,wai ina Nufin koda yawan Ran gadin gidan Sarauta ne?" Kallonsa yake kur kafin ya kauda kai yayi Shuru sai zuwa chan yace"Na taba Rayuwa A Nageria bama zuwa ba Umar.."Da mamaki Umar ke kallon mai martaba kafin ya washe baki yace"Toh Abbah wani yanki ka zauna..? Yanayin Fuskarsa sai ta chanza Jikinsa yayi sanyi yayi Shuru baiyi mgana ba,ganin haka yasa Umar Saurin cewa"Afuwan Ranka ya dade bansan Tambayata zata bata maka rai ba Allah huci Zuciyarka.."bai yi mgana ba sai ma mikewa dayayi yazura takalminsa irin na gidan Sarauta hanyar wani kofa ya nufa sai da yakai kofar dakin kafin ya harde duka hannuwansa ta baya ya waigo yana fadin"Baka Batamin ba Umar,tambayarkace ban da amsarta domin nikaina Bansan awani yanki na rayu ba balle har na dora da wani Abun,Abu daya na sani inaji ajikina cewa ada achan baya nayi Rayuwa da wasu mutane,wanda Ahalin yanzu suke bukata,ammh kuma Allah ya boyemin Abun,addu"a zaka taya mahaifinka Allah ya bayyanar da Duhu yazama haske.."Yana gama fadar haka ya Shige kofar da hanzari. Duk da Umar bai gane ina mahaifinsa ya dosa ba,ammh yasani koma miye shi Toh Tabbas,yana da matukar amfani sai yasamu kanshi da addu"ar Allah ya bayyana koma miyeshi,bai wani jima ba ya tashi dauke da Tuffa guda daya ahannunshi,yana Shirin Ficewa sai ga gimbiya Razeenah cikin alkyabbanta zata Shigo sukaci karo,baya yaja yadan rankwafa yana fadin"Barka da Fitowa Ummah.."Mirmishi ta saki tana fadin"Yauwa Umarur Faruqu saukan yaushe ba lbri,dazu kannenka keta zencenka.."kai ya sosa yana fadin!Dazu ne Ummah,agajiye nadawo Shiyasa ban Shigo ba,Zan Shiga da Safe mu gaisa da kiddo's dina.."Gaba tayi tana fadin!Ayyah..Yakamata.."Ficewa yayi yana fadin"Afito lafiya Ummah.."Ta amsa Da Allah ya sa Umar.     ____________________ _Gombe_    Su goggo sun sauka gida lafiya,goggo akafara Saukewa kafin awuce da Baba Ade gidanta cike da kayan arzikinta ta sanadin Azeema domin kawu sai da yabata 20k dakyar ma ta amsa,sai kayan Abinci wanda yabasu ita da goggo harda na mallam lawal,wanda dama akidane Duk wata in zaiyima goggo sako,toh harda nashi aciki yamaida Abun Nauyi ne wanda ya rataya awuyanshi don ko komai Mallam Lawal nada matukar Tasiri ga rayuwar kanwarshi Suwaiba da Aliyu,balle yanzu da Aliyu ke Auren diyarsa. Sai washegari goggo ta Shiga gidansu Azeema ta kaima mallam lawal sakon kudinshi da kayan Abincin Da kawu yabada abashi,haka yaketa zubamata godiya kamar yayimata kuka,domin kudin sunzo akan gabane,kasuwa taja baya gashi babu kudi ahannunsa,toh ga budi daga Allah,Nan yake tambayar Azeema aiko goggo ta tankwashe kafa tana bashi lbrin Azeema na kaduna in ma yaganta bazai ganeta ba,Yaji dadi Sosai yayita musu addu"an zaman lafiya,inna Ramatu kuwa dakyar ta iya bude baki ta amsa gaisuwan Goggo itako ko ajikinta bata damu ba,Tadade suna hira da mallam lawal kafin tayimai sallama zata tafi dago kan dazatayi taci karo da Azeeza Inna Ramatu ta rikota zasu bayi,Goggo ta tsorata da ganin yadda Azeeza ta dawo,saboda yadda ta rame duk kibar nan dakuka sani bata,tayi baki tarame fuskarta tayi wani iri,Bakinta duk ya bushe,dakyar take Tafiya,har suka Shiga bayin,Goggo na binsu da kallo sai da suka Shigene kana goggo ta maida kallonta kan Mallam lawal tana Fadin   "Mallam lawal,nace meya samu Azeeza ne,naga duk ta kare..? kada kai yayi kafin yace!Wlh bansani ba Suwaiba tun Ranar da kuka tafi ta kwanta ciwo,daga zazzabi shikenan jiki yaki dadi,toh Rashin kudi ne yasa Ita uwar tata bata kaita asibiti ba,ammh Tunda yanzu sun samu gobe sai Su Shirya su Tafi.."Gyada kai goggo tayi kafin tace"ikon Allah,anya ko Tana cin Abinci.."?Girgiza kai Mallam lawal yayi kafin yace!gaskiya bata wani ci,koni sai na mata jan ido take iya ci kadan,bata da aiki sai kuka nayi Tambayan Duniyarnan tafadamun meke damunta taki  mgana,ta tambayi mahaifiyarta itama tacemin bata sani ba.."kada kai kawai Goggo tayi tana fadin!Allah Shi kyauta..Allah kuma yayayemata Abunda ke damunta.."Da Amin ya amsa,kafin Shima yamike har waje ya rakata yanata mata godiya.    Koda Su Azeeza suka Fito daga bayi basu samu goggo ba,waje Inna Ramatu ta zaunar da Azeeza inda Mallam lawal ya tashi,Kasa zama tayi saboda bata da karfin jiki,komawa tayi takwanta tana tari,inna na mata sannu,dagowa tayi tana fadin"Inna Da Azeemar aka dawo..?"tafada cikin alamun ciwo,Tsaki Inna taja kafin tace"Mtsewww..Bansani mara zuciya koda ita akadawo ubanki zatayi miki,duk uban wulakancin dasukayi miki,aiko yacu ki kama kanki,shiko shegen yaron nan mara asali,wlh ko bayan Ran Azeema ban amince ki aure shi ba.."tafada cikin kakkausan murya kafin ta wucewarta madafi tana ta fada tana zagin Azeezar hade da Azeemar lokaci daya tana kuma tsinema goggo don tace ita tazo anguwansu ta haifan musu dan Shege yazamantomata bala"i. Azeeza na kwance tana fitar da hawayen bakin ciki,Tunda yaya captain ya tafi da Azeema kaduna ta kwanta wannan ciwon saboda bakinciki da zafin zuciya,akullum kwanan Duniya in dare yayi bata iya barci saboda Shedan na haskomata Azeema da yaya captain kwance agado daya suna gudanar da wata rayuwa mai tsayawa arai,Zafin kishi baya barinta tayi barci ta dinga kuka kenan tana Tsinema Azeema aranta,kuma wata tsanarta na kara girma aranta,domin itace ta Shiga tsakaninta da masoyinta,wanda duk kwanan duniya dashi take kwana take tashi,sonshi bai ragu aranta ba,saima karuwa dayake. Cije baki tayi kafin tace" _Yazama dole nayi yaki domin samun kusanci da Abun sona,Azeema kiyi hakuri zan zo gareki kuma,kuma ina Fatan wannan karan zaki afka ramina.._ take Fada tana zubar kwallah,lokaci daya tari ya sarketa daga kwance take fadin"inna Ruwa..."Inna Ramatu ta fito daga kichen ta Shiga daki sai ga ta da ruwa awani karamin kofi ta dankwafarmata dashi nan tana fadin"ai sai ki tashi kisha,ni tuni nadaina wahalar dakaina akanki,Tunda bazaki daina sakama ranki abunda ba zai yuyu ba,banda Rashin hankali kowa na gudun Shege,ammh ke kina neman kashe kanki saboda wanda ba"asan asalinshi ba.."     Tafada tana komawa madafin,daKyar Azeeza ta iya tashi ta dauki ruwan tasha kadan,Inna tabi da kallo tana dan mirmishi Aranta tanajin Haushin inna mussaman ma in ta zagi Yaya captain ji take kamar ta rama mai,itafa yadda takejin nan zata iya rabuwa dakowa aduniyar nan indai akan yaya captain,ciki ko harda inna don ta lura basuyi Tarayyah akan Abunda take so ba.   *Fans Azeeza fa tayi nisa batajin kira,me kuke ganin zai Faru? wannan karon Azeema zata tsallake kuwa? hhhh i don't know*   **************** _Kaduna_   *Bayan Sati Daya da Tarewar Azeema*   ""Fadar irin Soyayyah da kulawa dake Shiga tsakanin Azeema da Aliyu kauyanci ne,domin acikin Satin nan gabadaya Azeema tagama rikita Aliyu da salon da Anty madina ta koyamata,kyautan First dinsu na Farko wayace Aliyu ya siyamata galleliya mai kyau da yarari pack4 wayar ta hadu ta karshe,yabata ne saboda Kyautatawarta gareshi,Azeema ta saki jikinta Sosai tana bin Aliyu sau da kafa,dayake ta karance shi sosai Shiyasa batasha wuyanshi ba,tana bashi girmansa daidai gwargwado. Aliyu A adaddafe yabari Azeema ta sake kwana uku bai kara tabata ba,saboda tagama warkewa Sosai,Rana na hudu kuwa Sai da Aliyu ya maimata Abun da yayi Ranar Farko,kuka ya dingamata Share share,Bude muryansa yayi ya dinga kwararamata ihu😛😂😹Domin Azeema nakaishi wata Duniya da baitaba kawowa akwaita ba,sai gashi Ta Sanadin Azeema yaje,Itako Duk ta fahimci yana da yawan bukata bata nuna ta gaji koda ta gajin,duk sanda yazo da bukatarshi zatayi hanzarin tallafanshi ta biyamai bukatunshi,Azeema bata yarda shawarwarin madina ba kodaya don Aliyu da kanshi ya budemata whatsapp,ya sakamata nombarsa,data Anty madina dana,Anty mardiya sai ta goggo data Ummah harda ta Babanta,aiko ranar Murna kamar mene wajen Azeema,Wuni tayi kiran mutane Suna gaisawa,data kira mallam lawal sai da yayi kwallar Farinciki,goggo kuwa sai da suka kusa shafe awa suna waya,sai da Aliyu ya karbe wayan ya kashe,kana ta Saurara,Anty madina da hanzari ta sanya ta cikin groups din su na karuwa ta whatpps,dana girke girke don ta dinga karuwa.    Sau biyu Aliyu na gayyato Jabir,suna zuwa suna lonching Agidanshi,saboda yadda Azeema ke kasheshi da wasu salon girke girken,wanda ko Abu take bata gane ba,yanzu zata kira Anty madina takaramata bayani,bata da son jiki ko kadan balle kusan tasaba da aiki da gari ya waye ko kafin yaya Aliyu ya tashi ta gyara ko"ina ta tsabatace,tayimai breakfast harta cakare cikin Shigata alfarma,Aliyu bazai iya dora komai kan zamanshi da Azeema ba,Domin yadda suke zaune babu wanda zaice ba Auren soyayyah sukayi,ba,yadda take girmamasa da yadda takesakin jiki dashi yafi komai yimai dadi,in yayi Rantsuwa bazai yi kaffara ko ada baitaba kin Azeema ba,Abu dayane ke bashi Haushi da ita sakarcinta toh yanzu bayi da haufi Azeema ko cikin mata dubu zata Fidda kanta Ada yana ganin Ni"ima amtsayin wayayyiyar mace,ammh yanzu sai yake ganin Azeema dabata ko gama Secondry sch ba,zatayI Abunda Ni"ima bata taba Saninshi ba,Shiyasa batare da Sanin Azeema ba ya aikama Madina kudi ta account dinta 2 hundered Thousand,Tayita godiya bakinta har kunne,ita ke fadama Ma Azeemar,nan kuma takara zage damtse tana koyama Azeema wasu salo,na yadda zatakama yaya captain ahannunsa,Tunda tazo bata taba Fita ko kofar daki ba,tun bayan Tafiyansu goggo,kullum tana cikin gida in tagama aiyukanta sai takoma tazauna daga kallo,sai ko danne danne awaya,Sai Yaya captain ya dawo bayan ya ci abinci ta tada rigimar sai ya goyata,Toh daga goyon ne,sai Atafi goyon gasken,cikin satin dayan nan Sai ga Azeema tayi kiba tayi haske kamar ba ita,Toh tana cin mai kyau tasha mai kyau,ta kwanta waje mai kyau,Akula da ita toh meta rasa ai sai ta baje waje ta hau kiba tana murjewa.Mganar wajen kula da kanta kuwa bata wasa,saboda ita Fruit basu yankewa agidan,Shikanshi yaya captain bai kiyuwar Soyowa da zarar Sun kare,tunda Tsakani harga Allah yana fa amfana,Shiyasa yanzu Jabir yake tsoron mai mgana dayayi mgana sai yace Shi yaro ne haryanzu buh ya bari ya girma,Abun na damun Jabir Shiyasa yakira maminsa awaya yace tama baffansa mgana Shima ya matsu atura gidansu Mufeeda ko Aliyu zai daina masa kallon Tara Saura kwata😂😹       *************   Yau Takama Sunday ne,Gabadaya yau da Sanitation Azeema tatashi Aliyu na tayata suka zage suka gyara ko"ina na gidan Suka goge,kafin su Fada kichen Su yi breakfast duk da Aliyu da hira kawai ya tayata,Tana gamawa taja Gadanga taje ta hadamai Ruwan wanka tazo zata Fito yazo ya ritsata abayin,cikin bath din ya tura ta da kayan jikinta yana mata dariya Bata Fuska tayi zata fashe da kuka yayi Saurin cewa..   "Oh Pretty,kuka karki yi bari nazo na Fito dake."ya fada yan Fadawa cikin bath,bakinta ya matse yana fadin"kin cika shagwaba.."kwabe Fuska ta sakeyi zatayi mgana sai taji ya hade bakinsu waje daya,lokaci daya yana sabule mata rigar jikinta,hannunta ta sanya duka ta tallafi kanshi bayan tataso ta haye kan cinyoyinsu ta zuro da kafafunta ta baya Dama da hagu,Shiko yasaka duka hanuwansa abayanta yana yin kasa da guntun wandon jikinta.   Basu Fito daga Tiolet din ba,sai da Suka mori juna son rai,saura kiris yarage ayi Azeema taki yarda ta kalleshi Ashagwabe tana fadin"Nidai A"a..."Idonsa na Rufe yace"Meyasa kuma? Ruwa ta dibo ta yarfamai tana fadin"Nan Tiolet ne Yaya captain zai fi kyau koma miye muyiShi cikin bedroom dinmu ko? bai mata mgana ba,kuma bai bude ido ba,saima Tureta dayayi ya mike ya kunna Shower ta sama,sai jitayi ya Fizgota ya hade kirjinsu waje daya,kafin ya Damki Soson yana gogamusu kumfan Atare idanunsu na Sarke anajuna,Ganin haka yasa Azeema tasaki mirmishi kafin takara manne mai lokaci daya tana Dora hannuwanta duka bisa kafadansa tana juya kugunta a kugunshi,Da hannu biyu ya tallafota Still kuma yana kallon kwanyan idonta,yana kuma gogamata Soson cikin wani Salo,Ahaka dai sukayi wankan Duk alalace,shima wajen Shiryanwa duk Ahaka aka kare,Domin Bayan sun Fito wanka Aliyu ya bata musu wanka,don yana nado Azeema cikin Towel bai Direta ko"ina ba sai bisa gado,Ta dago zatayi mgana ya saukemata Nauyinshi yana mata wani kalo,ganin haka yasa ta saka duka hannuwanta ta tallafeshi tana kokarin hade bakinsu waje daya.   Sai da suka sake wanka kafin Aliyu yazo ya Shirya cikin Riga da wando duka Farare ne,kamar kayan Training dinsu ne,Harta combos dinshi da Safarsa Farace,Azeema na gefe tana kallonsa yana kokarin Daura igiyoyin Takalmi bai dago ba,sai da Yagama ya dago yana kallon yadda ta wani hade rai Tana kallonsa Dage gira yayi yana fadin"Pretty ya akayi ne,ko nazo nayi Second Round Tunda naga haryanzu kinki saka kaya kila kina neman kari ne.."Yafada yana yar dariya   Bata Fuska tayi tana mai hararan Soyayyah kan tataso daga ita sai wani karamin Towel,gabadaya cinyoyinta suna waje,gefe daya kuma tayi ma towel din wani sakwa sakawan Riko rabin Nonuwanta duk sun bayyana,ko kafin ta kariso gabansa tagama Tasomai da sabuwar sha"awarta,gabansa ta tsaya kafin ta dafa kafadansa tana fadin"Wai ina zaka ne yaya Captain? kai tsaye yace mata"Fita zanyi menene,..? Rausayar dakai tayi kafin tace"Yau fa weeked ne.."Tafada kamar zatayi kuka.. Agogon Fatan dake sanye ahannunshi ya duba yana fadin"Bafa Nisa zanyi ba Jugging zani yanzu zan dawo juz 30 minites."Bata Fuska tayi kafin tayi tsalle ta makalesa tana fadin"Nidai A"a wlh..Allah bani zama gidanka nikadai,kafata kafarka.."Take fada tana narkemai bisa jiki,jin yadda gabadaya jikinsa ke amsawa yasa ya yi Saurin Rabata da jikinsa yana fadin"Toh yi hanzari ki Shirya kafin Na chanza ra"ayi.."Jin haka yasa ta daka tsalle ta danesa lokaci daya ta sakarmai kiss a kumatu kafin ta sauka tana fadin"thank you yaya captain..."Tafada tana tsallen murna kafin Ta nufi wardrope dinta tana Fitowa da kaya,kai ya dafa yana Sosa gira Yana kallonta gabadaya in bai yi wasa ba Azeema su take ta kasheshi da Salonta,yanzu koda yace bazashi da ita ba,toh in ta dinga Rigima toh karshenta Shima ya Shirirince shima yakasa Fita Shiyasa yace ta Shirya Su Fita tare,Hannuwansa ya sanya duka aljihu yana kallon yadda take barin jikin Fito da kaya,Mirmishi ya subucemai yana Jin wani Abu Aranshi ya tabbata ko bayason Azeema Ada toh ayanzu ta kwaso mafi tsoka cikin zuciyarta Uwa uba kuma tana da wani babban mtsayi da bayan goggo ba wacce ta taka arayuwarshi irinta,ita goggo Amtsayinta na uwa wacce ta haifeshi kuma ta raineshi,Itako Azeema amtsayin Matar kaddara,ta Rufin Asiri kuma uwa uba kuma macen Sauke Nauyi da bukata,Domin ta shayar dashi zumar da babu macen data taba shayar da wani irinta..Anaka zaton kenan ba Ruwana Dota Rahma na jinka😜😂      juyawa yayi zai Fita daga bedroom din sakamakon wayarsa datakeneman Dauki,har zai Fita saiya waigo yana fadin"In kin gama Shiryawan,ki Sameni Afalo..."       *Comment,Share and Vote...*    *Janafty....* Downloaded from GNOVELS.COM.NG This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG For feedback and support Facebook : https://facebook.com/gnovels Twitter : https://twitter.com/gnovels Telegram : https://t.me/gnovels